Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ο»ΏCompiled by Umar Dalha Funtua. πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— Bismillahirahmanurrahim Aysha A bagudo Page 1-2 Lekki Unguwace mai dauke da karancin mutane da suke rayuwa acikinta ,a silent place, saboda bata cika hayaniya mutane ba , dauke da tarin sanyin ni'ima mai dadi sakamakon kusancinsu da ruwan teku" unguwace da tattara kan manya ma'aikata da kusoshin gwanati, hade da manyan masu kudi ,ga tarin yan yahoo boy'z domin mafi yawancisu sunfi sha'awar zama acikinta. rayuwar mutane unguwar abin sha'awa bbu ruwan wani da wani domin suna rayuwasu ne tamkar a kasar waje . PLASNUW ROWS FAMILY ESTATE Estate ne mai dauke da tarin dangi acikinta , hadin kai tattare da zaman lfy, Sam bbu hayaniya acikin wannan family kowa kagani cikin nishadi da farinciki zaka gansa ,ga tsantsar fahimtar juna dake tsakanin wannan family. kwakkywan family ne masu matukar kaunar junansu . Let alh Muhammed bello khaliyal ,haifafen garin Lagos ne ,Amman asalinsa fulanin khaliyal ne dake jahar kebbi. sananne mai kudi ne yayi tashe tun alokacin da duniya ke kwance. sannan kuma take zaman lfy, marigayi Muhammed bello soldier ne daya taka rawar Gani a kasar nan . ya rike mukamai da dama a wancan lokacin. ya rasu yabar tarin dukiya da da ya'ya da jikoki bila adade. gabadaya family Muhammed bello bbu talaka aciki domin sun gaji dukiya mai tarin yawa daga mahaifinsu . kafin rasuwarsa dake shine babba a dakinsu kuma Allah yabashi tarin dukiya da en'uwan , dan ganin ya inganta rayuwar kannensa kafin daga baya ya Gina wannan katanfarin estate din mai mazan kanta. ya tattara kan yan'uwasa suna zaune a ciki ,yana da mata hudu hjy shema'u wacce aka musu aure tun saurayi da budurwa tana da ya'ya goma Sha biyu, mata takwas maza hudu sai hjy hauwa mai dauke da ya'ya goma maza biyar mata biyar ,sai hajiya rabi mai ya'ya takwas maza biyar mata uku sai hajiya Fatima wacce suke kira da hjy shuwa itama tana da yaya takwas mata bakwai namiji daya . bbu abinda bbu acikin wannan estate din kama daga makarantar islamiyya wajen wasa buga kwallo wajajen exercise wajen swimming pool library Sannan ga wani katanfarin Holl dake gefe wanda aka shiryashi da kayan kyale kyale zagaye da kujerun zama . an ginashine saboda taron sada zumunci , wanda zasu dinga yi a duk karshen wata . haka suka taso har zuwa girmansu cike da son junansu . anan cikin dangi mazan suka zabi matan suma matan suka zaba akayi bikinsu anan cikin estate din suka zauna tare da iyalinsu har zuwa sanda tsufa yacima marigayi Muhammed bello yayi retire. yayinda ya'yansa da ya'yan en uwa suka cigaba da kula da estate din . a lokacin aliyu da habib ne kadai suka rage da basuyi aure ba saboda karatu . Byn rasuwar marigayi bello ne aka raba gado aliyu ya dukufa gurin juya dukiyarsa ,ba abinda yasaka a gaba sai neman kudi wanda acikin kankani lokaci ya gawurta yayi fice yayi suna a duniya, yayiwa sauran yan'uwansa zarra aliyu ya mallaki tarin dukiya da shi kansa bai san iyakarta ba. hade da tarin compenis a Lagos da kudancin Nigeria yana da gidajen saida man petir Bila adadi shine mallakin aliyu airlines yana da hannu jari da dama a compenis na kasashen duniya yana da gidaje a abuja da sauran garuruwa . tsananin neman kudinsa ne yasa bai ajiye iyali da wuri ba ,burinsa bai wuce ya auri mace mai matukar kyau da tarin illimi ba . Garin neman kudinsa ne ya hadu da fadila a india tun daga lokacin da aliyu ya daura idanunshi akanta "ya dauki son duniya ya daura mata kasancewarta kyakkywa gaske ga tarin illimi . fadila itace Diya ta biyu a gurin iyayenta su uku ne , ahmed ne babba sai ita sai farida , kin amincewa iyayenta sukayi da auren shi a cewarsu bako ne sannan kuma bakin fata. sai da aka kai ruwa rana dasu sannan suka amince da auren . koda yazo daita Nigeria ma bata wani sha wuyan zama cikin family dinsa ba . kasancewarta mace mai tsananin son jama'a da son yara cikin lokaci kadan tashaku da sulaiman da mahamud ya'ya ne ga yayyen aliyu sun shaku matuka da yaran ta daukesu tamkar ya'yan data haifa acikinta . suma kuma suna maseefar kaunarta dan haka suke kiranta da ummi ,duk abinda suke so itace take musu bata ragesu da komai ba saboda bata da rowa hakan ne yasa ta sake janyo mata soyayya ta daban a gurin iyayensu. shekarata biyar da aure mutuwar mahaifiyar ta risketa ,zuwan datayi indiya ne dazata dawo tazo da kanwarta fadila ta hada dasu Mahmoud tacigaba da rikonsu . sai da fadila ta dauki sama da shekara takwas da aure sannan tasamu cikin murna a wajen wannan family bai faduwa . cikinta na da wata tara cif ta haifi NASURUDEEN daga ita har aliyu suna matukar son DEENI tamkar numfashinsu DEENI yataso cikin gata da kulawar iyayensa, da dangi gabadaya suna nuna masa tsansar gata da soyayya fiyye da tunanin mai karatu . shiyasa yataso a shagwabe a sangartacce saboda kaf estate din kowa yasan da zaman DEENI babbar matsalar da suka fara fuskanta da deeni , shine rashin magana da bai yi ,da farko fadila ta dauka ko kurma ne sai daga baya tagane tsabar miskilanci ne kawai yayi masa yawa . duk tarin ya'yan dake cikin wannan estate din DEENI yafita dabam acikinsu, bashida aboki ,. gabadaya baya yarda da kowa koda yaushe yana tare da umminsa ko farida ko su Mahmoud tun tasowarsa yake da burin son zama soldier yayinda ummi take bashi goyon baya wajen kiransa soja . Domin wani lokacin zai je yatasa hotonta marigayi kakansa dake manne a falonsu gaba yayi ta kallo yana shafa fuskar tsohon yana murmushin ,Sam shi bashi da fara'a ballanantana sakin fuska koda yaushe fuska nan tashi a hade take tamkar hadari , .DEENI Nada shekara takwas byn yakare primary school aka sai mishi form din shiga makarantar sojoji ba'awani samu wata matsala ba yasamu sakamakon matsayin mahaifinsa da kakansa. sabanin wayanda basu da gata. domin a wanan lokacin idan dai kai bawani bane ko dan wani ba ko bakada hanya a military school ,sunanka sorry. Domin kuwa kana ji kana Gani military school zai gareka shiga . byn wani lokacin farida ta samu miji anan cikin estate din wanda shima yakasance "Da"ne ga marigayi Muhammad bello wato habibu ubansu daya da aliyu mahaifin ga DEENI . duk da fadila ta nuna rashin amincewarta matuka , da nuna wa er'uwartata illar aurenta da Habib Amman sai taga yarinya ta nuna tana so abunta ,dan haka ta kyaleta kuma da kunya dai ta fito fili tace batason jinin aliyu ,wanda itama kanta tasan hakan ba mai yiwu bane . itama ba wai shi din ne bataso ba ,halinsa ta tsana , Amman shi babban ma'aikace gwanati ne, director of land and housing & same na Lagos state gabadaya. yana da mata biyu da yaya bakwai farida ce ta uku . Ko alokaci daya auri farida takasance mace ce mai tsananin hakuri . duk da mijin nata Vai kasance mutun mai adalci ga iyalansa ba. Amman bata taba kawo kararshi ga ummi ba domin tasan halin ummi Sam bata son raini . Shekarar da aka yiwa sulaiman da mahamud aure shekarace Allah yayiwa mijin ummi rasuwa wato alh aliyu Muhammad bello sunji matuwar farar daya , mutuwar tayi matukar gigita ummi dan byn ya dawo daga sallah asuba ne yayi irin kishingide nan yana lazimi koda ummi taji shiru shiru bai sake fitowa ba Sannan bai nemeta ba kmr yadda ya saba , wanda aldarsa ce da zarar gari yayi sha ...yake fitowa ko yakirata a waya Amman taji shr . tashiga dakin nasa ta tarar dashi kishingide da carbi a hannunsa . da fari ta dauka ko bacci yakeyi sai tayi nufin ta tasheshi yakoma kan gado. Ammai sai taga alamun rashin motse atare dashi takai hannuta wajen hancinsa da karjinsa a lokacin daya taji baya numfashi. take ta zube anan ta sume. har a kashare zaman makoki ummi batasan a wani hali take ba ,dan bata cikin haiyacinta' koda ta farfado ma sai da akayi ta hadawa da addu'a Sannan aka samu kanta ta dawo daidai , dan mutuwar ta girgiza har ta kusan zarar daita . Byn wani lokacin su sulaiman suka cigaba da tallafawa ummi da DEENI a lokacin farida na dauke da tsohon ciki duk da itama ta dan jima bata haihuwa ba, kuma har lokacin ummi bata san er'uwarta tana cikin matsala ba ,sai byn data haihu" lokacin ne ummi taga komai bbu alhalin ga tarin dukiya kmr zai kashe habibu , gashi yasake kara wani sabon auren matansa sun cike hudu cif . ummi tayi kuka kmr may gashi tana cikin danginsu da suke tamkar tsiya madauri daya. ba daman tace zata dauki wani mataki akan haka . dan tasan yadda kansu yake a hade . dan haka taci kukanta takoshi ita da er uwarta ahankali take furta kalmar shiyasa tun farko naki amincewa da auren nan naki da habibu ,ba dan komai ba sai dan irin haka Amman kika nace ,ga irin abinda nake gudar miki kennan Amman kika kiji , sai kuma ta tsagaita da kukanta ahankali tace ba yadda zamuyi da ikon Allah ,sannan ga rabo a tsakani. Amman duk da haka sai da ummi tayi masa tatas saboda daman ita bawani sakar masa fuska take ba kuma yana shakkata. kullum ummi acan take wuni har ranar suna yarinya tace sunan mahaifiyarsu ummi wato muzeenat , shima habibu yayi hakan ne saboda ya wanke kansa a wajen ummi,kuma yayi nasara domin hakan da yayi yasa ummi taji dadi Sosai aranta har ta dan rage jin zafinsa . sannan bakaramin kudi ummi takashewa bby ba. haka ma ranar suna ummi Tayi rawar Gani sosai . byn anyi suna ne ummi tasamu habibu akan dan Allah ya dinga kula da farida dan ita kadai gareta bata da kowa duk fadin Nigeria sai ita, idan ma bazai damu ba, zata bashi Rabin dukiyarta yakara akan nashi da duk wani abinda yake so, ita dai burinta kawai ya kular mata da er,uwa ,yayi murmushi kawai hade da ce mata yaji . Byn wani lokacin farida ta kuma samun wani ciki wanda tun yana karami take fama da laulayi tun lokacin ummi tadawo da zeenat wajenta , a kwana a tashi bbu wuya a gurin Allah har cikin farida ya isa haihuwa gurin haihuwar ne taji jiki sosai . koda ta haifi yaron ma bbu rai sannan itama tace ga garinku . mutuwar ta shigi habibu matuka yayi kuka tamkar ransa zai fita ,dan shi kansa yasan yayi babbar rashin da ba zai taba maida irinsa ba. yayi rashin mata mai tsananin kirki da hakuri da sanin darajar miji . Allah sarki ummi kusan har tafi habibu jin mutuwar tilon er'uwarta ta ,. a wannan Lokacin ne rikon zeenat ya dawo dindindin gurin ummi ta dauki soyayyar duniya ta daurawa zeenat tana mugun ji da Yarinyar tamkar ranta kwata kwata bata son abinda zai rabata da zeenat Sannan kuma tana debe mata kewar er'uwarta . lokacin shi DEENI na ss1 a NMS, Nigeria military school dake zariya. yayinda DEENI Sam ba halinsu daya da ummi ba koda yaushe kagansa fuskar nan tasa a daure a cunkushi bbu wani fara'a ga shegen miskilanci tsiya sai dai mugun kyakkyawa ne na karshe . ajin farko, wato first class ,gashi da maseefar iya sa kaya kallo daya zaka masa ya gigitaka kaji yashiga ranka farar daya saboda tsabar kyawunsa sai shegen shiga ran mutane domin kusan yan'mata cikin estate din suna maseefar son sa yayinda yake girma kyawunsa na sake bayyana hade da miskilancinsa . Tunda zeenat ta dawo gidan magana bata taba hadasu ba ko gaisheshi Tayi baya amsawa in dai bayaga idanun ummi ba yana da matsanancin tsafta wanda kusan a wajen ummi yagada . Cikin haka ya kammala karatunsa na secondary school ya wuce NDA burinsa kennan nason zama cikakken soja itama ummi kuwa nasake karfafamasa gwiwa da bashi goyon baya yana karantar science ne ,wato likitan soja . bansan yadda zan kwatanta muka halinsa ba Amman yakasance mutun ne shi mai bambanci ra,ayi. byn yakare karatunsa ya fito da mukami second lieutenant star biyu kennan . Zaune zeenat take a falo tana kallon wani serisfilm a zeeword my let home Tayi zurfi cikin kallon film din gabadaya attention dinta naga kallon ita kadai ce ummi tashiga cikin estate din yin barka taji karar Bell wanda shine kusan karo na hudu da taji ana dannawa. cikin jin haushi ta mike dan bata son abinda zai dagata daga kallon datakeyi , tana bude door din bata tsaya ganin kowaye ba ta juya abinta takoma mazauninta sallama taji hade da shigowa ta dago kanta kennan da niyar amsa sallama sai taga mutun tsaye kikam sanye da sabon kayansu na sojoji gabadaya zeenat ta gigice hade da rikicewa tsabar tsoro dan ita Allah yayita da maseefar jin tsoron soja take cikinta ya dauki kugi Amman still idanunta na kansa ta tsaresa da kallo . in ina tasoma yi wa..wa.. waalai....ya dakatar daita da hannushi, yana zabga mata wata uwar harara muryasa a kwasashe yace yau ne kika fara ganina da har zaki wani tsareni da idanu Kona canza miki ne ?da sauri tasoma girgiza masa kai. Kai tsaye dakin ummi ya nufa tunda bai ganta a parlour ba yasan tana dakinta tana kallonsa ta kasa dauke idanunta daga garesa har sanda ya dawo fuskar nan tasa a hade yace ke.....dan iskanci kina kallon mutune bazaki iya cewa ummi bata nan ba kin wani tsare mutun da idanuwa tamkar na maciji ,dayake bawani manyan idanu gareta , da sauri bakinta na rawa tace dan Allah kayi hakuri mantawa nayi ko kallonta bai sake yi ba yaja tsarki yayi hanyar dakinsa ta tabe baki hade dacewa jarababbe kawai ai yadawo kennan, itama taja tsaki ta juya tacigaba da kallonta .. MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— Aysha A bagudo Page 3-4 Sai da tagama kallonta tsab Sannan ta canza Chennal hade da tashige kitchen dan daura abinci abincin dare bakin kofar kitchen din ta dawo Tayi tsaye abunta tana cigaba da kallonta Chennal data canza, ajima ajima tana zuwa tana duba abinda ta daura. Karar bell taji ba kaukautawa shiyasa da sauri taje ta bude gudun maseefar DEENi dan tasan muddin yana gida baya son yawan hayaniya , yanzu ne zai gama daita, Maryam tagani tsaye da wasu en school dinsu su biyu tuni murna yakama zeenat ,ta rungume su daya bayan daya tana musu sannu da zuwa hade da basu hanya "suka shigo har cikin main parlour din hade da Sallamar su . waje ta nuna musu da hunnu kuzauna mana suka zauna ita kuma takoma kitchen ta duba abinda ta daura taga yayi ta kashe gas din sannan ta dawo inda tabarsu hade da kawo musu drunks mai tsanyi da snacks ta ajiye agabasun . gabadaya hayaniyya ce ta barke a atsakaninsu da murna ganin juna ,zeenat ta kalli su Sumy hade dayin kasa kasa da muryata tace kuyi magana ahankali fa sannan tace kun kyauta sai yau kuka ga damar zuwar mana , Sumy tace ba gara mu ba muna zuwa time to time. kufa sai aikin sa rana kullum, hira suka shiga . a inda Maryam ta dube zeenat tace wai nan fa IV suka kawo mana na birth din rukky, zeenat ta zaro idanu waje I ....me Maryam tace IV . zeenat Tayi dariya hade da cewa uhmm badani ba" kema kinsa sarai baza'a taba barinmu zuwa wani birthday party ba " Sumy Tayi murmushi sannan tace ai sai da nagaya rukky Amman tace ga zance ga magana " gashi nan, ni ai nasan bazakuyi attending birthday party dinta ba ,da day itace sarkin shishigi da neman suna , zeenat tace kmr kinsani ,duk abinda ya wuce cikin gidan nan namu "ta girgiza kanta baza'a taba barinmu ba ,ki bata hakuri kawai Amman wlh har ga Allah naso zuwa ko dan rukky Sumy tace to why nut ku sace hanya kuje a boye batare da kowa yasani ba ... zeenat ta kalli Sumy fuskarta a hade tace kefa kin cika matsala fa wlh. kmr bada hausa nake miki magana ba. ta bude bakinta kennan da niyar sake balbale summy. sai ga DEENi ya sake fitowa parlour jikinsa sanye da jallabiya marun colour may maseefar kyau sai kyalli take zuwa ga kamshin turarensa mai mugun sanyi dadi wanda tun tasowar zeenat ta sanshi da auren Hamilton har yanzu fuskarsa a daure take tam .. kmr koda yaushe " take ta hadiye maganarta batare da tasan Tayi hakan ba ,ta zuba masa idanu tana kallon kwayar idanunshi, sai data ya hararata, sannan ta dauke idanunta ,ta maida kallonta da hankalinta kacukam a kansu Sumy dake zaune surusuru. Yayinda gabadaya Maryam duk ta fisu tsurewa ko dan ita Yar gidan ce oho.. cikin wata irin murya mai sanyi dadi tamkar ba soja ba yace ke......ta juyo ta ahankali ta sake zuba masa idanunta dan tasan dai daita yake dan haka tabada duk attention dinta garesa. bakisan kibawa mutun abinci bane ? Dan iskanci sai an roka ,zatayi magana ya katseta a fusace , ai ba tun yanzu nasan ke muguwar rowa ce dake ba Tayi surusuru da idanu ,da sauri tace kayi hakuri dan Allah nayi zaton ko kana azumi ne "naga kullum kana yi " yace "oh "dama kinsa min ido ne har kinsa cewa azumi nake kullum ? Jikin Maryam har rawa yake ,a hankali tace wayoo Allah ashe ya dawo ,bari in gudu tun bai gama daita ya da kanmu ba , zeenat tayi shr har sanda ya sake maimaita tambayarsa hade da cewa dan ubanki bada ke nake ba kike bina da idanu kmr zaki cinyeni" ta sake girgiza masa kai,. Tana bashi hakuri marowaciyace banza kawai mai mugun gado. shiru yayi na dan wani lokaci hade da sauke numfashi . Sannan can kuma yace ai idan bakiyi rowa ba sai Allah ya tambayeki" km baza'asan ke...Yar uncle Habib bace . kin taba ganin barewa Tayi gudu danta yakasa rarrafe" zeenat ta sake girgiza kai da sauri ,yace OK ashe dai kema kinsa gaskiya dole kiyi gadon rowa. Ganin haka yasa su sumy suka nemi sulalewa duk yana kallonsu sai daya ga Maryam na shirin gudu itama dan har summy ta daura hannuta kan handle din kofar ,ya dakatar dasu da hannusa , sannan yacigaba duban zeenat yace barikiji da kyau yana mai nuna da yatsansa" nan ba gidan marowata bane gidan masu bayarwa ne aci . yace menace ? Da sauri tace gidan masu bayarwa ne. yace gud daga yau bama ni ba ,ko wani ki kaga yazo gidan nan ki bashi ruwa da abinci yaci dan ba naki bane. ya sake jiho mata wata tambayar yace ko abincin naki ne?, da sauri ta girgiza masa kai dan gabadaya ta sure ta kasa kwakwaran motsi sai ajiye zuciya kawai take yi , yace" baki da baki ne kike kadawa mutane kai , tace naji kayi hakuri dan Allah. Sannan ya juya kan Maryam da kadan ya rage ta fashe da kuka , ya zuba musu ritattun idanunsa da suka fi kama da mage masu saurin raunana mutun kai tsaye , yace ku kuma en iskanci banza kun wani cikawa mutane kunne da hayaniya tamkar kuna club ,kallo daya yayi musu kowace tabawa kafarta iska yaja tsaki ya juya ya nufi dakinsa. ahankali zeenat take sauke ajiyar zuciya hade da dafe kirjinta , batasan meyasa ba ,idan har Yaya DEENI yana guri Sam bata samun cikakkiyar natsuwa "sai tarinka ganin duk yacika guri ga tsananin tsoransa da take ji yana mamaye zuciyarta . Maryam har da kuka tayi byn sun fita dan daman can ita haka take ,shegen tsoro gareta aiko, su sumy suka ce mezasu ba dariya ba dariya suka dinga yi har da rike ciki suna nuna ta aiko tace yau sai da suyi ta zama a estate din dan bazata rakasu gun securities ba sai da sukayi ta bata hakuri sannan suka jera suna hirar abunda ya faru. Ko lokacin da ummi tadawo tuni murna da farinciki Ganin tilon "dan " nata yamamayeta zuciyarta nan suka zauna a parlour suna hira cikin hirar ne ummi take masa maganar aure in da tace masa yakamata yanemi mata yayi aure kasan shekararka nawa kuwa yanzu ?yayi murmushi ai dole nasan shekaruna ,muke nan kullum cikin rubuta date of birth ,talatin da biyu ne kawai fa ummi Tayi dariya 32 din ne kawai kusan duk sa'annin haihuwar ka duk sunyi aure acikin estate din nan gasu yasir nan ma duk ansa musu rana dan haka kaima ka fidda mata kafin azumi DEENI yazaro idannu yana bin ummi da kallo a shagwabe yace haba first love dan sunan da yake kiranta dashi kennan tun tasowarsa .... ni din guda nawa nake da zakice inyi wani aure yanzu. Dan Allah kiyi hakuri my first lov zuwa wani lokaci ,duk hirar da suke zeenat na zaune tana jinsu haka kawai taji gabanta na faduwa lokacin da taji abinda ummi tace ,Amma jin amsar da yaya DEENI yabata yasa taji wani irin sanyi na ratsa zuciyarta . kmr ance ya dago idanunsa suka sauka cikin nata harararta yayi yace kallon fa kin wani tsare mutun da idanu, ummi tace uhmm kafa dawo kennan karka takuramin yarinya , ya langwabar da kansa yana maida idanunsa kan ummi cikin sanyi murya yace haba first lov baki ga irin kallon da take bin mutune dashi bane, kmr bata san mutun ba , ummi tace kai da wani idanu ka kalleta har kasan tana kallonka. kuma ma ni banga komai ba kai dai ta kurace kawai dakai indai kana gida baka barin yarinya nan ta huta ta sarara , ya dubi ummi ya tabe baki , Sannan yace ke....kawo min coffee ,ta mike taje ta hado coffee din takawo masa gabanta na wani irin faduwa ta durkusa har kasa ta ajiye masa . Adaidai wannan lokacin ne zeenat ta kammala karatunta na secondary school , ta fito da sakamakon mai kyau domin tasamu almost 7 credit masu kyau . shi kansa DEENI yaji dadi Sosai sanda ummi ta nuna masa Amman dayake miskili ne, sai cewa yayi Sam shi bai ga wani kokari da Tayi ba tunda bata cinye duka ba . ummi Tayi murmushin tace kai ne dai bakaga kokarin ta ba. Amman ni nagani km nasan Tayi kokarin Sosai . Ina laifi duk cikin wayanda suka rubuta jarabawa tare bbu wanda yakaita marks ,. yace ok inda ta cinye duka ne zan iya cewa Tayi kokarin ai wayanda suke cinye 9 credit ba finta brain sukayi ba. Ita dai wasa da kallace kallacen banza tasa a gaba. ummi ta hade fuska tana harararsa yacigaba da zagin zeenat ganin yadda ummi Ta canza fuska ne ,yasa yabar maganar , ummi ta sake duba result din tana shafawa hade da kwallawa zeenat data tashi tun sanda taji DEENi yasoma zaginta kira ,takaraso tazo ta tsaya kusa da ummi DEENi ya dauki wayarsa yana daddannawa ba ko kalli inda take ba ummi ta mika mata slip din tana murmushin tace kinyi kokari sosai , zeenat ta karba ta juya ta bar gurin dan bazata iya zama a duk inda yake ba . ummi ta dubi DEENI tace yanzu kuma sai aure zanwa zanwa yarinyata . DEENI ya juyo a sukwane yace wani irin aure kuma first lov da rana tsaka , kudai Bari yarinya tacigaba da karatu kawai" dan yanzu kai yawaye , an daina irin wannan auren, ballanantana mata marasa illimi "ummi ta dubesa da kyau ta numfasa Sannan tace ni tawa iya secondary zan aurar daita dan ma taki sauraran masu sonta . itama shegen iyayi ne daita kuma dai kasan matan wannan family din basa wuce secondary ake musu aure . kuma kasan baza'a fara karatun jami'a daga kanta ba, uhm nima nafi son na aurar da abita. DEENI ya tabe baki Sannan yace Allah ya kyauta ni ko zanyi aure bazan auren Yar secondary ba wlh sai wacce tagama jami'a mai tarin illimi ,kuma ba auren family zanyi ba dan baya birgeni. yakarasa maganar yana dan murmushi ,ummi tace to Allah yabaka sa'a. amman ni tawa aure zan mata da wuri . kai kasan halin big dady bazai taba barinka kayi aure a waje ba . Wlh nasoma a hada aurenka dana su yasir yace uhmmmm su dai yi nasu ni sai nan gaba . A wata yammacin DEENI zaune akan dadduma awajen shakatawa shi da abokansa wayanda duk kusan , family ne zagaye dashi gefe guda kuma flasks ne cike da ruwan zafi da kananan cups , hira suke sosai atsakaninsu Amman banda DEENI dan gabadaya daukar hirar tasu yake shirme dan duk zance nasu akan maganar aurene wanda shi kuma Sam baya kaunar ji , dan haka ya sharesu yacigaba da lasalasar wayarsa ya yinda ya kai hannunsa daya ya dauki cup din coffee wanda orready fk ya tsiyaya masa ya kai bakinsa yasha hade da rufe rikitattun idanunshi wanda yazame masa jiki fk ya kalli yasir da faysal dake tawowa inda suke, ya kwashe da dariya har suka karaso bai bar musu dariya ba fk yace sannuku da karasowa Mayan angwane kunsha kamshin kunsha kamshin ,faysal yace kai dai anyi dan iskan yaro , kai baka tsaya ruwan ido ba kana biyewa wannan ya nuna DEENI da yatsa fk yayi murmushi yace yayi an gwanen bana wannan karon gabadaya suka dara hannu suka bawa juna suka gaigaisa har DEENI. yasir ya dube fk yace ai gara muyi aurenmu tunda muna son juna kai ka zauna kar kayi har mahdi ya bayyana ,fk yace A'a nifa bance saboda me zakuyi aurenku ba . Amman gaskiya zaku takura kanku ne kawai yanzu da wani aure wayannan kananan bbys din. DEENI ya tabe baki Sannan ya dube fk yace shiyasa rawar kan yaran ke kara yawa ba . dukkansu suka sa dariya suna cikin dariyar ne fk har da rike ciki sai gasu zeenat da suka taso daga islamiyya su biyar suka jero kowace sanye da hijab dinta raudat da shemah da samiha da Maryam sai zeenat dake tsakiyar su dukkansu kyawawane . da hannut fk yake nuna musu inda suke Sannan ya dakata dariyarsa ya kalli inda DEENi ke zaune tamkar bai san abinda ake ciki ba , ko kallon inda suke bai yi ba, yacigaba daddannawa da sarrafa wayarsa . fk yace kai gaskiya bbys din nan fa su hadu dayawa fa , nima ko zan dan shiga daga ciki ne. yasir yace dako ka huta , kabar wannan ya nuna DEENi fk ya cigaba A'a ina ai bazan barsa ba tare zamuyi namu auren , ko yakace mutumina kaga Shikenan mun huta da surutu jama'a DEENi ya kallesa a kaikaice yace A'a ku dai da kuka ji zaku iya kuje kuyi Tayi . Amman ni ya nuna kansa da yatsansa hade da tabe baki, ba yanzu ba" har sanda su zeenat suka zo suka wuce . Suna hirarsu suna dariya Maryam ce ke basu labarin abinda ya faru jiya bbu wanda bai dara ba har ita zeenat din raudat tacewa zeenat ai ke kika daukar masa wlh kuma yarinka yi miki kennan ina ma nice daya gane kuresan suka sake yin dariya . Tun lokacin daya dawo zance sa da ummi bai wuce DEENI kayi aure fito da mata cikin yan,uwanka kayi aure hirar kennan sai dai idan basu zauna ba . Yau takama walimarsu zeenat ta saukar alqur'ani mai girma wanda aka shirya musu anan islamiyyarsu dake cikin estate din ,su kusan goma anyi taro walima lfy yayinda zeenat ta karbi kyaututtuka da dama saboda kokarinta har kuka ummi Tayi sakamakon tunowa datayi da er'uwarta taro ya watse lfy kowa yakama gabansa ,byn sun gama hirarsu da ya zame musu jiki suka fara hada kujerun da akayi walimar dasu . sun fito kennan suka ga Yaya DEENI da wani abokinsa zaune akan kujera biyu suna hira ,take suka ja birki samiha tacewa zeenat jeki amso wadan can kujerun, cikin zolaya tayi mata maganar dan tasan yadda take jin tsoronsa zeenat tace uhmmmm ku dai kuje "suka sa mata dariya ke wlh muguwar matsoraciyace wlh ki rage tsoransa shiyasa yabi duk ya renaki ,Tayi sororo tana kallonsu , Sannan tace to bari naje amso Tayi tafiya kmr zata isa gurinsa sai kuna ta juyo da sauri" aiko suka sake kwashe mata da dariya . muryashi ce ta katse musu dariyar tasu lokacin daya suke kallonsa a frigice" yayinda gaban zeenat yasoma faduwa yace ke....da hannu ya nuna musu alamun suzo 's suka nufo inda Yake cike da tsoro ya zuba musu rikitattun idanunsa yana kallonsu daya byn daya yana nazarinsu Sannan yace da ganinku akwai alamun rashin gaskiya atare daku ? ya nuna su da dan yatsansa zeenat Tayi saurin cewa A'a cikin inda inda uhm bbu komai fa Tayi gudun Kar wata cikinsu tafada masa shiyasa Tayi saurin yin magana ,to menene na inda inda wama ya tambayeki ?Tayi shiru tamkar ruwa yacinyeta. Sannan ya juya ya kalli abokin nasa da ya zubawa zeenat idanu yana kallonta kafarsa yasa ya take kafar manir dashi ,sannan ya dawo natsuwarsa ya mai da hankalinsa kan DEENi , DEENi ya nuna su zeenat da samiha hade da shemah da Maryam yace gasu nan bansa inda sauran suka nufa ba, manir yace ina tayaku murna walima saukar alqur'ani mai girma, Allah yasa na tsoron Allah ne ,suka hada baki wajen cewa Ameen , kallonsu kawai DEENi yayi jikinsu har rawa yake suka bar wajen. manir yabi bayansu da kallo yace kai sisters din nan naka fa akwai kyau DEENi ya kallesa yana watsa masa harara ok iskancin naka kuma yau agidanmu zai Kare. manir yayi murmushi yace Allah barin ma wace ta tsakiyarsu gaskiya duk tafiso haduwa DEENi ya kalli inda ya nuna sai yaga zeenat yake nufi take yaja tsaki manir yace dama ita ka zaba wlh dan nasan karshe ma auren zumunci za'a maka DEENi ya sake jan tsaki dan Allah malam karka dameni da wannan shirme bazan ,manir bai daddara ba ya sake cewa Allah dama tsayawa kayi akayi Yar gida tunda duk tarin matan dake sonka baka kallonsu , a fusace DEENi yayi magana dan me zan kallesu alhalin banda abinyi dasu. manir yayi murmushi ina ma ni ne kai wlh tsayawa zanyi na kwashi gara son raina har sai nagaji in more kuriciyata , DEENi yace ai kai dan iskanci ne lamba daya , wlh ka guji abinda kakewa ya'yan mutane "ko dan gaba . ka dauki neman mata tamkar wani abinci, manir ya dan daki kafadar DEENi yace ai sun fi abinci dadi ,. Amman Allah koni ina son na daina bin matan bazan ,wlh abun ne da kmr wuya Amma kacigaba da yimin addu'a . DEENi ya nuna sa kai zanwa addu'a saboda banda abinda zan roka Allah , manir ya dage masa gira daya yes meye dan kamin addu'a kaga idan Allah ya shiryani sai kabani wacce Yar dimadimar sister din taka na aura , bai kulasa ba sai canza zance da yayi nan dai suka cigaba da hirarsu har zuwa sanda sukayi sallama da juna . Abinda zai daure maka kai bai wuce yadda ummi ke sake bawa zeenat kulawa ta musamman ba ,ta kowani part tana iya kokarin ganin ta fito da diyarta ta tsab, zeenat bata rasa komai ba tun daga dangin sutura da mayuka shafe masu tsada zuwa kayan kwalliya ana cikin haka tafiya takama ummi zuwa India dan haka ta tasa diyarta gaba suka tafi zeenat taji dadin zuwansu India tamkar karta dawo ,watan su daya suka tattaro suka diro Nigeria saboda bikin family dinsu yakusa koda ta dawo ma su Maryam sun dinka mata duk anco din da aka fidda tunda damar suna da telarsu ce da yake zuwa har gida ya karba dinki,. biki akayi sosai bakama hannu yaro an kashe kudi tamkar ba'asan ciwonsu ba bidia iri kuma a duk anan cikin estate din akayi komai, daga karshe akayi walima washegari ranar Sunday aka daura auren en mata biyar haka ma samarin aka dan kowace gidan mijinta, ya saura mutun uku ne cal suka rage da basu aure ba, Maryam da shemah sai zeena amaza kuma fk da DEENi sai kamil . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— Aysha A bagudo Page 5-6 Zeenat na da kyau sai dai ba can ba" fara ce Sol Amman batada dagon hanci wannan bai sa fuskarta muni ba" haka idanunta matsakaita ne ita mutun ce mai tsananin son kwalliya wanda ko alwala Tayi sai ta sake yin wata sabuwar kwalliya, haka nan ummi bata gajiya da siya mata kayan kwalliya iri iri sannan bata ganin aibunta a duk lokacin da zata bata a gurin yin kwalliyar . abinda kawai bata so kuma bata yarda dashi ba, shine a yimata dinkin da zai bayyana surar jikinta ,nan nefa tace bazata bada goyon baya gurin bata kamasho yada zina ba , dan a cewarta shigar da yawancin ena'mata keyi a wannan zamani itace ke sake haifar da fashadi a doron kasa. zeenat akwaita da saurin sabo da mutane sannan km tana da son kawaye ita da Maryam dan ko yanzu suka san mutun ko km kuka hadu dasu sanadin wata kawar, Shikenan sun zama kawaye , shiyasa suka fi dukkan sauran en'uwansu jama'a dan daga waje ma zuwa ake gurinsu sabanin sauran" kullum kaga ana rikinci a bakin get da sune , gurin shigo da baki most especially ma na school dinsu. abinda ummi tafi tsana kennan daga gareta yawan tara kawaye gata da matukar son gayu ,da son kallace kallacen film muddin tana gida kuwa bata da aikin yi sai na kallo ,daga wannan Chennal zuwa wata ,sai dai duk da wannan halin nata Allah yabata illimi sosai both arabic & school. Daidai misali Allah yayi mata farin jinin samari masu sonta daga waje ma biyota akeyi, sai dai bata fita dan ma ummi taki yarda tafara zance da wuri sai data kai ss2 kuma duk masu zuwa gurinta da aure suke sonta "amman matsalar dai daya ce family dinsu basa yarda da macce Tayi auren wajen Amman sukan bar namiji. kana duk masu son nata bataji son su har cikin ranta 'har wani lokacin ummi kesata gaba da fada "tace maza ki tsaya ruwan ido daga karshe kirasa kowa kizo kina nema yawan yi mata fadan da ummi keyi ne yasa ta tsaida kamil dan gwaggonta" yayar mahaifinta da suke uwa guda uba guda . shima bakowa yasan suna tare dashi ba , dan bata gama tantancewa aurensa ba" kuma shi bai fiyye zama a garin ba yana aiki ne a abuja ". haka kawai taji idan bata samu wanda yafi ba , zata iya aurensa dan shima ba laifi . Jiki da jini wata safiya ummi ta tashi da ciwon ciki , wasa wasa tun tana daurewa har abun yafi karfinta gabadaya tafita haiyacinta' hankalin zeenat yayi mugun tashi dan bazata manta yawan labarin da ummi ke yawan bata na mahaifiyarta da irin wahalar da batasha kafin mutuwarta ,ciki har da cewa mata Tayi ta bude ido ta zabi miji wanda zai san mutuncinta kar taje gurin ruwan idonta ta kwashi gaibu ,shiyasa take massefar jin tsoron haihuwa da mutuwa dan ta kudircewa ranta, ta amince da mutuwa tunda tasan muddin kwanakinta suka Kare Shikenan "amman ita kam bazata yarda da haihuwa ba ganinta garata tasha wahala daya . wunin ranar da ciwo ummi ta wuni can kuma tasamu sauki dare nayi ciwo ya sake dawo zeenat taso zuwa ta sanar da DEENi Amman ummi taki . washegari DEENi yashigo da shirin fita aiki dan bai san bata da lafiya ba koda yashigo dakin yayi matukar girgiza da ganinta kwance cikin bargo da kyar take iya magana a rude yakaraso inda take ya tambayar ba lafiya ne ? Ummi tace eh tun jiya yace meyasa baki sa an tashe ni ba ,ya kalli inda zeenat ke rukube kusa da ummi duk tazama wata kalar tausayi. ke....Wace irin" sakariyace da baza ki iya zuwa kisanar min ba da kyar ummi ta iya bude baki ,tace ni na hanata ya furzar da huci ta bakinsa hade da cire hular kansa yayi wurgi dashi gefe ,take ya Ciro waya cikin aljihun bayan wandonsa yakira family doctor dinsu wanda side dinsu kawai yake dubawa. mintina kadan sai gashi likinta dayake bai da Nisa dasu cikin sauri yashiga duba ummi sosai har drip aka sawa ummi a ranar DEENi kasa fita yayi koina byn likinta ya wuce ne, ya kirasu ya Mahmoud ya sanar masu da ummi fa ba lfy , idanunta ta zuba mashi tana kallon bakinsa yadda yake maganar ne tamkar wata mace shi yafi daukar hankalinta, ba taba jin DEENi ya birgeta ba irin na yau. duk wunin ranar kusan shi yayiwa ummi komai hatta magani da abinci a baki yabata sai gurin la'asar su Yaya Mahmood sukazo tare da matansu sai zuwansu ne ma yasa mutane cikin estate din suka sani dan DEENi bai sanar da kowa ba, shi dai ta mahaifiyarsa kawai yake. Ai kafin kace me tuni side din ummi yacika da jama'a, haka suka dinga shigowa duba ummi har dare DEENi na tare da ummi yana bata kulawa. duk yayi wani iri cikin lokaci kadan yafita haiyacinsa zeenat na zaune a gefe guda tana jiyo hirarsu rokonsa ummi take akan yayi aure ahankali takira sunansa NASURULDEEN ....abinda yasake tada ma DEENi hankali kennan yaushe rabon dayaji ummi takira complete name dinsa , tacigaba ban rasa komai na rayuwar duniya ba inada tarin dukiya da kadaroro wanda ni kaina basan iyakarsu ba ,burina da muradina ahalin yanzu bai wuce inga aurenka ba, Amman na fuskanci kafi son sai na mutu sannan zakayi aure . Jikin DEENi ya dauki rawa hankalinsa ya sake tashi matuka ta sake kiransa cikin tattausar muryar hade da rarrashi DEENi banida kowa daga kai sai zeenat sai kuma dan uwana wanda yake wata uwa duniya ,idan bakayi aure ka taramin jikoki masu albarka ba mezakayi min naji dadi , ina ji ajikina sai na mutu zakayi aure a rude yace first lov ki daina cewa haka zanyi inshallahu kina raye Tayi murmushin karfin hali tace kullun haka kake cewa, ni tuni na fidda raina ka tashi katafi Allah ya maka albarka ... Amman yarinyar nan zeenat na rokeka dan Allah ko ban tashi ba kada kabari ta koma hannun mahaifinta, na damka amanarta a hannunka ,bata da kowa duk duniyar nan daga ni sai kai ,karikemin ita a hannunka har zuwa lokacin da zata samu miji . DEENi yakamo tafin hannun ummi cikin nasa ahankali yasoma magana muryasa cike da rauni da fargaba, yace haba first lov ki daina maganar mutuwa nan kece zaki aurar daita da hannuki kuma kina raye inshallahu ta girgiza kai ita kadai tasan abinda take ji cikin muryarta irinta marasa lfy tace Shikenan tashi kaje ka kwanta , hankalinsa a tashe ya fice daga dakin.. zeenat ta mike daga inda take idanunta na zubda hawaye ta taimaka mata suka kwanta tana kuka kasa kasa ummi tace lfy zeenat ummi . .... ummi..... cikin sheshekar kuka tace banason naji kina cewa zaki mutu kibarni dan Allah ,ummi tace nafa da kar na fada mutuwa ta zamemin dole sai dai idan ajalina bai zo ba . zeenat ta saki kuka hade da kamkameta ummi a jikinta , tacigaba da kuka mai cin rai hade da cewa ummi bazaki mutu ba inshallahu da kanki zaki aurar dani ni ga duk wanda kike so da kyar bacci ya dauketa yayinda ummi Tayi nisa a bacci . Shi kuwa DEENi tunda ya koma dakinsa ya kasa zaune ya kasa tsaye sai zariya yake daga farkon dakin zuwa karshe kafin daga baya ya nemi gurin ya zauna. yayi tagumi da duka hannuwansa yayi zurfi cikin tunanin yadda zai yi lallai ya zama dole ya nemo mata domin cikawa umminsa burinta. sai dai shi matsalar sa bai san ta ina zai fara ba ? Bai taba yin buduwar ba ballanantana wata aba soyayya, shi duk a tunaninsa raini hakan zai jawo masa idan yaje yace yana son budurwar . ya kamo gefen lips dinsa ya dan cizawa a hankali har daga karshe ya yanke shawara zai nemi fk da zance anan ya sulale ya kwanta rigingine idanunsa na kallon celling dakin . yayinda ya rungume hannushi a saman kirjinsa yana aiyana irin type din maccen dayake son ta mallakesa,kuma wacce ya dace ya aura cikin sanyi ya runtse idanunsa gam take yasoma zaiyano irin type dinsa kyakkyawa dogowa mai dirin jiki , choculate colour, mai dara daran idanu sannan educated mai wushiryar haka dai ya rinka yi har dare ya sula bai samu wani ishashen bacci ba. koda asuba kafin ya tafi masallaci sai da ya fara shiga Bedroom din ummi ya sameta tana sallah ya sauke ajiyar zuciya sannan ya wuce ganinta tsaye tana sallah yasan Allah yakawo mata sauki . A masallaci DEENi suka hadu da fk byn an idar da sallah "yajashi gefe guda da idanu fk yake binsa da kallo "abinda bai taba faruwa ba saboda DEENi daya idar da sallah yayi yan addu'oinsa yake wuce wa gida . fk ya dube sa da kyau yana nazarinsa kafin daga baya yace lfy kuwa naganka haka ? Gabadaya fk yagama tsurewa da ganin yanayinsa sai da ya sake maimaita tambayarsa sannan DEENi yace ina fa lfy jiya ummi kwana Tayi ba lfy har tana barmin wasiya burinta da muradinta yanzu bai wuce nayi aure ba. fk yayi shr yana jin DEENi har sanda yagama bayaninsa sannan yace baita kadai ba har big dady ma burinsa kennan dan ko jiya sai daya min maganar nida kai Amman tunda kai ummi ta damu ta tsananta gara kayi kawai kurabu lfy . DEENi yace ai bakasan inda zan nemi matar ba nifa gabadaya en,mata family din nan basu min ba sannan kuma sun min kankanta da aure ,fk yace A'a bawani kankanta" mace na kankanta da aure ne ? kaine dai kawai kake ganin haka ,ni yanzu na yanke shawarar zan tsaida shemah kawai tunda na dade ina sonta nida zakaji shawarata ma da zeenat ka aura DEENi ya mishi wani irin kallon bakada hankali sannan yaja tsaki yace haba dai zeenat , fk yacigaba yarinyar akwai hankali wlh ,ba kmr wancan banzar ubannata ba, dayake duk sun tsani halinsa. kaga kawai sai a hada bikinka da nawa kawai kaga zeenat batada matsalar, km ko bakomai ummi zata ji dadin Sosai da wannan hadin. DEENi yace Amma ban taba jin koda alamar digon sonta ba, kuma ni gaskiya ina ganin tamin yarinta dayawa duk fa shekarunta sha tara zuwa sha ashirin ne fa. nafison mutual girl wace ta mallaki hankalin kanta tasan yadda zata kula dani akan bed ,amman wannan Yar bbyn maimakon ta kula dani ,ni ne zan koma renonta. fk ya dubesa a kaikaice yace lallai yaran zamanin da kasani Amman banda na yanzu, sai su maka abinda manyan matan baza su iya ba, kana rai nata ne kawai , sai kaga mararta ta daukeka tsab, DEENi yaja tsarki kai ban son iskanci shawara nake so, ba wani shirme ka can na bazan ba . fk ya kada kafada yace well tunda kaga bata maka ba kana iya duba wasu acikin gari . DEENi ya kalleshi yana watsamasa harara "kaifa dan iskane dan kaga nazo maka da maganata shine zaka rainawa kanka hankali " sai kuma yayi kasa kasa da murya yace kasan Allah ni fa ko a waje ba wai ina kallon mata bane, fk yace to katsaya akan zeenat din kawai, duk inda ake neman macce mai natsuwa yarinyar nan takai ,DEENi ya sake jan tsaki yace ai inda takaicin yake kennan sai kuma nakirata ince ina sonta ...ya fada yana tabe baki "hade jin takaici da haushin shawarar da fk yakawo masa " fk yace inda bazaka iya ba kabi ta sama , ma'ana kasamu big dady da maganar kawai, kasanar dashi kana sonta nasan zai ji dadi Sosai . DEENi ya sake watsamasa wata harara yace dan Allah malam ka dameni , ina ganin fa kmr kafara samun tabin hankali , wa yace dakai ina sonta "zan dai yi aure badan ina so ba ,ya juya yabar fk nan tsaye yana binsa da kallon mamaki sannan kuma yace ai kaine babban mahaukacin dan iskan kawai , sai iskanci fall ciki ,shi bai ga laifinsa da yace bazata ya saukarsa a bed sai nawa sai kuma ya kwashe da dariya . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 7-8 Har DEENi yazo gida tunanin yake akan shawarar da fk ya bashi" anya kuwa zai iya amince da auren zeenat ? Lokacin da yashigo yayi daidai da zeenat ta tabare magani tana mikawa ummi ,ta amsa ta apa zeenat ta Mika mata ruwa ,yayinda shi km yake tsaye jingine da jikin kofa rungume da hannuwansa duka a kirjinsa yana kallonsu, take zuciyarsa ta dinga ingizashi akan lallai bbu wace ta dace ya aura sama da zeenat bisa ga hujarsa tacewa ,bazai taba samun matsala daita gurin kula da mahaifinsa saboda irin soyayyar dake tsakaninsu " yasan ko yana nan ko baya nan zata kula daita, umminsa zata zamo a karkashin kukawarta tunda zeenat bata da wata uwar da wuce ummi tunaninsa ya katse lokacin da ummi takira sunansa' tace son karaso mana yayi frigigit ya dawo natsuwarsa ahankali yashiga takowa har inda ummi take ,ya zauna zeenat ta gaidashi ta mike zata fice daga dakin bai amsa mata gaisuwar data masa sai dai yabi bayanta da kallo" ummi ta kalleshi ta kauda kanta, yace first lov yajikin naki ummi ta danyi murmushi hade daura hannuta kan sumar kansa tace naji sauki sosai , ahankali sauke ajiyar zuciya ko bai ce komai ummi ta fahimci yaji dadin yadda yaganta ,yana nan zaune , Sam yakasa yiwa ummi zance yana ya auren zeenat din ,daga karshe ma tunani yayi kawai gara yasamu ya mahamud da zance dan gaskiya kunya yake ji yayiwa ummi maganar da kansa . Da yammacin ranar byn ya dawo daga office yaje har gida yasamu ya mahamud da maganar ya ji dadi kwarai da gaske, har yarasa inda zai sa DEENi dan farinciki dan shima da kansa ya matsu yaga DEENi ya ajiye iyali kmr kowani magidanci , yace Shikenan sai kasamu yarinyar da zance, ku daidaita kanku DEENi yace A'a ina ganin basai na sameta ba in dai first lov ta amince ai Shikenan . yaya mahamud yace ummi bazata taki ba Amman dai kasan kaidar auren gidanmu kennan bbu dole a ciki "muddin kuka daidaita kanku na iyayenmu may sauki ne idan Kuma ita ummi ta amince ita yarinyar tace bata sonka fa? DEENi yaji haushi da takaici sunkamasa alokaci guda yace ai nima ba wai ina sonta bane kawai dai zan aureta ne. Yaya mahamud yace shirme bazan kennan kai yanzu idan anzo meeting cewa zakayi basonta kake yi ba ,zadai ka aureta ne ?DEENi yayi murmushin gefen baki har dimple dinsa ya lotsa sannan yace cewa kurum zanyi ina son zan aure zeenat ne ' Yaya mahamud yace to Allah ya mana zabi na alkhari kabari zanje gurin ummi tukun duk yadda mukayi daita zakaji DEENi yace Shikenan ya mike fice ,a office ma koda yaje aikinsa kawai yasa gaba . dan shi gabadaya ya manta da wani zance aure can . Mahamud yasamu ummi cike da karfin gwiwa" ganinsa ba wanda zai kai ummi murna tunda daman burinta kennan naganin auren DEENi, Amman ga mamakinsa yana gama labarta mata abinda yakawo shi, sai yaga ummi tayi kicin kicni da ranta tamkar bata taba sanin wani abu farinciki ba "sai da gaban Yaya mahamud ya fadi dan ganin yadda ummi tayi da fuska tamkar yazo mata da zance mugun abu " tace kai ne kaga sun dace kaba shi shawara ya nemi aurenta ko Kuma shi da kansa ya sameka da zance ? Da sauri yaya mahamud yace A'a shine dai yazo min da zance ummi ta sake daure fuska, sannan tace ka koma ka fada masa ban amince ba ,kace masa akwai sauran mata a gidan nan yana da damar zabar duk wacce tayi masa, idan ma ya canza ra,ayinsa nakin auren family' to yaje waje ya nemi matarsa can itama Allah zai bata nata mijin, Amman Sam ni ban yarda da wannan hadin ba " tayi shiru na wani lokacin kana zubawa Mahmud idanunta tana kallon yanayin daya shiga ,ahankali ta numfasa sannan tace kana iya wucewa idan kana da abinyi ka manta da wannan shirme na DEENi . Yaya mahamud yayi kasa da kansa Sosai cikin muryasa can kasa kasa da alamun km rarrashi yace dan Allah ummi ki amince da auren nan bazan iya tunkarar DEENi da maganar ba. duk da bansa dalilinki nakin amincewa ba" ummi ta dan saki fuskanta ba kmr dazu ba tana mugun son mahamud tamkar dan da ta haifa acikinta tana jinsa har cikin zuciyarta . tace bawai ina kin hadin bane duk duniya idan akwai wanda zai so auren DEENi da zeenat a bayana yake ,na farko dai kaima kasan halin DEENi da dan bazar zuciya , ga saurin fushi ga maseefar miskilanci tsiya ga jin kai sannan da bakinsa yasha gayamin cewar shi bazai taba yin auren family ba sannan shi mai digiri yake so ya aura ,shine km yanzu zai zowa mutane da wani salo. ni da tawa iya secondary kadai ta tsaya" ai kai da jin zancensa ma kasan akwai wani makirci daya shirya "dan nace yayi aure ai bance lallai sai ya aure tawa yarinyar ba , Muhamud yace ummi ki duba lamarin abun tunda shi da kansa ya furta cewa ita ta masa ba za'a samu wata matsala ba ,. ummi tace Sam bata yarda da wannan tsarin ba " ita dai yaje gaba ya nema hakurin duniya nan bbu wanda yaya Muhamud bai bawa ummi ba amman taki amincewa ,duk ta inda ya bullo mata sai itama tabiyo masa ta wata hanyar, har ran yaya mahamud yasoma baci ,yaji haushin abinda ummi tayi dan haka ya hakura ya fice ransa abace . DEENi zaune a office dinsa ya dukufa wajen tura sakwanni a yanar gizo ,hankalinsa kwance yake bin komai daki daki , yaji daya daga cikin wayoyinsa ,daya ta dauki karar sauti mai dadi ,ya dauke idanunsa daga kallon system din yasa hannu ya dauki wayar yana dubawa ganin sunan dake yawo akan screen din ne" yasa yayi sauri dagawa yakara a kunnenshi hade da yin sallama" kana ina muryar Yaya mahamud yaji ta daki dodon kunnenshi cikin sanyi murya DEENi yace ina office yace ok idan katashi kabiyo inason ganinka sannan ya kashe wayar . DEENi zaune a gaban Yaya mahamud kansa sunkuye a kasa yayinda idanunshi ke kallon zarazaran yatsun kafafunsa yana sauraron sakonshi da ummi tabayar a sanar dashi. a gurin Yaya mahamud sam bai tsammaci jin haka daga umminsa ba ,ga mamakin Yaya mahamud sai yaji deeni yace Shikenan babu komai Allah yasa haka shine mafi alkhari . ya mahamud yace ka hakura kennan? Nashi ganin bazai damu dan ummi ta hanashi auren zeenat , dan haka Yace eh "tunda daman ba wai yana sonta bane" nan dai suka bar zance aure suka shiga wata hirar daban a inda Yaya mahamud ya tashi yaje ya kwaso wasu takardu da file files ya zubesu nan a gaban DEENi yace yasa masa hannu ciki " kai tsaye DEENi ya zaro wani hadadden Biro daga gaban aljihun rigarsa yasoma cike gurraren da akeso yayi sign, dan gabadaya dukiyar DEENi , sulaiman da Muhamud ne akai su suke kula daita kuma komai na tafiya daidai " domin dukkannisu abu guda ne a gurin ummi dan ma idan ba'agaya maka ba… zaka dauka duk ummi ce ta haife su . Sai da DEENi yagama sign din ,sannan yaya mahamud hada da mishi bayanin companies din da suke son budewa a kasar American, sun turo musu da sako akan suna da bukatar mutun daya daga cikin masu company din " yazo interview dan haka shi ya wakilta sulaiman yaje , DEENi yayi murmushin yace Shikenan bbu komai duk yadda kukayi ,daidai ne Allah ya taimaka . To byn DEENi yakoma gida ya dingawa ummi wani irin kallon, wanda shi kansa yakasa gane dalilin yin haka, yana son yi mata magana Amman yayi shr ,yayinda zuciyarsa ke kwabarsa akan ya share kawai ai baita kadai bace mace a duniya" daman ai dan ita yake son ya aure zeenat din ,da yaje waje ya aure wata wacce bai san halinta na boye ba ai gara zeenat din Amman tunda bata so shima ya hakura . Da misalin karfe goma na dare DEENi sanye da rigar wanka dan fitawarsa kennan daga bathroom ,ya tsaya gaban dress mirrow yana karewa jikinsa hade da zare rigar wanka dake jikinsa" ya saura daga shi sai boxer , yabi koina a jikinsa da turaren Hamilton 27, sai daya kammala da komai na al'adarsa da yasaba yi kafin ya kwanta sannan ya hau kan royal bed din ya lumshe rikitattun idanunshi, alamun yana son yayi bacci' sai dai baccin yaki zuwa kawai ya tsinci kansa da tunanin zeenat.ya rinka jinta ajikinsa , yadda yake jinta a halin yanzu bai tsammaci abin har ya zai haka ba ,, Sosai ya tsinci kansa cikin damuwa ko baya son yarinyar hakika ya tsananta da son aurenta yayi shr yana tambayar kansa abinda ummi take nufi da kin amincewa datayi,shi ya guji big dady da maganar a tunaninsa sai umminsa tafi kowa murna da jin dadi 'ya dauki tsawon lokacin kwance kafin bacci barawo yayi gaba dashi . Byn kwanaki , DEENi yakasa hakuri da maganar zeenat din kmr yadda yaso shima ta share da zance kawai ya manta dasu " Amman yakasa, ya samu ummi da kansa a wata safiya dayazo gaisheta byn yayi shirinsa na zuwa aiki cikin kakinsa dake kara masa kyau tamkar dan shi kadai akayi" sai kamshin yake zubawa ta koina "gashin kan nan nasa kwance luf luf luf dasu , duk da bacika yawa sukayi ba ,saboda yanayin aiki "Amman dayake Allah yayi mishi suma takoina ajikinsa ko yayi askin ma baya wani dadewa" gashin zai sake fitowa" sosai yayi kyau matuka ,ita kanta ummi satar kallonsa take har ya tagota ya sakar mata murmushi tace son kayi kyau sosai fa, uniform din nan nakara maka kyau ,ya dage mata girarsa daya yace Allah first lov yace ai daman can nj may kyau ne sannan duk maccen datayi dacen samuna , ta gama samun duniyarta sai dai ta nemi lahirarta kawai " ummi tayi dariya sosai ya kamo hannun umminsa cikin nasa muryasa a shagwabe hade da dan karyar da wuyansa, yace first lov da kanki ma kin yaba dani "tace uhmm yabon gwani yazama dole "yace to meyasa bazaki bani auren zeenat ba ? Ta lissafomasa dalilinta kmr yadda ta sanarwa Muhammad ta Kuma sake jaddada masa yaje gaba ya nemi mata Amman banda diyarta ranshi ya baci Amman ya share take Yar fara'a dake fuskarsa ta dauke " sai dai bai nuna ba , cikin sanyi murya yace to Shikenan ummi na hakura" Amman bazan taba zuwa koina neman aure ba" saboda banida nagartar daza'a soni Kuma bani aure" ummi tace ba fa haka nake nufi ba yace haka ne mana first lov" ina da munanan halayen da ban cancanci abani mata aure ba. ummi tayi murmushi tace nifa bance haka ba yace haba first lov kince mana gashin nan kema da kanki kin hanani taki Yar , to waye zai amince yabani yana kaiwa nan ya cire hannun umminsa cikin nasa ya mike cikin sanyi jiki tamkar bai damu ba ,. gabadaya jikin ummi yayi tsanyi ita bawai auren ne bata so ba halinsa take gudu ta yaya zata yarda ta aura masa marainiyar Allah yazo yana cutar mata da yarinya . Abin mamaki duk a tunanin DEENi na bazai shiga damuwa ba akan kin amincewar ummi , sai gashi dumu dumu cikin tashin hankali kullun sai yayiwa umminsa naci da magiya akan tabashi auren zeenat ,ita kuwa ummi duk lokacin dataga ya dauko mata zance sai share hade da bata fuska . Please kumin uziri , may be zaku dan jini shiri sakamakon matsalar rashin wuta naso narinka muku type akai akai batare da westing time ba Amman kuyi hakuri ana kyawun tare🀝🏻🀝🏻 MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 9-10 Zeenat kwance a bedroom din ummi hannuta rike da wani English novel face to face tayi zurfi cikin karatun novel din saboda yadda take enjoy din novel din ya . Yaya DEENI ne yashigo gaishe da ummi kafin yafita aiki ,byn sun gaisa ne ummi tace har ka shirya fita kennan ? Yace mata eh sannan yaja ya tsaya yayi shr ya zubawa ummi idanunshi . ummi ta dubeshi tace da magana ne ? Tunda tarigada tasan muddin yayi shr irin haka to da magana a bakinsa. koda yake tasan dai zance nasa bai wuce maganar zeenat bane " Kuma daman tana son zeenat din tajima kunneta idan ta amince ruwanta " dan haka ummi kalleshi da kyau tana nazarinsa ta numfasa sannan tace masa kayi shr alhalin nasan da magana abakinka . , muryasa a shagwabe yace first lov kan dai maganar zeenat ne ,dan Allah first lov, ba yabon kai ba "ina da qualities din da za'a bani auren kowace irin mata nake so" Kuma ko Yar gidan waye ,. Yar taki ma daba wani kyau ne daita ba" dan ma zan taimaka mata "ya fadi haka fuskarsa a hade ,. ummi tace duk da haka day bazan bada diyata ba kaje waje ka gwada sa'a r ka" wai ma in tambayeka DEENi yamaida hankalinsa sosai ga umminsa" tace kai da kake ta damun kanka da zance nan kullum. kasamu ita yarinya da maganar ,kun daidaita kanku ne ? DEENI yace uhmm kece dai zaki sanar mata, ummi ta nuna kanta da dan yatsanta, nice ma zan tayaka yakin nemar maka soyayyarta" lallai ma bason auren nata kakeyi ba" kashare zance kawai tunda baka shiriya neman aure ba. yace to ni first lov in na fada sai naga tamkar Raina ne zatayi, ummi tace kunji girman kan ba a hassale ummi tace dan Allah kayi hakuri kabar zance nan. haba duk kabi katadda hankalinka da nawa. yarda ne dai bazanyi . dan haka kayi hakuri kabar zancen nan kwata kwata dan ba yarda zanyi ba . DEENI daya gaji dayiwa ummi magiya ya hakura ya ficewarsa ,yana jin takaici kansa, tunda daga lokacin da zeenat taji DEENi ya ambaci sunanta ta mike zubur zaune daga kwanciyar datayi, hankalinta a tashe jikinta har rawa yake tsabar rudewa" ita zeenat din yaya DEENi yake nufi ko wata daban. ahankali ta furta in ko ita yake nufi dakuwa ta more a rayuwarta, dan gaskiya yaya DEENi ba irin namijin da mace zatace bataso bane , ahankali ta sake furta A'a dan Allah ummi kada kimin bakinciki mana. tana jin fitarsa ta fito da sauri daga dakin tana kallon ummi dake zaune tana jan carbi, zatonta ko ummi zata mata maganar ne. Amman sai taga sabanin haka . dan kuwa ummi ko kallon inda zeena take tsaye batayi ba. dan tarigada tasan taji komai" to Kuma bayanin me zata tsaya yi mata. Ta dai yi shr ne taga yadda zata dauki lamarin . Can kuma, ummi ta dago tana duban zeenat din tana nazarinta" yayinda zeenat din itama ummi take kallo" har zuwa lokacin ummi batace komai ba . sai ma kau da kanta gefe datayi , ganin ummi bada niyyar ce mata komai ,yasa zeenat kira sunan ummi" ta juyo tana duban zeenat din da kyau". ahankali cikin sanyi murya tace ummi wai wata zeenat din yaya DEENi keso ? Ummi ta dan tabe baki sannan tace dan Allah rabu dashi wai ke yake nufi "da sauri zeenat tasa hannuwanta duka ta dafe kirjinta dasu tana zaro idanu waje "tace da gaske ni yake so ? ummi tace zan miki karya ne" zeenat ta marairaice murya tace shine Kuma ummi zakice masa baki yarda ba. ummi tace to may kike nufi ,kina son kice min kina son DEENi kennan ? Zeenat Tayi shr dan bata da amsar bawa ummi dan gabadaya ilahirin jikinta bbu inda bai dauki rawa ba. ummi ta sake yin magana daman kina son DEENi ne naga duk kin tada hankalinki haka ?zeenat tace nifa bance ina son shi ba Amman ke meyasa zakice A'a Kuma ma mayye dalilin dayasa kika ki amincewa ,ummi tace ok tutseni zakiyi" kan naki yarda ko yaya , zeenat tace ba haka bane" ummi tace tsaya ma kiji abinda yasa naki yarda, DEENi "da" nane' ni haife shi da cikina sannan ke ma kinsa halinsa sarai da shege miskilanci da saurin jin haushi mutun ,abu kankani ke hassalashi ga tarin girman kan tsiya, zeenat ta tsugunna nan gaban ummi hade kamo hannuwan ummi duka cikin nata muryarta sanyaye tace haba ummi dan day kawai saboda wannan halin nasa ne "zai sa kike amincewa , in dai dan haka ne' ni na amince da aurensa kinji . ummi tace duk kinbi kin koma kalar tausayi wai ma meyye birgeki da DEENi ne naga duk jikinki ya dauki rawa haka ?. Zeenat tace ai gaskiya yaya ba irin mutunmin da za'a tsaya cewa ba,aso bane ni dai na amince ,ummi tace ko kin amince, ni nace A'a ban yarda ba ,. Zeenat ta mike cikin fushi tayi bedroom din ummi . da kallo ummi tabi bayanta dashi ummi taji matukar mamakin ganin reaction dinta musamman da tasan zeenat din ,bata fiyye nuna fushinta akan abu ba . Koda tashiga dakin ma waje tasamu ta zauna abunta tayi tagumi batayi aune ba, kawai taji hawaye na silalowa mata. ita kanta tasha mamakin ganin hawayen na zuba a idanunta "ta tambayi kanta to daman can tana son DEENI ko yaya? domin abun itama yayi maseefar daure mata kai ". kuka takeyi " iya karfinta hade da ganin laifin ummi din ,to meyyesa ummi zatace batason aurenta da ya'ya DEENi byn ita tasha kisma haka a ranta . taci kukanta sosai har sai da taji alamun kanta ya fara mata ciwo ta runtse idanunta sannan ta kwanta "nan a gefen bed din ummi tacigaba rera kukanta kasa kasa . Yinin ranar tayi shi ne cikin daki hade da tunanin DEENi da kitsima kalar rayuwar da zatayi a gidan DEENi. Da zarar taga ummi kuwa take hade fuskarta saboda jin haushin abinda tayi " . kusan zuwa Maryam uku gidan "Amman zeenat taki saukowa kasa" dan gabadaya takasa samun sukuni gabadaya haushin kowa take ji. ,ita kuwa ummi sai binta take da idanu dan ma kasa magana tayi , gashi ranar Sam DEENi ma kin dawowa yayi da wuri sai wajen shabiyu , . haka ma washegari tun asubar fari yabar gida ya dai shigo ya gaida umminsa a tsaitsaye. ,byn ummi ta idar da sallah ne kafin ta soma lazimi , yayinda zeenat ke kwance akan bed , idanunta a runtse tamkar may bacci Amman Kuma ba baccin take ba . ummi takira sunanta kusan sau uku Amman tayi mata shr alhalin tana jinta. ummi ta sake kiran sunanta tace zeenat nasan kina jina Kuma idanunki biyu Amman kika min banza , hade da ganin laifina . bakomai yasa kika ga naki yarda da maganarki da DEENi ba" nasan halin DEENi ciki da bai bashida dadin sha'ani kwata kwata gashi da bakar zuciya tsiya azo ayi auren nan yazo yana gana miki azaba, . ni.. nasan abinda nake gudar miki Amman inda kinkiji ke kika sani , kije Allah yabada sa'a . Amman ki sani idan akwai wanda zai ji dadin aurenki da DEENi a bayana yake, Amman duk da hakan bazai hanani fadar gaskiya ba idan tazo. Kuma shawarata gareki ki rage rawar kai dan idan ya fahimci haka zaki sha wulakancin, da karshe km mutuncinki ya zube a gurinsa. ga zaton ummi zata ji zeenat din tace ta hakura da auren DEENi din ne Amman sai ganinta tayi ta duro daga kan gado ta zube gabanta durkushe. , taji tace idan dai har kin amince ummi inshallahu bbu abinda zai faru . Ummi tayi shr ta tsura mata idanu tana kallonta ummi tace kina nufin kin amince zaki auri DEENi kennan ? Zeenat tayi shi shr takasa cewa komai ba sai karyar da wuya datayi , ummi ta sake duban tace ke..bafa zan yarda da auren nan ba . take zeenat ta fashe da wani irin kuka tana bawa ummi hakuri ta amince dan Allah abin ma ya daina bawa ummi mamaki , yadawo bata tsoro ,. Cikin kuka zeenat ,tace ai shi yace yana sona " to ta yaya ke zakice A'a ummi tabita da wani irin kallo tausayi , aranta kuma tace ya'yan yanzu sam basu da kunya . wani irin son zeenat din ne taji yana ratsa ko wani part na jikinta. ga tarin tausayin yarinyar dake matukar damunta ,Amman hakan ba zai sa taji zata iya amincewa da muradinsu ba . ta kau da tausayin yarinyar a ranta ta hade fuskarta tamau ,sannan tace ke dan ubanki akan na hana aurenki DEENi ne zaki ,ta sani gaba da kuka "dan bakisan ciwon kakin ba ,danma ke shashace ko shi dayace yana son naki" bawai damuwa yayi dake ba. tunda har zuwa yanzu bai kawo kansa gareki ba. sai kece zaki wani damu mutane da kuka akanshi ,cikin wani irin sabon kukan zeenat tace bagashi ke yayi miki maganar ba . Ummi tace OK dan yayi min maganar shine may . ni zai aura ko ke ,da kyar ta iya sausauta kukanta sannan tace ummi dan Allah ki amince mana tunda day har shi ya furta da kanshi". ummi taja tsaki ta mike tsaye tace ni masa, ban waje tun banyi ball dake ba shashar bazan kawai.ta wuce parlour tavarta zeenat nan durkushe. aiko zeenat naganin haka ta fashe da wani kukan har da shesheka . Da daddare misalin karfe tara ,DEENi zaune a parlour shida ummi suna kallo Amman jifa jifa take sako masa hirar duniya " shi dai jinta kawai yake , yayi tamkar bbu abinda ke damunsa Amman shi kadai yasan abinda yake ji aransa' zeenat ta hado masa coffee tazo har inda yake zaune ta ajiye masa nan kusa dashi ta juya zata bar gurin ko kallo bata ishe shi ba ballanantana yasan ko ita wacce, hakan da yayi ne yasa ummi taji ba'adadi aranta . muryasa a kwasashe yace ke.....ta juyo ahankali hade da zuba masa idanunta shima ita yake kallo da ritattun idanunsa ,yace dawo ki dauki abinki konace miki ina bukatane" da sauri ta zeenat ta girgiza kai, ya kau fuskarsa kmr bashi yayi maganar ba . bai sake cewa komai ba ,km bai kalli inda ummi ke zaune ba, ya mike kan three site yayi kwanciyarsa " aransa yace akanki zan dinga huci takaici abinda ummi tamin" tunda tace bazata auramin ke ba. nima na hakura da auren naki" sai ta jikaki tay tasha . kunya ne hade da tsoro suka taru sukama zeenat rubdugu , taji gabadaya kakafunta sun Gaza daukarta " ana cikin haka shemah tashigo da sallamarta "kai tsaye wajen ummi ta nufa ta zauna tana gaishe da ummi "ta amsata cikin sakin fuska , . ,sai sannan ta juyo tana kallon inda zeenat ke tsaye kikam tamkar an dasata' km sai a lokacin idanun shemah yaKai ga DEENi,dake kwance idanunshi a lumshe. itama idanu ta zuba masa tana kallonsa , tana jin wani irin ajikinta yayinda gefe daya zuciyarta ke wani irin dokawa da sau da sauri " shi km kwata kwata bai ma san Allah yayi ruwan mutun a gurinba " ahankali ya mike tsaye yana wa ummi sai da safe "a ciki ta amsa masa dan takaici abinda yayiwa zeenat " suna hada ido da ummi yasakar mata murmushin gefen baki hade da yakashe mata idanunsa daya wanda ita kadai tagani " da sauri ya haye step ,. yana barin wajen atare suka sauke ajiyar zuciya daga zeenat din har shemah " . dan har gara shemah ma akan zeenat din dan ita gabadaya a frigice take "idanunta ta dan juya da niyar satar kallon inda ummi take , ai ko take suka hada ido daita ummi kalli zeenat din tana watsa mata harara dan gabadaya tagama bata haushi . yana shiga dakinsa ya fada kan bed dinsa ya jawo system dinsa kennan idanunsa yaKai ga phone dinshi dayaga almost 12 miss cul da sauri yasa hannu ya dauki wayar yayi dealing number daya Gani bugu daya biyu "fk ya dauka yace ka kyauta angon zeenat" bukatarka ,ta biya ai dole kashare mutane. DEENi yaja tsaki mtssss sannan yace dan Allah ni rabani da wannan zancen naka na banza" haka kurum kasa mutun a one chance,. gashi kaja wa mutun wulakancin kawai ,fk yace wulakancin Kuma a gurinwa DEENi ya tabe baki tamkar fk din na ganinsa sannan yace a gurin ummi mana. to meyya faru inji cewar fk. sai da DEENi ya jima bai yi magana ba kafin daga baya ,yaja wani irin numfashi yace ummi fa taki amincewa da shawarka ,sai ma wani yawo ake min da hankali kmr za'a bani gold. fk ya kwashe da dariya yace mutumina kodai ka zurma ne, irin wannan jin haushi haka. DEENi yace kai nifa na hakura da yarinyar nan wlh ,dan gaskiya bazan jura wannan wulakancin ba . ga mata nan dayawa a waje suna bina kmr su lashe ne " fk yace tsaya ranka ya dade ba haka za'a yi ba, bari zamu samu big dady da zance nasan komai zaizo da sauki . ko Kuma kai me zai hana kasa zeenat din da kanka. DEENi ya sake jan tsaki yace maganar bazan kennan ai inda takaicin yake kennan haba ai kauyancine a wajena na tsaya ina gayawa wannan yar karamar yarinyar kalmar so . fk yace kaji irin ta ko kana son yarinya Amman girman kanka na neman cutar dakai "DEENi ya katseshi " hade da cewa kai fa dan matsala ne , nasha gaya maka ka daina cewa ina son yarinyar nan, zan dai aureta ne kawai fk yace Shikenan ajiye wannan zance. bari gobe inshaallahu zanzo muje gurin big dady DEENi baice komai ba ya katse wayarsa . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 11-12 Washegari bai tashi da wuri ba sai wajejen shabiyu na safe yatashi. yashiga, bathroom byn ya fito ne yayi tsaye gaban mirrow yana kallon every part of him ,tsawon lokacin yana tsaye yana kallon kansa ta mirrow kafin daga baya ya janyo wata karamar stood dake gefe ya zauna . hannushi ya dora a saman fadaden kirjinsa yana shafa kwantaccen gashin kirjinsa hade da lumshe idanunsa "shi kansa yasan duk matar data mallakesa matsayin mijinta bakaramin Lucky Tayi ba . cikin sanyi jiki tamkar macce yasoma shafe jikinsa da body lotion " DEENi na kashewa kanshi kudi fiyye da tunanin may karatu , mikewa yayi cikin tafiyarsa ta kasaita ya nufi cikin bedroom din shi dan saka kayan " har ya nufi kofar dazata kaishi parlour" sai ya tuna ana jiransa dan haka yaja tsaki mtssss sannan ya nufe kofar bedroom dinshi byn yashige tare da cewa koma waye zai tafi idan yagaji da zama dan yanzu baida lokacin kowa . Shiryawa yayi cikin wasu hadadun kananan kaya wando blue jeans da riga longslive" wani irin kyau Allah yayi masa na daukar hankali" ya isa kan durowa ya kwashi wayoyinsa ya zuba cikin aljihun wandonsa "ya sanya takalmansa mai sawun ciki ya zura hannushi daya cikin dayan aljihun . Shemah ce zaune a parlour DEENi take zaman jiransa "wacce tun karfe tara na safiyar ranar ta dako samamko son ganin DEENI din. da farko bedroom din ummi ta nufa , sanin datayi dole zai shigo gurin ummi ,ganin har ummi tagama abinda take tadawo main parlour dinta yasa itama tabiyo bayanta , . Ganin tagaji da zama kusan 1 hour tana zaune zaman jiransa Amman bata ga alamun. fitowarsa ba yasa tacewa ummi dan Allah takira mata shi . Ummi takirasa tasanar dashi bai ce da ummi komai ba dan kusan da haushi yatashi . Ita Kuma ganin yayi shr yasa tace mata taje part dinsa . Koda ya yafito falonsa yaga mutun zaune shi duk tunaninsa FK ne ko cikin abokan aikinsa kallo daya Yayi mata ya dauke idanunsa daga kanta "yi yayi tamkar bai ganta ya nufi hanyar fita. ta taso da sauri tana kiran sunanshi " cigaba yayi da tafiyarsa danshi a ganinsa bai ga abinda zai sa ya tsaya ba ,. ganin saurin bazai mata ba , dan haka ta kara da dan gudu da sassarfa har ta cimmasa ,a daidai cona da zata kai mutun main parlour din gidan tasha gabansa da sauri tana sauke ajiyar zuciya hade da cewa dan Allah yaya katsaya magana nake son yi dakai . dubanta yayi tamkar bazaiyi magana sai Kuma yace meyye matsalarki dani ? Dan ji Yayi kmr ya dauketa da maruka " Kalmar daya fada ne yasa taji zuciyarta ta tsinke " Tayi wani irin tsalle kmr zata tafasa kirjinta ,. Tayi shiru tana tattaro kalmar dazatayi amfani wajen fahimtar dashi abinda ke ranta . cikin sanyi murya yace ina zaton kin manta ko ni wanene shiyasa kika tareni , sai da ta saita kanta sosai, ta'aro jarumta takara akan wanda take da" sannan tasamu kwarin gwiwa. cikin marairaicewa murya irin ta masu neman taimako tace dan Allah yaya" kadan bani aron lokacin uziri ne dani. yamata wani irin duban dayasa yanhanji cikinta kadawa sannan yace uhmm ina jinki kuma ki tabbatar da uzirinnaki mai ma'ana ne . "da idanunta ta amsa masa dan gabadaya ilahirin jikinta kirma yake tsabar rudewa datayi har wani gumi take fitarwa na wahala. tun ba yau ba DEENi yasan shemah nason furta wani abu gareshi Amman rashin ganin fuskarsa yasa taki tunkarsa shi bema san dalilinsa na tsayawa ba . Shi kansa yasan dole wannan ranar zata zo komai daren dadewa ". ahankali take sauke ajiyar zuciya saboda fargaban da tashin hankali , abinda zai biyo baya " numfashi taja hade dayin kasa da kanta dan sam bazata iya kallon kwayar idanunshi a wannan lokacin . Ahankali tasoma magana muryata kasa kasa cikin in...inna ,tace daman ..daman..ina son sanar dakai " ina..ina so.....da hannushi ya dakatar daita" tun bata kai ga karasa maganarta ba tare da buga mata wata irin razananniyar tsawa wanda yasa ba shemah ba ,har zeenat dake kokarin fitowa daga dakin ummi zuwa parlour "ta koma cikin daki da sauri " ta manne da jikin kofar hade da cewa wayyo... Allahna me Kuma yasame sa haka cikin tashin hankali ta sake mannewa da jikin kofar . , hatta ummi dake zaune a falo say da taji amon muryasa ,wani irin kallo yake jifarta dashi yace kina.... me uhmm repeat what u say , lip's dinshi cikin bakinsa yana cizawa sannna yace what ar u try to say ,ya sake jiho mata wata tambaya, still shr kake jin shemah ba bakin magana Amman gabadaya ilahirin jikinta ya dauki kirma . Cikin isa da takama yace u better keep what'ever you won't say before I sikater you now jikin shemah yacigaba rawa kafafuwanta suka Gaza daukarta dana sani kuwa tayishi yafi cikin buhu , ya tsareta da mayatattun idanunsa " murya a kwasashe yace na sake jin kin Kuma furtamin wannan bazar kalmar wlh azim zakiga yadda zanyi da namanki stupid girl kawai. ya ja tsaki ya wuce abinsa ta tsaya nan tana bin bayansa da kallo ranta a bace batasan lokacin da Hawaye yasoma zubo mata tana tunanin yaushe ne zata daina kuka akan son DEENi mutumin da take matukar so tamkar ranta mutumin da mata ke rububin son shi mutumin dayake jama mata aji ga shegen kyau da kwarjini " nan ta zube kasa ta risgar kuka ahankali hade da sa hunnta duka ta toshe bakinta dasu . Zeenat dake tsaye jikin byn kofar dakin ,banda kirma bbu abinda jikinta keyi , tsabar frigice jin abinda shemah ke kokarin yi' domin taji duk abinda ya faru tsakanin yaya DEENi da shemah tsabar tsoro ne ya hanata fitowa ,wani irin kishi ne taji yana taso mata tun daga kan tsintsiyar kafarta yana bin ilahirin jikinta hade da kashe mata duk wani gabobin dake jikinta , taji a ranta da tana iya fitowa,. tabbas da ita kadai tasan yadda zatayi da shemah, tsinuwa kuwa iri iri bbu wanda zeenat bata aikawa shemah ba . , ahankali zeenat ta sulale kasa ta dora hannuwanta duka bisa kanta.cikin kuka take cewa Shikenan ummi tacuce ni zata kai ni tabaro "gashi taki yarda da aurena ,da yaya DEENi ga wasu can suna neman farautarsa . ,ba tasan tana shirin jefa diyarta cikin halaka bane akan tilon danta. dan ita yanzu ji take zata iya yin komai akan DEENI . Ahankali Tace ita yanzu yazatayi da ranta , idan Kuma yace hakura daita fa ? Taji gabanta fadi Da sauri tasoma girgiza kanta tace hakan ma bazai taba faruwa ba inshallahu sai ta aure yaya DEENi mijinta ne ita kadai , . dan ita yanzu wani irin son DEENi din ne yashigeta na farat daya ,kmr kar taji ya furta yana sonta ...itama taji tana maseefar kaunarsa , Ita taji ta Gani zata iya rayuwa dashi akowani irin hali. kawai,a hankali ta sake ta saki wani irin marayar kuka mai ban tausayi tana furta ummi karkimin haka dan Allah ..kar min haka ummi ke uwace gareni har da rabi . dan Allah karki rabani yaya DEENi wlh zan iya zama dashi a haka , duk munin halinsa ina son shi " tunda harshi ne ya furta yana sona ... gabadaya ta rikece da wani sabon kuka tana sambatu . kuka tayi sosai har da shesheka ahankali ta sauko da hannuta bisa kirjinta" ta dafe kirjinta dataji yana mata wani irin ciwo zuciyarta na dokowa da sauri da sauri zeenat ta runtse idanunta dan ita kadai tasan yadda take ji..... ta ciki dakin zeenat ke rizgar nata kukan ,yayinda shemah da ke waje durkushe ta nata . Taku yake cikin izza da jin kai da jin shi wani ne yake takunsa har yakaraso ya zauna kujerar da umminsa ke zaune ya dora kansa kan cinyarta "ita Kuma ta'ajiye jaridar dake hannuta tun soma jin amon muryasa ta daina karatu datake "ya sakar mata murmushi gafen baki tamkar bbu abinda ke damunsa ,yace gud morning my first lov .... ta daura hannuta bisa sumar kansa tare da fadin morning my son yakatashi lfy , ya dan tabe baki sannan yace nut bad .... tace ya'akayi ne son me kakeson cine akwai dinshi iri iri akan darning wanda orready zeenat tashirya komai . turo baki yayi cike shagwaba har zaiyi magana " kome ya tuna sai Kuma ya fasa cewa komai " ummi ta tsurawa fusharshi idanu tace kayi shr ya lumshe idanunsa muje kayi breakfast din ina lura da kai tunda kasoma zancen yarinyar nan bakason zama ma a gidan ballanantana Kaci abinci ahankali ya ware idanunshi akan umminsa sannan yace first lov na koshi fita ma zanyi yanzu .... MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 13-14 Bangane fita zakayi ba byn ko breakfast bakayi ba ina fa hankalce dakai fa duk kwanakin nan bakason cin abinci, ina zaka ma tukun danaji kace fita zakayi naga week end ce yau .ta hade fuska ta mau hade da zuba masa idanunta. Ya dan yi murmushi gefen baki har dimple dinsa ya lotsa" kyaunsa ya sake bayyana" ya mike daga kan cinyarta ya zauna sosai shima yana kallon yanayin umminsa" yana jin yadda soyayyar Ummi nasa fiyye da komai nasa "yana sonta baya son damuwarta itace duniyarsa sannan itace ke tattare da duk wani farincikinsa tana tsantsar " son shi da nuna masa duk wata kulawar da uwa kadai zata iya yin haka . Hannuta yakamo duka cikin nasa ganin yadda ta damu muryasa a sanyaye kmr koda yaushe yace am so sorry my first lov muje zanci tayi murmushi tace kai ko hade da dan dungure masa kai "dan bazata iya fushi dashi "shi kadai Allah yabata " batada. Kmr sa duk duniya . Cikin dan daga murya Ummi tayi kiran zeenat . DEENi ya yamutsa fuskar sannan ya langwabar da kai yace kibarta kawai "first lov . ki zuba min da kanki nafi son naci dagareki dan ma banson wahalar dake ne ma da sabon girki zaki min yakarasa fadar maganar cike da shagwaba " ummi ta dubesa ta sake yin dariya tace Allah yashirya min kai yace Ameen yana kashe mata idansa . byn yagama cin abinci duk da bawani abin kirki yaci ba "Amman hakan yatiwa ummi dadi ko bakomai ya dan saki ranshi ba kmr kwanaki ba" wayarsa ce ta sake karade parlour da kara wanda tun soma cin abincinsa yake jin kukanta "Amma ya" share. ahankali yasa hannu ya dauki wayar yana kallon screen din " sunan FK yagani rubuce yana wayo "tabe baki Yayi kana ya manna wayar da kunnenshi , , FK najin alamun an daga wayar yace Yayi angon zeenat da girma "kujerarka . DEENi yaja tsaki yace ya'akayi ne" sarkin matsala. bangaren FK kuwa shekewa Yayi da dariya sannan yace ina waje ina jiranka fa dan banson nashigo muyi westing time dan nasan halinka da son jikin tsiya " shima DEENi bay wani damu da shigorwasa ba dan baya son ummi tasan inda zashi , 'Umminsa yake kallo har sanda yagama" waya sannan yace mata shi zai fita sai ya dawo tayi masa a dawo lfy " mikewa Yayi tsam cikin tafiyarsa ta kaisata ya nufi hanyar kofar fita ya daura hannushi kan handle ummi takira sunansa ya juyo yana dubanta tace kar kade fa yayi murmushi yace love you mum ya murda kofar ya fice . Tsaye ya iske FK shi kadai jingine da jikin motar DEENI hannuwansa rungumeta da kirjinsa DEENi ya Mika masa suka gaisa sannan suka wuce kai tsaye gidan big dady. FK na gaba DEENi na biye dashi a baya har suka karasa cikin gidan suka nufin inda suka san zasu tarar da big dady . zaune suka hango tsohon mai tarin shekaru da dattako,sai dai" ya dan manyanta kadan domin shine "dan" Muhammad bello khaliyal na farko Kuma shi ke yanke hukunci ga duk abinda yataso dangane da komai" na cikin family . Zaune yake idanunshi manner da medical glass "da Gani kasan nakara lafiyar ido ne. suka karaso inda yake da sallarmasu ,da fararsa yake dubansu. ya ajiye jaridar daily trust din dake hannushi gefe cikin sakin" fuskarsa dauke da murmushi ya amsa sallamar sannan suka gaidashi ya amsa yana tambaye aikinsu" suka ce alhmd . shr yabiyo baya tsawon lokacin kafin da tsohon ya dago ya sake dubansu. da fk, suka hada ido dan DEENi tun byn gaisuwar da Yayi masa Yayi kasa da kansa yana kallon yatsun kafarsa" tsai Yayi yana nazarinsu duka sannan yace lfy dai naganku haka duk da yana ganinsu koda yaushe "amman wannan zuwan nasu da dan banbanci "sai daya sake maimaitawa, tambayarsa sannan fk Yayi gyaran murya yasoma yi masa bayanin abinda ke tafi dasu. Sannan yakara danashi maganar tsakaninsa shemah . big dady yaji dadi Sosai matuka da jin haka duk da yasan kusan irin aure da akeyi kennan a family din . Amman duk da haka yaji dadi fiyye da kowani aure da'akeyi family din. Yana murmushi yace har kun daidaita junan ku kennan ? fk Yayi tsuru tsuru yana kallon big dady" yayinda shi DEENi har zuwa yanzu kansa na soke a kasa" yana jin duk abinda big dady ke cewa. take yaji karfin gwiwarsa tayi kasa big dady yace uhmm kun gama daidaita kanku ? still fk ne ya sake bashi amsa yace A'a sai dai shi DEENi ya sanarwa umminsa" amman bata amince da abun ba. big dady ya kira sunansu daya byn daya, a tare suka dago, suka zubawa masa ido. big dady yace kuje ku nemi amincewarsu ku daidaita tsakaninku inyaso sai asan abin yi DEENi zaune tamkar an dasa shi ji yayi kmr kasa ya tsage ya shige ciki haka yaji " dan wani irin kunya yaji tamasa rubdugu dan haka da kyar yasamu ya iya Mikewa tsaye suka bar part din jikisu duk a sanyaye barin ma fk da bai taba tunanin haka ba . Suna fitowa daga part din big dady" DEENi yasoma zagin fk yana bude masa wuta , yace daman ka kawo ne a sake nuna min iyakata ? ,fk yace haba DEENi ka natsu mana musan abinyi "wlh ko ni kaina bansa haka zata faru ba dan Allah kayi hakuri ka sausauta wlh na dauka komai zai zo da sauki shiya gaji nace muje . wani irin duba DEENi ke jifansa dashi " DEENI yace ok wani sabon rainin wayon zaka sake kawo min . gabadaya fk yakasa cigaba da magana illa idanu daya zubawa DEENi yanzu yace son zeenat yake" yace masa sam ba haka ba . DEENi ya tsaya sosai suna kallon juna shi da kf . a fusace yace kasan Allah kasan yadda zakayi da haukar, damuwar da kaman nami dan ban ai keka kabani irin wannan gurbataccen shawar ba. Gabada ka rusa min komai , fk dayaga hassala shima jin zantuttukan da DEENi ke furtawa . A harzuke yace ai bani nace kazo min da shawarar taka ba " iya abinda naga zan iyayi ne" na sanar maka. Kai tsaye ka fito kace daman can kana son yarinyar" bancin haka daga baka shawarar , meye naka na damuwa daita . DEENi bai san sanda ya dunkule hannushi" zai kaiwa fk naushi a baki ba. Take fk ya goce yana kallonsa gabadaya yanayinsa yagama canzawa sai huci yake kmr mayuncin zaki . Fk yace wai meke samunka ne ? kodai kasha wani abu ne yau , a fusace DEENi yace wuta nasha ba wani abu . Sai daya furzar da huci mai zafi sannan yace kasan Allah sai dai kasan yadda zakayi da tashin hankali daka jefani ciki . fk yace idan ba haka ba Kuma fa "DEENi Yayi kyacci yace I will finish you.... ya wuce fuuuuuu kmr wani zaki .fk yabi bayansa da sauri yana kiran sunanshi yayi banza dashi yacigaba da tafiyarsa da sassarfa har yacimasa ya ruko hannushi "da sauri DEENi ya juyo, ya bige masa hannu " fk yace haba DEENi meyasa kake daukar komai da zafi ? DEENi yace da fetir ne kasan Allah idan har kana son zaman lafiyarka dani " wlh ka nemo solution ya wuce nan yabashi . Cikin tsanyi jiki zeenat ta mike tsaye byn taci kukanta ta koshi . bathroom tashiga ta wanke fuskarta tukun sannan ta fito' ta murda handle din kofar ' daidai lokacin da shemah ta mike tsaye itama " tasa byn hannuta tana goge fuskarta " yayinda wasu ke sake silalowa" wani irin kallon zeenat ke binta dashi ,kmr takasheta haka take ji wanda kallo daya shemah tayi mata "tarasa dalilin dayasa zeenat ke mata irin wannan kallon haka . Zeenat tace munafuka ashe zuwan dakike mana gidan" ba dan Allah kikeyi ba. Shemah tace lfyr kuwa , bangane nufinki ba. zeenat tace zaki gane manufakar banza kawai daga karki sake shigo mana gida tunda kinada manufarki ta zuwa . jin haka yayi mugun hassala shemah, gashi daman tana tare da haushin abinda DEENi Yayi mata , hannuta tacire ta dauke zeenat da wani mari wanda ya frigita zeenat . ai kafin ta sauke hannun zeenat bata tsaya wata wata ba" ta damki makonshi shemah tace ni kika mara.. kika mareni daga bazaki sake marin wata ba ,wani irin nishi shemah ke fitarwa tana mutsu mutsun kwatar kanta har hawayen wahala take fitarwa ,zeenat tace ba kukan soyayya kikeyi ba zan aikaki abarzahu inyaso kya ji dadi yin kukan da tushe . Km still tana damke da makoshinta " tace nufinki kice kina son yaya DEENi ko . Wlh yarinya karyar tasha karya " da kyar shemah tasamu tasa iya karfinta ta kwace kanta daga rikon da zeenat ta mata . Take suka suma kwokuwa da juna gabadaya hayaniryasu ta cika gidan ,a tsorace ummi takaraso gurinsu ta shiga tsakanin" zeenat da shemah wacce har shedewa take saboda kukan dayaci karfinta gabadayansu fuskarsu tayi jazir,. zeenat na kuka shemah na kuka cikin fushi da bacin rai ummi ke tambayar su abinda ya hadasu fada amman cikin bbu wanda yabata amsa har sanda " DEENi yashigo gidan ya samesu tsaye cirko cirko , yaja ya tsaya yana jan tsaki dan tun shigowarsa yake jin hayaniryasu yanzu ma ganin ummi ne yasa ya tsaya , da kallo yabisu dashi " ummi na ganinsa tace yauwa gara ma daka shigo , ta sanar masa abinda faru ummi nagama fada masa takama gabanta . ai yana gama jin abinda umminsa tace ya fara dauke zeenat da wani mahaukacin ,mari dayasa taji dan guntun fitsarin dake makale da mararta zubowa , itama shemah bata nata sannan ya gwara kansu gabadaya waje daya jikake gum....... Bbu wacce tayi kokarin yin kuka cikinsu dan sunan halinsa sarai bakaramin aikinsa bane ya hada musu da punishment. tsawa ya daka musu yace kowace ta takama gabanta tun bai sabauta musu jiki ba , hade da cewa yan iskan yaran kawai . Dakinsa ya wuce yasoma zariya daga farkon daki zuwa karshe hannuwansa duka yasa yana balbale botura rigarsa" wani irin zafi yake ji a zuciyarsa tamkar ana zuba masa barkono , gumi ke tsatsafo masa takoina kmr ba dazu yayi wanka ba " sai daya balle botura rigar ya cire yayi jifa daita ya fada kan bed idanunshi na kallon sama celling dakin ahankali . Ahankali yasoma runtse idanunshi har ya rufesu ruf gabadaya tunani mafuta kawai yake tabbas indai sai ya tunkari yarinyar nan da sunan yana sonta to wlh ya hakura daita har abada kai auran ma yafasa gabadaya . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 15-16 Tare zeenat suka jero da shemah" suna kuka saboda marin da yaya DEENi yayi musu yashigi kowannesu" amman hakan bai hana zeenat aikawa shemah da zagi iri iri ba" har suka karaso parlour" inda ummi ke zaune tayi xuru ...hade da zubawa sarautar Allah ido abin ya faru Yayi maseefar girgiza zuciyarta . kirasu ummi tayi tana sake tambayar su" abinda ya hada su fada haka" alhalin da can ba haka sukeyi ba,. shemah ce tasoma magana cikin kuka Allah ummi ni bansan nayi mata wanj abu ba" kawai ganinta nayi tafito daga daki" tana wasu abubuwa ,daga nan Kuma sai ta hau ni da zagi ,. zeenat zatayi magana ummi "ta katseta tace ya isa banson jin komai daga bakinki . dan ta fara zargin wani abu dangane da abinda ya faru yanzu " ummi tayi musu fada sosai da nasiha mai ratsa jiki . tace karta sake ganin sunyi fada da juna , shemah ce kawai ta iya amsawa tayi wa Ummi sallama ta wuce Amman it's zeenat kishi tattare da kunar zuci suka taru suka tsaya mata a kirjinta hakan yasa takasa cewa komai . Ko byn fitar shemah ma "zeenat tsaye tayi tacigaba da kukanta tana jin haushin ummi data hanata yin magana ,alhalin gaskiya tana Gani . yatsun DEENI ne kwance a gefen fuskarta wanda ya haddasa wajen dan tasawa , dan gabadaya fuskarta ta canza kala tayi jazir ". tun Ummi naji haushin kukanta nata har ta dawo tausaya mata dan tasan , ta daukar kanta wahala ne in dai akan DEENi ne . Ummi na kallon yatsun DEENi kwance a fuskarta take taji wani abu ya tsarga mata " har cikin zuciyarta taji kmr ta zubda hawayen takaici kiran sunanta tayi hade da nuna mata guri zama kusa daita. cikin sanyi jiki zeenat ke daga kafafunta inda take tsaye har ta isa inda Ummi ke zaune ta zauna "kmr yadda ummi ta umarceta , Ummi ta zuba mata idanu kawai tana kallonta dan abun nata na neman fin karfinta "tsawon lokacin zeenat tana risgar kukanta ,batare da ummi tace mata komai ba , sai da ummi ta gama nazarinta tsab sannan tace duk wannan kukan na meye haka ? Kar kice min duk akan son DEENI kike neman yin fada da er'uwarki . Saboda Allah Ke ko kunya abinda kika aikata baki ji ba . " zeenat tayi shr takasa cewa komai dan ita kadai tasan yadda take jin zuciyarta, . Ummi tace meyasa zeenat , meyasa bakya jin maganata ne ,irin abinda zaki min kennan ko wannan shine kalar tarbiyar dana baki uhmm ? kina ganin haka kawai zanki amincewa da auranki da DEENI " kiyi tunanin mana . koda yake baki san ciwon kanki ba shiyasa. ' ballanantana" kisan gata neke miki . mutumin da bai san da zamanki ba, bai damu dake ba" ko kallon arziki baki isheshi ba" shine zaki zauna kina westing din hawayenki akansa takarasa fadar maganar tana takaicin zeenat,. " Ummi ta sake maida dubanta sosai gareta tana mamakin yadda zeenat din ta canza cikin lokacin kadan . Alhalin ita duk iya lokacin ta dauka tare da yarinyar bata taba ganin irin haka atattare daita ba cikin kuka zeenat tace ummi kinki amincewa da aurenmu yaya DEENi . ai gashi nan ai ...... sai km tayi shr" dan jin kunyar abinda take kokarin son fadi "dan haka tacigaba da sheshekar kukanta,. " Ummi tace uhm Ina jinki kikarasa mana , tace wlh wlh idan kika kuskura" kika bari yasan kina wannan" haukar akansa " kin shiga uku da wulakanciinsa " . zeenat ta zube nan kasa tana kuka hade da kamo kafafun Ummi . tace dan Allah Ummi ki Amince da maganar yaya kinji "wlh ni Ina sonshi a haka " kiyi mana addu'a kawai" bbu abinda zai faru inshallahu . Ummi ta sake zuba mata idanun tana kallon sarautar Allah, da rashin kunya irin ta Zeenat , su fa daman yayan zamanin nan ba wata kunyace ta ishe su ba . ,ummi tace" da bai ce yana sonki ba fa ? Ta jeho mata tmyr " data girgiza zuciyar Zeenat " din" tayi kasa da kanta tana zubda kwalla ita fa ganinta bbu abinda tayi . a ranta ko cewa tayi ai shima yana sona tunda ya iya furtawa . Ummi ta sake kiran sunanta tace zeenat idan bakiji kunyata" ta matsayina ta mahaifiyarki ba " , Ai kya ji kunyata ta ummin DEENI . amman tunda kin nacewa auren DEENi km kinji" kin Gani to wlh duk abinda kika Gani Shikenan , . da ma sharadi kozan amince da auranki dashi . Banda zuwa kawo kara kum duk abinda yabiyo baya babu ruwana ciki sai dai ki haye abinki tunda shi kika zaba . da sauri zeenat tace to....ummin indai kin amince bbu ma abinda zai faru sai alkhari . Wani irin kallo Ummi tabita dashi wanda da Gani kasan na tausayi ne. Dan yanzu ta daina mamakin duk abinda zatayi . da murna ta tashi ta koma bedroom tayi kwanciyarta tana jin dadi Ummi ta amince da aurenta da yaya DEENi . idanunta ta lumshe" tana jin Yadda soyayyar DEENi ke sake huda zuciyarta . Yinin ranar da murna zeenat tayi shi cike da tsantsar farinciki ga tarin tunanin DEENi dake sake mamaye kowane part na jikinta yau tazo mata da abubuwa masu yawa bacin rai da farinciki . duk abinda takeyi Ummi na hankalce daita . kallonta kawai take tana binta da idanu . Washegari zeenat" ta zaci ummi zata sanarwa yaya DEENi cewa ta amince" sai kurum taji ummi ta share da zance gabadaya , koda dai da wuri yake fita ,. wasa wasa ummin ta share da maganar kwata kwata garakar gabanta kawai take , . tana jin lokacin da dama idan yaya DEENi ya dauko mata maganar zata katse shi tace kar ya dameta ya rabu daita . sai dai abun yana damun zeenat matuka yadda kullum yaya DEENi ke sake daure mata fuska da wulakanci iri iri. Amman takan masa uziri ganinta killa sai lokacin da ummi ta amince masa ' sannan zai daina nuna ko in kula dayake ,mata. shi kansa yaya DEENi baisan cewar zeenat din tasan da zance ba. kullum dai ya shigo wajen ummi sai yayi mata nacin ,shifa yana nan yana Jirata. ita km tace kar ya dameta bayace yafi son Yar jami'a ba . "to yaje ya nema Amman ita sam bazata bashi diyarta ba , . yana fita zeenat ta matso sosai kusa da ummi tace ummi dan Allah bakince ,kin hakura ki amince tunda na yarda ba . sai ummi ta dube tana watsa mata harara tace sakariya bazan kawai". kalli fa ko kallo arziki baki isheshi ba .Amman duk kinbi jin tsamgwami kanki .dan fitina tsiya da jaraba , . ni duk abinda nake Ina yi ne "dan Kare matuncinki , ba dan Ina kin aurenki da DEENi bane . tunda yashiga dakinsa bai sake fitowa ba" sai dai yatashi" yayi sallah kawai yakoma gado . yasawa ranshi, cewa ya hakura daita kwata kwata dan baiga dalilin da zai sa shi ya dinga batawa kansa lokaci ba . Kwance yake akan makeken royal bed dinshi ya rufe kanshi cikin alky blanket mai matukar taushi ,. bacci yake Sosai hankalinsa kwance ya rufe koina na jikinsa banda fuskarsa saboda yanayin unguwar su mai dauke da sanyin ni'ima ,. ahankali ta bude Kofar dakin" kwance ta ganshi, yana sharar baccinsa ,sai yanzu hankalinta ya kwanta gangar jikinta yasamu natsuwa , kusan kwana biyu kennnn rabon data sashi a idanunta,. ahankali take daga kafafunta har ta isa inda yake,. kwance idanunta ta zuba masa" tana kare ma kwakkywan fuskasa kallo yadda tayi kyau tana fidda annuri na musamman . Ahankali ta lumshe idanunta " tana jin wani irin tsanyi nabi jijiyoyon jikinta. Ahankali ta bude idannuta suka sake sauka akan beautiful face dinshi ,. fuskarsa ta kurawa ido har wani kyalli kyallin kyauwu take fitarwa , cikin rawar hannu takai hannuta gefen fuskasa ta dan tashafo . wani irin taushi taji wanda ya sake dulmiyar daita a duniyar kaunarsa . Take taji koina na jikinta ya mutu sai wani yammmmuu take ji. ita kanta tarasa dalilin dayasa take jin haka ajikinta . ganin bacci yake sosai yasa ta juya ahankali tabar dakin cike da shaukin soyayyar DEENi dama Ummi ce "tace ta dubashi dan har lokacin fitarsa aiki na neman wuce . Koda ta sanar da Ummi cewar bacci yake har yanzu, yasa ummi ta nufi dakin" dakanta kusa dashi taje" kai DEENI sai data kira sunanshi" kusan sau biyu" sannan ya dan bude gengerous eyes dinshi ya kalleta dashi "tace lafiyarka da har yanzu dabaka tashi ba , . tacikin blanket din ya dan yi Mika hade da salati sannna ya dan gyara kwanciyarsa yace lfy first lov ,natashi har nayi sallah " to bazaka aiki bane yace zani. Ummi tace Ina jiranka idan kagama. ya amsa mata da kai kawai . a hankali ya zame jikinsa daga cikin blanket din , daga sai dan gareni wando Mika ya sake yi yasa hannunsa ya gyara jijiyarsa dake mike . Sannan ya shiga bathroom,. duk da yamakara hakan bai sashin yin sauri ba, wanda normally haka yake da sanyi jiki . wanka yayi, ya fito. ya shirya cikin kakinsa da suka dace da surar jikinsa, har ya murda handle din kofar "dazata Kai shi parlour ya tuna Yayi mantuwar wasu files a dakin baccins" dan haka yakoma ciki daukowa . Tsaye take a bakin kofar dakinsa tafi kusan minti biyar a wajen tana saka dawarwara yadda zata sake shiga Bedroom din sa. ummi ce tasake aikota . Ta dubashi dan taji shr har yanzu . tana son tayi nocking Amman tsoro da fargabane suka hanata . daidai wannan lokacin DEENI ke shirin fitowa daga part dinsa . ta daura hannuta kan handle din kofar. ai agigice cikin matsanancin tsoro tasaki wani irin kara da tasa DEENI , tushe kunnuwanshi " da duka hannushi "ai batasan sanda ta fada saman fadaden kirjinsa ba . hade da runtse idanunta gam dan tsabar jin tsoro , batasa abinda zai mata ba Jira kawai take taji saukar mari dan gabadaya tagama frigicewa. Amman abin mamaki sai taji sabanin haka.s shiyasa tasaki jiki ta sake narkewa a fadadden kirjinsa tana shakar dadeden kamshin turarenn jikinsa mai birkita mata tunani "a duk sanda ta Shaka . wani irin ya dinga ji ajikinsa, yrrrrrrrrrrrrr.... yrrrrrrrrrrrrr abinda bai taba faruwa dashi ba kennan" jikinsa ya hadu da wata macce" shi tunda yake ma ko hannun macce bai ta ba rikewa ba ballanantana yakai ga hada jiki . Ya dinga jin wani irin wani irin a gangar ajikinsa. gabadaya tsigar jikinsa suka mike tsaye , yaji da zai iya " rungume zai yi kawai zaiyi . ko zai ragewa zuciyarsa radadi da ciwon dayake ji. Amman Ina... Sam bazai taba iya aikata hakan ba . ganin yadda tayi lamo ajikinsa ne yasa, cikin takaici ya bambareta daga kirjinsa cikin tsanyi jiki, tsayuwa ce ta gareta , zuciyarta ke neman tarwatse tsabar tsoro da rikincin data tsinci kanta ciki. ,ko ta kanta bai bi ba ya tsuke fuska yana kallonta ,itama idannuta ta zuba masa ko kiftawa batayi. ga wani irin tsoransa dake lugudar zuciyarta. ahankali muryasa a sanyaye yace malama ki daina min "irin wannan kallon na munafurci . in ba haka na kwakule idanun rashin kunya tsaki yaja hade da bin gefenta yazagayeta ya wuce kai tsaye part din umminsa yashiga" sai dai bai ganta ba,. dan haka ya wuce main parlour 'dan yasan tunda bata dakinta, tana can . zaune yasameta tana yin breakfast fuskarsa a dan sake yakarasa har kusa daita ya zauna yace gud morning my first lov, ta dubeshi fuskarta dauke da murmushi tace morning dear ,kata tashi lfy girarsa ya dage mata. cikin tsnayin jiki zeenat takaraso wajen, kallo daya DEENi Yayi mata yasa ta canza hanya batare da ta sake kallonsa , kan wasu kujeru dake ajiye a gefe ummi tabishi da kallo batare da tace masa komai ba " da kanta tayi savice , din shi ,shi km sai wani zuba mata shawaba yake , . coffee kawai ya iya yasha, ya mike tsaye cikin hanzari sakamakon wayarsa data dauki kara yana dubawa yaga ogansa ne daga wajen aiki . dan haka yayiwa umminsa sallama da hannushi ya fice wayar manne da kunnenshi . Zeenat data zuba tagumi ,Da hannu biyu tabi bayansa da kallo har yabar gurin idanunta na kansa , itama ummi data dauke idanunta daga kan DEENI "zuru tayi tana kallon Zeenat din , tana girgiza kanta . waskewa zeenat tayi hade da sakarwa ummi murmushin dole ummi tayi mata dakuwa da hannu . Byn DEENi ya gama amsa wayar oganshi ne yana zaune cikin mota wayar fk yashigo " yasa hannu ya dauki wayar ya duba ganin fk ne yasa ya maida wayar ,mazauninta . Yakirasa yafi sau gomasha daya Amman yaki pic sai a karo na shabiyu ne ya danna wani abu "sai ga muryar fk radau yakarade koina a motar , hello.... hello DEENi kana jina .... Yayi shr yaki yin magana,sai ma cigaba da yayi " da direving dinshi . fk yace haba DEENi ya kana jin zaka min shr. "duk fa" maganar bata kai haka. afusace DEENi ya katse shi yace maganar tafi haka har ta zarce haka a waje na. km wlh wlh karka kuskura, ka tako inda nake da sunan kasan ni ai bansa cewar da kungurumin ,dan iska nake zaune ba. fk yayi murmushi yace Allah dai ya huci zuciyarka ,dan shi. bai fiyye fushi ba" kwata kwata ma bayason duk wani abinda zai kawo masa tashin hankali . dan haka yayi tabawa DEENi hakuri hade da bashi baki . DEENi yaja numfashi ya sauke ajiyar zuciya . hakan yasa fk ya gane cewar ya sauko kennan fk yace to yanzu yazamuyi da maganar da big dady yace. DEENi ya tabe baki yace ya dai zakayi dan ni tuni na hakura da wannan yarinyar , karma ka km yimin wannan bazar zance. daidai da yakaraso wajen aiki ,ya katse wayar fk batare daya tsaya ji mai fk din zai km ce masa ba . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 17-18 Wata daya kennan fk yaji "shiru DEENi bai km yimasa zance maganarsa da Zeenat ba musamman" yazo gurinsa dan zance daman Kuma sun dade basu ga juna ba" sai dai sukan yi waya lokaci zuwa , lokaci dama ya kirashi a waya cewa yana nan zuwa . Byn sun gaisa fk yace friend har yanzu ban sake jin batunka da yarinyar nan ba . deeni ya gyara zama ,hade da yaja tsaki sannan ya lumshe idanunsa dan takaici da Haushi maganar . ya zubawa fk ido yana kallonsa kawai domin rasa me zaice masa Yayi ,tsawon lokacin suna zaune a haka sannan fk yace friend hakuri zakayi dan Allah ba wai Ina son dawo maka da hannun agogo baya bane . Amman idan maganar danayi akan Zeenat ya bata maka rai, kayi hakuri. ahankali deeni ya furzar da iska mai dumi ya miko hannushi ya dafa gwiwar fk , Friend ban tasamun abinda ya bani matsala kmr maganar yarinyar nan" abin haushi duk lokacin da nayi kudirin hakura daita sai nakasa . Kullum addu'a ta Allah yaye min ita daga raina Amman abin ya faskara ko son yarinyar ne yakamani "oho " fk yayi murmushi yace lallai sonta kakeyi Allah yasa itama ta soka haka . DEENi ya gintse fuska yace Ina ruwana daita first lov ce kawai damuwata ,data amince da yanzu an wuce gurin Amman tsohuwar nan sai cewa take zan cuci Yar mutane ita bazata bani Yarinyar karama ba inzo Ina bata wahala fk yace sanin halin ka tayi dan kai din bana wasa bane kana raina yarinyar ne dayawa shiyasa ummi batason aura maka ita wani lokacin sai inga kmr da gaskiya ummi DEENI yayi masa wani kallo dan ni bason iskanci idan abinda yakawo kennan kana iya tafiya . Fk yace zanje in sameta da kaina kar damu . deeni yace dama kabar ta kawai dan ko kaje ba amincewa zatayi ba. nasan halin first lov , da zata yarda da tunin ta amince . na dai fada mata cewar ni na hakura dayin auren gabadaya" inda tagaji da zamana haka tasan abinyi . Fk yayi ta dariya tare da xolayar DEENI" friend ka dai shiga da yawa da ka'ajiye duk wani girman kai ,ka dinga kiran yarinyar kana janta ajiki ,idan ummi taga haka zatafi yarda da gaske kakeyi "Amman kai kullum fuskarka a hade kmr hadari . DEENi ya tabe baki, kasan Allah bazan taba iya kiran ko wace irin yarinyar bace, da sunnan zance koba Zeenat ba. kai ma abinda kariga kasani ne "bansa ta Ina zan soma ba ,nifa bana kawo Zeenat a raina ,in dai first lov ta yarda " to tayi hakuri ta aureni kawai dan ni banda wani lokacin ya mace . dan ma taji dadi ta samu miji irina ,yakarasa fadar maganar yana jan tsaki fk yayi dariya yace friend banda yabon kai fa , DEENI ya dan yi murmushi gefen baki har dimple dinsa ya lotsa kai ma kasan gaskiya fada ne dai kawai bazakayi cikin "nida ita wazai taimaka wani ? Bbu abinda zata nuna min " fari ne kawaiya ceceta " wanda kai kasan ko man bleaching takara bazata taba kamo nawa ba "fk yace ai shiyasa ka daurawa kanka girman kai al'amarin mata" km duk da kafita kyau ita zuciyarka ta zaba ,ta zama abokiyar rayuwarka " zanyi maka iya bakin kokarina ,. DEENi yabishi da kallo yace sannan ya maida bayansa ya jingina da kujera , dama kabar, damun kanka akan zance yarinyar nan , wai dole ne sai na aureta ,fk yace tunda nace zanyi kabarni mana ,na gwada sa'a ta ko ummi zata yarda . DEENi ya daga kafadarsa alamun shi yasani ,sannan yace tunda ka nace kaje din Amman idan labarin ba may dadi bane ,karka zomin dashi ba ,. Kmr yadda fk yayi alkawari haka ce takasance yasamu ummi da zance byn sun gaisa ne yace daman akan zance deeni ne da Zeenat" ummi najin haka ta canza fuska " har tasa karfin gwiwar da fk yazo dashi " yayi kasa. Ahankali yacigaba" dan girman Allah ummi kiyi hakuri ki amince da auren nan "saboda dukkansu naki ne a ganina wannan abin farin ciki ne . Ummi ta sake tamke fuskarta Sosai tace faruk Ina matukar ganin kimarka da mutuncinka zai fi kyau kabar zance nan" bana jin cewar zan iya amincewa . fk yayi shr yana tunanin yadda zai bullo mata can dabara tazo masa yace to Shikenan Amman naso ki Amince domin deeni yana cikin wani hali nason yarinyar nan. daidai lokacin da Zeenat ta dawo daga gidansu Maryam tanac kokarin shigowa parlour ummi . ,karaf zance ya fada cikin kunneta cak taja ta tsaya jikinta ya dauki kirma . Fk yace ummi kin san halinshi baya daga cikin mutane masu magana biyu ,ya min ransuwa ba zai tabayin aure ba ,in ba Zeenat ba ,km duk duniya ita ya Gani yake so. zamanshi haka nasan yana damunki ummi tace in duk duniya Zeenat yagani yake so ita Zeenat din ya sameta yaji ko tana son shi ? Ko haka kawai dan shi yana sonta" zan dauke diyata ta nabashi batare da ya nemi amincewarta ba. Nifa bazanyiwa diyata auren dole ba dan kawai Ina son na faranta masa rai ba . Daga inda Zeenat ke tsaye tana jin komai" take jikinta ya dauki yacigaba wara har wani zazzabi zazzabi taji yana neman rufeta , kafafunta suka Gaza daukarta sakamakon kirmar da suke , nan ta sulale kasa tana jin yadda gabanta yashiga faduwa da sauri da sauri , tarasa dalilin ummin nakin aurenta da yaya DEENi . alhalin tasan yana sonta har haka . ,to hakan na nufin ummi tafison yaya yaje waje ya aure wata , sabanin ita kennan . kawai batayi aune ba taji saukar hawaye nabin kuncinta . Da sauri tasa Hannuta ta dangwalo hawayen dake bin fuskarta, tana kallo ta girgiza kai kawai tana jin tamkar an diga mata dalma ne zuciya ,. Ta runtse idanunta ahankali muryarta cike da rauni tace meyasa ... Meyasa ummi kike son ki ruguzamin rayuwa please ummi ki amince na auri yaya DEENi , Ina sonshi har bansan iya kar kaunarsa a zuciyata ba " bazan iya rayuwa in bashi ba Fk ya fahimci abinda ummi take nufi shiyasa yace ma DEENi ya dinga kiran yarinyar suna hira. ko km yajata ajikinsa . Ta hakan ne komai zai zo da sauki , fuskasa dauke da murmushi yace ummi idan dan wannan ne ,karki damu , duk wannan me sauki ne zamu tuntubi yarinyar muji , idan bata amince ba Shikenan . Ummi tace da dai yafiye muku" ba ku tsaya girman kai ba, fk ya sake yin dariya yana girgiza kai yayi mata godiya ya mike . Jin da Zeenat tayi fk yayiwa ummi sallama ne yasa tayi hanzari mikewa da sauri tashige bathroom din parlour din dake manne da falon nan ta fashe da wani irin kuka ita kam zuwa yanzu tafara jin haushin ummu . Fk na fita yakira deeni bugu biyu ya dauki wayar , fk yace friend kafara da bani goron albishir ,cikin yanayi na ko in kula deeni yace kada kace min first lov ta saurareka ? Fk yace ta saurareni km inshallahu zamuyi nasara da alamun ummi ta amince ,. duk yayi masa bayanin yadda suka yi da ummi , yakarasa zance da ummu ta nuna tanason asamu yarinyar a nemi amincewarta ..... DEENi yayi shr sannan yace to ai wannan shine mai wahalar dan bazan taba iyawa ba , fk yace wai kai tsorota kake jine ko yaya ? ,ai take deeni ya hassala a fusace ya aiko masa da wata irin uwar ashariya " wanda yasa fk yayi sauri cire wayar daga kunnenshi ,ya dan duba sai daya tabbatar daya yana kan layi. sannan ya mayar yacigaba magana" haba friend meyasa kake saurin daukar zafi akan abinda bai yakawo ba . bance dole sai kasameta da kankaba ,ni dakaina zanyi komai. sai Kuma ya sausauta yana jan numfashi yace ai kai ne da wani zancen baza. naji tsorota akan me ,raini ne kawai banaso , yanzun dai kai kaje kasameta kuyi magana da in ni nakirata bafa ra'ayinta zanjira ba. umarni kawai zan bata fk yace Shikenan sai na nemeka . Zeenat zaune gaban TV dake manne a parlour su ta hada uban tagumi ,hade da zubawa TV idanun . Kallo daya zaka mata , kasan kwata kwata hankalinta bai kan shirin da'ake gabatarwa . gabadaya tunaninta ya kashi gida biyu . ga tashin hankali ummi taki amince wa da aurenta da yaya DEENi. ga kamil da yasako, gaba da zance yanason kai maganarsu gurin big dady, . hankalinta a matukar tashe yake . har ummi takaraso inda take zaune taba tasani ba". ummi ta zuba mata idanu kawai tana nazarinta sannan ta numfasa sai data kira sunanta tukun , Zeenat tayi saurin juyo a frigice tayi firgigib tana duban ummi . idanunta ta zubawa ummi kmr wata mara gaskiya " ummi tace wai ke wace irin sakarriyar yarinyar ce" da kwata kwata baki san ciwon kanki ba "kalli ummi ta nuna jikin Zeenat da dan yatsanta , dube yadda kika dawo ,duk kinbi kin sakama kanki tunanin banza ji yadda kika koma duk kin tsotse kin rame dan jarabar tsiya ,anason a karemiki mutuncinki ,kinki natsuwa, kisan haka . sai kiyi tayi ai. cikin haka fk yayi sallama yashigo ya zauna akan kujerar one site yana gaida ummi Ta amsa masa fuskarta a gimtse da tasan kwanan zance " Zeenat ma ta gaisheshi tsam mike taje takawo masa abin sha . ,ummi ta tabe baki tana hararata dan takaici sannan ta sake kai dubanta ga fk din" tace DEENI fa yana dakinsa . Fk yayi murmushi yace ai ba gurinsa nazo ba ,jin haka yasa ummi tashare , ta cigaba da kallonta , gabadaya parlour ya dauki shr tamkar babu mutane a cikinsa baka jin motsen komai sai karar TV . Zeenat kam kamewa tayi tashiga hankalita dan motsi kadan , ummi zatace tafiye rawar kai . ganin shr yayi yawa yasa ummi ta mike tabar gurin ta nufi dakinta . Parlour ya saura daga Zeenat sai fk . yana Ganin ummi tashiga dakinta yasa ya juyo yana fuskantar Zeenat yace sister wajenki nazo fa . tace to Allah yasa dai lfy yace lafiya nasan zakiyi mamakin zuwa na ? Tace bawani mamaki killa akwai abinda kake son nayi maka ne . yace ba wannan bane nazo ne dan nasanar miki da wani abun alkhari koda yake bansan yadda zaki dauki abun ba. tsab Zeenat tagane abinda yakawo shi gabanta taji ya tsananta faduwa ,. fk yace deeni ya duba duk cikin en'mata dake cikin family din nan. yaga bbu wacce tayi masa km tadace dashi sai ke . Zeenat ta zaro idanu waje kmr da gaske ta nuna kanta tace ni fa kace yana so... Fk yace bawani abin mamaki bane , Dami kika tsinta a kala ,a ranta tace maganar ka gaskiya. fk yace yanzu me kika gani idan kin amince , magana zata wuce gurin big dady kai tsaye batare da bata lokacin ba . ta tabe bakinta kmr batayi murna dajin zance ba , sannan tace gaskiya kagaya masa kawai yayi hakuri dan ni narigada na tsaida wanda zan aura ,. fk yace waye shi km a ina yake km kin kai maganar wajen big dady ne ? Duk alokaci yajero mata tambayar ,tace Ko daya muna dai shirin yin haka fk yace yace shi din wanene tace wani ne acikin family dinmu yake humm yace inbaki shawara ta daga masa kanta" zan so ki dakatar da koma waye. dan kowa zaki aura ina tabbatar miki ba zai taba kai kmr DEENI ba . ke kanki kinsa samun irin su DEENi sai an tona. zakiyi alfahari samun mijin kmr sa "mata dayawa suna ,sonshi ban sani ba kodan sun fahimci qualities dinsa ne . sai km yace amman bazan takura miki ba in kinga bakison shi Shikenan . ta kalleshi a shashance hade da wani irin salo sannan tace nifa bance maka bana son shi ba na dai kawai kace masa na tsaida wanda zan aura . Kaga yanzu idan na canza raayina da sauri haka shi saurayin nawa bazai dadi ba . ka dai bashi hakuri Allah ya hada kowa da rabonsa na alkhari . fk yayi shiru yana cizan yatsa hankalinsa yasoma tashi "karfa yarinyar nan ta kwafsa masa yazaci yana mata zance zata amsa da murna ya fadi haka a kasan ranshi. can km yace to ni yanzu mekike son nace masa ? Ta sake tabe baki yace Kafada masa gaskiya kawai , yace ba za kiyi tunani akai ba kafin ki yanke hukunci ,ko km kuje kisamu wanda kika san kin amince mata km tasan deeni din sosai tabaki shawara akai, Zeenat tace naji zanyi tunanin . Fk Yace Shikenan zan sake nemeki zuwa gobe naji abinda kika yanke akai , tace badamuwa . Byn ya tafi, ne tashiga dakin ummi tana murna cike da farincikin burinta yakusan cika ,fitowar ummi kennan daga bathroom aiko tana ganin yanayinta da alamun tace musu ta amince ,take ta sake daure fuskarta , ta rufeta ta fada, ai gashi nan saboda baisan darajarki ,da kimarki ba sannan bai dauke ki da mahimmanci ba ,yakasa zuwa da kansa sai abokinsa ya turo miki nasan jikinki na rawa kika amincewa ko ?. Zeenat taaba fuska tamkar zata saki kuka tace nifa ba wani rawar jikin danayi . ummi tace wlh kiyiwa kanki fada, akan sakarcin da kikeyi ke kmr ba macce ba . sam bawani jan aji irin na sauran mata . Zeenat ta sake bata rai sosai . ummi tace gaki nan ga deeni ,inda shine nabarki dashi ya isheki wando da riga . A waya DEENi yaji duk yadda sukayi ya dinga mamaki wai wannan yar yarinyar ce zata ce sai tayi shawara to dawa zatayi ? Km ita ce wa ? Fk yace itace mace deeni yace dan Allah malam imin shiru shiya sa fa kaga bazan iya kai kaina gareta da sunan Ina sonta ba bare tamin salo . Nan km yau zazzagawa fk maseefa yana Ai shi yaja masa duk wulakancin da'aka masa fk yace kwanta da hankalinka kavarni daita kawai nasan zata yarda ma kawai dai itama so take ta nuna mana itama macce . πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 19-20 Shiyasa kaga bazan iya kai" kaina gareta ba da sunan Ina sonta , bare tamin salo . Nan km yayi ta zazzagawa Fk maseefa hade da cewa ai shi yaja masa duk wulakancin da'aka masa . Fk yace kwantar da hankalinka kabarni daita kawai ,nasan zata yarda ma ,. kawai dai itama so take ta nuna mana ,itama macece , nasan jan aji ne kawai na mata Amman ita din wa dazatace bata sonka ,Ina rai inshallahu zamuyi nasara. Cikin fushi da jin haushi deeni Yace in taki yarda ka kyaleta kawai , yarinya sai kace wata gold sai wani yawo akamin da hankali akanta, yaja tsaki hade da kashe wayar batare daya sake jin abinda fk zai ce ba . Kwana deeni yayi da tunanin hade da zullumi halin da zai tsinci kansa idan yarinyar nan taki yarda dashi, duk shi Gani yake ba sonta yake ba. zai dai yi aure ne kawai saboda umarnin umminsa, bugu da Kari ma, bazai iya kaskantar da kansa wajen mace ba ballanantana har ya kai shi ga furta kalmar so. Har zuwa wayewar garin ya cigaban mamakinta ganinta yake , tamkar yau aka haifeta, sannan har zuwa yanzu kallon karamar yarinya yake mata, ashe tasan abinda take yi ,uhmmmm uhmmmm ahankali ya dinga sauke ajiyar zuciya, wai zatayi tunani akai ya sake tunawa da kalmar data fadawa fk to da ko da uban wa zatayi tunani ya furta hakan a kasan rashi . kwance take akan bed din ummi Amman ba bacci takeyi ba ,hannuta rike da wani English novel mai suna ,mumy why sanye take cikin kananan kaya, pencil jeans da riga iya gwiwa a natse take karatunta dan tana jin dadi labarin yarinyar ciki litattafin ta birgeta kwaira ,ta yadda take kokarin kwatarwa kanta enci saboda mahaifiyarta ta hanata auren saurayin da take son .. Cikin isa da kasaita yashigo dakin , tana jin motsen bude kofa Amman tashare dan batason abinda zai katse mata karatunta . Jin kamshin turarensa yasa ta dan dago idanunta suka sauka akansa , ganinsa yasa ta dan mike daga kwanciyar datayi, tasha jinin jikinta bata san meke sata jin yawan faduwar gaba ba, a duk sanda taga yaya DEENi . ta gaidashi batare daya kalli inda take ba , ya amsa mata a ciki ,km cikin isa da takama sannan a takaice , tamkar dai yadda yasaba dan baya son duk abinda zai sa magana tayi tsawo atsakaninsu . sai dai ita kam tsintar kanta tayi da zuba masa idanunta, tana binsa da wani irin mayyen kallo , cikakken namiji ne sosai mai ji da kansa , ko a tafiyarsa zaka shida haka. gabadaya bbu wata alamun ragwanta atare dashi .kana ganinsa zakaji ya birgeka ,daman aikin da yakace shi kennan wato jami'in tsaro . Har suka gaisa da ummi dake tsaye fitowarta kennan daga bathroom ya juya da niyar barin dakin, idanun Zeenat na kansa tamkar zata ya dawo ya zauna kada ya fita saboda tsoron masu farautarsa ,takasa dauke idanunta daga kallonsa take taji wani irin masefaffen kishinsa ya diram mata zuciyarta ta dinga rawa bata idanunta a kansa ba sai data daina ganinsa . Ummi tabita da kallo tausayi tace inkin gama kallon nashi sai ki tashi ki hado masa abinsa ko kawai soyayya aka iya ba'asan tattali ba , Zeenat ta dan turo baki tace ni dai ummi kwanan bansa abinda na miki ba komai nayi sai kin min fada, ki dinga ganin laifina , nifa bashi nake kallo ba , ummi tace eh ai nasan bashi kike kallo ba kuruwarsa kike kallo jairar yarinya kawai ni tashi ban guri . Washegari Zeenat tarasa dawa zatayi zance yaya DEENi taji dadi kuma yaba shawara tamkar yadda zuciyarta ta aminta dashi ,ganinta duk wanda ta nufa da maganar baza tasamu goyon baya ba ,kmr dai yadda ummi tayi , Maryam ce ta fado mata a rai ,dan haka tashirya taje har part din su. Tana shiga part din idanunta sukaci karo da fuskar data tsana a halin yanzun arayuwarta ,kmr ta juya ta koma haka taji , shemah ta hango zaune akan three site suna hira da Maryam take taji wani iri abu ya caki zuciyarta . ganinta yasa taji tamkar an soka mata kibiya ne a kahon zuciya taja ta tsaya takasa karasawa inda suke dan baza juri zama a duk inda take ba , ganin haka yasa itama shemah ta mike ta fice Tama bar part din gabadaya . Da kallo Maryam tabi kowanne su Ahankali Zeenat takaraso tasamu waje kusa da Maryam din ta zauna zuciyarta a cunkushe , tsawon lokacin takasa cewa komai , Maryam tace wai yana ganki haka ne ? Cikin nishadi Maryam ta soma janta hira har Zeenat ta sake Sosai Daga nan ta labarta mata duk halin da'ake ciki ,. Maryam ta zaro idanu waje tana mamaki tace kai da gaske kike ,to Ina girman kan nasa km? Zeenat tace yana nan bai je koina ba" sai ma abinda yakaru , Maryam tace in fada miki gaskiya,zeenat ta daga mata kai alamun eh "ki amince kawai" karkiyi wasa da damarki domin mata dayawa suna can suna neman miji irin yaya DEENi basu samu ba. amman idan kin yi saken da kika tsaya yauki ,wai ke jan aji ,kya zo daga baya kina nadama dan irinsu tsada ne dasu ,. kin dai san halinsa da maseefar zuciyar tsiya. maryam takarasa zance da Uhmmmm .. Ina ma ni Yace yana so ...... jin haka yasa take Zeenat ta hade fuskarta tamau , hade da zabgawa Maryam din wata uwar harara tace kefa Yar wulakanci ce bangane dama ke yace yana so ba Maryam tace ke nifa da wasa nake dan baga kmr kin fara hassala Zeenat tace ,wani irin wasa wannan, nifa banson shirme bazan. Ko kema zaki shiga layin shemah ne? Maryam tayi murmushi tace bada dai Ai tsakaninmu bbu haka yauwa naji ance ma kunyi fada da shemah Kwanaki ? wai may ya hadaku fada ne , Zeenat ta tabe baki tana sauke ajiyar zuciya sannan tace shirme tamin irin naki . nan dai ta zaiyanewa Maryam komai ,suka tafa suna kyalkyale dariya Maryam tace kai tawan kina wuta , Zeenat tace Ai ni bata wasa bace ban daukar raini tuni nagama daita duk da batasan abinda tamin ba har yanzu. Maryam ta sake bata hannu suka taba, tace baki da kyau fa" sai dai idan ba'a tabo ki ba. Maryam tacigaba tawan ki Amince kawai da auren nan musha biki amman fa zakisha fama da wannan miskililin ,Zeenat ta sake yin murmushi tace indai zai cigaba da sona kmr yadda yake yi yanzu Ina ruwana da wani miskilancinsa can yakarata , ai abinda yafi ma birgeni dashi kennan. Amman nasan wuyarta dai ayi auren da sannu zai rage duk wannan jin kan nasa . Zeena ta kagu dare yayi saboda cewar da yaya faruk yayi zai dawo . ,tun tana Jiran zuwansa har ta fida tsammani dan tara tayi gabadaya hankalinta a matukar tashe yake,t unaninta kar dai ya deeni ya hakura daita kmr yadda tace abashi hakuri. zuciyar tashiga rawa tamkar zata tsinke ta mike tsaye cikin sanyi jiki tasoma zariya duk dai ummi biye daita da kallo can Ganin goma tayi yasa ta nufi dakin ummi tana shiga ta fada kan gadon tana zubda kwalla,. ahankali tace Allah Allah kasa ba hakura yaya DEENi yayi ba ,. dako na cuci kaina da kaina tashiga zubda hawaye baji ba Gani tana jin zuciyarta na neman taewatsewa tace Allah ka tausayin ka jin kai na ka mallakamin abin kaunarta deeni ina sonka deeni tunda ka furta kana sona nakasa samun sukuni dan karkace ka fasa kuka take sosai hade da sambatu ,,. Shadaya daidai ummi tashigo ta dubi inda Zeenat take kwance taga alamun kmr bata jin dadi karasowa yayi tace ke lafiyarki kuwa da kyar Zeenat ta iya bude bakinta,t ace kaina ke min ciwo ummi tace shine zaki zauna kina kuka ,tayi mata sannu taje takawo mata magani . Wasa wasa sai da Zeenat tayi kwana biyar cur batare da taga zuwan yaya faruk ba.h hakan yasa hankalinta sake tashi fiyye da koda yaushe . cikin lokacin kadan ta zabge ta sake ragewa zazzabi may zafi ya rufeta, jikinta ya dauki zafi gwau , hankalin ummi yatashi , da Ganin halin da Zeenat take ciki kmr zatayi kuka. Ummi ta kira likitan dake duba su, wato family doctor dinsu , byn yazo ne yasoma aikinsa cikin sauri ganin yadda Zeenat din takeyi taki magana sai zubda hawaye kawai take ga zuciyarta na buguwa da sauri da sauri Ganin haka yasa doctor din ya dauko abin awo ,ya auna BP dinta ,cikin mintina da basu wace ashirin ba ya gano abinda yake damunta sannan ya daura ma drip hade da sanya allurar bacci ciki take ko bacci yayi awon gaba daita . Gabadaya hankalin Ummi ya sake tashi wani irin tsoro ne yashigeta lokacin daya ,da sauri tace doctor meke damunta ? doctor yayi shiru yana nazarin abinda zai cewa Ummi kafin daga bisani ya numfasa ,sannan Yace akwai abinda tasa aranta wanda shine yayi dalilin haddasa mata damuwa har takai jinita ya hau sosai , Ummi ta sake maimaita abinda doctor yace , doctor yace Amman inshallahu bbu da damuwa zata samu lfy da zarar ta tashi komai zai yi dade, ummi tace to doctor na gode yayi mata sallama tare da gayamata yadda zata bata magani.duk wannan drama da akeyi deeni bai sani ba dan ko yashiga gaida Ummi baya damuwa daita ballantana yasan ko bata da lfy ne ,ita Kuma da haushi taki sanar masa Ai shi ba makaho bane Kwata kwata Fk bai samu damar zuwa ba sai acikon kwana na bakwai tukun yazo ,yasamu Zeenat din bayadda take yayi mamakin , yadda DEENi bai sanar masa ba gashi kusan kullum sai sun hadu . byn sun gaisa da ummi ne ,ya fita Yace Zeenat din ta same shi a parlour . Cikin tsanyi jiki ta mike tasoma daga karta da kyar, cikin gimtsewar fuska ummi tace Ina km zaki kefa bakida lfy ? Zeenat tabata fuska dan kada ummi ta hanata zuwa tace ummi sako zan karbo gurin Yaya faruk ,yanzu zan dawo , Ummi ta bita da idanu kawai Zeenat tace ummi sai nadawo cikin jin haushi da akaici Ummi tace kada ma ki dawo ki kwana a can . Da sallamarta tashigo parlour "Zaune ta same yaya faruk din suka gaisa ya sake yi mata ya jiki sannan Yace sister kiyi hakuri dan girman da rashin zuwana kmr yadda nace, wasu abubuwa ne suka sha kaina wlh, dan haka yanzun naxo naji abinda kika yanke,zeenat ta danyi shr kmr mai nazari Yace kada ki damu idan har baki son shi , kisanar dani ,danshi yace idan baki amince ba, kada atakura miki shi ya hakura, a dan frigice tace Ai yaya kaima kasan bazan iya cewa banason shi ba, ko dan ummi dan haka kace masa kawai na amince . Fk ya saki murmushi murna yayi hamdala a zuciyarsa hade da godiyar cin nasara yace Shikenan ni zan wuce sai kin jimu . A ranar ummi ta nemi ciwon Zeenat ,tarasa duk tana zargin ciwan nata bazai wuce akan DEENi bane ,da daddare har nafila Zeenat tayi dan Mika godiyar ga Allah. ummi tayi murmushi tace yau km ibadar ce ta motsa har da sallar dare ? Zeenat tayi mata banza kmr bataji ba tacigaba da sallarta, Ummi ta sake cewa Allah yasa a dore in km nasamun NASURULDEENI ne nasan daga yau Shikenan . Abinda ke sake bawa Zeenat mamaki bai wuce Ganin yadda kullum yaya DEENi ke nuna ko in kula akanta ba gabadaya ma Gani take kmr baisan da zamanta ba . ko magana ta fatar baki bata hadu su, idan ma yana guri kennan ita kanta batason zama in da yake yanzu ,Allah Allah take tabar wanje dan juriyarta takusan karewa . Fk bai samu ganin deeni ba, sakamakon wani aiki daya taso masa ,Amman Yace masa yabari zuwa weekend ,ya same shi a gida .sai da fk yakirasa a waya ya tabbatar masa da yana gida sannan yazo . zaune suke cikin parlour deeni byn sun gaisa fk yayi masa bayani duk yadda suka yi da Zeenat a boye DEENi ya sauke ajiyar zuciya ,sannan Yace ta taimaki kanta da kanta , kennan , fk yabishi da wani irin kallo sannan yace kai fa dan rainin wayo ne abinda yakamata kace kennan, deeni Yace nifa bawai na matsu dole sai ta amince da aurena bane . asalima ita din ba irin kalar type dina bace zan dai aureta ne kawai ,a rashi samun choice dina fk ya saki baki yana kallon deeni ,Yace Amman friend kasan itama tana kyawunta daidaina , sai da ya dauki lokacin sannan yace ni nace maka dan kyawunta zan aureta? Ai bata da kyawun da zai rudeni ,km wlh har ga Allah da bata amince ba na hakura , har zuwa sanda zansamu type dina. MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 21-22 Wani irin kallon mamaki fk yake masa , ,gabadaya ya zamo tamkar mutun mutimi a zaune a gurin , Yarasa meke damun brain din DEENi , mutun Sai girman kan tsiya da nuna isa " wai shi DEENi wani irin bahagon mutun ne ? Shi sam bbu ruwan shi da fadar duk magana da tazo bakinsa . In a low voice fk yace yanzu duk wahalar danayi akan yarinyar nan yatashi a banza kennan? A'a bakayi a banza ba tunda gashi "zan aureta gaskiya ce dai na gaya maka,dan kasan ita din ba ra'ayina bace . Amman narasa dalilin da yasa zuciyata ke muradin kasancewa tare daita " fk ya sake dubanshi sannan yace dan rainin wayo kawai kar mai dani kmr wanda bai san komai ba mana . ,tunda har zuciyarka ta iya amincewa daita, har kaji zaka iya aurenta definitely kana sonta" ko yaya ne" ,. deeni yaja tsaki hade da furzar da iska ta bakinsa" matsala dakai kennan rashin saurin fahimta fk yace idan son da kake mata ne ,na fahimta ,Amman kace wai kai baka sonta km kake kokarin aurenta , wannan ne fa bazan taba fahimta ba , DEENI ya sake first da huci may zafi ranshi tasoma baci muryasa a sarke" yace da alamun kana son musamu matsala dakai fa" muddin baka daina cewa Ina son yarinyar nan ba . Idan km kafin son haka ya daga kafadarsa alamun Shikenan , parlour ya dauki shr na wani "dan lokaci yayinda deeni ya jingina bayansa da kujera da yake zaune, hade da runtse idanunshi ya dan jin daci maganar fk 'ta yaya ma " zai nace akan yana son yarinyar byn shi yasan aure kawai yake da bukatar yi bawata ,aba soyayya ba ... maganar fk ce ta daki dodon kunnenshi" to yanzu meyye solution tunda yarinya ta rigada ta amince ? Ahankali ya bude rikitattun idanunshi ya sauke su ,akan fuskar fk sannan yayi magana cikin sanyi tamkar wanda aka takura masa. Yace karkadamu zan samu yaya mahamud ,Ai kagama may wuyar "ya maida idanunshi ya sake lumshe su tamkar dai yadda yayi dazu . girgiza kai kawai fk yayi uhmm shi wannan bazai taba canzawa zai ba . halinsa, na nan kmr dai yadda yasan shi" haka km yataso " shi komai baya so matsawar ba ra'ayin sa bane" duk yayi magana ne akasan ransa,,. Ganin ya bawa banza ajiyarsa yasa shima ya mike yayi masa sallama . Daga gurin DEENi kai tsaye fk part dinsu shemah yayi yaja ya tsaya byn ya tura ayi masa kiranta fk tafito sanye da doguwar rigar material puppy colour mai shegen kyau hade yane kanta da karamin mayafe baki ahankali take isowa gareshi duk step daya Sai kirjinta ya motsa tun fitowarta ya zubawa kirjinta ido kyam yana kallon yadda kirjinta ke motsawa lumshe idanunsa shi yayi na wani lokacin sannan ya sake budesu ahankali mutuwar tsaye a gurin har takaraso inda yake ta gaisheshi cikin sanyi jiki bai dauke idanunshi akanta ba yacigaba da da binta mayataccen kallo da sallamarta iso inda yake ta gaisheshi ya amsa yana sake bin koina na jikinta da kallo cikin sanyi tace yaya faruk Gani Yace Ai naganki ,daman nazo ne na fayace miki abinda na dade Ina boyewa akanki ,nan dai yasanar mata koma , tunda yasoma magana tayi shr kawai hade da sunkuyar da kanta badan tana jin dadin abinda yake kokarin fahimtar dai ba ahankali ta dago ta zuba masa idanunta Sai data tabbatar ya gama fadar abinda yakawoshi sannan tace ,dan Allah yaya kayi hakuri wlh akwai wanda zuciyata ta dade da kamuwa da soyayyarsa , Amman kayi hakuri idan maganata ta bata maka rai ,yace Ina Gaza bata min rai Ai iya gaskiyar ki kika fada Sai dai ki sani zuciyata bazata iya hakura dake ba Amman zan baki lokaci yi tunani akai tace nifa bawani tunanin dazanyi akai ka dai yi hakuri ka nemi wata ,ta juya ta wuce tabar sa nan tsaye ,da mamaki yabi bayanta da kallo ya dauki lokacin tsaye a gurin batare yasan abinda zaiyi ba , Ganin tsayuwa nasa bata da wani amfani yasa yasoma kokarin daga kafafunta ahankali tafe yake yana saka da warwara da tunanin malomasarsa a gurinsa ,a fusace shemah tashiga part dinsu tana zuba tsaki da zage zage har mmnta ta tambayeta abinda yasameta tace matabakomai. Byn kwana biyu Da misalin karfe takwas na dare fk ya km samu shemah da zance shi fa ba zai iya wani hakura daita ba kawai tayi hakuri ta amincewa da bukatar domin shi yana matukar son ta km aurenta yake son yi ,tace dan Allah yaya kayi hakuri wlh da bbu wanda nake so ne ,zan iya soka dan kaima baka rasa komai da zankika ba , kadai yi hakuri kawai . al'amarin dayayi matukar dagawa fk hankali kennan ,yayi shr kawai yana kallon yanayinta tare da nazarin kalamanta masu kokarin tarwatsa masa zuciyar rasa yadda zanyi daita yayi can dabara tazo masa,ya tsareta da idanunshi Yace ke banso iskanci da rainin hankali fa ni zaki cewa kina da wanda zaki kike so byn Banga uban da kike saurara ba ,lafazinsa yayi mugun bata mata rai dan haka a ranta abace tace to dole ne Sai na aurenka kaje Kanemi wata mana ko ana soyayya dole ? ta juya a fusace zata bar guri ,ya fizgota hannuta , gabadayanta ta fado jikinsa , idanun ta zaro a tsorace, ,take taji wani irin faduwar gaba , . Hannuwansa dukka yasa rungumeta tsam ajikinsa yana sauke ajiyar zuciya daidai kunneta ya kai bakinsa Yace maimaita abinda kikace Ina jinki cikin tsiwa tace wannan wani irin iskanci dazaka wani rungume mutun ? Ok nine ma nake miki iskanci ? Uhmmmm fa shemah karkibari muyi haka dake zaki amince ta girma da arziki ne ko km na jawo soyayyata ta karfin tsiya ,.batare da na wahalar da kaina ba muryarta na rawa tace anki a amince da soyayyarka . ko ana so dole ne ? , dan Allah ni kasake ni ,ya zuba mata manyan idanunshi kawai ,yasoma yawo da hannushi a jikinta gabadaya jikinta ya dauki kirma abinda bai taba faruwa daita ba kennan tunda take arayuwar ta ,wai namiji ya rabi jikinta har takaita ga runguma ,dan takaici ma batasan sanda , kwalla ta cicciko a idanunta ba , hawaye yaga yana silalowa daga idanunta ahankali ya sauke ajiyar zuciya, ya dan sausauta rungumar da yayi mata yasa yatsansa ya dangwalo hawayen dake bin fuskarta yana kallo Yace duk wannan kukan akan nace Ina sonki ne kike zubda hawayen ki? ,tayi shr taki cewa komai dan haushi ji tayi kmr ta daura hannuta akanta ta kurma ihu , ahankali ya sake maida ita jikinsa ya rungumeta yana shinshina wuyanta daidai nan Sai ga big dady dake dawo daga masallaci , a tsorace yake binsu da kallo cike da mamaki da alajabi abinda yagani , meke shirin faruwa km yau acikin zuri'arsu ,fk yacigaba manneta da jikinsa yana rarrashi ta amincewa aurensa , dagowar nan da zai lyi karaf idanunsa suka sauka kan big dady dake tsaye duk da duhu ne hakan bai hana gareshi ba gabansa yaji yayi muguwar faduwa jikinsa ya dauki kirma duk da ya tsorata Amman yaji dadi Ganin da big dady yayi musu ,yasan hakan zai sa a aura masa shemah batare da bata lokaci ba tsabar frigice yasa yakasa rabata da jikinsa gabadaya jikinsu rawa yake shemah da batasan wainar da'ake tuyawa ba sake lafewa tayi ajikinsa saboda irin rungumar dayayi mata ba wacce zata iya kwacewa bace har big dady ya wuce su a gurin shemah batasa big dady yagansu , ahankali fk yasoma rabata da jikinsa har zuwa yanzu hawaye bai daina bin fuskarta ba hannuta yakamo yasoma tafiya ita kum tana biye dashi bbu wanda ya iya cewa dan'uwansa komai har yakawo part dinsu yaja ya tsaya ahankali Yace shemah kiyi hakuri dan Allah kibar kuka ba nufi na kuraki ba Ina matukar kaunarki bansan lokacin dana fara sonki ba Amman zan baki lokacin kiyi tunani akai ,zan dawo zuwa jibi yana gama fadar haka ya juya da kyar yake iya daga kafafunsa tsabar frigice da nauyin da suka masa zuciyarsa tamkar zata buga , dan fargaba haduwarsu da big dady shi yasan ba makuwa tunda har big dady yagansu aure kmr anyi an gama Amman kunya fa ,har ya iso part dinsu wanda kusan nan samari suke zaune wayanda basuyi aure , Itama tana shiga dakisu ta wuce kai tsaye tana kuka , mamanta dake zaune a parlour tace ke lafiyarki Amman ko juyo batayi ba fadawa tayi kan gado tana risgar kuka to meye yaya faruk yake nufi daya sonta alhalin ita DEENi take mutuwar so ..... Dan haka bata taba aurensa ba ,tunawa datayi ba'a musu auren dole a family dinsu sai sun amince da juna yasa taji hankalinta ya kwanta Amman gabadaya jikinta yayi bala'in sanyi haka ta wuni a daki batare data sake fita ko parlour ba ,fk bai dawo ba kmr yadda Yace mata kusan sati tsakani shiyasa tayi tunanin ko yayi wa kansa fada ne ya hakura daita dan haka ta sake abinta kwasam Sai gashi a wani daren lahadi byn tagaishi a dage ,yayi murmushi yace yazo ne akan maganar su ,a fusace tace wata magana kennan i tough mun gama da wannan zance tunda nace ban sonka , Yace haka kika ce ,tace eh ko dole soyyaya dakai ,Yace uhmm Amman dolenki ki aureni ya wuce batare da damuwa , DEENi yasamu yaya mahamud yayi masa bayanin shi kuma ya samu big dady da zance tsohon yaji dadi Sosai jin sun hada kansu yace Shikenan bbu damu zai tuntubi yarinyan tukun asan abinyi . Nan dai aka saka ranar aure tare da yanka sadaki yaya mahamud ne yayi komai ko sisin Kobo bata fita daga aljihun ogo deeni ba ko mahaifin zeenat yayi murna sosai da jin DEENi ne zai aure diyarsa Anyaka sadaki da dukiyar aure naira duba dari biyar wanda duk a aljihun yaya mahamud suka fita . Da kyar big dady yashawo kan Ummi dan tuburewa tayi ita sam bata yarda da wannan aure ba big dady yace Ai tunda dai yara sun hada kansu km suna juna Ai Ina Gani magana takare fatanmu Allah ya zaunar dasu lfy . Lokacin da aka sanar da DEENi ansa ranar wata biyar deeni Yace wa yaya mahamud lokacin nan bai yi yawa ba kuwa ? Dan akwai aiki da zai kaini akwaibon Ina Ganin zaifi kyau a takaita lokacin koma ba dan haka anawa raayin nafi son ayi nan da wata uku yaya mahamud yace Shikenan kabari dai zan samu Ummi da maganar . Zaune take a cikin extra room dinsu wanda kusan yanzu can tafi zama tunda aka sa musu rana da yaya DEENi ta zabga uban tagumi tana mamakin hali irin na yaya DEENi yau kusan wata biyu Keenan dasamusu rana Amman ko sau daya bai taba kiranta da sunan zance ba haka nan ko cikin part din Ummi yashigo bata ishe shi kallo ba takan ji tsoro da frigice sun shigeta a duk sanda taga yaya DEENi nuna rashin damuwarsa akanta ,a kasan ranta tace, anya kuwa banyi kuskure da wautaba wajen saurin amincewa aurensa ba domin fa zuwa yanzu tasoma sarewa anya kuwa yaya DEENi yana sonta ? kullum miskilancinsa sake gaba yake har zuwa yanzu dabatason cikakken matsayin ta a gurinsa ba ,son auren yasoma fice mata arai domin ita kadai tasan fargaban da take cikin zuciyarta ga ,gorin da Ummi kebinta dashi kullun garin Allah ya waye , dan haka ta yanke hukunci samun yaya faruk dan ta inda aka hau tanan ake sauka .ta shirya taje har part dinsu tace daman tazo ne akan maganar mu da yaya DEENi idan fa abin nan bazai yiwu ba gara tun yanzu abarshi . Fk ya gyara tsayuwa sannan yace wani abu ne ya faru ? Tace to yaya faruk a haka ne zamu fahimci juna in San abinda yake so shima yasan wanda banaso shi fa aure ba banza bane kmr yadda ya dauki komai tacigaba bai taba kirana ba km ko gida yashigo ban ishe shi kallo ba shi bashi da lokacin kowa sai na kansa fk yace kiyi hakuri bawai zangoyi bayansa ba aikine yayimasa yawa kiyi nasa uziri Amman kina ranshi zeenat ta tabe baki dan tasan karya ne yace wai tana ran yaya DEENi Ai abinda kake son baka sakaci dashi fk yacigaba komai yakusan zuwa karshe da zarar kin zama a gidansa nasan dole ya baki dukkan lokacin sa ,zeenat tayi shr ne kawai ba wai dan maganar tashigeta ba , fk yace tayi hakuri zai masa magana da sauri ,zeenat ta dago tace dan Allah yaya kar kace ni nayi maka maganar ya sake dubanta sosai yaga duk ta wani frigice yace karki damu ni nasan abinda zanyi . Fk yakira deeni a waya Amman ba'a daga ba Da misalin karfe goma na dare fk ya amsa kiran DEENi tare da yin sallama byn sun gaisa yace friend dazo inata kira baka daga ba DEENi ya runtse ritattun idanunshi tamkar na may jin bacci sannan yace wlh aiki ne yasha kaina lafiya dai ko ya fadi cikin kasala dan duk a gajiye yake fk yace lfy dama akan maganar yarinyar nan ne yakama mushirya muje zance gurinta , ,anhakali DEENi ya bude idanunshi jin abinda fk yace muryasa a sarke yace wacce yarinyar km? Fk yace sai karinka yin kmr baka san da zance ba ,byn nasan tana ranka DEENi yace dan malam karkadameni go to the point dan bangane wacce yarinyar kake nufi ba fk yace Ai dole ka manta da ko wacce yarinya ce tunda kaga kasameta cikin kwanciyar hankali km Ummi ta amince ,tsaki yaja kana yace wai zeenat kake nufi ? Yasake jan wani tsakin mtssss wani irin hira kum kmr muna kauye byn angama magana sai jiran lokacin fk yace kai mugun dan iska ne Ai duk da haka yakamata muje dan ita yarinyar tasan raayinka kai ma haka ku samu fahimtar juna DEENi ya katse shi da itace Keenan ta aiko ka fk yace ko daya ni dai naga dacewar haka DEENi yace to baza'aje ba ... Kar Allah yasa mu fahimci juna, ita tun tasowarta, bata san abinda nake so da wanda ba,fk yace idan ita tasan abinda kake so da wanda baka so kai kasan nata ? DEENi ya sake jan tsaki hade da kamo lip's dinshi na kasa yana dan ciccizawa sannan ahankali yace to sarkin yakinta ni ba haka taarina da raayina yake ba Ina tunanin in har zanje zance gurin budurwar ,zanje ne dan tallar kaina in samu gindin zama to ni narigada na samu shigar ,bbu dalilin da zai sa na takurawa kaina me kadauki ni ,nafa san irin son da yarinyar nan take min ,kawai dai ni banda lokacin wannan shirme dakace km nasan ita ta aiko ka fitowa ne kawai bazakayi kafada ba . Fk yaja tsaki shima yace kai ,dan Allah wani irin bahagon mutun ne? To wlh ka canza wannan budadden halin naka, to ko waya ce ka tsiya mata ,DEENi yace shima din baza'a tsiya ba ,duk abinda zai faru ya faru ciki har da fasa aurena ,fk yace kai fa kafiyye kafiya ,da maida karamar magana tazama babba ,. yace sake cewa yanzu dai kayi hakuri dan girman Allah ka Sai mata ko karamar waya ce. DEENi yace kasan Allah ko game bazan Sai mata ba , ballanantana waya , tunda har taiya zuwa ta sameka da maganar bana kiranta fk yace kadaina cewa tasameni ni kawai Gani nayi ya dace muje DEENi ya tabe baki tamkar fk din na ganinsa Shikenan kai ka sani ni km kar ka sake damuna da maganar wata yarinya ya kashe wayarsa batare da ya tsaya jin abinda fk zai ce ba . Wasa wasa lokacin bikin ya dinga karatowa da kwanaki ya wattani har zuwa yanzu dayayi sauran wata cif cif ayi daurin aure to Ganin kurewar lokaci yasa DEENi yasamu Ummi da maganar shifa baya son zamansa cikin estate din taje Ummi tayi kicin kicin da ranta sannan ta dago tana dubansa tace bangane abinda kake nufi ? Sai da ya sake maimaita mata tukun Ummi tace sam ita bata yarda ba salon yaje yana dinga cin amanar Yar marainiyar Allah ga babbin gurin bid dady yasa an Gina musu shida sauran enuwansa shine kai dan iyayi zaka ce bazaka zauna ba ,to wlh kaji na rantse anan zaku zauna Sai naga yana yin zaman naku cikin yin kasa da murya yace Shikenan first lov na hakura duk abinda kika ce shi za'a yi tace da dai yafiye ma a yi mutun Sai girman tsiya da iyayi yace to kiyi hakuri . Zeenat dake sauransu ta lumshe idanunta jin Ummi bata amince ba dan tana matukar jin tsoro zaman daga ita Sai shi ahankali cikin sanyi jiki ya mike idanunshi suka sauka akan inda zeenat ke kwance suka hada ido da sauri ta gaidashi hade da dauke idanunta ,bai sake kallonta ba bare ya amsa gaisuwar ta . Shirye shiryen biki ya tashi gadan gadan enmata duka a tare suke shirinsu dan yanzu zeenat ta saki da shemah sun koma kmr da ganin da tayi wanda ma take haukar akansa bai san da zamanta ba wata safiya suka shirya zuwa siyayar su irinta amare mutun biyu ne abayanta mota Maryam da shemah yayinda zeenat ke gaba kai tsaye kasuwar Lagos suka nufa sukace derive yayi parking a idimota su kum suka shiga cikin market din Derive yaja ya tsaya suna fitowa da yaya kamil suka soma cin karo tun shigowar motar dayaga hango zeenat zaune ya zubawa motar ido har sanda ta fito ahankali suka jiro suna hira Amman banda zeenat dataji gabanta ya yanke ya fadi dan tun lokacin da aka mata rana ,rabonta dashi dai dai sun kusan geftashi yakira sunnanta zeenat..... tacigaba da tafiyarta dan batason abinda zai km hada ta dashi cikin sassarfa ya biyo bayanta yasha gabanta cak taja ta tsaya suna kallon junansu,yayinda su Maryam suka cigaba da tafiyarsu suna tsaye batare da dukkansu suyi yunkurin yin magana ba kamil ya gyara tsayuwa ya tura hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa ya kafeta da idanunshi ta sunkuyar da kanta kasa sannan tace lfy yaya ka tsayar dani muryasa a dashi yace lfyr ce takowa haka yanzu zeenat kin kyauta kennan ki zabi wani kibarni byn duk lokacin dana dauka Ina fama da soyayyarki ,a she kinsa bakya sona kibarni inata faman hauka akanki tace Allah yaya ba haka bane Amman kayi hakuri dan Allah, ya sake gyara tsayursa , yayinda idanunshi ke kanta har yanzu yace iya hakuri ne kawai zai wadatar da zuciyar da tayi sama shekara biyu tana mata da miki so.... yace Shikenan bbu komai Nagode Kwarai da abinda kika saka min tace ka dauka haka Allah yaso ni din ba matar ka bace yayi murmushin karfin hali sannan yace haka ne fa al'amarin ubgj Amman agaskiya DEENi ya cuceni ,tace kabar cewa ,tayi ta dago suna kallon juna fuskarta dauke da murmushi ta bude baki kennan Sai ga motar DEENI ta kuno kai cikin compound din km shi suke facin Ai take maganar ta ta tsaya sakamakon DEENi data Gani zaune a mota yana kallonsu duk kasancewar akwai dan duhun magariba hakan ba zai sa takasa gane bscin ransa ba , gabanta ya yanke ya fadi , ,shima kamil din shr yayi bai sake yin magana va kusan minti goma yayi yana kallonsu koda bata ga fuskasa sosai ba tasan a daure take ,har sanda DEENi ya fito yayi matarsa key idanunshi na kansu ,cikin tsoro da frigice zeenat tace ni zanshiga ciki ,kamil yace Shikenan Allah yabaki zaman lfy ta gefensu yazo yazo ya gifta hade da jan tsaki sannan ya wuce . a filli ta furta wayo Allahna nashi uku kamil ya sake yin murmushi dole sannan yace da'aka me,da kika shiga uku, nifa Banga abinda ya birgeki a DEENi ba,har da kika iya zabarsa , kalli fa yadda jikinki ke rawa saboda Allah tamkar kinga wani malaika tsaki taja hade da zabga masa harara dan Allah kabarni naji da damuwa Ai duk kai kaja min matsala Ina zaman zamana da yanzu Ina cikin gidaπŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 21-22 Wani irin kallon mamaki fk yake masa , ,gabadaya ya zamo tamkar mutun mutumi ,a zaune a gurin , Yarasa meke damun brain din DEENi , mutun Sai girman kan tsiya da nuna isa ,fk ya dinga masa kallon bahagon mutun wanda Shi sam bbu ruwan shi da fadar duk magana da tazo bakinsa . In a low voice fk yace yanzu duk wahalar danayi akan yarinyar nan yatashi a banza kennan? DEENi ya tabe bakinsa hade da cewa A'a bakayi a banza ba tunda gashi "zan aureta gaskiya ce dai na gaya maka,dan kasan ita din ba ra'ayina bace . Amman narasa dalilin da yasa zuciyata ke muradin kasancewa tare daita "alhalin bata sonta nake yi ba . fk ya sake dubanshi sannan yace dan rainin wayo kawai "kar ka mai dani tamkar wanda bai san komai ba mana . ,tunda har ita zuciyartaka ta iya amincewa daita, har kaji zaka iya aurenta definitely kana sonta" ko yaya ne" ,. Amman maganar kace baka sonta,wannan ma ba gaskiya bane . deeni yaja tsaki hade da furzar da iska ta bakinsa" sannan yace matsalata dakai kennan rashin saurin fahimta . fk yace ta yaya kake so na fahimta ? Alhalin ga zahirin gaskiya nan" idan son da kake mata ne ,na fahimta wannan. ,Amman kace wai kai baka sonta km kake kokarin aurenta , wannan ne fa bazan taba fahimta ba.sai dai kayi hakuri , DEENI ya sake furzar da huci may zafi ranshi yasoma baci muryasa a sarke" yace da alamun kana son mu samu matsala dakai fa" muddin baka daina cewa Ina son yarinyar nan ba . Idan km kafin son haka ya daga kafadarsa alamun Shikenan ,. parlour ya dauki shr na wani "dan lokaci, yayinda deeni ya jingina bayansa da kujera da yake zaune, hade da soma jijiga kafarsa daya a tile's dakin " runtse idanunshi Yayi dan jin daci abinda fk din yace" 'ta yaya ma " zai nace akan lallai yana son yarinyar byn shi yasan auren kawai yake da bukatar yi" bawata ,aba soyayya ba ... maganar fk ce ta daki dodon kunnenshi" to yanzu meyye solution akan maganar, tunda yarinya ta rigada ta amince ? Ahankali ya bude rikitattun idanunshi ya sauke su ,akan fuskar fk sannan yayi magana cikin sanyi tamkar wanda aka takura masa dole. Yace karkadamu zan samu yaya mahamud ,Ai kagama may wuyar " tare da maida idanunshi ya sake lumshe su tamkar dai yadda yayi dazu . girgiza kai kawai fk yayi. uhmm shi wannan bazai taba canzawa ba . halinsa, na nan kmr dai yadda yasan shi" haka km yataso da murdanden raayi " shi komai baya so matsawar ba ra'ayin sa bane"fk yayi magana ne akasan ransa,,. Ganin da yayi DEENi ya bawa banza ajiyarsa yasa shima ya mike yayi masa sallama yayi ficewarsa . Daga gurin DEENi kai tsaye fk part dinsu shemah yayi ,ba bata lokaci yasamu yaro ya tura ayi masa kiranta dan ya kudirtawa ransa ,yau ce, ranar da zai isar da sakon zuciyarsa gareta domin yagaji da cutar da kansa . tafito sanye cikin doguwar rigar material puppy colour mai shegen kyau hade da yane kanta da karamin mayafe baki, ahankali take isowa gareshi duk step daya datayi Sai kirjinta ya motsa sakamakon dukiyar fulani dake gareta. tun fitowarta ya zubawa kirjinta idanunshi kyam ko kyafta ido bai yi yana kallon yadda albarkatun kirjinta ke motsawa, lumshe idanunsa shi yayi na wani lokacin ,sannan ya sake budesu ahankali. mutuwar tsaye yayi a gurin " har takaraso inda yake tayi sallama. bai dauke idanunshi "akanta ba .Sai ma cigaba da yayi" da binta da wani irin mayataccen kallo wanda yasa shemah tasha jinin jikinta. Ganin irin duban da take masa ne yayi saurin ,sauke idanunshi,tare da sakin ajiyar zuciya, ta gaisheshi ya amsa cikin sakin fuska, yana sake bin koina na jikinta da kallo dan tayi masa kyau matuka ,rigar jikinta irin mai flay akasa ce Sai dai taka mata a sama sosai. cikin sanyi murya tace yaya faruk Gani , Yace Ai naganki . ,yayi shr yana tunanin ta inda zai soma ,itama shr tayi Sai dai,haka kawai ta tsinci kanta da jin ,faduwar gaba. haka nan kallon da yaya faruk din kema ,yasa taji wani iri ajikinta ,dan haka ,ta sunkuyar da kanta kasa tana Jira daga gareshi. ,can numfasa,hade da jin kwarin gwiwa yazo masa ,ya danyi gyaran murya" yace daman nazo ne na fayace miki abinda na dade Ina boyewa akanki , taji gabanta yashiga faduwa ,ta dan dago kadan ,taga ita yake kallo , ahankali tace na mefa? Sannan ta km maida kanta kasa tana jin yadda gabanta ke lugude faduwa. Yayi murmushi yana cigaba da kallonta, cikin natsuwa da jarumta. yasanar mata koma . tun da yasoma magana tayi shr kawai hade da sake sunkuyar da kanta kasa, sosai badan tana jin dadin sauraron abinda yake kokarin fahimtar din bane ,taji hankalinta ya yayi matukar tashi dan haka , ahankali ta dago kanta , ta zuba masa idanunta , Sai data tabbatar daya gama fadar abinda yakawoshi a dan frigice tace ,dan Allah yaya kayi hakuri wlh akwai wanda zuciyata ta dade da kamuwa da soyayyarsa , Amman kayi hakuri idan maganata ta bata maka rai ,yace Ina fa za bata min rai Ai iya gaskiyar ki kika fada Sai dai ki sani zuciyata bazata iya wannan hakura dake bani ba Sai d zan baki lokaci kiyi tunani akai , tace tunanin me km zanyi? nifa bawani tunanin dazanyi ka dai yi hakuri kawai ka nemi wata ,ta juya ta wuce tabar sa nan tsaye . ,da mamaki yabi bayanta da kallo ya dauki lokacin tsaye a gurin batare da yasan abinda zaiyi ba , Ganin tsayuwa nasa bata da wani amfani yasa yasoma kokarin daga kafafunsa da suka masa nauyi, ahankali yake daga kafafunsa yana saka da warwara" da tunanin makomasarsa a gurinta . ,a fusace shemah tashiga part dinsu tana zuba tsaki da zage zage har mmnta ta tambayeta abinda yasameta tace mata bakomai. Byn kwana biyu Da misalin karfe takwas na dare fk ya km samu shemah da zance ,shi fa bai ji zai iya wani hakura daita ka " kawai tayi hakuri ta amincewa da aurensa , domin shi yana matukar sonta ,tace ni dai dan Allah yaya kayi hakuri wlh da bbu wanda nake so ne ,zan iya aurenka dan kaima baka rasa komai da zankika ba . kadai yi hakuri kawai . al'amarin dayayi matukar dagawa fk hankali kennan ,yayi shr kawai yana kallon yanayinta tare da nazarin kalamanta masu kokarin tarwatsa masa zuciyar rasa " yatasa yadda zaiyi daita, can dabara tazo masa, dan haka ya tsareta da idanunshi Yace ke banso iskanci da rainin hankali fa" ni zaki cewa kina da wanda zaki kike so byn Banga uban da kike saurara ba. ,lafazinsa yayi, matukar bata haushi da mugun bata mata rai" dan haka ranta a bace tace to dole ne Sai na aurenka kaje Kanemi wata mana ko ana soyayya dole ? ta juya a fusace zata bar guri ,ba zato ba tsammani taji ya fizgo hannuta , gabadayanta ta fado jikinsa , idanunta "zaro a tsorace, ,take taji wani irin faduwar gaba fiyye da wanda taji dazu , . Hannuwansa dukka yasa ,ya rungumeta tsam ajikinsa yana sauke ajiyar zuciya "daidai kunneta ya kai bakinsa Yace uhmmm maimaita abinda kikace Ina jinki? cikin tsiwa tace wannan wani irin iskanci ne dazaka wani rungume mutun ? Ok nine ma nake miki iskanci ? Uhmmmm fa shemah karkibari muyi haka dake ,tace muyima mana ,dan Allah ni malam kasake ni ,yayi murmushin karfin hali sannan yace zaki amince ta girma da arziki ne. ko km na" jawo soyayyartawa " ta karfin tsiya ,.batare da na wahalar da kaina ba. muryarta na rawa ta sake cewa anki a amince da soyayyarka . ko ana so dole ne ? , dan Allah ni kasake ni , tun ban saka maka ihu ba ,ya zuba mata manyan idanunshi kawai yana kallonta. ahankali ,yasoma yawo da hannushi a sansar jikinta " gabadaya jikinta ya dauki kirma " abinda bai taba faruwa daita ba kennan" tunda take arayuwarta ,wai namiji ya rabi jikinta har takaita ga runguma ,dan takaici ma batasan sanda ta saki kara ba , kwalla ce cicciko a idanunta . Ya dan sausauta Rungumar da , yayi mata ya zubawa fuskarta ido hawaye yaga yana silalowa daga idanunta ahankali ya sauke ajiyar zuciya,yasa yatsansa ya dangwalo hawayen dake bin fuskarta yana kallo Yace duk wannan kukan akan nace Ina sonki ne kike zubda hawayen ki? ,tayi shr taki cewa komai dan haushi , ji tayi kmr ta daura hannuta akanta ta sake , kurma ihu , ahankali ya sake maida ita jikinsa ya rungumeta yana shinshina wuyanta Yace please kidaina zubda hawayenki, Akan nace Ina sonki wlh duk ma wanda kike tunanin zaki aura nafi shi sonki , yasoma shafa bayanta da hannushi daya , daidai nan Sai ga big dady dake dawo daga masallaci take yaja birki , a tsorace yake binsu da kallo cike da mamaki da alajabi abinda yagani , meke shirin faruwa km yau acikin zuri'arsu ,fk yacigaba shafa bayanta tare da sake manneta da jikinsa yana rarrashita tayi hakuri ta amincewa aurensa . dagowar nan da zai yi da niyar rabata da jikinsa karaf idanunsa suka sauka cikin na big dady dake tsaye ,gurin da Yar sandarsa yana kallonsu. "duk da duhu ne hakan bai hana ganeshi ba gabansa yaji yayi muguwar faduwa"take jikinsa ya dauki kirma duk da ya tsorata ,hakan bai sa ya saketa ba Sai dai yaji dadi Ganin da big dady din yayi musu . yasan hakan zai sa a aura masa shemah batare da wani bata lokaci ba "tsabar frigice da yake ciki Ne yasa yakasa rabata da jikinsa gabadaya jikinsu rawa yake shemah da batasan wainar da'ake tuyawa ba . sake lafewa tayi ajikinsa saboda irin rungumar dayayi mata ba wacce zata iya kwacewa bace" har big sanda big dady ya wuce su a gurin shemah batasa big dady yagansu ba , ahankali fk yasoma rabata daga jikinsa " har zuwa yanzu " hawaye bai daina bin fuskarta ba. Bai tsaya Ganin yanayin datake ciki ba hannuta ya damko yasoma tafiya. ita kum tana biye dashi a baya , bbu wanda ya iya cewa dan'uwansa komai ,har yakawo part dinsu yaja ya tsaya , sannan ahankali Yace please... shemah kiyi hakuri dan girman Allah kibar kuka nan haka ba nufi na ta kuraki ba . Ina matukar kaunarki" Ina miki son da ko ni kaina bansan lokacin dana fara ba Amman zan baki lokacin ki sake yi tunani ,zan dawo zuwa jibi yana gama fadar haka ya juya ,da kyar yake iya daga kafafunsa tsabar frigice da nauyin da suka masa zuciyarsa tamkar zata buga , dan fargaba haduwarsu da big dady "shi yasan ba makawa" tunda har big dady yagansu" aure kmr anyi an gama Amman kunya fa? Tana nan har abada . ,har ya iso part dinsu wanda kusan nan samari suke zaune wayanda basuyi aure gumi ke tsatsafo masa, Itama shemah da kuka ta shiga part dinsu , mamanta dake zaune a parlour tace ke lafiyarki kike kuka ? ko juyo batayi ba daki ta wuce ,ta fada kan gado ta cigaba da risgar kuka to yaya faruk yake nufi da yana sonta alhalin ita DEENi take mutuwar so ..... Dan haka tace wlh bazata taba aurensa ba ,tunawa datayi ba'a musu auren dole a family dinsu sai sun amince da juna yasa taji hankalinta ya kwanta Amman gabadaya jikinta yayi bala'in yi sanyi, haka ta kwanta da tunanin abinda fk yayi mata Ta dinga jinsa ajikinta tsagar jikinta suka mike ga kamshi turarensa daya fureera ,ko ta juya kamshinsa da hannushi ke yawo a koina na jikinta,. Washegari ma kin fitowa tayi daga daki ,gabadaya Yinin ranar a kwance tayi shi batare data fita ko parlour ba . ,fk bai dawo gurinta ba kmr yadda Yace mata kusan sati kennan tsakani ,shiyasa hankalinta ya kwanta Sosai tayi tunanin ko ya janye ne Tare da yiwa kansa fada ya hakura daita ,dan haka ta sake abinta. kwatsam Sai gashi a wani daren lahadi byn ta gaisheshi, a dage ,yayi murmushi yace shifa yazo ne akan maganar su ,a fusace tace wata magana kennan? i tough mun gama da wannan zance tunda nace ban sonka , Yace haka kika ce ,tace eh ko dole sai anyi soyyaya dakai? ,Yace ba dole kiyi soyayya dani ba ,Amman Ina son in tabbatar miki da aurena yazame miki dole ,yakamo hannuta ya sumbaci tafin hannuta sannan wuce ya yabar nan tare da damuwa , DEENi yasamu yaya mahamud yayi masa bayanin shi kuma ya samu big dady da zance tsohon yaji dadi Sosai jin sun hada kansu yace Shikenan bbu damuwa zai tuntubi yarinyan tukun yaji kafin yaasan abinyi . Bayan wata daya A wata lahadi da takasance ta karshen wata wanda sukeyi taronsu na family. Holl din cike da yaya da jikoki tare da iyaye kowa kagani cike yake da tsantsar murna sabanin shemah da jikinta ke a tsanyaye sakamakon jin rade radin datayi na DEENi ne zai aure zeenat km Sai lokacin tasan dalilin dayasa zeenat ta mata wulakanci kwanaki Byn wani lokacin gaishe gaishe ne yasoma biyu baya. Takan shemah big dady yasoma, bai tsaya jin tabakinta ba yace akwai wanda taKe so ne ? Tace A'a yace shikennan yabawa faruk aurenta Take hawaye wanke mata fuska baita ba ko fk dake kokarin kiran DEENi wanda shi kadai bai iso ba , duk da hukunci big dady yayi masa dadi hakan bai hana jin gabansa faduwa ba daidai lokacin DEENI ya dau waya yaakayi ne mlm zaka dameni da kira fk yace angama dani fa sauran kai DEENI yace mezanzo yi km ? Fk yace kai fa dan rainin hankali ne zaka ce bakasan abinda akayi ba yau , uhmmmm tare da katse kiran Yama kashe wayar gabadaya dan bai son damuwa ,. Kuka sosai shemah takeyi ta dinga datasanin cewa bata kowa gashi an kasaba mata auren fk nan Aka kira zeenat itama big dady yayi mata Mata tmbyrta ta Amince Sai sanda akazo neman su fk aka nemi DEENI akarasa kiran duniya akayiwa wayarsa taki shiga ,daga karshe big dady yace tunda yaji raayin zeenat din Ai aishikenan. Nan dai aka saka ranar auren DEENi da fk tare da yanka sadaki, yaya mahamud ne yayi komai na DEENi ko sisin Kobo bata bai fita daga aljihun ogo deeni ba, ko mahaifin zeenat ma yayi murna sosai da jin DEENi ne zai aure diyarsa. Anyaka sadakin zeenat tare da dukiyar aure naira duba dari biyar wanda duk a aljihun yaya mahamud suka fita . Da kyar big dady yashawo kan Ummi dan tuburewa tayi ita fa sam bata yarda da wannan aure ba , big dady ne yace Ai tunda dai yara sun hada kansu km suna so junansu Ai Ina Gani magana takare fatanmu Allah ya zaunar dasu lfy . Tace Ameen. Lokacin da aka sanar da DEENi ansa ranar auren wata biyar , Yace wa yaya mahamud anya kuwa lokacin nan bai yi yawa ba kuwa ? ,Dan akwai aiki da zai kaini akwaibon Ina Ganin zaifi kyau a takaita lokacin koma ba dan haka ba ,anawa ra'ayin nafi son ayi komai nan da wata uku yaya mahamud yace Shikenan kabari dai zan samu Ummi da maganar . Zaune take a cikin extra room dinsu wanda kusan yanzu can tafi zama tunda aka sa musu rana da yaya DEENi ta zabga uban tagumi tana mamakin hali irin na yaya DEENi yau kusan wata biyu Keenan dasamusu rana Amman ko sau daya bai taba kiranta da sunan zance ba haka nan ko cikin part din Ummi yashigo, bata ishe shi kallo ba takan ji tsoro da frigice sun shigeta a duk sanda taga yaya DEENi nuna rashin damuwarsa akanta ,a kasan ranta tace, anya kuwa banyi kuskure da wautaba wajen saurin amincewa aurensa ba domin fa zuwa yanzu tasoma sarewa anya kuwa yaya DEENi yana sonta ? kullum miskilancinsa sake gaba yake har zuwa yanzu dabatason cikakken matsayin ta a gurinsa ba ,son auren yasoma fice mata arai domin ita kadai tasan fargaban da take cikin zuciyarta ga ,gorin da Ummi kebinta dashi kullun garin Allah ya waye , dan haka ta yanke hukunci samun yaya faruk dan ta inda aka hau tanan ake sauka .ta shirya taje har part dinsu tace daman tazo ne akan maganar mu da yaya DEENi idan fa abin nan bazai yiwu ba gara tun yanzu abarshi . Fk ya gyara tsayuwa sannan yace wani abu ne ya faru ? Tace to yaya faruk a haka ne zamu fahimci juna in San abinda yake so shima yasan wanda banaso shi fa aure ba banza bane kmr yadda ya dauki komai tacigaba bai taba kirana ba km ko gida yashigo ban ishe shi kallo ba shi bashi da lokacin kowa sai na kansa fk yace kiyi hakuri bawai zangoyi bayansa ba aikine yayimasa yawa kiyi nasa uziri Amman kina ranshi zeenat ta tabe baki dan tasan karya ne yace wai tana ran yaya DEENi Ai abinda kake son baka sakaci dashi fk yacigaba komai yakusan zuwa karshe da zarar kin zama a gidansa nasan dole ya baki dukkan lokacin sa ,zeenat tayi shr ne kawai ba wai dan maganar tashigeta ba , fk yace tayi hakuri zai masa magana da sauri ,zeenat ta dago tace dan Allah yaya kar kace ni nayi maka maganar ya sake dubanta sosai yaga duk ta wani frigice yace karki damu ni nasan abinda zanyi . Fk yakira deeni a waya Amman ba'a daga ba Da misalin karfe goma na dare fk ya amsa kiran DEENi tare da yin sallama byn sun gaisa yace friend dazo inata kira baka daga ba DEENi ya runtse ritattun idanunshi tamkar na may jin bacci sannan yace wlh aiki ne yasha kaina lafiya dai ko ya fadi cikin kasala dan duk a gajiye yake fk yace lfy dama akan maganar yarinyar nan ne yakama mushirya muje zance gurinta , ,anhakali DEENi ya bude idanunshi jin abinda fk yace muryasa a sarke yace wacce yarinyar km? Fk yace sai karinka yin kmr baka san da zance ba ,byn nasan tana ranka DEENi yace dan malam karkadameni go to the point dan bangane wacce yarinyar kake nufi ba fk yace Ai dole ka manta da ko wacce yarinya ce tunda kaga kasameta cikin kwanciyar hankali km Ummi ta amince ,tsaki yaja kana yace wai zeenat kake nufi ? Yasake jan wani tsakin mtssss wani irin hira kum kmr muna kauye byn angama magana sai jiran lokacin fk yace kai mugun dan iska ne Ai duk da haka yakamata muje dan ita yarinyar tasan raayinka kai ma haka ku samu fahimtar juna DEENi ya katse shi da itace Keenan ta aiko ka fk yace ko daya ni dai naga dacewar haka DEENi yace to baza'aje ba ... Kar Allah yasa mu fahimci juna, ita tun tasowarta, bata san abinda nake so da wanda ba,fk yace idan ita tasan abinda kake so da wanda baka so kai kasan nata ? DEENi ya sake jan tsaki hade da kamo lip's dinshi na kasa yana dan ciccizawa sannan ahankali yace to sarkin yakinta ni ba haka taarina da raayina yake ba Ina tunanin in har zanje zance gurin budurwar ,zanje ne dan tallar kaina in samu gindin zama to ni narigada na samu shigar ,bbu dalilin da zai sa na takurawa kaina me kadauki ni ,nafa san irin son da yarinyar nan take min ,kawai dai ni banda lokacin wannan shirme dakace km nasan ita ta aiko ka fitowa ne kawai bazakayi kafada ba . Fk yaja tsaki shima yace kai ,dan Allah wani irin bahagon mutun ne? To wlh ka canza wannan budadden halin naka, to ko waya ce ka tsiya mata ,DEENi yace shima din baza'a tsiya ba ,duk abinda zai faru ya faru ciki har da fasa aurena ,fk yace kai fa kafiyye kafiya ,da maida karamar magana tazama babba ,. yace sake cewa yanzu dai kayi hakuri dan girman Allah ka Sai mata ko karamar waya ce. DEENi yace kasan Allah ko game bazan Sai mata ba , ballanantana waya , tunda har taiya zuwa ta sameka da maganar bana kiranta fk yace kadaina cewa tasameni ni kawai Gani nayi ya dace muje DEENi ya tabe baki tamkar fk din na ganinsa Shikenan kai ka sani ni km kar ka sake damuna da maganar wata yarinya ya kashe wayarsa batare da ya tsaya jin abinda fk zai ce ba . Wasa wasa lokacin bikin ya dinga karatowa da kwanaki ya wattani har zuwa yanzu dayayi sauran wata cif cif ayi daurin aure to Ganin kurewar lokaci yasa DEENi yasamu Ummi da maganar shifa baya son zamansa cikin estate din taje Ummi tayi kicin kicin da ranta sannan ta dago tana dubansa tace bangane abinda kake nufi ? Sai da ya sake maimaita mata tukun Ummi tace sam ita bata yarda ba salon yaje yana dinga cin amanar Yar marainiyar Allah ga babbin gurin bid dady yasa an Gina musu shida sauran enuwansa shine kai dan iyayi zaka ce bazaka zauna ba ,to wlh kaji na rantse anan zaku zauna Sai naga yana yin zaman naku cikin yin kasa da murya yace Shikenan first lov na hakura duk abinda kika ce shi za'a yi tace da dai yafiye ma a yi mutun Sai girman tsiya da iyayi yace to kiyi hakuri . Zeenat dake sauransu ta lumshe idanunta jin Ummi bata amince ba dan tana matukar jin tsoro zaman daga ita Sai shi ahankali cikin sanyi jiki ya mike idanunshi suka sauka akan inda zeenat ke kwance suka hada ido da sauri ta gaidashi hade da dauke idanunta ,bai sake kallonta ba bare ya amsa gaisuwar ta . Shirye shiryen biki ya tashi gadan gadan enmata duka a tare suke shirinsu dan yanzu zeenat ta saki da shemah sun koma kmr da ganin da tayi wanda ma take haukar akansa bai san da zamanta ba wata safiya suka shirya zuwa siyayar su irinta amare mutun biyu ne abayanta mota Maryam da shemah yayinda zeenat ke gaba kai tsaye kasuwar Lagos suka nufa sukace derive yayi parking a idimota su kum suka shiga cikin market din Derive yaja ya tsaya suna fitowa da yaya kamil suka soma cin karo tun shigowar motar dayaga hango zeenat zaune ya zubawa motar ido har sanda ta fito ahankali suka jiro suna hira Amman banda zeenat dataji gabanta ya yanke ya fadi dan tun lokacin da aka mata rana ,rabonta dashi dai dai sun kusan geftashi yakira sunnanta zeenat..... tacigaba da tafiyarta dan batason abinda zai km hada ta dashi cikin sassarfa ya biyo bayanta yasha gabanta cak taja ta tsaya suna kallon junansu,yayinda su Maryam suka cigaba da tafiyarsu suna tsaye batare da dukkansu suyi yunkurin yin magana ba kamil ya gyara tsayuwa ya tura hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa ya kafeta da idanunshi ta sunkuyar da kanta kasa sannan tace lfy yaya ka tsayar dani muryasa a dashi yace lfyr ce takowa haka yanzu zeenat kin kyauta kennan ki zabi wani kibarni byn duk lokacin dana dauka Ina fama da soyayyarki ,a she kinsa bakya sona kibarni inata faman hauka akanki tace Allah yaya ba haka bane Amman kayi hakuri dan Allah, ya sake gyara tsayursa , yayinda idanunshi ke kanta har yanzu yace iya hakuri ne kawai zai wadatar da zuciyar da tayi sama shekara biyu tana mata da miki so.... yace Shikenan bbu komai Nagode Kwarai da abinda kika saka min tace ka dauka haka Allah yaso ni din ba matar ka bace yayi murmushin karfin hali sannan yace haka ne fa al'amarin ubgj Amman agaskiya DEENi ya cuceni ,tace kabar cewa ,tayi ta dago suna kallon juna fuskarta dauke da murmushi ta bude baki kennan Sai ga motar DEENI ta kuno kai cikin compound din km shi suke facin Ai take maganar ta ta tsaya sakamakon DEENi data Gani zaune a mota yana kallonsu duk kasancewar akwai dan duhun magariba hakan ba zai sa takasa gane bscin ransa ba , gabanta ya yanke ya fadi , ,shima kamil din shr yayi bai sake yin magana va kusan minti goma yayi yana kallonsu koda bata ga fuskasa sosai ba tasan a daure take ,har sanda DEENi ya fito yayi matarsa key idanunshi na kansu ,cikin tsoro da frigice zeenat tace ni zanshiga ciki ,kamil yace Shikenan Allah yabaki zaman lfy ta gefensu yazo yazo ya gifta hade da jan tsaki sannan ya wuce . a filli ta furta wayo Allahna nashi uku kamil ya sake yin murmushi dole sannan yace da'aka me,da kika shiga uku, nifa Banga abinda ya birgeki a DEENi ba,har da kika iya zabarsa , kalli fa yadda jikinki ke rawa saboda Allah tamkar kinga wani malaika tsaki taja hade da zabga masa harara dan Allah kabarni naji da damuwa Ai duk kai kaja min matsala Ina zaman zamana da yanzu Ina cikin gida MMN SUDAIS CEπŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 21-22 Wani irin kallon mamaki fk yake masa , ,gabadaya ya zamo tamkar mutun mutimi a zaune a gurin , Yarasa meke damun brain din DEENi , mutun Sai girman kan tsiya da nuna isa " wai shi DEENi wani irin bahagon mutun ne ? Shi sam bbu ruwan shi da fadar duk magana da tazo bakinsa . In a low voice fk yace yanzu duk wahalar danayi akan yarinyar nan yatashi a banza kennan? A'a bakayi a banza ba tunda gashi "zan aureta gaskiya ce dai na gaya maka,dan kasan ita din ba ra'ayina bace . Amman narasa dalilin da yasa zuciyata ke muradin kasancewa tare daita " fk ya sake dubanshi sannan yace dan rainin wayo kawai kar mai dani kmr wanda bai san komai ba mana . ,tunda har zuciyarka ta iya amincewa daita, har kaji zaka iya aurenta definitely kana sonta" ko yaya ne" ,. deeni yaja tsaki hade da furzar da iska ta bakinsa" matsala dakai kennan rashin saurin fahimta fk yace idan son da kake mata ne ,na fahimta ,Amman kace wai kai baka sonta km kake kokarin aurenta , wannan ne fa bazan taba fahimta ba , DEENI ya sake first da huci may zafi ranshi tasoma baci muryasa a sarke" yace da alamun kana son musamu matsala dakai fa" muddin baka daina cewa Ina son yarinyar nan ba . Idan km kafin son haka ya daga kafadarsa alamun Shikenan , parlour ya dauki shr na wani "dan lokaci yayinda deeni ya jingina bayansa da kujera da yake zaune, hade da runtse idanunshi ya dan jin daci maganar fk 'ta yaya ma " zai nace akan yana son yarinyar byn shi yasan aure kawai yake da bukatar yi bawata ,aba soyayya ba ... maganar fk ce ta daki dodon kunnenshi" to yanzu meyye solution tunda yarinya ta rigada ta amince ? Ahankali ya bude rikitattun idanunshi ya sauke su ,akan fuskar fk sannan yayi magana cikin sanyi tamkar wanda aka takura masa. Yace karkadamu zan samu yaya mahamud ,Ai kagama may wuyar "ya maida idanunshi ya sake lumshe su tamkar dai yadda yayi dazu . girgiza kai kawai fk yayi uhmm shi wannan bazai taba canzawa zai ba . halinsa, na nan kmr dai yadda yasan shi" haka km yataso " shi komai baya so matsawar ba ra'ayin sa bane" duk yayi magana ne akasan ransa,,. Ganin ya bawa banza ajiyarsa yasa shima ya mike yayi masa sallama . Daga gurin DEENi kai tsaye fk part dinsu shemah yayi yaja ya tsaya byn ya tura ayi masa kiranta fk tafito sanye da doguwar rigar material puppy colour mai shegen kyau hade yane kanta da karamin mayafe baki ahankali take isowa gareshi duk step daya Sai kirjinta ya motsa tun fitowarta ya zubawa kirjinta ido kyam yana kallon yadda kirjinta ke motsawa lumshe idanunsa shi yayi na wani lokacin sannan ya sake budesu ahankali mutuwar tsaye a gurin har takaraso inda yake ta gaisheshi cikin sanyi jiki bai dauke idanunshi akanta ba yacigaba da da binta mayataccen kallo da sallamarta iso inda yake ta gaisheshi ya amsa yana sake bin koina na jikinta da kallo cikin sanyi tace yaya faruk Gani Yace Ai naganki ,daman nazo ne na fayace miki abinda na dade Ina boyewa akanki ,nan dai yasanar mata koma , tunda yasoma magana tayi shr kawai hade da sunkuyar da kanta badan tana jin dadin abinda yake kokarin fahimtar dai ba ahankali ta dago ta zuba masa idanunta Sai data tabbatar ya gama fadar abinda yakawoshi sannan tace ,dan Allah yaya kayi hakuri wlh akwai wanda zuciyata ta dade da kamuwa da soyayyarsa , Amman kayi hakuri idan maganata ta bata maka rai ,yace Ina Gaza bata min rai Ai iya gaskiyar ki kika fada Sai dai ki sani zuciyata bazata iya hakura dake ba Amman zan baki lokaci yi tunani akai tace nifa bawani tunanin dazanyi akai ka dai yi hakuri ka nemi wata ,ta juya ta wuce tabar sa nan tsaye ,da mamaki yabi bayanta da kallo ya dauki lokacin tsaye a gurin batare yasan abinda zaiyi ba , Ganin tsayuwa nasa bata da wani amfani yasa yasoma kokarin daga kafafunta ahankali tafe yake yana saka da warwara da tunanin malomasarsa a gurinsa ,a fusace shemah tashiga part dinsu tana zuba tsaki da zage zage har mmnta ta tambayeta abinda yasameta tace matabakomai. Byn kwana biyu Da misalin karfe takwas na dare fk ya km samu shemah da zance shi fa ba zai iya wani hakura daita ba kawai tayi hakuri ta amincewa da bukatar domin shi yana matukar son ta km aurenta yake son yi ,tace dan Allah yaya kayi hakuri wlh da bbu wanda nake so ne ,zan iya soka dan kaima baka rasa komai da zankika ba , kadai yi hakuri kawai . al'amarin dayayi matukar dagawa fk hankali kennan ,yayi shr kawai yana kallon yanayinta tare da nazarin kalamanta masu kokarin tarwatsa masa zuciyar rasa yadda zanyi daita yayi can dabara tazo masa,ya tsareta da idanunshi Yace ke banso iskanci da rainin hankali fa ni zaki cewa kina da wanda zaki kike so byn Banga uban da kike saurara ba ,lafazinsa yayi mugun bata mata rai dan haka a ranta abace tace to dole ne Sai na aurenka kaje Kanemi wata mana ko ana soyayya dole ? ta juya a fusace zata bar guri ,ya fizgota hannuta , gabadayanta ta fado jikinsa , idanun ta zaro a tsorace, ,take taji wani irin faduwar gaba , . Hannuwansa dukka yasa rungumeta tsam ajikinsa yana sauke ajiyar zuciya daidai kunneta ya kai bakinsa Yace maimaita abinda kikace Ina jinki cikin tsiwa tace wannan wani irin iskanci dazaka wani rungume mutun ? Ok nine ma nake miki iskanci ? Uhmmmm fa shemah karkibari muyi haka dake zaki amince ta girma da arziki ne ko km na jawo soyayyata ta karfin tsiya ,.batare da na wahalar da kaina ba muryarta na rawa tace anki a amince da soyayyarka . ko ana so dole ne ? , dan Allah ni kasake ni ,ya zuba mata manyan idanunshi kawai ,yasoma yawo da hannushi a jikinta gabadaya jikinta ya dauki kirma abinda bai taba faruwa daita ba kennan tunda take arayuwar ta ,wai namiji ya rabi jikinta har takaita ga runguma ,dan takaici ma batasan sanda , kwalla ta cicciko a idanunta ba , hawaye yaga yana silalowa daga idanunta ahankali ya sauke ajiyar zuciya, ya dan sausauta rungumar da yayi mata yasa yatsansa ya dangwalo hawayen dake bin fuskarta yana kallo Yace duk wannan kukan akan nace Ina sonki ne kike zubda hawayen ki? ,tayi shr taki cewa komai dan haushi ji tayi kmr ta daura hannuta akanta ta kurma ihu , ahankali ya sake maida ita jikinsa ya rungumeta yana shinshina wuyanta daidai nan Sai ga big dady dake dawo daga masallaci , a tsorace yake binsu da kallo cike da mamaki da alajabi abinda yagani , meke shirin faruwa km yau acikin zuri'arsu ,fk yacigaba manneta da jikinsa yana rarrashi ta amincewa aurensa , dagowar nan da zai lyi karaf idanunsa suka sauka kan big dady dake tsaye duk da duhu ne hakan bai hana gareshi ba gabansa yaji yayi muguwar faduwa jikinsa ya dauki kirma duk da ya tsorata Amman yaji dadi Ganin da big dady yayi musu ,yasan hakan zai sa a aura masa shemah batare da bata lokaci ba tsabar frigice yasa yakasa rabata da jikinsa gabadaya jikinsu rawa yake shemah da batasan wainar da'ake tuyawa ba sake lafewa tayi ajikinsa saboda irin rungumar dayayi mata ba wacce zata iya kwacewa bace har big dady ya wuce su a gurin shemah batasa big dady yagansu , ahankali fk yasoma rabata da jikinsa har zuwa yanzu hawaye bai daina bin fuskarta ba hannuta yakamo yasoma tafiya ita kum tana biye dashi bbu wanda ya iya cewa dan'uwansa komai har yakawo part dinsu yaja ya tsaya ahankali Yace shemah kiyi hakuri dan Allah kibar kuka ba nufi na kuraki ba Ina matukar kaunarki bansan lokacin dana fara sonki ba Amman zan baki lokacin kiyi tunani akai ,zan dawo zuwa jibi yana gama fadar haka ya juya da kyar yake iya daga kafafunsa tsabar frigice da nauyin da suka masa zuciyarsa tamkar zata buga , dan fargaba haduwarsu da big dady shi yasan ba makuwa tunda har big dady yagansu aure kmr anyi an gama Amman kunya fa ,har ya iso part dinsu wanda kusan nan samari suke zaune wayanda basuyi aure , Itama tana shiga dakisu ta wuce kai tsaye tana kuka , mamanta dake zaune a parlour tace ke lafiyarki Amman ko juyo batayi ba fadawa tayi kan gado tana risgar kuka to meye yaya faruk yake nufi daya sonta alhalin ita DEENi take mutuwar so ..... Dan haka bata taba aurensa ba ,tunawa datayi ba'a musu auren dole a family dinsu sai sun amince da juna yasa taji hankalinta ya kwanta Amman gabadaya jikinta yayi bala'in sanyi haka ta wuni a daki batare data sake fita ko parlour ba ,fk bai dawo ba kmr yadda Yace mata kusan sati tsakani shiyasa tayi tunanin ko yayi wa kansa fada ne ya hakura daita dan haka ta sake abinta kwasam Sai gashi a wani daren lahadi byn tagaishi a dage ,yayi murmushi yace yazo ne akan maganar su ,a fusace tace wata magana kennan i tough mun gama da wannan zance tunda nace ban sonka , Yace haka kika ce ,tace eh ko dole soyyaya dakai ,Yace uhmm Amman dolenki ki aureni ya wuce batare da damuwa , DEENi yasamu yaya mahamud yayi masa bayanin shi kuma ya samu big dady da zance tsohon yaji dadi Sosai jin sun hada kansu yace Shikenan bbu damu zai tuntubi yarinyan tukun asan abinyi . Nan dai aka saka ranar aure tare da yanka sadaki yaya mahamud ne yayi komai ko sisin Kobo bata fita daga aljihun ogo deeni ba ko mahaifin zeenat yayi murna sosai da jin DEENi ne zai aure diyarsa Anyaka sadaki da dukiyar aure naira duba dari biyar wanda duk a aljihun yaya mahamud suka fita . Da kyar big dady yashawo kan Ummi dan tuburewa tayi ita sam bata yarda da wannan aure ba big dady yace Ai tunda dai yara sun hada kansu km suna juna Ai Ina Gani magana takare fatanmu Allah ya zaunar dasu lfy . Lokacin da aka sanar da DEENi ansa ranar wata biyar deeni Yace wa yaya mahamud lokacin nan bai yi yawa ba kuwa ? Dan akwai aiki da zai kaini akwaibon Ina Ganin zaifi kyau a takaita lokacin koma ba dan haka anawa raayin nafi son ayi nan da wata uku yaya mahamud yace Shikenan kabari dai zan samu Ummi da maganar . Zaune take a cikin extra room dinsu wanda kusan yanzu can tafi zama tunda aka sa musu rana da yaya DEENi ta zabga uban tagumi tana mamakin hali irin na yaya DEENi yau kusan wata biyu Keenan dasamusu rana Amman ko sau daya bai taba kiranta da sunan zance ba haka nan ko cikin part din Ummi yashigo bata ishe shi kallo ba takan ji tsoro da frigice sun shigeta a duk sanda taga yaya DEENi nuna rashin damuwarsa akanta ,a kasan ranta tace, anya kuwa banyi kuskure da wautaba wajen saurin amincewa aurensa ba domin fa zuwa yanzu tasoma sarewa anya kuwa yaya DEENi yana sonta ? kullum miskilancinsa sake gaba yake har zuwa yanzu dabatason cikakken matsayin ta a gurinsa ba ,son auren yasoma fice mata arai domin ita kadai tasan fargaban da take cikin zuciyarta ga ,gorin da Ummi kebinta dashi kullun garin Allah ya waye , dan haka ta yanke hukunci samun yaya faruk dan ta inda aka hau tanan ake sauka .ta shirya taje har part dinsu tace daman tazo ne akan maganar mu da yaya DEENi idan fa abin nan bazai yiwu ba gara tun yanzu abarshi . Fk ya gyara tsayuwa sannan yace wani abu ne ya faru ? Tace to yaya faruk a haka ne zamu fahimci juna in San abinda yake so shima yasan wanda banaso shi fa aure ba banza bane kmr yadda ya dauki komai tacigaba bai taba kirana ba km ko gida yashigo ban ishe shi kallo ba shi bashi da lokacin kowa sai na kansa fk yace kiyi hakuri bawai zangoyi bayansa ba aikine yayimasa yawa kiyi nasa uziri Amman kina ranshi zeenat ta tabe baki dan tasan karya ne yace wai tana ran yaya DEENi Ai abinda kake son baka sakaci dashi fk yacigaba komai yakusan zuwa karshe da zarar kin zama a gidansa nasan dole ya baki dukkan lokacin sa ,zeenat tayi shr ne kawai ba wai dan maganar tashigeta ba , fk yace tayi hakuri zai masa magana da sauri ,zeenat ta dago tace dan Allah yaya kar kace ni nayi maka maganar ya sake dubanta sosai yaga duk ta wani frigice yace karki damu ni nasan abinda zanyi . Fk yakira deeni a waya Amman ba'a daga ba Da misalin karfe goma na dare fk ya amsa kiran DEENi tare da yin sallama byn sun gaisa yace friend dazo inata kira baka daga ba DEENi ya runtse ritattun idanunshi tamkar na may jin bacci sannan yace wlh aiki ne yasha kaina lafiya dai ko ya fadi cikin kasala dan duk a gajiye yake fk yace lfy dama akan maganar yarinyar nan ne yakama mushirya muje zance gurinta , ,anhakali DEENi ya bude idanunshi jin abinda fk yace muryasa a sarke yace wacce yarinyar km? Fk yace sai karinka yin kmr baka san da zance ba ,byn nasan tana ranka DEENi yace dan malam karkadameni go to the point dan bangane wacce yarinyar kake nufi ba fk yace Ai dole ka manta da ko wacce yarinya ce tunda kaga kasameta cikin kwanciyar hankali km Ummi ta amince ,tsaki yaja kana yace wai zeenat kake nufi ? Yasake jan wani tsakin mtssss wani irin hira kum kmr muna kauye byn angama magana sai jiran lokacin fk yace kai mugun dan iska ne Ai duk da haka yakamata muje dan ita yarinyar tasan raayinka kai ma haka ku samu fahimtar juna DEENi ya katse shi da itace Keenan ta aiko ka fk yace ko daya ni dai naga dacewar haka DEENi yace to baza'aje ba ... Kar Allah yasa mu fahimci juna, ita tun tasowarta, bata san abinda nake so da wanda ba,fk yace idan ita tasan abinda kake so da wanda baka so kai kasan nata ? DEENi ya sake jan tsaki hade da kamo lip's dinshi na kasa yana dan ciccizawa sannan ahankali yace to sarkin yakinta ni ba haka taarina da raayina yake ba Ina tunanin in har zanje zance gurin budurwar ,zanje ne dan tallar kaina in samu gindin zama to ni narigada na samu shigar ,bbu dalilin da zai sa na takurawa kaina me kadauki ni ,nafa san irin son da yarinyar nan take min ,kawai dai ni banda lokacin wannan shirme dakace km nasan ita ta aiko ka fitowa ne kawai bazakayi kafada ba . Fk yaja tsaki shima yace kai ,dan Allah wani irin bahagon mutun ne? To wlh ka canza wannan budadden halin naka, to ko waya ce ka tsiya mata ,DEENi yace shima din baza'a tsiya ba ,duk abinda zai faru ya faru ciki har da fasa aurena ,fk yace kai fa kafiyye kafiya ,da maida karamar magana tazama babba ,. yace sake cewa yanzu dai kayi hakuri dan girman Allah ka Sai mata ko karamar waya ce. DEENi yace kasan Allah ko game bazan Sai mata ba , ballanantana waya , tunda har taiya zuwa ta sameka da maganar bana kiranta fk yace kadaina cewa tasameni ni kawai Gani nayi ya dace muje DEENi ya tabe baki tamkar fk din na ganinsa Shikenan kai ka sani ni km kar ka sake damuna da maganar wata yarinya ya kashe wayarsa batare da ya tsaya jin abinda fk zai ce ba . Wasa wasa lokacin bikin ya dinga karatowa da kwanaki ya wattani har zuwa yanzu dayayi sauran wata cif cif ayi daurin aure to Ganin kurewar lokaci yasa DEENi yasamu Ummi da maganar shifa baya son zamansa cikin estate din taje Ummi tayi kicin kicin da ranta sannan ta dago tana dubansa tace bangane abinda kake nufi ? Sai da ya sake maimaita mata tukun Ummi tace sam ita bata yarda ba salon yaje yana dinga cin amanar Yar marainiyar Allah ga babbin gurin bid dady yasa an Gina musu shida sauran enuwansa shine kai dan iyayi zaka ce bazaka zauna ba ,to wlh kaji na rantse anan zaku zauna Sai naga yana yin zaman naku cikin yin kasa da murya yace Shikenan first lov na hakura duk abinda kika ce shi za'a yi tace da dai yafiye ma a yi mutun Sai girman tsiya da iyayi yace to kiyi hakuri . Zeenat dake sauransu ta lumshe idanunta jin Ummi bata amince ba dan tana matukar jin tsoro zaman daga ita Sai shi ahankali cikin sanyi jiki ya mike idanunshi suka sauka akan inda zeenat ke kwance suka hada ido da sauri ta gaidashi hade da dauke idanunta ,bai sake kallonta ba bare ya amsa gaisuwar ta . Shirye shiryen biki ya tashi gadan gadan enmata duka a tare suke shirinsu dan yanzu zeenat ta saki da shemah sun koma kmr da ganin da tayi wanda ma take haukar akansa bai san da zamanta ba wata safiya suka shirya zuwa siyayar su irinta amare mutun biyu ne abayanta mota Maryam da shemah yayinda zeenat ke gaba kai tsaye kasuwar Lagos suka nufa sukace derive yayi parking a idimota su kum suka shiga cikin market din Derive yaja ya tsaya suna fitowa da yaya kamil suka soma cin karo tun shigowar motar dayaga hango zeenat zaune ya zubawa motar ido har sanda ta fito ahankali suka jiro suna hira Amman banda zeenat dataji gabanta ya yanke ya fadi dan tun lokacin da aka mata rana ,rabonta dashi dai dai sun kusan geftashi yakira sunnanta zeenat..... tacigaba da tafiyarta dan batason abinda zai km hada ta dashi cikin sassarfa ya biyo bayanta yasha gabanta cak taja ta tsaya suna kallon junansu,yayinda su Maryam suka cigaba da tafiyarsu suna tsaye batare da dukkansu suyi yunkurin yin magana ba kamil ya gyara tsayuwa ya tura hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa ya kafeta da idanunshi ta sunkuyar da kanta kasa sannan tace lfy yaya ka tsayar dani muryasa a dashi yace lfyr ce takowa haka yanzu zeenat kin kyauta kennan ki zabi wani kibarni byn duk lokacin dana dauka Ina fama da soyayyarki ,a she kinsa bakya sona kibarni inata faman hauka akanki tace Allah yaya ba haka bane Amman kayi hakuri dan Allah, ya sake gyara tsayursa , yayinda idanunshi ke kanta har yanzu yace iya hakuri ne kawai zai wadatar da zuciyar da tayi sama shekara biyu tana mata da miki so.... yace Shikenan bbu komai Nagode Kwarai da abinda kika saka min tace ka dauka haka Allah yaso ni din ba matar ka bace yayi murmushin karfin hali sannan yace haka ne fa al'amarin ubgj Amman agaskiya DEENi ya cuceni ,tace kabar cewa ,tayi ta dago suna kallon juna fuskarta dauke da murmushi ta bude baki kennan Sai ga motar DEENI ta kuno kai cikin compound din km shi suke facin Ai take maganar ta ta tsaya sakamakon DEENi data Gani zaune a mota yana kallonsu duk kasancewar akwai dan duhun magariba hakan ba zai sa takasa gane bscin ransa ba , gabanta ya yanke ya fadi , ,shima kamil din shr yayi bai sake yin magana va kusan minti goma yayi yana kallonsu koda bata ga fuskasa sosai ba tasan a daure take ,har sanda DEENi ya fito yayi matarsa key idanunshi na kansu ,cikin tsoro da frigice zeenat tace ni zanshiga ciki ,kamil yace Shikenan Allah yabaki zaman lfy ta gefensu yazo yazo ya gifta hade da jan tsaki sannan ya wuce . a filli ta furta wayo Allahna nashi uku kamil ya sake yin murmushi dole sannan yace da'aka me,da kika shiga uku, nifa Banga abinda ya birgeki a DEENi ba,har da kika iya zabarsa , kalli fa yadda jikinki ke rawa saboda Allah tamkar kinga wani malaika tsaki taja hade da zabga masa harara dan Allah kabarni naji da damuwa Ai duk kai kaja min matsala Ina zaman zamana da yanzu Ina cikin gidaπŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 21-22 Wani irin kallon mamaki fk yake binsa dashi , ,gabadaya ya zamo tamkar mutun mutumi ,a zaune a gurin , Yarasa meke damun brain din DEENi , mutun Sai girman kan tsiya da nuna isa ,fk ya dinga masa kallon bahagon mutun wanda Shi sam bbu ruwan shi da fadar duk magana da tazo bakinsa . In a low voice fk yace yanzu duk wahalar danayi akan yarinyar nan yatashi a banza kennan? DEENi ya tabe bakinsa hade da cewa A'a bakayi a banza ba tunda gashi "zan aureta gaskiya ce dai na gaya maka,dan kasan ita din ba ra'ayina bace . Amman narasa dalilin da yasa zuciyata ke muradin kasancewa tare daita ba "alhalin bata sonta nake yi ba . fk ya sake dubanshi sannan yace dan rainin wayo kawai "kar ka mai dani tamkar wanda bai san komai ba mana . ,tunda har ita zuciyartaka ta iya amincewa daita, har kaji zaka iya aurenta definitely kana sonta" ko yaya ne" . ,. Amman maganar kace baka sonta,wanna ma ba gaskiya bane . deeni yaja tsaki hade da furzar da iska ta bakinsa" sannan yace matsalata dakai kennan rashin saurin fahimta . fk yace ta yaya kake so na fahimci wannan shime ? Alhalin ga zahirin gaskiya nan Ina Gani. " idan son da kake mata ne ,na fahimta wannan. ,Amman kace wai kai baka sonta km kake kokarin aurenta , wannan ne fa bazan taba fahimta ba.sai dai kayi hakuri , DEENI ya sake furzar da huci may zafi ranshi yasoma baci muryasa a sarke" yace da alamun kana son mu samu matsala dakai fa" muddin baka daina cewa Ina son yarinyar nan ba . Idan km kafin son haka ya daga kafadarsa alamun Shikenan ,. parlour ya dauki shr na wani "dan lokaci, yayinda deeni ya jingina bayansa da kujera da yake zaune, hade da soma jijiga kafarsa daya a tile's din dakin . " runtse idanunshi Yayi dan jin daci abinda fk din yace" 'ta yaya ma " zai nace akan lallai yana son yarinyar byn shi yasan auren kawai yake da bukatar yi" bawata ,aba soyayya ba ... maganar fk ce ta daki dodon kunnenshi" to yanzu meyye solution akan maganar, tunda yarinya ta rigada ta amince ? Ahankali ya bude rikitattun idanunshi ya sauke su ,akan fuskar fk sannan yayi magana cikin sanyi tamkar wanda aka takura masa dole. Yace karkadamu zan samu yaya mahamud ,Ai ka gama may wuyar " tare da maida idanunshi ya sake lumshe su tamkar dai yadda yayi dazu . girgiza kai kawai fk yayi. shi wannan fa bazai taba canzawa ba . halinsa, na nan kmr dai yadda yasan shi" haka km yataso da murdanden ra'ayi " shi komai baya so ,matsawar ba ra'ayin bane fk ya fadi haka haka kasan ransa,,. Ganin da fk yayi DEENi ya bawa banza ajiyarsa yasa shima ya mike yayi masa sallama yayi ficewarsa . Daga gurin DEENi kai tsaye fk part dinsu shemah yayi ,ba bata lokaci yasamu yaro ya tura ayi masa kiranta. dan ya kudirtawa ransa ,yau ce, ranar da zai isar da sakon zuciyarsa gareta . domin yagaji da cutar da kansa . tafito sanye cikin doguwar rigar material puppy colour mai shegen kyau hade da yane kanta da karamin mayafe baki, ahankali take isowa gareshi duk step daya da tayi Sai kirjinta ya motsa sakamakon dukiyar fulani dake gareta. tun fitowarta , ya zubawa kirjinta idanunshi kyam ko kyafta ido bai yi . yana kallon yadda albarkatun kirjinta ke motsawa, a duk takun datayi lumshe idanunsa shi yayi na wani lokacin ,sannan ya sake budesu ahankali. mutuwar tsaye yayi a gurin " har takaraso inda yake tayi sallama. bai dauke idanunshi "akanta ba .Sai ma cigaba da yayi" da binta da wani irin mayataccen kallo wanda yasa shemah tasha jinin jikinta. Ganin irin duban da take masa ne yasa yayi saurin ,sauke idanunshi,tare da sakin ajiyar zuciya, ta gaisheshi ya amsa cikin sakin fuska, yana sake bin koina na jikinta da kallo dan tayi masa kyau matuka ,rigar jikinta irin mai flay din nan ce daga kasa, Sai dai taka mata a samata sosai. cikin sanyi murya tace yaya faruk Gani , Yace Ai naganki . ,yayi shr yana tunanin ta inda zai soma ,itama shr tayi Sai dai,haka kawai ta tsinci kanta da jin ,faduwar gaba. haka nan kallon da yaya faruk din kema ,yasa taji wani iri ajikinta ,dan haka ,ta sunkuyar da kanta kasa kawai tana Jira daga gareshi. ,can ya numfasa,hade da jin kwarin gwiwa yazo masa ,ya danyi gyaran murya" tukun yace daman nazo ne na fayace miki abinda na dade Ina boyewa akanki , . Take taji gabanta yashiga faduwa ,ta dan dago kadan ,taga ita yake kallo , ahankali tace akan mefa? Sannan ta km maida kanta kasa tana jin yadda gabanta ke lugude faduwa. Yayi murmushi yana cigaba da kallonta, cikin natsuwa da jarumta. yasanar mata da komai . tun da yasoma maganar sa tayi shr kawai hade da sake sunkuyar da kanta kasa, sosai badan tana jin dadin sauraron abinda yake kokarin fahimtar daita bane ,taji hankalinta ya yayi matukar tashi dan haka , ahankali ta dago kanta , ta zuba masa idanunta , Sai data tabbatar daya gama fadar abinda yakawoshi, a dan frigice tace ,dan Allah yaya kayi hakuri wlh akwai wanda zuciyata ta dade da kamuwa da soyayyarsa , Amman kayi hakuri idan maganata ta bata maka rai ,yace Ina fa za bata min rai Ai iya gaskiyar ki kika fada Sai dai ki sani zuciyata bazata iya wannan hakuri dake bani ba, Sai dai zan baki lokaci kiyi tunani akai , tace tunanin me km zanyi?byn na fada gsky nifa bawani tunanin dazanyi ka dai yi hakuri kawai ka nemi wata. ,ta juya ta wuce tabar sa nan tsaye . ,da mamaki yabi bayanta da kallo ya dauki lokacin tsaye a gurin batare da yasan abinda zaiyi ba , Ganin tsayuwa nasa bata da wani amfani yasa yasoma kokarin daga kafafunsa da suka masa mugun nauyi. , ahankali yake daga kafafunsa yana saka da warwara" da tunanin makomasarsa a gurinta . ,a fusace shemah tashiga part dinsu tana zuba tsaki da zage zage iri iri har mmnta ta tambayeta abinda yasameta tace mata bakomai. Byn kwana biyu Da misalin karfe takwas na dare fk ya km samu shemah da zance ,shi fa bai ji zai iya wani hakura daita ka " kawai tayi hakuri ta amincewa aurensa . ,tace ni dai dan Allah yaya kayi hakuri karabudani, wlh da bbu wanda nake so ne ,zan iya aurenka dan kaima baka rasa komai da zankika ba . kadai yi hakuri kawai . al'amarin dayayi matukar dagawa fk hankali kennan ,yayi shr kawai yana kallon yanayinta tare da nazarin kalamanta masu kokarin tarwatsa masa zuciyar rasa " yarasa yadda zaiyi daita, can dabara tazo masa, dan haka ya tsareta da idanunshi Yace ke banso iskanci da rainin hankali fa" ni zaki cewa kina da wanda kike so byn Banga uban da kike saurara ba. ,lafazinsa yayi, πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 23-24 Ni dan girman Allah kabarni na wuce tun kafin laifina ya Karu. ,Murmushi karfin hali kawai yayi ,tare da nuna mata hanya da hannushi alamun ta wuce din. , kasa tafiya tayi " sakamakon idanushi da taji yana mata yawo a gangar ajikinta . Gabadaya taji tamkar ya daureta ne . takasa kwakwaran motsi" jikinta yayi bala'in yin sanyi. ,taji ina ma zuciyarta na da yanci da bata kamu da soyayyayar deeni ba. Da bbu shakka zata iya hakura da kamil tunda shima yana da nashi kyawun daidai gwargwado . Yayi shr kawai yana kallonta" kaunarta ce ke tasomasa tare da nukurkusan zuciyarsa. ,ya dinga jin tamkar ya halaka kanshi lokacin daya tsinci idanun deeni akan su. ya dinga kallonta "yana jin yadda zuciyarsa ke tafarfasa " da gske dai yana shirin yarasata kennan ,rashima na har abada. km ta haramta ta zama matarsa wani irin zugi zuciyarsa keyi ahankali Yakira sunanta..Zeenat kina son deeni sosai ko ? Cikin sanyi ta dago kanunun idanunta ta kalleshi dasu "sannan tace , wannan wace irin tmby ce ? Yace amsa kawai nake bukata ,tace to bana son shi shikennan. Karkimin karya mana Kina son shi kalli...kalli yadda yanayinki ya canza jikinki har rawa yake saboda kin ganshi . ya tabbata kennan baki sona ,rainamin hankali kawai kika dinyi . A fusace Zeenat tace Nifa karka zageni da laifi da bansan na aikata ba. mgnr ina sonshi ko bana sonshi ma duk bata taso ba . kai kanka kasan bantaba amsa maka da Ina sonka ba. ballanantana kace yaudararka nayi ka dai yi hakuri Allah ya hada kowa da rabonsa , yace ok yanzun duk tarin son da na miki yazama tarihi kennan ? Ta zuba mishi ido kawai dan tasan duk abinda zata gaya masa ahalin yanzu ba fahinmta zai yi ba shiyasa tayi shr taki cewa komai Ahankali Ya girgiza kanshi kawai batare da sake cewa mata komai ba ya juya yasoma tafiya. , Tayi jim jikinta ya mata tsanyi ,bata ji dadin yadda taga reaction dinsa ba . tasan kwata kwata bata kyautawa masa ba. Amman ba yadda taiya da zuciyarta " DEENi shine muradin ranta . raba zuciyarta dashi tamkar barazana ce ga rayuwarta. Duk da taji ba dadi ba hakan bai sa taji tausayinsa yashigeta har taji zata iya hakura da auren DEENi . Dan haka ko ajikinta ta wuce. Jikinta a sanyaye yashigo part dinsu hankalinta a tashe Tana shiga daki Ta daure fuskarta "ganin ya shigo dan a zatonta yana shigowa zai zabgamata mari. sanye yake da t shirt din su na sojoji da wando. Tana jinshi yacewa Ummi shi ya wuce sai da safe "Ummi tace can zaka kwana ne yau ? yace eh "akwai abinda zai maidani tace to Allah ya tsare min kai ya km bada sa'a ,ka yawaita addu'a dan Allah yace Ina yi sai dai zan kara kulawa . ya sake wuce zeenat zaune ko kallon inda take baiyi ba . bayansa tabi da kallo tana jin wata irin masefaffiyar kaunarsa nabin jininta, hade da ratsa kowani part na jikinta. , aranta tace attajirina kennan ,miskilili zaki maza . nan ya fita yabarta da dadeden kamshinsa tare da fargaba. sai dai, da ganin yanayinsa yana cikin tsananin fushi . da misalin karfe tara dare tana kwance akan gado" juyi kawai take, yayinda zuciyarta ke nazari akan irin kallon da yaya deeni yayi mata, dazu sakamakon ganin da yayi mata tare da kamil . ta ji tamkar takirashi tabashi hakuri amman tsananin tsoransa ya hanata aikata hakan , zuciyarta ce ta bata shawara kan tura masa text ba sai takirashi ba . dan haka ahankali ta mirgina ta janyo wayar Ummi dake kan bedside . ta soma rubuta masa text da niyar turawa masa " sai km taji zuciyata na gargadinta akan kar ta sake ta tura masa text din . Tayi tana tunanin ,ta tura ne ko ta share Tayi haka ya yafi sau goma kafin daga karshe tayi jahadi ta tura masa . Yaya dan Allah kayi hakuri idan na bata maka rai dazu wlh bazan sake ba ... daga zeenat Byn ta tura sakon ne ta goge "sannan takoma ta kwanta lamo tana jin yadda kirjinta ke tsarkewa ,ahankali ta lumshe" idanunta ,xuciyarta ke beating tare da yi mata fadar abinda ta aikata . ita kanta tasan tayi babban kuskure sosai wajen tura masa text ,dan tasha jin yadda yake yawan yi complain akan tura masa sako ko kiran wayarsa yayinda yake kan aiki , Sai dashi duk lokacin daya gadama zai kiraka idan km baka dauka ba yazama matsala . dan haka tayi shr kawai tana fidda numfashi sama sama . Tsawon lokaci tana kwance "tana tunanin abinda zai biyo baya idan yaga sakonta , addu'a take Allah yasa ba karawa kanta laifi tayi ba agurinsa . take tsoro da fargaba suka taru suka dira mata " alokaci daya. Idanunta a lumshe har lokacin tana saka da warwara deeni dan ra'ayi baka masa dole ballanantana ta tursashi . can taji alamun shigowar sako a zaburi ta mike" ta rarumi wayar jikinta har rawa yake . idanunta ne suka ci karo da reply dinsa . hankalinta a tashe tasoma karanta text din . Ke ... Banida lokacin karanta wannan shirmen naki na baza , aikina yana da mahimmanci a wajena banida lokacin hada aikina da zantuttukan marasa ma'ana dan haka ki kiyaye gaba .. Tana gama karantawa ta sauke ajiyar zuciya sannan ta sulale takoma ta kwanta tare da lumshe idanunta. Tabbas tasan ta daukarwa kanta abinda yafi karfinta . tayi shr ,tana son tayi nazari akan kalamansa tasan dai yakaranta sakonta sarai . tsabar rainin wayo ne da miskilanci irin nasa . yasa ya nuna kmr bai da lokacinta . tayi juyi tana mai tausayawa kanta na nacewa auren DEENi. yanzu Gabadaya son aurensa ya sire mata ya fita akanta. , tsoro aurensa take km sai yanzu maganganun Ummi ke sake shigarta . Inda tace zeenat ,kin fahimtata ne kawai deeni dana ne dana haifa a cikina. baki fini sonshi ba sanin halin miskilancinsa da girman kai irin nasa yasa kikaga naki amincewa da aurenku wahala kawai zakisha a hannushi . , gara yaje waje can ya nemo matarsa. batayi aune ba taji saukar hawaye nabin kuncinta" bata hana su zubowa ba ,domin ita kanta zata fi so ta zubar dasu ,kodan samun natsuwarta. Km ko ba komai hakan zaisa taji sanyi da ragewa kanta radadin abinda ke nukurkusan ruhinta. Jikinta yayi matukar yin tsanyi ahankali tasoma sambatu .. Wayo Allahna... ni zeenat yaya zanyi da zuciyata data ta makance akan kaunarka. Ina sonka yaya deeni har bansan yadda zan misalta tarin soyayyata gareka ba. kaunarka ajinina da ruhina yake . daita Allah ya hallice . bazan iya daina sonka ba muddin rai . koda baka sona ni Ina sonka km zan iya jurar komai akanka ,raba zuciyata da soyayyarka tamkar rasa numfashina ne . Haka tayi surutai har sanda Tajiyo motsen shigowar Ummi . tayi shr tare da saurin juya mata baya. tana cigaba kukanta, kasa kasa batare Ummi ta Gane halin da take ciki ba . Zuciyarta ke mata wani irin ciwo da radadi mai zafi . Washegari ma sukusuku ta tashi tamkar wace batada lfy ta rame sosai " idanunta a kumbure kallo daya Ummi tayi mata ,ta Gane kuka tayi . km daman tana lura daita jiya bawani baccin kirki tayi ba . taji wani irin tausayinta ya tsarga mata har cikin zuciyarta "dan tasan tunda ta kwallafawa ranta auren DEENi , ta hadu da babban aiki . km sai ta hadu da abinda yafi haka.a addu'a dai zata cigaba dayi musu Allah ya kauda fitana atsakaninsu. Ahankali Ummi takira sunanta ...ta dago da kumburarun idanunta tana kallon Ummi dasu batare da tace mata komai ba byn gaisuwar datayi mata . ,Ummi tace meke damunki ne zeenat naga duk idanunki duk sun kunbura" sai naga ma kmr kuka kikayi . Zeenat ta danyi murmushi dole sannan tace kai Ummi bbu komai fa, idanuna kemin ciwo ,km jiya da ciwon kai na kwana . ta fadi hakan da hankalin Ummi ya kwanta . Ummi tayi shr kusan minti goma tana kallonta sai da tagama nazarinta tsab sannan ta numfasa tace shikennan Allah ya sawake kinsha magani ? Zeenat ta girgiza kai kawai. Ummi tace maza ki tashi kije daki ki dauko magani kisha. a sanyaye ta mike jikinta babu kwari tace to ... tare da shigewa kitchen dan bataji zata iya shan wani magani a halin datake ciki yanzu ,dan tasan ko tasha bazai taba yi mata maganin damuwarta. kusan duk dare sai bacci ya katse mata sakamakon tunanin DEENI da hali ko in kula da yake nuna mata . , shi sam mutun ne da babu ruwanshi da wani damuwa harakar gabansa kawai yakeyi hankalinsa kwance . tayi shr cikin zullumi irin zaman da zatayi da DEENi,a zahirin ce tagama duk wani tunani da zatayi akansa ,amman sam bata hango wani jin dadi ko kulawa da za samu aurenta dashi ba . Sai yanzun take gane manufar Ummi" tana guje mata wahala ne yayinda ita km ta kasa fahimtar hska . gashi yanzu lokaci ya kure mata bata da daman tace ta fasa . Misalin karfe takwas na dare . kwance take a parlour kan doguwar kujerar three site . hannuta rike da wayar Ummi ta juyata idanunta kuru akan TV .zaka dauka ko kallo take . amman a hakikanin gaskiya kallo daya zaka mata ka gane Gabadaya hankali bai gurin TV . tana can ta lula cikin duniyar tunani tunani . , kamshin turarensa ne ya ankarar daita ,take tayi firgigib da dawo duniyar kasa dan tasan tunda Tajiyo kamshinsa yana kusa kennan dan haka ahankali ta dan juyo tsaitin datake jiyo kamshin nasa , ahankali idanunta suka cin karo da kyakkyawan fuskarsa ko kallonta inda take baiyi ba , yakarasa shigowa parlour fuskar nan tashi a daure tamkar zaki . ,take taji zuciyarta ta tsinke tasoma rawa wata irin zazzafar kaunarshi ce ta dinga taso mata tamkar ta tarwatsa mata zuciya , lokacin data daura idanunta kansa. kamshin turarensa ya addabi hancinta ji take kmr tajita a kusa dashi . sallama Yayi aciki. ta amsa tare da sunkuyar da kanta kasa har ya wuceta yasoma taka step bata dago da kanta ba, sai da tabbatar da tadaina jin motsen takunsa" sannan ta dago tana sauke ajiyar zuciya tare dafe kirjinta tace wayoooo Allah kirjina . dan ita kadai tasan yadda ta dinga ji . can taji sautin shigowar sako a wayar Ummi " ,sharewa tayi tunaninta ko yan network ne. Dan haka ta maida hankalinta kan shirin da'ake gabatarwa a TV. minti biyar tsakani taji wayar ta dauki kara ta dauki wayar tana dubawa . Wata bakuwar number tagani" yana yawo akan screen din . Dan haka ta manna wayar a kunneta tare yin sallama . muryar da tafi so da tsoro ne "ta daki dodon kunneta hakan yasa jikinta ya sake daukar rawa gabanta yashiga faduwa da sauri . ,yace ke dan iskanci da rainin wayo bakiga sako na bane ? Muryarta A sanyaye tace ban gani ba Amman kayi hakuri dan Allah tsaki yaja tare da kashe wayarsa . Da sauri tashiga in box din tasoma duba sakon Kisame ni a dakina yanzu " abinda tagani kennan . ,take gabanta yacigaba da faduwa , duk da tana cikin fargaba hakan bai hanata ,mutunta kanta da son janyowa kanta martabarta ta Diya mace . Sai da ta dauki mintina tukun ta mike cikin sanyin jiki ta nufi dakin shi . tsaye take akan kafafunta a bakin kofar dakinsa zuciyarta na dokawa . tsoro taji yana shigarta sai ta daura hannuta kan handle din kofar . sai tacire hannuta da sauri . ,da kyar tasamu tattaro duk wani kuzarin dake jikinta . ,karfin hali tayi wanje murda handle din kofar da iya karfinta tashiga parlour'n da sallamarta . shr parlour bakajin komai sai karar TV tsayawa tayi tana jirashi kusan 5 minti bata ga alamunsa ba ko jin motsensa batayi ba . dan haka ta yanke shawarar shiga Bedroom dinsa. tana shiga dakin gabanta ya tsananta faduwa , cikin sanyin murya ta sake yin sallama .ya amsa da kyar km a ciki . Zaune taganshi yana operating system sanye cikon wando three counter da pure whit singlet , ahankali take takowa har inda yake yayinda kanta ke sunkuye . tsugunnawa tayi a gabansa muryata na rawa tace Gani Yaya . GA TSARABARKU TA KANO BA YAWA KUYI MANAGE πŸ˜ƒπŸ˜ƒπŸ˜ƒ MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 25- 26 Bai ko kalli inda take ba hasali ma operating din system dinsa yacigaba dayi. " tayi kusan minti goma tsugunne a gabansa batare daya dago idanunshi ya kalleta ba . Shr Tayi tare da" sunkuyar da kanta kasa . Yayinda zuciyarta ke tsananta bugawa . cikin daddaden muryarsa may cike da dadin sauraro "fiyye da komai datafi kauna . Yace tun yaushe kike tare da wance sakaran Dana ganku shekaranjiya ? Batasan sanda ta zauna ba ,dan tsabar frigice da tsoron daya shigeta na lokaci guda . ,zuciyarta ce tasoma rawa...rawa tare dokawa .tarasa yadda me za tace. cikin ya'n sakanni nan hankalinta yayi matukar mugun tashi. kwakwaluwarta "tashiga tariyo mata abinda ya faru a shekaranjiya din . gabadaya tagama frigita da tmbyr daya jiho mata, tunaninta ya ta'alaka ne akan ya manta da abinda yagani din . dan ganin ya share Bai nuna koda a fuskarsa ba . da kyar ta iya bude bakita tare da son nuna masa , itama batasan inda zancesa ya nufa ba. , muryarta cike da rudani tace wa kenan ? Sai Lokacin ne ya dago rikitattun idanunshi ya dubeta dasu . ,tare da zabgamata wata uwar harara . cikin sanyayyayiyar muryarsa, ta isa ya sake yin magana Yace wawa ..... .ni zaki waskewa ya nuna kirjinsa da yatsansa bakaramin laifi zaki karawa kanki wajen nuna min bakisan abinda nake nufi ba . Domin bana bukatar rainin hankali ko karyata min abinda idanuna suka gane me . Amsa tmbyta kawai nake da bukata . take muryarta tasoma rawa alamun kuka keson kufce mata. ,ahankali ya daura yatsan hannunshi akan lip's dinshi " shiiiiiiiiiii....... karki kuskura naga Tear's dinki ko rawar murya . dan banida bukatar su . I said tun yaushe kuke tare , that's ol .... A boye ya dinga sauke ajiyar zuciya sannan ya" yacigaba ko duk dadewarku bakisan tun lokacin da kuke tare ba ? Lokacin daya taji maganarsa na neman birkita mata Brain dinta. to up side down" wani irin rudewa da gigicewa ta sake yi . Ba bakinta kadai ke rawa ba ,yanzu kam har gangar jikinta rawa yake . Ta dawo tamkar wata zautacciya Da kyar tasamu ta iya hadeye abinda taji ya tsaya mata a makoshi . tare da zubda hawayen da suka taru a idanunta, cikin rawar murya tace shekara biyu kennan. Tana gama fadar haka , tayi saurin sunkuyar da kanta kasa dan gudun jin saukar mari . yayinda hawayen tausayin kanta suka cigaba da bin kuncinta. a hankali ya dinga girgiza kanshi shekara biyu kennan ya sake maimaitawa kansa. Cikin sanyi ya maida jikinsa" ya kwanta rigingine ya Kuma cigaba da operating din system dinsa batare da ya sake ce mata komai ba . ,Take yaji zuciyarsa ya dauki beating ,wanda yarasa dalilin jin haka . Kusan minti shabiyar kennan idanunshi na kan system dinshi yana cigaba da aikinsa . , wanda mutun zai iya dauka aikin ne kawai a gabansa" amman a zahirin gaskiya hankalinsa ya rabu gida biyu ne . kan aikinsa da nazarinta yanayinta " maganarta ba iya kunnenshi kadai ta tsaya ba " har gangar jikinsa takaiwa farmaki . ahankali ya dinga furzar da iskar mai zafi daga bakinsa . gashi dai magana yake son yi amman taki fitowa sakamakon zuciyarsa dake bugawa . ,da kyar yasamu iya bude bakinsa . yace kina nufin shima sonki yake yi kennan ? Tsoro da faduwar gaba ne suka taru suka mamaye zuciyarta. cikin in..inna ..tace wai wai haka yace "amman , dan Allah kayi hakuri . da sauri DEENi dake rigingine ya mike zaune cikin daga murya yace mene ? Nayi hakuri ubanki " Da sadakin nawa akanki idan da kuna kula juna ,I don't care . Amman yanzu iskanci ne yasa kika, cigaba sauraran wancen sakaran dan tsabar kin raina min hankali. Bakinta na rawa tace Ai shima yasani" shiyasa ma yace ya hakura dani . , ok da shi m... sai km yayi shr yakoma ya kwanta . hade da runtse idanunshi . Lips dinshi na kasa yakamo yana cizawa a hankali ahankali " cikin zafin rai da kunar zuciya ya nuna mata kofa da yatsansa alamun ta bar masa dakin . ,kasa Mikewa tayi tsabar tsoro gabanta yacigaba da faduwa ,muryarta na rawa" ta sake yunkurin bashi hakuri dan Allah yaya kayi hakuri wlh mun rabu dashi tun ba ya... Wata irin tsawa ya daka mata take maganar ta makale "tun batakai ga karasa yin ta ba . wanda hakan yasa ta mike tsaye da sauri batare da tashirya yin hakan ba. jikinta yacigaba da kirma . Ahankali ya bude rikitattun idanunshi "kasa kasa yake kallonta ji yake tamkar ya tashi ya shakota" tare da yaryarfa mata maruka" ko zai dan samu ya ragewa kansa tension din daya addabe shi tun shekaranjiya. amman ina baya ji zai iyayi haka. kodan " ,sanin halin Umminsa. yasa muddin yayi haka ranta zai baci ,hakan kadai ne yasashi kasa aiwatar da komai akanta. idanunshi ya watsa mata yana mai sake kafeta dasu wani irin kwarjini ya sake yi mata wanda hakan shi ya kawo katsewar duk wani kuzarin dake tattare daita . Muryasa a sarke yace live dis room now before I skater you .Ai Bai kai ga rufe bakinshi ta kwasa " da sauri ta soma kokarin barin dakin. Hade da tabe baki a ranta Tace matsefafe banza kawai "anya zan iya daukar wulakancin nan naka kuwa ? ta fice tana goge gumi duk da ba lokacin zafi bane jikinta sharkaf yake da gumi . Tana fita ta dinga fidda numfashi sama sama tamkar mai cutar asma. sai data goge gumin daya cigaba tsatsafo mata sannan ta shiga daki . Zaune ta samu Ummi. Tana balle magani zata sha . Ummi tabita da wani irin kallo tace ke km daga ina haka ? Tace yaya DEENi ne yakirani" Ummi tace yashigo ne ta girgiza mata kai" kawai " alamun Eh " to yana ganki duk a frigice kmr wacce tayi gudun tsire ,ko wani abun yayi miki. zeenat tayi narainarai da idanuwa tace A'a Ba abinda ya min . Ummi ta sake dubanta hade da tabe baki tace ke kika sani ma idan wani abun yayi miki . ,ba kinki tsayawa waje daya ba, sai wani rawar jiki kike yi akansa dan tsabar sakarci irin naki . Zeenat dake tsaye tana duban Ummi taji tamkar ta zubda kwalla dan jin takaicin abinda Ummi tace mata . , Tace to ni yanzu Ummi wani rawar kai nayi km ? tmbyta abu kawai yayi fa. Tace to me Yace miki ko abinci zai ci zeenat ta sake girgizawa Ummi kai. , baki da bakin ne da zaki dinga amsa minb da ka. cikin rawar murya zeenat tace Allah Ummi tmbyta kawai yayi. tmby ce kawai zai saki kiyi hujiga hujiga haka kmr an kwatoki a bakin kura . Ki sanar dani idan wani abu yayi miki. Tukun na ma , how many hours dana dawo parlour na iske baki nan . Km nasan tun lokacin Kina dakinsa dubi yadda kike fidda gumi dan Allah . a sanyaye zeenat din Tace to ni Ummi me kike so nace byn ..... sai km hawaye ya balle mata shar shar. yasoma bin fuskarta . Tayi saurin tare da sanya byn hannuta tana goge hawayen wasu na sake silalo mata. Ummi ta zuba mata idanu kawai tana kallonta tare da nazarinta tabbas tasan duk yadda akayi akwai abinda deeni ,yayi mata . Amman dan sakarci da kafiya irin tata gashi tski fadar gaskiya. sai da ummi ta numfasa sannan ,tace meyye km na kuka ke da kika ce ba abinda aka miki . ,bakiyi kuka a can inda aka ritsa ki ba sai a nan ,dan kin rai nani ko.. kasa cewa komai zeenat din tayi illa sanya kai datayi cikin bathroom, tashige abunta tana kuka kasa kasa , abubuwan sun taru sun cakude mata . goma da ashirin ga rashin samun kulawar DEENi gareta . ga damuwar Ummi akan ta nacewa DEENI . cikin dare ma sam kasa bacci tayi . Sai faman juyi kawai take akan gado tare da tunanin iri iri ta jima kwance batare da bacci yayi nasarar dauketa ba . Wani tunanin ne yazo gara ta tashi takai kukanta gurin mai duka. dan haka ta mike cikin sanyi jiki " taje tayo alwala . sallah nafila ta dingayi ba kaukautawa tare da neman zabbi Allah akan aureta da DEENi. dan ita kanta tasan zuwa yanzu tabbas tayi kuskuren saurin amincewa da aurensa datayi . Domin shine musababbabin abinda yasa wulakancinsa ya sake nunkuwa gareta. wanda ita kanta tasan hukuncita abinda yafi dacewa daita kennan . na saurin amincewa datayi da auren DEENi cikin gaggawa batare da ta neman zabin Allah ba . hankalinta kan tashi. a duk sanda ta tuna da maganganu ummi. A Ranta tace anya kuwa bazan hakura da auren nan na DEENi na hutawa rayuwata ba . wai ace mijin da zaka aura ne" ya zame maka tamkar wani ma'alaikan daukar rai ko wani dodo . Kuka take sosai tana , addu'a neman Zabin Allah a game da auranta dashi . darajar nafilar data kwana tana yi ne . yasa washegari ta tashi sakayau daita cikin nishadi da farinciki " ba kmr ko wace safiya ba . duk da bata da wani kuzari da walwala. Amman hakan bai hana jin dadi ba. kitchen ta nufa kai tsaye dan hada masa breakfast kasancewa weekend ce . " byn wasu yan mintina ta kamla da komai na break tashirya dining . Cikin haka ummi ta iso parlour ta zauna kan dinning table tana yi mata sannu , murmushi tayi tare da koma kusa ummi ta zauna" ta sheida mata ta gama komai . tana jinsa yashigo yana gaida ummi fuskasa a daure kmr kullum. Sanye yake cikin dark blue t shirt da wando jeans . ummi ta amsa masa cike da fara'a ka tashi lfy ya dan saki fuska kadan Yace lfy lau na tashi first lov kujera ya zauna . a tsorace itama zeenat din ta gaishe shi ,ya amsa mata a ciki batare daya kalli inda take ba. ,ummi Tace ya..ya .ayi serve din ka ne ? Ya hade rai yaki yin magana . da kai fa nake a zubo maka abinci ne ta sake maimaita wa ? Ya dan dubi ummi a shagwabe Yace bana ci. ummi ta Gane tmbyrta da tayi masa ce ta hassala shi . dan haka sake bi takansa ba da kanta ,ta zuba mishi komai da'aka girka ta turo plate din gabansa ,tare da dungure masa kai " gashi nan miskilili sarkin zuciya Yace to ni ta yaya za'a tmbye ni ko zanci abinci " byn ansa zanci din " ummi tayi murmushinsu irin na manya Tace uhmmmm DEENi kennan halinka sai kai "Allah ya canza maka wannan budadden halin naka " Ameen yace tare da kai spoon bakinsa . parlour ya dauki shr baka jin motsin komai baya ga karar spoon din zeenat . juyawa spoon din kawai take takasa kai ko loma daya bakinta sakamakon cika wajen da DEENi yayi" duk da tasan hankalinsa da idanunshi ba'akanta suke ba . tayi shr ta fada cikin duniyar tunanin abinda ya shafeta km yafi damunta. Wanda a halin yanzun Bai wuce aurenta da DEENi ba . domin kuwa tana matukar jin tsoron zama dashi ba dan komai ba sai dan tsoron azabar da zai dinga gana mata a gidansa. hankalinta kan tashi a duk sanda ta tuna da hakan. Ahankali Ummi ta ajiye spoon din hannuta tare da zuba mata ido kawai tana binta da kallo tarasa meke damun Brain dinta a cikin kwanakin nan . kusan minti goma ta dauka tana kallonta batare da ita zeenat din tasani ba . Zeenat .....ummi takira sunanta a frigice ta juyo tana kallon ummi ,ci abinci abinda ummi ta iya cewa kennan . DEENi dake zaune haushi kmr ya kashe shi tsaki ya dan ja ,ummi ta juyo bangaren sa Tace lfy kai km ? Fuskarsa a dakune Yace babu , Sai da taga Ummi ta sake dubeta sannan tasoma cin abincin , shima bawani sosai . Byn sati biyu Shirye shiryen bikinsu zeenat aka soma sosai ba kama hannu yaro. ,anshirya komai na al'adar hausa kmr sabbabin dinkuna da gyaran jiki komai km tare akeyi musu ita da shemah km iri daya. musamman ummi ta dauko kwararriyar mai gyaran jikin daga india domin ta gyara mata tilor diyarta da kyau. duk wani gata da uwa zata yiwa diyarta "ummi tayiwa zeenat shi . shima mahaifin zeenat din yayi iya bakin kokarin Sosai . a nyi kamu amare idan aka feshe su da turare masu dadin kamshi na mutune India wanda duk wacce ummi ta dauko ta gyara zeenat din ce tazo dashi. Anyi musu murzar lalle da kitso . amman ansha fama da zeenat gurinyin kitso dan cewa tayi ita sam na attachment ,zatayi . sai da ummi ta bude mata wuta sosai tare da cewa ,zata sanarwa DEENi tukun ta natsu . Sau ran kwana biyu daurin aure mutane India suka iso , kusan mutum ashirin maza da mata sosai aka shiga hidimar da ,baki.ummi taji dadi Sosai dan kusan duk shakikanta ne suka zo wanda km shine zuwansu na farko Nigeria idan . ,gabadaya gidan nasu cike yake da baki dan haka ba kasafai zeenat din take zama a part dinsu ba ,tana can gidansu shemah . Zeenat Tace dan Maryam muje kirani part dinmu ina son naga ummi yau duk banganta ba . , Maryam Tace gaskiya na gaji da yawa wlh kije kawai . zeenat ta ja saki Tace dan Allah muje kiraki ni yanzu zamudawo. shemah dake kwance ta mike zaune tace muje na rakaki kinsa halin Maryam da maseefar son jikin tsiya. , Mikewa sukayi har sun fito sai ga Maryam Tace wlh baza kubarni ni kadai ba , zeenat tace ke km kika sani " idan zaki muje . Tare , suka nufo part dinsu zeenat. tafe suke suna hira irin tasu ta amare daga nisa zeenat ta hango motar DEENI parke a kofar part dinsu "daga gefe . " can baya km motar fk ce sai wata motar daban wanda batasan ko ta waye ba . Jingine yake jikin motar shi yana amsa waya sanye cikin English wear's black jeans da rigar ashi colour "mai gajeren hannu wanda ta fidda ainihin kyaunsa da gargasan gashin jikinsa dake kwance kan Gabar hannushi . idanunta fes akanshi tana binshi da wani irin kallo saboda yadda taga yakara yi mata kyau. fuskasa har wani shekin annuri take fitarwa kmr ance ya dago idanunshi suka hada idanu. da sauri ta dauke idanunta wani abu ta dinga ji yana tsirga mata ajikita. sai taga ya fita daban cikinsu fk duk da bawani kallonsa tayi sosai ba . ta sake dago idanunta da niyar sata kallonsa suka sake hada ido harara ya sakar mata , kallo daya ya sake yi mata ya kau da fuskarsa gefe yacigaba da wayarsa a kallo dayan da Yayi mata yane yadda jikinta ya tsanyi . kai tsaye zeenat taja hannun Maryam wacce tafi kusa daita ta juya da sauri ta karya cona itama shemah ganin haka yasa tabiyo bayansu da sauri tana jin fk na kiranta . shemah Tace yazaki biyo damu tana km. zeenat Tace bbu komai mu bi nan di yafi sauki . ta bayan part dinmsu suka shiga , da ummi tasoma cin karo ta rungume tana sakin ajiyar ,ummi tace meyye haka ?muryata kmr mai shirin yin kuka take Haba ummi yau fa duk banganki ba ,baki ga har wata rama nayi ba " tayi murmushi tace lallai kam kin rame dan ga natsuwa nan suna bikin dariya mutane dake tare da ummi suka shiga yi . Ummi tayi gaba zeenat nabiye daita tana zuba mata shagwaba. shape shape tayi abinda zatayi suka bar gidan . Ranar daurin auren da safe ta nufo gidansu dan dauka kayanta dazata saka . wanda ta manta bata hadu dashi ba cikin kaya . ,tafe take tana sauri . yayinda su ya faruk da abonkan DEENi ke tsaye duk cikin shirinsu na zuwa daurin aure . amman banda DEENi wanda dagani shi suke Jira . Wani irin kunya ce taji takamata dan haka ta dan janyo gefen mayafinta ta rufe fuskarta ,tana jin yaya faruk nacewa amaryamu ki bude idanunta kada ki fadi mana . amman ina ko waiwayo batayi ba tacigaba da tafiyarta ta kofar baya tabi yauma. tashigo dogon parlour'nsu ta baya kennan tasoma jiyo kamshin turarensa kafin tayi kokarin bude fuskarta taji sunyi karo da mutun . da sauri takarasa bude fuskarta "yaya DEENi ne wanda zai fito har wayar dake hannushi ta fadi . ,gabanta ne yayi wani irin faduwa dan har wani juya juya ta dinga ji da sauri ta tsugunna dan miko masa shima ya tsugunna da zai dauka a tare hannunsu yakai kan wayar ,wani irin shock ne yajata " wanda baita kadai ba har shi DEENi yaji abinda taji. Wani iri shima yaji ajikinsa tamkar an jona masa lantarkin . . Shine yasoma kokarin janye hannushi daga kan nata ,ahankali ta Miko masa wayar batare da ta mike ba hade da cewa kayi hakuri dan Allah . komai Bai iya cewa ba baya ga amsar wayar da Yayi ya barta nan tsugunne. Bayansa tabi da kallo yayi matukar yi mata kyau har batasan yadda zata misalta ba sanye yake cikin shadda fara kal sai kamshin yake zubawa . gabadaya kamshin turarensa ya gyaraye dogon parlour'n . Ahankali zuciyarta tasoma bugawa tamkar zata basa kirjinta .. girgiza kai kawai tayi dan batasan wani irin aure take shirin yi ba haka ta juya cikin sanyi jiki tabar gurin tana shiga ciki.m mutane akama kiranta da amarya amarya kinsha kamshi ita dai bata iya cewa komai ba dan gabadaya jikinta a sanyaye yake . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 27-28 Part din cike yake da abonkan arzikin da en'uwa ,Ummi Jikinta a sanyaye ta dinga ratsa mutane dake ,zaune a parlour ' har ta iso dakin ummi , da idanun take bin en dakin da kallo . kozata ga ummi ganin bata alamunta bane , yasa tmbye matar uncle din Inda ummi take. tace yanzu tashiga bathroom . Ahankali ta fidda numfashi tare sauke ajiyar zuciya . cikin haka ummi ta fito tana ganin zeenat din. ta bata fuskarta "ta zauna tana dubanta" gefen ummi zeenat tasamu ta zauna fuskarta dauke da murmushi wanda da Gani na karfin hali ne . Cikin kasa da murya ummi tace yana ganki haka ina kayanki ? Cikin sanyi jiki zeenat tace shi nazo dauka . ,ummi tace ke dai kin cika shiririta wlh " komai baza kiyi shi cikin sauri da kazar kazar ba kin dinga jan jiki kennan ,kmr wata mage . Alhalin kin san halin wanda zaki aura " dan oya oya ne . jin haka yasa jikin zeenat din sake yin sanye, tare jin wata irin faduwar gaba " zuciyar ta dinga dokawa da sauri tamkar baso kirjinta. ahankali tasa hannuta ta kamo na ummi cikin nata jikinta har rawa yake hade da rage murya tamkar mai shirin zubda kwalla tace dan Allah ummi kiyi hakuri kinji karkiyi fushi dani ,zan canza inshallahu Amman " kimin addu'a . wlh tun sanda aka samo shirin bikin nan nake jin faduwar gaba wanda narasa dalili . ummi ta tayi shr tare da zuba mata idanu kawai tana kallonta . tausayinta ne ya sake kamata , ,duk sai taga takara ramewa ba kmr kwanaki ba hakan yasa taji ba dadi aranta. , ahankali ummi ta mike tare da riko hannuta tayi cikin , bedroom daita. En dakin suka bisu da kallon sha'awa duk da basu ji maganarsu ba Amman sun birgesu . ,Har suka shigo bedroom din Ummi na rike da hannuta Ta zauna daita tana rarrashita kan ta kwantar da hankalinta fargaban aurene kawai ke sata jin faduwar gaba Amman bbu abinda zai faru inshallahu " Ummi da kanta ta shirya diyatata cikin wata arniyarta geziner ligth blue sai daukar ido take da kamshi tare da fesheta da turaruka kala kala masu sanyi kamshin take zeenat ta fito amarya sak .tayi kyau sosai Ummi ,ta dauki waya tayi mata hotuna sannan takira Maryam tace tazo ta tafi daita din . Kwanciyar tayi flat a kan gadon su shemah tana kallo da sauraran duk abinda ke faruwa . a cikin dakin dake cike da en mata da kawaye abinka ga mai yawan kawaye " da mutane kala daban daban " yasa dayawa wayan dake cikin dakin kawayen zeenat din ne . gyara kwanciyarta tayi idanunta na kallon celling dakin hannuwanta duk rungume da kirjinta yayainda zuciyarta ke cigaba tsalle tamkar zata fasa kirjinta ta fito waje. ahankali ta runtse idanunta sanyi taji yana ratsa koina a jikinta duk da tarin fargaban dake tattare daita hakan bai hanata jin jikinta yayi mata nauyi ba . Tana ji ajikinta burinta da dokin son auren DEENi . duk babu shi ahalin yanzu sakamakon fargaba da tsoron kasancewa tare dashi a muhalli daya . Ta dauki lokacin mai tsawo kwance yayinda ta dinga jin wani iri ajikinta . Bugun zuciyata na sake karuwa. ta dinga kokarin ganinta ta cire damuwar dake damunta wanda a zahirance ita ta daurawa kanta . har yanzu da take kwance jikinta a sanyaye yake takasa tabuka komai. idanunta ta runtse tana cigaba da sauraron hirar dasuke sama sama . 10:30 Karfe goma da rabi daidai na ranar lahadi Allah ya cika alkawarinsa domin dimbin, jama'a sun shaida daurin auren NASURULDEENI ALIYU BELLO da MUZEENAT HABIB BELLO" daurin auren daya tara manya attajirai da kusoshin gwanati hade da maikata bakaramin farinciki family din muhd bello suka yi ba ganin sun kara karfafa zumunci a atsakaninsu, . dan haka farincikisu ya sake karuwa takoina ka juya , family din murna ne cunkushe a fuskokinsu Zeenat dake kwance har lokacin tana saka da warwara still jikinta a sanyaye yake takasa kwakwaran motse . zuciyarta fall da fargaba musamman lokacin da taji hayaniyar mutane ta cika gidan alamun an daura aure, en'uwa nata shigowa ana gaisawa , ajiyar zuciya dumin hawaye taji yana bin kuncinta shikennan ta faru takare tana matukar son deeni Amman tana jin tsoron zama dashi hayaniyar mutane take sake jiyowa hakan yasa jikinta ya dauki kirma,kirrrrrr... sam ko kadan bbu wanda ya lura da yanayinta. Sai ma tashi sukayi suka fita waje km har sanda suka fito tsakar gidan suna ta daukar hotuna bbu wanda ya lura da yanayin da suka barta . " Maryam ce data karaso wajensu taga suna ta hotuna bbu ita yasa tashiga dakin dan dubota dan kusan tana lura daita tun jiya tamkar mara lfy . kwance ta tadda ita tana fidda numfashi sama sama . Da sauri ta karasa inda take bbu abinda jikinta keyi sai fidda hucin zafi, a rude ta dinga takiran sunanta zeenat ... zeenat daman bakida lfy ne? Kai kawai ta iya girgiza mata alamun eh da sauri Maryam ta mike ta nufi part din ummi tasanar mata . tare suka dawo gurinta da wasu en'uwa ummi guda biyu . zuwa yanzu jikinta ya tsananta zafi tare da karkarwa . ban da salati bbu abinda ummi keyi da sauri takarasa kusa da zeenat din ta zauna tare da riko hannuta" may zan Gani , haka ni fadeela ? , zeenat kina son ki kashe min kanki ne ? Ko yaya , Alhalin kinsa ke kadai gareni duk duniyan nan km ke kadai debimin kewar er'uwarta dana rasa , bazan iya jurar rashinki ba dan Allah ki tausayi min mamana. sai km hawaye shar shar daga idanun ummi sosai Ummi ke zubda kwallar tausayi diyarta ganin yadda ta fita haiyacinta cikin lokaci daya . Ummi tace zahra kamama min ita dan Allah . su aunty suka mata zeenat sukayi part din Ummi daita . kai tsaye dakin DEENi ummi tabada umarnin a wuce daita.batare da bata lokaci ba ummi takira family doctor dinsu . sannan takira DEENi tace yasameta a dakinshi yanzu yanzu . Doctor bai dauki wani lokacin ba" sai gashi yana zuwa yasoma duddubata tare dabata taimakon gaggawa . ummi ta dubi doctor hankalinta a tashe tace doctor meke damunta ? doctor yace bawani abu bane damuwace kawai tayi mata yawa "amman inshallahu zata. dawo daidai . A gaugauce DEENi yashigo byn amsa kiran Ummi . yana shigowa dakin mutane suka dan ragu . ahankali yakaraso kusa da Ummi ya tsaya yana tmbyrta abinda ke faru sai data ja numfashi sannan ta nuna masa inda zeenat din ke kwance tace zeenat ce ba lfy sai lokacin idanunshi suka kai gareta kwance take akan bed dinshi an lullubeta da bangon rufarsa. shr yayi tare da zuba mata rikitattun idanunshi. Daddaden kamshin turarensa tasoma juyowa may matukar sanyi ahankali ta dan lumshe idanunta . Taku daya zuwa biyu yayi yaja ya sake ya tsaya" sannan ya dubi inda ummi ke tsaye yace me doctor din yace yana damunta? , doctor din still ya sake mashi bayani kmr dai yadda yayiwa ummi . ahankali ya sake mai idanushin kanta yana cigaba da kallonta wannan shine karo na farko daya tsaya ya Kare mata , , sosai kamshin turarensa ke sake kaiwa hancinta farmaki tare da susuta mata duk wata gaba dake jikinta . . jikinta da zuciyata suka dauki rawa wani zazzabi mai zafi yayi nasarar sake rufeta sakamakon idanushi dake yawo a gangar jikinta . Da sauri doctor ya nufo inda take" deeni yasa hannu ya dakatar dashi alamun kada yakarasa gareta" dan wani abu yaji yana taso masa sanda doctor ke masa bayanin abinda ke damunta , tamkar ya auna doctor waje dan takaicin abinda ke cin zuciyarsa. ganin haka yasa doctor din yace a samo ruwa da towel a goge mata jiki dashi dan tazo daya dubata yaji yadda jikinta ya dau zafi yace zai je ya dauko magani ya dawo cikin sauri ya fice dakin . A ranta tace doctor dama kayi zamanka dan maganinka kadai ba zai taba min maganin damuwarta ba . dan ita kadai tasan abinda ke cin ranta . Wanda tun daga cikin zuciyarta take jin yake taso mata . tare da haddasa mata tsoro da faduwar gaba. Tsaye yake har yanzu sai suke hanuwanshi duka da Yayi cikin aljihun wandonsa. ahankali yasoma takowa zuwa bakin gadon km idanushi akanta. cikin sanyi ya yaye bargon da aka lullube mata jiki dashi. idanunshi fes akan fuskarta dake lumshe tayi fayu sannan km takara rame sosai ahankali ya daura hannushi saman goshinta . jin yadda goshinta ya dau zafi da yadda take fidda numfashi sama sama yasanyashi kai hannushi da sauri jikinta. take yaji abinda ya sake frigitashi . zafin dake jikinta ya ratsa tafin hannushi" wanda bai san sanda tausayinta ya lullubet shi ba ya dinga jin wani abu na tsigar wa ajikinsa , ya juyo tsaitin Maryam yana harararta yace tsayuwar me kike anan da sauri ta fice daga dakin bata fi minti uku ba Sai gata ta dawo da ruwan ahanunta jikinta na rawa. azaton zeenat ummi ce ko auntyta zasu goge mata jiki ,amman sai taga DEENi yakarbi robar ruwan a hannu maryam . Gabadaya suka fita daga dakin har ummi "tare da kulle masu dakin . Cikin sanyi jiki ya tashi ya dawo gabanta har yanzu sanye yake cikin shadda fara tas sai kamshin turarensa ke tashi a dakin . ahankali ya cire farar hular shi ya ajiye gefe sannan yasa hannushi duka ya tattarota jikinsa yaja zip din rigar kasa ya zare rigar jikinta ya ajiye gefe ,take jikinta ya sake daukar kirma gabanta yacigaba da faduwa . tsoro da mamaki suka taru cika zuciyarta. aranta tace wayyo nashiga uku me yaya ke nufi da cire min riga ? yana nufin shi ,zai goge min jiki . tana ji tana Gani ya cire mata kayan jikinta tsab har bra dinta . ta rage daga ita sai zani iya cibiya ,sannan ya zauna tare daurata a saman cinyarsa" ya juyo daita suna facing juna taso tasa hannu ta Kare kirjinta amman kasancewar jikinta bbu kwari yasa takasa aiwatar da komai "dan haka ta runtse idanunta gam. tana jiran taji ruwa ajikinta Amman sai taji shr ahankali ta dan bude idanunta ,DEENi zaune idanunshi kyam akan kirjinta . da sauri ta maida idanunta ta rufe dan frigice da tsoro ya dauko towel din ya matse sannan yasoma goge mata saman jikinta zuwa kirjinta da fuskarta , ya dimauce da ganin halitatta kirjinta ,hakan yasa yafi goge mata gurin a tare suka dinga sauke ajiyar zuciya . can yaji ana nouking din dakin yayi sauri ya mayar mata da rigarta sannan yabada izinin shigowa. doctor ne yashigo da ledar magunguna ahannushi Yace abata abinci taci tukun sannan tasha maganin. byn tafiyar doctor DEENI yakira ummi Yace akawo tea, en'uwa dayawa suka shigo dakin "ummi da matar uncle din zeenat ,Maryam har ma da shemah . suka dinga jero mata sannu. byn sun fita ne taji tamkar kar su fita dan bata son abarta daga ita Sai shi. hakan na sake frigita zuciyarta . kadan tasha tea din tace takoshi bai wani takurata ba ,ya ballo magani ya Mike mata ba musu tasa hannu ta karba tasha ,dan tasan halinsa ciwonta bazai hana ya jibgeta ba . Shiya gabadaya a tsorace take dashi. MMN SUDAIS πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 29-30 Byn tasha magani . komawa tayi ta kwanta lomo ajikinsa' tana sakin numfashi sama sama wani iri taji ajikinta lokacin data tsinci kanta kwance kan tattausan jikinsa . ga kamshin turaren jikinsa gyaraye dana dakin sun buwayi hancinta . ji take tamkar sukasance haka har abada. , ahankali tasoma lumshe idanunta har ta rufe su rufff.. bacci ne may nauyi Yayi nasarar daukarta acikin mintina da basu wuce goma ba . Kyawawan idanushi masu matukar haske da daukar hankali ya zuba mata. Tare da Kare mata kallo wani zirrrrrrrr ya dinga ji ajikinsa" lokacin daya jita lefe a saman kirjinsa . da kyar yake jawo numfashin yana fesarwa. hannushi ya sake kaiwa wuyanta har lokacin jikinta da sauran hucin zafi. janyota jikinsa ya sake yi . Tare da ,yasanya hannuwansa duka ya rungume tsam tsam ajikinsa "yana fidda numfashi . tare da fatan samun saukin zugin da zuciyarsa ke masa wanda shi kansa yarasa dalilin haka. " Har lokacin bacci take rungume ajikinsa suna musayar numfashin juna mutuwar da jikinsa yayi ne yasashi sake zuba mata rikitattun idanunshi tsawon lokaci yana kallonta Da kyar yasamu yayo control din kansa cikin sanyi jiki ya zareta daga jikinsa ya kwantar daita ya sake lullube ta da blanket ,sannan ya Mike tsaye yana karkabe jikinsa. ,rigar jikinsa yasoma cirewa ya saura daga shi Sai farar single da wanda shadda. Wordrob dinsa ya bude ya dauke wasu kayan da zai canza " tare da yashigewa bathroom . Dakin ya sake dawo byn yagama shirya kansa , cikin farin yadin voyal may matukar taushi da daukar hankali. Agabanta ya tsaya yana makale links din gaban rigarsa yayinda idanushi ke kanta yana cigaba da kallon fuskarta. Ahankali ya dinga jin reaction din jikinsa na sauyawa ,yayinda zuciyarsa ke beating tana tsalle tamkar zata bafa masa kirji . wanda shi kansa yarasa dalilin dayasa shi jin haka. Ahankali ya dauke idanushi a kanta sakamakon , ji yayi "ana nouking din dakin "yabada umarnin ashigo batare daya tmbyi kowaye ba . Maryam ce tashigo da sallmarta . ta gaidashi ya amsa mata a dake . Cikin sanyi nan nasa Yakarasa gaban mirrow ya dauki agogon ya daura a tsintsiyar hannushi tare daukar kwalbar turaren ya feshe ilahirin jikinsa ta cikin mirrow din yake wa Maryam magana cikin dakakiyyar " muryasa ki kula daita idan ta farka .idan kika ji zazzabi bai sauka ba ki sanar da first lov ,a tsorace tace ta amsa masa da to... yana fita ta bi bayansa da kallo cikin ranta tace wayyo zeenat na tausaya miki auren wannan maseefaffe . ,Sai kinyi hakuri da wannan budadden halin na shi . gefen gadon takoma ta zauna tana sake jin tausayin zeenat din a ranta . Sosai zeenat tayi bacci baita ta tashi ba. Sai gaf da magariba. ji da Maryam tayi jikin zeenat din bbu zafi ko daya . yasa ta sanarwa da aunty zahra . Su Aunty zahra suka sata tayi wanka da sallah . tana zaune akan prayer mat "duk jikinta a mace taji sunce tunda jinkinta da sauki tashiyar akaita tayi sallama da Ummi. fuskarta cike da tsoro ta dubi aunty zahra tace dan Allah aunty karku kai ni wani guri wlh bani da lfy .. aunty zahra tace A'a kiyi hakuri yanzu za'a kai ki gidanki kya ji sauki a can. tana kuka tana komai aka shiryata cikin wata geziner mai ruwan kasa ,Sai kamshi ke tashi ajikinta kai tsaye gurin ummi aka kaita ta mata nasiha mai ratsa jiki ,sannan takara da ce mata takasance may tsananin tsafta da girki domin sune manyan makamai dake kara karfin aure . Sai km hakuri ,kiyi hakuri kiyi hakuri mamana da duk abinda zaki Gani.gidan aure bbu komai acikknsa Sai hakuri . Km hakuri shine jigon zaman aure . duk wata mata da kika ganta zaune gidan mijinta ,hakuri take yi dan haka ki kula da kyau kinji mamana . Zuciyar ummi ta tsinke tayi rauni Sai km hawaye shar shar......suka soma zuba , en'uwa ummi da suka zo daga india sukai taba hakuri suma sunyi mata tasu nasiha Sosai . , ita dai zeenat bbu abinda ummi ta fada wanda bai shiga kunneta ba . tare da kukan tausayin kanta . duk sanda ta tuna yau , za'a kaita gidan deeni hankalinta ne ke sake tashi .kuka sosai take har da majina . ganin irin kukan da zeenat din ke yi yasa ummi kiran deeni a waya . Byn yan wasu yan mintina Sai gashi yashigo da sallama ,mutane dake zaune a dakin . suka fita gabadayansu dan basu waje . Ahankali yakaraso cikin dakin sosai, ya durkusawa gaban ummi yayi zaman dirshan har da tankwashe kafafunsa. ganin haka yasa itama zeenat tazamo " tayi irin zaman da yayi a gaban ummi" Sai dai ita zuciyarta da gangar jikinta cike suke da rauni. badan namijin kokarin datakeyi ba da tune zuciyarta ta buga tsabar frigici. Ummi tayi shr tare da zuba musu idanunta da suka gama canza kala saboda kukan datayi. Tsawon lokaci tana zaune ta tasa su gaba tana kallonsu kafin daga baya tasoma magana cikin sanyi muryata ta Kira " sunansa NASURUDEEN...... ahankali ya dago idanunshi yana duban umminsa dasu batare daya amsa ba . Sai dai yadda takira sunanshi din ya girgiza zuciyarsa domin ya manta when last da yaji takira complete name dinshi haka . Dan haka ya tattara dukkan hankalinsa da natsuwarsa gareta . Cikin sanyi murya data sha kuka tace DEENi ga zeenat nan ta sake dawo gareka" a karo na biyu . Sai dai wannan karon yasha bamban da sauran lokuta . 'wanna karon ta dawo gareka ne da matsayi guda biyu ,kawarka km matarka . zan ji matukar farinciki da kwanciyar hankali idan kuka hada kanku ,kuka zauna lfy. , zeenat yarinya karama kayi hakuri daita" duk wani abinda ta maka wanda bai yi maka ba , ka sanar min . Ni Zan fahimtar daita ta hanyar da zata gane . Ban yarda da duka ko zagi da cin fuska ba . Kuka zeenat din keyi har lokacin shi kansa ya tsausaya mata matuka Ga mamakin DEENI Sai ya ga ummi itama ta sauko gabansu hawaye ne ke bin fuskarta wani nabin wani ,a rude deeni yasa hannushi yana share mata hawayen . Cikin tsananin tashin hankali Yace dan Allah first lov ki daina zubda hawayenki haka , kiyi hakuri "zubda hawayenki bakaramin maseefa bane atattare dani " idan har yanzu bakya son aurena da zeenat ne wlh ashirye nake dana bar miki ita har abada . Cikin kuka ummi ta girgiza masa kanta ba kukan komai nake ba DEENI facce na tsantsar farinciki . Farinciki ne yamin yawa har yasani zubda su. ,ta janye garesu byn ta dauke hawayen idanunta. kama hannun deeni dana zeenat tayi "ta hade su waje guda tare da daura nata hannu saman nasu . Nagodewa Allah daya nuna min wannan rana may cike tarin farinciki mara misaltuwa , zeenat ga deeni nan nabaki shi amana har abada banida kowa Sai shi. ki zauna lfy dashi cikin amana "deeni kaima ga amanar zeenat nan naba matukar ka cuceta "ban bazaka ji dadina ba. Dan Allah Ku kula da junanku . Ku rike min amanar junanku " ku kadai gareni byn Allah banida kowa Sai ku. abinda tata fada kennan tana sake hade" hannuwansu waje daya . Duk yadda yaso daurewa zuciyar kasawa yayi sakamakon ,kaunar zeenat din da yake hangowa karara a cikin idanun umminsa. bai so zeenat din taga kasawarsa " dan haka ya kife kansa kan hannun umminsa ya sumbata cikin dabara ya goge kwallar idanunshi. zuciyarsa ke kwabarsa akan alkawarin da umminsa ke so ya daukar mata " shi kadai yasan abinda ke damun zuciyarsa , aranshi ya dinga ayyana abubuwa masu tarin yawa"anya kuwa zai iya daukar alkawarin nan .... jikinsa yayi masa nauyi tausayin ummin ya sake mamaye zuciyarsa. muryasa a sanyaye yace ummi ki kwantar da hankalinki inshallahu bbu abinda zai faru zan riketa amana yayinda a cikin zuciyarsa yake sauya kudirin ,ma,anar na karba dan kada Allah ya tuhumeshi gobe kiyama. Yayinda ta kasa km hannuta dake cikin nashi yake ta murzawa ahankali cikin wani irin salo da yake sa tsagar jikinta tashi . saboda nata hannu na kife ne cikin nashi tafin hannun. gabadaya jikinta yayi tsanyi yasoma rawa rawa "dan samun saukin hanyar tsira da son cire hannuta cikin nashi" yasa tayi saurin cewa na karba alkwarin ummi inshallahu ni dai addu'arki kawai nafi bukata " .cikin sanyi ya sakar mata hannu .. Allah sarki ummi wani irin farinciki ne gyaraye da tsantsar kaunar ya mamaye zuciyarta . murmushin jin dadi ta dinga yi .sannan ta mikar da zeenat din tsaye ta rungume ajikinta . Tace Mamana ina miki addu'ar km bazan gushe wajen yi muku addu'a ba Allah ya muku albarka ,ya azurtaku da ya'ya masu albarka. Da kyar su aunty zahra suka rikota sakamakon rukunkume ummi da zeenat din tayi . sun fito tsakar gidan dake cike da mutane . Wanda ,Yawancin duk en'uwa ummi ne da kawayenta. Kai tsaye gidan mahaifinta aka kaita shima nasiha may tsara jiki yayi mata sosai da nuna mata tayi hakuri ta kula da mijinta , tamkar yadda mahaifiyarta tayi. yace naji dadi kwarai da deeni yakasance miji agareki,ina muku fatan alkhari . Ina da yakini deeni zai rike min ke da amana .' da baki duk wata kulawar da ta dace. Ahankali take cigaba da kukanta.. aranta kuwa cewa tayi uhmmmm. abba bakasan asalin halin deeni bane . shiya ka fadi haka. ,halinshi na zahiri kawai kasani bakasan na baniba. yace ta daina kuka duk abinda take da bukata karta zamo may rokon miji ta tmbye shi zai mata . ,har gidan big dady Sai da aka kaita agurguje suka dawo gidan kafin motar daukar amarya tazo. may gyaran amarya ce ta sake mata sabon gyara na musamman zeenat din ta sake fitowa fes abinta . Sai sheki take zubawa ga wani irin kamshi na musamman dake tashi ajikinta . Duk da cikin estate din zata zauna hakan bai hana motocin abokan deeni dana fk cika kofar gidan ummi ba . Dan daukar amare . Shemah aka soma saukewa , sannan zeenat aunty zahra ,ke rike da hannuta fuskarta rufe cikin mayafi" har cikin gidan ta umarceta da tashiga da kafar" dama tare da yin Bismillah " tayi kmr yadda aunty'n tace. sannu ahankali har suka iso dakinta ta zaunar daita akan gado. nan da nan mutane suka cika gidan dan ganin dakin amarya . ahankali zeenat ta dan bude idanunta da suke rufe " tana kallon irin dukiyar da Ummi ta narka mata a daki wanda take jin ko mahaifiyarta ce a raye . bazata iya mata kwatankwacin haka ba , dan ma tsayawa bada labarin irin kayan da Ummi ta zuba mata a dakin ma bata lokaci ne .. Zaune dake a gefen laulausar zanin gadonta ta cure waje daya sakamakon tsaron daya cika . Ahankali ta kai idanunta kan agogon dake manne da bangon dakin" Karfe goma shada ta buga daidai"atsorace ta saki ajiyar zuciya saboda wani sabon tsoro dataji yana kawo mata ziyara. A ranta tace kar dai deeni barinni zaiyi in kwana ni kadai. aiko idan haka ta kasance da nashiga uku dan a gaskiya bazan iya kwanta ni daya acikin gidan ba . Yan kawota basu minti goma da tafiya ba. taji saukar yayyafi sama sama wanda ya hadasawa yanayin garin yin tsanyi hade da kamshin kasa. " ruwa bai yi yawa ba haka nan yayyenfin bai tsaya ba. Kusan tun lokacin da suka tafi suka barta anan take zaune bata ko motsa ba Sai yanzu datayi tunanin deeni na iya barinta ta kwana ita kada . Hakan yasa ta Mike cikin tsoro ta kulle kofarta ta dawo ta zauna ,zamanta ke da wuya . Tasoma jiyo Hayaniyar muryoyin maza daban daban" a cika gidan hakan yasa taji tsinkewar zuciya .Tare da faduwar gaba da . hankali ta runtse idanunta tana jin yadda zuciyarta ke dukan uku uku kmr zatayi tsalle ta fito waje . Deeni tsaye a parlour'n yayi babbake tare da dakatar da abonkansa . yace to to....Nagode sosai da kulawarku. rakiyar ta tsaya iya nan.. ba Sai kunshiga ba. fahad ne yayi murmushi sannan Yace ko baka fada ba ma anan zamu tsaya. ,muma bashiga zamuyi ba . ,dan an dade da daina wannan . Shr tayi tare da kamkame jikinta waje daya tsoro ne ke sake kawo mata ziyara . tun tana jiyo hayaniryasu sama sama har tadaina taji dif...alamun basa cikin gidan sun fice . Juyawa suka sake yi tare ya raka su , fahad na ta mishi tsiya iri iri Cikin sauri sauri "gudu gudu yashigo parlour sbd ruwan daya sake yin karfi duk ya jike masa farin yadin dake jikinsa . Ya tsaya kulle koina . Ahankali ya murda handle din kofar dakinta yajita a kulle . Ganin alaum murda kofa yasa ta sake mikewa tayi taje ta bude masa . Tana may sunkuyar da kanta kasa . .cikin sanyi jiki ya shigo dakin tare da rungumeta tsam tsam ajikinsa da hannushi daya "sannan ya ajiye tarin ledodin dake hannushi kamshin dake dakin kawai ya isa yasa kagane rana ce ta musamman.... MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 31-32 Wani irin shock taji ajikinta " lokacin da shaki mayataccen kamshi turarensa , take jikinta ya dauki kirma. Zuciyarta ta tsaya cak ta daina aiki wani lokacin kafin daga baya tacigaba da bugawa da sauri da sauri "mamaki da fargaba ne suka taru suka lullube ta ,wai itace yau rungume akirjin Yaya DEENI" abinda ta dade tana mafarkin samu kennan. dan haka ta sake lafewa ajikinsa' tare da kai hancinta tsaitin dayafi kamshi ajikinsa . muryata a sanyaye tayi masa sannu da zuwa tare da lumshe idanunta. , sake rungumeta yayi ajikinsa tsam tamkar wacce za'a kwace masa ita, sannan ya amsa da yauwa tana makale a jikinsa ya kulle dakin. Taba zaci zai amsa mata ba dan ta sake narke masa . Ahankali yasoma takowa zuwa kan lullausar center rough dinsu . ya zauna daita yana sauke ajiyar zuciya sosai take mamakin hali irin nashi "tamkar ba shi ne wannan maseefaffen mutumin da kallo daya idan yayi maka" ya isa ya tarwatsa zuciyar duk wanda akawa shi. ,hannushi duka yasa ya cire mayafin dake lullube da jikinta "tare da zuba mata sexy eyez dinshi. ,kamshin jikinta da wanda ke gyaraye da dakin ke sake tsuma zuciyarsa. ,duk da bai tsananin sonta , Amman hakan bai hana shi jin mutuwar da ilahirin jikinsa yayi ba . gabadaya jikinsa bbu inda bai dauki sauyi na musamman ba . A baki ya dinga bata kazar daya shigo daita tare da madarar holandia. cike take da fargaba da tsoro Amman haka tayi ta sha har Sai da yaga kmr zatayi amai ,sannan ya dakata . Yace kinkoshi ? A tsorace tace eh ... sallah sukayi byn yagama ciyar daita ,inda ya dafa kanta yayi mata addu'a ,bai bata lokaci ba gurin aiwatar da ibadar aure . Narke mata yayi ajiki" wasu abubuwa yasoma yi mata tare da cire mata kayan jikinta, gabadaya wasanninsa sunyi mata nauyi . Atsorace tasoma rokonsa akan yayi hakuri ya barta "maimakon ya barta kmr yadda take rokonsa Amman ina ji yayi tamkar wata sarewa take busa masa . Cikin sanyi ya dauki hanyarsa ,shi kansa bai yi mamakin jin kofarta a kulle ba" sakamakon sanin da yayi ita din tarbiyar umminsa ce , sosai yake bi daita ta yadda yake so . Bakaramin wahala tasha a daren farkonta ba. domin duk wata wahala da haushin abubuwa da Ummi Ta dinga masa akanta lokacin ,dayace ita zai aura . Say ,daya fanshe abinsa sannan ya dawo yana tausaya mata. Dan shi kansa yasan bai saisaita kansa ba. shi da kanshi ya taimaka mata ta gyara jikinta basu jima da kwanciya ba, suka ji kiran sallah a masallaci dake cikin gidan . , ya Mike sanye da jallabiya ya tafi masallaci ita km tayi tata sallar anan . Taso ta kwanta kwarai tayi bacci Amman sanin halinsa yasa tashiga kitchen dan hada masa breakfast . Koda daya dawo ma tsammaninsa zai sameta kwance dan yasan ta ji jiki sosai ahannunshi. Amman Sai yaganta a kitchen . " tsaye yake a bakin kofar kitchen din hannuwanshi duka rungume a saman kirjinsa kallonta hade da ganin jarumtarta dan bako wace macee zata iya aiwatar da wani abu a yadda yabi daita . zeenat taji motsin shigowar mutun ,hakan ya tabbatar mata da mijinta ne ya dawo. gabadaya kamshinnsa ne ya gyaraye kitchen din . karamin murmushi tayi wanda ita kanta batasan dalilin fitowarsa ba. ,jin shr shr bai karaso ba har lokacin yasa taji kmr ta juyo dan tabbatar da yana tsaye ne ko wuce daki . say day tana tsoro ta dago su hada ido. dolenta ta hakura sbd yadda taji bugun zuciyar ya canza. , har lokacin bayanta yake kallo ,ya tattara hankalinsa da idanunshi a kanta tsaye tana kokarin hada musu breakfast . lip's dinshi na kasa yakamo yana cizawa sannu sannu . ajiyar zuciya yasaki sannan ahankali yafara takowa zuwa inda take yayinda still idanunshi ke yawo akanta har yakaraso gareta . Tana cikin tunanin taji ya rungumeta" ta bayanta tsam yana shinshina wuyanta .wani irin faduwar gaba taji zuciyarta tasoma rawa hannunta yakamo cikin ya hade danashi ahankali yasoma murzawa shi kansa bai san sanda ya dinga lumlumshe idanuwansa ba" dan jin lallausan hannun dayake rike dashi. ,da sauri ya bude rikitattun idanunsa dan tabbatar da hannun yake rike dashi . ganin da ya yi tabbas dat hannuta matarsa ne yasa yakai bakinsa cikin tsakiyar hannuta ya sumbata .wani irin kamshin jikinta ne ya dinga kawowa hannninsa farmaki ya kasa dauke bakinsa daga tsakiyar hannuta sbd yadda yake jin taushin hannu. yayinda gabadaya jikin zeenat ke amsar sakon da Denni ke aiko mata domin kowace gaba ta jikinta a mace take murus . jikinta na rawa ta gaishe shi . ya amsa kawai batare da Yace komai ba . , tswon lokacin yana rike da hannuta yana cigaba da murzawa ,jin baida niyyar sakar mata hannu ga wani shauki dake seculating din jikinta. cikin sanyi tasoma kokarin zame hannunta daga cikin nasa. haka ne yayi sanadiyar juyo daita gareshi da yayi suna facing juna., tare dazagaye kugunta da hannushi duka. cikin wata irin kasalliyar muryarsa may maseefar sanyi da dadin sauraron. " Yace bacci yakamata ace kina yi. "buy dis time ,ba wai abinci ba. , hakan da yayi ne yasa ta zuba masa idanunta.sosai take kallon bahagon mijin nata" dan ra,ayin . wani irin kyau na musamman taga ya sake yi mata. ,azuciyarta ta dinga furta kalmar alhamdulilllahi alhamdulilllahi.. shima ita din yake kallo kwayar idanunsu cikin na juna suke kallon junansu . Ahankali ta , lumshe idanunta tare da marairaice murya tace bbu komai" Ai zan iya. idan ka fita say na kwanta . Murmushin gefen baki yayi wanda dashi da bbu duk daya. Km hakan na sake fidda ainihin kyaunsa , Hannushi ke yawo a kugunta yana mammatsa mata tsantsar jiki sannan "Yace waya ce miki fita zanyi yau ? ahankali ta girgiza masa kai " Yace ko so kike mamanki tace tun yanzu nasoma sakaci da diyarta , girgiza kai ta sakeyi can km tayi sauri tace A'a Yace ok muje ki kwanta ki huta " first lov zata aiko mana da breakfast . ita kanta tasan Ummi zata aiko musu ,gudun maseefarsa yasa tashiga kitchen din badan taso ba .daman km dauriya ce kawai irin nata . Tunanita sakinta zai yi ,ya wuce, Amman Sai taga ya juyar daita tsaitin kofa ,hannushi still na kan kugunta yana cigaba da mammatsa mata gurin ,a haka suka shigo bedroom dinsa . ,wani irin shock zuciyarta tayi kamshi ne ke tashi Tako ina. Bin koina take da kallo .komai na cikin dakin green ne hatta setin gado da su mirrow duk green ne. bata taba gin dakin da yayi mata kyau ba kmr nashi . Ahankali ya cire hannushi a kugunta ya maida su kan dukiyar fulaninta take zuciyar ta buga , bbu inda bai dauki rawa ajikinta ba . Sakamakon tuno wahalar datashi a hannushi daren jiya . shi kansa yaji duk yadda jikinta ya dauki kirma .dan haka ahankali ya kwantar daita a kan bed dinshi . sannan ya cire jallabiyar jikinsa ya hawo gadon ya rungume tsam ajikinsa yana saki numfashi . hannushi duka ya daura akan Brest dinta yana jin tudunsu lumshe idanushi yayi tare da sake manneta. Tun tana daurewa taji yana neman canza salo dan haka ta fashe da wani irin kuka tana bashi hakuri daidai kunneta yakai bakinshi shiiiiiiii.......iya abinda ya iya cewa kennan yacigaba da abinda yake ,kuka take sosai har shesheka Amman hakan baisa deeni ya fasa abinda yake yi ba ,say ma wani karfe da ya dinga ji yana taso masa . tana ji tana Gani deeni yarabata da rigar baccin jikinta. Cikin sanyi yasoma romancing yana murza dukiyar fulanin.kafi daga baya yasoma sexy daita gabadaya kukanta yakaru km hakan datake yi ke sake tuzirashi bugu da Kari gwara ya soma nuna mata true colour dinsa tasan yanayinsa domin , tasaba da wuri. da kyar take iya fidda numfashi gabadaya jikinta ya sake ashe jiya ba wahala tasha ba . dan ko dan yatsanta kasa dagawa tayi. Ahankali Ta dinga sakin kuka ,kusan 3 hours ya dauka yana abu daya ,say da komai ya lafa deeni mirgina gefe tare da rungumota jikinsa ,yana sakin numfashi . Kasa cewa komai yayi ballanantana ya rarrashita .ita km say kuka take tana jan numfashi idanunshi ya zuba mata take kukanta ya tsaya cak ya koma shesheka .... Wooooooo deeni kaji kunya lolπŸ˜ƒπŸ˜ƒπŸ˜ƒ MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO This pages is for you my special khadeey pinky ina mugun yinka cos ke ta dabance a zuciyar bagudo ,Allah ya bar kaunar dake tsakaninmu muddin rai you are soooo special to me dearπŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— Page 33-34 Idanunshi ya zuba mata take kukanta ya tsaya cak ya koma shesheka ... Wayarsa ce ta dauki kara ,sauti may dadi ya karade dakin ,ya mika hannushi daya ya dauko wayar yana dubawa ganin sunan dake yawo kan screen din wayar yasashi jan tsaki a fili ya furta dan matsala kawai . Sake rungumeta yayi tsam ajikinsa . " sannan ya dauki wayar ya mannata a kunnenshi tare da yin shr . ,dumin jikinta ke ratsa nashi runtse idanunshi yayi tare sausauta rungumar da yayi mata . bangaren fk kuwa yana jin DEENI ya dauki wayar ya fashe da wata irin dariya. ,ango yarinya kasha kamshi irin wannan silent haka . "deeni ya furzar da iska tare da sake jan tsaki sannan Yace kai fa mugun dan matsala ne wlh . yanzu meyye damuwarka dazaka Kira mutun da sanyi asuba . ,fk Yace lallai kace haka man byn kagama cika baki ,kai bazaka auri yarinya ba ,yanzu km an jika shr. ,kama duba agogo kuwa dazakace akiraka da sanyi asuba . Deeni yace yanzu dai mayye dalilin kiran dakayi ? Nakira ne naji ko kashiga daga ciki dan da jin muryarka ,nasan kagama may gabadaya . deeni ya waske Yace koma may gaba goma nashiga ina ruwanka . Yace ok hadanni da zeenat din shemah ke son magana daita . , deeni ya dan dubi fuskarta yace batada lokacin yin waya da kowa. Fk Yace , dan Allah kabawa yarinya waya suyi mgn , kasan Allah wlh bazatayi magana da wata shemah ba. ,matar tawa ce wata ,deeni ya daga kafada tamkar fk din na kallonsa nan day suka shiga yin hira sama sama . Km duk lokacin Zeenat din na lefe ajikinsa. daman km abinda tafi so kennan tajita akan fadadden kirjinsa may cike da yalwar gashi sallama sukayi ,yayainda fk yayi tsokanarsa .da angon yarinya. Ahankali ya maida idanunshi kanta gabadaya ya jikinta ya sake rikide ya dauki wani irin zafi. " wanda hatta hucinta zafi yake fitarwa. suna hada idanu tayi saurin runtse idanunta gam dan tsoron kallon kyawar idanunshi take. bazato ba tsammani taji ya dauke cak sai cikin bathroom dinsa ahankali ya direta cikin bathtub . dan kansa yayi mata wanka tare nadeta cikin towel dinsa . sake daukota yayi ya dawo daita daki . " magunguna ya hada mata ta sha sbd yadda jikin nata ya karayin zafi ga rashin isashin baccin da bata samu ba . Doguwar rigar jallabiyar sa ya zira mata tare da rungume ta yana shafa sumar kanta ,tana gama shan magani tayi bacci rungume ajikin deeni say faman yawo yake da hannunsa a gashinta zuwa bayanta . Kusan awa 3 ta dauka tana sharar baccin dan har sanda Ummi Ta aiko musu da breakfast bacci take bata tashi ba . Ummi takira wayar deeni byn ta tmby maryam ya zeenat din take . tace ita sam bata ganta ba. Kira biyu tayi cikin na uku deeni ya dauka da sallamarsa ,tare gaishe ta fisrt lov antashi lfy tace lfy ya kuka tashi . Yace lfy lau ina zeenat din take? dip deeni ya dauke wuta kmr wutar NEPA dan bai zaci zata bmyeshi ita ba . say da ta sake maimaita tmbyrta ,muryasa a sanyaye ,yace lfy lau take first lov , wani abu ne ? a zafafe tace bangane lfy lau take ba , dan Allah ni hadani da yarinyata naji muryarta . yace bacci take ,wani irin bacci ne har buy this Tim take yinsa ,cikin haka Zeenat din ta farka ta Mike zaune da sauri ya hawo gadon tare cewa yauwa gashin nan nan ma ta tashi . ,ya Mikewa zeenat din waya ,shi km ya zauna kan stood din dakin ya zuba mata rikitattun idanunsa. ,hello Ummi ,Ummi ta sauke ajiye zuciya sakamakon jin muryar diyar garau . Hello ummina ina kwana , Ummi tace kwana yanzu kin duba lokaci kuwa zeenat wani irin bacci kike yi haka ,kafin tace wani abu tacigaba . kina day lfy ko ? ,cikin sanyi murya tamkar ta may shirin zubda kwalla tace lfy lau nake ..... Sai lokacin deeni ya sauke numfashi bbu wani damuwa ko inji cewar Ummi ? Zeenat ,tace bbu komai. to ayi ta hakuri kinji tace to Ummi. ,tayi mata sallama. tare da mikawa Yaya DEENI wayarsa . ta sunkuyar da kanta kasa kawai . amsa wayar yayi tare da hadawa da hannuta ,ya janyota jikinsa ,ina ke miki ciwo yanzu ta girgiza masa kanta kawai ,yace kinsa fa bana son kyaliya ,ki bude baki kimin magana tace bbu inda kamin ciwo yace gud ,zaki iya tafiya yanzu tace eh ok to muje dakinki ki canza kaya . Tare suka shiga dakin tana manne ajikinsa ita sam abin nasa ya daina bata tsoro yadawo bata mamaki kwata kwata tamkar ba Yaya DEENI din data sani ba gabadaya ya canza mata . Ya sauya hali say wani jiji daita yake . Wajen wordrob dinta yakaita sannan ya dawo ya zauna zaman jiranta . atamfa ta dauko dinkin Riga da sike ta sanyawa jikinta ,dinkin yayi matukar karbar jikinta gabadaya ya fito da ainihin dirin jikinta ,tayi kyau sosai. Farinta har daukar ido yake . sai day bai ji kyawun nata ya ratsa shi ba ballanantana ta tsaya masa arai. tabbas yasan yana jinta ajikinsa Amman ba zuciyarsa ba . , Hannushi ya miko mata tasanya nata cikin nashi yamatse hannu gam tare zaunar daita kan cinyarsa a zabura ,zata Mike ya maida ita. yace zauna mana kmr ba cinyar mijikin ba. Sai naga kmr wani dari dari kike. Yace kinyi kyau fa da wannan kayan. ta makale kanta cikin cinyoyinta sake mannota yayi da jikinsa sosai suke ji. Numfashi juna . ,yace fada min gaskiya mayye ra,ayinki akai na tayi shr taki cewa komai yacigaba Ina tunani kmr daman can kina sona ? Duk da halin da take ciki na faduwar gaba sbd yadda ya makaleta ajikinsa. hakan bai sa ta fada masa gskyr daya ke son ji daga gareta . aranta km cewa tayi wannan mutumin wayo kawai yake son yi min. Ahankali ,ya dago fuskarta ya kalli cikin idanunta ki fada min, dan zan iya gane in kiyi karya Kwayar idanuki kadai. zasu nuna min . Jin haka yasa batasani lokacin data furta daman can ina sonka ,kai fa kana sona..? Cikin wata mayaudariyar murya tayi maganar. ,kawai sai jin lip's dinshi tayi kan nata yana tsotsa. ,yafi karfin minti goma ya tsotsa bakinta tsoronta daya kada ya gota daga hakan dan gabadaya jikinta ciwo yake mata hatta cinyoyinta ciwo suke mata . Cikin sanyi ya zare bakinsa daga nata sannan Yace kinsan wani abu har zata girgiza masa kanta, sai km tayi saurin cewa tace A'a ,yace ina son mu fahimci juna . A ranta tace abinda yakamata yazama farko shine ya zama karshe. tamkar yashiga ranta yace zaki ga abun kmr bbu tsari ko ? Kafin tayi magana yacigaba Ni irin nawa raayin kennan. tace to.cikin sanyi muryrsa Yace kinsan da sanin bana son kazanta ,km har yanzu haka nake ban canza ba. Km bana son duk inda zan shiga a gidana na shaki wari km banason inganki bbu tsafta ko in shaki wari daga jikinki ko na iske ki bbu kaya ajikinki "matsawar ba wanka zakiyi ba . Nasan kin fi kowa sanin dokokina ciki har kuzarin jikinki saboda kin san ni dan oya oya ne komai Ina son aminshi cikin hanzari . To ta sake cewa. yace ok ina sauraro naji naki cikin sanyi murya har da in inna ...tace ni ni duka da zagi ne kawai bana so say km tayi shr takasa cigaba . Yace uhmmmm ina jinki tace uhm shikennan bbu komai yace A'a da komai da alamun akwai sauran magana a bakinki . tace uhmmmm barshi kawai yace Aa ki sanar dani kar na aikata miki cikin rashin sani , fada min duk abinda ke zuciyarki . Tace umm... amm... Dama har da kishiya bana so . shi kansa shr yayi tare da zuba mata rikitattun idanunsa, lokacin daya ji karshen maganar. Ita kanta tasan mamaki jin abinda tace ne. Yasa shi yin shr . itama shr tayi jikinta yasoma rawa dan a tunaninta ko ta bata masa rai ne . Can km yace bazan miki alkwarin haka ba .ni mutun ne kmr kowa km basan may zai faru dani a gaba ba . Wata killa kara aure yana cikin kaddarata. duba da komai rubutaccen tun daga lauhin mahafuz. ,ki fahimce ni da kyau bazan miki karya dan kiji dadi ba . shawara daya da zan iya baki kiyi kokarin ki tsare min duk wasu , hakokina da suka rataya akanki. killa idan kika kiyaye kika yi haka, bazaki rage gurbin wata diya macce ba. Km ba mamaki bazan yi shaawar kara aure ba . shr tayi taki cewa komai zuciyar ce ke tsalle tamkar zata fasa kirjinta. hakan yasa ta runtse idanunta gam tare dafe cikinta ganin haka ya dauka ko yunwa take ji dan haka yajata suka yi Denning area. Tare suka karya lokacin biyu saura daidai agogon dake parlour ya buga. dakinsa ya sake janta har cikin bathroom dinsa ya kwabe zigidir dashi da sauri tasa tafin hannuta Ta rufe idanunta. ya dan tabe baki ,sannan Yace dama kin cire kunyar nan' dan mun rigada muzama daya yanzu. sannan yace tazo ta cuda masa jikinsa tun tana jin kunyasa har ta ware . Tunda daga ranar komai zamo tare suke yi matsawar yana gida . wata irin kulawa yake bata na musamman wanda har mamaki take idan yana wasu abubuwa. sai day tana gane kurenta gurin kwanciyar aure . dan yi yake tamkar baisan daga inda tafito ba ballanantana ya tausaya mata . domin kwana yake yana abu daya da asuba ma sai yayi sexy daita yake fita masjid. abun duniya fa yasoma isarta abu kmr abinci safe rana dare , duk abu daya . har daga office ma dawowa yake . ,iya juriya tanayi dashi shi . km yana ji daita kmr ya lasheta . zuwa yanzu al'amarin deeni ya fara damunta dan gabadaya bata da wani hutu , ko motsi taji sai gabanta ya yanke ya fadi . Cikin kankanin lokaci ta zabge tasoma rama. sai day ta kara haske tayi kyau jikinta ya goge . Ummi tana ta dinga jin muryar diyar akai akai gashi bbu waya ahannu zeenat din . dan haka takira deeni tace idan yataso aiki yazo tana son ganinshi . Zaune yake a gaban umminsa ya tankwashe kafafunsa waje daya yana dubanta byn ya gaisheta ta amsa. itama idanu ta zuba masa ,tana kallon yadda Ta sake fari fiyye da da. yayi kyau sosai fatar jikinsa ya sake gogewa. , ahankali tace deeni kayi kyau sosai da fatar tawa Yar tayi fiyye da haka? , murmushi yayi tare da dan soso keyarsa da key din motarsa , muryasa a shagwabe Yace Ummi tayi kyau sosai har tafi ni. murmushi sukayi a tare say naganta zan tabbatar . Shikennan nan tace sai km mgnr waya ko say an roka dan naga har yanzu kaki say mata waya. ko ma dinga gaisawa da ita akai akai, Tunda ka kulle min ita a gida . Amman kai kullun kana kan hanyar zuwa . murmushi ya sake yi Yace kmr kin shiga zuciyata wlh Ina da niyar sai mata Ai . ,tace a hanzarta dan day yakamata. ,hira suka dan taba da umminsa sannan yayi mata sallama ya fice . cikin sauri sauri gudu gudu ya fito daga part din Ummi . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 35-36 Key din motarsa ya danna tun kafin yakaraso gareta ,budewa yayi yashiga yatada motar. dayake gidansu " da dan tazara kadan dan ummi . Tana tsaye byn tayi sallar isha'i ,da shafa'i da wutiri . Tasan duk inda akayi may gidanta na kan hanyar dawowa. , Dan haka tashige bathroom ta sake yin wani wanka. kwalliya tayi sosai duk da cewa tana cike da fargaba dawowar mijin nata amman hakan bai hanata cakarewa cikin wasu matsatsun kananan kaya iya cinyarta . Tana jin karar bell din tayi sauri ta dauki turare kan mirrow ta feshi ilahirin jikinta dashi. kafin takaraso har an fara nouking din kofar gidansu. da sauri karasa taje ta bude . Tsaye taganshi cikin kakinsa na solider hannushi rike da jaka . fuskarta dauke da murmushin karfin hali ta amshi jaka da lailon din hannunsa tare da yi masa sannu da zuwa , Ya amsa tare rungumota ajikinsa. ,fargabanta ta sake nukuwa fiye da wace take ciki. tana rungume ajikinsa ya rufe kofar. bakinsa ya hada da nata yana mata wani irin hot kiss datake jinsa har cikin brain dinta har ta nemin fargabanta tarasa . Har suka iso cikin bedroom dinsa bay barta tayi nisa dashi ba . Ya manneta a jikinsa tsam . " say nanukarta jikinta yake ,tare da taba duk inda hannushi yaci karo dashi a jikinta. musamman ma dukiyar fulaninta . Ahankali ta zame jikinta daga nashi . Kwantawa yayi flat tare fizgota , Ta fado saman kirjinsa " tana sakin numfashi . Amman fa duk tsorace take dashi . Cikin sanyi jiki tasoma balle masa Maballin rigar white single dinsa fara qal ta bayyana. ta zubawa kirjinsa ido tana kallonsa duk da bata hango kwantaccen gashin kirjinsa ba. taga hango kan nipplys dinsa. Shima ita yake kallo.shr kusan minti biyar batayi magana ba "say shi . muryasa a raunane Yace kinyi kyau fa matars kwalliyarki tamin kyau sosai . tayi murmushi tare dacewa Nagode . har mamaki yake bata wani lokaci idan yana wani abu . Ta dinga tunanin Ina girman kai ? Ina nuna isa da ji da kai ? Ashe dai mace itace rayuwar namiji . Idan ba mace a rayuwar namiji ' jin dadinsu ragagine . Ahankali taji yasoma kokarin zare mata rigar jikinta,kafin ta ankare har ya cire tare yin flinging daita 'sannan ya damki dauki fulaninta. 'Gabanta taji ya tsananta faduwa da sauri. ,tana jin yadda hannushi ke yawo a kirjinta ,tasan yanzu labari zai canza salo . ,kmr an sinkureta ta zabura zata Mike hakan yasa ya sake maidaita jikinsa ya sake kai hannushi kan kirjinta dayake cike bam yasoma murzasu wani irin tsanyi da faduwar gaba ta dinga ji yana bin jikinta. ,tana matukar kaunar son kasancewa tare da mijinta Amman tarasa dalilin dayasa duk sanda zai zo mata da bukatarsa gabanta ya dinga faduwa kennan dan gaskiya takasa sabawa da jarabarsa . Haka kawai taji hawaye na shirin zubo mata dan haka ta fashe da wani irin kuka " yayainda kirjinta ke bugawa sosai kmr zai tsage , gabadaya hucin numfashinta da kamshi turarenta yacika masa hanci. jin kukanta yasa ya hade bakinsu waje daya tare da kefe hannushi daya kan nipply dinta yana murzawa ahankali. , tsoro da fargaba suka hannata kasa maida masa martani kmr yadda ta tasaba , Jin taki yin shr ,da bashi hadin kai yasa ya tunzura a zafafe ya bude rikitattun idanunsa ya zuba mata batare da Yace mata komai ba . Sakinta yayi tare da ware hannuwansa akan bed ,still ita din yake kallo mamakinsa yake karewa akanta . " cikin tawa irin rikitatacciyar murya . wani irin iskanci ne haka ? wani abu na miki ,kikewa mutane kuka ? jikinta na rawa tasoma girgiza tana bashi hakuri . Wani kallo ya watsa mata alamun bar jikinsa . a hankali tayi karfin zame jikinta daga gareshi. Tsaki yaja tare da mikewa iskanci banza kawai ,sannan yashige bathroom ya barta nan tsaye da dan guntun kukanta . ,ita km daman abinda take so kennan yayi zuciya yabar yau daya dai ta samu huta . kullu abu daya babu hutu dan haka bata tsaya wani jiran fitowarsa ba takara gaba tayi dakinta har da sawa kofarta key . Washegari da safe tashigo dakinsa da sallamarta. ciki ciki ya amsa mata fuskarsa murtuk dan ko amsa gaisuwar data yi masa baiyi ba. Ganinta da cup a hannu ya tuzirashi ,dan haka ,ya sake daure fuska tamau Yace lfy ? cikin wani irin sautinsa na sali wanda tasan shi dashi. Jikinta na rawa tace dama..dama.... coffee ne ...tun kafin takarasa Yace fita dashi ina azumi . tsoronta da fargabanta suka Karu tace dan Allah Yaya kayi hakuri wlh jiya banida l.... Ke ya katseta fita nace kafin na takaki . da sauri Ta fita tana goge kwallar data zubo mata . Wunin ranar a sukwane tayi shi ,tana mamakin yadda lokaci daya yake canza launi tamkar hawainiya. Kimanin kwanaki uku kennan yayi mata dip . ko gaishe shi tayi baya amsawa say yagadama haka ma ko abinci takawo mishi Sai Yace yana azumi . Abin duniya fa yasoma damun zeenat hankalinta ya tashi matuka . ita ba waya a hannu ba ballanantana ta Kira Ummi ko tadan rage jimami abinda ke damunta . komai ya taru ya tsaya mata . Gashi dai kullun sai sun hadu kafin ya fice haka ma idan ya dawo Amman kwata kwata ya daina shiga harkarta. Ya shareta ,shaanin gabansa kawai yake . Misalin karfe hudu taji karar bell ,taje ta bude da sauri dan tasan shine sai day tayi mamakin dawowar sa gida da wuri . Gefenta yabi ya wuce batare daya kalleta ballanantana ya amsa sannu da zuwan datayi masa . Kai tsaye kitchen Yashiga ya bude Frij ya dauko ruwa may tsanyi. ,ya balle murfen bottle din tare kafa bakinsa .Bai dauke ba , Say daya sha rabi tukun ko minti biyar bai yi ba . Ya fito tare da riko sauran ruwan ahannunshi ya sake wuce ta a parlour ya tana sake mishi sannu da zuwa. Harara ya watsa mata take ta dauke idanunta akansa kau dansa yayi ya shige bedroom . Yana shiga ya fada akan makeken royal bed dinshi batare da ya cire kakinsa ba idanushi a runtse gam .yana jin yadda zuciyarsa ke tafasa wato ita tafi karfin tayi masa laifi tabashi hakuri ko . Kyacci yayi . Ahankali tashigo dakin . Yana kwance ta iso gurinsa gabanta na dokawa da sauri . Amman bata fasa abinda tayi Niyya ba. ,duk da tana zaton da zarar takaraso gareshi zai daka mata tsawa tare da korarta . Har Gabansa taje ta tsugunna tasoma kwance mishi takalmi kafarsa . ,ta ajiye a gefe sannan ta kwashe kafafunsa ta maidasu kan bed har lokacin idanunshi biyu amman suna lumshe km yaji shigowar sarai da duk abinda take. Kusan minti goma tana tsugunne ahankali taga ya Mike zaune , batare da kalli idanunta ba. yasoma kici kicin cire rigarsa ta Mike da sauri tasoma balle masa boturan gaban rigarsa sannan ya cire rigar ya saura daga shi say farar singlet ita Yakama ya cire . Ta zubawa surar jikinsa ido , kwantaccen gashim kirjinsa yasoma tsumata dan itama zuwa yanzu tasoma jin bukatar mijinta . ahankali ta dauke idanunta ya cire wandonsa Sai gajeren wando boxe ,ta tattara takai ma,ajinsu ,ta dawo kusa dashi Ta zauna cike da fargaba. ,Shr dataji yayi mata ya nuna alamun ya sauko ba kmr shekaranjiya daya dau zafi daita ba. Koma yayi ya kwanta ya runtse idanunshi tare dayin pillow da hannuwanshi . hannuta na rawa Ta daura saman kirjinsa tasoma shshafa kwantaccen gashim kirjinsa . shr yayi mata yana jinta ya shareta hakan yasa taji karfin cigaba har da kai hannuta kan nipply dinsa. ganin hankalinsa yasoma tashi yasa ya rike hannuta cak , atsorace take kallosa ,yayainda jikinta ya dauki kirma , ahankali ya bude rikitattun idanunsa ya zuba mata , tsawon lokaci yana kallonta sannan ya Mike tare da nuna mata kofa da yatsansa out .... before I finishe you now zatayi magana ya katseta bason jin komai daga wannan stupid mouth dinki . ki fita kawai deeni bai da bukatar ki. ke har kin isa kimin wulakancin akan halalina . , Allah Yaya ba haka bane kaki ka fahimce ni ne. , a zafafe Yace baza'a fahimceki ba. kifita tun raina bai gama baci ba. badai ,takama zakimin akan abinda yazama nawa ba ya nuna kirjinsa ya yatsansa. Kinsa Allah ni km wlh bazan taba baki hakuri ba akan hakina ba . ,gashi nan na bar miki abinki kije kijika ki sha. , tasoma kuka tana rokonsa yayiwa Allah yayi hakuri wlh bazata sake ba ,kima sake say kinga an damu da jikinki naki ba tukun zaki kawo wa mutune rainin wayo. ,Kuka take sosai tana bashi hakuri ok ba zaki fita ba kennan. ,ganin yana shirin saukowa daga kan gado. yasa tabawa kafarta iska tun bay sabauta mata jiki ba .. Haka tayi ta kuka tana datasanin abinda tayi ta sake zabgewa ta rame tamkar ba sabon aure ba . Anyi haka da kwana biyu ya isketa zaune akan Denning tana yin breakfast . Shi km yana sanye cikin kakinsa ,ta gaishe shi yana ciccin magani ya amsa mata ba yabo ba fallasa . ,sannan Yace ni zanyi tafiya ki duba abinda bbu a gidan . Ta sauke ajiye zuciya tare da zuba masa ido tace akwai komai ya ajiye mata kudi masu yawa ya wuce batare da sanar mata inda zashi ba . Byn tafiyarsa da kwana biyu Maryam takawo mata ziyara cike da farincikin ta tarbeta suka rungume juna. suna murnar famin junansu . ,taje takawo mata snacks da drinks suka zauna anan parlour suna ta hirar yaushe gamo , Maryam ta dubeta da kyau tace zeenat Sai naga kmr kin rame. , Zeenat tayi murmushi Yace Allah kawa Maryam tace wlh kin rame sosai ko ciki ne dake Zeenat tace wlh bbu ko daya zazzabi nayi kwana biyu shiyasa kika ganni haka. amman na samu sauki yanzu ,Maryam tace Allah ya sauwake . su Sumy da rukky ma sun so zuwa gurinki wlh amman suna tsoro wannan budadden mijin naki ,nima dan nasan yana aiki shiyasa nace bari lallabo nazo naganki Sai da Ga numbers dinsu sunce na baki. Zeenat ta karba numbers din dake rubuce a Yar karamar white paper tana murmushi haba Ai da kinsani kinbari kunzo tare. dan baya ma nan yayi tafiya. , Maryam tayi tsalle ta dire kan kujera tace kice nasha shaani yau . Allah na dauka yanan ne shiyasa kikaga na natsu kar bafa bansani ba ,suka kwashewa dariya ., Kusan nan maryam ta wuni har yamma suka shiga kitchen suka yi girki tare . byn sun ci ta zubawa Ummi itama tace dan idan zata wuce ta Mika mata say datayi sallar magrib sannan ta wuce . Sai yakasance kusan kullun Sai Maryam tazo mata hira hakan ya dan sa hankalin zeenat din ya kwanta . Wata sakaliyar rana sai gashi ya dawo fuskasa a sake sosai ba kmr lokacin da zaiyi tafiya ba . ,ta amshi jakar hannushi bai hanata ba , takai masa dakinsa ta ajiye takama gabanta, washagari gidansu ya cika da mutune makil wai ashe Karin girma yasoma agurin aiki . ,amman yakasa sanar mata . ,taji ciwon abun aranta sosai. amman hakan bai hanata zuwa har dakinsa tayi masa murna. ,yawancin yan estate din sunzo yayi shi murnar karin girman dauasamu . Amman banda Ummi . gabadaya yanzu dokin ganin Ummi take . kusan wata hudu kennan rabanta daita duk dare say tayi kuka tare datasanin auren deeni Allah Ummi kin gargade ni amman ,nayi patali da maganarki , Wani dare ne tayi tunanin gara taje ta nemi sulhu dashi ,da zaman kuramen ya isheta zata sake gwada kai masa kanta gareshi . ,bai kamata dan shi yayi fushi daita. ,itama tayi dan haka tashirya tsab cikin wata yololuwur rigar bacci wacce bata wuce iya gwiwarta ba rigar bacci may sharasharace sosai da wandonta wanda kasanta kawai ya rufe amman bayanta ana hango bombom dinta . bbu abinda rigar bacci takare ajikinta ana ganin komai miraransa Sai kamshi ne ke tashi ajikinta. ,zuciyarta a dake ta nufi dakinsa , A kwance ta iske shi daga shi Sai towel daure a kungunsa ,wanda ya nuna alamun daga wanka ya fito. kallo daya yayi mata dauke kansa tare runtse idanunshi gam . sakamakon wani shock daya ji ajikinsa tamkar an jona masa wutar lantarki . Tana karasawa kusa dashi bata tsaya wata wata baTa fada saman fadadden jikinsa tare da hade bakinsu waje daya tana mishi irin sumba dayake jinsa har cikin kwallwarsa . ahankali ya bude rikitattun idanunsa ya zuba mata idanunta a runtse take cigaba da tsotsan bakinsa. kasa yunkurin hanata yayi dan shima a bukace yake daita, dauriyace kawai da girman irin nasa yanashi nemanta. hannunshi dukka yasa ya zagaye kugunta dashi tare birkitota ta koma kasa ,shi km yakoma samanta still bakinsu na hade taki sakar masa . ,hannushi yakai kan kirjinta yasoma murzasu brest dinta yana lumshe ido . ,wani irin dadi tadinga ji yana bin jijiyoyon jikinta tare da bata wani irin murza take brest din tare da bata romantic kiss . gabadayansu sun fita haiyacinsu basa ji basa Gani . Sai daukin juna suke dan ita kam harda sambatu take zubawa ,dan Allah Yaya ..kayi hakuri kar kara irin wannan fushin dani .mutuwa zanyi uhmmmm wayo dadi haka tayi tayi ,yasa hannunshi ya toshe mata baki yacigaba da aiki km yasamu baza Sai hakarta yake bashi yabarta ba Sai wuraren karfe uku na dare tukun ya saura da mata shima bawai dan yagaji ba Sai dayaga numfashinta na neman tsaya dan har kuka ta dinga yi ahankali ya cire hannushi daya rufe mata baki dashj ya kalli cikinkwayar idanunta da suke a lumshe tabbas yasan taji jiki dan haka ya Mike tare da shigewa bathroom . Byn ya fito ne Yace ta tashi taje tayi wanka ta watsa masa kanunun idanunta tace nagaji Yaya say anjima zanyi bai sake cewa daita komai . ganin haka yasa ta Mike taje tayo wanka ta dawo tashige jikinsa ,tana sake yamutsa shi , bai hanata ba say ,ma kara manneta dayayi . Sun koma sun shirya kmr tamkar babu abinda yataba shiga tsakaninsu duk abinda tasan zata masa yaji dadi shi takeyi shima yana ji daita yadda Yakama. har waya ya say mata kirar aitel may finger print . km har yau bai barta taje ganin Ummi ba. Ranar da tacika wata shida daidai Sai ga Ummi tazo . , Ummi nason ganin diyarta , kwaici kawai take yi. amman ganin deeni bai san tanayi ba yasa tazo kai gara tazo . Duk inda zeenat tayi idanun Ummi na kanta ta kawo mata ruwa da abin ,tabawa ,tazo ta zauna kusa daita tarasa inda zata sakata taji dadi har kuka tayi dan murna tace Ummina nayi kewarki ,Ummi tace mamana kewa Ai ba'a magana . ,shine km zakiyi kuka ,kuna dai zaune lfy. Zeenat tace lfy Ummi ina samun kulawa sosai a gurin Yaya. amman shine naga duk kin rame kina cin abinci ma kuwa ,ina ci Ummi zazzabi dare nakeyi shiyasa ,duk dare Sai nayi zazzabi. kunje hospital ? ,tana shirin bawa Ummi amsa taji karar bell ,Ummi ina zuwa ga ma Yaya nan ya dawo da sauri taje ta bude ya rungumota ajikinsa yana kis din wuyanta tare da sakin ajiye zuciya ahankali tace Ummi fa tazo ,tana ina ? Tana parlour a zatonta zai saketa ne Sai ma taga ya sake manneta da barin jikinsa har parlon suka shiga ahaka. ya zauna tana jikinsa ahankali ta zame jikinta ta koma kusa da Ummi dan su gaisa sosai. Takawo masa abinci Yace shi a koshe yake nazo na duba ki ne kawai dan nakira wayarki batashiga . tace km a kunne take fa Killa dai matsalar network ne . Ummi ta zuba mishi ido da kyau yayi kiba sosai . , ahankali takira sunanshi taredace ,yana naga kai kayi kima sosai ,ita ko diyartawa duk ta zuke ta rame . ,ya dube inda zeenat din take ashe bani kadai nake ganin haka ba. ,Ummi tace to kunje hospital ne ? Yace A'a to kuje a dubata karkabarni magani tukun asan abinda ke damunta dan ramarta tayi yawa. .a tunanin Ummi ko ciki ne da zeenat din shiyasa tace kar,abata magani. Zeenat tace Ummi ni fa bbu inda kemin ciwo lfy lau Ummi tace duk da haka gara kuje aduba lafiyar ki . ,tare da sake maimaita kuna dai zaune lfy ko..Yace haba dai Ai diyartaki tana da biyayya sosai Ummi tayi murmushi tare godewa Allah sannan Tace Allah yayi muku albarka yabaku Yaya na gari. deeni ya amsa yana may kashewa zeenat din ido . ,Ummi ta sake yin murmushi to bari na wuce zeenat tace haba Ummi daga zuwanki har zaki wuce na dauka wuni zakimin. ina kika taba ganin uwar dake kawo diyarta wuni gidanta ? , zeenat ta shagwabe fuska tare cewa to a fara a kaina ,Ummi tace uhm tafiya zanyi , to kibari zuwa anjima Sai ki wuce a fakaice deeni ya zabga mata harara ke zaki mata aikinta ? Zeenat Ta sake shagwabe fuska dan Ummi ki zauna banason ki tafi yanzu. deeni ya kawo hannushi ya mintsine gefen cikinta har yasa ta danyi tsalle. ,Ummi ta nufi hanyar fita tana fadin mamana kina in zauna shi km deeni korata ma yake da sauri km cikin murmushi Yace haba first lov ni na isa taya ma zan koreki byn nima yanzu zan koma nazo dubata ne kawai. Dawo kuyi zamanku. ,duk suka sa dariya ita , zeenat tagane sarai abinda ya maidoshi gida .. shiyasa batason tafiyar Ummi. Ummi ta bude kofar ta fita ,deeni ya bita yayi mata rakiya .. Byn ya dawo daga yiwa Ummi rakiya ne ya sameta tana dan gaggyara waje. ya dauke cak Sai bedroom dinsa ya direta akan gadonsa . Ya jawota jikinsa tare da dago fuskarta kinsa sarai abinda ya kawoni shine dan iyayi kike rokon first lov ta zauna ko ? Gabanta yashiga faduwa amman Sai ta daure tayi murmushin yake . tare da cewa Allah ba haka bane nayi missing dinta dayawa ne shiyasa banason ta tafi . gabanta yacigaba da dokawa ko shi kesata rama batasani ba ,duk wanda yaganta Sai yayi maganar ramarta . Cikin wani irin salo deeni yasoma romancing dinta haka ta dinga daurewa tana bashi hadin kai banda ranta taso ba. MMN SUDAIS CE [5/7, 4:04 PM] β€ͺ+234 818 621 2985‬: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 37-38 Iya dauriya zeenat tana yi da jarabar deeni Amman shi sam baya Ganin kokarinta . saboda tana nuna gajiyawarta akan bukatarsa dan haka kullun yake aikin kiranta da raguwa . Ummi tasake yi musu zance zuwa asibiti Amman zeenat ta fitittike taki zuwa ta maida zance shiririta. , idan ma akaci sa'a DEENI yayi mata zance zuwa asibitin Sai tasa masa kuka tace ita akalleta fa bbu abinda ke damunta km bbu inda ke mata ciwo.dan haka deeni ya tattarata ya watsar . Abu daya zuwa biyu ke damunta km yake ci mata tuwo akwarya bai wuce yadda deeni yakanainayeta a gidansa ba , sam baya kaunar abinda zai fitar daita yau tsawon watanta bakwai kennan da kawota gidansa . Amman ko sau daya deeni bai taba kuskuren barinta ta fita daidai kofar gidansu ba. ,say dai kullun tana gida yana faman aikin susukarta ,ba dare ba rana . Three month later kwance take akan gadonta yayinda tayi zurfi cikin tunanin budadden halin irin na mijin ta. Wanda shi sam tamkar hawainiya yake may yawon canza yanayi a duk sanda taso. idan har bashi yake son abu ba bata isa tasashi yin abu dole ba . Km muddin tana son zaman lfyrta dashi Sai day duk abinda yake so shi zatayi km duk lokacin dayazo da bukatarsa ,a saurareshi km abashi hadin kai . ,hakan kadai zaisa taga walwalatsa da fara'arsa Amman sabanin haka ,tashin hankali ne gareta . Ya dawo daga aiki ya iske kwance yake gaya mata shemah ta haihu.mikewa zaune tayi tana murna tare da tmyrshi yaushe ta haihu yana murna shima tamkar shi aka haifawa Yace dazu ne da rana nima Allah ka nuna min nawa haka dan yanzu bbu abinda nake da buri kmr naganni da dan cikina ,ya fada yana kallon fuskarta . batace komai ba say ma tabe baki datayi ,dan ganinta baida buri may ma,ana . Jikinta a sanyaye tace tana gida ne ko asibiti tana asibiti ance ma tasha wahala sosai dan har yanzu bata farfado ba tukun take gabanta yashiga dukan uku uku a ranta tace kunji irinta ko ba daukar cikin ba . wahalar dake ciki. haihuwar . yana dan murmushi har dimple dinsa ya lotsa sannan yacigaba fk Yace a gasheki tace gidan kaje a zafafe Yace A'a a bakin get muka hadu, dazaki min wata irin bmy. tace Allah sarki to Allah yabaka hakuri . tace gobe kuwa inshaallahu zani na dubota . Washegari gari dazai fita byn sun gama karyawa taji bai ce mata komai ba har tarakasa parking lot yana niyyar shiga motarsa . tace Yaya bakamin magana ba ,batare daya juyo ba Yace ta me fa ? Game da zuwa barkan shemah. Yace eh naso kije yau din say day sauri nakeyi ana jirana a office. Amman idan na samu lokaci maje tare take tasakar masa kuka shagwaba tana, didira karfata kasa tare da cewa shemah ta haihuwa shine zaka hanani zuwa ga baki ga hanci . gashi Ina son naje naga Ummi ,ya hade rai tamkar baita dariya ba ,yakoma mata asalin deeni din datasani . Ai kinsa sakarai ne ni da zanbarki kifita ke kadai. ke.... naga jiya ne akayi haihuwar shine kike rawar jikin zuwa ,banason nasake jin komai daga bakinki byn a dawo lfy tarigada tasan halinsa Tunda Yace bazata ba to kuwa bazai barta ba. ,dan haka tace masa a dawo lfy Allah ya tsare ya dan saki fuska tare da kamo hannuta yana murzawa acikin nashi jin zai sata taji wani yanayi yasa tayi saurin zamewa tayi cikin gida . Washegari tana zaune da misalin karfe uku rana hannuta rike da waya tana yin what's app yakirata byn ta dauka yakece mata takira number shemah ance ta farfado tun jiya . cike da murna tace to....layin shemah din tashiga nema byn sun gaisa ta tmbyi bby tace da wa yake kama tace da Yaya faruk mana. Zeenat tace da wahala ko ? Shemah tace idan ma da wahalar nan gaskiya zuwa yanzu na kusan mantawa ,Tunda ina ganin yarona yana cikin koshin lafiya . to masu ya'ya mara kunya ga bakin nan radau kmr bakisha ruwan zafi ba , shemah tace tuni Ummi tamin zeenat tace shiyasa naji bakinki radau Tunda kika ce Ummi ai nasan bazata matsa miki ba. say yadda kikayi to bamu yarda ba wlh zanyiwa aunty waya da kaina akawo miki umma ta zauna dake ta gasa mana ke da kyau. shemah tace muguwa kawai so kike umma takassarani bbu damuwa zan miki tanadin naki Tunda ance kema kin kusa, haka dai kuke cewa amman ni banwani kusa ba, har yanzu kuna shakawatawa kennan? kinga ni ko yanzu na mutu Ina da may mun addu'a km baza a yi saurin mantawa dani ba saboda nabar baya. Zeenat tace muma inshallahu zamu haifi namu amman ba yanzu ba tukun say nungama shanawa . suka kwashe da dariya shemah tace kai zeenat baki da kyau ,ki dai tsaya shanawa ,kiji ayiririiiiii an shigo miki da wata . ,take zeenat tayi mata dip zuciyarta ta aushine ,gavanta yashiga faduwa ,hello hello.. zeenat kina jina kuwa uhm injiki inji cewar zeenat . , bangane uhmmm ba daga maganar za'a karo miki wata har kin canza murya , Allah yarabaki da wannan maseefaffen kishin naki ,kar wata rana yakaiki yabaro ,ni da wasa nake fa. Ajiya zuciya ta sauke tare da cewa Ai ke ce kike son hawan jini ya kamani. shemah tasa dariya har kinsa na tuna da shakar dakika min Sai daga baya fa nagane ashe akan Yaya DEENI kika so kai lahira ,banshirya ba dariya suka sake yi hira suka yi sosai sannan sukayi sallama . Da zai wuce akwaibon yaso tabishi amman taki ,dan dai yavarta taje gida gurin Ummi . haka ya tafi tamkar ,zai lasheta yayinda ita km ke matukar jin dadin yadda yake kula daita say day matsalar shi daya jarabar son jima'i . ,kwata kwata baya gajiya dayin sexy ,gashi ita km bata kaunar kishiya.ballantana tace yaje yakara aure ko itama ta huta da jarabarsa. ,amman ita sam bata kaunar kishiya dan bazata iya zama daita ba . Suna zaune lfy da mijinta km duk sanda yazo da bukatar sa tana iya kokarinta wajen gamsar dashi ,wata irin soyayya yake nuna mata da tsantsar kulawa duk awa Sai yakirata a waya yaji lafiyarta . Kwance take akan thrre site tana tunanin mijinta wanda ya zame mata jiki . taji karar bell ta bada izinin shigowa dan oready bata sawa kofar key ba . su sumy da rukky ne suka rungume juna dan farinciki wuni sukayi suna shewa gashi km Allah ya taimaketa deeni bai dawo gidan ba, kmr yadda yasaba . rukky tace Amman zeenat kema ciki ne dake ko? jifa yadda kirjinki ya cicciko tace ke ni rabani da wani ciki ,ni ko cikin gareni Ai Sai day nayi flashing dinshi Ina zan iya wani wahalar haihuwa. sumy tace Allah zeenat ciki ne dake. dan Allah kai ki dameni ke kika min cikin zaki ce cikine dani rukky tace kin canza dayawa shiyasa kinga kuwa yadda kika sauya kin kara wani kyau kmr bake ba. Wai me ma sojan nan naki yake baki ne ? Rukky tace Ai ni bakiga Sai kallonta nake ba. murmushi tayi baza ku taba gane abinda yake bani ba ko sanar muku. ,ku dai kuyi aure kawai suka sa ihu bbu damuwa lokaci ne. ,da zasu tafi bataji dadi ba tace su tsaya zuwa anjima suka zaro idanun waje ki rufamana asiri da wannan zakin mijin naki,may frigita mutane. ,ta tabe baki to yanzu say yaushe km . Say munzo sunnan shemah .sukayiwa juna sallama . Kwanan shemah hudu da haihuwa Amman sam deeni ya hanata zuwa ta zuba masa idanu kawai dan tarasa yadda ,zatayi. tanason ta botsare masa Amman tasan halinsa sarai zai iya haikace mata. dan haka ta make Sai dai ta dan canza masa . to shima haka yaga canjin a idanunta. Dan daya dawo aiki sannu da zuwa kawai tayi mishi takarbi jakar hannushi takai dakinsa . ta wuce bata tsaya tayashi wanka ba haka daya zauna cin abinci ma bata kulashi ba asalima Sai tashigewarta daki ta kwanta . koda yashigo ma rufe idanunta tayi tare da juya masa baya kwanciya yayi akan gadon tare janyota jikinsa abinda yafi so shi yashiga sarrafawa yana mammatsa mata jiki janye jikinta tayi anashi. amman shi say dada manneta yake da jikinsa ya manne bakinshi danata Yace badai fushi kikayi ba ? Tayi masa banza kinsa fa banason kyaliya. ko kiyi fushi idan kika bani haushi say nace bazaki ba gabadaya naga abinda zai faru . tace Amman dai ka aureni bawai katsiye ni bane ,asalima bbu ko sisin aljihunka acikin kudin aurena. Gani na kawai kayi . Yes yes alamun ni din dan gata ne" ko kin taba ganin wanda ba dan gata ba amishi haka ? Tasa kukan shagwaba ni dai bbu wani nan kawai shiyasa kake min wulakanci da duk yadda kagadama . ,ya kai bakinsa ya sumbaci wuyanta ok zo ki gaya min may na miki na wulakanci . Bakisan dan nasan darajarki da yadda nake kishinki yasa banason ana gane min ke ba . Banason kina yawo cikin estate din nan Amman dayake ke sakaryace shine kike fushi dan na hanaki fita . km dan ni sauna ne Sai navari anata kalle min mata ni kadai nake son nayi ta kallonki ya fadi haka tare da shafo fuskarta . lip's dinta ya kamo yana dan tsotsa . matseta yayi yana ta kokarin balle maballi gaban rigarta kin yarda da maganata? ta tabe baki Amman kasan ko Ummi yaushe rabon dana ganta ban taba tunanin zan dau lokaci may tsawo haka banje gida ba. kana dai son ganin bacin rai nane to kishirya gobe inshaallahu da kaina zan kaiki ya rungumeta tsam tsam ajikinsa tare da cewa Ina bukatar natsuwa a tare da ke hannuta takai saman fadadden kirjinsa tana shashafawa tare da zubawa gashin kirjinsa ido masu tsananin taushi da tsantsi ta dinga may tafiyar tsutsa bata dire hannuta ba say akan jijiyarsa ta kamo tasoma shashafawa ahankali ahankali. tare da lailaya kan jijiyar sannu sannu. nishi kawai yake fitarwa yana sake ware mata kafafunsa . wani irin dadi ya dinga ji tundaga tsintsiyar kafafunsa yana ratsa gangar jikinsa sake kamota jikinsa yake hannushi yasa ya damko dukiyar fulaninta yana musu wani irin murza ahankali yana zagaye hannushi akan brest dinta. duk yadda taso yayi sambatu kiyawa yayi Sai itace ma ta dinga yi wayo uhm.... shiiiii.....yana jin tana kiran sunanshi ya de..e...ni... hakan yasa ya dinga jin tsigar jikinsa na mikewa gabadaya sun gama fita haiyacinsu Sai wajen uku saura ya barta shima badan yagaji ba. Sai dan ganin yadda Ta narke . jawota yayi jikinsa ya rungume yana kai mata kiss a wuyanta raguwa banza kawai , tana ajikinsa tana jin wani iri kasala da bacci bacci iska bskinsa yake hura mata a fuska har ta dan bude idanunta ta zuba cikin nasa sun dau lokaci suna kallon juna har bata sanda kalmar a I love you ta subuce daga bakinta ba . Ya hade bakinsu batare da ya maida mata martani ba. kiss dinta yacigaba dayi . Ahankali ya saki bakinta sakamakon wani testing din dayaji yayi ,yatsun hannuta yakamo farcenta ya zuba musu ido sosai tsawon lokaci dauka yana kallons.cikin sanyi murya Yace zeenat kmr kina da ciki..? A frigice ta wastsake Sosai tace uhmmmm ni bani da wani ciki ,kina da ciki man tace Allah ni Banda ciki ya girgiza kai kawai ya sakar mata hannu ya Mike yashige bathroom. Washegari Sai kusan sha biyu suka tashi kasancewar weekend ce , zeenat ce ta fara shiryawa ,ta hada musu breakfast deeni baici komai ba Sai coffee. doguwar riga baka ta saka har kasa mai ratsin dowatsu green ajikinta. tayi kyau sosai, rigar tabi da surar jikinta. tafiya take sannu ahankali har ta iso dakinsa ganin shr bai fito ba ,yasa tabiyo shi. kallo daya tayi masa ta gane daga wanka ya fito ,yana goge jikinsa da wani karamin towel ta dan kwanta akan bed dinshi . tana kallon yadda yake shiryawa cikin yadi fari qal may taushi da sharashara ,wanda har farar singlet din jikinsa ana hangowa . ". kana ganin yadi basai angaya maka ba kasan yasa kudi ,Sai wani kamsh na maseefa ke tashi ajikinsa. ga gashin kan nan nasa kwance wanda yake samu gyara akai akai . ,duk da gashin bawani jima yake akansa ba sbd yanayin aiki . amman hakan bai hana shi samu gyara ba kafin aske . Zeenat ta zubawa kyakkyawan mijinta ido tamkar ta cinyeshi ta sbd wani irin kyawun da yayi mata . tabarakallah kawai take iya fada a ranta. duk kyawunta da ake fada idan ta tsaya kusa dashi Sai ta raina kanta deeni first class ne km quality man ,kwararren dan gayu ne daya iya tsara kwalliya . da iya sa kaya may tsari komai nashi a tsare yake dole ne idan kaganshi kaji ya birgeka tare da shiga rai. Tana can tana tunaninsa ashe har yagama yazo kusa daita ya busa mata iska ya kamo, hannuwanta yana wasa dasu Yace banson tunanin nan fa. ki fada min idan kina da damuwa zan miki maganinta muddin bata fi karfina ba . dan kinsa tunanin yana jawo matsala. mema yasaki tunani ,na roke kada ki boye min damuwarki kisanar dani kinsa amanarki Ummi tabani . Tayi murmushi tana sake jin kaunar mijin nata har cikin zuciyarta ta sumbuci hannushi tana cewa karka damu Allah bbu abinda ke damuna. kawai Ina tunaninka ne yayi murmushi kin tabbatar? ta daga masa girarta daya . to ya tsaya iya tunanina kadai yana jan hancinta. ya mikar daita tsaye tashi mutafi Yar umminta yau zaki kiga umminki shikennan hankali Sai ya kwanta ,can km yayi shr yana kallonta amman fa kmr kwalliyarki tayi yawa fa . Gsky kayan ma kmr sunyi shara shara dayawa . Ta dan bata fuska dan tasan halinsa . Yace,muje ki canza wasu kayan. taja ta tsaya tana dubansa dan Allah ni kabar min kayana ya hade fuska Ina wasa dake ne dazaki tsaya kina min mutsu ? Yaja hannuta kawai ta sake turjewa Yace wallahil azim bada wasa nake ba say kin canza kayan . haka ya tasata gaba har gaban wardrobe dinta . Ya dauko mata riga tasa say yaga tafi ta farko yi mata kyau. ya km dauko mata wani shima the same Duk wanda tasa say Yace yayi shara shara ta canza haka ya dinga sata canza kaya daga karshe da kyar yasamu wata mai kwari ya zira mata ,. bata mata ba amman ba yadda Ta iya da maseefar sa. dan Allah Allah take tabar gidan kar Yace anfasa zuwa dan zai aika . Kwaliyar fuskarka yasoma goge tare da kai, bakinsa kan lip's dinta ya tsotse lip's din tas ..say dayaga bbu komai . tukun hankalinsa ya kwanta . ya sake zuba mata ido say ma yaga kmr ma kyau takara Yace anya kuwa tafiyar nan bazamu fasa ba kuwa. MMN SUDAIS CE . [5/7, 4:04 PM] β€ͺ+234 818 621 2985‬: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 39-40 Mubari da daddare maje yana jawota cikin jikinsa bakinsa yakai saitin kunneta Ina da tsananin kishi zeenat bazan iya barinki kiyi yadda so ba .... Tayi narai narai da idanu zatayi kuka Yace kinsa Allah muddin kika kuskura kika bari hawayen nan suka zubo daga idanuki ki tabbatar bake ba fita koina . ,da sauri tasoma kokarin mayar da kwallar tana sakin numfashi . Yace yauwa Yar umminta zo muta tafi . "ko a mota ma hirarsu suke tayi irin ta masoya . ,can km duk suka yi shr hannushi ya daura a saman nata yana ,dumin hannuta dayaji ne yasa shi saurin juyowa ya kalleta . Ahankali ya riko hannun sosai cikin nashi yana murza tafin hannuta. ahankali ta dubeshi tare da cewa ya'akayi ? ,ya dan yi murmushi nifa Ina son naganni da bby . dip tayi shr.........na wani lokacin takasa cewa komai kafin daga tace zan haihu Amman ba yanzu ba ,da saura. , lip's dinshi na kasa yake cizawa da karfi dan jin dacin abinda tace . Wani irin radadi yake ji aranshi. " wani irin magana ce haka ,zan haihu Amman ba yanzu ba da saura ,ya sake maimaita abinda tace . to me hakan yake nufi maganar ta tsaya masa a rai . Dan haka ,yana tsayawa harabar gidan yashige yabarta a nan sbd takaicinta . ,tayi sallama shiga cikin dakin mai jego yayinda DEENI ke zaune a parlour gidan . zainab tace koma muyi fushi wlh kiyi bby guda Amman Kiki zuwa Sai yau ana gobe suna zaki kwaso kafafunki kizo . Zeenat tayi murmushi dan Allah ayi min afuwa wlh ba laifina bane Allah yasani laifin babanta ne . Deeni da Yaya faruk ne suka shigo dakin zeenat ta gaisa da Yaya faruk ta dauki yaron "kai shemah gsky kin iya" haihuwa ,Amman kiyin kokarin irin wannan jibgegen bbyn ,kallon da deeni ya watsa mata yasa tayi saurin cewa Mashaallah. , shemah dan Allah kibarmuna shi ,say ki sake haifo wani . Yaya faruk Yace anki abarmuku ,kuje kuma ku haifi naku idan kuna so. "ayya ya faruk saurin me kake yi ,idan nataashi yan hudu zan haifa ma gabadaya ba kmr matarka data haifi daya ba . mikawa DEENI yaron tayi ya amsa fuskarsa dauke da murmushi ba kmr shigowarsa ba. ,wani dadi yake ji tamkar ace dan sa ne na cikinsa yau yake rike dashi . ya zubawa bbyn ido kawai yana kallonsa tabbas yaron kama yake da ubansa. , addu'a ya dinga yi akasan ranshi shima Allah ya azurta tashi da samun bby irin haka . , ahankali yaron yasoma mutsmutsun kuka alamun yana son nono zeenat ta karbo shi ta mikawa uwarsa. Zeena ta zubawa shemah ido ,yadda take kokarin rarrashin ,domin kunya take tabashi nono agaban deeni . Zeenat tace uhmmmm Sai fa kinyi hakuri da kukan bby . to yazanyi ,da haka kowa ya saba . Amman daganin alamun yana kukan dare ne ko ? Shemah tace Yana dan tabawa ba yawa. zeenat ta tabe baki tana girgiza kai kmr ance ta juyo inda deeni ke zaune hararata yayi alamun tayi shr ta damu mutane , Ya faruk ya dubi gefen da deeni ke zaune yace zeenat fa kmr ciki ne daita ko? Deeni ya dago kansa yana kallonta itama shi take kallo ,dan jin me zaice , DEENI yace nima kallon dana ke mata kennan. Amman ita Sai karyatawa take . Faruk yace To kuje hospital mana ,can za'afi tabbatar maka da gasky . ,eh shirin da nake yi kennan Monday inshallahu daita zan wuce. Zeenat ta dubi ya faruk da kyau " tace ni ba ni da komai fa ,kawai ku kuje min kallon haka . ,deeni ya sake zabga mata harara kiwa mutane shr duk kin damun mutane da surutun banza . Da zasu tafi deeni Yace faruk kmr nafi da bby nan wlh to ka tsaya a hado masa kayasa . suka dariya . Gidan Ummi suka nufa . a guje zeenat tashiga part din Ummi tayi sa'a tana parlour . ta fada jikinta tare da murna tayi matashi da cinyarta. Wayo Ummi Nayi kewarki .... Ummi tana murmushi tace Ai ba'a maganar kewa , irin wannan jajur din da kikayi . kmr baza'a mutu ba ? Ai dole ki manta dani ,gashi ni kullun cikin kewarki nake. ,deeni Yace haba dai first lov taya zata manta dake byn kullun Sai tayi kewarki ,. Ummi tayi murmushi tace ok tare mata ma kakeyi kennan ? Ummi ta sake duban diyarta tace kinyi kyau sai kin rame ,da dago idanunta tana kallon inda deeni yake zaune , wai wannan ramartata ta mecece data kici taki karewa ? DEENI ya tabe baki sannan yace wayasan abinda ke Cinta take ramewa ,ayi maganar zuwa asibiti ,tace ga zance ga magana . Su samiha da sukake shigowa suka gaishe da ya deeni ya amsa yana kokarin mikewa. Tare da cewa To madam ni zan dan fita say na dawo . Zeenat dake kwance kan cinyar Ummi tace ok Yaya ni dai say zuwa jibi zan dawo. uhm kiyi zamanki ,inkin iya ma karki dawo. ,Ummi ta harareshi tace wani irin magana ce haka ? , first lov baki ji abinda tace min bane tsabar ta rainani. ,to yi hakuri sarkin zuciya jeka say kadawo Allah ya tsare . ita dai zeenat tsit tayi da bakin ganin yadda ya dau zafi , kyacci yayi tare da jan tsaki sannan Yasa kai ya fice abinsa . Hirar yaushe gamo ta barke tsakaninsu. ,Ummi ta dubi zeenat me zaki ci a dafa miki ta dan langwabar da kanta tana tunanin abinda zatace Amin soyayyiyar doya ,Ummi ta sake kallonta da kyau dan sanin data mata bata cin doya ,shr kawai tayi ta nufi kitchen . Har dare suna tare dasu shemah sunki tafiya . ,to oga da kanta ce yau tazo gida, dan zeenat ce lidarsau gabadaya komai za'a yi sai tabada Command sannan za'a yi . " dan haka gabadayasu suka taro anan part din Ummi suna ta hira har sanda Ummi tagama soya doyar tace Maryam tazo ta daukar musu. tare suka ci suka sha ,sai zeena bata wani ci may yawa ba . say faman murna take ganinta cikin yan'uwanta . ta gefe daya km ga Ummi murna tamkar ta kasheta dan dadi . ,har mantawa tayi da wani deeni ,dama wayarta gabadaya. , deeni yayita kiranta a waya yaji shr taba dauka ba. ,har say data kaishi ga kiran Ummi ta miko mata wayar . ta karba tare da bmyr Ummi da hannuta waye ,mijinki abinda Ummi ta fada kennan. Ai da sauri Ta manne wayar a kunneta tare da sallama ,ko amsa sallamar bai yi ba . Yana jin muryarta yace ke.... dan iskan Ina kika shiga kika bar wayarki ,tun daxo Ina faman kira? ,mikewa tayi tsam tayi ciki dakin Ummi tare da marairaice murya wayyo dan Allah Yaya kayi hakuri wlh abinci nake ci . km wayar tana cikin hand bag dina. Cin abinci ne har tsawon awa hudu ? Kifa kiyaye zeenat . naga kmr kanki na rawa rawa fa. Say hakuri take faman bashi ,shi km yana sake botsarewa ,ki cigaba zan gyara miki ,zama ne bar ganin kina kusa da Ummi ,km kishirya ganin nan zuwa ,mu wuce ,gida . Batasan sanda ta sakar masa kuka ba. tana sake bashi hakuri ok kuka ma zaki yi wa mutane tsabar kin raina min hankali ko . , , ita dai batace masa komai ba say ma hakuri data tacigaba bashi . , dan Allah Yaya kar kamin haka kabarni zuwa byn suna na koma . ,gobe ne sunan fa. ,anki abar ki' idan ma kika sa wasa ,sunan ma ba zakizo ba gabadaya naga abinda zai faru. ,kawai ya kashe wayarsa batare da tsaya jin abinda zatace ba . Sosai take kuka har takaraso ta mikawa Ummi wayar duk da ta dan goge hawayen fuskarta hakan bai hana Ummi ganewa ba . ,ta tambayeta tace bbu komai ,haka dai zakice bbu komai kiyi ta zama da abu acikin har yazo yamiki illa. ,ta zauna tare dayin shr sure Maryam ma sudan ga sauyi a tare daita Amman bbu wanda ya damu da tmbyrta ,suka cigaba da hirar su sama sama . Shr kawai tayi zaune a gurin yayinda ta dinga jin wani abu nataso mata a kahon zuciya, tasa hannu ta dafe kirjinta tare da runtse idanunta gam cigaba abin yayi da taso mata . gabadaya cikinta ya aushine ,bakinta yacika da miya ,wani irin amai taji yana taso mata ,da gudu tayi bathroom din dake manne a main parlour . Ako ta dinga Kwara amai ba kaukautawa tare da rike cikinta . Aman ta dinga kwarawa tamkar zata amayo da kayan cikinta . gabadayansu suka gigice sukayo kanta sunata mata sannu. Maryam ce tayi dakin Ummi dan ta sanar mata. Wani yunkurin amai ta sake yi ,dai dai lokacin da deeni ya sawo kanshi cikin gidan ,da sauri ya karasa shigowa duk da bai san takamaiman wakeyin amain ba. ,suna ganinsa suka dare gabadaya ,ga mamakinsa zeenat ya hangota durkushe Sai amai take Kwara gabadaya ta galaibaita jikinta yayi week ,atare suka yo kanta shi da Ummi kusan ma yariga Ummi karasowa bakin kofar bayin yana kallonta har lokacin amai take say dai ga , dukkanin ,alamun bbu wani wadataccen abinci acikinta . Ahankali ya durkusa a gabanta ya dafa kafadarta yana mata sannu. ,zaman dirshan tayi a bakin kofar tana mayar da numfashi . Ta fashe da kuka da ,tare da jingina jikin bangon .ruwa ya dibo ya wanke mata bakinta da fuskarta . ganin haka yasa Ummi juyawa takoma dakinta tare yin addu'ar Allah ya inganta musu , daman ita tun wancen zuwan nata datayi gidan nasu ,take ma zeenat din kallon may ciki. Zeenat duk tarasa inda zatasa kanta taji dadi. km har lokacin su samiha na sunki tafiya , ahankali deeni ya juyo inda suke tsaye cirko cirko suna kallon shi da zeenat din . ,muryarsa zafafe Yace tsayuwar uban me kukewa mutane ,yan iskan banza kawai yarinya tana mai anrasa wanda zai taimaka mata ,duk kunzo kun rufeta kuna kokarin kasheta. ,Ai tunin suka gigice suka soma tattara inasu Ina su ,subar gidan . Yaja tsaki ya km maida kansa kan matarsa . Juye juye kaiwa take tana kuka tare da kiran sunan Ummi . ya fizgota tare da daka mata tsawa kina hauka ne ? ko kallonsa batayi batayi ahankali tasoma rarrafawa tafito daga bathroom din ta zauna kan kujera ta jingina kanta tacigaba da kuka tana mayar da numfashi. ya Mike ya dawo kusa daita yana kallonta yasa hannushi zai dafata ta Mike da sauri Ta km shige bathroom ta durkusa tashiga kwara wani amai ,jikinta har wani rawa yake. lokaci daya jikinta ya dauki zafi ya riketa yana mata sannu ta langwabe masa tasoma kokarin mikewa ya rikota. Yace Ina zaki? gurin Ummi zani . ,say km ta fada kansa wayyo kwanciya zanyi na gaji yaya .. Ya dagota ya wanke mata baki da jikinta ,ya dauke cak yayi dakin Ummi ,daita. Ummi ,ta dinga jero mata sannu ..... , mikowa Ummi hannuta take alamun tazo gareta. ,Ummi takarasa ta zauna kusa daita ta kamo hannuta cikin nata. ,sannu zeenat .ya jiki Ahankali zeenat ta lumshe idanunta ,cikin sanyi murya yadda deeni bazai ji abinda zata fadawa ummin ba. Tace ,ummin dan Allah karki bari Yaya deeni ya tafi dani gida ,take gaban Ummi yashiga dukan uku uku. ,itama ummi cikin muryata kasa kasa tace wani abun yake miki agidan ta girgiza kai. wlh baya min komai sbd sunan shemah ne. ,say lokacin gaban Ummi yabar faduwa dayake . tace shikennan ta Mike tabar dakin ,shi km deeni ya dawo inda Ummi ta tashi. ,daukarta yayi ya zaunar daita akan cinyarsa ,ya hada fuskarshi da tata waje daya ido cikin ido suke kallon juna , zeenat ....yakira sunan da wata irin murya ta wacce tayi nasarar kashe mata jiki ,ta amsa da Na'...am ....my hrt. sunan data kirashi dashi yayi mishi dadi Sosai har yasa shi yi murmushi wanda har dimple dinsa ya lotsa . Idanunsa ya zuba mata yana sake kallon kwayar idanunta . Yace Me kika sanarwa first lov wanda ni kika kasa sanar min after ol ma meke damunki kika dinga kwara irin wannan amai ? Ta girgiza masa kai kawai alamun bbu komai . Yace yanzu yakike jin jikin naki. da kyar ta iya bude bakinta tace daidai nake jina. say abunda ba'a rasa ba . ,yace kinci abinci ma kuwa? ,tayi murmushin karfin hali ,tareda cewa naci doya dazu itace ma ta dinga tasomin . Amman Tunda na amayar daita naji ,daidai. , Yace ok ki shirya mu wuce gidanmu ko .. ba mutsu tace masa to tasoma kokarin mikewa yace bi ahankali fa . Tsab ta shirya abunta kmr bbu abinda ta shuka . , parlour'n kasa , Suka tadda Ummi a zaune tana kallon labarai a CNN. 'ahankali Ummi ta dago tana kallonsu ,Ina zuwa haka km . ,sukayi suru suru dukkansu suna duban Ummi dake zaune. say ma deeni ne yayi karfin hali cewa gida zamu . gidan lfy zaku byn kana kallon yarinta badata da lfy shine ,zaka wani ce gida. Ba gida ba tukun runbu zaku dan Allah ni kyalle min yarinta takara samun natsuwa . ,Yaya da naci haka idan zaka iya kadawo jibi ka tafi daita. DEENI yaji tamkar kasa ta tsage yashige cikin Dan tsabar kunya da takaici abinda Ummi tamasa ,. Take 'ya Gane setup , ne kawai aka masa dan kar zeenat din tabishi . dan haka ya dinga kallon zeenat din tare da hararar ta . Da sauri tace Allah Yaya ni bbu ruwa acikin ,mu wuce kawai abunmu . da hannushi ya katseta ,karki dama kiyi zamanki kawai basai kin bini ba ya juya. ,tabi bayansa da hanzari zata bishi. Ummi takira sunnanta ke zeenat dawo nan ahankali tasoma girgizawa Ummi kai tamkar wata kadangaruwa. Wai ,bada ke nake ba inji cewar Ummi ,jikinta a sabule ta dawo kusa da Ummi . ta zauna ,duk jikinta yayi mata sanyi . Ummi tace kima saki jikinki ki manta dashi ,ki daina wani dar dar . ,ke wai har yanzu baki bar jin tsoransa ? Zeenat Ta zubawa Ummi ido kawai tana kallonta ,Ummi tace kin tsareni da idanu . , zeenat tace Ai kece Ummi da wani abu. Aa ba haka yakama kiyi masa ba. .ni dana so ki lallabaminshi ya Amince da kanshi Shi kika tunzarashi . Ummi ta saki baki Aa ba tunzarashi nayi ba kashe shi nayi . ,wawiya kawai kicigaba da jin tsoronsa say ya kwashe miki hanjin ciki tare da manna miki hauka . Dan haka Zeenat din tayi shr ,dan gsky bataji dadin abinda tayi masa ba . ahankali ummi ta dinga janta da hira har dai zeenat din ta saki jikinta sosai suka shiga hirarsu . Har shadayan dare , zeenat tasoma gyangyadi Ummi tace suje su kwanta . Kwance take akan gadon Ummi .hankalinta kwance take sharar bacci ba matsi ba takurar oga deeni ,yau daya taji salama , har taso ta makara tashin asuba sai da Ummi tayi da gaske tukun ta mkie . Washegari ranar suna yaro yaci sunan mahaifin deeni ,wato aliyu . Deeni yaji dadin sosai da karar da faruk yayi masa .dan haka takardar gida sukutun deeni yabawa bby kusan shi yayi komai na suna har raguna sunan yaron da kaya akwati goma sha biyu , ,hatta Holl din da,akayi taron suna shi yakama Amman ita kwata kwata batasani ba dan ko kiranta baiyi ba . Har Washegari suna deeni bai nemeta ba irin shariyar dayayi mata , ya dameta, yaushe rabon ,daya shareta irin haka .datasani tasoma yi gashi angama suna mijinta na fushi daita. Tayi zugun har Ummi taso ta harbo jirginta . Dan sai data tmbyrta alahan tunanin wannan mijin naki kike ? zeenat tayi murmushi tare da wauancewa haba dai Ummi,tunani km . Tap jikina ne kwata na ke jin yana min nauyi . Ummi tace ya day kamata kuga likita . Daren ranar sam takasa runtsawa zeenat tayi abin mamaki gabadaya ,kewar mijinta ce ta addabi ruhi da gangar jikinta . ta dinga jin alamun hannushi yana yawo aka dukiyar fulaninta , hatta kashim turarensa tana jinshi tsam ajikinta . ,takoina ta juya ,mijinta take Gani ,idan ta runtse idanunta km shi take Gani yana make love daita . A zubara ta Mike zaune ,tana kankame da jikinta . tamkar may jin rawar sanyi. Ummi data ji motsenta yaki karewa ,ta dan juya tana dubanta tare da cewa tace lfyrki kuwa . ,a sanyaye zeenat Yace lfy lau Ummi ? Ummi tace to me ya hanaki bacci? Tace mafarki nayi ummi ,. Ummi ta tabe baki to kiyi addu'a ki komai. tace to tayi addu'ar kmr yadda Ummi tace ahalin ita tasan ba wani marfarki tayi ba. ,tsabar jarabar DEENI ya saba mata daita kedamunta . haka ta koma ta kwanta ta dinga juyi da mutsmutsun , Amman bacci sam ya gagara daukarta har asuba bata samu ta runsa ba. km bata daina jin hannushi na kai kawo. jikinta ba . , [5/7, 4:05 PM] β€ͺ+234 818 621 2985‬: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 41 Da kyar zeenat tasamu ta tashi tayi sallah takoma ta kwanta cike da kewar mijinta. ta kudindine jikinta cikin bargo sakamakon sanyi sanyi data keji . kamkame jikinta tayi waje daya,tana jin dama sukasance tare ,wani irin feeling dinsa take jin yana tasoma mata. ' har wani rawa rawa jikinta yake . Ummi dake zaune akan pray mat tana lazimi tana hankalce da duk wani motsinta Amman tashareta . Fargaba cike tsoro suka cika zuciyar zeenat. kardai fushi Yaya deeni yayi daita ,wanda yasa yakasa zuwa gareta . dako duniya tayi mata warbar kunu. kwanki biyu din dabasa tare jinsu tamkar shekara biyu ne . hawaye masu dumi taji suna silalo mata a kuncinta tasa tafin hannuta tana dauke su ahankali. tana jin zafi da radadin abinda Ummi tayi mashi dan tasan , haushin haka yasa ya hanashi zuwa gidan gabadaya . Ahankali Ummi ta Mike tana nade abin sallarta byn tayi addu'a. Ahankali takaraso inda zeenat din ke kwance lomo tamkar may baccin gaske. , ta zuba mata ido kawai duk cikin bargo take hakan bai hanawa ummi na nazarinta ba . Ta dan dade tsaye akanta kafin daga baya takira sunanta Cikin sanyi murya mamana 2 shr ....... Kina jina fa dan nasan idonki biyu . Say lokacin zeenat ta yaye bargon da dake luluba ajikinta tasoma murmurza idannuta tamkar wace ta dade tana sharar bacci . Make damunki mamana ko gidanki kike da bukatar komawa inji Ummi? ,da sauri zeenat ta girgizawa ummi kanta .alamun A'a Tace To naga duk kinki sakin jikinki kinyi wani laushi dake ko wani abu ke damunki na lura jiya bawani bacci kikayi ba? da kyar zeenat din ta Mike zaune tare da bude bakinta tace bbu komai, to mezaki ci yanzu ? Ummi ta sake tmbyrta . muryata a sanyaye tare da yatsuna fuskarta tace komai mayye . ta fadi hakan ne darasa abinda kema dadi ..... Ummi ta juya ta fice daga dakin , tabar zeenat da juyayin rashin jin duriyar mijinta . Some minti back Ummi ta dawo dakin hannuta rike plate da jug ta jawo karami stood dake gefen gado ta daura plate din indomi data dafo mata akai . ,sannan tace ki tashi ga indomi nan na dafa miki . , zeenat ta sake komawa ta kwanta ta Mike ahankali ta ziro kafafuwanta kasa. kmr kar Ummi ta ambaci sunan indomi . shikennan taji kirjinta ya rike gam ,aiko ummi na bude plate din take taji kanta yasoma jujjuyawa zuciyarta ta ausine a guje tayi hanyar bathroom din dake dakin Ummi ta dinga kwara amai ba kaukautawa . Da sauri Ummi takaraso gareta tana yima mata sannu , sai kakarin amai take amman bbu abinda yacigaba da fitowa sbd rashin abincin da bbu acikinta. ta galabaita matuka gurin yin Aman . Ummi ta dinga ji tsautsayi na ratsata tana girgiza hakan ya dinga tunowa ummi da yar,uwarta farida . hakika laulayin farida kika dauko zeenat , Allah ya day inganta ya bada masu albarka . ummi na tsaye har say dataga tadaina yunkurin amai sannan tashiga cikin bathroom din sosai ta dibo ruwa ta wanke mata baki da fuskarta sannan tace tayi wanka . Koda tafito ma kwanciya ta sake koma .wunin ranar xurrrrrr akwance zeenat tayi shi . Amman duk da wannan halin datake ciki hakan bai sa ta daina jin mijinta agangar ajikinta . Jin shr shr ba deeni ba kiransa a waya yasa hankalin Ummi tashi danhaka ta yanke shawarar ta name shi a waya . Byn ya dauki waya ,tun kafin yace wani abu Ummi ta rufeshi da fada rashin zuwansa ta inda take shiga bata nan take fita ba . , tace ga matakar nan kwance bbu lfy amman dan tsabar wulakanci yau kwananka biyu rabonka da gidan nan . Shr yayi sai daya bari umminsa ta sauka. sannan yasoma bata hakuri. Dan girman Allah first lov kiyi hakuri wlh nima yarinyar nan tana cikin raina wasu abubuwa ne suka sha kaina shiyasa kwata-kwata baki ganni Amman inshallahu da zarar na dawo aiki zanzo . Karma kazoTayi hanging din wayar . Misalin karfe takwas na dare daidai deeni yashigo gidan . sanye yake cikin wasu hadaddun kanan kaya blueblack din wandon jeans da black top anyi rubutu white MM sport a gaba da baya rigar. , kamshi turaren Hamilton ke tashi ajikinsa , ahankali cikin wata irin murya may ciki da kwarjini da haiba yayi sallama tare da murda handle din kofar umminsa ya sanyo kanshi cikin dakin ido suka hada da umminsa ya sakar mata murmushi. ita km ta watsa masa hararar wasa . Kamshi turarensa ya sake baibaiye dakin ummi . tun bai kai ga karasa shigowa ba. Ita kanta zeenat lefe tamkar bacci gaske . Batashirya kallon kofar ba amman kamshin turaremsa ya hankaltar da ita mamallakin zuciyarta ne yaiso. Dan haka ahankali ta ta da saci kallonsa sannan ta maida idanunta ta runtse tsabar murna may gwaraye farinciki dan tasan yau bbu makawa gidanta ,zata kwana . Cikin muryasa mafi soyuwa a gurinta taji yace First lov nashigo ko na koma ? ummi tayi murmushi wanda ya kawatar da fuskarta . taya zance ka koma nida nake cike da daukin ganinka . Bismillah attajirina . Tabashi amsa tana kallon kofar . Ahankali ya tura kofar ya rufe ya sako farar kafarsa may dauke da Zara zaran yatsu masu kunshe da gashi a saman kowanne su fuskarsa gunshe da murmushi yakarasa har inda umminsa ke zaune ,ya gaisheta tare cewa Allah nayi zaton kina fushi dani ne har yanzu . Uhmmmm Ai fushina baya wani tasiri akanka ahankali ya juya ya dan kalli inda zeenat ke kwance . ,sannan ya juyo yana fuskantar umminsa yace ita wannan har yanzu jikin nata ne ? ,ummi tace eh jikin da sauki Aman ne dai yaki tsayawa har yanzu komai taci say ta dawo dashi. ni km Ina jin tsoron bata magani . Gatan nan dai ka dauke kawuce daita. hannushi yakai ya taba saman wunya ,yaji jikin nata da dan zafi kadan . Hira suka shiga shida umminsa . zeenat dake kwance idanunta biyu. tamkar ta suma jin lafiyayen hanunshi ajikinta . Take tsigar jikinta suka shiga mimikewa ta dinga jin wani zirrrrrrrr ajikinta Ga wani tsanyi dake zariya a kasanta . Ahankali ta sake lumshe idanunta . Ummi tace katasheta ku wuce tun dare bai yi ba . , DEENI ya dan langwabar da kai haba ummi korar mu kike ,kmr mun gundirekuli. Ina zan koreko ,kaima kasan duk duniya nan Banda kmr ku . Km inda akwai abinda nafi so da kauna a duniya yana bayan kai da mamana . ,ku kadai gareni ko cikin bacin rai nake da zarar na ganinku shikennan zuciyata zatayi min tsanyi. Deeni yayi murmushi yana tashin zeenat ,ke.....ke.. .ke . ta dan motsa yace tashi mana tasoma mutsutsuke idanun karya sannan ta Mike tana Mika hade dayin sallati . yace tashi wuce zamuyi . ,ta narke kmr batason zuwa ya daka mata tsawa dan Allah malama ki Mike karki bata min lokaci. ,ummi tace haba kabita ahankali kasan baita kadai ba . Ahankali takarasa mikewa tsaye . daman jikinta da kaya dan haka mayafi kawai tayafa sukawa ummi sallama suka fice har waje ummi tarakasu . Tun a mota deeni jin jarabarsa natasomasa sakamakon jin hannun zee cikin nashi. Ita kuwa , zeenat sai wani narkewa take ajikin ogo DEENI hannuta sarkafe cikin nashi tana yamutsawa a dadafe suka kawo gida . Yana parking din motar sa ya sunkuceta cak sai tsakiyar bed dinsu . ahargitse yasoma cicire mata kayan jikinta. say daya rabata da komai na jikinta ,a zabure yake kallon bobbs dinta yana jin wani irin feeling na sake kawowa jikinsa farmaki. ahankali yakai hannushi yana mamatsa dukiyar fulaninta. atare suka dinga jin wani yrrrrrrrrrrrrr. cikin sanyi yakai hannushi kasan mararta ya dan yaji yayi karfi ya kara matsawa yaji tasa kara har tana kokarin mikewa zaune ya maidaita tare zuba mata rikitattun idanunsa. muryasa a sanyaye tamkar ta mashaya yace kika ce baki da komai ta girgiza masa kai alamun haka . Yace wannan kullin dake kwance a mararki fa ? Tace nima bansan komeye ba . ,zaki sani ne yarinyar gobe goben nan zan kaiki inda za'a tabbatar min da ajiyar dana yi. ahankali yasoma shashafata yana aika mata da sakwanninsa masu wuyar mantawa. mimikewa yasoma yi yayinda taji yakamo boob dinta yana murzawa tare da kife hannushi akan nipply dinta yana musu wani irin murza yakai dayan nipply cikin bakinsa yashiga tsotsa daya km yana murza mata tuni ta fita haiyacinnta saboda wani irin salo yake mata wanda yake sake siye zuciyarta . ' Sosai ya dinga murzata yadda yake so kusan daren basu samu rintsawa ba ,suna jiyar dakansu dadi . Washegari ma yana dawo daga masjid daita yayi breakfast ya daura daga inda ya tsaya. to ba laifi zeenat tayi matukar taka rawar Gani a gurin deeni dan sam bata nuna masa kasawarta ballanantana gajiyawarta hakan bukatarsa km hakan bakaramin dadi yayi masa ya dinga kwasar gara yadda ranshi keso. Wani private hospital yakaita may zankasa ,nan kusa dasu bakaita nasu na sojoji ba . Zaune suke a gaban doctor saira jack deeni ke mata bayanin abinda ke tafe dasu. Doctor ta hada zeenat da wata nurse zuwa lap inda ake awon jinin aka dibi jinta ,nurse din tace tana iya wuce . Jikinta a sanyaye ta dawo inda deeni ke jiranta . Some minti back Nurse din data kai zeenat wajen gwajin jinin ce tayi nocking aka bata izinin shigowa . Tashigo ta ajiye wasu file envelop a sama doctor saira ta dau envelop din tare da manna medical glass dinta tana duba sakamako. tashin farko ta Gane zeenat na dauke da cikin har na tswon wata uku da wasu yan kwanaki atakaice dai yashiga wata hudu . haka kawai zeenat ta tsincin kanta da jin wata irin mumunar faduwar gaba innalillahi wa inna ilaihi rajiun kawai take maimaitawa a zuciyarta.addua taje Allah yasa ba abinda ake mata zato bane ajikinta . zuciyarta har rawa take dan fargaba . Doctor ta cire medical din tare da nike farar takarda ta tura cikin envelop ,tana mikawa deeni hannu fuskarta dauke da murmushi congrat your wife is now 4 Month preg...... ai DEENI bai tsaya jin karashen zance ba yasan kwallon yasamu fadawa raga . Ya mikowa doctor hannushi yana amsar result. ,ya salam abinda zeenat take iya furtawa kennan akasan zuciyarta hankalinta ya sake mugun tashi ganin irin murnar deeni keyi yasa ta dan kalato murmushin dole . Amman gabadaya bata km jin komai byn pregnant din data ji na farko duk wani kuzari da karfin jiki bbu shi a tare da ita . Deeni yayiwa doctor saira bayaninin game da yawan Aman datake. tace wannan normal thing ne wanda kusan kowace mace tanayi km kowace da irin laulayin cikinta , zuwa wani lokacin komai zai daidaita yayi mata godiya tare damko hannnu zeenat . Kai tsaye gida suka nufa wani irin murna yake mai kunshe da farincikin dan gabadaya yasaka tsaye yakasa zaune . Da kansa yaje ya sanarwa ummi zeenat ciki gareta . sannan ya dinga bugawa en,uwa zeenat ciki ne daita .Ta dinga kallonsa tamkar wani tababbe tana mamaki irin murna dayake akan cikin da bai gama fita daga jinin ba . Ahankali ta dinga bakinciki da bacin rai ,ita fa gaskiya ,taba shirya yin wani haihuwa yanzu ba. Asalima haihuwa baya cikin budget dinta . ,haka kawai taje ta mutu gurin haihuwa kmr yadda tasamu labarin sanadiyar mutuwar mahafiyarta kennan dan haka ita da haihuwa say nan da shekara goma koma zatayi . Bayan wasu kwanaki tana zaune a parlour ta janyo wayarta dake kusa daita number sumy tashiga nema. byn ta dauka sumy tace mara zumunci kwata kwata ba Kya neman mutane wannan sojan ya hanaki zumunci da jama'a . Zeenat kiyi hakuri Gani zuwa gidan ku yau . kina gida summy tayi shewa tace yes.ooo.... Ina nan yanzu inzaki zo. dan amjima kadan ,zani agege kamun khadeey , zeenat tace aure khadeey zatayi amman shine say yanzu zaki sanar min ok ganin nan dai zuwa . Cikin sauri Ta shirya dan tana son tayi sauri taje ta dawo kafin yamma tayi duk DEENI bai gari amman atsorace take. Cikin minti da bai wuce 20 sai gata a one thousand four cike da tsantsar murna suka rungume juna da sumy . Sumy ta sake kiran rukky byn kiran datayi mata ta sanar mata da zuwan zeenat din Atare suka zaune a dakin sumy din yaushe rabonsu da haduwa irin haka . Zeenat Tayi shr ta zuba musu idanu tace kunsa wani abu ? Atare suka girgiza mata taja numfashi ta sauke sannan tace ciki ne dani Suka hada baki wajen fadi. Meyyyyyyyyyy..... Tace ciki ne dani har na tsawon wata 4 ni kaina bansani ba , say shekaranjiya . Keko mayye kaiki wannan sakacin da kuruciyarki da komai zaki fara tara ya'ya inji cewar sumy . Uhmmmm abinda nima ke damuna kennan shiyasa nace bari naxo gurin ku kawayena kubani shawara. Rukky ta kwashe da dariya wani shawara km zamu baki ,Ai is too late yarinya lokacin dayake open legs yake sexy dake kina jin dadi ke bakinsa zai zama ciki ba .Sai yanzu zaki kina marairaice murya. Sumy tace uhmmmm rukky ba abinda ke gaban mu ba kennan yanzu solution yaka mata anemo .Tunda cikin ma bai wani girma ba ai da sauki . Ke yanzu zeenat yaki keson ayi da cikin tace ni kawai so nake a zubar batare da sanin kowa ,gud idea inji sumy . Akwai wata doctor dana sani zan hada ki daita. aikinta kennan zubda ciki yanzu akwai enough Money a gurinki zeenat ta girgiza kmr nawa sumy tace kmr 50k zeenat tace gaskiya kudin hannu bazasu kai haka ba . Rukky datayi shr tana sauraronsu tun dazu bata ce dasu uffan ba say yanzu da taji zance zubda ciki tayi saurin kallo inda zeenat din ke zaune a raunane takira sunan zeenat...amsa mata tare maida hankankalinta kan rukky. tace ni day gaskiya shawarar da zan baki bai wuce kiyi hakuri kibar cikin nan ba. baki sani ba ko shikennan kwanki a duniya . Na rokeki Karki biyewa sumy wlh zata kai ki tabaro ne kawai . Sumy ta katseta tace kinji jakanci nata ba. A haka kmr wayis . Kina ganinta muguwar cukus ce . karki wani saurareta keday kije jibi kizo da enough money muyi abinda zamuyi . Rukky tace Duk abinda zakuyi kuje kuyi amman duk abinda tabiyo baya bbu hannu ciki ta Mike ta fice a binta . Summy data bi banyan rukky da kallo tana zaginta ta juyo tana kallon zeenat da jikinta gabadaya yasoma tsanyi. Tace tashi muje naraki tun yamma batayi miki ba ,ke day kizo jibi kawai da shrinki ....... MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 42 A galabaice ta karaso gidan hankalinta a tashi sbd wani irin azababen kinshin ruwa da ke tasoma mata . gabadaya jikinta rawa yake.bata damu da yunwar dake Cinta ba ita dai tasamu ruwa. Da kyar tasamu ta rarrafa ta isa gurin Fridge ta bude Ta dauki ruwan faro mai maseefar sanyi takai bakinta tasoma kwankwada .bata ajiye robar ba "Sai data sha Rabin ruwan sannan ajiye tana sakin numfashi. 'Ahankali taja jikinta tayi side dinta daidai bakin kofarta dakinta taji amai from no where .Ta zube gurin ta dinga kwara amai kmr ranta zai fita . Numfashi kawai take fitarwa idanuna gabadaya sun gama juyewa. " Sai narainarai take da idanu. cikin haka Allah yataimaketa ya jiho mata Maryam . Dauri Maryam takaraso gurin ganin halin datake ciki ya sake frigittata ta dinga jero mata sannu. takamata tashigarta daita daki ta gyara mata jiki ta kwantar daita sannan ta dawo ta gyra inda ta bata . Tare dasa hannu ta janyo karamar jakar zeenat din da take sautin karar waya ,daga cikinta tana dubawa taga sunan my hrt na yawo akan screen din wayar hakan yasa tasan kowaye . Batare da bata lokaci ba ta dauka da sallamarta jin ba murya matarsa bane yasa shi yin jinmmmm kafin yayi wani hanzari yaji ance yaya Ina wuni ya amsa muryasa a dake . Sannan yace Ina zeenat din take? Tace Ga kwance Ina ganin kmr bata da lfy nima yanzu nashigo nasame shame shame cikin amai "ya Allah !!!abinda ya iya furtawa kennan akasan zuciyarta hankalinsa atashe yace ok bani ita . Ta Mikawa zeenat din wayar daga inda take zaune ta karba . cikin wani irin salon shagwaba tace My hrt ya'akayi zeenat ya jikin naki ? tace da sauki yace Sosai ta runtse idanunta tace uhm yace ok bari nakira Fk yanzu akira miki doctor tasa miki drip ta sake lumshe idanunta kmr yana kusa daita .yayi hanging din kiran . Gabadaya Sai ta dinga Haushi da takaicinsa shi yana can wata uwa duniya ya kakaba mata tayama zata iya jurar wannan maseefar.ahankali ta zame wayar daga kunneta . Bacci bacci take ji dan haka taki bude idanunta . Maryam ta Mike tashiga bayi ta dauro alwala dan bata bata gabatar da sallar la'asar ba . Tana idar da sallar " taga alamun zeenat tasoma bacci tashiga tashinta tana ke kasa sarkin bacci tashi , zeenat ta bude idanunta tashiga juye juye kokarin Mike zaune Maryam ta zuba mata ido . Tace uhmmmm nazo miki da balabri may dadi fa . zeenat ta bude baki zatayi magana taji miyau yacika mata baki. ta Mike da kyar tashiga bayi ta zubar da miyau ta wanke bakinta Ta dawo. Maryam ya dinga binta da kallo kafin tace komai meyye haka km kmr mai ciki , kar dai abinda ake fada da gaske ne . Zeenat tace Me kennan ? Ciki mana wlh naji ance mukusan samun bby fa . , zeenat ta tabe baki ke dan Allah bawani bby malaria ce ke damuna Maryam tace wannan kyawin da kika yi yafi karfin ace materia ce damunki.idan tayi wari maje. Zeenat tace ki rabani da maganar cikin wani labari kika zo min dashi? " Maryam tace wlh daman Yaya kamil ne Yace yana sona km oready har mun daita kanmu shine nace bari naxo insanar da aminiyarta kafin maganar taje gaba. zeenat ta dan yatsuna fuskarta sannan tace kice kema kin kusan shiga daga ciki . Dadin dake ciwonki bai hanaki yin motsi . Byn kmr minti 30. Sai Ga Yaya faruk da wata doctor yana shigowa parlour gidan ya hau kiran sunan Maryam ta sauko kasa da sauri tana gaishe da shi . Tare suka haura upstairs din .yana tmbyrta jikin zeenat , Doctor tashiga dudduba zeenat din da kyar tasamu tasha tea sannan tayi mata alurai acikin drip ta daura mata. Washegari zeenat ta dan samu saukin jikinta dan har ta samu tasanyawa cikinta wani ,ummi ma tazo dubata da wasu daga cikin dangi kowa yazo sai yace irin laulayin mahaifiyarta ta dauko . Ko mahaifinta dayasa labarin halin da take ciki Sai daya tausayawa diyartasa. Gabadaya zeenat takosa jibi takai " Allah Allah ta dinga yi jibi tayi kmr yadda Sumy tace taje a cire cikin a wuce gurin . Dan haka ranar Monday tun safe take shirin ta duk da bawani karfin jikinta take jiba hakan bai hanata shiryawa da wuri ba dan har addu'a taje kar Allah ya aiko mata da wani bakon da zai rusa mata shiri . Aiko kmr Jira ciwa yake tagama addu'ar ta . Tasoma jin ciwon kai can km cikinta yasoma kafin kace me " laulayi ya dawo sabo ,dan har wani irin juwa juya take ganin datayi yunkurin tashi juya ke maidaita . Gabadaya komai ya sake da gule mata tarasa yadda zatayi da ranta kuka zatayi komai tasoma rawar tsanyi .kusan hour 3 tana kwance . Da kyar tasamu ta daina jin jirin, dan haka Mike tasoma bin bango . ta sauka parlour'n kasa f da niyar zuwa gidansu sumy har tazo kafar fito ta tuna bata dauko jakar kudin ,duk da tasan batada wasu kudi masu yawa kmr yadda Sumy tace. Dan haka ta sake juyawa ta koma dakinta adaddafe. Sai dai tana shiga dakin ta sake jin wani sabon irin jiri ya kwasheta" ta tafi luuuuuuuu ta zube kan bed dinta tana fidda numfashi. 'Ahankali tasoma runtse idanunta da suke cike da bacci da rauni . Kwanciya tayi Sosai dan gabadaya jikinta yayi week . Cikin bacci ta dinga jiyo kamshin turare sama sama wanda ajikin mutun daya tasaba jin irin wannan kalar kamshin. km tun ba yau ba ajikinsa kawai take kamshin. 'ahankali take furta sunanshi ya DEENI....ya DEENI..... Shi km deeni dake kokarin shigawa dakinta ,Jin sautin kiran sunanshi datake yi . yasa yakarasa shigowa dakin hanzarinsa . kwance zeenat take idanunta a runtse Amman still sunanshi take sake maimaitawa ya DEENI Sai km yaga tayi murmushi ta juyar da kanta 'ahankali ya ajiye jakar hannushi yayi kanta da sauri ya dawo kusa daita ya zauna tare da kura mata idanushi 'ahankali ya kai yatsansa shafa lip's dinta . yakira sunanta da wata irin murya may matukar sanyi da dadin sauraro. zeenat.......Ta amsa da Na'am my hrt . Yayi murmushi tare daura mata light kis a lip's dinta murmushi yaga tayi itama amman still idanunshi nakanta yace sannu ya jikin naki . Shr tayi taki amsawa ganin wani ya jiki zai mata ,byn shi ya hada da tashin hankali dake hanata tsukuni . Ganin yanayinta yasan ba karamar wahala take sha ba tana jin jiki matuka . wani irin maseefaffen laulayi take mai wahala da gangar jiki . Sannu a hankali ya dinga jin tausayinta yana bin jikinsa tare da ratsa kowani gaba na gangar jikinsa. ,yaji takara samun wani matsayi na musamman a zuciyarsa. ,ya runtse idanushi yana sake tausaya mata yayinda hannuta ke cikin nashi yana yamutsawa hakika yana son bby ,km yana son yaga kyakkyawan bbyn da zata haifar masa ,idan ma Allah yataimakeshi bbyn ya dauko facing dinsa bai san ma irin murna da zaiyi ba . Shi kadai yasan kyautar dazai mata daga ita har bbyn . dan murmushi gefen baki yasaki yana jin wani irin farinciki gyaraye da tsantsar kaunar bby,n dazata haifa masa . Yana rike da hannuta yaga ta Mike tsaye da sauri ya kamota ya zaunar daita kan cinyarsa yaga tafara tutturesa zatayi hanyar bayi yaki sakinta yana faman tmbyrta menene zeenat? Ko wani abu kike so,? Ta bude baki kennan da niyar fada masa yabata Aiko tashiga kwara masa amai ajiki yana rike daita har tayi ta tagama. Sai lokacin taji tsoron yima sama amai ajiki Muryata a sanyaye taso kokarin bashi hakuri ya dakarta daita da hannushi tare da cewa kingama ta daga masa kai ya dauketa yashiga bathroom daita. " wanka yayi mata ya nadeta a towel ya fito daita ya zaunar daita akan stood tana rawar sanyi ya canza wani bedsheet din ya kwantar daita . Sannan ya kwashe bedsheet din databata da kayan jikinta ya watsa su cikin washing machine sannan shima yaje ya gyara jikinsa dan duk ta bata masa jiki . ya fito kungunshi daure da towel, duk wata siffa ta karfi sun a bayyane ajikinsa. , gabadaya koina ajikinsa cike suke da yalwar gashim wanda har nipply dinsa dake tsaye zagaye suke da gashi . hatta yatsun hannushi kowanne kwance suke da gashi . kallo daya tayi masa ta dauke idanunta dan bazata iya cigaba da kallonsa ba . Wordrob dinta ya bude ya Ciro doguwar rigar jallabiya ya ziramata tare bata light kiss a goshinta . 'Ahankali ya dauki wayarsa dake ajiye akan mirrow dinta yayi dealing number fk. " byn fk ya dauki wayar da sallama suka gaisa ,yace dan Allah ka turomin likitar nan data duba zeenat shekaranjiya. Fk yace ka dawo ne ? yace uhmmmm ok kaban 3 minti . Bai sake cewa komai ya dauki jakarsa ya nufi hanyar dakinsa . Ba'a minti shabiyar Sai Ga doctor din ta iso. Ta gaida DEENI cikin girmamawa yayi gaba tana biye dashi har dakin zeenat. kwance take har lokacin 'ahankali yakarasa kusa daita ya zauna ya kamo hannuta cikin nashi yana murzawa . , doctor ta ajiye jakarta aikinta agefe tashiga fidda kayan aiki . 'Ahankali deeni ya dube doctor din da muryasa mai cike haiba yace akwai aluran da za'ki iya mata wanda zai tsayar da Aman doctor tace eh. Yace ok kiyi mata tace ok sir . Doctor tayi mata duk abinda deeni ya umarce dayi " byn deeni ya tilastawa zeenat din dole ta shan tea sannan tayi musu sallama ta wuce . Anyi mata injection din tsaida amai amman say da zeenat ta gwammaci daman bai bari ayi mata ba dan gabadaya rasa inda zata sa kanta tayi Sai runtse ido kawai take tana juye juye ya rungumota jikinsa cike da tausayinta,a hankali ya dinga yana lallabata dabata baki har tayi bacci . Ya lullube da bargo ganin ta kamkame jikinta guri sannan ya nufi gidan umminsa ,byn sun gaisa ta tmbye shi mai kiji yace da sauki na barota tana bacci . Ummi tace dan Allah deeni kakara hakuri da zeenat kaji .ni dan tafiya ta kamaka ka dinga kawo min ita nan inyaso idan kadawo ka dauketa ku koma ,yace to kawai . Bai wani dadi ba sosai yayi mata sallama tabashi sobon data hada may dan tsami tsami tace gashi yakai mata ya karba ya wuce . Gurin fk ya nufa shima bai wani dade ba koma gida . Kamshin turarensa ya sa tagane yana hanyar shigowa dakinta ta Mike tun kafin yashigo tayi hanyar bayi jiri ya debeta da sauri yakaraso gareta yakamota ta fada kansa suka zube kan bed yayi gefe ganin yadda take fidda numfashi ya dagota ya rungumrta tsam ajinsa yana mata sannu. ,kukan wahala ta fashe masa dashi tana aiyana yadda zata raba kanta da wannan jararlbabben cikin nasa . , a zabure ya Mike ya zaune kmr yasan abinda take aiyanawa a ranta. yace please zeenat ki dinga bi 'ahankali km dan Allah kiyi hakuri da cikin nasan yadda yake wahalar dake ,idan wani abu yasamu bbyn basan yadda zan ji dan wlh baki san yadda nake jin cikin nan naki a zuciyata ba . Yasa hannu yana dauke mata hawayen dake bin kuncinta , tare da sake rungumeta tsam tsam ajikinsa . kuka tashiga rera masa shi km Sai rarrashita yake yana bata hakuri ta jure ta haifa masa bbyn . Kokarin raba jikinta take da nashi dan bataji zata iya wani hakurin haihuwa ba . wannan cikin nasa dake neman kaita lahira ,shine yake wani bata hakurin cuta hannuta 'ya rike gam yana tmbyrta Ina zaki tace amai nake ji . Ya Mike tare daita ajinsa har bathroom yaja ya tsaya yana jiranta . Haka ta tsugunna tayi ta yunkurin amai amman bbu abinda ya fito ackinta byn miyo . haka ta hakura ta Mike ya sake rikota ta kwanta tana fidda numfashi sama sama. idanunsa ya zuba mata yana kallonta duk ta rame Sai dan wuya idanunta suka sake shigewa ciki . Yasa hannushi ya sake jawota jikinsa yana shafa kasan mararta . Yace me zaki ci? ta girgiza masa kai bana son komai . Yace ki taimakmin kici ,wani abu mana . kalli duk yadda kika rame jin haka yasa ta fashe da kuka tana kiran sunan ummi ..... Ya dan zuba mata rankwashi akai ,ki daina min kukan kmr wata bby. kema kina kuka haka Ina Ga bby'n mu . Kuka tacigaba dayi . ita kadai tasan abinda take ji ajikinta . Km tasan abinda kesata kuka gabadaya dawowarsa ya rusa mata budget dinta kuka take sosai, ya ware idanushi kawai yana kallonta da mamaki . Ta dan ja baya kadan dan ta tsorata da irin kallon dayake mata. Kyacci yayi tare da jan kunneta yace kinci sa'ar bbyna dake jikinki wlh.. ajiyar zuciya ta sauke jin ba wani abu zai mata ba . 'Ahankali ya sake maida jikinsa 'ahankali yasoma cire mata doguwar rigar jikinta ya hade jikinshi dana nata yana goga mata gashin kirjinsa . wani irin feeling yake ji yana taso masa cikin sanyi ya kai hannushi saman mararta yana shafa 'ahankali 'ahankali. Sakwanninsa masu frigitawa yashiga aika mata yakamo Brest dinta yana mammatsawa ,'ahankali itama tasoma maida masa da martani , cike da kwarewa ya dinga romancing dinta , sosai ta sakar masa jikinta kmr ba jin jiki ba ,sai da komai lafa ,km zazzabi ya rufe ta . Washegari yana fita aiki . Ta lallaba tashige dakinsa 'ahankali ta jawo dorowa tajita akulle 'ahankali tace wayyo nashiga uku ta Mike tafara kwalle kwalle a dakin cikin dakin kmr zata zubda hawaye to ita zata samun kudin zuwa asibitin gashi kudin hannuta basu kai sun kawo ba dorowa din dakin ta dinga bubbudewa gabadaya ko zata ga kudi amman bbu .duk ta gaji sai haki take ga tsoron kar tsautsayi yasa deeni dawo gidan ya isketa tana masa bincike . tuni hawaye ya balle mata tana addu'ar Allah ya taimaketa taga kudi ta bude waya dorowa taga tarin takardu da file files .taja tsaki ta mayar ta rufe da karfi ,kmr an tsinkireta ta Mike cikin sauri Ta nufi wordrob din kayansa ta bude batasan sanda ta lumshe idanunta ba sakamakon cinkaro da tayi da kudi bandir bandir jere da juna .wani irin sanyi taji yana nabin jinin jikinta hamdala ta shiga yi aranta .cikin sauri Ta dauki bandir daya ,dan tasan zai isheta har ya rage ta zuba cikin hand bag dinta tsabar murna samun kudin datayi ta nemi ciwon dake tattare daita tarasa . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 43 Cikin sauri sauri Ta fito daga dakinsh ta nufi nata ta dauki mayafinta ta yafa ,biyu biyu ta dinga saukowa daga step jikinta gabadaya Banda rawa bbu abinda yake .Ta nufi kofar fita. Har zata fita taji makoshinta ya bushe ta dan dawo da baya da baya ta bude fridge ta dauki sobon da ummi ta bayar akawo mata ta kafa kai tasha sosai tana sauke ajiye zuciya . Cikin haka taji wayar ta dauki kara 'ahankali ta zira hannuta cikin jakar dake makale da kafadarta ,tasoma kokarin Ciro wayar ta duba tana sauke ajiyar zuciya . Sunan wacce tagani yasa ta dauki wayar , da sauri . Hello ....Zeenat ya' akayi najiki shr km? jiya haka nayi ta zaman jiranki gashi yau ma haka ko kin fasane inji cewar sumy ? "tayazan "fasa, irin wannan bakar wahalar danake sha. wlh bbu abinda zan fasa jiya ma Sai dana gama shirina say Ga my hrt ya dawo ya rusa min budget Amman karki damu Gani nan a kan hanya . ok kiyi sauri Ina jiranki kifa zo da enough money , zeenat tace karki damu kawas ganin nan day zuwa ok Sai kin karaso . Ta yi hanging din kiran tare da km jefa wayarta ta cikin jaka ta ajiye robar sobon hannuta tun kafin da dago . Assalamu alaikum taji anyo sallamar ,take ta Mike ta sankame a guri daya jikinta ya dauki rawa waye ....waye ...km zai sake shiga cikin lokacinta ? Dafe kirjinta tayi wani frigice ya sake zuwa mata. " bazata taba manta wannan muryar ba ko acikin mutane dubu ne ,cikin sanyi jiki takarasa bakin kofar jin sallamar taki karewa . Assalamu alaikum wai Ina masu gidan ne? Tabbas inda ba gizo murya ke mata , wannan murya shemah ce. hannuta na rawa Ta daura akan handle din kofar ta bude ,shemah tagani tsaye tana sarka mata dariya. Ya haka kin bar mutun yana ta faman rafka sallama km kin kasa amsawa dan Allah ni ban hanya na shiga ciki na kwaso gajiya. kinbarni tsaye . Sai lokacin zeenat ta farga tasan abinda yakamata tayi , ajiye zuciya ta sake saukewa tare da sakin murmushin karfin hali uhmmmm Ina shirin amsawa kennan wlh sobon da nake sha ne yasa kikaji banyi sauri amsawa ba. ,sannu da zuwa tabata hanya tana cewa daga Ina haka? daga gida , shemah data karasa shigowa tasoma kokarin kwanto danta dake goye abayanta ta mikawa zeenat shi . jiya mukayi ar'bain shine nace yau dai sai nazo na duba jikin guzuma . dan naji ance bakida lfy sosai laulayin ciki yasaki gaba . abu fa ya hade da son jiki . jikin zeenat duk a sanyaye tace duk son jikina ban kai ki ba . ,Aa wlh bazama a hada ni dake ba wlh. Lokacin danake laulayina waya sani . Amman ke bbu wanda baisani ba . Shemah ta maida hankankalinta kan zeenat din sosai tana dubanta say naga kmr fita ,zakiyi . , zeenat ta sake yin murmushin fitar lfy uhmmmm bbu inda zani " ok wuni fa muka kawo miki dan say yamma zamu wuce gidan . 'Ahankali zeenat tasamu gurin ta zauna kan kujera tana furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun akasan zuciyarta . Shemah tace yana Ga duk kinyi wani iri ko bakiji dadin zuwanmu bane? , zeenat tayi saurin wayencewa tare ware idanunta tana murmushin karfin hali may kike Gani. naga jikinki duk yayi sanyi dana say yamma kmr baki so zuwanmu ba . Zeenat ta girgiza kai uhm bbu komai wlh yanayin jikina ne yasa kika Ga haka kin san yanzu say 'ahankali . Shema tace Kuma kunkusan shiga samun manya . suka sa dariya atare zeenat tace shemah dan dauko hollondia a store kisa a fridge ya dan sanyi kafin ki tashi sha . ,shemah ta Mike . Zeenat naganin shigar shemah store tayi saurin Ciro wayarta tayi dealing number sumy. Sumy na dauka zeenat tace ,kawas yau ma fa damata ta km subuce min Sai day km gode . me ya faru km yau inji sumy wlh shemah ce takawo min wunin. sumy tace shikennan kima kwantar da hankalinki karkisama kanki damuwa. daga gidan nurse din dazamu gurinta nake yanzu . naje ban isketa ba wai tayi tafiya Sai zuwa Thursday zata dawo. , zeenat dake zaune rike da bby bbu abinda jikinta keyi Sai rawa jin abinda sumy tace. 'Ahankali ta furta shikennan ,nashiga uku ni zeenat yanzu yaza,ayi kennan ? hakura zamuyi yanzu say ta dawo , zeenat tace ke bakin wata dazata iya cire min. uhmmmm gaskiya bansan kowa dake irin wannan aikin ba say ita. kinsa fa bakowa ke irin wannan risking din ba . itama a boye takeyi a wani small office dinta. keday kiyi hakuri kawai mubari har ta dawo . Zeenat tace oh Sumy Ina cikin one chance . Kede ki natsu fa dakyau ki rufamin asiri kar shemah ta dagoki fa. Komai ya kwabe mana . zata sake yin magana taji motsin shemah tana fitowa daga store zata shiga kitchen da sauri tace shikennan Allah yakaimu Thursday din say muyi waya tayi saurin hanging din kiran . Tana kokarin dawo da natsuwarta dan kar shemah ta dago logonta . , amman sam hakan yagagara samuwa domin gabadaya hankalinta a tashe yake . Sannu 'ahankali yanayinta ya fara canzawa daga shaukin farincikin da take ciki zuwa bakin ciki da faduwar gaba . Takasa fahimtar abinda ke shirin faruwa daita. Farinciki ko akasin haka kullun da matsalar dake rusa mata budget . 'Ahankali Nadama tasoma zuwa mata tana jin laifin da zata aikata shine mafi girman zunubin dazata daukawar kanta. ita kanta tana son ta haifawa deeni abinda ke cikinta ko dan samun cigaban farincikinsa. amman tun kafin akai Ga haihuwa tasoma renan kanta . Wata zuciyarta na kwabarta akan tabar cikinta kmr yadda rukky taba shawara . yayinda wani bangare na zuciyarta ke ingizata akan lallai ta cire kawai karta kuskura ta yarda ta haihuwa . Bbu komai a Haihuwa facce wahala. sosai tayi zurfi acikin tunani har shemah ta karaso gareta ta zauna kusa daita zeenat na can Ga duniyar tunanin yadda zatayi da cikin jikinta . Ta hakura ta jure wahalar dake cikin rainon ciki da haihuwa ko km ta zubar ta hutawa ranta . Shemah ta dan tabata byn tayi ta kiran sunan taji shr. a frigice zeenat ta kallo barayin da shemah ke zaune tana dan murmushi yake. Shemah ta zuba mata ido kawai tana kallonta . 'Ahankali ta sauke numfashi tace ,make damunki haka Zeenat? Wannan wani irin tunanin ne haka kika jefa kan ciki? tun dazu nake faman magana da kiran sunanki Amma duk bakisan inayi ba . koma meke damunki , yakamata ki sausaitawa kanki kodan sbd yanayin da kike ciki. , wannan tunanin da kikeyi zai iya shafar dan dake cikinki. dan Allah kiyi hakuri kibar tunani irin haka kinji komai na duniya dan hakuri ne . Zeenat da jikinta yagamayin sanyi tace bbu komai fa , shemah tace Allah yasa nan suka bar zance suka shiga hirar duniya . Deeni dake zaune office yana saka da aikinsa ya dinga jin faduwar gaba ba kaukautawa . ,'ahankali ya dinga karantu duk addu'ar da yasan zata kawo masa natsuwa da rage masa jin abinda yake ji . ' wani tunani yazo masa yasa hannu ya janyo wayar dake charge daga gefe yashiga neman layin zeenat amman shr bata dauka ba. hankalisa ya sake tashi ,dan haka yashiga neman layin umminsa Kira daya cikin na biyu ummi ta dauka da sallamarta . ya amsa yana gaishe da umminsa . tace ya aiki yace alhmd tare da cewa first lov dan Allah Ina son asamo min housrlegirl kmr guda biyu . ummi tayi shr har sai dayagama maganar sa tukun ta numfasa ,sannan tace kai ko mezakayi da house girl har biyu ? Ina ma laifin daya ,first lov saboda zeenat ne wlh kinsa yadda ciwon nan yasata gaba . gabadaya idan bana nan hankali baya kwanciya ,amman idan akasamu masu kular min daita zanfi samun natsuwa . Jin haka yasa ummi tace shikennan za'a nemo" ita km Allah raba da cikin lfy . yace Ameen ,tare da cewa dan Allah first lov kisa a bincika daga yanzu zuwa anjima . Ummi tayi murmushi tace to dan oya oya zan kira momy fervor yanzu naji ko za'a samu . sukayi sallama . still number zeenat din ya sake nema wannan karon tashiga shr yayi tare da kamo lip's dinshi kasa yana dan cizawa sannu sannu yana jiran ta dauka . 'Ahankali ya sauke ajiyar zuciya jin muryata. Hello my hrt yace ya'akayi zeenat? Ina kika shiga tun dazu Ina faman nemanki har Kinsa hankalina tashi ? Tayi murmushin jin dadi ta marairaice murya sannan tace wayyo my hrt wlh na dan yi busy ne shemah ce tazo . yace ok kina day lfy ko tace uhmmmm yanzu ya jikin naki ta gyara zama tare da cewa da sauki day . ki kara mana hakuri da bby'na nasan yana wahalar dake sorry . ta sake yin murmushi bbynka ka kadai kennan ban dani ko? Yace sorry I mean bby'nmu . nasa ummi tasamo miki house girls dazadu dinga taimaka miki. idan an samu zaki Ga an kawo . ok Nagode my hrt yayi murmushi karki damu wai meyasa kika zabi kice min zuciyarki ? Sbd ina maka wani irin son da ni kaina ban iyakarsa ba " idan bbu kai acikin duniyata zuciyata zata iya yin damage. , Allah my zeenat ta girgiza masa kai tamkar yana kallonta . nouking din office dinsa dayaji yasa shi cewa ki kularmin da kamki please zankiraki zuwa anjima. Eyyyye .... eyyyye.. agabana yarinya kike irin wannan narkewar tamkar yana kusa dake ko kunyata ba kyau ,inji kunyarki tsoron ki ma nake inji cewar zeenat Wunin ranar suna tare da shemah har karfe biyar sannan shemah tayi mata sallama ta wuce. byn tafiyarta shemah momy fervor takawo mata masu aiki guda . Zeenat ta nuna nawa momy fervor wajen zama . ,tana murmushi ta zauna tace Nagode madam Ga masu aikin nan" hjy tace akawo zeenat ta dubi gurin da masu aikin ke tsaye " ta yatsuna fuska tace ok ,jikinsu na rawa suka dan durkusa suna gaisheta ta amsa tana nuna musa wani daki dake manne da parlour'nsu tace su shiga su ajiye kayansu suzo. ,byn sun je sun ajiye jakar kayansu suka dawo suka sake tsayawa , zeenat ta dubi inda momy fervor take zaune tace meyye sunansu ? Momy fervor ta kallli Yar gajeruwar ciki tace moris sannan wannan km rahma ,amman dukkansu ba muslin bane christen . , zeenat ta kada kai kawai tana duban su moris sannan ta sake maida gurin momy fervor tace ayi komai a gabanki Tunda wuri ,idan aikin su zai yiwu agidana . Bana bukatar asakamin Kanan kaya agida wandon jeans ko minti siket , anything rofdress I don't wont . Momy fervor ta dube su da kyau tace kunday ji abinda madam tace ,suka sunji zasu kiyaye . Zeenat ta bude jakarta ta Ciro en dubu dubu guda biyar ta mikowa momy fervor Momy fervor tace Aa ai hjy tabani zeenat tace kar ki damu ki karba kawai ta amsa tana risinawa da godiya . saannan ta sake cewa su moris dan Allah su maida hankali suyi duk abinda yakawosu da duk abinda yakamata ta Mike tana yi musu sallah . Say Washegari da safe deeni yaga masu aikin duk bawani kwanta masa sukayi ba ,dan haka ya kira doctor din dake kula da lfyr zeenat. yace tazo ta kai su moris a musu gwajin jinin sbd sanin cikakkiyar lfyrsu. ,hakance ta kasance anmusu gwajin komai normal zeenat tayi musu bayanin duk aikin daza su dinga yi mata . Ke moris girki zaki dinga yi ke km rahma gyaran sama da kasa ,suka amsa mata da to. Zeenat makale da kudinrin tana Allah Allah taji kiran sumy dan sam bata zata iya hakura da zaman cikin ba . Thursday kmr yadda Sumy ta shida mata dawowar nurse . Ta shirya suka je km sun sameta a gida ,byn Sumy tayiwa nurse titi bayanin abinda ke tafe dasu . Nurse titi tace badamuwa su sameta a office hakance takasance . byn sun sameta nurse titia office dibta ta dubi Sumy tace how many month cikin ,Sumy tace going to 4 month . Nurse titi ta dubi zeenat tace ke meyasa zaki zubar da ciki? Sumy tayi saurin cewa wlh wani saurayinta ne yayi mata cikin ...so km karatu suke shiyasa take son zubawa . zeenat na tana jin yadda sumy ke zuba karya ,wel ita dai ba wannan ne matsalar ta . ,Nurse titi tace ok yanzu abinda za'a yi duk cikin wata daya muna cireshi dubu goma . Kinga kudinta yakama 40k kennan. kudi badamuwarmu bane mudai ayi komai agama lfy. zeenat ta kirga 40k ta ajiyesu nan kan tablet din nurse . Nurse titi ta Mike yasoma harhada aluran kala kala taja su a sirinji tare da nuna zeenat wani guri dake kewaye da labule . Zeenat ta Mike cikin sanyi jiki tashiga gurin nurse titi tayiwa mata injection guda biyu "tare da bata tablet shima guda biyu tace idan taje gida tasha daya ta tura daya a gabanta da kyau . "Ta kwanta sbd maganin zaifi aiki sosai ajikinta . Sannan km idan taga jini karta kuskura tasha ruwan sanyi sai hot water . Da sauri suka Mike suka bar office din nurse titi saboda lokaci yasoma wucewa kai tsaye inda sumy tayi parking din motarta suka nufa . suka bude kowanne su yashiga ya zauna . "sumy tayiwa motar key ta fige motar da gudu ta fita. ,ko acikin motar ma sumy sake jaddawa zeenat take dan Allah kartayi kuskure da wani abu zai faru ,dan duk abinda yaje ya dawo say a nemenita . kinga Kinsani cikin bala'i. Zeenat taja numfashi karki damu kawas bbu abinda zai faru say alkhari , addu'a ta a yanzu naganni agida . Daidai jakonde first get sumy ta sauketa tace to Allah yakiyaye say muyi waya takarasa barin jection din da sauri dan gudun kar mugun ido yaganta . Da kyar zeenat ke daga kafafunta har ta iso bakin get dinsu securities nata masa sannu da zuwa ,bata tsaya tabi takansu ba . Burinta bai wuce ta ganta a cikin part dinta ba. Tana shiga part dinta ta dan tsaya a parlour'n kasa tana sanarwa moris abinda zata daura dan kusan dowarta suke Jira . Tana shiga dakinta bayi tashiga ta dauro alwala tazo tagabatar da sallar la'asar ta balli table din da nurse titi Tasha sannan ta tura dayan akasanta kmr yadda Ta umarceta.sai da tabbatar da ta tura tablet din akasanta da kyau sannan ta nemi guri ta Mike akan bed dinta tana Jiran abinda zai faru. Kusan 2 hours ta dauka kwance Amman bata ji wani alamu ya canza ajikinta .dan haka ta Mike tashiga bayi ta duba sam bbu wani abu datagani wanda ya danganci jini sai ainihin ruwan jikinta . Hankalinka ya tashi ta dauki waya ta Kira nurse titi tasanar mata .itafa bata Ga komai ba . Tace kibari zuwa can dare mugani dan alluran dana miki duk masu karfi ne da wannan table din nasan kafin safiya cikin zai yi kasa . Deeni yana shigowa estate din ya dinga Gabansa na cigaba da faduwa da sauri , addu'a yasoma karantowa .da haka ya dan samu natsuwa ,dan kwata kwata yarasa dalilin dayasa yake jin haka da farko ya danganta hakan da rashin lafiyar zeenat byn yakira zeenat din ya tabbatar da lfyrta km still yana jin gabansa na dokawa sam bay taba tsintar kanshi cikin wannan yanayin masallaci cikin gidan ya nufa byn yayi magrib da isha'i yayi addu'a Sosai akan duk ma abinda zai sameshi yazo masa da sauki . Bai tsaya wani bata time ba ya fito shida fk suna gaisawa sama sama fk na kokarin kowa masa wani zance yace sauri yake kasan madam dina sai a slow . Yayi gaba ya bar fk. Fk ya dinga masa tsiya wai yanzu yazama mijin hjy sai rawa kai kake akanta ko juyowa DEENI bai yi ba yacigaba da tafiyarsa tare da cewa kai ka sani dan sa ido kawai. Kwance take akan gadonta ta bude idanunta byn taji shigowarsa ta Mike zaune tare da yaye bargon data lullube jikinta dashi. Idanunta tsaye akansa tana kallon fine man dinta , tamkar wanda ake sake canza masa halitta da kara masa kyawu . Kokarin tashi take amman ya dakatar daita da hannushi .yana may karasowa gareta. 'Ahankali ya janyota jikinsa ya rungumeta tsam tsam yana shinshina wuyanta bby ya jiki ta narke masa ajiki.da sauki say day bb'ynka na ban wahala . Sorry karki damu duk randa ya fito. zan zane miki shi I promise .tayi murmushi tana sake shigewa jikinsa . Cikinta ta dan ya murda mata ,tasa hannu ta dafe mararta tare yatsuna fuska ,ya kalleta yace lfy ta girgiza masa kai kawai alamun bbu komai. Yace bari naje showerl daman nazo naga lfyr bby'na ya kwantar daita tare da tmbyrta ko tayi sallar isha'i tace eh sannan ya wuce dakinsa . Wanka yayi ya dawo dakinta byn ya hadawa kanshi coffee yasha dan kwata kwata bazai iya cin abinci masu aiki ba . Zuwa lokacin ta kokarta ta Mike tayo wanka tare da sanya kayan bacci tayiwa kanta wanka da turare dan tasan mijinta mayye kamshi ne. A gaban mirrow ya isketa tsaye yakaraso gareta yazagaye hannushi a kungunta yana kaiwa wuyanta sumba ya amshi kwalbar turaren ya ajiye. Ya janyota hannuta muje kiji wani labari mai dadi duk ta dago abinda yake so tana rungume ajikinsa har dakinsa.yajata suka zube kan bed yasoma aika mata da wasannisa masu saurin dagulamata lisafi da birkita mata Brain.gabanta say faduwa yake 'ahankali yayi kololuwar tashi dan alokaci bbu abinda ta tsana kmr yace zai yi sex daita. Romancing dinta yasha yi amman sam taki yarda ta mayar masa martani cikin sanyi yadakata da abinda yake ya zuba mata idanushi,cikin kwayar idanunta yake hango wasu abubuwa wanda yakasa fassara su ,tsawon lokaci ya dauka yana kallonta ganin haka yasa ta wayance ta shige jikinsa tare kamo hannushi ta daura daidai kasan mararta my hrt cikina ke ciwo. A take 'ya frigice cikinki ke ciwo shine baki sanar min ba say yanzu tashi tashi muje hospital ta zaro idanu waje tana datasanin cewa haka. Ta sake narke masa Ai naji sauki uhm ke dai kibari muje kawai banason sakaci fa shine first hope dina idan wani abu ya sameshi zanji ba dadi I will blame my self tasa hannu ta dago fuskarsa karka damu bbu abinda zai samu bbynmu ya lumshe idanushi tare da cewa Ameen a zuciyata km tana canza mafar addurta datayi. Kwantar daita yayi ya rungumeta tsam ya fasa yin abinda ke rashin dan gudun kar wani abu ya samu bby'n. Basu wani dade ba bacci yayi awon gaba dasu . Cikin bacci ta dinga ji tamkar ana mintsininta can km taji wani azababen ciwon ciki hannuta dafe da mararta tana murkususu taki tayardashi dan kar Yace suje hospital say cizan lip's dinta take tana yarfe hannu duk sanyi AC dakin hakan bai hana gumi tsatsafo mata ba . Ta Mike tana layi tayi cikin bathroom din dakinsa tasoma kokarin cire pent dinta abinda tagani ne ya frigita.. MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 44 Jini tagani har da gudaji gudaji a pent dinta. Wanda hakan yayi sanadin tsugunwarta kasa da sauri . tsugunwarta keda wuya taji tamkar ankara mata wani ciwon ne akan wanda take ji. kmr Jira jini yake ta tsugunna yashiga zubowa " Ga wani irin azababen ciwon data ke ji a kasan mararta kmr zata mutu. murkususu take sosai tana yarfe hannu. ta dinga nishi sama sama duk iya duriyar da take dan kar DEENI ya farka ,bai hana Hawaye silalowa daga idanunta ba . Da azaba tayi azaba kawai say tasa kuka. Cikin bacci deeni ya dinga jin sautin kukanta 'ahankali 'yashiga lalubar inda take kwance da hannushi .yayinda idanunshi ke rufe ,yaji bai ji alamunta ba ya sake motsowa gaba still bbu ita da sauri ya mike zaune yana bin takin da kallo" km har zuwa lokacin baidana jin gujin kukanta ba. Hankalinsa ya tashe ya zabura ya mike tsaye yayi hanyar bathroom din dan tanan kunnenshi ke jiyomishi sautin kukanta . say day yana daura hannushi akan handle din kofar yaji kofar gam a garkame . ga km alamun Tana cikin bathroom din dan lokacin yana jiyo sautin kukanta Sosai. A razane deeni ya hau buga fakor da karfi yana kiran sunanta zeenat...... Zeenat.. amman shr taki amsawa sai kuka take . meke damunki zeenat ki taimaka bude min kofar please ... Duk yabi ya rude ya gigice yacigaba da buga fakor yana kokarin ballata . Ganin irin azabar da take sha wacce ita tajanyowa kanta gashi idanunta har sun soma rufewa shi km yana cigaba da jijiga kofar hade da kiran sunanta yasa ta rarrafa da kyar ta bude masa yana ganinta haka ya gigice ya shiga tmbyrta Ita km tana murkususu dafe da mararta 'ahankali ta dinga nuna masa kasa inda jinin ke kwance dan gabadaya idanushin akanta suke shiyasa sam bai yi saurin gane abinda ke wakana ba . Kallan yadda jinin ke tsiyaya akasa ya kara tayar masa da hankali . Sai murkususu take tana wayyo Allahna Yaya mutuwa zanyi dan Allah kayafe min abinda nayi ....na... Na ...say km tayi shr sakamakon wani yunkurin ciwo daya tasomata say Ga wani jini ya sake ballewa ..Ta Miko masa hannuta, kafin yakaraso gareta har ta suma . A gigice yakaraso ya rungumota jikinsa. Tare da kunnan popping yashiga shafa mata ruwa ajiki da fuskarta. , ahankali yaga ta sauke ajiyar zuciya. A rude yake cewa " Kingani ko zeenat. kinga abinda kika jawo min ko . shiya nace muje hospital duk yabi ya kidime ya gigice har yarasa me yakamata yayi ,bbu komai kina sane kike kokarin jawo min asarar bby'na ko. Amman , bbu komai . Say kalmar bbu komai yake faman" maimaitawa .Bai yi aune ba yaji saukar hawaye a fuskarsa. Ganin jinin ma kmr sake zubowa yake, yasa ya mike da sauri bbu inda baya kirma jikinsa yakoma daki. Jikinsa na rawa ya zira jallabiya ajikinsa ya dawo ya dauketa ya fita daita yasata abayan mota ya zagaya yashiga yatada motar da gudun bala'i. tun daga nisa yake dannan hon kafin ya kawo get din estate din hon dinsa hon ya karade koina . wanda hakan yasa gabadaya securities din wajen suka zabura suka Mike tsaye hankalinsu a tashe . ganin motar oga deeni ce yasa mutun uku sukayi hanzarta bude get din a guje ya figi motar ya fice daga gidan. say addu'a wasu daga cikin securities din suke Allah yasa day lfy. Dan basu taba ganin oga deeni ya fita haka, km acikin wannan lokacin ba . Kai tsaye hospital dinsu doctor saira Jack ya nufa daita wanda tun kan yakaraso yayi mata waya . "dan haka Komai yayi ready kafin isowarsu . Yana shigowa hospital din gadon marasa lfy na ajiye agefe da sauri nurses suka kamota suka daurata akan gadon marasa lfy " cikin sauri sauri gudu gudu sukashiga turata deeni nabiye dasu rike da hannuta har suka kawo kafar wani daki . Dakatar dashi likitocin sukayi sannan suka shige daita . Ciwo kmr Jira yake azo inda magani yake yace Bismillah cikin lokaci kadan zeenat tayi mugun fita haiyacinta, dan kwata kwata batasan wanda ke kanta ba say aikin sunan ummi da ta dinga Kira . ,har zuwa wayewar gari ranar bbu wani sauki . Likitoci akanta suka kwana aiki. Yayinda deeni yakasa tsaye yakasa zaune sai patrol yake yana safa da Marwa tare da addu'a Allah yasan bbu abinda yasamu bby . Iya dakiya deeni yayi amman hakan bai hana Hawaye bin kuncinsa ba tamkar yaro . Tunda yake bai taba kasa abu aranshi haka ba tamkar yadda yasa cikin zeenat. Duk abinda ya dace likitoci sunyi gurin tsaida cikin amman Ina hakan batasamu ba dan cikin day ya rigada ya zube. jinin day ne day suke kokarin suga tsaya Duk wannan wahalar da zeenat ke sha sunan ummi bai fita abakinta . deeni yaki kiran ummi ne dan sanin say hankalinta yafi nashi tashi idan taga halin da zeenat din ke ciki . ,'"gashi itama kusan tafi shi kwallafa rai da dokin zuwan bby'n. Kana kallon deeni zaka gane irin kalar tashin hankali dayake ciki . dan gabadaya ciwon tamkar ajinkinshi yake . Zeenat bata farka ba sai wuraren karfe goma da rabi na ranar ta bude idanunta ne fes akan mutane masu mahimmanci a rayuwarta deeni dake zaune rike da hannuta ummi da mahafinta say wasu daga cikin cikin en,uwa zagaye daita suna mata sannu. kallon su take 'ahankali tana mamakin ganin yanayin su , kwata kwata fuskarsu bata nuna mata alamun sun san abinda ta aikata ba . Dan haka ta lumshe idanunta tana jin daci daradadi hade da munin abinda ta aikawa DEENI. hakika tacika azaluma may cutar da yayan mutane wanda basu ji ba basu Gani ba ,domin ta cutar da zuciyar da bata cancanci haka daga gareta ba . ,kara lumshe ido tayi Hawaye suka zubo mata zuciyarta sai bugawa take tamkar zata fasa kirjinta , Sannu zeenat Ummi ta fada hade da dafa goshinta tace mayye na kuka km? "Allah daya baki wannan ya karba tun bai kai koina ba" shi zai sake baki wani inshallahu. ,kiyi hakuri kukan yaisa haka kinji . Deeni da mahaifin zeenat suka mike suka bar dakin sakamakon wata nurse datashigo ta mikawa deeni wata white paper .shi km mahaifin zeenat amsa waya ya fita . Zuciyar zeenat ta tsinke tashiga harbawa da sauri bbu abinda take ji da ganewa, tun fitar deeni daga dakin . Hakuri Sauran en,uwa suka dinga bata akan abinda tasan ita tayi sanadin fitarsa. Ya ya deeni zaiji idan yasamu wannan labarin na zubar masa da ciki datayi ? ,tasan kasheta ne kawai bazai yi ba dan takaicin abinda ta aika masa. ,ita dai yanzu Duk jinsu kawai take honestly batasan ko a wani yanayi deeni yake ba . It's alright zeenat kukan yaisa haka inji Ummi . ,jinjina kai kawai tayi yayinda Hawaye ke cigaba da bin kuncinta dan tasan kuka kam yanzu ta farashi muddin DEENI yasan abinda tayi , gabadaya en'uwa hakuri suke bata tare da rarrashita. Kokarin tashi take Ummi takamata suka shiga toilet tayi brush suka fito Ummi ta hada mata tea mai kwari ta bata. rike take da cup din tea amman kwata kwata takasa kaiwa bakinta . Doctor saira Jack ce tashigo dakin ta umarce mutane dakin da suyi excuse dinsu . Byn dakin ya rage bbu kowa daga doctor say zeenat likitar ta dan duddubata. Sannan tace ta sha tea ,sbd zata mata injection ne. ,take gaban zeenat yashiga faduwa ganin irin kallon da likitar ke binta dashi. hakika tana jin mutuwarta ce ta kusanto ,tun kwananta bai kai ba . ,murya likitar ce ta doki dodon kunneta madam drik ur tea. jikinta na rawa takai cup din bakinta Ta dan sha kadan ta,ajiye . Duk doctor saira na hankalce da yanayinta gabadaya atsorace take . byn kmr 2 minti likitar na dubanta da wani yanayi. sannan ahankali tasoma magana cikin harshen turanci madam meyasa kika aikata abinda kikayi ? A frigice zeenat ta dago ta zubawa likitar ido tamkar bata gane abinda likitar ke nufi ba. likitar tacigaba hakika kin aikata laifi Mafi muni da wulakanci ,dan da hannuki kika kashe bby'n ki. ,kinsha magani zubda ciki ta karfin tsiya dan ki zubar da ciki nan gashi kinyi nasara meyasa uhmmmm? Duk zeenat najinta amman tayi shr , gabadaya takasa furtawa doctor din daidai da kalma daya. ,jikinta ke rawa yayinda zuciyarta ke dokawa ,da sauri addu'a take kar Allah ya jiho deeni dakin . Likitar tacigaba kina jina kimin shr kin kyauta kennan ? Gashi Kinsa mijinki cikin tashi hankali Duk da bay san actual abinda yasa cikin ya fita ba . Jin haka yasa zeenat durowa daga kan bed din marasa lfy tamkar ba may jin jiki ba. ta durkusa gaban doctor gwiwa biyubiyu tana zubda hawaye. ,cikin in inna da tsoro tace dan Allah doctor kiyi hakuri ki rufamin asiri I know that I made a mistake but I promise to change . Doctor ta zuba mata idanu kawai. tare da girgizawa zeenat kai alamun bazata iya abinda take rokonta akai ba. ,gaskiya bazan iya boye miki ba kin cutar da mijiki kinsashi acikin damuwa. ,sanar masa kadai shi zai sa ya dauki mataki akan laifin zubda masa da ciki da kikayi da ... ai tun zeenat ta bingira kasa ta sume numfashinta ya dauke cak . Tun bataji karashen maganar likitar ba . da sauri doctor saira. tashiga danna kararrawa dake manne da dakin dan neman agajin sauran likitoci ba'a fi 5 minti ba say Ga wasu nurse sun shigo dakin da hanzarisu doctor saira tace su taimaka mata. suka daura zeenat akan bed suka shiga aikin akanta' amman sam numfashinta yaki dawo daidai . say da suka manna mata oxygen . " Sannan da taimako Allah suka samu numfashinta ya dawo normal .. Some minti back kuka take tare da kamkame doctor saira akan dan Allah karta gayawa mijita tana kuka tana rokonta wlh muddin yasani kashe ni kawai zaiyi . Doctor tace is alright ki samu natsuwa . zeenat tace dan Allah bazaki gaya masa ba . ,kede ki samu natsuwa tukun haka doctor ta , Zauna ta dinga advice din zeenat akan maganin data sha yana da matukar illla sosai. dan misalin da zaki km sha maganin nan kmr sau biyu to wlh mahaifarki zatayi damage ta tashi daga aiki. dan haka ki kula da kyau tace naji doctor inshallahu bazan sake ba amman dan Allah ki rufamin asiri karki bari mijina yasan da zancen nan . Doctor tace taji badan tana da niyar zata rufa mata asiri ba . Zaune yake agaban table din doctor saira Jack , ya zubawa doctor din idanunshi kawai. ya dawo tamkar wani mutun mutumi ganin yake Tunda su sanar masa daya rasa abinda ke cikin zeenat wani dogun long talk dinsu zai km zaman saurara. ai Duk wani bayani dazasu sake masa bai da wani amfani agurinsa ahalin yanzu. Shi lfyr matarsa ne kawai yanzu agabansa bawani dogon turanci ba . doctor saira ta xuba mishi ido itama tana jin tausayin man din har cikin ranta . tana son sanar dashi abinda matarsa Tasha har yayi dalilin rasa cikin jikinta . amman tana fargaban halin da mata da mijin zasu shiga "dan haka tayi decide kawai tabar zance Tunda zeenat din tace bazata km ba . Can km wani tunani yazo mata . Dan haka ta Kira sunanshi 'ahankali Mr aliyu ...ya dago rikitattun idanushin yana kallonta dashi batare da Yace mata komai ba. tace gaskiya matarka ita tayi sakacin da kuka rasa bby,nku dan akwai maganin datasha wanda sam bai kamata Tasha ba wanda yayi sanadin zubewar cikin amman in case of next time yakamata kasanya ido akanta sosai . DEENI dake zaune ya dan gyara zama tare da sake zubawa doctor saira rikitattun idanunsa yana jin yadda kirjinsa ke masa zafi da radadin rasa bbyn shi . gashi km doctor din na neman ambula masa wata gubar data fi ciwon rasa bbyn shi da yayi . Say daya furzar da iska may zafi daga bakinsa tukun yace inda Ina son na fahimci zancenki da kyau . Kina nufin wife dina ta sha maganin zubar da ciki ba.... Doctor tayi saurin girgiza masa kanta Tace ba haka nake nufi ba . kasan akwai wasu magunguna da bai kamata masu ciki su yawanta shansu ba. ,dan wasu jininsu baida karfi ,to matarka Tasha something lay dat' deeni ya sauke ajiyar zuciya tare da mikewa tsaye yayi wa doctor godiya, ranshi a dagule ya bar office din doctor saira yana tunanin wani irin magani zeenat Tasha haka . Har ya shigo dakin da aka kwantar da zeenat din tunani yake akan wani irin magani Tasha har tajayo masa mumunar asara . kwance ya sameta idanunta sunyi jajur dasu alamun taci kuka . 'ahankali ya maida kofar dakin ya rufe tare da janyo kujera ya zauna agabanta tare da zuba mata rikitattun idanunsa kawai yana kallonta dasu. " atsorace itama take kallonsa yayinda zuciyarta ke tsalle tamkar zata fasa kirjinta shi kansa yana kallon yadda kirjinta ke sama da kasa ,muryasa a sarke yace zeenat wani irin magani kika sha ? Likita tace kinsha magani say day bata tabbatar min actual maganin dakika sha ba . Ba Muryata kadai ke rawa ba har gangar jikinta kirma yake tsabar tsoron irin kallon dayake jefo mata . cikin in..inna tace daman sanda cikina ke min ciwo ne , shine nasha nasha felajin sai km hawaye sharrrrrrrrr. Ya ciza lip's dinshi da karfi sannan yace okey Allah ya bamu wasu amman na rokeki ,karki sake min irin wannan gangancin ,da sauri Ta girgiza masa kai. Byn kwanaki uku akayi discharge din zeenat daga hospital ta warke sumul tamkar batayi ciwo da wani laulayina ba . hankalinta ya sake kwantawa ta dawo daidai tamkar da , ganin deeni bai san komai game da zubewar cikinta . Musamman taje har hospital ta dinga godewa doctor saira akan yadda ta rufa mata asiri da har mijinta bai sani ba . Doctor saira tace karta damu amman please karki km aikata laifi irin haka . Naji doctor na gode . Dazata dawo gida ne ta biya gidansu sumy ta fesa mata labarin halin datashiga ,sumy ta rudy tana addu'ar Allah ya taimake su ,dan da doctor din ta sanar dashi wlh nasan sojan mijin nake say yasa bindigarsa yatashemu aiki ,suka sa dariya gabadaya. Tsaye yake a gaban dress mirrow din dakinsa sanye da bathrobe hannushi rike da karamin white towel yana goge sumar kansa da sansar jikinsa, da alamun fitowar shi daga wanka kennan. ahankali ya dauki bodylation ya shafe jikinshi da shi tare da saka uniform dinshi sannan ya feshe ilahirin jikinsa da turaruka masu sanyi kamshi kokarin daukar briefcase dinsa yake . Say gashi tashigo dakin tana rausaya sanye da wata haddadiyar doguwar riga har kasa da'aka mata kwalliya da stone pink. Rigar tayi matuka yin mata kyau ,abinka ga farar macce sai kamshi take zubawa . inata sauri naxo nashiryaka shine kashirya ko? Murmushi yayi har dimple dinsa yana lotsawa" tasa hannuta daidai ramin dimple dinsa Ina son abin nan" yana kara maka kyau sosai "yace Allah ko tare janyota jikinsa yana kissing din wuyanta " sorry dear sauri nake ana jirana a office ne shiyasa . ok muje kayi breakfast tasoma kokarin barin jikinsa ta dauki briefcase. ahankali yake saukowa daga upstairs din wanda tuni kamshin turarensa ya mamaye ilahirin parlour . rahma dake kokarin kammalawa da aikinta ta dago idanuwa tana qare masa kallo tsab . Ko kallon inda take baiyi ba ballanantana yasan mutun ce ko aljana . dan gabadaya yasoma tsanar irin kallon da yarinyar ke masa . cikin takunsa na isa da takama yakarasa saukowa wayarshi ya Ciro ya manna akunne cikin natsuwa yake wayar har yakaraso deaning area yana zama ya hade rai yana jan tsaki. zeenat ta dago 'ahankali tana dubansa jin tsakin dayayi . my hrt lfy zeenat ta tmbye shi tsaki ya sake ja ,yana dubanta wai ta Yaya bazaki dinga gayawa masu aikin nan naki su dinga yin aikin akan lokaci " ba say zanfita na nadinga cin karo da fuskokinsu ba . Tace ok kayi hakuri aza,a gyara inshallahu , better abinda ya iya cewa kennan . bawani abincin kirki yace ba byn coffee dayasha yamike cikin sauri yana kissing din goshinta . sakamakon kiran da,ake ta masa daga office . Har bakin compound din gidansu ta rakashi hannuta rike da jakarsa ta bude masa murfin mota yashiga . Tana tsaye har ya fice tana daga masa hannu .Bai mayar mata sbd yadda yake jin ranshi a dagule . Ahankali ta juyo tashiga gidan ta iske Morris na kwashe kayan breakfast akan deaning yayinda rahma ke zaune a parlour tana kallo . Wani irin frigitance tsawa ta dagawa rahma wanda yasa cikin rahma ya kada......ta dirkusgewa akasa waje daya jikinta na rawa . Zeenat tace ke dan ubanki bakya tashi yin aikinki na munafurci say kinga lokacin da mijina Zay sauko ko? Jikin rahma na rawa tace Allah madam ba haka bane . zeenat ta sake daka mata tsawa rufen ba iska banza kawai. nima fa kwanan nan nafara notice yadda kike bimin miji da kallo amman bari na sake kamaki kina karewa mijina kallo ubanki ,anki stupid . Wai Aiki yakawo ,gidana ko kallan min miji kikezo yi? , rahma da jikinta Duk ya dauki rawa tace kiyi hakuri madam aiki nazo . ok nakara ganin wannan shegiyar bakar fuskar taki akan mijina yana saukowa . ,uhm tayi kyacci ,sannan ta juyo kan moris ke km gorilla may kama maseefa , haka ake girki agidan ubanki, kullun abinci daga Magi yayi yawa sai yayi kadan. idan Kinsa baki iya girki ba ki kama gabanki kafin nayi gaba dake . dukkansu suka durkusa kasa suna bata hakuri ko kallonsu batayi ba ,ta haye sama tana juya musu mazaune . Tana shiga dakinta ta dauko wayarta tashiga neman number nurse titi byn ta dauka suka gaisa tace dan Allah magani nake so wanda ,zan dinga sha sbd karna sake daukar ciki . Nurse titi tace ok kiban lokaci zanyi miki text dinsa yanzu . Byn mintina kmr goma da ajiye wayarta taji sakon shigowar message ta Mike da sauri Ta dauka ta duba. Ga abinda tagani a rubuce. postornu 2 , You will take 2 after making sex or before Ahankali ta saki numfashi dan gamsuwa da abinda nurse titi ta turo mara . AHankali zeenat Mike tsaye tare da sake nufar dwanstars tun bata karaso kasa ba take aikin kwallawa moris Kira ...moris moris ,da sauri moris Ta fito daga dakinsu ta tsaya tamkar soja tana Jiran karasowa madam dinta 'ahankali zeenat ta Mikowa moris white pepper da kudi , Tace ungo kiyi sauri kije ubolande ki tsiyo min wannan maganin . Kiyi sauri kije ki dawo karki bata min lokaci km rike min magani da kyau . moris takarba jikinta na rawa tabar gidan . Bayan wani lokaci Haka rayuwa tayi ta tafiya har lokacin suka ja sosai ... zeenat bata km samun ciki ba sanadiyar maganin datake zubawa mahaifarta . Wanda shi oga deeni kwata kwata bai san da haka ba . Say ma wani irin kulawa da so dayake bawa zeenat din na musamman sbd yadda yake samun hadin kanta dan tana kokarin wajen tumama masa bed shi da kyau . DEENI irin mazan nan da ko Yaya suka ci abinci . The next thing is sex kwata baya gajiya kullum cikin ruwa suke sai day idan yayi tafiya amman muddin yana gida zeenat ce abincinsa ,ita km tana aikin turawa kanta maganin rashin daukar ciki . Wani lokacin ma idan maganin yakare a hannunta tashiga wasan boya dashi kennan da karyar ciwo iri iri ,har sai ta nemo maganin tukun ake cigaba da gashi . haka ce ta dinga kasancewa har zuwa yanzu da suke cikin shekararsu ta biyar da auri. yayinda shemah keda yara biyu ga cikin na uku ajikinta. ,haka Maryam da rukky Duk suna sun yi aurensu tuni har da arkin bbyn .sumy km ana can university a BUK ana karatu . Bbu jike jiken da Ummi bata kawowa zeenat wanda itama kawayenta ke bata takawo zeenat din. Ahalin yanzu burin kowa bai wuce yaga zeenat ta haihu ba .sbd tausayinta da family din keyi . Cikin haka deeni ya km samun karin girman daga captain zuwa major lokacin idan kaga zeenat ta sake gogewa da wayewa tazama cikakkiyar madam . kallo daya zaka mata kasan akwai jin dadi acikin rayuwar aurenta. Uhmmmm 99 days is for the thief one day is for the owner ooooooo ,I real pity you zeenat 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 MMN SUDAIS CE [5/14, 9:08 PM] β€ͺ+234 810 359 0922‬: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 45 Sannu AHankali abubuwa suka dinga zuwa suna wucewa ciki har da kara Gini da deeni yasa akayi masa . ,domin fill ya dinba may yawa ta bayan ainihin gidansa" ya canza yanayin tsarin gidan gabadaya dan yanzu masu aiki sun koma ta baya " Sai dai Yar kofar da'aka bude wace zata dinga sadasu da parlour gidan . ,da doguwar hanya wanda kai tsaye zata kai muntu back yard din gidan . yayinda DEENI ke sake ji da zeenat dinsa da nuna mata kulawa. say day kusan kullum say yayi mata zance haihuwa. Koyace shifa , yaji shr yayi yawa koyace shifa baiga alamun ta damu da rashin haihuwar su har yanzu ba. yakama ace kina zance zuwa asibiti Amman say ki share kibarni ni kadai ko. Sai dai ta wayance tana dariya . Ko yanzu ma dasuke zaune a parlour,su na sama rungume da juna ,yana shashafa mata jiki da taba Duk inda hannushi yakai ajikinta. zance dayake mata kennan . zeenat nifa nagaji da shirun haka har yanzu bbu wani labari. Tayi murmushi tana sake shigewa jikinsa nima wlh my hrt a matse nake danaga na sake samu bby , amman karkadumu mu cigaba da addu'a kawai very soon zan baka bby zamu . Allah yabamu masu albarka . tace Ameen tacigaba my hrt kana son bby dayawa dole zeenat naso ya'ya , Dan ya'ya abin sone da alfagari . Tace ni km kaga zan iya zama rayuwata dakai ko babu haihuwa . Yayi shr yacibaga da shashafata cikin wani irin salo na rikitarwa . Bakinsa Ya kai wuyanta yana sumbata koina ajikinta kafin yakai bakinsa kan lip's dinta suka soma tsotsar bakin juna tamkar wasu zakunan da suka kwaso yunwa tare da fidda numfashi sama sama . Mikar daita tsaye yayi suka nufi dakinsa . Suna shiga ya janyota suka zube kan bed ya rungumeta tsam ajikinsa AHankali suka soma romancing din juna . Yau kam deeni bbu yadda baiyi da zeenat akan tayi mishi stly gurin sex ba amman sam tace ita tsoro take ji bazata iya yin wani stly ba . shi km ya rantse yau Sai tayi mishi goho yaci ta baya ,Duk yadda taso ta hanashi deeni yaki yarda dan haka yacigaba da romancing dinta tare da kamo dukiyar fulaninta yana murawa AHankali ya juyar daita ya zira jijiyarsa ciki yasoma mata service . " wani irin ihu dadi tasoma yayinda shi km yacigaba da zira mata hannushi duka nakan kirjinta "yana aikin murzawa . ,say daya gaji dan kanshi sannan yabar ta ya kwanta gefe yana fidda numfashi . Kwanciyatayi itama numfashi take fiddawa sama sama ,dan har wani zafi zafi ta dinga ji akasanta . Tayi sheme shame tare da ware kafafuwanta daidai tsaitin fanka ,wai ko zata daina jin radadin zafi . Cikin haka bacci yayi gaba da madam zeenat batare da Tasha magani ba ,km har washegari ranar bata tuno ba . Say gurin la'asar ta tuna batasha magani ba . Da gudun bala'i ta kwasa tayi samanta. ta bude tsakankanin side bed dinta inda take boye table din taga wayam sama ko kasa bata Gani ba. , hankalinta yayi mugun tashi ta sauko da bedside din gabadaya ta ajiye a gefe amman kwata kwata bataga alamun kwalin maganin ba ballanantana tablet. .tace wayyo Allahna nashiga uku ni zeenat Ina na ajiye maganin nan yanzu. , AHankali tasoma yamutsa dakin tana duba koina harda inda batayi tunanin ta ajiye maganin a gurin ba, Sai da ta duba . ,cikin haka oga deeni yashigo dakin ya tsaya kawai yana kallon yadda yaga Duk ta birketa dakin ne yashiga bashi mamaki . Ya dade tsaye yana dubanta batare da sani ba ,sannan yayi gyaran murya afrigice ta juyo tana kallo bakin kofa . ,tana ganin shi taji gabanta ya daki uku uku yanke ya fadi rassssss.take tasha jinin jikinta dan ganin yadda yake kallonta . AHankali ta Mike tsaye jikinta duk a sanyaye tayi masa sannu da zuwa batare da tayi yunkurin mikewa daga inda take ba . da ka shima ya amsa mata lfy. yana ga Duk kin yamutsa dakin haka? tayi murmushi karfin hali tukun tace wlh wani abuna nake nema . make nan ya sake jiho mata wata tmby ? Cikin in...inna tace uhmmmm ...abin sarkata nake nema tun dazu . ya girgiza kai kawai ya juya ya nufi dakin . Wanka yayi ya dawo parlour ya zauna sanye da jallabiya ruwan coffee. tare da daukar remut ya canza Chennal zuwa saudi . AHankali ya dauki wayarsa yakira Umminsa byn ta dauka suka gaisa ta tmbyi zeenat yace tana lfy sannan suka sha hirarsu. byn ya ajiye wayar yacigaba da kallon sa har say dayaji an fara Kira sallah,a masallacin dake cikin gidan ,sannan ya Mike yayi alwala. ,da zai fita masallaci ma Sai daya sake komawa dakin zeenat din ya isketa kmr yadda yabarta a har gitse ,ya tabe baki yace shi ya wuce masallaci . Yana fita ko minti biyar baiyi ba . ta sauko parlour kasa da sauri .a frigice tasoma kiran sunan moris tace maza ga kudi kije siyo mata magani , ,wanda zuwa yanzu moris Ta kware wajen haddace sunan maganin da madam dinta ke aikanta . Har moris Ta bude kofar fita zeenat Ta kirata ,ta tsaya tare da juyowa ,karki kuskura kiyi sakaci da magani keep it very wel for ,ko zeenat din bata fama mata ba ,tasan maganin datake siyowa mata bana alkhari bane. , consider datayi idan taje wanjen siya ,a boye ake siyar mata dashi . Zeenat na gama bawa moris sakon takoma samanta tana tunanin inda tablet dinta yayi . Byn kmr minti goma shabiyar da fitar moris sai gata Ta dawo sakamakon securities da suka hanata fita . Tana dawo da sauri . deeni ya tsaidaita daman km ya fitarta . Shiyasa yakira number securities kar su barta ta fita . Yana tmbyrta yaga tasoma masa kame kame ya shareta ya wuce, Tana dawowa tarasa yadda zata sanarwa madam dinta gashi zeenat sam bata yarda moris tana hawa samanta sama . say rahma ,daitama aikinta kadai ke kaita km da zarar tagama take saukowa . Moris Ta dade da dawo batare da sanin zeenat din ba . Can zeenat Ta duba agogo wayar taga har idar da sallah magariba anakan kiran isha'i ta Mike da hanzari tashiga bathroom dan wani irin fitsarin data ya kwanta mata a mara. ,tana fitowa ta zari hijab tana kokarin sawa taji an bude kofa tayi sauri ta zira hijab din atsorace sukayi ido hudu da deeni dake tsaye gabanta. Kirjinta taji yayi wani irin mugun bugawa. ta dauke idanunshi akansa . tasoma kokarin dawo da natsuwarta ,amman gabadaya takasa yukurin fita kmr yadda take so . AHankali ya rungume hannayeshi duka saman akirjinsa tare da zuba mata rikitattun idanushin ya jingina da jikin kofar tare da harde kafafunsa yana mata wani irin kallo yana murmushin . ,wanda yasa zuciyar zeenat ke gaf da tsayawa tsabar rudanin datake ciki . Da kyar tasamu ta gyara tsayuwarta dan gabadaya kafafunta suma nauyi . kokarin zagayeshi take Ta fita tana isa bakin kofar ya sauke kafafunsa ya gyara tsatuwarsa sosai a bakin kofar . a wanyace tace my hrt ,zan wuce zanje na hado maka coffee har tasa kai zatafita ya dawo daita tare da cewa karki damu, yasa hannu ya maida kofar ya rufe , Ya cillata a kan bed ya zire jallabiyar jikinsa yayi flinging daita ta Mike da sauri zata Mike ya maidaita yasoma romancing dinta cikin zafi zafi deeni bai sarara mata ba koda yaji tana gunjin kuka bai barta ba Sai dayaga bata motsi sosai sannan ya barta ya kwanta agefe . AHankali byn yagama hutawa ya Mike yashiga bayinta yayi wanka ya koma dakinsa shima bawai ni jima yayi ba ya sake ficewa . da gajeren wando irin na sojoji da farar Riga yabar gidan gabadaya tare kulle aininhi get din gidansa haka kawai yaji bai yarda zeenat din da moris ba Duk da moris taki fitowa ta sanar dashi ainihin abinda zeenat din Ta aiketa Sai wani kame kame. Zuciyar zeenat gabadaya a cunkushe take. yau tsawon kwana uku kennan batasha maganinta ba . km Ta aiki moris siyo mata tablet dinta . taje har inda tasaba siyo mata batasamu ba. km duk inda yakamata tasamu din taje amman sam bbu . dan haka hankali zeenat ya sake tashi fiyye da tunanin may karatun . Gashi babu wani hutu daga oga deeni kullum Sai yayi sex daita kafin yayi bacci . Two weeks later MMN SUDAIS CE [5/14, 9:09 PM] β€ͺ+234 810 359 0922‬: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 46 Two weeks later Gabadaya jikin zeenat yasoma samun Canjin yanayi. , Wani irinjin kasala kasala bacci bacci take ji ajikinta koda taci abinci ko wani abu zataji ya tsaya mata a kirji . Cikin bacci zeenat Taji kmr wani abu ya tsaya mata a kirjinta kmr yadda tasaba dan haka tasa hannuta daidai tsaitin inda take jin abun ya tsaya mata Ta dan soma shashafawa sai taji abin yayi kasa . Sake ,juye tayi tashige cikin kirjin deeni sbd tafi jin jin dadin baccinta ajikinsa, AHankali Deeni ya lalubo wayar dake gefen dayake ya duba time yaga uku ta wuce da wasu en mintina dan haka ya zare zeenat daga jikinsa ya kwantar daita sannan ya Mike ya sauko daga kan bed daga shi sai boxer iya cinyarsa da white single ya dan tsaya yana kallon yanayinta sannan ya wuce dakinsa. wanka yayi da alwala yazo ya tadda ikimar sallah" byn ya idar bai tashi daga gurin ba . Yana zaune yana ta addu'oinsa dayasa ba har sanda ya jiyo kiran sallah a masallaci dake cikin estate din tukun ya Mike ya sake shiga bayi . Kiran sallar asuba ne ya tada zeenat da kyar Ta Mike tayi bayinta wankan tsarki tayo tare da alwala . Byn Ta idar da sallah Ta shafe jikinta da lotion pure white gold kmr yadda tasaba kullum tare da feshe ilahirin jikinta da turaruka masu matukar sanyi da dadi kamshi . Duk wannan shirin da take tana yine tana shiga bayi zubda miyo dake taruwa a bakinta wanda tarasa na Mene dan ita sam bata kawowa ranta komai a game da miyon datake zubarwa" ganin tun last week taje Ta nemo tablet dinta da kanta ,km tana amfani dashi yadda aka sheda mata tun farko . Kwanciya tayi tare da runtse idanunta tana tunanin ko yaushe deeni yabar dakin kirjinta taji ya sarke mata guri daya can km tasoma ganin juwa juwa cikin ya kulle . Jin haka yasa ,tayi tunanin kodan jiya bata ci abinci bane" ga oga deeni km ya kwana aikin service. yasa Ta Mike ta dauki wayarta ta Kira number moris dan yanzu tana da waya a hannuta tace ta dafo mata indomi da tea amman tabari indomi tayi yaji sosai aciki tabawa rahma takawo mata . Hakance takasance dan ko cikakken minti ashirin ba'ayi ba Sai ga rahma Tayi nouking kofar zeenat . Tabada izinin shigowa. Rahma ta karaso har cikin dakin tana gaisheta tare da ajiye plate din indomi ,akan bedside ta juya tabar dakin bata jima da fita ba ta dawo da cup din tea. AHankali ta Mike ta ,dauki plate din tasoma ci abinci say dataga plate din tas. Sannan ta daura da tea mai kwari. ". ta dan jingina bayan da jikin gadonta , aiko kmr cikinta jira yake taci abinci ,yasoma yamusawa yana juyawa da gudu tayi bayi tashiga amayar duk abincin data ci . Cikin haka deeni yashigo dakin da shrinsa na fita aiki. tsaye yake yana binta da kallon mamaki ,yaushe km haka ta fara faruwa ya tmbyi kansa . AHankali ya maida kofar dakin Ya rufe yakarasa shigowa dakin sosai yana kallonta . Waje yasamu ya zauna yanacigaba da dubanta Har sanda yaga tana kokarin fitowa daga bayi. Jikinta a mace ta rarrafo jikin gado ta jigina bayanta tana cigaba da maida numfashi . Mikewa yayi ya dawo kusa daita yana kallonta ya dafata zai yi magana Yaga Ta Mike da sauri tayi bayi ta tsugunna tana kararo amai kmr zata sume . take jikinsa yabashi abinda kedamun ba mamaki Allah ya amsa addu'ar kwallonsa yashiga ya sake shiga raga . ya Mike ya rikota yana mata sannu ya kwantar daita ya akan bed ya lullubeta da bargo jikinta sai rawa yake . A ranshi yace abu fa ya km samu manya iyayen son jiki da raki , Yayinda ita km take maganar zuci kardai ciki gareta alhalin bata shiryawa hakan ba. " wani mora rayuwarta tayi da har zata km daukar wani ciki yanzu ta rufe idanunta tare da jan tsaki a ranta . Yaka barinta har sai dayaga alamun bacci yasoma daukarta Kallonta yacigaba dayi tana bacci wanda dagani bana jin dadi bane dan Sai juyi take tana girgiza kai . Ya cire wayar yana neman doctor saira amman sam takishiga. ya Mike ya fice daga dakin mukulin motarsa ya dauka ya sauko parlour kasa yacikaro da rahma tana gyran parlour suna hada ido ya sakar mata harara ya fice . A sukwane tabi bayansa da kallo tana mugun son kallon ogan madam dinsu. yana da tsarin jiki may kya ,ita dai tana matukar son shi da aure dazai aureta Amman tasan bazata taba samun miji kmr sa ba. ,gashi sai bata kudinta take abanza ko kallon arziki bata samu daga gurinsa . AHankali ta saki ajiyar zuciya . Tarasa yadda zatayi tasamu ya Amince datai . Ko shanawa sudingayi , kyauta ma sai ta mallaka masa jikinta batare ko sisinsa ba . tayi kwafa ta shige dakinsu tana may ayyanawa ranta muddin tana cikin gidan sai takashewa kanta kishirruwansa dake makale da makoshinta . Yashiga motarsa sai asibiti doctor saira dan yanata neman layinta bata dauka ba bai damu da masu gaishe shi dashi ba ya haura samanta kawai ya wuce office dinta ya same zaune tana rubuce rubuce idannuta manne da medical glass tana ganinsa ta sakar masa fuska suka gaisa fine ta nuna masa gurin zama tana tmbyrsa madam . Ya danyi murmushin ai saboda ita ma naxo dan gabadaya bangane kanta ba yau . Meyasa meta inji cewar doctor ? Nidai nashigo dakin naga ,sai amai take kwarawa ni dai je ki duba minta dan Allah . Dan nasa bai wuce ciki gareta ba . Amman ki riko kayan aiki. , Tayi murmushi ta Mike tashiga hada kayan aiki ta dauki ruwan allura guda daya ta rufe glass din da magunguna da abin awo . Tace suna iya wucewa suka fito ta kulle office dinta . suka sauko kasa zuwa inda yayi parking din motarsa yana shiga gidan ya iske rahma kwance a parlour tana kallo TV ranshi yayi mugun bacci da iskanci datake masa acikin gida azubure ta Mike ta zauna tana kallonsa Dan taji dadin ganinta da yayi cikin mini siket. duk da bata yi tunani. dawowar sa ba . ta dauka ya wuce aiki kennan . Ta tabisa da kallo . Har ya haura sama shida doctor saira . Sannan ta sauke idanunta akansa . tana maganar zuci lallai yakamata ta sake Mikewa tsaye akan yadda take dan gaskiya muradin kasancewa tare dashi . Tayi murmushin mugunta ta shige dakinsu ,ta iske moris kwance tana karatun Bible ,dan ita Tunda madam tanuna bata son zaman su a parlour ta kiyaye kanta. iya karta kitchen da deaning wanda duk akwai kofar shiga ta cikin dakinsu dazata kaita kai tsaye . Fitowarta kennan daga bayi byn tagama kwarara amai suka shigo dakin sai rawar sanyi take ganinsa da doctor saira yayi matukar bata mamaki ,ta zauna tana gaida likitar ,,ta amsa tana mata yajiki tare da mata wasu en tambayoyi . ta Mika mata wata Yar karamar kwallaba tayo fitsari aciki . Byn kmr minti goma doctor saira tagama yiwa zeenat test tagane tana da shigar ciki wanda batasan iya kwanakinsa ba , ta Ciro drip tayi alura aciki ta daura mata ,tare da magani .Ta nuna masa yadda zai cire mata idan ruwan yakare . Taso kwarai ta kebe da ,, zeenat din dan ta bata shawara akan cikin amman hakan bata samu ba dan deeni na gurin . dan haka ta Mike tare da yi musu sallama. sai day kmr wannce karo ta tabbatar masa akan yasa ido sosai akanta .yace Inshallahu zankiyaye . Yaje ya sauke doctor saira yana mata godiya sannan ya wuce gurin aiki. Wunin ranar akwance tayi byn deeni ya dawo gida dubata ya cire mata drip sannan ya km barin gidan. Washegari ma daya shigo dakin hannushi rike da cup din tea kwance ya isketa dakin duk a hargitse , kallon tea kawai tayi taji zuciyarta natashi tun bai kai bakinta ba . Ta Mike da sauri sai cikin bayi tashiga kwara amai ,ya iso kusa daita yana mata sannu sai data gama sannan ya gyara mata jiki ya maidota cikin daki. AHankali Ta kamo hannushi ta daura a saman cikinta ,tana hawaye tace dan Allah my hrt katausayamin kasa acire min cikin nan kabari muyi zaman haka Tunda muna son juna wlh ni zan iya zama da kai ko bbu ya'ya . Yayi shr kawai yana kallonta da mamakin abinda tace yayinda zuciyarsa ke tafasa yana ji tamkar ya shakota yamakata da bango ta mutu kowa ya huta. ,wani irin kallon ta haukace yake binta dashi tare dayin nazarinta . Ganin yayi shr baice mata komai ba . sai ta dauka ko shawara yake da zuciyarsa . dan haka tasoma kokarin sake rokonsa . Wani irin harara ya watsa mata wlh idan kika sake gayamin wannan bazanr magana say na kasheki yanzu . Take Tayi shr tana kallonsa zuciyarta na ta fasa . ita ko tafi iskanci zai Gani kuwa ,ta juya tayi kwanciyarta tana mayar da numfashi . A zafafe Ya Mike tsaye sosai yana dubanta zuciyarsa iya wuya. dama ke muguwace km munafuka may fuska biyu ki dinga nuna min tamkar ma kin fini son haihuwa a she abin ba har zuciyarki yake ba ,dan Allah na rokeki karki canza niyarki ta zubda cikin nan . Yana gama fadar haka yabar dakin tare bugo kofar dakin da karfi ,a ranta tace mai zuciyar wahala bbu wani haihuwa da zanyi da kuriciyata na zauna na lalata rayuwata wlh ba zai wuyo ba . Yana sauko yaci karo da rahma zata hauwa sama wani iri mari ya dauketa dashi tare kwallo daita tasoma mulmula har ta gangara kasa .meyasa daga gashi yana saukowa bata bari ya bar step din ba ta hawo. AHankali yacigaba da sauko ko kallon inda take baiyi baiyi ba ya fice daga gidan . Rahma ta karkabe jikinta ta mike tsaye tana dingisa kafa sannan ta sake yin hanyar step Dan dama gyaran sama zataje yi . Da wuri Zeenat bacci sakamakon drip din da doctor saira tasa mata. Bata farka ba Sai wajen shabiyu na dare yana kwance a gefenta shima amai ne yata daita ya cire mata ruwan dake hannuta ganin a gigice ta farka tana neman sauka ya rakata har bayi tashiga kwara amai ,gashi bbu komai acikinta komai taci baya zama acikinta sai ya dawo . Ya zuba mata ruwa akanta ya fito daita daga ita har shi bbu wanda ya runtsa ranar" basuyi baccin kirki ba jikinta ya sake daukar zafi , Tun yana jin zafi da ciwon kalmar zubda da cikin data furta masa har yazo ya daina ji ,ganin yadda take shan wahalar cikin sai lokacin yayi tunanin Killa kodan wahalar da cikin ke bata ne yasa ,tace acire mata . Wasa wasa cikin zeenat cikin yashiga wata uku har sunje asibiti , doctor tace sabon wata zata fara zuwa awo. Sosai deeni ke kula daita yana bata extra love haka Ummi amman ita duk wannan gatan datake samu besa taso wannan cikin ba gabadaya a wurinta takura ce wannan kaddareran ciki a gurinta kmr yadda take cewa . Shi kuwa Deeni bbu ruwanshi harkar gabanshi kawai yake yana bawa zeenat kulawa da abinda ke cikinta . Tundaga sanda tayi furucin zubda ciki taga yadda yayi bata sake yi masa makamanciyar maganar ba tare suke lalacewa gurin cikin .hakan ya sake bawa deeni kwarin gwiwa kula daita da mancewa da wani maganar zubda ciki datayi. Da daddare deeni zaune a parlour ,n shi na sama yayinda zeenat ke kwance ajikinsa a shwabe tace my hrt nifa Ina son cin danwake ,. Ya sauke ajiyar zuciya yana kallonta tare da duban agogon wayarsa , karfe goma saura yagani yace bby kalli time fa a Ina zan samoki shi wannan abin da kike son ci? ta bata rai tashiga kokarin tashi daga jikinsa ta Mike zata wuce yayi saurin dawo daita dan Tunda yasan yadda cikin ke bata wahala yake gudun bacin ranta . Zaunar daita yayi akan cinyarsa yasoma neman layin umminsa ,say gaban Ummi ya fadi lokacin dataga kiran Deeni kafin ta dau wayar ma addu'ar ta dinga sannan ta dauka tace deeni lfy ? Lfy first lov wlh wai zeenat ke son cin wani abu dan..me ake ce masa , ya dan juyo yana fuskantarta zeenat din ,Mene sunan abin ta sake fada masa ,yace yauwa wai danwake ,shine nace bari nakira ki ko zamu samu yanzu . Ummi ta sauke ajiyar zuciya tace ba matsala kazo nan da 30 minti sannan ya kashe yana rungumota jikinsa kinga gud grammar tace azo akarba ta manne masa tana gogga masa kirjinta a fuskarsa . Allah sarki Ummi da kanta tashiga kitchen tayiwa zeenat dan wanke . Minti 30 daidai agidan Ummi tayiwa deeni yashigo da sallamarsa ya karba coola yayi wa ummi sallama ya wuce dan kwata kwata yanzu baya son yin nisa da zeenat din . Yana kaimata hannu baka hannu kwarya ta dinga tura danwake tamkar mahaukaciya ya zuba mata ido kawai yana kallonta dan yasan da wuya agama cin danwaken lfy ,. Aiko tana gama ci tayi hanyar bayi da gudu sai da ta amayar da danwanke kaf tukun ta zube tana nishi . Haka ya taso ya wanke mata baki yaja zuwa dakinsa ya kwantar daita shima ya ,zagayo ya kwanta abayanta tare da rungumeta tsam . Zeenat tarasa yadda zatayi da cikin jikinta dake damunta dan haka ta yanke shawarar kiran doctor titi byn ta dauka sukayi magana tayi hanging din kiran ta Kira sumy . Hello sumy zeenat ya"akayi ne kwana biyu? lfy inji zeenat kina gida sumy tace eh Ina gida ok Ina nan zuwa yanzu lfy dai ko ? ke dai ki bari sai nazo zakiji komai . Tana zuwa gidan sumy ta kwanta akan kujera tana maida numfashi sumy tace dazun ban naga zanceki a zuciyata . sai km naga kiranki. ya,akayi ne kawas da kyar zeenat Ta Mike taje ta zubda miyon bakinta ,ta dawo sumy tace A'a karde kin km harbuwa. Kedai bari kawai sumy bazan iya jura daukar ciki irin nawa ba wlh "gyara na mutu Banda dan kaina da wannan bakar wahalar . sumy ta harareta ,kefa wawiyace kin zubar da cikin farko kinsha da kyar shine yanzu zaki km kwaso jiki to mekeke nufi . Zeenat tace taimako zaki min kmr na wannce karan nakira number nurse titi ashe ma bata garin gabadaya. Sumy tace eh Ai sunbar garin gabadaya da mijinta amman ita takan zo jifa jifa . amman gaskiya cikin na baki wahala kalli yadda kika dawo . zeenat tace eh shiyasa ma nazo gurinki dan Allah sumy ki taimakmin ki kaini wani guri inda za'a cire min cikin na . A tsorace sumy ke dubanta zeenat sannan tace uhmmmm wlh bbu ruwana km bbu wani guri da zan kaiki . ' nifa na tsorata da wancan lokacin da kika bani labarin irin wuyar da kike kinsha . Nasan duk randa Asirinki ya tuno nima say kin sani a cikin maseefa . Zeenat Ta dawo kasa kusa da sumy ta zauna Wlh bbu wani maseefar dazansaki ciki " abinda bbu may sani daga sai ke . Ko wancan Wana gayawa . Sumy tayi waje da ido tana kallonta da mamaki wai zeenat kina da hankali kuwa ? Zeenat Ta jinginar da kanta jikin kujera hawaye ya cika mata ido . sumy tace shikennan kiyi shr kibar kuka ni tausayi kike ba , kiyi hakuri ko daya ki samu tunda kinyi kusan five years da aure yanzu duniyar nan fa bamu da tabbas dinta . zeenat Ta zubawa sumy ido tana kuka tace dan Allah sumy kitaimaka. Uhmmmm fa bazan sa hannuna ba acikin zubar da cikin nan . wancan danayi daga baya say da nadama tashigeni . bazan iya da tashin hankali mijikin ba wlh ,gyara ki hakura , kuje ki nema kanki zeenat ta Mike tsaye tace bazan wlh Kinsa Allah sai na zubar da cikin nan . Sumy ta daga kafadarta alamun Ina ruwanta kije ki zubar cikina ko naki Km dan Allah na rokeki karki kara zuwa mana gidan muddin Kinsa ba abin arziki bane ,zai kawoki haka kurum kijawo min maseefar wannan friaunar mijin naki . haka Zeenat suka rabuwar baram baram da aminyarta . Ta dawo gida tana saka da warwara . Washegari kai tsaye Zeenat ta dauki drop din taxi tace yakaita duk wani asibiti daya sani yace ok may taxi ya dauketa sai asibiti promise waje yasamu yayi parking din taxi din. ya Dan juyo tare da madam we ha'v rich there. tace ok ta fito tana karewa hospital din kallo sannan ta bude pursue dinta ta Ciro kudi ta mikawa may taxi batare da tsaya jin ko nawa yakawota ba . takara cikin asibitin gabanta na faduwa da addu'ar ta shiga asibitin. babba ne sosai ta karasa reception ta zauna ganin peticent dayawa zaune suna Jira AHankali Ta dinga karewa reception din kallo ta kusan awa daya zaune ba'a zo kanta ba. Duk tagaji kwanciya kawai take son yi ga amai dake tasoma mata taji tamkar ta rusa ihu a gurin dan azabar da take ji.ta kife kanta a cinyoyinta ,ita kadai tasan azabar datake sha . Can say ga wata nurse tazo ta dafa kafadarta zeenat ta dago da sauri tana kallon nurse din nurse tace ur card number madam zeenat nason magana sai dai yawu yacika mata baki ganin haka yasa nurse din ta nuna mata toilet din dake kusa da reception . Byn Taje ta zubda miyon ta dawo still nurse na gurin tana jiranta tace ur card number madam zeenat tace I don't have card here. Nurse tace dole say da card zaki samu ganin likita , how much for card nurse din tace family card 5k single 3k . Zeenat ta Ciro 5k ta mikawa nurse din . Nurse tace name madam with full address . Zeenat tabata wrong address nurse tayi gaba duk abin nan dake a tsorace take kar wani mugun ido yaganta. nurse din bata jima ba ta dawo ta mikawa zeenat card dinta . Sannan ta rakata zuwa office doctor . Doctor din macce tana zaune tana rubuce rubuce ga medical manne a idonta sai da gaban zeenat din ya fadi dan sai taga likitar kmr tayi mata kama da doctor saira . takarasa cikin office din zuciyarta na cigaba da bugawa ta ajiye mata card dinta a saman table ta zauna kan kujera a sanyaye tana kallon doctor din har zuwa lokacin bata dago ba tana cigaba da rubuce rubucenta . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 47 ' ta Dan marairace murya tamkar mai shirin kuka tace Doctor ,sai lokacin doctor din ta dago kanta Ahankali tana duban Zeenat da gabadaya ta dawo kalar tausayi bbu inda baya rawa ajikinta . Likita Tace sorry please Ina wani aiki sannan ta janyo file dinta gabanta tana dubawa . Tana kallonta a sanyaye tace Dan Allah taimako nazo nema gurin ki likitar. Likitar ta sake dagowa tana sake dubanta jin tace gurinta " kmr irin tasanta oready. ,likitar tace do u kwn me before? zeenat ta girgiza mata kai kawai alamun A'a ,sannan likitar tacigaba da abinda take tare cewa wani taimako ,zan miki . Zeenat Tace Dan Allah likita Ina son ki taimakmin ciki gareni nake son ki zubar min dashi . ,,likitar ta sake dagowa tana mata kallon tababbiya . Sannan Tace kina da hankali kuwa ce miki akayi muna zubar da ciki a asibiti nan . da zakice a zubar miki da ciki. Zeenat ta sake narainarai ce murya Dan Allah doctor kiyi hakuri ki taimakmin ko nawa kike so zan biyaki wlh ko two hundred thousand ne zan iya baki muddin kika taimakmin . Likita tayi shr kawai tana kallon Zeenat Ga koshi Ga kwana yunwa ,Amman aikin ne akwai risk acikin sa . ,'ahankali doctor tace gaskiya ni bana yin irin wannan aiki . " Zeenat tace nasan kinyi iya Nidai taimako kawai nake nema a gurinki. doctor ta girgiza kai meyasa kika zabi ki zubar da ciki bayan daga kallon zaasan iyayenki masu kudi ne .km gashima Zeenat Tace Duk ba wannan ba please help me doctor . Ina mijinki inji cewar doctor? Da sauri zeenat tace bani da miji shiyasa ma nake son zubar da cikin sbd parent din zasuyi fushi dani . Likita tace ok zan taimaki Amman sai naji alert tukun dan dayawanku baku zuwa da kudi sai angama aiki kuce zaku kawa daga nan shikennan Da sauri zeenat ta Ciro wayarta dake cikin pursue dinta tace ur account number please doctor takaranto mata account dinta , Take Ta tura mata 200k likita naganin alert ta sauke ajiyar zuciya tare da mikewa jikinta a sanyaye Dan tsoron aikin taje ta bude show glass din magunguna tashiga hada wasu magani har kala uku sannan ta dawo tana kallonta hannuta rike da maganin tace ta juyo ta mata allurar . tace ok ta Mike ta juyo mata bayan tayi mata sannan ta dauko magungun tabata tare da fada mata yadda zata sha taji dadi dabata na turawa ba irin na nurse titi ,. Tayiwa doctor godiya sosai zata wuce doctor tadakarta daita ,sannan taraka har bakin get . Zeenat na murna yau ko gobe zata rabu da jaraba jikinta . Ta dauki drop din taxi . zuciyarta fari tas tamkar ammata albishir da gidan aljanna . Har tazo gida murna take da farinciki. A gajiye tashiga part dinta tana shiga ta iske rahma a parlour ta wuce batare da tace mata komai ba Dan yanzu ta lfyr take .Sai d moris datace ta kawo mata abinci . Tana shiga dakinta ta zube akan bed tana shafa cikinta Dan yuwan take ji moris ta hawo saman Zeenat da kanta takawowa madam abinci tayi kallon saman a she duk kyawun. Kasa da take Gani a bayan sama yake . Zeenat taci abinci Sosai .tana gama ci tayi hanyar bayi tashiga aikinta na kwara amai. Har sai dataga ta amayar da abincin data kaf sannan hankalinta ya kwanta da kyar Tasamu ta fito daga bayi ta zube akan bed Ta runtse idanunta. Da daddare 'ahankali take bude idanunta jin murdawar da cikin ya soma mata ,ido hudu sukayi da deeni zaune, yana kallonta . tashiga kokarin tashi ya taimaka mata yana cigaba da kallonta yace kin ci abinci ma Kuwa? ta girgiza masa kai Dan yau nazo duba bbyna da wuri da fatan a shirye kike ? Ta juyo tana kallon agogo dake manne a dakin taga karfe goma a zabure ta Mike tayi hanyar bayi Dan zubar da miyo tana fitowa ta hango magungunta a zube akan gadon . . da ganinta kasan batada gaskiya. ya tsaya yana kallonta yace meya faru sanin cewa da Zar ya juya zay iya ganin magungunta yasa ta juya tayi cikin bayin da sauri ta tsugunna sananin datayi , tabbas zai biyo ,'yasa ahankali tasoma kakarin amai . Har ya juya Ya kalli laidar maganin say km ya Mike da sauri yayo gurinta a rude yana mata sannu jikinta say rawa yake. bbu wani amai datayi ta jingina bayanta tana maida numfashi tare da toshe hancinta wayo juwa nake Gani a rude yace juwa km c km Zeenat ? ta girgiza masa kai tace har da kaina . Ya dauko zai kwantar daita akan gadonta tayi saurin sake toshe bakinta da hancinta da hannuwanta dukka uhmmmm karka kwantar dank kaini dakinki wari dakin yake shi yake sani ganin juwa . jikinta na rawa Allah Allah take subar dakin Kai tsaye dakinsa yayi daita . "ya kwantar daita akan gadon shi tare da kunna mata AC da fan jin tace juwa take Gani . ba iya jikinta kadai ke rawa ba har zuciyarta bugawa take da sauri . Yace ya kike jin jikinki yanzu ? tace daidai wunya kawai nake ji yanzu km abinci ummi nake son ci yace ok bari naje yanzu na karbo miki . ya tashi da sauri ya fita daga dakin . Tana ganin fitarsa ta Mike da gudun bala'i ta nufi dakinta tayi sauri ta dauki laidar maganin ta bude ta balli uku Tasha ta boye sauran cikin wordrob dinta . Yana dawo daga gidan ummi ya nemeta ya rasa dakinta ya nufa ya isketa kwance akan gadonta . da mamaki yake kallonta zai yi magana ta Mike zaune zata masa iyaye da yauki ya daka mata tsawa tare da ce mata munafuka may fuska biyu yaja tsaki ya dire mata coolar abinci juya yabarta. 'ahankali ta sauke ajiyar zuciya ,tare da cewa maseefaffen banza kawai . Tayi shr har shabiyun dare tana jiran ko zata ji wani abu Amman shr bbu labari . Washegari takasance weekend deeni na gida Dan haka bata samu wani sakewar shan maganita ba. Dan sosai yasanya mata ido . Har wata washegari garin Sunday yakasa ya tsare yaki fita koina . . Dan haka itama tayi kwanciyarta a dakita . tana kwance a daki abin duniya yasoma isarta dan har yanzu bataga komai ba . ,'ahankali ta Mike tasawa dakinta key ta dauko sauran maganin da doctor ta bata . Ta zauna akan ta fito da magungun daga cikin kakinsu ,ta sha . ya saura na gobe kadai kusan awa hudu da shan maganin na yau wanda shine second to the last Amman bataji komai ba jin bataji komai ba yasa ta dauko wayarta ta hau what's app Dan ragewa kanta damuwa .taji tasoma jin bacci km har lokacin bataji komai Dan haka ta diro daga kan godan wayyo nashiga uku kar dai cikin bazai zube ba. , da sauri tashiga balbala maganin kennan tana kokarin janyo ruwa daga kan Mirrow dinta zata sake kara kora wani . taji wani irin matsanancin ciwon mara da bata jin irinsa ba tayo waje da idanunta a tsorace gabanta na faduwa 'ahankali cikin ma ya dauki zafin ciwo ta dinga murkususu tana daurewa. Tunda tasan hakan zata kasance daita . jin irin wanna azabar ciwon yafita daBan da wancen yasa ta kankame cikinta waje guda tashiga mutsu mutsu daga zaune tana buga ties da hannuta taga zama ya gagareta ta kwanta kasa tana juye juye ita kam Tayi alkawari zata rike ciwon har yagama Cinta bbu mai ji . Ai da mararta tayi wani irin murdawa ta daura hannuta akai taji tamkar mutuwartace tazo batasan lokacin da ta fasa wata razananniyar kara ba rike da cikinta wanda karan tasa gidan gabadaya ya dauki sautin muryarta. lokacin guda ta hada zufa tashiga kwalla ihun wahala . Agigice deeni ya nufo dakinta say yana murda kofa yajita a rufe gam. Da karfi yashiga bubbuga kofar yana kiran sunanta da karfi Ta sake kwara wani ihun wayyo mutuwa ,zanyi . Deeni yakoma dakinsa a rikece yashiga neman extra key din dakinta da kyar Allah Ya taimaka yagani . Ya a frigice ya dawo jikin kofar jikinsa na rawa Allah Allah yake ya bude dakin. ' yana budewa ya afka can karshen gado yaganta kwance shame shame tana juye da kirawa kanta mutuwa. da sauri ya tsugunna ya dago ta a rude yana tmbyta kasa cewa komai tayi sai juye juye take tana zan mutu Yaya mutuwa zanyi .. A rikice yace Dan Allah zeenat kimin magana mana make damunki .Ina ke miki ciwo . Ga maganin a zube akasa , hannuta na rawa tashiga tura maganin karkashin gado tana numfashi sama sama duk yana lura da abinda take ya rike hannuta da sauri yana kallon maganin yace meya wannan kike kokarin boyewa ? girgiza masa tashigayi Dan zuwa lokacin bbu bakin magana a zabure ya zameta daga jikinsa tare dago maganin yana kallo yana karantawa instruction din maganin zuciyarsa yake ta buga alokaci guda wani gumi ya rufeshi Dan tabbatar da abinda yakaranta yasa yayi saurin zaro wayarsa daga aljihun wandonsa yakira doctor saira yana tmbyrta meyye amfanin maganin mestrogen. Ajiki ? 'Ahankali tace masa tablet ne na zubda ciki. a rude yayi jifa da kwallin maganin yashiga furta innalillahi wa inna ilaihi rajiun da hannushi ya dinga nuna tsabar ya kasa magana Wani ihun ta km fasawa . MMN SUDAIS CE [5/14, 9:02 PM] β€ͺ+234 906 414 7340‬: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 48 Da kyar ya iya furta sunanta Zeenat Zeenat ...meyasa kika min haka? nace meyasa kika min haka? Kuka take sosai tana juye juye hannuta dukka akan cikinta tana murkususu ciwo kmr ranta zai fita . " Jini kuwa say malala yake ta kasanta. Ya sake daka mata tsawa yana sake furta kalmar me namiki Zeenat? Tamkar zaki ya' karaso gareta ya dagata tsaye ya kai mata wani gigitaccen mari .wanda yasa Zeenat Ta saki kara har su moris dake downstairs ,sukayo hanyar step suka yi cirko cirko jikinsu narawa . Yasa hannushi daya ya shake mata wuya tare matseta da bangon dakin kika zubar min da cikina Zeenat. " meyasa kika zubar min da ciki? ta kamkame ajikinsa tace wayyo cikina mutuwa zanyi katamakamin" wasu marukan ya sake yaryarfa mata tare da buga kanta da bango dakin sannan ya saki wuyanta tayi kasa luuuuuuuu...Ta zube warwars a filin dakin tana sakin numfashin sama sama Ga azabar ciwon dake nukurkusanta. " Ga azabar da deeni ke gana mata Tunda take bata taba ganinsa cikin yanayi makamancin na yau ba. idanunshi sun kada sunyi jawur gabadaya jikinsa bbu inda baya kirma tsabar tashin hankali dayake ciki . Muryarsa na rawa yace say kingaya min ubanwa yabaki maganin zubar da ciki" hade da yin kwallo daita sai da kanta ya bugi Bago dakin ta dawo ta sake xume kasa. ta kwalla wata gigitacciyar kara woyyo...... nashiga uku kayi hakuri Dan Allah kabarni mutuwa zanyi . Kafin ki mutu yau sai kin gayamin wani asibiti kike je ya sake daukarta da hannayeshi duka ya sake bugata da bango take goshinta ya balle da jini . kan kace me jini ya rufe mata fuska , takoina jini ke siyaya ganin yana kokarin kwance belt din jikinsa tasoma kokarin fita daga dakin ya fixgota ya shake mata wuya yana huci Ina zaki gudu kije? me cikina ya miki kika zubar min da abina "yau sai kin fadamin tsinannen daya kaiki asibitin da kika zubamin da cikina wlh ko na aunaki lahira. Da kyar Tasamu ta riko hannuwansa duka biyu cikin kuku da tashin hankali tace Dan Allah Yaya kayi hakuri cikina mutuwa zanyi ya sake buga kanta da bango gara ki mutu kowa ya huta . munafuka banza may kashe ya'yan da basu ji ba basu Gani ba . No . please Yaya kamin rai dan Allah cikin zai kasheni " da karfi ya km buga kanta da bango ya fice daga dakin. tasan km Bai gama cin kaniyarta ba Ga azabar ciwon dake nukurkusan mararta,tayi karfin hali ta rarrafa ta fito daga dakin da kyar tana neman inda zata buya. tun Bai zo yakarasa kasheta ba. Dabin bango ta dinga jan jiki Ga jinin na tsiyaya ajikinta hannuta dafe da mararta dake mata wani azababen ciwo da kyar tasamu ta sauko parlour,n kasa . Ya fito daga dakinsa yashiga nata dakin yaga Bai ganta ba . Ya fito da sauri yana kallon kasa yaga yadda jinin danshi ko yarshi ke malale akasa , kwalkwaluwarsa kmr ta tarwatse tsabar tashin hankali cikin zafi nama yasoma taka step biyu biyu idanunshi sun sake kadawa Ga wani irin zafi da kirjinsa ke masa tamkar zuciyarsa zata buga . a haukace yakarasa saukowa daga step daidai zata bude kofar fita daga gidan ya daka wata razananniyar tsawa wanda yasa , Zeenat ta gigice Ta afka dakinsu moris batare da tasani ba , tasakawa kofar key tare da barin key din ajikin kofar . A tsaye ta iskesu sunyi cirko cirko da alamun sunji duk abinda ke faruwa acikin gidan , Zeenat zube kasa dakin tana Sakin numfashin wahala har lokacin jinin dake zuba a jikinta Bai tsaya . Can wani tunani yazo ta Mike a zabure tana kuka ta kamo hannu moris cikin nata . Muryarta da gangar jikinta duk rawa suke ,moris..moris please ki rufamin asiri koda ogo ya tmbye wani abu kice mishi bakisan komai ba kinji.. ,ita dai moris say girgiza mata kanta kawai take sbd kwata kwata bata fahimci abinda madam dinta ke nufi ba . gabadayansu a frigice suke har rahma jikinsu Sai rawa yake yana karkarwa . Ga jinin nabin kafafun Zeenat .deeni yakaraso kofar kmr wani zautaccen mahaukaci yashiga buga kofar da iya karfinshi cikin tsawa yace Zeenat ki bude kofar nan tun ban ballata da kaina ba. ,aiko nan rahma da moris suka rude kowace na neman gurin boya yeeeee I don't bring my self inside double wahala oooo...inji cewar rahma . moris ko Sai kiran jisues Cris take tana karawa oh jisues have Marcy on me , hawayen suke shabe shabe gabadayansu sun rude . gabadaya Zeenat hankalinta yasoma barin jikinta nishi take sama sama Muryata na rawa rawa Tace Dan Allah ya'ya kamin rai kayi hakuri wlh bazan sake ba,kima sake wlh yau Sai naga bayanki da duk ma wanda ya tsaya miki . bazaki bude min kofar ba yakarasa maganar yana huci tamkar kumurcin zaki rahma da kusan tafi moris rudewa tace madam please help us to open door for him this ting is become big I won go home I kwn die now please... kijin rahma na rawa karasa xata bude kofar moris tayi sauri ta fixge key din tayi jefa dashi ta jingina bayanta da kofar tana kiran sunan jisues . deeni Bai sake cewa komai yakoma dakinsa yana huci Zeenat ko na durkushe a dakin say kuka take tana juye juye Dan tasan yau karshenta yazo mutuwa zatayi gashi har lokacin jinin Bai tsaya ba say bulbuluwa yake duk kayan jikinta ya baci da jin haka dakin duk jinin takoina ka kalla gabadaya tagama sadaukarwa mutuwa zatayi yau. shiyasa tasoma addu'ar neman sauki da tuba a gurin Allah kuka take tana dafe da cikinta wayyo ummina... wayyo babana ..wayyo kuna Ina yau ga Zeenat dinku zata mutu batare da saninku ba. Ta soma narainarai da idanuwa wayyo nashiga uku mutuwa zanyi Sai kuka take tana mutuwa zatayi aiko su moris suka sake tsorace da rudewa suma har da kukansu shebe shabe suna kiran sunan jisues Cris. Bansa haka zata iya faruwa dani Allah na tuba astagfurka wa,atubu ilaik Allah na tuba Allah kasa zuciyar mijina tayi sanyi ya hakura da laifin dana aikata a gareshi . cikinta ya sake wani irin murdawa ta saki kara .wanda yasa " Jini ya sake ballewa tasoma Gani double wayyo ummina kina Ina ummi mutuwa zanyi moris takaraso Dan Allah madam karki mutu zaki samu cikin wahala.. suka ji deeni nakokarin zira key cikin kofar Zeenat Ta fasa ihu lura datayi bbu key din ajikin kofar jikinta na rawa taji kmr ta suma gurin tasamu sauki da sausaucin abubuwa dake shirin faruwa daita. wayyo Allahna wayyo ummina Dan Allah Yaya kayi hakuri kamin rai kaji tausayina yau mutuwa zanyi karka kasheni da hannuka Dan mutuwa zanyi . ya afkl dakin hannushi rike da kwalin table din data sha yau da wanda yagani kwanaki adakinta yana kallonta da idanunshi suka maga rikidewa tamkar jini aka zuba acikinsu. kanta yayi ya fincikota su more's naganin haka suka soma kokarin arcewa daga dakin sakin Zeenat yayi tare da juyowa ya damko wuyansu da hannuwasa ya gara kansu waje daya tare da buga kan kowace da bango dakin sannan yayi flinging dasu suka koma can karshen dakin ,suka durkushe suna huci Dan kukan ma kin fitowa yayi . yasake yin kan Zeenat ya cakumota. muryasa na rawa wlh wlh baki gayamin wanda yabaki magungunan ba say na kashe ki km a yau.... MMN SUDAIS CE [5/14, 9:02 PM] β€ͺ+234 906 414 7340‬: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 49 Wlh wlh baki gayamin wanda yabaki magungunan zubar da ciki ba ,zan kasheki inga uban da tsaya miki km zan Dan iskan da zai yi shari,a dani ya sake maimaitawa. Jikinta na rawa tashiga girgiza masa kai hawaye nabin kuncinta gabadaya tagama fita haiyacinta ta dawo wata kala daban fuskar nan tata ta can kammanin da kyar take matso hawaye daga kumburarun idanunta . yayinda moris tafi shiga tsaka mai wuya Dan bbu abinda jikinta ke Sai kirrrrrrma. Ya shaketa da karfi idanunta sukayo waje cike da tsawa yace bazaki fadamin ba . kai ni gurin ummi ,zan gaya maka ,a gabanta yana shake daita ,ya zuba mata barin makauniyya take hancinta da bakinta suka balle da jini . A tsorace muryarta a shake Tace zan fada...Zan fada wlh zan fada ya sake zuba mata wani marin uban me kike jira ? Ta fashe da wani gigitaccen kuka jinin ya sake ballewa ta baki ta hanci,w lh zan fada maka gaskiya Dan Allah kayi hakuri karka kasheni . Jin ta kiyin magana Sai zan fada take maimaitawa yasa ya damki makogoronta idanunta suka kakkafe tana shirin sumewa yace bazaki fadi uban da yakai ki akabaki ganin zubar da ci ba . ahankali ta dinga daga masa kanta alamun zata fada sannan ya sausauta rikon da yayi mata Amman say daya sake zuba mata wasu lafiyayyun maruka , hawaye masu dumi da zafi gyaraye da jikin suka shiga ambaliya a kuncinta ta dinga jan zaninta tana fizgar gashin kanta ,tana kuka ta dubi saitin da moris take tsugunne tana risgar kuka Dan say lokacin tasan akan me ogan nasu ke dukan matarsa . Yacd ,ok itace tabaki maganin ? tashiga girgiza masa kai uhmmmm baita bace sumy ce takaini ,ita km ita nake aika siyo min maganin tsorace moris tayo waje da idanu tare da dafe kirjinta. ,yayinda jikinta yacigaba da kirma aranta tace yeeeeeee mo daron' won madam Fe, pa romomi,o emiko. deeni ya saki Zeenat sulale kasa ya juyo tana kallon moris da tazama kalar mara gaskiya duk ta rude Sai rawa bakinta yake takasa magana ganin yadda oga ke kallonta yasa ta fashe da kuka tace wlh karya madam take min ni dai tana aikana siyo mata tablet Amman kwata kwata bansan ko meye amfanin tablet din ba. hawaye cike da idanunshi yace dake aka taru aka zubar min da cikina kennan? wani kara yayi yakarasa kusa da moris kmr zaki ya' damki wuyanta ita da rahma da basan hawa ba ballanantana tasan asalin wainar da'ake toyawa ba sai yanzu,. Hawaye cike da idanunshi yace daku aka samun damar zubar min da cikina ko. me cikina yayi muku Bai jira mezasu ce ba yayi wani irin juyi tare buga kansu da bango ya shakesu yana huci Sai Ga jini da iya karfinshi yake jibgarsu yana kwallo dasu jikin bango dakin Sai daya musu dukan mutuwa ya tabbatar da ya sumar dasu sannan ya bar su kwance agurin . juyawa yayi Bai ga kyallin Zeenat ba. Ita ko Zeenat tana fitowa daga dakinsu moris hanyar waje tayi da Dan sauran karfin Da yayi saura . gabadaya jikinta yayi week da kyar take iya jan kafarta tana isa gaf bakin get din gidan jiri ya kwasheta ta zube kasa takasa tashi km daidai na n deeni ya fito daga cikin gidan nemanta kmr an hankadoshi ,tana ganinsa tafasa gigitacciyar kara tana ihu tasoma kokarin mikewa tsaye Amman takasa cikin kuka ta dinga cewa no... please wayyo Yaya katausayamin ganin yayo kanta batare data shirya ba tace Dan Allah katausayamin zan fadi gaskiya wlh ba moris bace sumy ce tafara kai ni inda ake zubar min da ciki ,ya sauke da wani mahaukacin mari wanda yasa Zeenat tasoma ganin double Dan ko shi deeni tishi tishi take ganinsa , tun yaushe kike shan maganin hana daukar ciki ni da ban sani ba . Tun shekara biyar Tare da nuna masa yatsunta biyar Sai km ta sulale wajen sumammiya . 'Ahankali ya zube gabanta tare sanya fuskarsa cikin tafukan hannushi yana kuka mai cin rai ,tare dayasanin auren Zeenat dayayi da kyar ya iya cire tafin hannushi yana kallonta hawaye kwance a fuskarsa ya dagota ya rungumeta ajikinsa muryasa na rawa yace meyasa Zee...nat ..? Meyasa kika zabi kimin haka? Why me cikina yayi miki dakika gwammaci ki zubar min dashi alhalin kinsan Ina son abuna . ganin har lokacin jini Bai tsaya ba yasan. shikennan ya sake rasa abinda ke cikinta ya sake jin haushinta yakamashi cike da tashi hankali yayi flinging daita tare da Mikewa yayi cikin gidan . Ruwa ya dauko may maseefar sanyi yashiga siyaya mata ajiki Amman sam bata motsa ba. yadauke yayi dakinsa daita . Yana shiga dakinsa ya kwantar daita akan gadonsa ya dauki waya yakira doctor saira please doctor kizo yanzu gidana I need ur help tace ok am coming right now . ,sannan yakira faruk yace yazo yanzu yanzu gida yasame shi ,yayi hanging din kiran tare da ajiye wayar ,km har lokacin Zeenat na kwance bata motsa ba . Ko minti 20 ba'ayi ba Sai Ga doctor da faruk A tare suka shigo cikin compound din gidan frigice suke kallon jinin tun daga compound din gidan har parlour, kai tsaye faruk yashiga neman layin deeni HK ma doctor saira , kiran faruk ne yasoma shiga. deeni Gani a parlour,n kasa ka hawo sama kasameni a dakina kafin fk yakatse wayar doctor jin da wanda yake wayar tace Dan Allah yace masa Ga doctor tazo fk yasanar masa yace su shigo tare . Bbu abinda ya daga musu hankali kmr yadda ko Ina kaca kaca da jini a gidan. Kasa karasawa cikin dakin fk yayi byn ya bude kofar dakin Sai doctor ce tayi karfin hali shiga km har lokacin Zeenat kwance bata farka ba . Wani irin kallo fk ke bin deeni dashi Ga Zeenat kwance duk ilahirin jikinta jina jina da jini. Da kyar faruk d doctor ke tmbyrsa abinda ya faru wanda oready tun kafin deeni yace komai jikin doctor saira yagama bata ainihin abinda ya faru . . Deeni yakasa cewa komai Sai girgiza kai yake " say lokacin fk yayi karfin ya karasa dakin yana kallon Zeenat dake kwance rai hannun Allah. zuciyar fk ce ta buga sakamakon ganin yadda gabadaya Zeenat din Ta sauya kwararen wanda yasanta ne kadai zai iya shedata. Karo na biyu da fk ya sake tmbyr deeni yace Meka mata deeni ? da kyar ya iya bude baki yace abortion tayi fk Zeenat ta zubar min da cikin Ga maganin hana daukar ciki datake ta faman dirkawa cikinta har tsawon shekara biyar hawaye yabiyo byn yagama maganar tasa. ita dai doctor tana tsaye tana kallon Zeenat dake kwance sai yadda Allah yaso daita km tana sauraron duk abinda ke faruwa ,rashin ba'a bata damar taba Zeenat din bane yasa tacigaba da tsayuwarta . Innalillahi wa inna ilaihi rajiun fk ya dinga furtawa Hankalisa yayi matukar mugun tashi da jin abinda deeni yace abortion ...ya sake maimaitawa. Sannan yace mutuwa tayi kome? deeni ya girgiza kai alamun Bai sani ba . Fk ya dubi doctor dake tsaye har lokacin rungume da hannuwanta a kirji . yace kin ja kin tsaya ,I think abinda yakawoki kennan ? ,eh dama nake jira aban. A zafafe fk yace to am baki please ki duba mana ita yanzu musan halin da take ciki . 'Ahankali doctor saira ta karasa gabanta sosai ta Dan tsugunna tare da daga hannuta tana filli din numfashnta sannan ta fito da kayan aiki Cikin kwarewa da iyawa gurin aiki ta . tasoma hada allurar dazata mata da kyar doctor saira tasomu jinin dake siyaya ajikin Zeenat ya tsaya . deeni da fk kallonta kawai suke suna daga zaune doctor ta mike tsaye tana duban deeni tace Dan Allah ka gyara mata jiki zanje nazo da drip yanzu zan dawo . kai kawai daga deeni ya daga mata ba wai Dan zai abinda ta umarcesa ba . Sanin da fk yayi deeni bazai wani gyarawa Zeenat jiki ba . yasa yakira wayar shemah tana dauka yace ta same shi agidan deeni yanzu yanzu afrigice tace lfy yace da sauki kedai kizo yanzu . Ko minti goma ba'a yi ba tashigo gidan ta sake kiransa ya leko dagon corridor din da zai kai ka dakunan gida . yashigo daita dakin deeni kwance taga Zeenat tamkar matacciya ,fk Bai bata damar tbmyrsa ba . deeni naganin shigowarta ya Mike yabar dakin . fk yace ki gyarata mata jiki yanzu Ina zuwa a tsorace tace mutuwa Zeenat din tayi ne naganta haka? yace A'a bata da lfy ne ya wuce Dan bai son ta km masa wata tmbyr . da kyar shemah ta iya gyara mata jiki Dan gabadaya a tsorace take da ganin yanayin Zeenat din. sannan tashiga dakin Zeenat Ta dauko mata wasu kaya ta sauya mata sannan tashiga aikin goge jinin tagani gidan. ahaka doctor saira ta dawo tasameta doctor tayi duk abinda yakamata tayiwa Zeenat. , ahankali fk ke tmbyr deeni ma'aikata gidan? deeni yace suna dakinsu suma na musu dukan kawo wuka ne . a tsorace fk ke kallonsa su km me suka yi ko haukan ne yakare akansu. ran deeni a sake bace yaji tamkar ya Mike yaje ya sake kara musu wani dukan . Sai daya furzar da iska yace akwai daya da Zeenat ke aika siyan magani hana daukar ciki . ,ita km dayar daman haushinta nake ji km karuwancinta ya isheni a cikin gidan nan . Shiyasa duk na hadasu nayi musu walima. abin ma har yaso yabawa fk dariya amman ya dai matse daidai na n doctor saira ta sauko fk yace dan Allah tashiga ta duba masu aiki yana nuna mai kofar mata dakin . Ita kanta doctor saira tayi matukar mamakin ganin irin dukan da deeni yayiwa masu aiki . Ta dinga tunanin , su km me suka masa ,haka dai tabasu taimako suma sannan tattara tayi musu sallama ta wuce . Har dare Zeenat bata farka ba . Su moris da rahma an farfado sai dai basuyi gigin fitowa ba ,jira kawai suke su samu hanyar guduwa .suka dinga kuka acikin daki bakaramin fashewa kawunansu yayi ba . Doctor ta sake dawo gidan byn sallah magariba ta duba jikin Zeenat . 'Ahankali Ta sauko kasa tana duban inda deeni ke zaune tace dole fa sai ankara mata jini deeni Bai dago ya kalleta doctor din ba . 'yace kina iya mata duk yadda yadda kikaga mada ciki ma har da barinta haka . cikin Haka fk ya sake dawo duba Zeenat ya ji abinda deeni yace Dan haka yace shi suje a dibi nashi asamata . Deeni yakoma tamkar mara lfy Dan ya dade baiga mace may irin halin Zeenat ba . Suka je asibiti aka gwada jinin fk km yayi daidai dana Zeenat din Dan haka aka diba .suka dawo gidan doctor tasa mata jini . Fk ya bude dakin moris baigansu ba sai shirgin kayansu ,ya koma sama yana gayawa deeni ko kallonsa baiyi ba ballanantana ya amsa masa. Karfe daya na dare daidai Zeenat ta farka ganinta kwance a dakin deeni yasata fashewa da wani matsanancin kuka tana kiran sunan ummi wayyo ummi ki taimakmin kizo Yaya deeni zai kasheni. cikin Haka tasoma jiyo motsin shi yana fitowa daga bayi take tayi mukut ta hadiye kukanta. tana ganinsa ta hau rokonsa Tana bashi hakuri Dan girman Allah Yaya kayi hakuri karkamin komai . Ko takanta Bai bi sai sautin muryasa tajiyo. get out from my room. Dirowa tayi tare yin Yar wuntsele daga gadon . duk da jikinta bbu wani karfi hakan Bai hanata jan kafarta da sauri ta bar dakin sai da tadan yi nisa da dakinsa tukun tasoma dingisa kafarta . Washegari da safe MMN SUDAIS CE [5/14, 9:02 PM] β€ͺ+234 906 414 7340‬: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 50 Washegari da safe Zeenat kwance akan bed dinta tana tsaka da baccinta na gajiyar dukan jiya dataci a gurin oga deeni wanda sanadiyyar haka yasa da kyar take iya motsa kasusuwan jikinta. " takoina ta juya gabobbin jikinta" tsami suke mata , sosai take baccin hatta numfashi ahankali take fitar dashi wanda dagani kasan na ragowar wahala ce . Kmr a mafarki taji an ware mata kafafunta an watsa mata ruwan zafi a gigice ta zabura ta Mike zaune ta kwallara kara wayyo cinyata kafin ta ankare ta soma jin saukar belt takoina ajikinta tashiga kuka tana shafa duk inda taji saukar belt. Maza ki Mike stupid kawai munafuka may kashe ya'yan mutane. wayyo yaya Dan girman Allah kayi hakuri wlh nayi danasani da nadamar aikata maka abinda nayi . ,bakiyi dakinsani da nadama ba sai ma nan gaba yarinya. yana cigaba da zabga mata belt . aurenki danayi shine babban kuskuren dana tafka a rayuwata . Amman wlh kema say na gana miki azabar da har ki mutu bazaki manta dani ba . , abinda zamiki nan gaba shi zai haddasa miki hawan jini . ,daga karshe zuciyarki ta buga ki mutu mu huta domin gubace ke acikin dangi . Yana zaginta tare zabga mata belt" maza kije kitchen ki hada min breakfast stupid more then donkey's kawai. da gudun bala'i tafito daga dakin biyu biyu ta dinga takasa steps , tayo kasa tana kuka tana bashi hakuri . Cikin takunsa na isa da kasaita yakaraso downstairs hannushi rike da belte ya daka mata wata razananniyar tsawa data sake gigita zuciyar Zeenat. " tsayuwar uwar me kikewa mutane da baza shiga kimin abinda nace ba. ko say sake cin ubanki ,shegiya may idanun chainis . Da sauri tashige kitchen. shi km ya samu guri kan kujera ya zauna yana sauke numfashi tare daura kafarsa daya kan daya yana jijigawa ran nan nashi a dagule cike da takaicin abinda Zeenat tayi masa . Zan may dake wajen uwarki Amman sai na gama gana miki azaba wanda gaba ko rat akace ki kashe bazaki iya kashewa ba. ballanantana Dan mutun Dan km na deeni , ya fadi haka a kasan rashi. Jollouf din taliya tayi masa shap shap Dan tasan Bai fiyye son cin Abinci mai nauyi ba sannan ta hada masa coffee dinsa na gado . ,ta hada komai akan Dan madaidaici tire . jikinta na rawa tazo ta,ajiye masa agabansa tana Mikewa tsaye ya zuba mata mari Dan ubanki anan zanci abinci? idanunta da suka canza kala km suke a kumbure suka shiga zubar da ruwan hawaye kayi hakuri Dan Allah jikinta na kirma tayi hanyar deaning . Ya Mike da kyar tamkar jinin saurata yakarasa deaning area sai daya zageta tas sannan ya zauna ya bude colar abinci yana yatsuna fuska yana gama ganin abinda ta dafa masa ya antaya mata shi ajiki wani irin ihu tayi tasoma sotsa jikinta . Dan ubanki da wannan abinci zanyi breakfast maza kije ki da fomin wani useless girl kawai . Gabadaya tayi mugun tsorata da lamarin deeni Duk sanin da tayiwa yayan nata a da" wannan karon ya sake zarce hakan ta dauki colar jikinta na rawa Ta sake komawa kitchen . Tana shiga ta rushe da wani irin matsanancin kuka ita kwata kwata tsoronsa take ji. " tarasa takamaimai abinda zata girka masa dan tasan tujarata kawai yake son yi . km duk abinda zata girka masa baci zaiyi ba wahala kawai yake son sata . ,kawai ta fashe da wani sabon kukan wayyo Ummi kizo ki taimakeni ki tafi dani gurinki mutuwa zanyi agidan nan wlh mutuwa zanyi . tana kuka tana ambatar sunan Ummi.... ' ,daga can parlour tajiyo sautin muryasa , kukan me kike anan bari inzo in zaki yin may dalili yarinya Jin haka yasa ta fito daga kitchen din a guje tana bashi hakuri tayi hanyar step Dan tasan bakaramin aikinsa bane yashigo din ya jibgita kmr yadda yake nufi. Da sauri shima ya Mike ya bi bayanta kafin takarasa kulle kofar ya afko ciki dakin tare kamo hannuta ya murde da iya karfinsa ta saki kara wayyo ummina dan Allah kayi hakuri a zafafe yace na sake jin kin Kira min sunan uwa saina ganawa arayuwarki azaba mai radadi. ' wayyo na daina wlh na daina bazan sake ki ran sunanta ba ,kayiwa Allah ka sakemin hannu.......takarasa fadar haka tare da sakin matsanancin kuka mai ban tausayi " yacigaba da murda hannun har sai dayaga numfashinta na neman tsayawa sannan ya saketa ta sulale kasa tana cigaba da rizgar kuka . Bai barta ba yashiga dukanta yana flinging daita baki da amfani Zeenat a gurina " dama haifar min bby kika yi ,kici darajarsu . Amman dayake muguwace kika dinga zubar min da cikina . kin gama cirewa zuciyata Dan burbudin kaunar danake miki. ,mutuwarki ta fiyye min komai ahalin yanzu . muguwa azaluma may fuska biyu yadda kika dauki shekara biyar kina wulakanta jinina a rariya haka zan dauki shekara goma Ina cin ubanki da gana miki azaba . Inga uban da zaiyi da zaiyi karata ko Shari,a dani . Da muryarta data gama shakewa ta dinga bashi hakuri " kayi hakuri Yaya wlh am ready to gave you any type of bby u won't . Nayi nadama kayi hakuri wlh bazan koma ba . Mtssss yaja tsaki may zanyi da jininki Zeenat wlh wlh kinji na rantse bana sha'awar sake zuba Spam din a cikin wannan jikin naki. ke gubace yanzu a wajena babu wani amfani da zaki min ya sake yin ball daita ta bugi bango dakin ta dawo kasa ta baje tana air.... Air...., Dan sautin kukanta ma kin fitowa yayi Dan azaba . Kadan kika Gani sauran wancen useless din sumy ko take da suna. yana gama fadar haka ya juya fuuuuuu a fusace yabar dakin ya nufi nashi. , gabadaya komai ya taru ya cakudemasa waje daya ji yake tamkar duniya ta tsaya masa cak ta daina jujjuyawa masa yadda yake so..... jiya da yau duk sun zo masa da abubuwa masu muni da daci da bakanta zuciya . Cike da bacin rai yasoma shirya jikinsa cikin kayan aikinsa . Komai nashi ya sake canzawa " hatta da kyakkyawar fuskarsa ta sake daukar sauyi daban fiyye da shekaru 20 da suka wuce wato shekarun kuruciyarsa abubuwa daya suka dinga zuwa masa akan matakin daya kamata ya dauka akan aurensa da Zeenat. ,tunani iri iri ya dinga yi har yagama shirya kansa ya fito tsaf Sai kamshi yake zubawa amman kyakkyawan fuskarsa a daureta take tamau ya kulle koina gidan sannan yakama Gabansa . Tafi 2hr kwance a gurin daya barta wanda da kyar take iya motsa gangar jikinta . Tana nan kwance har ta soma jin Kira sallar la'asar daga masallacin dake cikin gidan. da kyar da bin bango tasamu ta Mike tashiga bayi tana kuka tana girgiza kai shikennan tarasa deeni tarasa cikin jikinta tarasa soyayyasa data kwallafawa rai shikennan tarasa komai nata . tasan ko Ummi taji abinda tayi zata tsaneta ta juya mata baya. wayyo ni Zeenat na cuci kaina da kaina na cuci rayuwata wazan kama meye rudeni dayasa nakasa fahimtar komai gashi yau ban kasance cikin jin dadi a gidan mijina ba.... .sharrrrrrrr hawaye yashigo ambaliya a kuncinta. Kuka take sosai tana nadamar abinda tayiwa kanta . "tare da addu'ar Allah huci zuciyar mijin nata ,ya sake sauto mata hankalinsa gareta ,ruwa zafi tasamu ta gasa gabobbin jikinta dashi . Kusan 30 minti ta dauka tana treating din jikinta a bayi Ba laifi ta Dan ji dama dama ta ragen jin zugin da jikinta ke mata.sai cinyarta inda deeni ya watsa mata ruwan zafi waje yatashi yayi shashin baki baki. " cikin sanyi jiki ta fito daga bathroom ta tsaya gaban mirrow tana karewa kanta kallon yadda deeni yamaida mata halitar jikinta. tamkar ba nata ba hawayen masu dumi da ciwo suka sake silalo mata , batayi kokarin maidasu ba ta barsu suna cigaba da bin kuncinta. ahankali tace Allah sarki sumy a she dai sai kinshiga matsala a sanadiyata duk da kin guji abinda zai faru akaro na biyu , amman duk da haka baki tsira ba Dan nasan deeni bazai barki ba kema . Doguwar rigar ta sanyawa jikinta tashiga neman wayarta a dakin Dan takira Ummi tazo ta dauketa Amman sama ko kasa ta nema wayarta tarasa. ta zauna jugun a gefen gadonta tare zuba uban tagumi tana tunanin shikennan ni km kiyamata, ta tsaya kennan a gidan nan tunda har yanzu bbu wanda yasan halin danake ciki a family . gabadaya zaman gidan ya isheta ya gudireta tamkar tana gidan prison haka ta dinga ji hanyar fita kawai take nema daga gidan domin ta tsira da rayuwata datayi mata saura Amman bbu ta inda ,zata bi ta fice daga gidan . 10 shap yashigo gidan tana zaune cikin damuwa tajiyo motsin. shigowar motarsa ta Mike tsaye 'ahankali tana hangeshi ta Window dakinta hawayen son shi da tausanyi shi ne suka shiga zubo mata. ita kanta tasan bata kyauta masa ba. Tasan ta cutar dashi km ta cancanci hukunci fiyye da haka daga gareshi. Har ya fito ya rufe motarsa idanunta nakasan tana kallonsa tana jin yadda kaunarsa ke sake narkar mata da zuciya tare da mamaye mata ruhi da gangar jikinta . Ganin yasoma kokarin bude kofar shigowa cikin ainihin parlour,n gidan ne yasa tayi saurin barin . jikin window take km jikinta ya dauki zafi da kirma dan sai lokacin taji wani mugun tsoro ya shigeta. kmr taje ta rufe kofarta taji amman sam tsoro da fargaban abinda zai faru ya hanata motsawa daga inda take , tana nan tsaye har yashigo dakin nata . Bakinta na rawa rawa da shakakkiyar muryata tashiga yi masa sannu da zuwa. hood it .....Ya katseta sannu da zuwan ubanki zaki min. Wlh kika sake min magana wanda bani ne na bukaci hakan ba , say sabauta miki jiki hariznablenimal kawai ,zo.... nan yana mata nuni da yatsansa. taki motsawa sai ma cigaba da kirma da jikinta yake . kunneki na ciwo ne baki abinda nace ba ....da kyar take iya daga kafafunta zuwa gareshi kafin ta takaraso ya fizgota da karfi ya watsa mata wasu ta gwayen mari tayi kara amman bbbu murya jiyo sautinta. Dan ubanki har wani wanka kika samu damar yi da canza kaya ubanwa yace kiyi wanka ya shake mata wuya ,yanzu kam gabadaya muryarta tagama shekewa kwata kwata bbu bakin da muryar bada hakuri sai daya gaji ya hantsilata kan bed sannan yayi kusa daita ya daura kafarsa daya kan abin gadonta dayar kafar na kasa ya zuba mata rikitattun idanushin kawai yana kallonta shi kansa yasan zuwa yanzu ta horo iya horowa amman zai barta ba ko kaita gida ba tukun sai ya tabbatar daya gana mata azaba mafi radadi . Yace ,oya gayamin full address din wacce Yar iskar abokiyar iskancinki . Tasoma magana muryata bata fita ya daka mata tsawa ki bude baki kimin magana kafin na kashekeki. ta diro kasa da sauri ta bude doron din mirrow dinta ta dauki Biro da white paper da sauri tashiga rubuta address din sumy ta miko masa . a wulakance ya karba yana yatsuna fuska yana gama dubawa yayyaga paper ya watsamata a fuska ya Ciro wayarta daga aljihun bayan wandonsa yashiga gallery inda yaga hotuna wanda bana family dinsu bane.. yace ta nuna masa wace samy ta karbi wayar jikinta na rawa tare da fashewa da kuka .tashiga ta dubo masa hoton tare da ta Mika masa wayar . ya masa yana duba pis din daman km ita din yafi zargi tsarki yaja sannan yabar dakin. Yau kmr jiya tana kwance a dakinta tana bacci ta kamkame jikinta guri daya " sbd tsoron abinda zai faru. taji an take mata kafafunta da karfi tsiya wani azababen zafi taji wanda yasa pent dinta ya jike da danshin fitsari sannan ya watsa mata ruwa may mugun tsanyi a jikinta. Da sauri ta mike zaune tana kukan azaba tare da rike masa kafafunsa yayinda hawayen tausayin kanta , yacigaba da zuba daga idanunta, takasa ce masa komai ,sai kallonsa da ta dinga yi da kumburarun idanunta dake cike da hawaye tunda ya hanata yimishi magana . Kimin shr banason sake jin motsin kukanki waya baki damar yin bacci Ai kin gama bacci acikin gidan ,tunda baki nemi zaman lfy dani ba . kuka ta saki sosai tana girgiza masa kanta sai daya gaji dan kansa sannan ya daga mata kafafunta wanda taji tamkar ammata garafa ne km kitashi kije ki hada min breakfast . Sallah Ta fara yi sannan taje ta hada masa breakfast dan yanzu tsoransa ya sake nunkuwa a zuciyarta fiyye da da. Kwantar da hankalinta tayi ta shirya masa abinci a natse takai masa ,sai da taga yasoma ci sannan ta samu natsuwa a zuciyarta . Wasa wasa sai da deeni ya dauki sama da kwana biyar yana ganawa Zeenat azaba iri iri km kullum da kalar azabar dayake tashinta dashi . Iya azabtuwa Zeenat ta shashi a gurin oga deeni dan kallo daya zaka mata taba mugun tausayi tayi baki ta rame gabadaya ta fita haiyacinta ko Matsin shi taji gabanta Yashiga faduwa kennan har sai yazo ya gana mata azaba ,take samun natsuwa .ita kanta sai data Rena kanta da irin muguwar ramar datayi ko kallon mirrow bata son yi . Deeni ya baza yaransa wanda suma sojoji ne wajen neman sumy km Allah ya basu sa'a Dan basu sha wani wahala gurin kamota ba saboda pics dinta da oga yabasu . Dan suna shiga unguwar daita suka fara cin karo tayowa wata kawarta rakiya" gurin dawowarta ne suka cafki shegiya suka danna a mota. Kai tsaye inda oga deeni ya umarcesu dasu kaita sukayi . "tun a cikin motar daya daga cikin yaran deeni may suna tope yakirasa a waya . Byn Deeni ya daukar wayar ne " tope yagaida shi wannan yace sir gatafa mun kamota. Deeni dake zaune office Yace ok ku karasata kawai ganin nan zuwa anjima amman ku soma ladabtar min daita kafin nazo tope ya amsa da ok sir angama . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 51 Deeni dake zaune a office dinshi Yace ok ku karasa daita kawai Gani nan zuwa anjima amman ku soma ladabtar min daita kafin nazo tope ya amsa da ok sir . Rikecewa sumy tayi Hankalinta yayi matukar mugun tashi . dajin wayar da wanda taji ankira da tope yayi. Dan duk taji abinda Suka Tautauna a wayar . Dan a handsfree tope ya sata "wanda tarasa kowaye wanda Yace a wuce daita gashi nan zuwa . Haka kawai taji gabanta ya daki uku uku ya fadi rassss. jikinta yasoma rawa rawa lokaci daya wani irin matsanancin tsoro yashigeta. " wanda tunda take iya tsawon rayuwarta bata taba tsintar kanta cikin yanayi tsoro haka ba . Sosai tasoma kuka tana tunanin laifinta Ga wa en nan bayin Allah . Ade dake ta gefenta ya Ciro Yar karamar bindigarsa pistu ya mannata a daidai gefen cikinta . muryasa kwasashe Yace u better keep ur mouth short before I skater u into pieces . Cak kukanta ya tsaya amman gabadaya jikinta bai daina kirma ba . Har Suka kawo omole new side kuka take shape shape bbu sauti . Daidai wani dankareren tsararen gida may matukar kyau da tsari wanda kallo daya zaka masa kasan anyi barin kudi akansa , sukaja Suka tsaya tare da yin hon. wani soja ne ya leko ta cikin wani Dan karamin huji ta jikin get din ya duba. yana ganin kosu waye yayi sauri soma kokarin bude musu get . 'Ahankali ade ya cilla hancin motarsu cikin compound din gidan yayi parking dinta . tope ne yasoma bude kofar motar ya fito yana Mika sannan su ade Suka biyo bayansa tare da damko bayan wuyan sumy data ci kukanta tagaji acikin mota . Tirjewa tayi a gurin taki move ta sake gigicewa daganin inda suka kawo makeken gidan mai cike da ban tsoro Dan Allah karku shiga dani cikin gidan nan " ku barni na koma gida kuyi hakuri idan wani abu nayi muku wlh gobe ,,zan koma school ,zan rubuta final exam dina. , please I beg you people's should live me to go...wani irin razananniyar tsawa taji an buga mata from no where" wanda ya dimautar da tunaninta bbu inda Bai shaking a jikinta . takasa jure tsayuwa tayi kasa jikinta na rawa Ade Yace u dis girl u ar very stupid common get up . Sumy taki motsawa sai kuka take tana basu hakuri . haushin abinda tayi yasa ade sauke mata mari guda uku a jere tare da kamo kafarta daya yasoma janta kiiiiiiii ya wurgata cikin wani daki may shegen duhu . Ta sake fashewa da wani razananniyar kara tana kuka tana basu hakuri. ,can km haske yagyaraye dakin taga sun soma cicire kayan jikinsu suna wurge dashi ,Suka saura daga su sai white singlet da wando kakinsu na solider. tsoro ne ya sake shigarta wayyo Dan Allah kuyi hakuri karkuyi reping dina please kuyi hakuri idan wani abu nayiwa oganku Dan Allah na rokeku kuyi hakuri kubarni . Ai Gani tayi suna kokarin sunce belts dinsu jikinsu hakan yasa ta kamkame jikinta guri daya . Gadangadan Rotimi yakaraso kusa daita Yace ba mukawoki nan Dan kibamu hakuri ba dauuuu taji Shima ya dauketa da wani mari ba tayi aune ba kawai taji yasoma daureta da igiya duk yunkurin datayi gurin ganin ta kwace kanta amman takasa sai daya Suka daureta tamau. " sannan tasoma jin saukar belt takoina ajikita gashi tana daure bbu halin ta juya ko ta matsa jikinta km duk ihun da take bbu may jinta tsabar girman gidan ballanantana azo akawo mata dauki. sai da Suka mata dukan kawo wuka sannan Suka barta nan batare da sun kwanceta ba . Daman soja da mugunta ballanantana oga da kansa yace ayi . Daga office deeni gida ya wuce diret yana shigo cikin parlour ya hangi Zeenat na shirya deaning kallo daya yayi mata ya ja tsaki tare da dauke idanunshi daga gareta ya hayewarsa step . Ita km tun shigowarsa gabanta ke faduwa jikinta ke rawa tasamu guri ta rakube tana jiran taji yau km wacce irin kalar azabar deeni zai mata . Wanka yashiga shap shap ya fito. deeni dake tsaye gaban dress mirrow byn yagama goge jikinsa yana gyara sumar kansa 'ahankali yaji an bude kofar dakinsa .. Ya juya cikin zafin rai tunaninsa ko Zeenat ce tazo masa da wani sabon salo ,amman sai idanunshi sukaci karo da fk .... Bata fuska yayi tare da juyawa fk baya. Dan tun kusan kwana uku kennan fk ke binshi yana bashi hakuri akan abinda Zeenat tayi masa. ,shiyasa yau ma kwata kwata Bai dauki kiran da fk din yayi ta masa ba . Murmushi faruk yayi tare da karasowa inda yake tsaye Wit full confidence . Ya dafa kadar deeni major fushi kake dani shiyasa duk yau kaki daukar wata ko . Kau da kai deeni yayi batare da Yace masa komai ba. yayi wajen wordrob din kayansa fk ya sake yin smile tare da zama kan Yar karamar stood din dake dakin . Deeni yagama shirinsa tsab fuskasa a daure tamau tamkar Bai taba yin wani abu wai murmushi a iya tsawon rayuwarsa ba. ya dauki wayoyinsa da suke zube akan bedside . zai fita fk ya riko mishi hannu haba deeni kasan gurinka nazo km shine kake kokarin barina zaune. " juyuwa deeni yayi ya watsawa masa harara please live me alone tare fixge hannushi zai murda handle din kofa kennan. fk Yace haba deeni meyasa kake daukar zafi akan komai 'na baka hakuri akan abinda Zeenat tayi maka . ,yakamata ace zuwa yanzu ka hakura haka duk wani hukunci daya kamata kayiwa Zeenat oready kayi . indai ba kasheta kake son yi ba. ' ,harara ya sake zabga masa ,a zafafe Yace sakar min hannu cikin sanyi jiki fk ya sakar masa hannun kmr yadda Yace sannan deeni ya juyo yana kallonsa ,kasan Allah bangama cin ubanta ba ita da duk wanda keda hannu acikin tsiyayar min da wahalata a rariya . Dan haka as for now zaka iya rike hakuri ka Dan bai da wani amfani a gurina . Deeni ya juya ya km daura hannushi kan handle din kofar ya bude yasoma tafiya fk nabinshi a baya yana sake bashi hakuri. amman ko juyowa baiyi ba yacigaba da tafiyarsa yana jan tsarki har ya sauko downstairs yaja ya tsaya yana kallon tsaitin da Zeenat ke rakube tunanin abinda yakamata yayiwa Zeenat din kawai yake kafin yafita. ganin haka yasa fk yashiga tsakaninsu yana cigaba da bashi hakuri . Ya juya kawai ba Dan ya hakura ba sai Dan Bai son yawan damuwa . Deeni Yace wa fk zaka iya fitowa yanzu Dan kulle gidana zanyi? " fk yacika da mamakin zuciya irin ta deeni baya jin rarrashi kwata kwata ballanantana hakuri har sai lokacin dayagamar saukowa da kanshi" korata kake a gidanka km yau inji cewar fk. deeni ya girgiza masa kai "ko daya kai dai muje na saukeka kawai . haka fk yashiga motar deeni badan yaso ba ,sai Dan Bai zo datasa motar ba . Shima deeni ya zagaya ya shiga yayiwa mata key ya bar gidan daidai kofar gidan fk deeni yaja Dan tsaya fk ya fita. Sannan shi km yaja motarsa yayi gaba . fk ya dade tsaye a gurin yana kallon deeni da mamakinsa har ya bar hangosa sannan tashiga gida . Kai tsaye omale new side deeni yayi ,da sauri aka mai gadi ya bude masa get ya shigo ya samu guri a parking lot ya parka motarsa. tun Bai fito ba wayan nan sojojin Suka zagaye motar shi tare da kamewa guri daya suna jiran fitowarsa. Cikin isa da kasaita ya fito daga cikin motar. take Suka shiga Sara masa suna masa sannu da zuwa .' ya daga musu hannu kawai batare da ya amsa ba .sannan yayi gaba suka bishi abaya yana tmbyrsu suna bashi amsa cike da respect har Suka shigo dakin da sumy ke zaune a daure guri guda . duk jikinta kwance da shashin belt dinsu . , gabanta yayi mugun faduwa taji zuciyarta na neman tarwatsewa sakamakon ganin mutumin dayasa yasa aka kamota. take hantar cikinta yashiga kadawa hawaye Suka shiga sintiri a kuncinta suna zuba . Da sauri ade ya janyowa major kujera zama tare da cewa sir have a sit . Deeni ya zauna tare da daura kafarsa daya kan daya yana jijigawa 'ahankali 'ahankali ,yayinda idanunshi ke kan sumy yana mata kallon kaskanci da wulakanci . Sai daya dauki lokaci may tsawo sannan yayi bude bakinsa Yace kinsa abinda yasa aka kawo ki nan? ta girgiza masa kanta sannan tace no sir . ok baki ma san abinda yasa aka kawoki nan ba? ta sake cewa eh . ,Yace ok tope u guys continue beating her ol till she explained wot she did by her self. aiko tamkar jira su tope suke Suka . shiga jibgarta takoina suna karawa basu ji basu Gani . wayyo kubarni haka I will.... I will explain please don't kill me . "sannan deeni ya dakatar dasu ta hanyar daga musu yatsunsa. ,Suka tsaya suna huci . Bakaramin azaba zaki karawa kanki ba' a gurin yiwa maaikaci kamar ni karya ba "Dan haka Ina sauraraki inji cewar deeni . Cike da kukan wahala tasoma masa bayani komai data sani daki daki tun daga kan farko samun cikin Zeenat da yadda har tazo garesu neman solution ,da irin shawarar data bata . Yace very gud , wai ke Yar iska ko? ..keda ko aure baki dashi tukun amman kinsa hanyar yadda ake yin abortion. har kika bada shawarar zubar min da cikina tace Dan girma Allah kayi hakuri wlh nasan nayi kuskure. ,bakiyi kuskure ba tukun sai kinga yadda zan mai dake ,ke kanki sai kiyi heating din kanki . Cikin sanyi jiki ya mike tsaye Bai tsaya wata wata ba yasa kafarsa daya ya buga kanta da bango ta fasa wata razananniyar kara sannan ta fashe da kuka ., A zafafe Yakira sunan ade.. Ade ya kame tsaye sosai tare da Sara masa. kwanceta ka dumin ita is she a Virgin. Yana gama fadar haka ya juya musu baya yana maida hawayen takaicin abinda suka masa . Tope da rotimi suka soma kwanceta tare da kwantar daita flat kasa kowannesu yasa kafa ya take mata hannu tana ihu tana komai ade ya kamo kafafunta zare pant din dake jikinta sannan ya ware kafafuwanta sosai ya zira fingers dinsa guda biyu acikin kasanta yaji sun shige ya sake motsa fingers dinsa ciki sosai ,yaji yadda suke yawo agabanta . ya tabbatar da ba virgin bace sannan ya mike cikin hanzari yayi inda deeni ke tsaye sarkafe da hannuwanshi duka abaya. ,Yace she is nut a virgin sir . 'Ahankali deeni ya juyo yana watsa mata wani irin mugun kallo may hade tabe baki' sannan Yace oready kingama useless din kanki, to being a prostitu. , kinsa kan yadda ake abortion shiyasa kika bada gudumuwa gurin zubar min da cikina ko tace Dan girma Allah kayi hakuri wlh bazan km ba . 'Ahankali ya,juya yana facing din kofar fita yayi taku daya zuwa biyu sannan ya ja ya tsaya batare da juyo ba you guys should rep her for me for gud two days and return her banka " sannan ya juya yabar dakin tare da barin gidan ma gabadaya . A zubare sumy ta mike tsaye tana kuka tana basu hakuri amman Ina ko takanta basu bi bi ba . ,ade ne yasoma afka mata ,rotimi da tope suka ririketa yayinda hannuwasu nakan nonuwanta suna matsawa da iya karfinsu . sai ihu take tana turje turje da neman dauki amman Ina bbu mai taimakonta Dan bama gidan ba . unguwar ma silent area ce . Har zuwa washegari basu barta ba sai harkata suke kmr sun same abinci sai da Suka mata dalla dalla tukun dan kansu suka barta tare da sanya mata kayan jikinta suka maidaita har unguwar sukayi wurgi daita ta suka kama gabansu . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 52 Yau kusan kwana biyu Keenan rabonta da sanya deeni acikin idanunta wanda hakan bakaramin barazana bane Ga rayuwata " rashni ganinsa yasa duk taji bbu dadi tana son taganshi tasan halin da yake ciki koda zai nakada mata dukan tsiya ne . Dan haka ta kudurtawa ranta yau ko ta wani hali sai ta ganshi kafin kwanta . Ta mike tsaye jikinta a sanyaye tashige bathroom tayo wanka ta fito tare da goge jikinta batayi wani make up ba dan ko mai bata shafawa jikinta na. Wordrob dinta ta bude ta dauki doguwar rigar ta zirawa jikinta . taje gaban mirrow ta tsaya tana duban yadda Deeni yamaidata wasu hawaye masu dumi suka zubo mata . Yana shigowa gidan dakin Zeenat ya nufa dan daman yau ce ranar dayayiwa kansa alkawarin barinta gidanshi. yako isketa gaban mirrow tana zubda hawayen tausayin kanta . Tana ganinsa taja baya da sauri tare zaro idanu waje gabanta yashiga dokawa da sauri. Ya zuba mata rikitattun idanushin masu mugun tsorata yanzu . , Ganin tsaye gaban mirrow da yanayinta ya tabbatar masa wanka tayi Tana shirinyin make up ne. " take haushin da takaicinta suka sake samun muhali a zuciyarsa" dan haka Bai tsaya wata wata ba ya soma dukan ta koina , Yana fadin munafuka yau din nan zaki barmin gida byn na sake cin ubanki . wayyo Dan Allah yaya kayi hakuri yasa hannu ya naushi bakinta ,sai Ga jini na sake jin kin km kiramin hakuri nan sai kasheki muguwa ya dinga dukanta yana karawa sai daya sake mata jina jina sannan ya rubuta mata sakinta daya ya damka mata a hannuta tare da dmko wuyanta ya wurgata cikin mota. sai gidan Ummi a mota ma, barin makauniya ya dinga mata da zaran ya juyo gareta ahaka har suka kawo kofar gidan Ummi . Yana gama parka motarsa ya sake damka wuyanta sai cikin parlour Ummi yayi wurgi daita . Ummi dake zaune tana kallon zee word taga deeni yashigo daga sama yana huci tamkar an jiho shi yayi wurgi da wani abu . Wanda takasa tantance komeye Sai daga baya . Da sauri Ummi ta mike tsaye tana zare idanu waje tare fasa ihu meye haka zan Gani yau ni fadeela Meka mata deeni ? Gabadaya jikin Ummi ya dauki rawa da sauri takarasa kusa da Zeenat dake kokarin mikewa tsaye ta fashe da kuka tare rungumota jikinta . Tana kallon deeni da idanunta cike da hawaye. yanzu sakayar dazaka min kennan deeni . kashe min ita zakayi "wai ma meta maka da kamata irin wannan duka mutuwa" wanda ko dabbar gidanka banyi tunanin zaka iya dukanta irin haka ba ballanantana matarka . Deeni dake zaune sai huci yake yana fidda numfashi yakasa cewa umminsa komai . "Ummi Ta saki Zeenat ta iso gabansa ta daukeshi da mari bazaka fada min abinda ta maka kama wannan dukan ba. ,zuciya nacinsa dan haka yakiyin magana hakan yasa Ummi taji haushi ta sake kara masa wani marin tana shirin kara masa na uku ne Zeenat takaraso da kyar ta rike hannun Ummi tana kuka. dan Allah Ummi kibarshi haka kibar marinsa wlh bashi da laifi ko daya akan dukan daya min laifi namishi ,shi km ya yanke min hukunci daidai da abinda na masa. ,Ummi Ta sake fashewa da wani sabon kuka yanzu dan kin masa laifi Zeenat shine zai nemi ya kasheki . A zafafe deeni Ya mike tsaye yana huci ya dubi inda Zeenat din ke tsaye Sai mazurai take" a zuciye Yace ki fada mata abinda kika min. bawai laifi kawai kika min yasa na hunkuntaki haka ba ' yana shirin damkar makoshinta Ummi tashiga tsakiyar su . deeni agabana zaka km dukan min yarinya wlh kafita idona dukiyar wannan dukan daka mata Bai ishetaka ba Sai kazo gabana kakara mata . Yace wlh idan bata fidi abinda tayi da bakinta ba Sai na tabbatar dana karyata kafin nabar gidan nan . , atsorace zeenat tasoma yiwa ummi bayanin abinda tayi da bakinta . Kukan Ummi ya tsaya cak tayi sororo tana duban Zeenat jin abinda take fada tamkar a mafarki ba gaske ba .can km Ummi ta sake rufe deeni da wani sabon fada dan ta zubar da ciki zaka kashe min ita , haka Allah ya rubuto cikin ba masu rayuwa bane a doron kasa dan haka hakuri kawai zakayi da yadda Allah ya kaddaro. Allah zai sake baku wasu . deeni da ranshi yaga dagulewa ya baci da kalaman mahaifiyarsa. wacce yake ganin duk duniya bashi da tamkarta ,shi yake daita ita take dashi km yasan duk son datake wa Zeenat din bayansa yake yasan ta dai fadi haka ne kawai badan ranta yaso ba. A sanyaye Yace yanzu first lov wannan kaddarace ko son zuciya? ta biyewa ra'ayinta tayi abinda ranta ke so shine zakice "haka Allah ya kaddaro' Ummi tashiga girgiza masa kai . Kadai kayi hakuri nace bana son tashin tashina abar zance kawai . Yace bbu wani zance da za'a dan Ga sakamakon abinda ta aikata min nan a hannuta na bata ,sai km tabi wani jirgin ba bana deeni ba . ,ya juya fuuuuuu cikin tsammanin bacin rai ya bude kofar ya fita tare bugo kofar da karfi . Ummi ta juyo 'ahankali tana kallon yadda diyarta ta dawo wata halita daban. ,tace yanzu Zeenat wani laifi na aikata miki da na cancanci kiyi min irin wannan sakayar . Yanzu kin kyauta abinda kike yi , gabadaya tsoro ya sake cika zuciyar Zeenat Tunaninta ko dukanta Ummi zatayi dan haka tasoma ja da baya . Ummi tace Ina zaki Zeenat ni bbu abinda zan miki , Zeenat ta durkushe gaban Ummi tare da kamo kafafunta ta rike gam Tana kuka" Dan girman Allah Ummi kiyi hakuri wlh sharrin sheidan ne Ummi kiyafe min wlh bazan sake kibawa yaya hakuri shima ya yafe min Dan takaicin Ummi rasa me zata km cewa Zeenat tayi dan haka ta rungumeta ajikinta suna kukansu tare . Kafin kace me labari ya bazu acikin estate Zeenat ta zubar da ciki . Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun me naje ji kuke cewa wai Zeenat ta zubar ciki sau ba adadi ? inji inna kakar Zeenat . Data shigo parlour habibu danta dukkansu sukayi tsit shi da matansa da yayan Zeenat din da suke uba guda "suna kallonta wai ba magana nake daku ba ,kum mayar dani tamkar wata yar isaka kuna kallona. "mahaifin Zeenat ne ya yi karfin halin sauke ajiyar zuciya Yace nima yanzu yasir yake gaya min . inna ta fashe da wani irin matsanancin kuka tare da daura hannu bisa kanta tace wayyo Allah nashiga uku ni patsima amman anyi gatalalliyar muguwar yarinya dan ubanta dan nawa ta zubar tasan burin da naci akan cikin nan ,shegiya yarinyar ni da nake son naga nafi kowa zuri'ar maza da mata acikin dagin nan shine dayake Yar iska ce ta zubar ciki. Kai yasir maza muje ka saukeni a gidan inci uwarta har da kakarta ba indiya . yasir ya girgiza kawai dan gabadaya maganarta dariya ta bashi gashi bbu damar yin dariya dan ya hadiye dan yasan halin maseefarta Yace Ai Zeenat din ma tana gida tun jiya . Tace shine dan an raina mu shiyasa ita uwar rikon nata baza tazo tagamana "amman bbu laifi ta kada kai tana kokarin barin dakin tace naje dakaina can naci mutuncin jairar yarinya . Dadaren deeni ya tafi gurin big Dady sakamakon turowa da yayi yazo yana son ganinsa . Zaune yake agabansa shida fk da yayansa mahamud Sai wasu daga cikin family deeni yasawa big dady kukan abinda Zeenat tayi masa kasa yarda big Dady yayi duk da yaji dama . sai da faruk dake zaune a parlour,n ya sake tabbatar musu da haka ne jikinsu yayi tsanyi big Dady Yace yanzu ita Zeenat din ce taiya aikata haka . Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun from no there suka ji suka ji muryar inna tana salati tashigo parlour ,n big Dady da gudu kmr an karota a rude tace kai zubairu kai zubairu kaga irin dukan da wannan mugun yaron yayiwa jikata tamkar Bai san ciwonta ba . big Dady dake alajabi abinda akace Zeenat tayi ya dago da fuskarsa yana duban inna tare da nuna mata gurin zama. Zauna inna . ,zaman may zanyi Dan wulakanci bazan zauna ba . deeni dake zaune yaja tsaki wanda sai lokacin inna ta farga dashi . ashe ma yana gurin . ta fashe da kuka tana kallo tsaitin da deeni ke zaune tace Allah ya isa ban yafe ba yanzu ka iya jikata irin wannan duka kmr zaka kashe min ita . dan ta zubar da wannan wahalallan cikin naka may shirin kaita lahira . ,a zafafe deeni Yace Ai abinda naso yi kennan na aikata lahira sannan na kawo muku gawarta inyaso nima akasheni. cikin kuka tace yanzu zubairu kana jin abinda wannan jairin may mugun kan yaron yake gaya min ko. To wlh duk shegen da Bai km dukanta ba Bai haifu cikin uwarsa da ubansa inji cewar inna . big dady ya kalli deeni Yace bana son ka sake cewa komai . sannan Yace inna ki zauna amiki bayanin abinda ya faru. taki zama sai maseefa take zabgawa akan andaki jikarta. bayanin me zaka min zubairu byn nasan wahalallan cikin wannan jairin ta zubar ta hutawa ranta . da kyar big Dady yasamu ta ,zauna akamata bayani komai tundaga kan cikin farko da Zeenat ta zubar har zuwa na yanzu . tana gama jin ta mike tsaye Tana jan tsaki mtssss tare da tacigaba da zagin deeni . Dan ta zubar da cikinka din baza shine zaka mata irin wannan duka , mara mutunci kawai wlh bazan yarda ba , Ran deeni ya sake mugun baci " dan haka a hassale Yace da bazaki yarda ba sai kizo ki rama mata tunda dukan dana mata yayi miki ,zafi . , zubairu kana jina da wanna gantalalan yaro ko. Wlh koban rama mata ba ,zamu barkar da Allah yayi mata bakar sakayar da bata da magani . wlh ni karki dameni dan zan iya huce haushina akanki inji cewar deeni . zaka dake ni nima ta matso gabansa tana zaka dakeni tantirin mara kunya kawai may dan banzar mugun halin tsiya . Sai da Big dady ya dakawa deeni tsawa sannan yayi shr ya rabu daita ,tana zuba maseefa iri iri. deeni ya mike da kyar yana kallon big dady miryasa can kasa Yace sai da safe ni zan wuce ganin haka yasa shima fk ya mike yana mara masa baya . Sai huci inna take maza ka dawo nan ka kawo min takardar sakin jikata dan wlh bazata km cigaba da zama dakai ba mugu azalumi kawai. Deeni dake shirin barin parlour,Yace tun yaushe aikin gama yagama Ai ko baki ce ba nima bazan km ,zama daita ba. ,ta sake kurma kururuwa ihu yanzu kasar min jika byn kagama moremata jiki to Allah ya isa wlh km sai kaga karshenka . shi dai Bai km cemata komai ba ya karasa ficewa daga dakin . Daidai kofar gidan fk suka ja suka tsaya faruk Yace gaskiya aboki banji dadin sakin dakawa Zeenat ba. dan kasan Ummi zatashiga damuwa ,akan haka fk sakin Zeenat danayi shine yafi alkhari da zaman lfy atsakaninmu ,dana dinga mata ciki Tana zubarwa a rariya gara nabarta kawai . ,fk Yaceto yanzu haka zaka cigaba da ? ,deeni ya daga masa kafada tare cewa uhmmmm zaman haka zai fiyye da dai zama da Zeenat. nan dai fk yayita bashi shawara akan yayi hakuri ya maidaita tunda saki daya yayi mata , Yace Nagode sosai aboki zan duba maganar idan hakan zai yiwu sai zuwa gobe kennan tare da yiwa junanasu.sallama. Karfe tara daidai deeni yashiga gidansa ya haura sama ,a sanyaye ya bude kofar dakinsa yashiga yasoma cire shirt din jikinsa da dogon wando ya rage daga shi sai singlet da boxes. yayi kwanciyasa kan bed dinshi tare da runtse idanushin yana jin zafin da radadin abinda kakar Zeenat tayi masa. Ga tashin hankali daya baro umminsa ciki yarasa meke masa dadi a rayuwarsa . Gabadaya komai ya dagule masa waje daya mafuta kawai yake nema. lokaci may tsawo ya dauka kwance yana tunani abinda yaka mata yayi batare da bacci ya dauke bashi ba . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Assalamu alaikum warahmatul Allah wabakatuhu🀝🀝🀝🀝🀝 *Makaranta auren sirri ina may matukar baku hakuri domin zan dakata da novel din auren sirri anan har sai allahu ya kaimu byn sallah inshaallahu zan daura daga inda na tsaya inawa daukacin masoya wannan litattafin nawa murna da shiga wannan watan mai alfarma da albarka Allah yasadamu da rahma da alkharin dake cikin wata ameen ya Allah* *Tunatarwa Yana da kyau a garemu da muji tsoron Allah mu gyara halayemu mu shiga cikin watan Ramadan ina masu aminta da tasbihi Ga Allah ,lokacin Ramadan Allah na daure shidanu sannan km ana bude kofofin aljanna a kulle nata sbd haka in muna shaidanci to mune shaidanun kanmu sannan yakamata ace mun tsarawa kanmu lokacin ibada acikin wannan wata may zuwa wato watan ramadan zuciyoyinmu suke yaudaramu da kanmu muke yaudarar kanmu Allah ma daukakin sarki yace yaayyullazina amanu,to anan Allah Yana magana ne akan mutane wa,enda kukayi imani da Allah, mu kau da kasala da lalaci mu rage bacci hira banza da surutun da bai dace ba da sauransu, domin mu samu lokacin ibadarmu Sosai duk inda Allah yace yaayyuhan nasu to Allah Yana nufin dukkan mutane walau musulimi ko kafiri azumi ibada ce da Allah kadai yasan ladansa Ga duk wanda yaji tsoronsa ya km yi shi da iklasi azumi ibadace may falala Lada wanda Allah kadai yasani ,to kunga ashe muminai suke bautar Allah da gaskiya idan kinyi sallah da sauran ibadodi domin mutane su Gani suce kinyi to azumi fa na Allah ne shi Yana kallonki inma kinyi ko bakiyi bakiyi duk ibadar da mukeyi don ace muyi ko wani abu mukeyin riya don wasu suce munyi to musani muna afkawa cikin babbar kuskure ne munayi riya bamu da Lada ko kadan riya na daga cikin manya manya kanairai zunaibai don haka mukiyaye muji tsoron Allah karmu bata ayyukanmu na alkhari da da riya .musa hankali da kyau watanni goma shadaya muna cin muna sha ,muna yin duk abinda ran keso ,Sai wata daya ne zai gagaremu mu tsaya mu azumce shi dayin ibadu acikinsa wannan shine watan da akwai daren wanda yake da tarin falala ,mai tarin yawa muyi kokari mu riski wannan dare muna masu kiyamullai, allah yasa mu dace da wannan daren ameen summa ameen*🀝🀝🀝🀝🀝 Page 53 A ranar sam deeni kasa bacci yayi saboda tsantsar fargaba da tunanin da yake ciki akan hukuncin da umminsa zata zarta akansa. " dan Bai san abinda zai faru ba akan sakin da yayiwa Zeenat. farinciki ko akasin haka. ganin kwata kwata bacci yaki samuwa agareshi ne Yasa ya mike 'ahankali ya tashi tsaye yashige bathroom , yayi alwala yazo yasoma jero nafiloli yana may kaiwa Allah kukansa . , koda ya idar sallah ma guri yasamu yayi kwanciyasa. ' Sai daf da sallar asuba yasamu bacci ya daukeshi kwata kwata bacci daya samu baifi na awa daya ba ya sake mikewa yayi alwalar sallar asuba yana zaune yana lazami har garin Allah yawaye . Misalin karfe bakwai daidai yayi wanka sbd yana son fita da wuri sbd matsalar hoidop din da ake fama dashi acikin garin Lagos sakamakon gyare gyaren titi da ake . yana tsaye agaban mirrow yana shirin zuwa office amman gabadaya tunani umminsa ya addabe zuciyarsa duk da ruhinsa . "ranshi a dagule yake shirya jikinsa sbd yasan umminsa nacan na fushi dashi Yana wannan tunanin har yagama shirinsa tsab . Zaune yake a cikin tafkeken office dinsa may zagaye da makeken tablet cike da tarin file files da takardu. system din dake gabanshi yana aikin tura sakwanni ne" ya dan ture gefe tare da afkawa cikin duniyar tunani abinda Zeenat tayi masa . hakika Bai san yadda zaiyi da damuwar data kunsa masa ba. , Sam yakasa hakura da abinda tayi masa Sosai yake jin zafinta har cikin zuciyarsa tsawon lokaci Yana zaune yayi zurfi cikin tunanin . Wani abokin aikinsa manir ne yayi kundin balar shigowa cikin office din" byn nouking din da yayi tayi yaji shr ba respond . Zaune manir ya samu deeni yayi shr yana duniyar tunani' kusan Kira biyu yayi masa" amman ko daya deeni bai san yana yi ba Sai ana uku ne yayi firgigib ya ankara ' da an shigo office din. A wayance ya waske . Naunauyen ajiyar zuciya ya saki tare maida hankalisa sosai kan manir . 'Ahankali manir yasamu gurin ya zauna akan daya daga cikin kujeru guda 2 dake ajiye dan zaman baki . Shr shima Yayi ya zubawa deeni ido kawai yana kallonsa tare da nazarinsa "tsawon lokaci suna kallon junansu batare da kowannesu Yayi tunanin yacewa dan'uwansa komai ba . Har Sai da manir yayi karfin halin cewa . wato har yanzu dai matsalar Zeenat din ce taki ci taki ciyenwa? dayake yasan komai game da abinda ya faru. a ganina zuwa yanzu yakamata ace kasawa ranka salama akan maganar yarinyar nan . kayi hakuri kabarwa Allah komai . deeni da Yayi shr kawai tare da kamo lip's dinshi na kasa yana cizawa 'ahankali'ahankali shi kadai yasan yadda yake jin zuciyarsa da gangar jikinsa 'ahankali muryarsa a sanyaye yace uhmmmm duk maganarta na damuna. " amman nafi tunanin halin da first lov zata shiga ne kasan yadda Zeenat din take a gurinta . Manir yayi shr ya jima yana jinjina girman alamarin sannan ya numfasa yace deeni Ina kan hanyata yanzu ta zuwa Ilorin daman sallama nazo muyi . bbu wani hanzari dazan iya maka akan maganar ka matarka daya wuce.. Sai km ya dan mike daga kan kujerar dayake zaune ya rankwafa gefen deeni tare da kai bakinsa daidai tsaitin kunnen deeni, zo kaji wata magana. ,kusan minti biyu manir yayi Yana tsarawa deeni zance sannan ya dauke bakinsa yakoma gurin zamansa. " a razanane deeni yake bin manir din da wani irin matsanancin kallon tare da mamakin abinda Yace. manir yacigaba abinda kawai zakayi kennan karaba kanka da wannan damuwar dake damunka kada zuciyarka ta samu matsala . 'Ahankali deeni ya shiga girgiza kansa yana kallon manir batare da ya iya ce masa komai ba . haka kawai shine maganin matsalarka Amman ka zauna kayi tunanin shawarata da kyau inji cewar manir . Da kyar deeni ya iya bude bakinsa da Yayi masa nauyi Yace anya kuwa manir zan iya abinda ka bukaceni da nayi kuwa? " manir Yace zaka iya mana Sai dai idan baka gadama ba. deeni ya sake girgiza kansa ,kai bazan iya ba wlh .... Manir ya mike tsaye yana mikowa deeni hannunsa ' bbu dole fa cikin shawarata kaduba kagani idan zaka iya kawai kayi "ni zan wuce Sai na dawo , jikin deeni a sanyaye shima ya mikowa manir hannu sukayi musabaha . manir ya wuce Yana cewa malam katashi tsaye kawai kayi abinda ya dace ba kullum tunani ba . Deeni ya jima zaune yana saka da warwara akan zance da manir yayi masa wanda gaf maganar take da tarwatsa masa zuciya. 'Ahankali cikin sanyi jiki ya , mike tsaye ya suke hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa yasoma zariya Yana zagaye cikin office din. 'sannan ' ya dawo ya zauna a gefen tablet dinsa yana jinjina girman alamarin duk ilahirin jikinsa sunyi masa mugun sanyi .'ahankali ya sake mikewa ya koma kan kujerarsa ya zauna yana son yacigaba da aikinsa idanushi suka sauka akan dan karamin fream din dake ajiye akan table. ya zubawa umminsa ido kawai yana kallonta shi kansa ya amince tun ba yanzu ba umminsa na matukar son shi da kaunarsa fiyye da komai. " shima km haka yake matukar sonta tamkar rayuwarsa. " duk duniya ita kadai gareshi 'ahankali ya kai hannunshi ya dauki karamin fream din yana cigaba da kallon umminsa" yayi matukar kewarta " kusan kwana biyu Keenan rabonshi da sanyata acikin idanunshi wanda km hakan ta faru ne a sanadiyyar Zeenat ,bancin haka yasan zuwa yanzu da tuni umminsa ta nemishi da kanta. runtse idanushin yayi sosai Yana jin yadda kaunar mahaifiyarsa ke ratsa zuciya da gangar jikinsa "tsawon lokaci idanunshi na runtse sannan ya budesu fes yana sake kallon umminsa tare da sake jin haushi da takaicin Zeenat a ranshi. Take yaji zuciyarsa tasoma amince masa daya dauki shawarar da manir yabashi Kodan samun natsuwasa da km kuntatawa zuciyar Zeenat din . sannu 'ahankali ya maida hoton Umminsa ma,ajinsa yacigaba da abinda ke gabansa . Gabadaya parlour,n big Dady cike yake da manya daga cikin en'uwa na family muhd bello khaliyal. Big Dady ya kalli gefen da Zeenat take zaune rakube tare da sunkuyar da kanta kasa tana xubda hawaye . " Yace yanzu Zeenat kin kyauta kennan da abinda kikayi ? mezakicewa mahalincinki idan kin koma gareshi ' ashe daman karamin tunani gareki bansani ba "Zeenat dai kanta na kasa tana cigaba da zubda hawayen nadama ta kasa cewa komai big Dady ya girgiza kanshi kawai 'sannan Ya maida kallonsa ga deeni . Kai km kuturu sarkin zuciya" Ai ba a yanke hukunci cikin fushi kwata kwata bamu ji dadin hukuncin da , son ranka da kayi ba . ,domin kuwa har zuwa yanzu a karkashin ikonmu kake, yakamata ace ka kawo maganar gabamu kafin kazarta da komai . Dan haka muma zamu nuna maka har yanzu kai din a karkashin mu kake km abin ikonmu. Big dady ya sake juyowa inda Zeenat take " ke... saki nawa ya rubuta miki? cikin kuka muryata na rawa tace nima ban sani ba . Ina takardar sakin take 'ahankali ta tura hannuta ta zaro farar takardar daga gefen zaninta ta Mika masa . Big Daddy ya karba ya bude Yana dubawa yaga ashema saki daya ne ,take yaji wata natsuwa da kwanciyar hankali sun shige shi hamdala yayiwa Allah sannan ya sake duban deeni . yanzu me yakamata kayi tunda saki daya ne? Bbu tsoro ko shakka ,deeni Yace bbu wani abu da zanyi da wuce kawai Allah ya hada kowa da rabonsa . Wlh wlh baka isa ba say kamayar daita sautin muryar inna ta karade dakin . jikata ba zata zama bazawara ba' byn kagama moremata jiki ba eheeeee. kaji min yaro da muguwar mugunta da bakar zuciya kmr irin ta firauna. To ,wlh baka isa ba ,ke km fadeela kina zaune kin yi shr kina jin abinda wannan gatalallen "dan" naki yake fada . Ita dai Ummi shr kawai tayi Tana kallon tsaitin da deeni 'ke zaune dan batasan abinda zatace ba ,km koma tana da abin cewa bazata iya da jarabar inna ba . Inna tacigaba ko baka maidaita jikata ba zata samu wanda yafi kyau da kudi da komai "amman wlh tunda kagama moremata jiki Sai ka maidaita gidanka. ban da ma kaddarar aure mai jikata zatayi da kai tsami gaye da kai da tsayi awa bishiya . abin dariya abin takaici a wulakanci deeni ya dinga kallon inna Yana jin wani irin zafi a kirjinsa tamkar zuciyarsa zata buga. a zafafe Yace to baza'a maidaita ba say kiyi duk abinda zakiyi. ,ni kake cewa bazaka maidaita ba , zubairu kana jinshi ko to wlh bada ni kake ba da wannan ta zaune kake tashiga nuna Ummi da hannu ,mara kunya yaro kawai may dan karan taurin kai awa na mutane farko . Deeni ya bude baki big dady ya katse shi ta hanyar buga masa tsawa. " mahaifiyar tamu kake kokarin yin sa,insa daita ,kar ka sake na sake jin bakin ka kaji dai nagaya maka . Dan Allah inna kiyi hakuri Ya isa haka " Inna tace bai isa ba zubairu , nace bai isa ba kai ya kalli tsabar idanunka ya gayamaka haka ko yagawa uwarsa haka ,say ni daya raina ko dan haka ko yamayar daita ko km wlh koto ce zata rabamu dashi tare da fashewa da wani mugun kuka ,wlh Allah yaisa tsakaninmu dakai deeni bamu taba yafe maka ba .fk yatashi ya mike dan takaici inna ya bar parlour,n . Da kyar big Dady yasamu ya rarrashi inna . ranshi a bace Yace yanzu yanzu ka maida matarka inji cewar big dady . deeni Yayi shr Yana kallonsa Yana huci . inna tace bakaji magana ake maka ba" kinbabbe kawai Sai faman huci kake kmr ,zaka hadiye mutane. " deeni ya tsareta da rikitattun idanushin kawai zafi zuciyarsa da kirjinsa suke masa .haushi da takaicin inna suka taru suka mamaye masa zuciya. inna tace daina kallona da wayan nan mugayen idanun naka masu kama dana mage , munafiki kawai. Zeenat ce Sai Sai ta koma gidanka ko kaki ko kaso uhmmmm. zeenat dai kanta na kasa Sai risgar kuka take tana addu'ar aranta kar Allah Yasa deeni Yace ya maidata. duk da tsananin son da take masa bazata iya juri zama dashi ba cikin wannan situation din ba. yayinda hawaye ke cigaba da bin kuncinta . Wai wasa ake dakai ne ka tsai da mutane kana bata mana lokacin kowaye sa,anka anan inji wani kanin mahaifin deeni. shi kuwa big dady tunda yayi maganar karshe bai sake cewa komai ba Sai idanu daya zuwaba deeni Yana kallonsa ko kifta ido baiyi . 'Ahankali deeni yake kallon duk ilahirin wayan dake zaune a parlour kaf dinsu iyayensa ne idan aka dauke fk wanda shima sako yashigo kawowa ya iske ana maganar ,'ahankali yacigaba da kallonsu idanunshi suka fada cikin na umminsa wacce gabadaya tazamo kalar tausayi, wasu abubuwa yake hangowa daga cikin idannun umminsa masu kama da rarrashi da ban hakuri .wanda suke nine a bukace take da son ya aikata abinda akace masa Yayi. ,ahakali ya mai da idanunshi kasa tare da sauke ajiyar zuciya. muryasa can kasa kasa Yace na ...mai daita... Inna taja tsaki tare da Mikewa tsaye munafiki kawai ' daman can kana sonta iskanci ne kawai irin na mai shayi ya tsaida uwarsa ya tsai fatan shayi , tsami gaye kawai .. Deeni ya dago rikitattun idanushin suka hada ido da Ummi tayi masa gargadi da idanunta alamun kar ya sake Yace Komai Bye bye bye until after sallah missing u guys MMN SUDAIS CE [6/29, 7:51 AM] 0mmer Farouk: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO *Assalamu alaikum warahmatul Allah inawa dinbin masoya wannan littafin barka da sallah da fatan kunyi sallah lfy Allah ya karbi Ibadunmu da mukayu cikin Ramadan Allah Yasa muna cikin bayin da Allah ya, enta daga wuta zuwa jannatul firdaus Ameen ,kmr yadda nace zan cigaba da type din wannan labarin nawa byn sallah, to a yau ne alkawari Allah yacika Allah ya nuna mana lokaci ,hakika may hankali da tunani ne kadai zai Gane yadda duniya ke gudu, Allah Yasa mudace yabamu ikon cikawa da kyau da imani ,km Allah yabamu ikon aikata ayyukan alkhari* Page 54 'Ahankali Deeni ya dauke rikitattun idanushin daga cikin idanun umminsa ya maidasu kan inna dake tsaye tana fama , babatu da sambatu iri iri 'km duk cikin taron mutane dake zaune a parlour bbu wanda yayi yunkurin dakatar daita daga maganganu da take . zuciyar Deeni cinkushe da haushi hade da takaicin inna" bakinciki ganinta ke sake nunkuwa a kasan ransa yayinda yashiga da zuciyarsa wani irin zafi da suya zuciyarsa ke yi. " so yake ya murje idanunshi Tare da cire kunyar jamar dake zaune a gurin, sannan ya zage kunjinsa ya zabga mata rashin mutunci fiyye da irin wanda ta iya . ,amman Ina...tuni idanun umminsa dake yawo a kansa" yasa ya kasa aiwatar da komai sakamakon gargadin dinsa datake ta hanyar kwayar idanunta . dan haka daya rasa yadda zaiyi ya fanshe tarin wulakancin inna gareshi,sai kawai ya shiga aikawa inna da wani irin mugun Kallo may hade da harara . Wanda yasa ,ita kanta inna dake tsaye har lokacin sake jin haushin DEENI da takaicin irin kallon kaskancin da wulakancin dayake aiko mata dashi . "Km hakan yayi sanadiyyar kara hassalata , dan haka a tsawace Tace ni daina kallona ,ka wani tsareni da wa'yan nan mugayen idanun naka masu kama dana mage , kana aikomin da kallon wulakancin to bada ni kake da wannan uwartaka ta zaune kake... ehee.. takarasa fadar haka tana may jan mugun tsaki a fili tare da soma kokari kamo hannun Zeenat . Ke tashi mu tafi , can sashina ko kya samu ki maida jikinki ki murmure daga wannan bakar ramar da kikayi " inna tasoma kokarin mikar daita Zeenat tsaye . Yayinda Zeenat din km taki mikewa Sai ma sake cure jikinta da tayi gurin guda alamun babu inda zata . ,au bazaki mike mu tafi can gurina ba ,kinfi son ki zauna inda za'a dinga miki izaya da tsotse miki jinin jiki. Dan zama da wannan mugun azalumin kadai ya,isa yasa jinin jikinki ya kafe batare kowa yasani ba "ni tashi mutafi . ,juyin duniya nan inna tayi da Zeenat kan ta tashi su tafi can part dinta " amman kememe Zeenat taki tashi . ganin haka yasa inna sake tunzura, ta cigaba da tsayuwarta tare da surfa masu maseefa iri iri km har lokacin bbu wanda yaiya cewa komai big dady ne "ya dan dago idanushi yana duban sashin da inna ke tsaye Tana surfa maseefa ,ya xuba mata kawai domin shi kansa big Dady rasa me zai cewa inna yayi... ' kusan minti goma ya dauka Yana kallonta batare da yayi yunkurin dakatar daita ko ce mata wani abu ba ' kafin daga baya ' ya gyara zamansa Tare da numfasawa. cikin tsantsar ladabi da laushin murya yasoma magana, Dan Allah inna kiyi hakuri ki tafiyarki abinki "tunda yarinyar nan Ta nuna bazata biki ba. , Say da inna ta tabe bakinta tukun sannan tace "yo Ai ka kace min nayi tafiyata man " tunda fadeela da danta sunfini daraja da kima a idanunku" duk irin wulakanta min jika da wannan banza yaron nata yayi baku Gani ba Sai na laifin zakugani . ,big dady sam Bai damu ko jin mamakin abinda inna tace ba, dan yasan kadan daga cikin aikinta. domin zata iya fadar fiyye da abinda yafi haka ma. Dan haka big Dady Bai damu da abinda tace ba ya kara kwantar da murya cike da girmamawa ya sake cewa , Dan girma Allah inna kiyi hakuri kiyi tafiyarki tare da yiwa yaran nan fatar alkhari a rayuwar aurensu tunda komai yazo da sauki saki daya ne yayi mata . Km ya maidaita . Duk ma da abinda Deeni yayi mata Ai bai laifi bane tunda ita tajawa kanta . ,inna ta katse big Dady Ta hanyar daga masa hannuta,dakata... ya isa haka karka cika min kunne" naji zan tafi amman wlh wlh kaji na rantse ,to kagayawa wannan gantalallan "dan 'naka yakiyaye ni" kar ya km yin gigin kai hannushi da sunan sake taba min lafiyar jikata. Domin ita ba jakar gidan ubansa bace . Big Dady yace shikennan kiyi hakuri ki yi tafiyarki zan gaya masa . Inna Tace da dai yafi dan wlh idan ya km yunkurin kai hannushi jikinta ba yarda zanyi ba . , da kyar da Allah da rarrashi, big Dady da sauran mutane dake zaune a parlour aka samu inna ta fice daga parlour tana zage zage. 'ahankali big Dady Ya sake numfasawa tare da duban inda Deeni ke zaune ya hade fuska tamkar hadari suna fuskartar juna ,tsawon lokaci big Dady ya dauka Yana dubansa ,kafin daga baya yayi masa fada sosai akan irin hukuncin daya dauka akan Zeenat din sannan daga karshe ya bige dayi masu nasiha mai shiga jiki shi da Zeenat ,akan su taru su zauna lfy. Yace deeni Kayi hakuri akan laifin da Zeenat ta aikata a gareka, hakika munsa bata kyauta ba amman ka dauka daman can haka Allah ya rubuto cikin data zubar maka ba masu rayuwa bane a doron kasa. Dan haka kayi hakuri ku zauna lfy hakan kadai shine muradinmu da km kwanciyar hankalinmu dana umminku gabadayan . Sauran en'uwa ma kowa ya tofa albarka bakinsa sannan ,Jiki a sanyaye Deeni yace yaji tare da yin musu godeya , duk da ran nan nashi , in yayi dubu to a jagule yake . da kyar ya samu ya kokarta ya mike tsaye dan kokarin barin parlour har yakai daidai bakin kofar fita . " cak yaja ya tsaya jikinsa har wani shake yayi sakamakon jin sautin muryar umminsa mafi soyuwa a zuciyarsa . ' ,kaje gida kajirani gani nan zuwa yanzu, abubuwa dayawa suka zo masa tare da tsaya masa a rai . jin yadda ummi tayi maganar kadai yaisa yasan yadda ranta yayi kololuwar bace .. dan gane da abubuwan dake faruwa a atsakaninsa da Zeenat kasa cewa komai yayi sai , kansa kawai daya iya daga mata alamun yaji 'sannan Yakarasa barin parlour . Byn kmr minti ashirin Zaune Ummi da Zeenat suka taddashi kan kujerar one siter hannushi rike da waya yana daddannawa " a yadda yake operating din phone dinsa zaka dauka kwata kwata baya tattare da wata matsala ne" ballanantana wani abu makamanci damuwa , amman a hakikanin gsky kallo daya zaka yi masa kasan cewa yana tattare da kunci may tarin yawa . ,a fusace Ummi take kallonsa ganin yadda Ya hakince tamkar Bai san da tsatuwar wasu halitu a gurin ba. ,' yayinda gabadaya ranta a dagule yake da abubuwan da ya dinga yiwa inna a gaban dangi . wanda inda wani ne yasanar daita zai iya yin abinda yayi" zata iya ransuwa da Allah akan sharri aka,a masa ,amman Sai gashi a gabanta komai ya faru. ahankali DEENI ya dago rikitattun idanushin dasuka gama canza kala tsabar tashin hankali dayake ciki " ya zubawa ummi yana kallonnta .. Ganin haka tasa , ummi sake hade ranta tamau dan batason yakawo mata rainin wayonsa dayasa ba "sannan ta cigaba dubansa . ,'tare da cewa yayi maka kyau... Deeni, da duk ma abinda kayi min, na gode matuka "tun daga kan dukar min yarinya dakayi tamkar kasamu baiwa tare da hado min ita da takarda saki har kawo abubuwan da suka faru a yau . Dan wulakanci ma yau kusan tsawon kwanaka uku kennan rabon daka Tako kafafunka cikin gidan nan . tsabar kagama rainani . shr yayi still yana sauranta ya kasa koda furta mata daidai da kalma daya ce . , Ummi ta dubi inda Zeenat ke tsaye wace gabadaya atsorace take dangane da yanayin rayuwar data jefa yayan nata ciki . ,ummi tacigaba' ai kinga irin abinda nake gudar miki a cikin aurensa, wahala da zaman kunci tattare da nadama" Amman kike nace akan kinji kin Gani ' bbu wani abunda zai faru Sai alkhari " yanzu wa gari ya waya. dubi yadda kika koma dan girman Allah tamkar wacce aka hako daga cikin kabari . Da gani ba say ma an tmby ba nasa zaman hakuri da kunci kikeyi agidansa dan nasan may hali baya canza halinsa . Deeni dake zaune yayi shr tare da cigaba da duban ummi kawai batare da yace mata komai " dan ma rasa abinda zaice mata yayi km yana son ta fahimce shi tasan duk abinda take tunani akansa ba haka bane amman Sam yakasa magana . Ummi ta sake juyowa inda Deeni ke zaune suna fuskantar juna dashi . " Tambayar da zan maka yanzu nake son ka amsa min d eh ko A'a. daman can ba kai ne da kanka ,ka nemi auren Zeenat din a gurina ba? .'ahankali Deeni ya dagawa Ummi kansa .alamun shine ya furta Yana son ta aura masa Zeenat din . Ummi Tacigaba To yanzu dan ta zubar da ciki ne yasa har ka iya mata irin wannan dukan mutuwar ? Km har da ikirarin zaka kashe min Ita dan baka san ciwonta ba . Ko kana tunanin idan ka mata illa zan barka ne kaima . Kai gaka sarkin en zuciya madadin ka kawo maganar gabana nasan yadda zanyi solving din matsalar batare da kowa yasani ba , shine ka tuzartata Tare da zartar da hukunci ta hanyar azabtar min da yarinya tamkar kasamu baiwa. Sai lokacin deeni yaji wani kuzarin yazo masa Dan haka cikin , tsanyin murya tamkar may shirin zubda kwalla Deeni soma magana " kwarai first lov nayi kuskure guda daya narashin sanar min ki kafin zartar da komai amman na rokike kiyi hakuri. Amman ta ya zuciyata zatayi sanadiyyar barinta cikin kunci da cuta alhalin nasan amanarta kika damka min acikin tafin hannuna' ya fadi haka tare duban tafin hannun nashi da kwayar idanushi , indai akwai wanda na cuta to kece da bansanar miki da abinda tamin ba ,kafin na zartar da hukuncina akanta . amman ki gaya min me yakamata nayi byn na kamata dumu dumu da laifin zubar min da ciki har Sau biyu tare da shan maganin hana daukar ciki Sau ba iyaka . Cikin zafin rai ya Kamo lips dinsa na kasa yasoma cizawa da karfi sakamakon hawayen dayaji yana kokarin son zubo masa. " wani irin nauyin zuciyarsa tayi "yana ji yadda kirjinsa ke masa zafi da ciwo tamkar an daura masa dutse may shege nauyi a sama kirjinsa , . , Da kyar yasamu yacigaba da magana. mutane na gudun tsautsayi amman ni na zauna da nawa tsautsayin batare dana sani ba 'bana da miradin danayi gida biyu amman nayi tunani indai tsautsayi ne ya hau kaina "to itama dole tsautsayi ya hau kanta . ,ni muradina gida daya ne kawai nake da bukata amman tunda itama ta cin nawa zuciya gobarar datayi sanadiyyar tarwatsa min zuciyarta tarabani da abinda nafi so a rayuwata ... to tabbas nima say na nemo may kashe min wannan wutar . ta hanyar musguna mata . Kada ka taba karya zuciyar mace kada ka taba ruguza iyali domin cika muradinki first lov NASURULDEENI dinki babu abinda bayawa Zeenat na jin dadin rayuwar aure "tare da sanyata cikin farinciki mara misaltuwa. burina na kyautata mata. ' ta yadda zan samar da murmurshi da farinciki a fuskarta amman firt lov ki duba kiga da irin abinda ta saka min dashi. gata nan tsaye ki tmbyeta ban kasance may adalci agareta ba A dan ,zaman da mukayi daita .' ahankali ya mike tsaye hawaye dake makale a idanushi sukayi nasara zubowa batare daya shiryawa hakan ba. shin na zalinceta ko daidai da rana daya ne. ki tmbyeta first lov amman duk da haka idan kina ganin banyi daidai ba akan dukan danayi mata to zaki iya rama mata ki hukunta ni ta duk yadda kike so. kece kikayi sanadiyyar kawo ni duniyar nan... ko mayar dani lahira kike son yi "ahalin yanzu ba zance miki komai ba. wlh Deeni dinki bazai taba cewa komai ba. Hawaye yacigaba da bin fuskarta . km ba,zan miki wata jayayya ba abisa Ga hukunta ni da zakiyi .... ,jikin Ummi yayi maseefar sanyi dangane da jin Dukabinda dan nata ya zaiyana. ,jikinta a sanyaye takaraso kusa da tillon "Dan" nata tana kuka itama tare da dora hannuwanta duka ta riko fuskarsa dashi tana kallonsa. wani irin matsanancin tausayi tattare da kaunar "Dan' nata ne taji Ya sake nunkuwa acikin zuciyata . Yayinda kuka mai karfi ya kufce mata" from no where kawai ta rungumeshi ajikinta tana cigaba da kuka shima kukan yake ,yarona kayi hakuri. " kukan ya isa haka kabar kuka kayiwa umminka uziri bisa Ga zarginta gareka. amman duk da haka umminka na neman alfarma gareka ,na rokeka Dan Allah kada ka juyawa Zeenat baya ,ita din diyata ce halak malak duk duniya nan batada wata uwar data fini. , ka cigaba da hakuri daita "inshallahu zata canza ,zata canza ,zan sata ta canza kaji yarona...... " Allah yayi maka albarka yadda kake faranta min ,kaima Ina maka addu'ar Allah yabaka ya'ya wayanda zasu maka fiyye da haka . Zeenat ,dake tsaye taji hawayen tausayin su gabadata , nabin kuncinta, tasan hakika ta tafka babban kuskure a rayuwarta . ' tare da aikatawa kanta mugunta mafi muni da radadi wanda batasan tsawon lokacin dazata daina jin zafi da ciwon abinda ta aikatawa kanta. Da wa yan nan bayin Allah ba . Hakika ummi uwace guda a gurinta har da rabi . ,kodan ummi yaci ace tayi hakuri da juriya tabar cikin jikinta . ,gabadaya tausayinsu ne ya taru ya mamaye mata zuciyarta yayinda hawayen idanunta suka cigaba da zuba shaaaaaaa.................... ,kuka ne mai karfi yaci karfinta tasa hannuta duka ta toshe bakinta dashi tare da rugawa da gudu ta haye saman up stairs din ummin tana gunjin kuka . Kiyi hakuri first love da abinda zance inji cewar Deeni dan girman Allah first love kimin uziri na kara aure domin zama daga ni say Zeenat , zai haifar da mummunar damuwa wanda zaisa mudinga samun matsala daita a yadda nake jin zuciyata. , uhmmmm Deeni bbu wani matsala ko damuwa daza'a km samu a tsakaninku muddin Ina raye ni kaina zan koma can gidan naku" nacigable da zama tare daku har sai Sanda naga zaman naku ya daidaita. ' maganar kara aure km bazan hannaka ba domin hanaka daidai yake . Dana shiga hakinka tunda kayi Niyya , say day kasani bazan taba barinka ka aure matar da nasan cewa zata fi Zeenat dina da komai ba arayuwa. , say day idan ka amince zaka aure kasa Zeenat din. Tukun zan amince da kara aurenka . Km abisa sharadi duk yayan da matar za'ta haifa maka ,zasu zauna matsayin na Zeenat ne muddin rai matsawar ba nata tasamu ba . dan haka Sai km tayi kasa kasa da muryata ta yadda bbu mai jinsu tayi masa magana . Wanda yasa Deeni yin sororo kawai yana duban umminsa tare da nazarin maganarta tsab . "exactly irin dai abinda abokinsa manir ya fada masa ne . ,say gashi itama umminsa tazo masa da irin maganar wanda shi sam a ranshi yake jin rashin yuwar yin haka . ,'ahankali ya samu guri ya koma ya zauna jagwab.. akan kujera yana may fidda numfashi sama sama.. domin maganar tayi maseefa girgizasa tare da daga masa hankali "har ma tana barazanar tarwatse masa zuciya. ,da kyar yasamu Ya daidaita' numfashinsa ya dawo normal. ,itama Ummi guri tasamu nan kusa dashi ta zauna tare da kamo tafin hannushi cikin nata Tana may nazarin yanayin daya shiga ,ka natsu ka kwantar min da hankalinka Deeni kada kasawa zuciyarka damuwa. kasani a tashin hankali. wannan bawani abu bane so big kmr yadda ka dauka ,kusan anayin irin hakan Sosai a wannan duniyarta tamu . Sake , dago rikitattun idanushi yayi yana kallon umminsa dasu take yaji wani ya tsigar masa a kanta kirjinsa ya rike gam Tare jin wani abu ya tsaya nasa a wuya yakasa kwakwarar motse ballanantana yace mata wani abu. 'Ahankali ' ummi ta numfasa sannan tacigaba maganarta irin wannan auren kawai zan iya yarje maka kayi. ,dan bazan taba yarde maka ka auro matar danasan zatafi Zeenat da komai ba, baya Ga kaskantacciya mara galihu .... ,da kyar deeni yasamu ya hadiye abinda yaji ya tsaya matsa makoshinsa sannan 'ahankali ya iya bude bakinsa tare da kiran sunan umminsa haba first lov..... ta yaya da matsayina da girma zan bige da auran kaskantacciya km mara galihu ? . Ummi ta katse shi ta hanyar daga masa hannuta, sanin halinka da nayi ne yasa haka . da km sanin burin kalar mace dakake muradi tun farko yasa nace haka ,ko kamanta kataba gaya min irin kalar mace dakafi son ka aura kafin daga baya kadawo ,kace min Zeenat kake so.. wanda ni bansan dalilin dayasa kacanza ra,ayinka ba. Dan haka , bana son sake jin komai daga bakinka ,muddin kana bukace da kara aure kmr yadda ka bukata" to say dai ka auri irin kalar yarinyar danake so.... idan km kaga bazaka iya ba , kana iya cigaba da zama tare da matar har sanda Allah zai km azurtaku da samun wani cikin...... "cikin sanyi jiki ya dinga girgiza kanshi kawai yana jin tamkar mafarki yake ba gaske bane wai yau shi umminsa ke shirin shiryawa irin wannan auren sbd farinciki Zeenat..... ,shin wani irin KAUNACE a tsakanin Zeenat da ummi ,ai Bai sani ba a fali yayi maganar Sai ji yayi ta bashi amsa ,da kauna irin ta "da" da uwa numfashi ya sauke yashiga sauke 'ahankali'ahankali yayi shr tare da sake lulawa duniyar tunani . Tsawon lokaci sannan ummi tace kayi shr batare da kace min komai. amincewa da auren irin yarinyar danake so "ko km ka fasa auren gabadaya . Xuru yayi kawai yana kallon mahaifiyarsa. abu na farko dai baya jin zai iya duka abinda umminsa ke so ... hakura da auren dayakeyi . tamkar Bai ruguza zuciyar Zeenat bane ,sannan km auren irin kalar yarinyar da umminsa ke so tamkar zubar da kimarsa da ajinsa ne . shi da yafi bukatar auren maccen data amsa sunanta mace ta yadda Zeenat din karan kanta zata raina kanta .Amman Sai gashi ummi takasa ta tsare ta neman kwafsa masa . Amadadin ya hakura duka gara ya auri koma wace irice mace ce kodan kuntatawa zuciya Zeenat. Domin shi karan kansa yasan irin yadda Zeenat ke tsantsar kaunar shi da kishinsa , bubu abinda zai haukatata a tashin farko daya wuce taji zai kara aure . wani tsanyi da farinciki ne suka ziyarci zuciyarsa a lokaci daya , tamkar wanda akawa albarshir da gidan aljanna . take yaji Ya amince da hukuncin umminsa . Dan haka ya dago da rikitattun idanushin suka hada ido da umminsa 'ahankali ya bude bakinsa Tare da cewa shikennan first lov ,badamuwa na amince kiyi komai kawai kmr yadda kike so ,kawai. Ummi tace very gud Sai day km zanso maganar ta tsaya iya nida kai ne kawai bance kasanarwa da kowa ba " koda kuwa faruk ne. , Zeenat kuwa idan lokacin daya kamata tasani yayi ni da kaina zan sanar mata.sai abu nagaba wanda umarni ne zan baka ba shawara Ina son Zeenat tacigaba'da karatunta sannan km ka canza mata motar hawa shi deeni zugun tayi yana kallon ummi abubuwan nata sun daina bashi mamaki sun koma bashi tsoro ,'runtse idanushin yayi Tare da cewa yaji ummi ta Dan murmusa jin ya amince tace Allah yayi maka albarka ya albarkaci auren dazakiyi da kyar deeni ya iya bude baki ya amsa da Ameen . MMN SUDAIS CE [6/29, 7:51 AM] 0mmer Farouk: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 55 Cikin wani irin yanayi wanda kwata kwata ummi bata taba ganinsa ciki ba ya mike tsaye tamkar may koyan magana ya bude bakinsa yanawa ummi sallama. "firt lov ni zan wuce gida yasoma taku cikin isa da kasaita don barin dakin. , cikin sanyi murya ummi takira sunanshi DEENI.....Dan tsayawa yayi Tare da juyowa suna fuskarta juna da ummi idanunta ,ta xuba mishi kawai Tana kallonsa tare nazarinsa ganin yadda gabadaya yanayinsa ya sake sauyawa cikin Dan kankanin lokaci . Yasa tace Ka tsaya kaci abinci Dan da alamun kana tattare da wunya ,inyaso zuwa anjima Sai ka wuce gida ko...shr kawai yayi yana kallon umminsa. hakika umminsa tafi kowa sanin koshi waye Ta fannin halayyarsa da abinda ke tattare dashi. Sai dai ,shi sam baiji zai iya sawa cikinsa komai a halin dayake ciki damuwarsa dayake tattare dashi , kadai ya ishe sa" ba Sai yaci wani abu , yafison yaje gida kawai domin yana bukatar sake nazari akan maganarsa da ummi. ' Dan haka ya Dan narkar da fuskarsa alamun baya da bukatar cin wani abu . "bata rai ummi tayi ganin yadda yayi ,sannan ta Mike tsaye ta nufi hanyar kitchen . kabani nan da minti goma yanzu , zan gama hada maka abinda zakaci kaji sojana ta fadi haka tana karasa shiga kitchen. yasan halin ummi sarai tamkar wuyan cikinsa muddin tace Ga abinda take so ,to kuwa bata muradin mutsu ko wani jayyaya " Dan haka jikinsa a sanyaye ya juya zuwa ga hanyar step . 'Ahankali yashiga dakinsa" tsit ko Ina ba motsin komai "inda sabo ya rigada yasaba da rashin son hayaniya. daman shi mutun ne . "ba mai san hayani ba ballanantana km a part dinsa" komai yana nan tsab kmr yadda Ya bari tamkar yana rayuwa a cikin dakin "wanda yasan wannan duk cikin kulawar umminsa ne sbd macce mai tsananin tsafta da kyankyami . " kai tsaye bedroom dinsa ya wuce ,yasoma cire kayan jikinsa yaja towel ya daura Tare da shigewa bathroom ya sakarwa jikinsa shower yana fitowa Bai wani tsaya shafa mai ba . ya bude wordrob dinsa. nan ma komai tsabtsab iske komai Sai kamshi turarensa dake tashi a gurin , wani irin sanyi da dadi yaji a ransa. " take kadan daga cikin damuwar dake tattare dashi ta ragu . 'ahankali yasa hannu ya zaro jallabiya coffee colour ya zira a jikinsa ba karamin kyau ta maisa ba . fitowa yayi daga dakin nasa ya wuce kai tsaye ainihin main parlour din gidan ,ummi ya iske zaune ita da Zeenat suna magana kasa kasa. " duk da Bai san abinda suke Tautaunawa ba ,amman jikinsa yabashi maganar shi suke yi . Dan haka "kallo daya yayi musu ya dauke idanushin akansu' batare da yace komai ba ,direct to dinning area ya wuce , yana jin yadda kamshi abinci ke tashi ta koina a gurin da dukkanin alamun umminsa tagama shirya masa abinci kmr yadda tace. , ya zauna ba dan yana bukace da son cin wani abu ba Sai Dan faranta ran umminsa. shr yayi Tare da runtse idanushin yayinda zuciyarsa ke bugawa da sauri da sauri 'ahankali ya kamo lip's dinshi na kasa yana dan cizawa sannu sannu. Maganar da Ummi keyi da Zeenat kuwa , bawata magana bace, illa fada da take sake yi mata akan abinda tayi Tare da bata shawarar hanyoyin da zatabi gurin shawo kan mijinta cikin sauki . , sosai jikin Zeenat din yayi sanyi likis.. ita kanta tasan" inda ummi bata kasance er,uwa,ce Ga mahaifiyarta ba ,hakika yaci ace yadda Ta zubar da cikin jikinta ummi tasa danta yakarasa tsinke igiyoyi aurensa akanta. amman Sai gashi hakan bata faru ba . Sai ma nusar daita da take akan yadda zata sake mallakarsa a tafin hannuta. Ummi dabance acikin mutane km zuciyarta may kyau ce ba kmr ta irin sauran mutane ba km Allah yayi ta may tsananin zumunci ce . ummi takarasa zanceta " da maza tashi kije ki kula da mijinki. "km cire wannan tsoron nasa danake hangowa acikin kwayar idanuki. Da kyar Zeenat tasamu ta mike Tana may dagawa Ummi kai alamun taji . Kusan minti goma yayi zaune a dinning table batare da yasan takamaimai akan abinda suke zantawa akai ba. Ganin yadda umminsa tabar shi gurin zaune tamkar wanda bashida aikin yi ,yasa ransa yasoma sosowa. yana ji a ransa da zai iya zubawa kanshi abincin , dayayi yaci yakama gabansa Dan kwata kwata baya kaunar abinda zai sashi zama inuwa daya da Zeenat . cikin haka ya jiyo takun alamun ana tahowa dinning wanda ya tabbatar kansa ba umminsa bace. Zeenat ke tahowa garesa Dan yasan takun kowanne daga cikinsu cikin sanyi jiki takaraso har inda yake gabanta na wani irin mugun faduwa. tarasa dalilin wannan maseefar da duk sanda zataga wannan yanayin na DEENI zuciyarta ke tsinkewa ,jarumta ta arowa ta mannawa jikinta cikin dakiya tasoma kokarin xuba masa abincin . shinkafa ce da miyar parpeso na cat fish datasha kayan hadi take kamshin abincin ya sake tasiri a hancinsa. Sai data hada masa Komai yadda yakamata sannan tayi rolling din table din , plate din abinci ya tsaya a gabansa ,har zatabar gurin sbd bazata iya jurar tsayuwa kusa dashi ba tsabar tsoronsa datake ji karaf suka hada ido da ummi" ta harareta tare da yi mata alamun ta zauna ,Dan haka ta samu guri ta zauna cikin kujerun dake zagaye da dinning table din. , ganin haka yasa deeni sake tamke fuska tamau tare da jin wani irin matsanancin haushita 'ahankali yasoma bude rikitattun idanushin suka kan abinci dake gabansa. Cike da mazantaka ya soma cin abincin da Bai yi niyar ci ba, loma biyu yayi zuwa uku ya Ture plate din, Dan kwata kwata baya jin zai iya cin wani abinci may yawa. Dan baya jin dadin jikinsa gabadaya ma wani irin beting zuciyarsa ke masa wanda yarasa dalilin jin haka, damuwar dake tattare dashi daban ce yayinda wannan yanayin bugun zuciyarsa yake daban . Bangaren Ummi kuwa addu'ar take tayiwa yaran nata ,akan Allah ya daidaita tsakaninsu. ,jiki babu kwari ya mike , still Bai kalli inda Zeenat din take zaune ba. ita kuwa Zeenat kanta na sunkuye a kasa takasa kwakwaran motsi gurin da ummi ke zaune yakaraso ,fuskar nan tasa tamke kmr hadari bbu walwala acikinta . ,muryarsa a dake yace first love ni zan wuce yanzu kam ,ummi ta dago Tana kallon yadda yaron nata ya hade rai Ga wata uwar rama da yayi. sosai take nazarinsa sai ma taga alamun knr zazzabi ne a tare dashi. ,deeni byn damuwar dake damunka akwai wani abu ne dake damunka ? DEENI Yace , bbu komai first love . amman sai naga kmr baka da lfy ? Sai daya dan yatsina fuska tukun ya amsa da uhm kaina ke dan min ciwo , amman karki damu dazarar na koma gida zan dawo normal ,I won't rest , . Ummi ta girgiza masa kanta Tare da Dan murmusawa. bata bukatar yatafi gidansa cikin wannan yanayin dayake ciki . "tafin son yadawo da farinkinsa kmr yadda yake a da. , duk da, ada din ma Ba wai ya kasance may yawan fara'a bane , amman yafi wannan lokacin. Tace " kaje part dinka ganin zuwa yanzu ya shagwabe fuska kmr wani karamin yaro Yace uhmmmm first love ni gida nake son zuwa ina bukatar na huta. km akwai aikin dazanyi . ,ummi ta sake murmusawa tare da cewa NO.... my Son bbu inda zaka yau muna nan Tare . ' Sai naga wannan kyakkyawan fuskar wannan zakin ta koma tamkar ta cikakken mutun , ,murmurshi ne ya Dan bayyana a saman fuskasa ,har dimple dinsa ya lotsa "hakan ko yayi wa ummi dadi Sosai har ta sake yin murmurshi ,haba ko kai kaifa kayi fuska kmr kana filin daga ,haba sadaukina ka kara Dan sakin fuskar nan taka ma ,nafi son ganinta kunshe da farinciki ta fadi haka Tana dariya ,duk abinda ke faruwa a tsakanin deeni da ummi Zeenat na zaune a dinning area Tana jinsu, wani irin filling ne na dabam ta dinga jishin a zuciyarta Ta zuba musu Idanu kawai Tana kallonsu" ba tun yanzu suke birgeta ba , hakika soyayyar dake tsakanin uwa da "danta"daban ce km akawai banbanci da Sosai da sauran soyayya . Deeni ya Dan langwabar da kansa Tare da cewa ni yanxu first love wani farinciki zanyi km byn angama ruguzamin rayuwa. kayi farinciki yarona duniyar nan tamu, Tana da fadi dayawa. km zaka iya samu farinciki, acikinta fiyye da wanda kayi missing, kai dai kaje dakinka gani nan zuwa bazan taba barinka ka tafi da wannan , zazzabin danake Gani acikin kwayar idanunka ba. nasanka sarai da rashin kula da son shan maganin. Tana gama fadar ta wuce tabar shi nan tsaye yana kallonta. , agaskiya baya son abinda umminsa ke kokarin son yi masa ,amman baya da zabin da wuce dole yayin abinda tace domin baya son damuwar farincikinta shine nashi . Dan haka ya juya ya km koma part dinsa yana may jin wani irin matsanancin bugun zuciya kirjinsa dake masa zafi ya dafe tare da zama kan bed ya dan jingin bayansa da bayan gado . Bai fi minti biyar da shigowa dakin ba Sai Ga ummi tashigo da sallamar ita da Zeenat hannuta rike da ruwa da magani ganinta Tare da Zeenat din ne yasa ya amsa sallamar da Ummi tayi a ciki. Tare da kauda kansa gefe yana kallon wani gefe ,ummi tasamu guri kusa dashi ta zauna ita km Zeenat ta zauna daga gefe akan bedside . , Zeenat na kallon ummi Tana gutsitsira maganin hannuta tamkar dai yadda akeyi wa yara kanana ' wanda ba tun yau tasaba ganin hakan a gurin ummi ba , a Duk lokacin da deeni bashi da lfy haka Ummi take masa kasancewarsa baya son shan magani . ummi ta Mika masa maganin byn tagama gutsitsira wa sannan ta bashi ruwa 'Sai datayi da gaske da rarrashinsa sannan tasamu yasha maganin har abun yakusan bawa Zeenat dariya yadda Ya dinga yi amman bbu dama yi . Muryata A sanyaye tace sannu my hrt .....ya jiki naka . DEENI yayi mata banza tamkar bada shi take ba Sai ma Zamo da yayi kadan ya dora kansa akan cinyar umminsa Tare da sake tamke fuskar . Zeenat ta mike ta dauko blanket ta rufe mishi Rabin jikinsa dashi ,a ranshi yaja tsaki Tare da cewa aiki banza kawai to bangode ba . A hankali ummi ke mishi hirarraki masu dadi dasaka mutun cikin nishadi da walwala. , ahankali ya dinga jin yanayinsa na sauyawa daga damuwa zuwa birbishin farinciki yayinda sanyi ke rasa kowace gaba ta jikinsa da ilahirin jikinsa har zuwa sanda yaji ummi take cewa , acikin gidan nan aliyu da fadeela sukayi rayuwarsu may tattare da tarihi da jin dadi wanda bazaso taba goguwa ba . Tare da wani kyakkyawan terribby may matukar kyawun gaske da daukar hankali wanda ke sakasu tsantsar farinciki da walwala a Duk sanda suka daura idanunsu akan wannan kyakkyawan bby. farincikinsu baya misaltuwa. ,deeni najin haka ya sauke ajiyar zuciya domin ya rigada ya gane shine wannan kyakkyawan terribby din da umminsa ke nufi. " nasurudeen .... Ummi takira sunanshi cike da tsantsar kulawa ya dago rikitattun idanunshi yana kallon mahaifiyarsa , Tare da dage mata girarsa daya batare da Yace komai . ,ummi tayi murmurshi sannan tacigaba' kai kadai Allah ya azurtani ni da samu a rayuwa byn tarin shekarun danayi da aure batare da nasamu haihuwa da wuri ba. , dukkan wata soyayya da uwa kadai ce takewa , danta Ina may tabbatar maka ni uminka ina maka fiyye dashi ,Ina maka sonka fiyye da komai dake cikin duniyar nan. kai ne duniyata kai kadai da Allah ya barmu ,ka ishe rayuwar duniya , alhamdulilllahi kana min abubuwa dayawa fiyye da abinda ya'ya dubu zasuyiwa iyayensu. , wani farinciki ya ne ziyarce zuciyar DEENI" har ya sake gyra kansa kan cinyar umminsa yana dubanta da kyau shi kansa ya tabbatar da irin kaunar umminsa garesa . ,ummi ta kai hannuta ta shafi sumar kansa. , Tana may jin kaunar tilon Dan nata sosai a ranta . , deeni kaga Zeenat Sai lokacin, ma ya wani tuna da wata aba wai Zeenat Dan shi gabadaya ya manta da Tana dakin ma. , Ummi tace karo na karshe da zan km baka hakuri akanta . a matsayin na uwa a gareka Ina son ka manta da Duk wani abu dayashiga tsakaninku daita , ku koma shirya tamkar da ,ku runkugume junanku ku , zauna lfy shine farinciki na , kuudin mafi kusancin yan,uwan juna ne ,banason sake jin komai atsakaninku baya Ga alkhari, abinda ya faru ya rigada ya faru kum Ina bukatar wucewarsa har duniya ta nade. idan har kana son farincikina da kwanciyar hankalina kmr yadda kasha fada to kabar zance . ,sabanin haka tashin hankali kawai zaka jefani aciki . domin nasan sanka nasan halinka da taurin kai tsiya da zuciya. ummi takarasa maganata Tana may zubda kwalla a afrigice DEENI ya mike zaune daga kwanciyar da yayi tare tari hanwayen da hannuwanshi duka hankalinsa a tashe yace haba firt lov meyyyyyyyyyy kuma kuka... Dan girman Allah kiyi hakuri ki rufamin asiri zubda hawayenki maseefa ce a tare dani ,da hannushi ya dinga goge mata hawayen idanunta. muryarsa a sarke ya sake cewa first love kiyi hakuri Dan abinda ya faru ya wuce amman may tsayawa ne rai manta da wahala km shi Sai 'ahankali komai zai goge a memory dina amman inshallahu zanyi kokarin naga komai wuce. amman itama kiyi mata magana Dan wlh bazan dauki kalar iskanci zubda ciki ba, Dan bazai yiwu Ina shan walaha ana zubar min da cikina ba . ,ummi tayi murmurshi Tana may dungure masa kai . ,yanzu ni kake gayama haka DEENI ... sbd baka kunya ko.... ya kashewa ummi idonsa daya.. Allah first love ba rashin kunya bane ,gsky ce kawai nafada . aiko ummi ta dinga dariya Tana wlh DEENI karaina ni dayawa ko..idan baji kunyata ta matsayina na umminka ba . Ai kaji kunyata ta matsayina na surukarka shi ma murmurshi yayi tamkar bashi ba hankali ummi takamo tafin hannun DEENI da Zeenat ta hadesu guri daya ta mayar rufe hannuwansa sannan ta mike tsaye ta fice daga dakin gabadaya Tare da rufo masu kofa . Byn fitar ummi DEENI zaune rike da hannun yakasa cire hannunshi daga gareta sannan yakasa cewa komai tunani yake kawai ta yadda zai cigaba da zama da zeenat zuciyarsa ke bashi shawarar hakura Zeenat kawai ya zauna daita dai dai ya auri kaskantacciya km maragalihu kmr yadda ummi tace ,yayinda wani bangare na zucitarsa ke bashi karfin gwiwar gara kawai yayi aure koma wace iri ce jin saukar hawayenta a hannushi ne yasashi saurin dawo daga duniyar tunani daya Lula . 'ahankali yaja numfashi yana fesarwa tare sakin ajiye sannan 'ahankali ya zare hannushi daga cikin nata , yasoma yunkurin mikewa , yaji ta sake riko hannu gam cikin nata Tana murzawa dole tasa shi ya koma ya zauna yana dubanta. Sai lokacin ya lura da muguwar ramar datayi. Ya tsareta da idanunshi ganin yadda take son cika masa kunne da kuka . Duk ke kika jawo matsalar nan km inshallahu akanki zata Kare ya fadi haka,a kasan rashi. Sautin muryata yajiyo kasa kasa Tana bashi hakuri my hrt Dan Allah kayi hakuri da abinda ya faru wlh bazan sake ba . hannushi ya sake zare ,tare da katseta da hannunshi "shiiiii.... ki rike hakuriki ko zai miki amfani a wani guri Dan bashi da wani amfani agareni. maganar zaki sake ko bazaki sake ba Shima ba matsalata bane haka km wannan bazan ,my hrt ko me..me... Da kike kirana dashi ,Shima bana son jinsa Dan bana bukata sbd ni ba zuciyar ki bane . ,inda kin bani matsayina haka a zuciyarki kmr yadda kike fada . ,dabaki min muguntar da kike min ba ,yamike tsaye cikin sanyi jiki yashige bathroom ya dauro alwala sallah magariba sbd yasoma kin kiraye kirayen sallah a masallaci dake cikin gidan baifi minti 3 ba ya sake fitowa yazo ya tadda sallah. Tana nan zaune tamkar wacce aka dasa ,har ya idar da sallah ya zare jallabiyar jikinsa ya saura daga shi Sai short niker ya kwanta a kan bed dinshi. yaja blanket ya lullube rabbi jikinsa ,tare da juya mata baya. tsawon lokacin Tana zaune a gurin batare tasan yadda zatayi ba har sanda tasoma jiyo Kira sallahr ishai ' sannan ta samu ta yunkura ta mike tashiga bathroom itama tayo alwala tazo ta hada magariba da isha'i Dan tuni jininta ya tsaya ,Shima 'ahankali ya km. mikewa ya gabatar da sallah ,ya km koma yayi kwanciyasa 'ahankali yasoma runtse idanushin sakamakon baccin daya dayasoma kawo masa xiyara yaji motsin mutun kwance abayansa ........ MMN SUDAIS CE. [6/23, 6:02 AM] 0mmer Farouk: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 56 Kwanciya Tayi a bayansa ... byn ta cire ilahirin kayan jikinta lamo tayi Tana shakar dadeden kamshin jikinsa. Lafewa tayi Sosai ajikinsa tamkar wata bby ' Tare da goga masa kirjinta a bayansa wani irin shork...... yaji a jikinsa tamkar an jona masa wutar electric yayinda sha"awarsa tasoma motsawa 'ahankali 'ahankali shr yayi kmr yana bacci batare da yayi wani kwakwaran , motsi ba ballanantana tagane ko yaji wani abu dangane daita , cikin kwarewa da yadda ya sabarmata wasannisa tasoma shafa kwantaccen gashin kirjinsa may matukar taushi , zuwa kan nipply dinsa " still shr ne ya sake biyowa baya .zuwa yanzu koina ajikinsa kirma yake yayinda zuciyarsa take dokawa da sauri da sauri . "gabadaya gabobin jikinsa sun sauya sun fara amsar sakonninta har wani shake jikinsa yasoma . " ganin haka yasa zeenat tayo kasa da hannu daidai kasan mararsa , nan ne fa yaji bazai iya barinta taci galaba akansa ba" caraf ya cafke hannuta hade da zabura ya Mike zaune tamkar wani zaki. itama mikewa Tayi ta zauna ,kmr yadda yayi. tsareta yayi da rikitattun idanunshi masu matukar kyau da tsoratawa . take tsoron yanayin yadda yake kallonta ya mamaye zuciyarta . wanda tasan wannan kallon da yake mata na gargadi ne . Amman tabarsa Tayi tamkar batasan abinda hakan yake nufi ba . dan haka ta soma kokarin sake matsowa zuwa gareshi . a tsawace ya dakatar daita ,da hannunshi tare da daka mata wata irin razananniyar tsawa ,data frigita zuciyar zeenat har ta sata , mannewa da jikin gadon dakin batare da san Tayi hakan ba . "kallonshi take da bayyananen tsoro a saman fuskarta,take ya hadiye duk wani emotion din dayake ji a gangar jikinsa . Fuskashi bbu walwala Ya sauke idanunshi cikin nata Yana may nunata da dan yatsansa ke... ...banaso iskanci da rainin wayo ,ko ance miki ni Dan iskane da bansan ciwon kaina ba da abinda nakeyi wato Gani jarabbabe ko? kin wani kwaso jiki kina manne min" to jarabar tawa bata may dani Dan iska da bansan abinda nakeyi ba . Kin ma rainawa kanki hankali wlh Gani stupid na dinga miki ciki ke km kina yawon zubarwa ko . ,to wlh baki isa ba ,bari ma kiji wannan shine zai zama last warning din da zan miki....... kar ki sake na km ganin kafarki a ,inda nake matsawar bani ne da kaina na bukaci hakan ba. Bansan meyasa mu tunani ba da har na amince na zabeki Amatsayin abokiyar rayuwata ba. da ko zuciyata kin isa ki hango ballanantana har ki samu waje a cikinta da damar zubar min da jinina Ke... koda kuwa mun koma gida ne bance kizo gareni ba ,kije ki rike mahaifarki.. ni km na rike joystick dina da Spam dina yakarasa maganar.. ... oya out from this room before now I finished you...Ya nuna mata hanyar fita da yatsanshi daya . Hannu zeenat ta daura aka Tare da sabon tashin hankali ,inna lillahi wa inna ilaihi rajiun kawai take ambata akasan ranta wanna wacce irin maseefa ce tajefa kanta da mijinta ciki . Gabadaya tashin hankali datake ciki ya hanata Ko gezau ballanantana Tayi yunkurin mikewa daga inda take zaune. magana take son yi Amman Sam takasa furta kodaidai da kalma daya ce, numfashi kawai take ja ta bakinta Tana fitar dashi da kyar. al'amarin nasa yasoma girman tunaninta . Sai da taji ya sake buga mata wata razananniyar tsawa .sannan ta mike tsaye da sauri jikinta na kirma ta rarumo hijab dinta dake yashe a gefen gado tasoma kokarin zirawa ajikinta sannan ta kwashi sauran kayanta a hannu taja ta tsaya tana kallon yadda gabadaya yanayinsa ya sake canzawa ,ganin taki tafi ne yasa DEENI tattaro sauran kuzariinsa da yayi saura ya mike yakamo hannuta yana janta. mamaki da tsoro suka taru suka hanata cewa komai ,Sai ma binshi datake ,har yakai bakin kofa ya bude Tare da hankata waje ya maida kofarsa ya rufe da karfi ....,Banda bangon data dafe da hannunta bbu abinda zai hanata buguwa da bango . wasu Hawaye ne masu dumi da ciwo suka zubo mata tasa bayan hannuta Tana gogewa yayinda wasu ke sake bin kuncinta. A galabaice ya fada kan bed dinshi ya kwanta Tare da'runtse idanushin gam . 'Ahankali yaja laulausar bargo ya lullube jikinsa. wani irin tsuma jikinsa keyi tamkar zaki Ga sandar girma sai Mikewa take alamun Tana bukatar abincin ta tsaki yaja mtssss tare dasa duka hannunshi ya dafe saman joystick dinsa yana may sake jan tsaki akasan ranshi mt.... Daidai tsakanin bakin kofar dakinsa ta tsaya tana maida kayan jikinta Sai data tabbatar da natsuwarta ta dawo gangar jikinta sannan ta nufi hanyar dakin ummi sbd kwata kwata bata son ummi tadago wani abu a tattare daita . Koda tashiga dakin ma ummi "zaune ta ummi ta idar da sallah isha'i Tana lazimi . ,ummi ta dubeta Tana mata kallon tsab ,batare da Tayi magana ba ,cike da natsuwa tacigaba'da abinda take yayinda zeenat ta haye saman gadon ummi Tayi kwanciyarta lamo tare kamkame jikinta wani irin kewar mijinta ce ke damunta , kuka take son yi Amman bbu dama ,damuwarta zata iya shafar ummi. a dalilinta ummi zata iya muzgunawa DEENI , ita km abinda bazata so ba kennan, batasan abinda zai sake hassalashi akanta wani irin matsanancin son take masa wanda batasan tun lokacin data fara ba. " yanzu ita Yaya zatayi da rayuwarta mayye rudeta da sha,awa cikin zubda ciki ,take zuciyarta Ta bata amsa da rashin hakuri da godiyar Allah ne yasa kika aikata kuskure may muni ,kin zubar da ya'ya da bakisa ba ko iya rabon ki kennan a duniya .a boye take goge Hawayen dake bin kuncinta ,har ummi tagama laziminta da sauran addu'o,inta. bacci baiyi nasarar daukarta ba . "Tana jin motsin mikewar ummi ta shanye kukanta Tare da goge Hawayen idanunta Amman hakan Bai hana ummi gane wani abu ,daidai inda take kwance ummi tazo ta zauna tare da kamo hannuta ,me kike tunanin km mamana ? Kafin zeenat tace wani abu ummi ta km jiho mata wata tmbyr Sai ma naga kmr kuka kika yi ko? Zeenat ta Mike zaune suna fuskartan juna da ummi ,yayinda hawayen dake makale a idanunta suka yi nasarar zubowa sharrrrr....mayye km abin kuka tmbyrki kawai nayi fa, Sai km ki kama min kuka. ,menene yake damunki ko wani abu shi DEENI din yayi miki ,'ahankali take girgirwa ummi kanta da kyar ta iya bude bakinta ...Ummi na cuci kaina da kaina na ruguza rayuwar gidana da kaina bansan yadda zanyi abubuwa su dawo min daidai tamkar da ba. basani ba a she rayuwa bata da tabbas bansa abinda na aikata zai sa na tsinci kaina cikin ,kaka nakanyi ba. ,inda abubuwa dake faruwa suka cigaba bana tunanin zuciyata dake kirjina zata cigaba da bugawa ,ummi kiyi hakuri ban miki adalci ba arayuwa, duk tarin laifin dana aikata gareki baki gujeni ba ko canza min takarasa fadar haka tana zubda kwalla. Ummi ta rungumeta ajikinta tana may tausaya mata , kukan ta,isa haka abinda ya faru ya wuce ki daina dawo da hannun agogo baya matsawar Ina raye ba zaki taba kasance cikin bakin ba , ke din diyata ce, Ina kallonki tamkar fareeda Yar,uwata , ganinki tamkar madadince a gurina abinda kika aikata kuskure ne ,km ya wuce tunda kinyi nadama ,Shima son zai sauko ,kinsa halin bakar zuciya irin tasa ,dan haka ki samu nutsuwa km kiyi hakuri da duk wani abinda zai nuna miki kinji diyarta Sosai ummi ta dinga rararshinta . tana anan jikin ummi har tasoma gyangyadi sannan ummi ta dan bubuga bayanta kwanta kiyi bacci ,kinji , ummi ta Mike itama samu guri nan kusa da zeenat ta kwanta... Abu kmr wasa Sai dasu zeenat suka share Kwana biyu agidan ummi baTare da sun koma gidansu ba. , kullun dare sai zeenat ta shirya takai kanta Ga DEENI Dan kar ummi tagane basu shirya ba Amman ,yadda take zuwa" haka take dawo da full gargadinsa may karfi . ummi tasa a soma nemo mata masu aiki kafin zeenat ta koma gidanta . A cikin kwana,n a ukun ne suka tattara suka koma gidansu har ummin kmr yadda Ta fada . Kwana uku kennan da dawowar zeenat gidan DEENI. bbu laifi al'amura sun Dan canja kadan kasancewar ummi dake tsakaninsu . addu'a dai ummi take sake yi kan Allah daidaita tsakaninsu yasa zaman lfy yaci gaba da wanzuwa fiyye da hakan har karshen rayuwarsu. Kmr yau zeenat tun safe take aikace aikace gyaran cikin gidan, aiki kawai take kmr wacce Tasha kwaya domin koina yayi kura tunda tadawo kullum Sai tayi gyara ,,shr ,n da ummi taji yayi yawa ne yasa ta fitowa zuwa kitchen din a lokacin kuwa zeenat Tayi busy gurin aiki. Ummi tace wai har yanzu baki gama aikin bane ? Tun asuba dakika sauko ban sake jin duriyarki ba ki bar aikin nan haka man zeenat ki huta tunda muka dawo kike fama da aiki ki bar shi haka ,gobe ne za'a kawo miki masu aiki ,nayiwa hajiya turai magana km ta tabbatar min da gobe goben nan za'tasa akawo . ,hajiya turai aminyace Ga ummi, sun dade Tare tun farkon zuwan Ummi Nigeria suka sanadin mazajensu . zeenat ta girgiza kai kawai ummi gara dai nasoma rage aikin nan kafin akawo masu aikin. ' kinsa bbu abinda ya'ya yafi tsana a rayuwa shi sama da kazanta ,ummi Tayi murmushi jin dadi to ai shikennan Allah yabada sa'a Amman kibari ki dan hutu haka. naga ko karya bakiyi ba ,ai yanzu nan zankarasa nama, Kusan gamawa. ,mamaki yacika ummi ganin irin aikin da zeenat din Tayi parlour ta koma abunta ta zauna tare da kunna TV tana kallo zeeyword daga nan inda take zaune suke hira da zeenat din ,kafin wani lokaci zeenat taci Rabin aikin gidan . Koda dare yayi ma zagewa Tayi, tashiga kitchen tashiryawa ogo DEENI lafiyayen abinci da Miya kala biyu , farar shikafa ce da miyar pepesoup din kayan ciki ,sannan da miyar pepesoup din freshe fish dataji kayan gadi sai kamshin ke tashi . sannan Taje ta shirya komai tsaf tsaf a dinning .ita km taje ta sheka wanka ta hade cikin daguwar rigar material datasha stone work Sai kalli take zuwa Ga wani kamshi na musamman dake tashi ajikinta karku manta zeenat akwai son kwalliya km taiya musamman kit gareta na kayan kwalliya , ahankali take saukowa zuwa parlour kasa tayi maseefar kyau dauu..sai kyali take kusa da Ummi samu guri ta zauna Sai dai idanunta na kallon tsaitin kofar shigowa ne ummi ta kalleta tana murmushi kai Kai manana kinyi kyau ,yau DEENI bazai ganeki ba zeenat tayi murmushi kai ummi har wani kyau nayi . sallamarshi suka jiyo ciki ciki yashigo cikin parlour, kunnenshi makale da waya yana magana , da saurinta ta Mike ta tarbeshi Tare da karbar briefcase din hannunsa Bai hanata ba sakamakon idanun umminsa dake kansu Amman suna hawa upstairs daidai bakin kofar dakinsa taja ta tsaya cak dan gudun tashiga dakinsa yayi mata maseefarsa. 'Ahankali yasa hannushi ya amshi jakarsa dake rike a hannuta ya shige dakinsa yabarta nan tsaye . Byn kmr minti talatin ya sauko jikinsa sanye da Riga blue shirt da wando jeans threeecutter Sai kamshin turaren Hamilton Ontario ne yake tashi ajikinsa , kai tsaye dinning area ya nufa inda ya hangi umminsa zaune da alamun zaman jiran fitowarsa suke .' ahankali yakaraso gurin tare da samu guri ya zauna yana gaishe da umminsa ta amsa cikin sakin fuskar da kulawa ya aikin alhamdulilllahi ya cire wayarsa yana operating ahankali zeenat tayi wani irin Mikewa wanda yasa gabadaya santsar jikinta girgizawa most especial kirjinta dayake suna kusa da juna ,dagowa yayi da niyar sauke mata ruwan bala'i idanunshi yaci karo da kirjinta .... kallo daya yayiwa Rabin nonuwanta Ta saman rigarta ya dauke idanunshi Amman duk da haka say da yanayinsa yasoma sauyawa notice dinsa suka nemi kwacewa , kwalkwaluwarsa tashiga circulating ya dinga jin wani iri ajikinsa , cikin natsuwa Tayi serving dinsa. bawani wani abinci yaci sosai ba ,ya Ture plate din gefe kasancewarsa Bai fiyye son cin abinci may nauyi ba , 'ahankali ya maida bayansa ya jingina da kujerar da yake zaune akai Tare da Dan zamowa kadan yana duban umminsa itama ,ummi shi take kallo tana tabe baki ba dai har ka koshi ba ? ya dage mata girarsa daya alamun haka ne ,kai dai bansan irinka ba wlh kwata kwata baka kaunar son cin abinci , DEENI yayi murmushi kawai batare da Yacewa umminsa komai ba . murya a sanyaye zeenat tace to ko na hado maka coffee ne? parlour ya dauki shr har kusan tsawon minti goma batare da ko Tari yayi ba , Sai da zeenat din ta km maimaitawa tmbyrta tukun muryarsa a dake Yace. please....banason damuwa dan Allah aikinsa Ina bukata km mayye na takurani da questions. jin haka yasa zeenat din Mikewa 'ahankali tana jujjuya mazaunanta har tashiga kitchen idanunshi kam a kanta abinda ya tsaya masa a makwashi ne ya samu ya hadiye da kyar. ,yana hango tahowarta da yadda take motsa kirjinta ,yasashi sake dimauce ,take ya wurgawa kansa tmby what's wrong with me ?'ahankali yakamo lip's dinshi na kasa yana cizawa da karfi har takaraso ta,aje masa coffee a gabansa baidana cizan lip's dinshi ba cikin dakiya da mazantaka yasoma sha , sosai yasha coffee din ,ummin ta zuba masa idanu kawai Tana kallonsa sak mahaifinsa kusan har ya so zarta muhd aliyu da komai. , Ya dubi yana murmushi ya,akayi first love ta hararesa ai nan kafi kauri Ga abinci baka , zauna kaci ba sai ruwa .tsam ya Mike, ya soma taku first love ni zanje na kwanta bacci bacci .....nake ji tare da sakar mata murmushi ,to Allah ya tashemu lfy. Daren ranar sam DEENI kasa runtsawa yayi kwana yayi yana watsa jikinsa ruwa da kyar DEENI yasamu Ya runtsa sakamakon wani irin feeling da ya dinga tasoma masa hannunshi yasa duka ya dafe joystick dinsa dashi yana juyi , sai wuraren asuba bacci may nauyi yayi nasarar daukeshi. Washegari da sassafe yabar gidan ya wuce office . zaune yake a office dinshi aiki yayi masa yawa sakamakon matsowar karshen wata . Kanshi Duke yake yana fama da aiki rubuce rubuce dake gabansa yaji nocking din kofa kansa na Duke ' yabada izinin shigowa batare daya dago kansa ba . Manir abokinsa ne yashigo cikin office din da sallamarsa DEENI ya amsa batare da ya dago kansa ba ' yacigaba da abinda yake" ganin haka Yasa manir ya tsayawa abakin taga, yana kallon shukokin flowers din dake zagaye da surrounder din gurin . dan yasan tunda ya iske DEENI kan aiki bazai taba sauraransa ba matsawar bagama yayi sanin da yayi masa na may matukar son aikinsa. Kusan minti shabiyar yayi tsaye , sannan yasoma takowa 'ahankali izuwa bakin makeken tablet din da DEENI ke zaune ,yaja kujera daya ya zauna yana duban DEENI, Sai lokacin DEENI ya dago rikitattun idanunsa ya dubeshi manir dasu . har kagaji da tsayuwar kennan inji cewar DEENI? Ba dole nagaji ba ,dan naga alamun sai nakai Ga zama tukun zakiyi lokacina . manir ya mikowa DEENI hannu suka gaisha ,yaushe kashigo garin ? Dariya manir yayi shekaranjiya wlh na dawo yau km nace nazo naganka ,ko baiyi bane ? , wani irin farinciki ya lullube zuciyar DEENI ya danyi murmushi har dimple dinsa ya lotsa tsantsar kyawun sa ya sake bayyana ,yana son a dinga nuna masa kulawa , manir Yace aboki lfy kuwa irin wannan farinciki haka ? Bbu komai nima haka na tsinci kaina. ,DEENI ya jingina bayansa da kujerar dayake zaune kai yana jujjuyawa dashi ,manir Yace ya ummi da zeenat iya rigima ,sai DEENI ya yamutsa fuska sannan Yace ummi tana lfy ita dayar ce dai bansani ba . ,manir ya sake yin dariya ,badai kaki ka dauki shawarata ba. da yanzu an wuce gurin , DEENI Yace kai...bana jin zan iya bin wannan shawarartaka , dominta yana dayawa kai kace nasamu Yar talaka na aura ,yayinda ita km first love ke son na aure kaskantacciya km maragalihu domin faranta ran zeenat ,ni km banajin zaniya ,dan haka nake jin zan hakura da zeenat kawai ,ok ummi ta kawo maka shawarar haka kennan DEENI ya daga masa kai kawai ,to why not ,kiyi abinda tace kai ni Dan Allah rabani da wannan shirmen nan dai suka maganar suka shiga wata hirar duniya . Wayarsa ce ta dauki karar sauti may dadi 'ahankali Yasa hannunsa ya janyota daga jikin charge yana dubawa. sunan umminsa yaga yana yawo akan screen din wayar ,'ahankali ya zareta daga jikin charge ya manna wayar a kunnenshi tare da yin sallama . Muryarsa a shagwabe Yace Oh! No.... First love don't do this to me please . dan Allah kibari har nazo tukun naga kalarsu kada bad dinsu yayi min yawa .... abangaren ummi kuwa murmushi kawai Tayi tare da cewa shikennan badamuwa sai kadawo din ok first love Nagode lov you so much , love too my son . Manir na zaune yana kallonsa har yagama wayarsa , yana shawarar yadda umminsa ke kulawa dashi ,da yadda Shima DEENI din ke kulawa da mahaifiyarsa. al'amarin nasu mai matukar girma ne ,hira suka cigaba dayi kafin daga bisani manir yayi masa sallama ya wuce Karfe tara daidai na daren ranar yana kishingide akan kujerar three siter yayinda ummi ke zaune a gefensa tasa zeenat Tayi kiran masu aikin da akawo dazu ,shigowarsu yayi daidai da runtse idanunshi dayayi ... MMN SUDAIS CE [6/23, 6:02 AM] 0mmer Farouk: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 57 Karfe tara daidai na daren ranar yana kishingide a parlour akan kujerar three siter yayinda ummi ke zaune a gefensa byn tasa zeenat Tayi kiran masu aikin da akawo dazu,shigowarsu yayi daidai da runtse idanunshi da yayi . Baiyi tunani da gaske umminsa zata iya masa irin wannan auren wulakancin ba. ,shi ko a tarihi Bai taba jin inda akayi irin haka ba , har suka karasa shigowa cikin parlour Bai bude idanunshi ba ballanantana yakarewa yanayinsu kallo ,zeena tasamu guri nan kusa dashi ta zauna . Yayinda masu aikin suka sake gaida ummi tare da oga DEENI... wanda shi kwata kwata Bai ma san ta inda zai amsa musu ba ,dan haka yashare kawai abinsa batare da yace komai ba sai ummi ce ta amsa musu tare da musu nuni dasu tsaya can nisa kadan . Numfashinsa ne ya nemi tsayawa sakamakon ji da yayi yanayin sent din parlour yana neman canza salo km har lokacin idanunshi a runtse suke gam... bai da alamun budesu . 'Ahankali ummi takira sunanshi DEENI.......Ya amsa batare daya bude idanunshi ba Na'am first love. ka bude idanunka man ka gansu , gasu nan , 'ahankali muryarsa a sanyaye yace gaskiya bazan iya kallonsu ba first love sbd basuyi ba ,acanza wasu masu aikin idan akwai ...iya abinda ya iya cewa kennan ..yayi shr tare da gyara kwanciyasa ya juya musu baya ,shi kadai yasan yadda ranshi yake a bace har wani sama sama numfashinsa ke yi . Ummi ta maida idanunta kan Yan mata guda hudu dake tsaye a gabanta tana musu kallon tsab , . guda uku daga cikinsu hausa fulani ne. " yayainda daya daga cikinsu takasance yare sai dai tana jin hausa sosai kasancewarta Yar asalin adamawa ce ,basu da wata makusa ajikinsu in aka dauke wacce takasance yare" itama rashin addani ne kawai makusanta . Km daman ita bata sakata cikin wayanda zata hada da tilon danta ba sai ta zauna matsayin may aiki ,'ahankali ummi ta sauke ajiyar zuciya tare da basu umarnin dasu koma dakin da'aka saukesu a ciki kafin zuwa gobe. Ita dai zeenat Yar kallo ce batada tacewa domin bbu damar yin magana suna wucewa ya sauke naunauyen ajiye zuciya tare sakin numfashi sannan 'ahankali ya soma bude idanunshi 'ahankali ya sauke su fes akan ummisa" harara ta watsa masa shi km ya kashe mata idonsa daya yana may cizan lip's dinshi kmr an sikareshi ya Mike yayi hanyar step . Washegari ummi ta sallami masu akin sai dai tabar laraba wacce ba Muslim ba domin aikace aikace gidan . Tun daga lokacin ake kawo masu aiki iri iri gidan Amman Sam DEENI yakasa tantance wacce zai dauka matsayin wacce zaiyi AUREN SIRRI daita idan ummi tayi magana sai yace shi Bai samu wacce Tayi masa ba. Km ,hakan dayake yi Bai wani damu zeenat din ba kasancewar tasan halinsa da kyankyamin tsiya . Cikin haka DEENI ya siyawa zeenat form din jamb km a sannu 'ahankali lokacin rubutawa yayi ,taje ta rubuta bbu laifi tasamu abinda ake so a course din da za ta yi . Abu fa kmr wasa duk wacce akawo sai DEENI yace A'a bata mishi ba cikin haka wani dare DEENI yakasa rike kasan domin sha,awarsa mai shegen karfi ce tun yana azumi da shan magungunan har magani yazo ya daina aiki ajikinsa . Dan haka ya yanke shawarar kawai garaje zuwa Ga matarsa ,yana zuwa kuwa yasamu kyakkyawan tarba daga zeenat din ,ranar tamkar sallah ce a gurin zeenat daman itama Tayi mugun kewar mijin nata sambatu bbu irin wanda batayi ba har da kuka ,shi km yana gama savice ya Mike tare da sake tamke fuska tamau tamkar wani zaki. Amman kwata kwata hakan Bai dameta ba ballanantana yabata mata rai tunda tasan ta wannan bangaren ba haka halinsa yake ba ita tadagula komai tama gode da ,yadda yakawo kansa gareta km hakan shi yafi komai yi mata dadi . , tun daga lokacin abubuwa suka sake yin sauki . Jifa jifa idan takurewa oga DEENI dole alallaba aje gurin zeenat ita km duk lokacin dayazo ashirye take data bashi hadin kai duk tana jigatawa a hannushi kasancewarta may saurin yin relex a wajen sex . Bayan wata uku zeenat tasamu shiga Lagos state university tare da dalleliyar motarta 4mat sabuwa dal. al'amura sunyi mata sauki rayuwa Tana gara mata yadda take so tare sabbin kawayen datayi a school karku manta zeenat akwai son kawaye da daukar wanka shiyasa duk inda taje batasamun matsala gurin tara jama'a . Byn shekara uku Haniyace kawai kake ji acikin babban Holl din dake cikin PLASNUW ROWS family estate wanda ya tara manya da kanana na cikin dangi kasancewar lahadi karshen wata ne , km shine lokacin sada zumunci a tsakanin wannan family byn komai ya lafa .. gaishe gaishe da shawarace sharawarce ne yabiyo baya akan cigaba family anyi taro lfy yayinda kowa yakama gabansa . Hjy Mariya wace aka fi sani da mama ta abuja ,Yaya ce Ga mahaifin DEENI uwa daya uba, zaune take a parlour gidan DEENI ita da Ummi suna zantawa . , fadeela ki cire son zuciya sannan kikawar da zarge da'ake miki acikin dangi da mutane gari "dan ganin zeenat diyarkice shi Yasa kika ki daukar mataki akan zamansu da DEENI yau aurensu tsawon shekara bakwa kennan babu wani cigaba ko karuwa ta haihuwa. km kin zuba ido kina kallo batare da kin dauki wani mataki akai ba . kibari yaron nan yakara aure fadeela ko acikin dagin ne ko km yaje daga waje tunda yarigada yayi na farko acikin family ,bbu lallai ko dale ya km yi acikin gidan nan. ummi Tayi murmushi dan itama rashin haihuwarsu yasoma damunta amman bbu yadda taiya . ummi tace karki Ga laifina Yaya ,Gani nake rashin haihuwarsu da wuri watakilla ni suka biyu amman munan muna ta addu'a . ,to kunje asibiti ne and dubanta inji cewar mama ,ummi tace muje km an tabbatar mana da mahaifarta lfy lau take km zata iya samun ciki at any time ,daga nan ummi Tayi shr bata sake cewa komai ba. ita kadai tasan shirinta dan bazata iya fitowa tagaya duniya abinda tashirya akan yaranta ba. wanda har zeenat bazata bari tasani ba sai lokacin yin haka yayi , Duk maganar da suke acikin kunne zeenat sukayi shi " saukowa take zuwa akasa dan daukar wayarta taji maganar da mama takewa Ummi akan kara auren DEENI shine fa tsaya tana gama jinsu kuwa takaraso da sauri tamkar anjihota tayi zaman dirshan a gaban maman ta abuja tana rusa kuka dan girman mama kada kimin haka kada ki bada shawarar akaro min kishiya domin bana sonta kwata kwata bana kaunar zama daita. ,sannan ta juyo gurin ummi ,ummi kada ki dauki shawarar mama dan Allah nima zan haihuwa kinji ummi duk tabi ta rude ta gigice tafi haiyacinta sai kuka take .mama ta daga matsa ni Dan Allah rufe min baki kin wani cikawa mutane kunne . Karar hon ne yacikawa securities din bakin get din kunne da sauri daya daga cikin securities din yazo ya wangale babban get din gidan yana dagawa DEENI dake zaune abayan mota hannu . 'Ahankali direbansa yasanyo hancin matarsa rang,rover cikin farfajiyar gidan . Kai tsaye rumfar da'ake parka motaci dake kofar gidansa direbansa ya nufa yayi parking din motar . Sannan ya fito da hanzarisa ya bude masa murfin motar tare da kamewa guri daya yana Sara masa . 'Ahankali ya fito daga cikin motar cikin takun nan nasa kasaita idan bakasan shi ba zaka dauka ko tsabar iyaye yayi masa yawa nan haka Allah yayi sa da tafiyarsa ta musamman kai tsaye yashigo cikin babban parlour gidan yayinda gabansa ke wani irin faduwa . inda dai kunnuwanshi ba karya suke masa ba sautin kukan matarsa yake jiyowa da murya aunty, n sa .gabanshi ne yacigaba da dokawa ai da sauri sanyo kansa cikin parlour ,ganin umminsa zaune Yasa shi sauke ajiyar zuciya tare da yin hamdala a zuciyarsa . Domin tunaninsa ya dauka ko wani abu ne yasamu umminsa . Zeenat naganinsa ta zabura ta Mike tsaye takaraso gareshi gabadaya ta gigice sai kuka take my hrt dan Allah kazo kagayawa mama bazaka kara aure ba ni kadai na isheka rayuwar duniya dan Allah km zan haihu Wlh nima Ina son na haihuwa dakai . Dan Allah ka fahimtar daita ,zan iya haihuwa nima kmr kowace macce .ka fada mata Bana son kishiya wlh muddin aka min kishiya wlh zaku rasani gabadaya dan zaniya kashe kaina, , jin haka Yasa DEENI jan mugun tsaki Tare buge mata hannuta data rike shi dashi abin haushi abin dariya 'ahankali ummi ta Mike tsaye tare da kamo hannuta ta zauna daita kusa daita haba zeenat ki natsu man meyasa kike irin haka ince , magana ce kawai akeyi ,ko kinga anyi miki kishiyar ne duk kinbi ki rude kin tadda hankalinki nima kina neman tada nawa . Wasu Hawaye ne masu zafi suka zubo mata Dan Allah ummi kibar ma ambato min sunan kishiyar ji nake kmr mutuwa zanyi numfashin har neman daukewa take duk hankali ummi yatashi da ganin yadda yarinyata ta dawo cikin kankanin lokaci rarashinta kawai ummi take., Mama dake zaune ta ta zuba musu ido kawai 'ahankali ta numfasa sannan tace lallai yau naganewa idanuna abinda ake fada acikin gidan ,ashe dai gaske ne fadeela kece kike daurewa zeenat gidin take yin wulakancin data gama . ,Dan wulakanci ma har wani lallaba yarinya kike kan za'a mata kishiya kanta aka fara yi mutun kishiya ? Mama ta dubin inda zeenat take zaune tana rizgar kuka ...ince ciki naji ace ki zubar har Sau biyu shine yanzu dan tsabar iskanci,zaki cewa mutane kina son haihuwa. ,da can kinsan kina so meyasa kika zubar da shi ,ummi zatayi magana mama ta dakatar daita abinda nake son kusani shine wlh wlh nasuru ...zai yi aure matsawar baki haihu ba nan da wata tara kinji na rantse sam fadeela Banga alamun kina da tausayi ba ,ubansa ya haife shi kadai ,ya mutu ya bartshi amman shi yakare a bbu ko daya sam hakan bazai yiwu ba ,ummi ta sautata murya tasoma bawa mama hakuri ,yayinda zeenat ita km ke kuruwa tana rizgar kukan har da shesheka. DEENI rike da wayarsa yana daddannawa bame da niyar cewa komai amman jin abinda mama tayiwa umminsa ya so-so ranshi km ya tsaya masa arai dan haka cike da haushi da takaicin yace haba mama .......meyasa zakice haka naga itama zeenat din diyarki bata ummi kadai bace . Dan haka bai ka mata kice wai ummi ce ke daure mata gidin yin iskanci ba. " yakamata kiyiwa ummina uzirin km aure ai nine mayin shi idan naso zanyiwa mamata kishiya Bai sai ansani ba idan bangadama ba kuwa bbu ub....Ai tun Bai kai Ga karasawa ba ummi tayi tsalle ta dire a gabansa Tare da rufe masa baki dan tasan aika aika yake shirin yi. ,mama dake zaune har lokacin ta dinga girgiza kai kawai .. meyasa meyasa kika rufe masa baki eh ..Ai da kin barshi yakarasa abinda yayi Niya ince irin kalar taki tarbiyar kennan ,amman kusani wata tara kawai na baku tana cika ko haihuwa ko amarya acikin gidan. ta Mike tsaye tana kokarin barin parlour ummi tabi bayanta tana bata hakuri dan ita bata son tashin hankali km koda tana so bazata iya da family muhd bello khaliyal ba.....😭😭😭 A hassle DEENI yasoma hawa step yana takawa biyu biyu yayinda zeenat ke biyi dashi a baya tana kuka tana bashi hakuri dan Allah my hrt kayi hakuri karka min kishiya wlh bazan iya zama daita ba ... am ready to give any type of bby you wont nima Ina son bby Allah ne Bai km bani ba . Ta ya Allah zai km baki haihuwa zeenat byn bakya so kyautarsa .kin butulcewa ni'ima ubangiji nki. idanunshi a rufe yakarasa shiga cikin dakinsa ,warwas ya zube akan gado yana fidda numfashi sama sama kuka take har lokacin fuskarta tayi jazir abinka Ga farar macce 'ahankali tasoma cire masa takalminsa taje ta ajiye a inda yake ajiye takalmansa . ta dawo ganin yana kokarin son balle maballi gaban rigarsa Yasa takarasa da sauri tashiga balle masa ya Mike tsaye tare da zare rigar da wando ya saura daga shi sai dan karamin boxes , kukuan ya isheni haka bana bukatar hayaniya yana gama fadar haka ya shige bathroom har ya fito kuka take tana masa magiya tsausayi ne taba zuciyarsa duk da tsananin haushinta dayake ji aranshi hakan bazaisa yaga ana wulakantata ya kyale ba Dan ko bbu komai ita din wata abace may daraja a gurin umminsa. dan haka cikin sanyin nan nasa yasa hannuwansa duka ya jawota jikinsa ya rungumeta tsam tsam . Uhmmmm uhmmmm 😍😍😍😍😍😍 MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 58 Rungume take a faffadan kirjinsa har lokacin " yayinda hawayen tausayin kanta ke cigaba da bin kuncinta" danasani tattare da nadamar abinda ta aikatawa kanta a can baya ne ke damun zuciya . 'hakika rayuwa bata da tabbas gashi komai yana neman tsaya mata " zuciyarta kemata wani irin zafi yau tazo mata tazo mata abu mafi muni ,kishiya ...fa. yau ita zeenat da kanta ake kokarin son sanya mijin yi karo mata kishiya... Kishirya.. ta sake maimaita hakan akasan ranta abinda tafi mugun tsana a rayuwarta kennan ,wai aba kishiya .. kirjinta ke mata radadi da nauyi tamkar an dora mata dutse ita kadai tasan yadda take jin zuciyarta da gangar jikinta... wani irin maseefaffen kishin mijinta ne ke sake tasomata fiyye da yadda take ji a da. tsanar sauran matan dake duniya zaune bbu aure ne ya dirar mata lokacin. Kukanta yasoma damun tunani ,kasancewarsa mutun marason damuwa da yawan hayaniya. hakan yasa yasoma sausauta rungumar da yayi mata daga qarshe ya ma rabata da sansar jikinshi gabadaya. , Tare da zuba mata rikitattun idanushi kawai Dan shi sam kwata kwata bai iya wani abu wai rarrashi ba . ballanantana har ya tsaya wani bata lokacinsa gurin rarrashinta . ,a dake taji sautin muryasa ',malama kiyiwa mutane shr duk kinbi kin cika min kunne da wannan bazan kukan naki mara ma'ana .. ko uban wani ne ya aikeki wulakanta cikin da Allah yabaki tun farko . Wlh idan kikasa damuwarki tashafi lafiyar mahaifiyata akan maganar kishiya ..nan zan baki mamaki .. kishiya ...bama daya zanyi ba har biyu idan nagama sai nayi . "inyaso ki mutu sai ki kashe kanki kmr yadda kika ce ,sha sha kawai ya fadi hakan yana may da jan mugun tsaki... mtssss . take jikinta ya dauki rawa kirrrrrrma jin maganar bama kishiya daya ba har idan yaso zaiyi .. "ai ...batasan sanda ta zube kasa ba. Tana kuka Tana girgiza masa kai dan gabadaya kasa magana tayi sai jujjuya kai kawai take tana zubda kwalla. Wata uwar ,harara ya watsa mata hade da binta da wani irin bazan kallo wanda yasan hantar cikinta kadawa wayyo hrt karka min haka dan girman Allah karka min kishi....sai km Tayi shr Tana cigaba da kuka.... bakinsa Ya tabi tare da cewa meyya haka oya Mike .. Mike ni kibar min dakin kinsa fa ni bana son damuwa . Yana gama fadar haka ya haura saman gadonsa ya dau towel daman km abinda ya fito dauka kennan . bathroom ya sake koma ya sakarwa kansa ruwa tare da dauro alwala sannan ya fito kugunsa daure da towel . mamaki ganinta yayi har lokacin bata bar dakin ba Tana nan durkushe tamkar yadda yabarta ,ganin yanayinsa da km yadda yake kallonta da rikitattun idanushi masu matukar birkita mata kwalkwaluwa ,da hana zuciyarta sukuni . yasa ta mike tsaye da sauri jiki har rawa rawa yake tsabar tashin hankali ,a sukwane ta tabar masa dakinsa Dan tasan halinsa maseefar sa, bakaramin aikinsa bane ya shuka mata rashin mutunci idan ma taci sa'a Bai hada mata da mugun duka ba tunda daman ya mata gargadi kar sake ganinta bedroom ba . Fitarta daga dakin yayi daidai da sauke naunauyen ajiyar zuciyar da yayi.. , yayinda wani gefe na zucitarsa na Dan tausayawa mata game da halin rayuwar data jefe kanta ciki. hakika shi yasan tana wahalar da zuciyarta ne kawai akan batun kishiya . Dan kishiya ba fashi sai ta zauna daita. 'ahankali ya sake sauke wani naunauyen ajiyar zuciya tare laso lip's dinshi na kasa ... " cikin sauri ya shiga shirya kansa cikin wasu hadaddun kananan kaya masu matukar kyau da daukar hankali shirt ce ashi colour mai gajeren hannu sanye a jikinsa sai wando blue jeans wanda suka yi matukar karbar surar jikinsa. ' koda yake shi din may matukar kyau ne km kowani irin kaya ya sanyawa jikinsa sai sun amshi karbi shi. , cikin sanyin nan nasa da takunsa na kasaita yakarasa gaban mirrow ya dauki turarensa mai matukar kamshi ya feshe ilahirin jikinsa dashi. ' sannan ya gabatar da sallah byn ya idar sallah ne ya sauko parlour kasa cike da isa . Anan ya iske ,Ummi tare da zeenat zaune sunyi jugun jugun abin duniya ya damesu. Ummi ta rafka uban tagumi tana tunani duk da yasan zance dai bazai wuce akan maganar aunty shi bane . Yana tsaye yana kallonsu yaga zeenat ta kwanta akan cinyar ummi tana kuka ' tana goge Hawayen idanunta da bayan hannuta kukan ya isa haka mamana kada wani ciwon yakamaki fa.. . Ummi bazan iya zama da kishiya ba wlh taba kirjina kiji ta fadi haka tare da janyo hannun Ummi zuwa saman kirjinata . Kallo daya yayi musu tare da dauke idanunshi daga kansu.. ya tabe baki kai tsaye dinning area ya nufa yaci abincinsa hankali kwance . Sannan yacigaba da zamansa yaciro wayarsa yana operating .. Km duk yana jin abinda zeenat kecewa da yadda Ummi ke rarrashinta da kwantar mata da hankali akan bbu wata kishiya da za'a yo mata ita kadai ce bbu kari ... , Jin haka Yasa Daga can inda yake zaune yayi gyaran murya. ,Ummi ce ta juyo 'ahankali Tana dubansa ,yatsansa daya ,ya karkada mata alamun a,a harara Ummi ta sakar masa yayinda shi km ya girgiza mata kai kawai yana tabe baki. Ahankali Ya Mike tsaye ya dawo kusa da Ummi Ya zauna fuskarsa a hade yace ke.....yi excuse dinmu please zata Mike kennan ummin ta maidaita Dan me zaka korar min yarinya tana cikin halin damuwa ? idan har baka shirya yin magana dani bane tana nan kana iya barin maganar har zuwa wani lokaci dan bbu inda zata ke koma kiyi kwanciyar kinji.. ,koma kuwa tayi kwanciyarta kmr yadda Ummi tace amman har lokacin Hawaye bai daina bin kuncinta ba . Kafadarsa ya sake dagawa alamun bai damu ba da abinda Ummi tace ba .. Wayarsa ce ta dauki kara sauti mai dadi Mikewa tsaye tare da pic din call din ya manna a kunnenshi tana tafiya . Hello ..Yaya ganin nan zuwa yanzu sannan yakashe wayar yabar musu gidan gabadaya . Yana fita Ummi ta dauki wayarta takira hajiya turai bagun farko hjy turai ta dauki wayar da sallamarta " bbu abinda Ummi tasoma tmbyrta sai an km samu kuwa ? Ummi tayi hakan ne Dan kada zeenat din tadago wani abu dangane da shirinta. bangaren hjy turai kuwa cewa Tayi eh ansamu amman sai dai guda daya ce km Tanada dan shekara ,Ummi tace kmr shekara nawa gareta ? eh zata kai kmr 23 haka inji cewar hjy turai ok ki kawota naganta hjy turai tace sai dai kibari zuwa gobe idan Allah Ya kai mu ' latifa zata zo gurina idan zata wuce gida zan bari takaraso miki da yarinya ,Ummi tace ok shikennan sai sun zo din takashe wayarta tare yiwa hjy turai godiya . Washegari da misalin karfe hudu daidai latifa takawowa Ummi shafa. kallo daya Ummi tayiwa yarinyar taji kwata kwata bata kwanta mata arai ba a ranta tace itama kennan Ina Ga oga DEENI. tasan ma bazai wank mu,ammultu da yarinyar ba , girgiza kai kawai Tayi byn tasa an kawowa latifa abin motsa baki . ,'ahankali Ummi ta Mike tsaye ta nufi wani kofa tayi warning din glass tare da cewa latifa ta biyo bayanta , latifa ta Mike 'ahankali tabi bayan Ummi . Wani madaidaici parlour Ummi takai latifa byn sun zauna ne Ummi tace Kira sunan lafita ta amsa kina jina latifa ..yarinyar nan bata min ba km nasan tunda bata min ba da wuya tawa mai gidan Shima kinsa shi da kyankyami tsiya . dan haka asamo wata kota gurinki ne amman dai zan bar Ita wannan din kafin asamu wata ,dan aikin gida sbd aikin nayiwa laraba yawa ,latifa tace ok babu damuwa ,daman kuwa akwai wata yarinya dake neman aikin gida irin wannan amman kibari zan miki kokari inshallahu . Ummi tace shikennan latifa Nagode sosai suka yiwa juna sallama sannan latifa ta wuce . Byn fitar DEENI daga gida kai tsaye gidan yayansa mahamud dake cikin estate din yayi . zaune suke shida da Yaya Muhamud din babban parlour baki na gidansa . Shr yabiya baya kafin Yaya Muhamud ya numfasa tukun yasoma magana kmr haka DEENI abinda yasa nace kazo nan ina nemanka ,akwai magana may mahimmanci da nake son muyi akan company,s dinmu. ,kaga dai yanayin danake ciki halin yanzu nima girma ne yake zuwa min yayinda abubuwa ke sake min yawa ni kadai raina nake kokari akan lamuran company,s dinmu na cikin gida da sauran kasashen duniya shine naga yakamata ace kaima , ka'ajiye wannan aikin naka kazo mutaru mu kula da komai Tare. ,kasan mutane wasu basu da amana , amman yaka Gani akan lamarin .. DEENI yayi shr kawai yana sauraransa har yakai karshen zance ,sannan ya dan yi murmushi karfin hali har dimple dinsa ya lotsa ,rasa mezai cewa yayansa yayi dan haka yace shikennan Yaya zan duba nagani idan hakan zai yiwu dan gsky Ina matukar son aikina km banason abinda zai rabani dashi . ,DEENI..yaya Muhamud ya sake kiran sunanshi DEENI ya dago da idanushin yana dubansa dasu , wannan aikin naka yana mahimmanci a rayuwa Shima km talafawa company,s dinmu haka ,amman abinda nake so dakai kaduba din kmr yadda kace ,nan suka bar zance suka shiga hirar duniya har DEENI yake sanar masa da abinda mama ta abuja, tayiwa Ummi akan zeenat , Shima Yaya Muhamud din baiji dadin abinda Tayi ba . Bayan wata biyu Al'amarin duniya fa yasoma damun Zeenat tayi mugun tada hankali kan maganar aunty,n su Ita DEENI gabadaya afrigice take da komai , kawai burinta ahalin yanzu bai wuce kawai ta ganta dauke da ciki ba . amman kwata kwata hakan yaki samuwa gareta ga lokacin na tafiya , gabadaya hankalinta a tashe yake matuka. haka ma ta bangaren Ummi itama hankalinta a tashe yake da yadda take ganin yanayin diyar tata. ,shi kuwa gogan sam bbu ruwanshi da wani tashin hankali da suke cikin . ' hakar gabansa kawai yake domin komai yana tafiyar masa yadda yake so daga office har gida . Sakamakon damuwar da zeenat tasawa ranta ne har hakan yajawo ta Dan rame kadan kallo daya mutun zai mata yagane tana cikin tension . " Ko school ma sai da wata friend dinta may suna halima ta gane Tana cikin damuwa dan haka tmbyeta ,zeenat bata wani boye mata komai dangane da halin datake ciki ba . ,nan fa halima tace Ina ai baki Ga ta zama ba zeenat kishiya fa ....Ai ni ko sunanta ban kaunar ji ballanantana tashigo min gida gaskiya kitashi tsaye tun wuri , zeenat marairaice murya hali bansa yadda zanyi ba ,bansan koina ba , hospital kawai nasa km muje ,hali tace ok kada ki damu akwai wani mutun danasan yana bada maganin haihuwa ,kibari zan rakaki gurinsa amman a sango ota dake hanyar abe okuta yake ,idai zaki zan rakaki ,zeenat najin haka ta kamo hannunwan halima duka cikin hannuta Tana murna dan Allah hali kitaima min koma Ina ne zani indai zan samu cikin haihuwa nidai banason mijina yayi min kishiya dan bana kaunar zama daita a rayuwata ta duniya km nasan rashin haihuwar nan zai iya bawata shigo min gida . gara mutuwata danaga zuwan wannan rana. ,hali tace haba kada ki damu zan taimakamiki ai murigada mun zama daya . Nan fa suka bar zance da zumar gobe zasu tafi songo ota .😭😭😭 Washegari kuwa da wuri zeenat tashirya har Ummi tacewa yana Ga yau kinashiri cikin sauri haka. Murmushi Tayi kawai Tayi wlh , Ummi lecture gareni da wuri shiyasa kika ganni haka. Ummi tace ok , koke fa haka nake son ganinki cikin walwala da kazarkazar tattare kwanciyar hankali . ,banason ganinki cikin damuwa zeenat ta sake yin murmushi tare da cewa Ummi sai ta dawo Ummi tayi mata addu'a . Haka suka je gurin may bada maganin Ita da hali batare da sanin kowa ba . Bawani abu mutumin yabata ba, baya Ga garin magani baki yace ta da lemun tsami ta dinga da sha da zarar sun gama sex da mijinta har sai maganin yakare har yana sake tabbatar mata maganin bazai kai Ga karewa ba zata samu ciki . Uhmmmm da murnarta dawo gida km Tayi kmr yadda mutumin yace Tayi. ,tare da zaman jira tsammani , har zuwa lokacin zuwan period dinta, bata Ga jini ba , . Tacigaba da shan magani ,murna kuwa kmr ta Yaya ,dan duka tunanin ciki gareta amman byn kmr sati daya da shanye maganin sai Ga jini .. ranar kuwa data Ga jinin zaman dirshan Tayi a bayi "tare da daura hannuta duka bisa kai ta saka kuka a gurin . ,wunin ranar bbu inda taje ko parlour kasa bata keko ba , , Ummi zaune ita da DEENI wanda Bai dade da dawo ba zaune yake kusa da ummi suna hira ,ganin shr shr bata zeenat ba yasata zuwa dakinta , da fari ta dauka ko bacci take ,ganinta kwance tana sheshekar kuka ne yasa gaban Ummi faduwa da sauri takaraso inda take kwance Tana kiran sunanta ke zeenat.. lfy ki kuwa ,kukan me kike haka ? Aiko zeenat naganin Ummi ta sake rushewa da wani sabon kuka km tashiga gayawa Ummi abinda ya faru amman sai dai ta boye bata gayawa Ummi zance zuwa gurin amso magani ba . Allah sarki Ummi baiwar Allah haka ta dinga rararshinta Tana kuka itama. jin shr yayi yawa ne yasa DEENI biyo bayan Ummi yaga ko lfy aiko yaga abin mamaki dan zaune ya tadda ummi yayinda zeenat din ke rungume ajikinta suna aikin kuka tamkar wayan,da akayiwa mutuwa mai zafi. Yana ganin haka yasan iskancin zeenat din ne ya motsa ,dan haka bai wani damu ba ko tada hankalinsa. " dan yasan zance gizo baya wuce na koki ,sai ma tsawar daya dakawa zeenat din ..Tare da nunata da yatsansa daya ke....... banson wulakancin da rainin hankali fa yazaki zo ki tasa min uwa gaba da kuka? Ke...duk matsalar ki sai sanya mutane ciki. " kinsa Allah idan baki daidaita kanki da kyau ba zan iya ra..... Ummi ta katseshi ta hanyar taga masa hannu ,ya isa haka bana son jin komai . km ni ai baita ce tasani kuka ba, Tayi missing din kwanakin period dinta ne so shine da shirmenta ta dauka ko ciki ne da Ita ,sai km Ga period din Ta yazo . " kasanta da shririta shine ta zauna Tana kuka ,ni km tausayi tabani ,Ummi na kaiwa karshen maganarta , DEENI ya watsawa zeenat din harara ,yanzu ne kika damu da haihuwa ko da kika ji zance abinda kika fi tsana a rayuwarki ? Kinsa Allah zeenat ki fita daga idona kada ki kashe min uwa da matsalarki . ,kikasa wasa ma wlh me gabadaya zanyi in yaso ki mutu gabadaya na huta da matsalarki , km bbu abinda zai faru Dan duniyata zan cigaba da ci hankali kwance byn baki raye . kinga karshen kishi kennan.... zeenat najin haka ta fashe da wanj sabon kukan Ummi kina jinsa ko .....so yake na mutu yakara aure sbd ya daina sona ...sai km Hawaye sharrrrrr . Dakuwa Ummi Tayi masa da hannuta ungo nan DEENI wani irin rashin imani ne haka ,kake nuna mata , rashin son nata har yakai ka dinga yi mata fatar mutuwa km a gabana DEENI... ko kunya idanuna bakaji ba . To inshallahu ta Allah bataka ba km bbu wata mutuwa a fuskar diyata km haihuwa zatayi shi da yarda Allah . Zeenat fa tashiga neman haihuwa zanga zabga tamkar zatayi hauka duk inda taji ana bada maganin haihuwa sai karfa taje ba . har gurin wata sabuwar malama datazo Lagos wacce ake Kira da malama shema,u taje neman magani haihuwa. wanda mutune sukayi ittifaki akanta muguwar Yar damfara ce daga Yola take ,da farko Kano ta fara zuwa tana Dan farar mutane mlm aminu Ibrahim daurawa ya fatattakota ,shine tayo garin Lagos . Nan ma dai zeenat taje bbu wata nasara data samu sai kudinta data kashe . Cikin haka maganar da mama ta abuja Tayi akan kara auren DEENI taje Ga kunne big Dady , musamman yasa tazo daga abuja km ya nuna mata sam Bai ji dadin abinda Tayi ba. ,inda ma shi DEENI din ne da kansa yaso kara aure wannan dadan bbu may hanashi amman tace lallai sai ya kara aure akan wata lalura ta matasa ko wani dalili na dabam , hakan baiyi ba dan haka bayason a km tadda zance . Wannan batu da big Dady yayi da km daurin gidin Ummi da take dashi yasa hankalin zeenat din kwanciya . Cikin dan kankani lokacin ta maida kibarta Tayi fes daita ta dawo da gayunta kmr da. A cikin wannan lokacin ne latifa takira Ummi tasanar daita cewa an samu mai aiki karama Yar shekara gamo shabakwai ... yanzu haka jakar kayanta a gidanta ya kwana Amma ita bazata samu damar zuwa ba ,sai dai zata turo mata da number yayar yarinyar takira ta ,tabata address din estate din murna fall cike da zuciyar ummi tace badamuwa turo min yanzu yanzu ,kinji diyarta....ummi na sauke wayar sako yashigo tana dubawa taga suna kmr salmah Tare da number . Uhmmmm muje zuwa Fans πŸ˜ƒπŸ˜ƒπŸ˜ƒπŸ˜ƒπŸ˜ƒπŸ˜ƒπŸ˜ƒ *Please kuyi hakuri da rashin jina two days uzurirrika gareni ,da suka Sha kaina amman karka danu zuwa anjima nasamu time zan suburbudo muku one page more kusha sha'aninku, dashi lov you ol gyus*😍😍😍😍😍 MMN SUDAIS CE [7/1, 9:15 PM] 0mmer Farouk: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 59 Al'amarin gidan kuwa gabadaya ya sake canzawa tun daga kan mutane dake rayuwa a cikin gidan har zuwa Ga gidan karan kansa . Dan gabadaya DEENI ya gyara kowa Ina a gidan inda ya sake fadada girman dakunan dake kasa tare da kawatasu da ado . Wanda ,a halin yanzu yakoma amfani da dakin sama da kasa .kallo daya zakawa gidan ya birgeka km kasan ya fita daban da sauran gidanjen dake cikin estate din. Ummi bata Kira number Salmah ba sai byn data sallami shafa da kwana biyu sannan takirata Ranar da shafa ta tarkata tabar gidan ranar itama Zeenat tashi da zumar dawowa dakinta na kasa wanda DEENI ya cire mata ,dan haka bata tsaya wani bata lokaci ba tasa laraba tayi mata komai ,tare da abubuwan ta masu mahimmanci sai abinda baza'a rasa ba tabari a dakin sama .itama takoma amfani da daki biyu a cikin gidan. Matashiyar budurwa ce Tare da yayarta tsaye abakin titi . suna jiran mota ' sun dauki sama da rabin awa tsaye a haka suna jiran abin hawa amman kowace mota tazo wucewa" cike take tap da mutane . ,sakamakon cunkoson ababen hawa da aka tashi dashi a garin Lagos. , aunty me zai hana muhau machine ne , kinsa fa inda zamu da Nisa sosai . , saboda ke da zaki dawo . Dan naga yanayin garin yau sai a slow inji cewar nablah..... , aunty Salmah ta dan juyo ta kalli gefen inda sisinta ke tsaye tare da cewa 'shikenan nablah muhau machine din kawai Dan nima bana son dadewa . gaba kadan suka karasa wajen yan machina, malam dan Allah lawansi bustop zaka kai mu, inji cewar aunty Salmah. mai okada ya gyara tsayuwar machine dinsa ta yadda za su samu damar hawa .. Kin hawa aunty salma tayi sai ma tmbyr mai okada take da nawa zamu bayar tukun. , Atakaice dai muna kai mutun daya a naira dari mutun biyu dari da hamsi aunty Salma tace Shikenan ke nablah fara hawa. " dayake kaidar Aunty salmah kennan. muddin da kanneta zata hau machine bata yarda tafara zama a farko, sai dai tace su hau gaba ita km ta zauna a baya. 'Ahankali Suka dane machine" dai dai bakin filling station din dake lawansi, suka sauka aunty Salmah ta bude jakarta tabawa Dan okada kudinsa . tafiya suka soma yi zuwa inda zasu shiga motar da zata kai su surelere . Suna tafi suna hirarsu abin sha'awa har suka isa wajen shiga motar Masha. , daidai Bakin get din da zai kai ka ilori Street suka sauka , tafiya kadan sukayi suka isa inda zasu . aunty Salma tasa hannu ta tura get din gidan wanda koda yaushe haka yake a bude, . Da sallamarsu suka karasa bakin net din latifa . Aunty Salmah na kwalara mata Kira latifa latifa.. Amman shiru ba amsa yayinda kofar ma take a kulle . Tsayuwar Minti goma sukayi kafin daga baya suka jiyo sautin muryar latifa . ku biyo ta nan kofar kitchen,an kulle nan ne sbd yara . " zagayawa sukayi ta kofar kitchen suka shiga. Latifa naganin su tasaki murmushi ,kai kai gsky dai Salmah kunyi latti wlh kin kuwa san nisan unguwar da zaku kuwa ? aunty Salma tayi dariya wlh kinsa halin mutumin naki hukuma ne sai da rarrashi . duk shi ya bata mana lokaci , gashi Bai fita da wuri ba. , to shikenan sai kuxo Ku tafi tun rana batayi ba . "ai ma hajiyar takirani tun sassafe tamin kwantance yadda zamuje can din " da ,na so mu wuce ta mushi ne saboda akwai mota mai zuwa can direct sai dai kinsa jakar nablah na nan shiyasa dole sai munbiyo tanan din . Latifa tace ok ina zuwa ku shiga daga ciki bari na amso sako dana aika . dan Allah kiyi sauri ba sai munshiga ba . ina jakar take saboda kar lokaci ya wuce ?latifa ta kwallawa mai aikinta kira... ke uzaima ... "uzaima ta amsa tare da karasowa ,Gani aunty jeki dauko jakar nablah a karkashin step yanzu . Sannan taje tasamu yaron mijinta da ta aika tun dazu ATM tace ibrahim ya'akayi ne ,ya tura hannu ciki aljihun wandonsa ya ciro kudi masu yawa ya mikawa latifa Tare da ATM a saman kudin tace yauwa na gode. har ya juya ta kiransa ya dawo , akwai wa'yanda nike son ka dan kai mun su inda zasu samu motar zuwa obalende . , yace to badamuwa ,ta koma ciki inda ta tarar har an dauko jakar nablah ,latifa taciro dubu biyar ta mikawa Aunty salmah gashi kikara kuyi kudin mota dashi ,saboda yanayin hanya . aunty Salma ta amsa tayi godiya, hade da yi mata sallama . bakomai sai kin dawo mayi waya duk abinda ake ciki Kya sanar min ni dai addu'ata Allah Yasa tayi musu .. Kai tsaye inda zusu samu motar da zata kai su obalende ya, ajiye su . , Suna tsaye cikin mota BRT dayake standing suka samu , Aunty salmah tace nablah ajiye jakar kayanki ki zauna akai . Sannan kiciromin wayata a jaka ki duba dealing zakiga wata number MTN karshenta 12 kikiramin ,ki mikomin. ,haka kuwa nablah tayi tare da Mikowa Aunty salmah wayar . ta manna wayar a kunneta tare dayin sallama. hello hjy gamu cikin motar obalende daga nan wace motar zamu shiga" daga can bangare ummi kuwa cewa tayi yauwa inkunzo ku hau motar mai zuwa aja sai ku sauka (a jakonde first get). ai kinsa lekki ko? " aunty Salmah tace A,a bansan side din ba , ina dai jin sunan waje. Ok .. inda kun sauka a first get din kiyi flashing dina. Aunty salam ta, ajiye wayar.. Bayan kmr awa daya da rabi sai gasu jakonde first get... Kiran ummi suka sake yi kmr yadda tace . ok kuyi crossing main road ta hannuku na daman zakuga sambord an rubuta lekki road hanyar zaku biyo layi na uku . daga hannun hagunku in kun kai kikirani ,nan dai suka sakeyin tafiya minti goma suka sake kiranta byn ta dauka ne tace kuna kan layin ne? Aunty salmah tace Eh to zakuga cona ta hannun hagunku zakuga wani babban church ,dan suna tafiya ne suna waya da ummi tana basu direction . Aunty tace ga church din nan ma mungani to ku tsaya a wajen zaki ga get opposite din shi .aunty Salmah tayi saurin cewa shine. PLASNUW ROWS FAMILY ESTATE ? Ummi tace yauwa shine kin iya rubuto? Sai da Aunty salam tayi murmushi sannan tace ba laifi . ok bani minti biyu na kira securities din get din. " za su tambayi sunanki aunty salam tace to .... Nablah ta zubawa hadadden get din gidan idanunta kawai wanda basan yadda zata iya kwatanta girman sa ba ballanantana tsawonsa . sai dai zata iya kiran get din da JAMA GET ..wato na gidan bursunan dake garin Lagos KIRIKIRI . daya daga cikin securities din get din ne ya dan leko ganinsu tsaye ne yasa shi cewa madam can i help you? who are you, looking 4 duk a tare ya jehowa auty Salmah tamyr dayake itace kusa dashi. , the person we are lokin 4 said we should Wait 4 her "inji cewar aunty Salmah mutumin yace or rigth sannan yakoma mazauninsa " can ya sake lekowa yace are you salmah ? "auty Salmah ta daga masa kai . 'yace ok you can come in. tare da bude musu Dan karamin get suka shiga ya nuna masu ,wani gurin yace inter and rigth ur ful name down ,Can u write ya sake tmbyr Aunty Salmah. tace Eh. byn sunyi komai har da sign sannan ya sake bude wata kofar yayi gaba yace su biyo shi a baya. daidai wani katanfarin gida mai dauke da tampal ,wanda duk gidanje wajen kusan haka gininsu yake iri daya Kuma sun kai guda hamsi a jere , banda new buildings da ake sakeyi km kowanne gida da number a jiki,.. no 20 ya nuna musu da yatsansa yace this is the place sannan ya juya. Ahankali suka isa ga kofar daya nuna batare da bata lokaci ba sukayi nouking, wata mata ce da bata wuce ki mananin shekaru ashirin da takwas zuwa talatin ba tazo ta bude musu kofa hade da yi musu sannu da zuwa. wani hadaddin falo may maseefar kyau ya kawatu da kayan kwalliya wanda yasha kyau ya gaji da kayan more rayuwar duniya . , sukashiga hade da yin sallama , ga wani kamshi na musamman dake tashi ta koina a parlour, wani irin sanyi ne ke ratsa musu tsantsar jiki . take duk wani zafi rana da gajiyar hanyar da suka debo suka nemata suka rasa ... wata dattijuwar mace ce zaune bisa kujera dake zagaye da parlour ,hannunta rike da waya, duk da ba wai saninta nablah tayi ba Amman take jikinta yabata da ita suka dinga commincating a waya da auntyta . kallo daya nablah da ummi sukayiwa juna" take gabansu yashiga faduwa a tare zuciyoyinsu ya amsa dummmmmm na minti biya kafin daga baya ya dawo daidai. ,wani bakon al,amari ne , yashige su a tare wanda dukkansu basu san dalilin jin hakan ba. a wannan kallo da nablah tayiwa ummi ne, tagane yadda take jin dadin duniya . Ga km tsabar jin dadi da hutu na musamman da ya bayyana a jikinta . Gaban nablah yacigaba da faduwa yayinda Koina na jikinta ya dauki kirma .... musamman zuciyarta da taji tana dokawa da sauri. Da fara,ar ummi ta tare su ,tana musu , sannu da zuwa tare da nuna musu wajen zama da hannuta zama sukayi suna gaida ummi . sannuku.. kunsha rana Amman Kuma kunyi sauri wlh ai nayi mamakin da kika ce kuna first get. aunty salam tayi murmushi sannan tace nima wlh haka nagani . ,yayinda ita km nablah ke zaune abunta Tana raba idanuwa tare da karewa koina na parlour da kallo . Ajiyar zuciya kawai Ta dinga saki 'ahankali 'ahankali domin , irin gidanje datake gani a TV ne wai yau take zaune acikinsa, km har zata zauna a cikinsa ta cigaba da rayuwata zuwa na wani dan lokaci , . 'Ahankali ta maida shanyayun idanunta inda ummi ke zaune tana sake dubanta da kyau , girgiza kanta kawai Tayi tare da yin zance zuci, cikin haka ta tsinci kanta da yi musu addu'ar hakika wasu sun zo duniya a sa'a, Allah yasa lahirar su tayi kyau 'ahankali ta maida kanta kasa ta sunkuyar tana wasa da Zara zaran yatsun hannuta masu matukar kyawun gaske. Suna nan zaune a gurin aka shigo musu da abin sha ,ruwa ne may tsanyi da malt sai kayan fruit wanda suka dauki tsanyi suma. , km duk nablah Tana ganin hakan ne a zahiri aka ajiye agaban su, hjy ta gyara zamanta tare da kiran sunan aunty Salmah .... salmah ko? Aunty ta dagawa ummi kai kawai . , wannan ita yarinyar kennan? murya auty salmah ne ya daki kunne nablah . eh itace hjy . 'Ahankali ummi ta saki ajiyar zuciya sannan ta dauki wayarta dake gefen kujera takira zeenat . minti kadan byn kiran wayar da ummi tayi, nablah taga wata kyakkyawan mata ta fito daga wani bedroom wanda da alamun muhalinta kennan itama kana ganinta kasan naira tasamu gidin zama ajikinta tafiya take tamkar bazatayi ba, sai rangwada take tana zuba kamshi jikinta sanye da Riga da sike na a tamfar super exclusive kayan sun zauna ajikinta das. ,Takaraso . ta zauna kusa da ummi batare da tace komai ba ,yayinda fuskarta take a daure bbu wani annuri tana kallon nablah dake zaune a gefen aunty Salmah taji wani abu ya dungule mata a kirji, gabanta yashiga faduwa 'ahankali ta dauke idanunta daga kan nablah ,tana sake jin faduwar gaba. 'Ahankali ummi ta numfasa sannan ta cewa Aunty Salmah kice yarinyar ta Mike tsaye mana . " tun kafin aunty Salmah ta bawa nablah umarni ,ta Mike tsaye cikin sanyi jiki wanda kusan yanayina kennan akoda yaushe. Amman wannan karan yafi na kowani lokaci Dan gabadaya ilahirin jikina ya sake yin sanyi ,daganin irin kallon da zeenat ke mata . dan haka gaban nablah yacigaba dukan uku uku kallon tsaf ummi tayi mata sannan ta lumshe idanunta . ita kuwa nablah tunda tayiwa ummi da Zeenat kallo daya ta dauke idanunta daga garesu bata sake kallon Ida suke ba , domin hakan yana cikin nasihar da auntyta tayi mata kafin su fito daga gida . Nablah kina ganin masu kudin nan iyayi ne dasu gashi mafi yawancinsu "basuson shishigi dayawan kallo. ki zauna lfy da duk mutane gidan, kitsaya a matsayin ki ,abinda ya kai ki shi zakiyi dan Allah nablah karkisa naji kunya a in da zan kai ki kinji Yar kanwata ... ' Ahankali nablah ta dawo daga tunanin data tafi na wucin gadi tare da dago shanyayun idanunta tana sake kallon matar data shigo saboda jin sautin muryarta mai cike da tsabar iyaye wanda dagani har da iskanci aciki . Ummi kina ganin yarinyar nan kuwa zata iya aikin gidan nan ? Sai naga kmr tayi karama Amman dai ...sai km tayi shr ta Mike tsaye tare da cewa . ummi zo muyi wata magana dake. Ba musu ummi tabi bayanta byn sunshiga wani daki dake cikin dakunan dake kasa ne , Zeenat ta sauke ajiyar zuciya sannan tace , ,Gsky ummi ni fa kwata kwata yarinyar nan banji ta kwanta min a rai ba haka km tunda ake kawo masu aiki gidan nan, ban taba jin yarinyar da naji tsanarta farar daya a zuciyarta ba kmr ta ,Dan haka ummi kibari suyi tafiyarsu kawai . Ni asona ma , da abar laraba , kawai ta isa ba sai an karo wata ba ,tunda tana yin komai yadda yakamata. ,ummi ta girgiza kai byn tagama jin Zeenat din tsaf..,ni km kinga Ina ganin yarinyar naji ta kwanta min wlh. kema kiyi kokarin ta miki tamkar yadda naji araina kinji diyata , ba'a saurin tsanar mutun , km ,da alamun akwai natsuwa a tattare da yarinyar . Zeenat tayi shr tare da kwabe baki kawai takasa sake furta komai ,. Har Suka dawo parlour. tasan tunda yarinyar tayiwa ummi magana takare . ummi ta zauna tare da sake duban inda nablah da Aunty Salmah ke zaune , sai data numfasa sannan tasoma magana kmr haka gsky yarinyar tayi sai dai Kuma ajira zuwan may gidan muji me zai ce akanta , idan Tayi masa zakiji ni a waya ,idan km akasin haka ya faru ,Shima zakiji . , nablah ta runtse idanunta kirjinta ya shiga bugawa jin sai wani yaganta sannan za,a dauketa aiki . bayan duk wannan kallon kurulla da'aka tasa gaba da shi . ,nan gaba km sai an sake kawo mata sabon rainin hankali . na hada da Kato ya ganita. , tsuke dan karamin bakinta tayi tana mai jan tsaki acikin xuciyarta . Aunty Salmah tace bbu komai hjy duk yadda kika yi daidai ne 'ahankali ummi ta sauke ajiyer zuciya .. tare da saki murmushi jin dadi. , Sannan tace baku ci komai ba. aunty Salmah tayi murmushi itama sannan tasa hannu ta dauki malt ta bude Tasha kadan ta,ajiye amman ita nablah kasha komai tayi Dan bataji zata iya sakawa cikinta komai ba balle ruwa gabadaya hankalinta a tashe yake da jin furucin ummi na karshe . sake fuskantar Aunty Salmah da kyau ummi tayi , akwai check up da',ake wa sabbin ma,aikatamu saboda sanin ingancin lafiyar su ,so itama za'a mata da fatan hakan bazai zama da wata damuwa ba. " Aunty salma tace wannan ba wata matsala bace Dan na yarda da sis na ,πŸ’―Kuma ina da tabbacin komai normal zaku gani inshallahu ...km duk aikin dakike so zata miki Dan gwanace gurin iya aiki bbu aikin da zai gagareta ummi tayi murmushi tare da cewa Nagode sosai sannan ta kalli nablah dake zaune a gefe shr sai faman wasa take da yatsun hannuta. kina jin abinda yaayarki tace ? ,nablah ta dagawa ummi kai alamun taji ,ummi tace A'a nifa bana son kyaliyya ki bude baki kmr yadda na miki ,sannan ta dubi aunty Salmah ko bata magana ne naga tunda kuka zo batace komai ba?. Aunty tayi murmushi ,Tana yi . ,kiyi magana mana kinjin mutane , tare da cewa Killa har da rashin sabon,dabatayi daku bane . amman tana da saurin sabo da mutane da son yara . Ummi tace mayye sunanta ,aunty tace nablah ..sai da ummi ta sake maimaita sunan a kasan ranta wanda hatta zeenat dake zaune sai da ta dan juyo ta sake kallon inda nablah ke zaune a rakube ,ummi tacigaba nablah barkanki da zuwa gidana ... gidan dana, amana ne a hannuki zaki zauna tare damu na tsawon shekara biyar kmr yadda auntyki tasanar min a waya ,wai kince inkin zo bazaki koma ba sai kinyi wayannan shekaru dai kin dinga zuwa dubasu time to time to Dan Allah ki natsu duk abinda ban baki ba karkisa hannu ki dauka in km kina bukatar wani abu kisanar dani ko wannan ummi ta nuna mata Zeenat da yatsanta, zata baki matsawar baifi karfinta ba yanzu dai za,a kaiki ki huta kafin zuwa gobe zata Nuna miki aikin dazaki dinga yiwa diyata km matar dana wacce kike Gani zaune a gabanki ,kin iya abinci ? Da kyar nablah ta iya bude baki cike da sanyin jiki tace eh... Itama aunty Salmah takara da cewa ta iya Sosai amman bansani ba ko ta iya irin na yan gayu ba . ummi ta sake yin murmushi kawai to shikennan badamuwa koda bata iya ba. da zarar tayiwa mai gidan za'a dinga koya mata har ta iya .abinda yasa kika ji Ina cewa haka mai gidan ne akwai shi da kyamkyami shiyasa . Aunty Salmah tace bbu komai ai hakan yana da kyau , ummi tacigaba gidan nan sama da kasa ne aikin share share da girki sai abinda baza a rasa ba . aunty Salmah tace abu na karshe da zance kafin na wuce Bai wuce kuyi hakuri da nablah domin yarinyace karama da bata wuce shabakwai ba koda zatayi ba daidai ba a tsawata mata dan bata taba yin aiki ba wannan shine karo na farko duk da nasan bata da rawar kai ummi tayi shr Tana sauraron aunty Salmah tare da addu'ar Allah Yasa oga DEENI yayi maraba da wannan matashiyar yarinya . dan ita kanta yarinya ta kwanta mata fiyye da tunanin mai karatu uwa uba natsuwa da take Gani a tattare da ita . Aunty Salmah ta juyo tana kallon nablah kin san ban kawo ki aikin nan ba sai da amincewarki dan haka na rokeki kiyi musu duk yadda suke so kinji takarasa fadar haka tana mai kamo hannun nablah cikin nata tamkar zata zubda hawaye ,sai duk jikin nablah ya sake yin sanyi, idanunta suka ciciko da Hawaye data dade tana boyesu take ta mayar dasu dan batason aunty,ta tagane yanayin datake ciki dan tabbas aunty Salmah naganin hawayenta sai tayi kuka itama .dan tasan ko a yanzu da take magana ma dauriya ce kawai da karfin hali irin nata. Aunty Salmah ta kalli ummi tana mai cigaba da yi mata bayanin ,ta zabi yin aikin nan ne sbd tana son cigaba da karatunta, dan tun 2016 tayi weac yayinda tayi jamb dinta a ,2017 . ummi ta katseta ta hanyar tmbyeta kanwarki ce jini ? Aunty ta bata amsa da uwarmu daya ubanmu daya itace autarmu a mata ummi tace Ga kama nan kam. sai dai tafiki kyau sosai aunty tayi murmushi sannan tace saka makamakon abubuwa da suka mana yawa ne yasa ta gwammaci tazo tayi aiki dan wata uku kennan dayin walimarta, Shima da kyar da bugabuga Allah Ya rufa asiri muka biya mata kudin . shiyasa data takawo wannan tunanin muka amince. in bancin haka baza mu taba amince ba sbd zuciyarmu ce nablah gabadaya ilahirin Yan gidan mu muna mugun son nablah koda zamu taho har kuka mahaifiyarmu tayi. haka ma yan gidan mu kaf. ummi ta jinjina kai yayinda zuciyarta Ta motsa da tausayinsu . Ummi tace karki damu Salmah da ai na kowa sannan ta sake duban inda nablah ke rakube tamkar tana gaban sukarta yayinda Zeenat ke zaune haushi tamkar ta hadiye zuciya haka dinga ji . Ummi tace wani school kike son zuwa aunt Salmah tayi saurin cewa BUK dan tasan halin nablah da sanyi tsiya . ummi ta sake tmby wani course Shima aunty ce tabada amsa da accounting take son yi sai dai rashin mathematics yasa nace ta canza .... Ummi takira sunan Salmah .... ki barta ta amsa min da kanta man ai ita tafi sanin abinda yakamata daita. Sannan ,ummi ta tattara hankalinta kacukan akan nablah tare da zuba mata idanunta dan haka kawai taji yarinyar tayi mugun shiga ranta . uhm nablah me kike son karanta a BUK nan dai tayiwa ummi bayanin kmr yadda aunty,ta tace dan bazata so ta fadi wani abu. da daban wanda zai yi disgrace din auntyta. ummi ta numfasa ,tace sai maganar salary nawa za'a biyata Aunty tace mudai bamu san kan yadda abun yake ba ,Ku kukasan yadda kuke biya masu aiki tana gama fadar haka taja bakinta tayi shr. ummi tace eh to kmr dai shafa data wuce muna bata dubu talatin a wata . Amman ita wannan bazan iya cewa Ga iya abinda za'a bata ba sai mai gidan ya dawo tukun Dan ,ba mamaki idan Tayi ,zai iya bata fiyye da hakan .Sai km Yadda bada kudin zai kasance za'a barsu ne anan ko km za'a rinka bata a hannuta sbd koda zata bukaci wanni abu. ,dan kudin masu aikin gidannan a gurina suke km duk lokacin suka bukaci yin wani abu dashi nakan basu abunsu . Aunty Salmah tayi saurin cewa A'a account dina za'a dinga turowa ummi ta sake cewa A'a Salmah kibarta ta fadi yadda take so ayi sbd hakinta ne aunty Salmah taja bakinta tayi shr . ummi ta juyo suna fuskartan juna da nablah tace ya nablah me kika ce ,a turawa Salmah ne ko zaki bude account naki ? Nablah ta girgiza kai a tura a account din auntyna kawai , dukkansu dariya sukayi har aunty amman Banda Zeenat Sai ma tsaki data ja tana cika tana batsewa. Ummi tace gsky kun birgeni dagani akwai fahimtar juna a family dinku . , shikennan kituromin account number dinki ,yanzu dai kinga wata yayi rabi Dan haka duk abinda mai gidan yabada zaki gani ta account . Sannan tace Zeenat taje takawowa aunty Salmah kudin mota . Zeenat ta Mike a yangance ta nufi dakinta na kasa bata dade ba ta sake fitowa ta mikawa Aunty Salmah kudi masu yawa takarba tare dayin godiya sannan ummi ta danna intercom minti kadan Sai Ga laraba ummi tace laraba Ga sis nan kinsamu koma nace "ya" laraba tashiga bude hakora tana dariya ki dauki jakar kayanta ki kai opposite to ur room laraba ta duka tare da dauka jakar kayan nablah tayi gaba tana murmushi samun abokiyar hira Dan tunda shafa ta wuce take cike da kewa . Aunty Salmah ta Mike tsaye to ni nablah zanwuce itama nabla Mikewa tsaye tayi domin son yiwa auntyta rakiya. ummi tacewa Salmah baki bani account din ba har gashi zaki wuce aunty Salmah tace zan turo miki ta waya sannan km zan bawa mahaifiyarmu number ki sbd koda tana son magana da nablah. ummi tace bbu komai Sai kinjimu sukai yi sallama suka fito tare da nablah hannunsu cikin juna . Sun Dan yi nisa da gidan kadan suka tsaya aunty Salmah ta dube nablah da kyau tace yana Ga duk kinyi wani iri,kodai kin fasa yin aiki ne muwuce Dan nima Ina jin wani iri ajikina barinki dazanyi ? , estate shr haka kmr makarbarta , maganar aunty Salmah ce tasa nablah sakin murmushi tare da cewa kai aunty , aunty Salmah takatseta da bawani kai aunty , idan kinji da matsi da takura ,waya kawai zakiyi min kice aunty kizo nabla ta sake sakin murmushi Wanda ya bayyana wushiryarta me matukar kara mata tsantsar kyau. cikin siririyar muryata me dadin sauraro tace kina zuwa ki dauke ni peeeeeee mu wuce abunmu ko auntyna.... suka saki dariya a tare sannan suka cigaba da takawa 'ahankali har suka karaso bakin get din estate din . ita km aunty Salmah tashiga office din da suka shiga dazu sanda zasu shigo, ta sake sa hannu da lokacin data fita ,duk nablah na tsaye tana kallosun tare da dagawa auntyta hannu har ta fice daga estate din sannan ta juyo jikinta a mace 'ahankali tasa bayan hannuta ta goge Hawayen daya zubo daga idanunta. Da misalin karfe tara na dare tana zaune a dakin da aka mata sauki byn ta idar da sallah isha'i ta cire hijab dinta ta nike tare da shirin ajiye akan jakar kayanta kennan taji ana nouking kofar dakin 'ahankali ta mike taje ta bude kofar badan tayi wa kofar key ba . laraba tagani tsaye tana mata murmushi tare da cewa kizo inji hjy dayake ita da haka take kiran ummi. nablah tace to ta juya koma cikin dakin ta dauko hijab dinta ta zira har kasa ta biyo bayan laraba 'ahankali take daga kafafunta cike da sanyi jiki da natsuwa har suka iso wani parlour. ,kallo daya nablah tayi gurin tagane bawanda aka saukesu ciki bane dazu abinda yasa tayi saurin gane hakan kujerun wancan parlour da wannan ba iri daya bane , sannan komai na wannan parlour daban yake hatta pantting laraba ta Dan duka tace hjy gata nan ummi batace komai ba Sai ma daga mata hannu datayi alamun ta wuce . Ummi ce zaune da Zeenat suna facinga din juna hira suke suna kallon Ball hankalinsu kwance , nablah ta gaishe su da hannu ummi ta amsa mata tare da nuna mata gurin zama . amman ita Zeenat ko kallon inda nablah take batayi ba sai ma sake maida hankalinta datayi Ga TV . Nablah bata zauna kan kujera ba kmr yadda ummi tayi mata nuni waje tasamu kasa nesa kadan dasu ta tattare hijab dinta ta zauna shr kusan minti goma bbu Wanda ya sake cewa komai acikinsu daga ummi har Zeenat Sai karar TV da AC dake aiki.... MMN SUDAIS CE [7/1, 9:15 PM] 0mmer Farouk: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 60 'Ahankali ta sunkuyar da kanta kasa tana wasa da yatsun hannunta wanda kusan rashin abinyi ne kesata yin haka. ,haske taga ya garwaye parlour gabadaya 'koina ya dauki haske tamkar rana ce ba dare ba. wani irin kamshi ne mai azababen dadi yake kusantota ,har inda take zaune ,yayinda mamallakin turaren ke tukarowa parlour zuwa indasuke haka shima kamshin ke kai kawo acikin hancin nablah . har zuwa sanda mamallakin kamshin ya karasa yashigowa, gabadaya parlour ya canza wani irin cent na daban", take gabanta yashiga dukan uku uku gashi tana san dagowa ta kalli kowaye mamallakin wannan azababen kamshi Amman takasa dago idanunta,dan ko kwakkwaran motse kasawa tayi ballanantana tasan kowaye mamallakin wannan turaren mace ko namiji ne sakamakon kanta dake Duke akasa har lokacin. Ta kafe teas din parlour da ido ". Ta kasan idanunta ta hango wando jeans. wanda hakan ya tabbatar mata da mammallakin kamshi turaren nan namiji ne . "duk da bataga komai nashi , baya ga Zara zaran yatsun kafafuwansa da kowani ke kwance da gargasan gashi. 'ahankali yake takowa zuwa inda ummi take zaune . Muryar ummi taji tana cewa ka fito son ? tun da zu muke Jira ... matarka tace wanka kake yi ,'ahankali ya juyo ga mahaifiyarsa yana kallonta sannan yadanyi murmushi gefen baki . hannunsa yasa ya dauki remut ya canza channel zuwa ta kallon Ball sannan ya Mike kwance kan three site hade da cewa gani first lov anything for you my beautiful mum... Ummi ta saki murmushi sakamakon jin dadi abinda yace sannan tace kai ko Allah ya shirya min kai ...tare da kai hannuta kai kan tilon dan nata ta shafa tautausar sumar kansa tana jin wani irin sanyi a ranta . Muryata A dake takira sunansa ' deeni..... Ya dago rikitattun idanushi yana kallon ummi batare da yace komai ba ... "maganar mai aiki da mukayi dakai za'a kawo ,to orready ma she's here.. ta iso sauran muji meyye ra:ayinka nidai na amince daita hundred percent .. kasa kasa yayi da muryasa wanda daman can haka yanayin maganarsa take .. Kuma yadda yayi magana ummi ce kawai zata iya jin meyace .. tana ina .......? abinda kunne nablah ya ji kennan. gata can ummi ta fada tare da nuna inda nablah take zaune ... 'ahankali ya juyo tare da kallon inda ummi tayi mishi nuni da hannuta. idanunshi ya runtse gam sannan cikin sanyayyayiyar muryasa mai kashi jikin duk wanda tsautsayi yasa ya fada kunne shi " yace first lov... kice ta Mike naganta .. tsoro da fargaba tare da frigice ne suka taru suka kaiwa zuciyar nablah farmaki" tashi daya taji jikinta yakama rawa gabanta yashiga faduwa da sauri, tasoma tunanin abinda ya kawota wannan gida mai cike da abun tsoro da abubuwan ban mamaki ... sai kawai ta tsinci kanta da ambato sunnan Allah a kasan ranta da karanto duk addu'ar datazo bakinta Dan rage jin tsoro " take taji wata natsuwa tazota mata aboye ta dinga sauke ajiyar zuciya . 'Ahankali ummi takira sunata nablah Mike tsaye man ya ganki , batare da wata gardama ba,ko bata lokaci ta Mike tsaye kmr yadda ummi tace .Amman still jikinta Bai bar kirma ba haka ma hannuwata suna sarkafe da juna tana cigaba da wasa dasu " yayinda ta cikin hijab dinta kuwa uhmmmm tashin hankali kennan 'dan kuwa jikinta sharkaf yake da gumi tsabar frigici datake ciki ,duk da tsanyi AC dake aiki a parlour hakan bai hana gumi tsassafowa ilahirin jikinta ba . idanunshi da Suke a runtse ya kafeta dasu yana kallonta ,jin shr,n da yayi yawa ne yasa nablah dago fararen idanunta dan satar kallon mutumin dataji an Kira da suna DEENI . take zuciyoyinsu suka buga a lokaci daya ....... Yayinda jikin nablah ya dauki kirma... zuciyarta ta sake amsawa daf..daf..daf.. 'da sauri tayi kasa da idanunta ahankali ta furta wayyo Allah na.. a kasan ranta.. mutun ko aljani nake Gani yau . , tsabar kyauwu halitta da Allah yayi masa .tunda take a rayuwarta bata taba ganin mai tsananin kyau halitta da kwar jinin irin mutumin da take gabansa tsaye a halin yanzu haka ba . kusan tsawon minti 5 ya dauka yana kallonta batare daya bude Idanunshi ba" sannan 'ahankali ya dauke idanunsa daga gareta yakoma ya kwanta sosai acikin kujerar dayake "ummi tace ya'akayi ne DEENI naji kayi shr... .... Tayi..... . abinda kawai nablah ta iya ji kennan daga bakinsa , Dan gabadaya ma jitayi kunneta ya daina jin magana tsabar tsoro da rikici hakan km sai lokacin hankalinta ya dawo gangar jikinta daga mummunar damuwar data tsinci kai ciki ... Amman fa duk da Haka a tsorace take da mutumin dake kwance a gabanta . ,ummi kuwa ta furta kalmar alhamdulilllahi yafi Sau dari kafin daga baya ta kalli nablah a tsanake sannan tace jeki nabla ma hadu gobe kinji .. ,muryarta nablah a sarke tace to ... sai da safenku sannan ta juya cikin tsanyi jiki ahankali take tafiya yayinda itama ummi ta juyo tana sake bin bayan nablah din da kallo har tabar parlour zuciyarta na karanto mata abubuwa dayawa game da yarinyar ga wani irin tausayin yarinyar daya mamaye zuciya ... Bangaren deeni kuwa gabadaya ji yayi tamkar am masa wanka ne da ruwan sanyi , jikinsa ya mutu murus tamkar mara lfy haka ya dinga ji ajikinsa tun sanda yabi hannu ummi da ido . kwarai yaso ya bude idanunshi yakarewa yanayinta kallo Amman sam yakasa aitawatar da hakan , sai ma tsintar kansa da yayi da mummunar faduwar gaba a lokacin da yake kallonta . , wanda har yanzu dayake kwance a wajen bai daina jin yadda zuciyarsa ke bugawa da sauri ba .. 'ahankali yasake runtse idanunshi gam ko zai daina jin abinda yake ji ajikinsa ,amman kwata kwata sabanin haka Ya dinga ji . Sai ma zuciyarsa da tacigaba da harbawa da sauri da sauri . abinda bai taba ji atare dashi ba kennan tun iya tsawon rayuwarsa wai faduwar gaba akan mace .... Macce ma , mai matsayin mai aiki ... ahankali ya furta sunan da yaji umminsa takira yarinyar dashi nab....lah... Yadda ba mai jinsa .... muryar matarsa yaji tana cewa ummi ai wannan yarinyar bakaramin daga tuta tayi ba , tunda har my hrt yace tayi. ummi tace al,amarin Allah kennan nima gsky naji dadi matuka da tamasa saboda daganin yanayin yarinyar ba tmby akwai natsuwa atare daita . kema kiyi kokarin ki sota a ranki " ba mamaki wata rana tayi miki amfani . " dagani bazamu samu matsalar daita ba ", zeenat tayi murmushin karfin hali tare da kwabe baki Dan ita kwata kwata bata ji son yarinyar aranta ba . tanaji a zuciyarta tamkar ta sallameta daga gidan ne yanzu yanzu .... Muryata Cike da takaici tace wani amfani km ummi .Allah yakiyaye wannan yarinyar tayi min amfani . ni wlh Dan bani da iko ne. tunda kince ta kwanta miki a rai . wlh da tuni korarta zanyi. Dan Haka kawai nake jin tsanar yarinyar har cikin raina . deeni dake kwance ya ja tsaki mai tsawo..Dan takaicin maganar Zeenat din sannan ya Dan juyo ya tsareta da rikitattun idanunshi masu sata natsuwa a duk lokacin daya watsa mata su. take tayi shr ta hadiye maganar ta ,sannan yace I don't want to hear anything stupid here. A Zafafe yacigaba magana haba kin cikamin kunne da shirme banzan ki . sannan ya dan sausauta murya tunowa da yayi ummi natare dasu ,cikin sanyi jiki ya juyo suka hada Ido da ummi . itama shi ta zubawa idanunta kawai . Cikin sanyi ya kamo hannun ummi cikin nasa yana mai karkada mata kai 'ahankali yace am sorry...my first lov . take ummi taji wani irin sanyi a ranta , gashi bata iya fushi da tilon dan nata, Kuma bata son damuwarsa ,gara ace duk abinda zai same shi ya tsaya a kanta. " hannuta tasa ta dungure masa kai dashi " tace kai dai kacika maseefa wlh ai barewa batayi gudu ba danta yakasa rarrafe like father like son ai lokacin aliy ..... ganin ummi zata soma tabo labarin dad dinsa yasa yakatseta da hanzari muryarsa cike da shagwaba yace please first lov ya nuna mata yatsansa alamu tabashi 1 minti sannan ya juya inda zeenat ke zaune ta kasa kunne, kallo daya yayi mata wanda yasa ta gane abinda yake nufi tun kafin yayi magana ta Mike tsaye 'ahankali tabar gun. hade da cewa maseefafe banza kawai akasan ranta in maseefarka ta motso kowa yashiga uku acikin gida. sai da ya tabbatar da Zeenat tabar part din gabadaya sannan yace ok continue first lov ummi ta tabe bakinta sannan tace anki ayi continue din. dan saboda za'a yi maganar dad dinka shine ka koranmu yarinya. A shagwabe yace haba first lov a gabanta zakirinka jistin din abinda dad dina yayi ya girgiza kai impossible.... Ai zaki sa ta raina ni . Ummi Tasaki murmushi ganin yadda ya hade rai kmr mai shirin kai gumurzu sannun gyenbo sarkin son girma aiki DEENI ya yamutsa fuska jin abinda ummi tace murmushi tayi nan dai suka cigaba da hira su ta tsakanin uwa da "da" ..... Koda nablah ta koma dakin daaka sauketa ciki ,key tayiwa kofar saboda tsaro ,sannan ta cire hijab din jikinta ta tsaya tana bin jikinta da kallo yadda take ajike jagab da gumi tana tsiyaya ,dariya ce ta kufce mata, ai kuwa tashiga yiwa kanta dariya ,sosai tayi dariya har da rike ciki saboda tuno yadda ta koma kallar tausayi dazu a parlour. ,a hankali ta zare kayan jikinta dayake doguwar riga ce "ta daura zaninta data zo dashi tashiga bathroom.. Byn tayi wanka hade da dauro alwala ta fito , duk wani abu da yazama na aladarta kafin tayi bacci sai datayi , tare da yin addu'oi tsari ta shafe jikinta dashi ta nemi waje akan gado tayi kwanciyata cike da kewar iyayeta da yan'uwanta 'ahankali ta runtse idanunta tayi lamo akan gado wani tunanin ne yazomata take taji gabanta yashiga faduwa. anya kuwa ... banyi kuskuren cewa bazan koma gida ba kuwa? duk da lokacin dana fadi hakan ummamu kin amincewa tayi da hakan. 'ahankali" ta sauke naunauyen ajiyar zuciya a filli ta furta kai bazai yiwa ba wlh na canza shawara gwara narinka zuwa gida time to time ina ganin yangidamu . jin wannan shawara data bawa kanta ne yasa taji wata natsuwa nasake bin jikinta ta kudindine jikinta waje daya a haka har barci mai nauyi yayi awon gaba da ni.... Can kuwa bangaren uwa da "da" ummi ce ke kokarin mikewa tsaye tace kai ni tashi kaje gun matarka Lada ya isa haka bacci nake ji . DEENI ya karyar da wuya yana duban agogon dake manne a bangon parlour sannan yace look at the Time first lov. fast ten fa yanzu muna hirarmu mai dadi shine zaki koreni ko... Cike da tsokanarsa ummi tace .. ni na isa na kor i farincikin rayuwata hasken duniyata hade ta karasa fadar haka tana kama bakinta. DEENI ya tabe baki kawai batare da yace komai.. ok baka yarda Kaine duniya ta ba.. murmushi gafen baki yayi tare da kashe mata idonsa daya" ai na dade da sanin wannan . Kmr yadda nima kece duniya first lov ..... sannan suka Mike atare yace muje naraki . har dakinta yakaita ,ta juyo tana sake kallon dan nata Allah ya maka albarka yadda kakemin biyayya kaima Ina rokon Allah yabaka masuyi maka fiyye da abinda kamin ina addu'a Allah yabani aron rai da lafiya naga jikokina wato yayanka.... jikin deeni na maseefa daukar sanyi " a duk sanda mahaifiyarsa taimasa wannan addu'ar yakan tsinci kansa cikin tashin hankali. ,da yanada yadda zaiyi yasamu yaran dazasu yasamarwa mahaifiyarsa farinciki da tuni an wuce wajen . batare da ya bari tayi nasa auren datake kokarin yi masa ba. yana son kullun yaganta cikin farinciki fiyye da wanda take ciki a yanzu tana tagama fadar haka, ta juya masa baya dan bata san ganin damuwarsa. , cikin sarkewar murya tace kaje abunka ai burina ya kusan cika " Allah yatashe mu lfy da kyar ya iya amsawa da Ameen sannan, ahankali ya juya ya bar dakin direct dakinsa ya wuce ya zauna akan kujerar da yake zama idan zai yi aiki a system dinshi tare da sa hannushi duka ya dafe goshinsa dasu . yana matukar jajantawa kansa " hakika Allah yabashi komai tare da wadatashi da abubuwan more rayuwar duniya sai dai yarage shi da abu daya Wanda yakasa daurewa wato zubar masa da ya'ya da Zeenat ta dinga yi arariya ..... MMN SUDAIS CE [7/12, 7:06 AM] 0mmer Farouk: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 61 'Ahankali yasoma lumshe rikitattun idanunshi Yana budesu sunnu Ahankali har ya rufesu luf... Sosai yayi zurfi cikin wata duniya ta daban .yayinda zuciyarsa ke bugawa ,da sauri Wanda yarasa dalilin jin hakan. yana cikin wannan tunani ne bacci mai nauyi yayi awon gaba dashi . Sapanin bangaren Zeenat da" tunda ta kwanta akan makeken gadonta bacci ya kaurace daga idanunta" bbu abinda take tunani Sai mijinta.wanda tun tahowarta da tunaninsa take bacci take tashi " taso a daidai wannan lokacin tana tare dashi rungume a saman fadadden kirjinsa mai cike da yalwan gashi amman kashiii... .. son zuciyarta da km kaddara data gitto tasanyata zama cikin kadaici da kewar mijinta. 'Ahankali tasa hannu ta rarumo pillow dake kusa daita "ta rungume tsam akirjinta,tare da fatan samun saukin abinda take ji ,a tunaninta ko hakan datayi zai ragewa zuciyarta damuwa akan rashin mijinta kusa daita. amman sam hakan yaki samuwa gareta. ' domin pillow kadai bazai taba . maye mata gurbin dumin jikin mijinta datayi missing ba. Dan yarigada yayiwa jikinta "mugun sabo da zazzafar soyayyarsa mai cike dadi da kashe tsansar jiki. Uhm DEENI kennan daban yake acikin maza Haka ma soyayyarsa . ganin bacci ya kauracewa idanunta ne yasa, ta Mike da kyar tashiga bathroom ta dauro alwala, nafilar dare ta fara 'da zumar samun sausauci a gurin ubgj tare da rokon Allah Ya sake mallaka mata mijinta a tafin hannuta. , Hankalisa kwance yake shakar baccinsa tamkar Yana sama jannati. Kyakkyawar budurwar ce take kusantoshi har inda yake kwance flat akan bed dinshi tare da sa hannuta,ta shafo kyakkyawar fuskarsa mai cike da suma da annuri. 'ahankali yasoma bude Idanunshi tare sauke kwaryar idanushi acikin nata , tsaye take kyam . tana sakar masa kayataccen murmushin daya bayyana wushiryarta. 'ahankali ta Miko masa zarara yatsun hannuta masu matukar kyau da daukar hankali. tamkar jira yake ya damki hannunta tare da fizgota saman daddaden kirjinsa mai cike da yalwar gashi ya rungumeta tsam tsam ajikinsa yana sakin numfashi shima Ahankali yakai bakinsa tsaitin wuyanta Yana shinshina kamshin jikinta . cikin wani irin salo yasoma cire mata kayan jikinta, bata hanashi ba har yagama cire mata kayan jikinta tsab . " ta saura daga ita sai pent da bra Shima 'ahankali ya zaresu yayi flinging dasu gefe , breast dinta masu matukar kyau "da daukar hankali suka bayyana sai sheki suke tsabar baiwar da Allah yayi musu . tamkar wani mayyunwacin zaki a gigice yasa hannuwansa duka ya damki dukiyar fulaninta yasoma murzawa Ahankali Yana lumlumshe idanu, itama kmr Jira take ta dinga narke masa ajiki tana cire masa kayan jikinsa, habawa Ai gabadaya deeni ya susuce ya fara romancing dinta cikin zafi zafi tare da hade bakinsu waje daya Yana tsotsa tamkar yasamu loly pop Cike da shauki ya birkito daita takoma kasa tare da zare mata pent din dayayi saura ajikinta , sannan yahaye saman ruwan cikinta " yasoma kokarin ware kafafuwanta kana ya tsaita kan joystick dinsa cikin kofarta, Ahankali cikin wani irin salo ya zira jijiyarsa ciki. hankali kwance yasoma saduwa daita Yana cikin kokarin yin realize ne sautin . allahu Akbar lahu akbar .... kiran sallah da'ake kwallarawa daga masallaci dake cikin estate din ne ya farkawa dashi a , afrigice ya farka tare da wata mummunar faduwar gaba ya Mike zaune hannushi dafe da kirjinsa Yana waige waige acikin dakinsa. Numfashi sama sama kawai ya dinga saki " Tare da kallon ilahirin jikinsa dake kirma... duk abinda ya farkar dashi daga baccinsa bai bashi mamaki ba facce ganin jijiyarsa' da yayi a mike sambal... da km yadda take harbawa da sauri yasa hankalinsa mugun tashi. Gabadaya gangar jikinsa rawa yake zuciyarsa ce ke harbawar da sauri ,take ya Daura hannuwanshi duka kan joystick dinsa ya dafe . wani irin azababen shock yaji ajikinsa Wanda yasa jikinsa sake cigaba da kirma... . , 'ahankali ya dinga furta kalmar inna lillahi wa inna lillahi rajiun akasan ranshi, ya jima zaune yana maimaitawa sannan ya samu sauki da natsuwa zuciya iya tunaninsa Bai san meyasa yin irin wannan mafarkin ba" haka nan km Bai kwanta da Sha,awar wata diya macce a ranshi ba ,hasali ma zuciyarsa cunkushe take da abubuwa da yawa kafin ya kwanta ,Sai dai ko daga Allah ne . Mike yayi Ahankali yashige bathroom domin tsarkake kansa. Byn yayi wanka tsarki ne ya fito tare da dauro alwala yazo ya gabatar da raka'a taini fajir sannan ya wuce masjid . koda ya idar da sallah ma ya dade zaune Yana jimami da mamakin mafarkin da yayi har ya dawo gida ,ya kwanta rigingine akan royal bed dinshi Bai daina jin sa some how ba . 8:00 Daidai Ya tashi . duk ilahirin jikinsa a sanyaye yashiga bathroom "wanka yayi ya fito yasoma shirin zuwa aiki . Yana gama shirinsa tsam cikin uniform din su na soldier . , ya nufi part din first lov domin yaga yadda ta tashi dan ka,ida ne muddin gari ya waye sai yasanya mahaifiyasa a idanunshi sannan yake fita . da sallmar sa yashiga dakin zaune yasameta akan gado, tana ganinsa ta fadada fuskarta da murmushi " tasoma masa kirari kmr yadda tasaba" kaga namijin uban mazaje namijin duniya yaro in bakayi bani guri" sannu zaki maza,km jarumina matashi magidanci son kowa kin wanda yarasa. "da" daya tilo " da" daya . kafi Yaya dubu agurina ,sadauki ranka yadade ta dunkuleta hannuta tare da jinjina masa " DEENI ya karkace kai kawai yana kallon mahaifiyasa "yana sake jin yadda soyayyarta ke sake ratsa kowani part na jikinsa. duk duniya bashi da sama daita. itace duniyarsa ,shiyake daita ,ita take da shi cikin takunsa na kasaita yakaraso har inda take ya zauna kusa daita yana murmushin ,duk wannan kiraki nawa ne ni kadai first lov sannan yace mun tashi lafiya . ,tana murmushi tace lafiya lau dana , yakata shi kaima ? ,ya shagwabe fuska kmr wani karamin yaro yace lafiya Amman ba lau ba . Ummi ta zaro idanu tunaninta ko wani abu ne yana shi yin bacci . ,meyasa Meka ya kai dana ummi ta fadi hakan tana mai nazarinsa " Ahankali ya shagwabe fuska byn tunaninki ne ya saka gaba ya hanani yin bacci ummi ta sake zaro idanu tare da sakin murmushi irin na manya. Aiko " tunanina bai kyauta min ba wlh . " Har daya hanawa tilon dana samun natsuwa" Deeni yasake narke fuska yana duban umminsa , Allah first lov ki nemo shi tunanin ki hukunta shi da kanki . ta sake yin murmushi kusan koda yaushe agaban mahaifiyasa haka yake zama tamkar wani jinjiri , ummi numfasa sannanAuntyna tace maza tashi kaje nasan yanzu haka ko breakfast bakiyi ba kike shirin fita ? A sukwane ya Mike tsaye yana duban ummi . "mkr kinsani wlh amman daga wajen yin break zan wuce office , ganin yana tsaye bashi da alamun tafiya ne yasa tasan abinda yake Jira ,dan haka tashiga yimasa addu'a tare da sake nuna masa mahimmanci Zeenat a gurinsa . sannan ya fice daga dakin hade yi mata sallama .. Koda ya bar part din first lov part din zeenat yashiga kwance ya tadda ita Tayi zurfi cikin duniyar tunani sannan idanunta na kallon celling dakin da dukkannin alamun ma bata samu runtsawa ba . 'Ahankali Yasa hannunshi ya ja yatsun kafarta dashi ' a sanyaye ta kallosa da idanunta tana may sauke naunauyen ajiye zuciya sannan ta zuba masa kwayar idanunta cikin nasa hk shima yake kallon tare da dan matsowa kusa da ita sosai yana son sake karantar yanayin da take ciki . haka kawai wani lokacin yake tsintar kanshi da tausayawa mata ,sbd yadda take maseefar sonshi da kishinsa. daidai kunneta yakai bakinsa, kana yayi kasa kasa da muryarsa yace meke damunki haka Zeenat .......? 'Ahankali ta girgiza masa kanta ,alamun bbu komai, ya furzar da iska mai zafi daga bakinsa . saannan yace ok..to meyya hanaki bacci? Ahankali ta juyo ta zuba masa kananun idanunta tana kallonsa dasu sosai take jin yadda kaunarsa ke sake taso mata tamkar zata huda mata zuciya , tare da mamaye mata dukkan sansanr jiki . Sai data kalleshi son ranta sannan ta sauke numfashi 'ahankali muryata a shagwaba tace kai ne da tunaninka ya hanani runtsawa. ya runtse Idanunshi sannan Ya bude su Dan sake dubanta suka hada Ido dashi ta lumshe masa idanunta tana sake tabbatar masa da iya gskyrta ta fada . yes .... tunaninka ke damuwana yayinda kewarka ke hanani ke hanani sukuni ballanantana na samu sararin ishashen bacci . , ajiye zuciya ya sauke tare da zama gefen bed side dinta ,yakamo tafin hannuta cikinsa yana murzawa ahankali 'ahankali . tsareta yayi da rikitattun idanunshi yana kallon cikin kwayar idanunta . ' itama shi take kallo still take ta dinga jin wani iri iri ajikinta . gabadaya tsigar jikinta suka Mike tsaye yrrrrrrrrrrrrr...... Bazato ba tsammani taji sautin muryarsa meyasa kike son halaka kanki da tunani na Zeenat ? cike da damuwa yake magana , alhalin duk maseefar da tasameki kece silar jefa kanki ciki. kau da kanta tayi gefe window ta zubawa wajen idanu kuri batare da tasan abinda yakama tace ba . " ganin da yayi hawaye ne keson zubo mata , yasa hannusa Yana juyo da fuskarta garesa suna sake fuskarta juna. yace karki soma barin hawayen nan su zubo daga idanunki sbd bana bukatar ganinsu km basu na tmyeki ba . D karfin tsiya ta ciza lip's dinta tasoma kokarin mai da kukanta. inason kin manta komai dangane da abinda ya faru baya kicanza new life banason ganinki cikin wannan moon din "ko kinason first lov ta fuskanci wani abu na damunki byn damuwar rashin haihuwa da tasan itace matsalar mu , ta girgiza kai yace kiyi fatan samun wasu ya'ya masu albarka . maganar dayayi mata kadai Ya taba tsantsar jikinta tare kwantar mata da hankali. Hannuwata dake cikin nashi tasa ta matse tafin hannushi cikin tare da danne hawayenta , muryata a sarke tace Ina sonka dayawa my heart..... ,meyasa kaima bazaka soni tamkar yadda nake maka ba Ina son kasancewa tare da kai bana son yin nisa daika . Uhmmmm Zeenat kennan Ina sonki man abinda kika aikata gareni ne yasa soyayyarki takasa yin tasiri a zuciyarta sannan kece kika hana wannan soyayya samu gurbi may mahimmanci,Amman dai... Sai km yayi shr tare da mikar da ita tsaye ya mannata da gafen jikinsa yana shafa bayanta 'ahankali , . dan yasan duk randa basu kwana tare ba "bata samun ishashin bacci ga tarin tunanin rashin haihuwa da take kwana yi wanda duk ita tajefa kanta cikin . Ahankali Ya juyo daita suna facing juna tare dadago habarta ya zubawa fuskarta eyes dinshi sannan ya kai bakinsa kan nata ya tsotsan lip's dinta yace I still care about you. murmushin tasakar masa Wanda ta jima batayi irinsa ba ,cikin jin dadi ta kamo tafin hannushi muje kayi breakfast . am orready late Zeenat anajirana a office nebazan iya tsayawa cikin komai ba . uhmmmm nidai please muje kaban ko 5 minutes na hada maka ko tea ne kaji. ya karyar da kai kawai yana dubanta , atare suka jiro hannunsu sarkafe da juna har darning wanda daman komai a kammale yake ta zaunar da shi cikin sauri sauri ta hada mishi tea kurba uku yayi ya Mike tsaye , tasan yanzu tana sake yin wani complain . sunanta sorry a gurinsa Dan wannan kulawar dataga daga gareshi tasan darajar addu'ar data kwana tana yi ne da km ummi dake tsaye a tsakaninsu har Bakin kofar main falon din su takai shi ta Mika masa briefcase dinsa Dan bayarda da hakan sannan ta koma dakinta ... Direban sa wanda shima soldier ne yataso da sauri yakarbi briefcase din hannunsa hade da Sara masa sannan ya bude masa murfin kofar. ,tun kafin karosowarsa Bakin get din gidan securities ke Sara masa har aka bude get suka bar gidan .. Tunda ta tashi tayi sallar asuba take kwance takasa fita ko nan dacan tana jiran kira daga masu gidan Amman shr ga yuwa tasoma kmr me . Mikewa tayi jiki a sabule tashiga bayi wanka tazo ta canza kaya tare da zubawa sarautar Allah Ido can taji ana nouking dakin ahankali ta Mike ta bude kofar ummi tagani tsaye ta dan matsa taba hanya tashigo dakin sannan ta gasheta cikin sakin fuska ummi ta amsa tace nablah ya kwanan bakunta ? Ta Dan yi murmushi tare da cewa alhmd ummi tace Masha Allah yanzu dai muje kiyi breakfast daga nan sai mamana ta nuna miki aikin da zaki rinkayi ummi nagama fadar haka ta juya itama nablah tabi bayanta ... Falo uku sama uku kasa uku banda dakuna wanda sunkusan goma acikin gidan , madam kmr yadda taji laraba nakiranta da shi ita ke nuna mata komai. A yatsine tace ki dauki gyaran sama kibarwa laraba kasa nablah tace mata to dan batada zabi sai abinda tace .. har falon magidan da dakin sa komai dai ataikaice sai da aka nunamata Kuma tun a rana tasoma aikita hade da tattaro kayanta tadawo sama kmr yadda ummi tabata umarni . Misalin karfe takwas dai dai na dare nablah ta kammala da komai na aikin gidan har part din abinci wanda tare da madam muzeenat sukayi komai wai tana son ta kware fannin abinci mai gida dan haka gabadaya agajiye take likis. Tana shiga dakinta kwanciya tayi bata dade ba bacci yayi gaba daita. MMN SUDAIS CE [7/12, 7:07 AM] 0mmer Farouk: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 62 " kyakkyawar yarinyar ce dai ta sake zuwan masa. deeni kuwa dake kwance warwars akan makeken royal bed dinshi ya zuba mata Idanunshi kawai , tundaga kan kwantaccen sumar gashinta kanta yake binta da wani irin mayataccen kallo mai cike da tsantsar sha,awa yayinda zuciyarsa ke wani irin harbawa da sauri da sauri ..ganin yarinyar ta miko masa zara zaran yatsun hannuta masu matukar kyau da daukar hankali ne yasa shi azamar fizgota jikinsa batare da wani bata lokaci ba ya rungumeta tsam tsam ajikinsa tare da cusa kanshi cikin sumar kanta yana shakar dadeden kamshin jikinta "take yarinyar itama ta narke masa ajiki tana taba wasu part na jikinsa cikin wani irin salo a haukace tamkar wani zaki DEENI yasoma romancing din every part of her "cikin zafi zafi ya hade bakinsu waje daya yasoma tsotsa tare da lumshe rikitattun idanu.. ........ sosai yake juya yarinyar yadda ya so batare da wani abu yamasa shamaki ba. daidai komai yagama faruwa atsakaninsu ne ya farka afrigice zaune kmr jiya yana sauke numfashi sama sama.. tare da karanto addu'ar da duk tazo bakinsa na neman tsari daga sharin shedan ,ganinsa mafarkinsa nasaba da sharin shedan dan gabadaya yarasa dalilin dayasa yatsinci kanshi cikin irin wannan yanayin mai cike daban tsoro da alajabi .. hakika shi bazai ce Ga abinda ke damunsa acikin yan kwanakin nan dayasa yake tsintar kanshi cikin irin wannan birkitaccen yanayin ba . Tsawon lokaci ya dauka yana zaune Yayi shr kawai yana tunani. " yayi yayi ya gane abinda ke damun rayuwarsa Amman Sam yakasa domin duk ta inda ya duba bai gano takamaiman abinda yasa yake irin wannan mafarkin ba ..... 'ahankali yasa hannushi yajanwo hanky agefen bed dinsa ya goge gumin daya rufeshi . dan duk da AC dake aiki acikin dakin bai hana Gumi tsatsafo masa ta koina ajikinsa ba .. .. sannu ahankali yakai idanunshi kan agogon bangon dake manne a dakin. karfe biyu yagani daidai ajiyar zuciya ya sauke tare da koma yayi kwanta lamo.... yana juyi kawai batare yasan abin yi ba dan kwata kwata idanunshi ya kyan kyashe bbu alamun bacci acikinsu tunani kawai yake yana juyi. ... Washegari da safe byn ta idar sallar asuba bata koma bacci ba saboda tasan yanayinta domin tana komawa bacci me nauyi ne zai dauke ta. " kowa Kuma yasan yadda baccin safe yake dan haka kishigida kawai Tayi kan pray mate . karfe bakwai daidai ta fito daga dakin da'aka sauke ciki. shr koina babu motsen kowa ballanantana mutun ya saka ran ko akwai wani bil,adama acikin gidan kasancewar week end ce. tafiya take 'ahankali cikin tsanyi jiki , har ta iso part din ummi takutsa kai ta shiga da sallmarta ... nan ma shr ba motsin kowa ciki "can taji " alamun motsen ruwa a bathroom dan Haka tabbatar da ummi tana. " bata wani tsaya batawa kanta lokaci ba ta soma yin abinda yakaita, daidai nablah tagama gyara koina ummi tafito daga bathroom.. tana ganin nablah ta saki fuskarta sosai tare da yin murmushi . nablah ta gaishe da ummi cike da girmamawa . Ummi ta amsa tana mai Bin nablah din da wani irin kallo mai hade da mutuntaka . Jikinta nablah a sanyaye takarasa toilet din ummi tawanke koina tasss ... sai da tabbatar data gyara duk inda aka nunamata tasss .. Amman banda part din mai gida Dan so take sai ta gama da koina acikin gidan sannan tashiga part dinsa saboda tsaro .. Tsaye take a bakin kofar da zata shigar daita cikin part din mai gida.. hannuta rike da handle din kofar . "takasa murdawa tashiga a dalilin zuciyarta da tasoma wani irin harbawa da sauri . ta dinga jin wani irin ajikinta wani irin yanayi ne na daban ta tsinci kanta ciki . ,yayinda wani part na zuciyarta ke bata umarni tashiga kawai batare da wani tsoro ko fargaban ba , a tunaninta may be ma yafita ,duk dai tasan week end ce bai zama lallai yazanmato yana ciki ba. Amman kwata kwata fargaba datake ciki ta hanata yunkurin kusawa cikin dakin .. ,sai da ta runtse idanunta tare da tattaro jaruntar ta sanyawa gangar jikinta , sannan ta iya murda handle din a natse tashiga dakin ,da idanun take bin dakin da kallo Sha,awa. koina tsab tsab tamkar an gyara bbu wata alamun da zai nuna mutun na rayuwa a cikin dakin , ahankali ta kamo gefen lip's din bakinta ta Dan ciza kadan kana ta soma abinda ya kaita . Daki daya ya rage a cikin part din da bata gyara ba Dan haka ta kutsa ciki ta soma da wanke toilet ta zo kan royar bed dinshi, ahankali tasa hannuta kan blanket din dake rufe da gado da niyyar cirewa ta nike Dan kwata kwata batayi tunanin zata samu bil ,adama kwance cikinsa ba" a tsorace Tayi sauri sakin blanket din ' tana zare idanu waje tare da furta wayyo Allah nah a kasan ranta , take jikinta ya dauki kirma ta gigice tama rasa hanyar fita dan neman tsira daga cikin dakin. tsabar rikecewa batasan sanda ta kama handle din kofar bathroom ba ta afka ciki ... Ai ko tana ganin ba kofar fita bace ta sake juyo da sauri ,bbu inda baya rawa ajikinta tare da tattara kayan moupystick dinta tabar dakin da saurin bala'i tana haki sama sama tare da fidda numfashi . A can bakin corridor din dake tsakanin part din deeni da ummi taja ta tsaya ta sake fidda numfashi tare da addu'ar Allah yasota.. .. shi kuwa deeni dake kwance ya sake lumshe rikitattun idanunshi kawai dan tun shigowarta dakin idanunshi ke bude ganin itace yasa shi sake lafewa jikin pillow , dan shi ko yaya akayi motse zai farka. yadda yaga ta gigice ne ya fi tsaya masa arai . Dan Haka a tsanake ya tmbyi kansa to me hakan yake nufi da wannan gigicewar dayaga tayi ? tabe bakinsa yayi tare da jan tsaki sannan yacigaba da baccinsa . Sai kusan azahar sannan yatashi ,yashiga bathroom yayi wanka hade da alwala yana fitowa ya goge jikinsa ya shafa lotion ya zira jallabiya long sleeve tare da fashe ilahirin jikinsa da turaruka masu mugun kamshi da daukar hankali.... ahankali yake saukowa daga step hannushi rike da gefen jallabiyarsa har ya iso babban falon gidan inda ya tarar da duk ahalin gidan zaune . ya gaida ummi yayinda zeenat ta gaidashi . nablah da tun saukowarsa taji tana kiciniya da numfashinta dake namen barin gangar jikinta ta gaisheshi muryarta aciki. Yana jinta Yayi banza daita tamkar bai jita ba Sai ma hankalinsa daya dauka kacokan yamayar kan ummi dake kallo, muryarsa a dake yace first lov ni zani masallaci ta juyo tana dubansa tare da ce wa To sai kadawo yarona , sa kai ya fice . takasan idannu take kallon every step of him dab ..dab... kmr wani jinin sarauta yayinda duk takunsa daya ke daidai da bugun zuciyarta har ya bace wa ganinta idanunta nakansa km Sai lokacin tasamu natsuwar zuciyarta, dan gabadaya ilahirin jikinta bbu inda bayi sake ba . Muryata Ummi ce tasa ta sake dawowa cikin natsuwarta . nablah ki dawo kan kujera man ki zauna kin wani je can kin rakube akasa... maza taso kidawo nan kusa dani kinji "ki saki jikinki damu nan ma tamkar gida ne , a sanyaye nablah ta Mike tayi kmr yadda ummi ta umarceta . Ummi tacigaba da magana . kishirya zuwa anjima akwai doctor da zata zo ta miki test kinji nablah cikin sanyin muryarta tace to..... Ummi tasa hannu ta dauki remut tana canza channel zuwa zeeword . , zeenat ta dan juyo a wulakance tana kallon inda nablah ke zaune tare da watsa mata wata uwar harara .. bakinta ta tabe kawai cigaba da aikawa nablah da harara iri batare da tabari ummi taganta ba ita dai haka kawai take jin tsanar yarinyar har cikin ranta . hirar ball ummi da Zeenat keyi jifa jifa har suka gangaro kan hirar duniya ummi ce ke kokarin saka nablah ciki hirartasu " yayinda ita km nablah Ido ne kawai nata ko murmushi Dan kwata kwata ita batasan ma me zata dasu ba' dan Haka tacigaba da sauraronsu har zuwa sanda mai gidan ya dawo daga masjid tare da wata mata suka shigo .. byn sunyi shafta da wasa da dariya tare da mdm zeenat wanda hakan ya nuna alamun sun saba da junansu sosai ba tun yau ba .. " ummi ta umarce doctor din data shiga da nablah ,hakan ce takasance domin bata tsaya wani tmbyr ummi ba Dan tasan abinda zatayi . abinda yabawa nablah mamaki bai wuce ganin komai na aikin likitoci dake cikin dakin ba. bbu abinda bbu har gadon kwanciyar marasa lafiya akwai shi a dakin. , Doctor din ta umarce nablah data zauna" ta zaro sirinji acikin hand bag dinta . ta zuki jininta wanda hakan bai sa hankalin nablah tashi ko daya ba saboda daman hakan yana daga cikin budget dinta. byn doctor din ta dibi jininta tashiga wani daki still dai acikin dakin da suke ciki tare da bawa nablah umarnin Wuce wa. Ta Mike jikinta bbu kwari Sai dai bbu wata alamun damuwa ko fargaba atattare daita . direct hanyar step tabi " ta nufi dakinta" koda tashiga dakin ma rasa abinyi tayi domin kewar yan gidasu ne tattare da zuciyarta" tana ji kmr taje tasamu ummi ta roketa takirawo mata number auntyta su gaisa . tunawa datayi Killa ma yanzu haka ummi na can tare da mutun da ko kafafunsa ta kalla zuciyata tamkar zata tarwatse takeji" yasa ta share kawai taki koma gurin ummi .. Sannu ahankali Yau kusan kwanakin nablah goma kennan a gidan Amman bbu Wanda yayi mata bayanin komai dangane da jininta da a gwada. duk da hakan bawai ya dameta bane illa rashin jin muryar daya daga cikin ah'linta ,tunanin hakan ne yasata . Mikewa tsaye cikin hanzari da niyar zuwa tasamu ummi ta taimaka ta kiramata auntyta . bude kofarta ke da wuya taga mutun tsaye abakin kofarsa yana kokarin yiwa kofar dakinsa da key . Da sauri ta risinawa tana gaishe shi shiru yaki amsawa km bai da alamun zai amsa din sai ma dauke kansa dayayi yacigaba da abinda yake . Jikinta yayi maseefar yin sanyi da abinda deeni yayi mata. Dan haka 'ahankali ta dinga daga kafafunta yayinda Rainta yake a dagule tana jin wani irin ciwo mai radadi , duk da kasancewarta mai matukar hakuri da rashin sauri fushi akan abu. Amman abinda mai gidan yayi ya taba ranta . domin a rayuwarta idan akwai abinda ta tsana da Gani bai wuce tsagwaron raini hankali da cin fuska tare da isgilanci ba dan zata iya dauka komai Banda su . ahankali ta dinga daga kafafunta dasuka gama sagewa ta nufi hanyar da zata sadata da ummi . dan gurinta kadai take samun sausauci acikin gidan. A tsanake yabita da Idanunshi tare da rike kungunsa da hannu daya yana bin bayata da wani irin matsiyacin kallo. yayinda zuciyarsa ke harbawa ko kifta idanunsa bai da alamun yi " so yake ya tabbatarwa idanunsa abinda yake Gani a cikin mafarkinsa , hajabi dake sanye ajikinta bai hanashi yimata kallon kurulla ba " gabadaya idanunshi sun rufe ya shagaltu da kallon Surar jikinta a bayyane ... domin ganinta yake murarta ba tare da wani hijabi ba . Jin yadda idanunshi ke yawo a tsantsar jikinta ne " yasa Kirjinta ke wani irin harbawa da sauri tamkar wacce ake bugawa guduma a kahon zuwa . Yanayin sanyita da tafiyarta yasake shagaltar dashi ba dan deeni yagaji da kallonta ba ,ya dauke idanunsa akan ba Sai Dan gudun juyowarta cikin sautsayi. What lokaci tana kan step Dan ko rabi batayi ba dan kallon da kafe dashi ne ya sayayar mata jiki tare da rage mata kuzarin jikinta .. ahankali km tasoma jin kmr takun mutun abaya daidai ta kai rabin step din cak.... taja ta tsaya tare da rabe jikinta gefe daya . alamun tana son bawa duk wani mai son wuce dama ,duk da oready jikinta yabata alamun mutumin data baro tsaye ke saukowa sakamakon kamshin turarensa mai tada hankali da ta keji ... shr kusan two minutes sannan yazo ya wuce ta gefenta zuciyarsa na tacigaba da harbawa .duk da Bai bari jikinsu ya tabu da juna . Tana nan tsaye har yazo ya wuceta tare da bude wata kofa ya shiga dan kusan har yanzu bata gama sanin kan dakun nan gidan ba. ,inda tasan zata samu ummi kai tsaye ta nufa zaune suke ita da Zeenat kmr koda yaushe suna kallo TV suna hira abunsu hankali kwance. Yayinda kayan fruit ke gabansu da sallmarta takarasa inda suke sannan tasamu guri kan Tia's ta zauna tana wasa da Zara zaran yatsun hannuwanta. ummi ta juyo ahankali tana duban nablah byn ta amsa sallamarta kallonta kawai take Tare da nazarinta . yayinda zeenat tunda ta juyo ta mata kallo daya ta dauke kanta tare da mai hankalinta kan film da,akeyi . Sai da ummi tagama nazarinta tsab sannan ta takira sunan nablah .. Nablah ya'akayi ne ? Nablah tayi kasa da kanta tana cigaba da yamutsa yatsun hannuta a atsorace muryarta cike da sanyi da in...inna.. tace dan... Allah daman ina..Ina. son nayi magana ne da auntyna ta fadi hakan idanunta suna masu cikowa da hawaye. domin daukarta ko baza su kiramata auntyta bane shiyasa duk takoma wani iri . Ummi tayi murmushi kawai Tare da sake zubawa nablah ido ganin yadda duk ta dawo kalar tausayi .. ummi ta girgiza kanta sannan tace yanzu akan zakiyi magana da auntynki ne duk kika dawo haka tamkar zakiyi da kuka? .. gsky nablah akwai shagwaba atare dake tasa ummi takarasa fadar haka Tare da Mika hannu ta janyo wayarta dake gefe tasoma dealing number Salmah ta Miko mata wayar tare da nunawa nablah wani daki da hannuta . Kishi Ga nan kiyi wayarki kinji diyarta .. haushi da takaici ne gabadaya suka gama turnuke zuciyar Zeenat dake zaune gurin tamkar ta tashi ta shake wuyar nablah ta dinga a zuciyarta , tarasa yadda zatayi ne kawai yasa ta dinga ja tsaki tana aiyana yadda zatayi da yarinyar.. wayar manne da kunnenta har tashiga dakin da ummi ta nuna mata ,daidai nan murya aunty Salmah ta doki dodon kunneta tun kafin nablah tayi magana aunty Salmah tace assalamu alaikum hjy anyi lafiya . murya nablah cike da doki da shagwaba aunty ba hjy ba ce nablah ce . Aunty Salmah tayi murmushi A'a nablah.. yana ji muryarki haka kmr kina cikin damuwa ? Sai da nablah ta sauke ajiyar zuciya sannan tace bazaki jini cikin damuwa ba , byn kewarku ta dameni duk sai aunty Salmah gigice. tace ko dai akwai da matsala ne a gidan? " nablah tace uhmmmm fa ba matsalar komai.. in ma akwai matsalar nan bai wuce kewarku ba . Nablah tacigaba aunty baki bawa mama number wayar hjyr bane kmr yadda kika ce gsky zuwa yanzu na matsu da son jin muryarta, km kmr naganni agabanta haka nake ji ,aunty Salmah tace Eh ban bata number ba nafison zuwa nan da sati biyu tukun nasan zuwa wannan lokacin kingama da sanin halin mutane gidan , ni dai abinda nake so dake ki zauna lfy da kowa Amman da kinga akwai matsi da takura just give me a cul" furrrrr zaki ga aunty ki kmr flay. nablah ta saki sanyayyayiyar murmurshin dayasa dimple dinta lotsawa sosai wanda hakan ke sake fito da ainihin bawar kyawun da Allah yayi mata . Ahankali " tace Allah aunty bbu matsalar komai fa aunty Salmah tace to.to. shikenan ,ki kama kanki da kyau km ki dinga saka hijab dinki duk inda zaki shiga a gidan . Nablah tace har baccima dashi nake aunty Salmah Tayi yauwa Yar gari nablah na murmushi tasake bude baki da niyar tambayar auntyta dip ...maganar ta tsaya ...... Tana zaro Idanu waje sakamakon hasken dataga ya gwaraye dakin gabadaya duk daman can akwai wuta a dakin dan koda tashigo fan na aiki .. kwance yake akan kujera idanunshi a lumshe yana kallonta kmr ranar farko daya soma ganinta a rayuwasa . murya aunty Salmah taji tana cigaba da cewa lfy na jiki shr kin dauke wuta kmr NEPA. A daburce tasoma in in na , A'a.......uhmmmm ba komai to yanaga duk kin rikece kigayamin in wani abu nablah tace Allah bbu komai aunty to kigaida hjy zan Kuma bawa mama number hjy zuwa jibi inshallahu ki kwantar da hankaliki zata kiraki, itama ta matsu taji muryar autata ,da kyar nablah dake kokuwa da numfashinta ta iya bude baki tace to aunty sannan ta kashe wayar Tare da sauke wayar daga kunnena. har lokacin bai dauke idanunshi akanta ba wanda shi kansa basan ma Yana kallon nata ba . Itama shanyayun idanunta ta zuba masa kawai tana kallon kwakkywar fuskarsa dam ...taji kirjinta da zuciyarta sun amsa a lokaci daya take ta soma jin tsoron yanayin irin kallon dayake mata. ,jikinta kuwa Banda kirma bbu abinda yake ,takoina gumi ya dinga tsatsafo mata ajikinta Jira kawai take taji yace arrrrrrr ta arce da gudun maseefa Amman Sai kawai taga sabanin haka, domin ko motsa bakinsa bai da alamun yi ballanantana akai gasamun fitowar kalma daya daga bakinsa Sai ma taga tabe bakinsa tare da dauke idanunshi akanta . aransa kuwa cewa yayi munafuka kawai Tayi wani shr kmr ba yanzu tagama wage baki tana waya ba..😍😍😍 Ni dai nace uhmmmm deeni Banda kin fad ar gaskiya...nooooo komawa yayi sosai yayi kwanciyarsa normal ganin datayi ya kina ya kwanta ne yasa tayi saurin juyawa da jikinta na rawa ta bar dakin har hijab dinta na neman hardeta kafafuwanta . " afrigece ta dawo parlour inda ta bar su ummi . Ummi kadai tagani zaune Banda mdm muzeenat ko Ina tashiga oho ita dai tunda tasamu ta mikawa ummi wayarta ta bawa karfa iska . tayi shr sannan komai ta tuna ta dagamin kai ... Koda tashiga dakin ma bayi tashiga dan jin yadda cikinta ke murdawa ,tun sanda take tsaye gaban horo dan sunnan data bashi kennan take jin yadda cikinta ya cure guri daya . toilet tayi sosai byn tagama tashiga cikin bathtub ta kunnawa kainta" shawa ta dade kwance tana jin dadin yadda ruwan ke rasa kowani part na jikinta . sai data soma jin kiran sallar ne a masallaci dake cikin gidan sannan tayi alwala ta fito jikinta daure da towel zigidir tayi gaban mirrow tana goge sauran wuraren dake da ruwa ajikinta yayansa take bin koina ajikinta da kallon, yadda yanayinta ya canza gabadaya 'ahankali tayi murmushi tana sake kallon kanta doguwar rigar mai dagon hannu ta zirawa jikinta tare da zira hijab dinta ta tada ikama... MMN SUDAIS CE [7/12, 7:08 AM] 0mmer Farouk: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA .A .BAGUDO Page 63 Byn ta idar da sallah ne ta Mike 'ahankali jikinta a tsanyaye takarasa jikin window dakinta . " ta makale hade da dan zuge labule window kadan ,ta yadda zata ji dadin hango abinda ke wakana a compound din estate din. Tana nan tsaye tana kallon yadda motocin ke shige da fice a cikin estate din , ta zurawa waje Ido sosai kmr mai shirin hango wani abu na daban aciki estate din, yayinda take shakar wata iska ta musamman mai dadi da ratsa jiki. wanda rabonta da jin irin haka ta dade , tun kafin shigowarta cikin gidan. ,har wani lumshe shanyayun idanunta take sakamakon farinciki data tsinci kainta ciki. ,Ta dauki tsawon lokacin makalle agurin tana shan iska "karar bude kofar dakin data ji anyi ne. Yasa ta dan juyo da sauri hade da sakin labulen window. ahankali nablah ta sauke idanunta fess. akan Zeenat dake tsaye kikam.. tana mazurai . take gaban nablah Yashiga faduwa da sauri a yatsine Zeenat ke watsawa nablah wani irin mugun kallon wanda ke hautsina kayan cikinta , ganin irin kallon rashin arzikin da Zeenat ke binta dashi ne . yasa nablah shan jinin jikinta. tabe baki Zeenat tayi sannan tace Yar iskar baiwa... kawai abinda yakawo kennan , kin wani zo kin nemi waje a daki kin zauna kina tamkar boka dan tsabar munafurci , to kike so yayi miki sauran aiki da yayi saura uhm ? Nablah tayi saurin girgiza kanta tare da cewa dan Allah aunty kiyi hakuri wlh na dauka ko mungama aikin ne. Zeenat , ta sake watsamata wata uwar hararar hade da kallon banza.. wanda hakan ya suka sake frigita zuciyar nabla dake tsaye Amman ta dake batare da tabari Zeenat din ta gane yanayin data ciki ba . Mtsssssss Zeenat taja tsaki tare da cewa dan Allah malam ni fito ki kije ki karasawa mutane aiki sannan km ki daura min abinci ,Yar isakar baiwa... nablah tayi shr tare da dago shanyayun idanunta tana kallon Zeenat dasu ,yayinda take jin zuciyarta tamkar zata kama da wuta tsabar takaicin sunan da Zeenat din kirata dashi . Zeenat tace Kin wani tsareni da idanunwa narai narai kina kallona ko baza kiyi bane ? a tsanake batare da wata alamun tsoro ko fargaba ba nablah tace zanyi .. Ok minti biyu kacal nabaki "naganki a kitchen "idan kika kuskura kika bata min lokaci zakiga yadda zan ci ubanki a gidan nan " tana gama fadar haka ta juya fuuuuuu tasoma tafiya tana kunfar baki. "Nablah tayi zuru kawai tare da bin bayan Zeenat da wani irin kallon mamaki da alajabi abinda tayi mata. dan ko kusa batayi tsammani zata fuskanci irin wannan babbar wulakancin ba mai cike da al,mara . Yau itace aka aiki tajawo aka zagin mahaifinta..abanza uban ta fa aka zaga ,ta furta akan akasan ranta, wato silar ainkinta ne jawo a dinga wulakanta mata uba Haka km ma har da kiranta da sunan baiwa...baiwa fa takirani dashi ta sake maimaita sunan a filli gabadaya abin yazo mata wani iri km abazata" tamkar ba gaske ba. Anya kuwa rayuwar zata yuwu a Haka tun ba,aje koina ba an fara da zagar mata mahaifnta. " Anya kuwa zan iya daukar wannan kalar kaskancin da iskanci kuwa ,abinda ta tmbyi kanta da kanta Keenan? ,'ahankali ta furzar da iska ta bakinta tana furta wlh da sake Dan zan iya daukar komai na kunci rayuwa Amman Banda zagar min iyaye . , , Mtssss taja tsaki itama tana harara kofar da Zeenat tabi .cikin sanyi jiki ta nufi kitchen . Ko minti biyu batayi da daura ruwan abincin dare ba Zeenat takaraso ta tsaya a bakin kitchen din tana kiran.. ke....ke.. nablah dake tsaye tana jin Tayi banza daita duk da tasan daita take sannan km taki juyowa ... Sai ma cigaba da aikinta Tayi. Sai da Zeenat ta sake maimaita kiranta sannan nablah da ke ..Kusan Sau uku sannan nablah ta juyo a danketa tana kallon cikin idanunta Zeenat . Zeenat tace ,Yar iska yarinya kawai kina jin mutane suna kiranki Amman dan dakikanci irin naki kika yi shr..ko nablah ta hadiye bacin ran dataji yana taso mata tun daga tsintsiyar kafafunta ,sannan tace kiyi hakuri basan dani kike ba" sbd ita kalmar ke.. din da kika ce bata daga cikinta sunan nablah.... . eyyyye Zeenat ta fadi Haka tare da ta ware ido tana kallon nablah da mamaki ni zaki kawa rainin hankali , nablah tace kiyi hakuri aunty barainin sense bane a zafafe Zeenat tace yi min shr stupid girl kawai ni zaki kalla kicewa ba sunanki ke ba.... Dan bakida mutunci , to kisani ni daga yau da sunan ke ... zan dinga kiraki ,Dan Allah idan nakiraki dan ubanki karki amsa kiga yadda zanyi dake a cikin gidan nan .. . nablah ta datse lip's din bakinta na kasa da karfi gaske jin zafin abinda Zeenat tace mata , kusan minti biyu tsakani nablah ta sake duban inda Zeenat ke tsaye har lokaci gabadaya gabobin jikinta sun sage muryarta cike da rauni km Haka kawai ta tsinci kanta da cewa kiyi hakuri aunty .da hannu Zeenat ta katseta .. yimin shr Dan Allah dan bana son sake jin ko muryarki ne .. km ki sauke pot dinan ki daura min indomi yanzu yanzu taja tsaki tare barin kitchen din. cike da mamaki yarinyar Zeenat takarasa ta zauna ranta a abace wahake take fidda numfashi dan kwata kwata bata taba jin tsanar mai aikinta irin yadda take jin haushin nablah . Gashin yarinyar kmr bata da wani alamun tsoro atare atare daita . Cikin mintinan da basu wuce biyar ba ta sauke indomi ta yuye a plate sannan ta sake maida pot din abinci dare kan gas . zaune ta sameta ta hankice a parlour sai faman cika take tana batsewa tare da hura hanci 'tana kada kafa daya .. ahankali nablah ta ajiye mata plate din indomi agabanta akan center table tare da kwalbar vitermilk kana ta juya ,tabar parlour . ,banda tunanin da mamaki Zeenat bbu abinda nablah keyi . ko meyasa ita takasance irin haka ba kmr ummi ba ,mai matsananin son mutane da kyautata musu" km tana lura da irin yadda ummi din ke matukar bawa duk wasu mutane dake shigowa cikin gidan, kulawa ta musamman " sabanin ita wannan bazanr matar mai kama da mutane China . , 'Ahankali nablah tacigaba da aikinta na zagin Zeenat din aranta sai data gyara koina tsab . sannan taje tambaye Zeenat din ko akwai wani sauran aikin da zatayi Dan gujewa cin mutuncinta . ,a yatsine Zeenat din ta dago fuskarta tamkar hadari sannan tayi mata nuni da hannuta alamun zata iya wucewa kawai . jikinta a mace tabar gurin , da kyar ta dinga daga kafafuwanta tsabar gajiya datayi , yayinda idanunta suka ciciko da Hawayen batayi kokarin hana hawayen idanunta zubowa ba,sbd tashin hankali take ciki da wutar dake ruruwa a zuciyarta tana tafe tana kukan zuci yayinda hawayen idanunta ke sake cigaba da bin fuskarta... ahankali ta hau step daidai conar da zata kaita dakinta. anan suka kusan cin karo da deeni da ba dan Allah yakiyaye da sai daita tajita a faffadan kirjinsa . sakamakon hannunta duka biyu datasa tana goge Hawayen idanunta .. daddaden kamshin turarensa ne ya doki hancinta a frigice tayi sauri janye jikina.. Ta makale jikin bango batare da tasan Tayi hakan ba , jikinta ya dauki rawa kirrrrrrma hawaye km sharrrrrrr suna sake bin fuskarta ido cikin ido suke kallon juna ,itace ta soma janye idanunta ta ta runtse gam tana jinra kawai taji saukar mari .. , tsayawa yayi cak Shima yana karemata kallo up and down . A tsorace tasa tafin hannunta duka ta rufe fuskarta dashi.. kijinta na sake daukar kirrrrrrma . 'Ahankali ya ja wani irin mugun tsaki mtsssssss wanda hakan ya sake jefe zuciyar nabla shiga cikin rudani . , yana tsananin jin haushi yadda yarinyar ke behaviors kmr wata dakiykiya .. harara ya zabga mata kana ya sake jan tsaki sannan ya yasoma taka step . tana jin takunsa har sai da yakurewa step din Sosai sannan ta bude idanunta da sauri ta fada dakinta tare dannawa kofar key .. .ta fada kan gado takarasa fashewa da wani sabon kuka.... Mai cin rai blaming kanta kawai take ta yadda tayi sanadin jefa kanta cikin meyakawoni matsala. , meyakawoni cikin wannan gidan ? meyasa na kawo kaina cikin halaka irin haka ? anya kuwa nayiwa kaina adalci Dana zabarwa kaina irin wannan rayuwar ,mai cike da kaskancin da wahala .. Anya kuwa zan iya cigaba da yin wannan aikin kuwa ? Haka ta dinga jerowa kanta tambayar iri iri batare da tasan abinda yakamata Tayi ba .. yanzu irin rayuwar da zanyi kennan? ..Ta sake jeho kanta tmby. agigice tatashi zaune ta jingina bayanta da jikin gadon dakin tare da zubawa celling dakin Ido tana tunanin abinda yakamata tayi "shr yabiyo baya na wani dan lokaci . tuno auntynta datayi ne yasa tayi saurin sauke ajiyar zuciya, Dan tasan ita kadai ce zata iya fidda ita a wannan halin wulakancin datake ciki , batare wata matsala ba. ai aikin bai zama dole ba , da sauri ta hau goge Hawayen fuskarta tace zan kwantar da hankalina na zuwa wani lokaci "kafin nasamu yin waya da auntyna . ahankali ta Mike tashiga bayi ta dauro alwala sallar magrib koda ta idar ma bata tashi ba sai datayi isha'i a gurin . , bata bi takan komai ba dan ko abinci bataji zata iya zuwa ta sakawa cikinta ba . ballallantana ta hadu da hawan jini ,da ciwon ulcer wato deeni da Zeenat . ,Ta kwanta anan ta dunkule jikinta cikin hijab tare da lumshe idanunta kawai" duk da ba wani bacci takeji ba, ahankali tarinka jin yadda zuciyata tasoma beating dip....dip.... kafin daga baya tashigayi da sauri da sauri sakamakon tunowa da Mr horo datayi ... "Tarasa dalilin dayasa duk sanda tayi arba dashi ko ta tuno shi take shiga cikin tashin hankali, ba. , addu'a tasoma aciki. zuciyarta ya Allah...ya Allah kamin tsari dashi da duk wani wani shirin dake tattare dashi . Allah idan zama acikin gidan nan alkhari ne a rayuwarta Allah kasamun natsuwa da hakuri zama da matar gidan . ,idan km bbu alkhari Allah ka fidda cikin kowace irin maseefa cikin sauki . haka tayi tayi yan addu'oita , har taji zuciyarta ta dan samu natsuwa daga tashin hankali data shiga na wuncin gadi ,daga karshe bacci mai nauyi yayi gabadaita. Acan kasa kuwa DEENI ne kwance akan thrre sites hannunsa rike da remut yayinda zeenat ke zaune a gefenshi suna hira ,rashin ganin nablah yasa duk ummi ta damu har . takai ga tambayar zeenat ita , ummi tace ni kuwa ina yarinyar nablah take ne har yanzu banga saukowarta ba ko lafiya?deeni dake zaune yaji gabansa ya fadi zuciyarsa tashiga harbawa . " zeenat ta Dan yatsina fuska kana tace wa ummi . ai tun dazu kafin ki dawo ta sauko taci abincinta ta koma dakinta dayake fita ummi tayi ,yau . Ummi ok na jita shr ne .sannan tacigaba yabon nablah yarinya mai hankali wlh . Zeenat taji magannun ummi na neman saka mata ciwon kai ,ta barta da karyar data ,sharara mata ta ba gaira ba dalili . Zeenat ta Mike tsaye tsam tare da yiwa ummi sai da safe Dan itama yau bacci take son yi da wuri sbd tana da lecture karfe goma daidai na safe .. . ita data shiga dakinta da niyar samun natsuwa Amman zuciyar tashigo mata da tunani iri iri ciki kuwa har da maganar haihuwar da bata km samu ba har yanzu wanda shine jigon rayuwarta a gidan mijinta .. 'Byn tafiyar Zeenat ummi dago Ahankali tana duban deeni tare da kiran sunanshi.. DEENI dake kwance ya amsa hade da dan mikewa zaune ya mai da hankalikasa kacokan a kan umminsa . Ummi ta numfasa sannan tacigaba deeni naji kamin shr game da zance yarinyar nan mai aiki... , gabansa ya yanke ya fadi rasssssss ...jin abinda ummi tace "ya zubawa ummi ido kawai yayi shr yarasa me zai ce mata " saima shiga wani yanayi da yayi .'ahankali ya runtse idanunshi yana Jin tamkar ummi ta watsa masa ruwan zafi yake ji da wannan maganar yarinyar datayi masa. dan zuwa yanzu ya dauka ummi tabar zance ne kwata kwata ganin bata sake mishi maganarta ba . "ummi tace kamin shr DEENI idan kasan baka shirya yin komai ba akai mezai hanna ni kabarni na aiwatar da komai domin nasan abinda zanyi .. "ahankali deeni ya bude rikitattun idanunshi ya zubawa ummi su kawai yana kallonta ,kada masa kanta tayi alamun abinda ta fada din haka take nufi . yace first lov kiyi hakuri Dan Allah zansan abin yi Amman dan Allah kidan karamin lokaci kadan kinji first lov . Ummi tayi shr can Kuma tace shikenan Ni daita burina bai wuce nasamu abinda nake fatan samu daga yarinya ba .. tan Ga fadar Haka ta mike tana mishi sai da safe . ,Karfe shadaya daidai deeni Yashiga dakin Zeenat byn ya gama shirin bacci cikin wasu ratsasun kayan bacci.m masu matukar kyau. batasan shigowarsa ba tana can duniyar tunani "ahankali DEENI yakaraso har inda take tare da ya kamo tafin hannuta cikin nasa Yana murzawa sannan ta juyo 'ahankali tana sauke naunauyen ajiyar zuciya. ya tsareta da idanunshi kawai sannan yace meke damunki Zeenat ? Ke ke nan kullun bakya gajiya ,ki raba kanki da wannan tunani ,kisani tunani shine abu mafi sauki dake saurin nakasa rayuwar Dan Adama Amman ke kin maidashi abincin cinki kullun ..,kinsa Allah ba tunaninki ke damuna ba ,halin da first lov zata shiga sanadin wani abu ya sameki nake .idan akwai abinda kika san yana dumunki please tell me... tayi shr kawai tana kallonsa sun dade a haka suna kallon junansu sannan , ko me ta tuna Kuma ta sakar masa murmushi karfin hali ta matse hannushi cikin nata gam tare da lumshe masa idanunta ta girgiza masa kai alamun bbu komai . Deeni yace I you sure bbu komai" ta dage masa girarta daya kmr yadda yake mata shima, har taso tabashi dariya yayi murmushi tare kwantowa jikinta ya rungumeta ajikinsa tsam tsam Yana aika mata da sakwanninsa masu matukar birkita mata kwalkwaluwa .. hannuwansa duka yasa ya zagaye kugunta dashi ,Haka kawai Yashiga aiyanata yarinyar, 'ahankali ya sake narke mata ajiki yana duk inda hannushi yaci karo dashi itama cikin kwarewa tasoma romancing dinshi . ranar dai kwana sukayi suna jiyar da kansu dadi deeni yayi Tayi batare gajiya ba . Iya murzuwa Zeenat Tayi shi a hannun DEENI har kai saka masa kuka sannan yabarta ya Mike Yana mata korafin tacika ragunwaci. ita batace masa komai ba . washegari gari ma da kyar tasoma tashi yayinda da kyar ta dinga kafafunta, bayi tashiga ta gasa jikinta da ruwan zafi . baita tabar gidan ba Sai wuraren 9 AM .. .. MMN SUDAIS CE [7/12, 7:08 AM] 0mmer Farouk: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 64 Tun byn fitar Zeenat nablah ke faman aikin gyaran gidan batare da samu damar zama ta huta ba. ,duk da matar gidan bata nan hakan bai hanata yin kokarin taga ta kammala da aikin ba . Tana tsaye a kitchen din yayinda hannuta ke kai kawon gogen kayan kitchen din Wanda ya zame mata dole kullun garin Allah Ya waye sai tayi. laraba ce tashigo kitchen din tana yimata sannu tare da sanya hannu tasoma kokarin taimakawa nabla da wasu ayyukan . Nablah Tayi murmushi dama kinbarshi aunty yanzu zan gama ai" Karki damu sis nima zaune nake bana aikin komai shiyasa kikaga naxo . gashi km Naga kmr aikin Yayi miki yawa dan nasan yadda yanayin aikin gidan nan yake da cin rai km bai karewa. " Dan ma Allah taimaka madam batanan da yanzu tasa jininki ya hau kilometers duhu. ,Dan har gara hjy da mai gidan akanta " Dan shi maigidan kwata kwata baya shiga harkar mutune yayinda ita hjy wani lokacin takan tausayawa mutun. nablah tace Haka ne .laraba tacigaba amman ita madam Komai zata saka mutun Sai ta nuna maka iko da isa " Ga zagin rashin mutunci , tamkar ta haifi mutane , km duk irin aikin da zakiyi mata idan bai gamsar daita a banza yake a gurinta . nablah Tayi shr kawai tana sauraronta batare da tace mata ba , komai Sai ma maida hankalinta datayi kan aikinta. laraba ta sake cigaba kinsa Allah ko abinci kika dafa wannan matar , muddin baiyi mata ba wlh dole ki sake yin wani . Nablah dake tsaye 'tana aikinta , tace nifa Ina ganin kmr mdm din nan taki , kwarkwar ce....... "Haba aiko laraba ta kwashe da wata muguwar dariya , kai gsky nablah baki da kirki wlh madam din ce kwarkwar tana mai sake kwashewa da dariya . nablah ta bar abinda take ta juyo Sosai tana duban inda laraba take . Kinsa Allah wlh Ni kallon kwarkwar nakewa matar nan sbd wasu abubuwa dana Ga tana yi Na marasa hankali. " nan dai sukai ta hirarsu tare da zagin Zeenat din ,. nablah har da cewa Allah Yasa ogon madam yakarowa mdm amarya labara Tayi saurin kai hannuta ta toshe wa nablah baki ,tare da leka parlour sakamakon jin kmr motsin mutun . "ganin bbu alamun kowa ne yasa ta dawo ta tsaya kusa da nablah . "ai inaganin abinda mdm din tafi tsana kennan a rayuwarta . "kishiya.... uhm zata iya yin komai akan mijinta. ba kya ganin ko inda mijinta yake bata son ana zuwa ,ke ko kananan kaya kika saka wlh Sai takawa mutun miki birki da guzirin Harare da zagin . ,kinji ba , ai abinda yasa kikaji nace miki , Ina mata kallon kwarkwar ,Dan some time sai inga kmr tana hararata byn ban mata komai ba inji cewar nablah. Laraba ta numfasa sannan tace shiyasa lamarin zaman gidan Sai kin kara da hakuri. nabla ta sauke naunauyen ajiye zuciya sannan tace indai hakan kike fama da matar nan Na jinjina miki dan gsky kinyi kokari wlh. , ai a Haka ma bakiga komai ba indai mdm ce inji cewar laraba , Dan naga kmr ke kina da wani matsayi a gidan" tunda har an barki kina ganin mai gidan ,gashi km har special room aka baki a sama. " Mtssss nablah taja wata muguwar tsaki matsayi ko walaha byn bakada wata darajar a idanun masu gidan. "nabla ta sake yin kasa kasa da muryarta Dan kar wani yajiyo abinda zata ce sannan tacigaba abinda zan fada din nan Dan Allah bana son ki fadawa kowa" Amman Allah nayi mugun tsanar mdm Zeenat din nan byn Haka km Ina fatan Allah Yasa mijinta ya kara aure. , Dan kawai nayi kallon irin kalar haukar da zatayi koda yake ma ,may be by the time din da zai kara auren ma ,na dade da barin gidan Dan bana jin zan dau wani lokaci a gidan nan . , laraba tayi saurin marairaice fuska haba nabla Dan Allah kada kiyi Haka ,Karki tafi ki barni na rigada na saba dake banzan so ki tafi kibarni ba .hakuri kawai zakiyi da halinta ,kiyi abinda yakawo ki. laraba da nabla suka cigaba da aikinsu suna hira sama sama laraba Na sake cigaba dabawa nablah labarin gidan dama estate din gabadaya ,Da yake ita tana fita sosai . nabla sai murmushi take km tana kwadayin fita taga yanayin estate din Dan tun zuwanta gidan ko get bata sake lekawa ba . Washegari gabadaya da gyre gyre aka tashi dashi a gidan. koina ka kalla a hargitse yake saboda wani gyara da za'a a sama da km zuwan bakuwar daza suyi daga kasar India, kmr yadda nabla taji zeenat nafawa wata friend dinta datazo . kai kawo nablah ta dinga yi tsakanin upstairs da downstairs , kallo daya zakamata ka gane tsansar yadda ta fita haiyacinta tsabar gajiyar dake tattare daita dole ma kaji ta baka tausayi . tsaye take kusa da zeenat ta takure jikinta waje daya , byn ta gama waken kayan da Zeenat din tayi amfani dasu ,banda harara da kallon banza bbu abinda take jiho mata . ,A zafafe Zeenat din ta kallo inda nablah ke tsaye kinzo kin wani tsayamin a kai kmr zaki tsotsemin jinin jiki ki dauki plastic ki kawai my hrt.. takarasa fadar Haka tana watsawa nablah wanimugun harara . Nablah tasa 'hannu kennan zata dauka sai ga laraba tashigo kitchen wasu kayan wando jeans da Riga Tayi gurin frij . zeenat ta kallite ta kalli kayan jikin laraba sannan ta watsa mata wata uwar harara ,har nablah ta ji hantar cikinta sun cure gurin daya . Fuskarta a yatsine Tace meyye haka kuma laraba ...kinsa bana son wannan iskanci a gidana . bama na hanaki saka irin wayan nan kayan ba? Nablah ta dago ta dubi aunty laraba jens ne a jikinta sai riga iya gwiwa . ok karuwanci kika zo yimin a gida ko me? , da sauri laraba tasoma bata hakuri . dan Allah madam kiyi hakuri wlh bazan sake sanya su ba wannan mistake ne . ,da hannuta mdm Zeenat ta dakarta da ita ya isa bana son jin komai daga yanzu ma na kashe sa irin iriin wayandanan kaya muddin kina son zamanki ya daure dani. sannan ta kallo inda nablah tsaye har lokacin bataje inda ta aiketa ba ,tsawa ta buga mata ke kuma tsayuwar uban me kikewa mutane da bazaki wuce ba kin wani tsareni da shegun idanuki masu kama dana mayu.. bazaki wuce inda na aike ki ba. Duk da nablah taji maseefar tsoron yadda taga Zeenat Tayi Amman hakan bai sa ta nuna ta fito da tsoronta filli ba a dake sannan km fuskarta a hade ta bar kitchen din hade da tausayawa kai banta. Domin bata ganin laifi Zeenat sai nata domin ita takawo kanta da kanta cikin wannan maseefa. Ta Dan tsaya kafin takarasa parlour mai gidan Tasa 'hijab dinta tana goge hawayen daya yasoma bin kuncinta dan iri irin abinda zeenat takeyi musu yana taba mata zuciya sosai . 'cikin sanyin jiki tasoma tafiya har ta iso parlour da mai gidan yake tare da bakinsa da sallamarta tashigo. muryata fal cike da tsoro da fargaba. kallo daya DEENI yayi mata ya dauke idanunsa sai abokansa guda biyu ne suka amsa mata sallamar. , ahankali cikin tafiyarta mai daukar hankalin ga duk wanda ya kalleta , ta karaso ciki sosai , ta tsugunna ta ajiye plastic din da cup's . Banda kallon kasa ido bbu abinda DEENI yake mata ,'ahankali tare da natsuwa ta soma tsiyaya musu coffee . cikin wata kwasatsiyar murya taji ance ke zaman me kikeyiwa mutane anan .... oya live this place now... Gabanta ya dukan uku uku ,cikin tsananin tsoro hade da tashin hankali ta Mike tsaye , jikinta ,har rawa rawa yake tasoma kokarin daga kafafunta yayinda idanunta suka ciciko da hawaye tafff, ta bar parlour, daidai bakin kofar main parlour ta kusan ci karo da zeenat da sauri taja da baya ta tsaya, tana mai sa bayan hannuta tana goge hawayen dake bin fuskarta. Zeenat ta tsaya kawai tana kallonta tare da nazarinta da kyau sannan tace kukan munafurcin uban me kikeyiwa mutane ,kmr ba aikin kudi kikazo yi ba tasoma maseefa tana zaginta . , duk yadda nablah taso hadiya damuwar dake zuciyarta hakan yakasa samuwa , domin kuwa sabon Hawayen dake makale a idanunta ne suka samu nasarar zubowa . , uhmmmm daman Sai Dana gaya ummi tabari a sallemiki Dan nasan bazaki iya tabukawa mutane komai Amman tace Sam... Yanzu kukan iskanci me kikeyiwa mutane nablah ta girgirza kai tare da cewa bbu . Zeenat ta tasoma kada kai cewa zama ayi komai din sannan ta Miko nablah wani karamin jug mai dauke suga tace ungo Ni ki kaiwa mijinta baiwar banza kawai. ,jikinta a sanyaye km badan ranta yaso ba ta sake koma parlour ... byn ta fito ne ma abokinsa manir yace DEENI ina kasamo wannan fine bby din mai tsabar kyau gaskiya tamin kyau sosai ..... Take DEENI ya hade rai tamkar Wanda yaji wani mugun abu .. meye matsalarka daita ? Manir yace yarinyar ce tamun kyau kawai , a fusace deeni yace bakowa bace facce house girl dina. dayan abokin nasa ne yace gaskiya yarinyar tana da kyau sosai ba karya gashi Tayi maseefar ta haduwa dayawa . irin wayan nan Ai nashiga mota ne da kewaye kasashen duniya . A zafafe DEENI yace bafa nason iskanci nan naku idan abinda yakawoku kennan natashi nakama gabana . Manir yayi dariya tare da cewa kai fa matsalar kennan to laifi ne dan mutun yaga abu ya yaba sai km yazama abin damuwa. Fahad dake zaune yana nazarin deeni ya amshe da cewa kai meyasa DEENI kike yin irin haka ne ? Kacika daukar komai da zafe. DEENI ya hassala dan takaici Dan Allah ni kun dameni da zance wata banza yarinyar ni wlh duk na Raina da ajinku wlh . " da har kuka tsaya karewa wannan banzar yarinyar kallo " fahad yace idan kai makahone baka gani mu wlh muna Gani ,kuma dole mu yaba baiwar da Allah yayi . , 'Ahankali ya ture document din dake zube gabansa ,Coffeen da nablah tasoma siyaya a cup, din yasa 'hannu ya dauka yasoma kurba ahankali ahankali tare da lumshe ritattun idanunshi . Manir da fahad suka bishi da wani irin kallo ganin abinda yayi . yayinda manir ya cika da mamakin deeni . Fahad yace mekake nufi yanzu da haka sai da hadeye wanda ke bakinshi sannan yace ga abinda nake nufi nan kuwa , kowa ya yakama gabansa. Manir yayi murmushi sannan yace to munji amman zai siyayyamu coffee to , juyar da fuskasa yayi wani gefen sannan yace ai duk kuna da 'hannu ,idan baku tashi Sha ba ,kubarshi . murmushin fahad ya sake yi yace da alamun rashin mutunci kawai kake son yimana . DEENI ya daga kafadunsa, duka a alamun I don't care . nan dai suka mai da abun wasa atsakaninsu suka cigaba dayin abinda ya kawo su byn sungama ne DEENI ya Mike yace yana zuwa . Zuwa yayi ya canza kayan jikinsa zuwa kanan kaya sai kamshi mat Hamilton 27 yake zubawa part din ummi yashiga yana kiran sunanta .. first lov.. were are you . jin shiru bata amsa bane yasashi kutsa kansa cikin bedroom dinta kai tsaye batare da yayi tunanin wani abu . Ita kuwa dake zaune tana jerawa ummi kayanta da mai wakin yakawo dazu a Waldrop ta zabura ta Mike tsaye da sauri, duk ilaihi jikinta bbu inda Bai dauki rawa ba saboda tsabar tsoron muryar data jiyo. Sosai kamshin turarensa ke kusanto dakin alamun yana gab da shigowa . gashi bbu komai ajikinta daga ita sai daguwar riga mai 'hannu harmless cikin sauri sauri ta soma neman hijab dinta . data cire amman tarasa inda ta ,ajiye . har yashigo dakin , cak ta tsaya ta kasa kwakwarar motse ,jin tsayuwarsa jingine da kofa yasa take kirjinta ya buga yayinda zuciyata tashiga .. aikin da tasaba a duk sanda , ta kasance tare da DEENI. shima tsaye cak yana Kare mata kallo tsab wanda in ba lura mutun yayi da kyau ba. ,ba za'ice ita yake bi da wannan mayataccen kallo ba . shida kansa yasan in yace yarinyar batayi ba , tabbas karya yake km son ranshi ya fada . ahankali yakaraso dakin sosai yana sake kiran sunna ummi . kainta a sunkuye a kasa yayinda zuciyata ke wani irin bugawa da sauri cikin siririyar muryata mai cike da in inna ... tace ta.. tana.. bathroom ... Bai ma tsaya wani sararonta ba ballanantana ya nuna alamun yaji abinda tace ba , tunda shima yaji alamun haka. juya kawai yayi yabar dakin cikin takunsa ,na tsanyaye namiji . Numfashi ta sauke tana may sa dukka 'hannuna ta dafe kirjinta dashi tare da sauke ajiye zuciya. wayyo Allah wannan mutumin ba dai frigita mutane ba . numfashi ta dinga fitarwa 'ahankali 'ahankali har ta dawo normal .km Sai a lokacin taga hijab din ta washe a gefen 'tsabar rudewa ce tasa takasa Gani. fitar shi bai fi da minti uku ba ummi tafito tanawa nablah sannu da aiki sannan tasamu waje ta zauna, tana dan Jan nabla da hira , itama dai ba laifi takan dan saki jikinta ummi dan tafi zeenat sau dubu har aka kira sallah suna tare da ummi dan dakin tadawo yanxun saboda aikin da za'a yi Wanda ya hada har da dakin nablah. Mikewa tayi nablah Tayi tare cewa ummi Ina son naje nayi sallah . murmushin ummi Tayi haba nablah yanzu sallah ma sai kin tambaya ,ummi girgiza kawai tare da cewa ,jeki kawai kiyi sallahrki kinji .. MMN SUDAIS CE [7/12, 7:08 AM] 0mmer Farouk: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 65 Byn ta idar da sallah magariba,tana zaune akan praymat , tacigaba dayin lazimin daya zame mata jiki . har sanda taji kiran sallar isha,i daga masallaci dake cikin gidan sannan ta mike ta gabatar da isha'i tayi addu'a sosai . abinda ke karasa ummi jin kaunar yarinyar nashiga ranta kennan, ita din mai yawan ibada ce ko kadan bata wasa da lokacin sallah. ahankali nablah ta mike tsaye tana nade praymat . Gaban ya fadi rasssssss sakamakon yiyo sautin muryasa yana yashigowa hade da sallama yayinda mdm zeenat ke biye dashi tamkar wata bindi. waje yasamu kusa da umminsa ya zauna yana zuba mata shagwaba tamkar wani karamin yaro . gabadaya kamshin turarensa yaci koina dakin ummi ta dago idanunta ta kalleshi da kyau tana harararsa wanda kallo daya zakayiwa ummi " ka zagane Hararar tsansar soyayyace irin ta tsakanin uwa da "da" . Shima kallon umminsa yake yana murmushi tare karyar da kai , ummi ta dubi Zeenat kalli mijinki da kyau sai Naga kmr ya rami yau ko idanuna ne . Zeenat Tayi murmushi sannan tace bbu wata rama da yayi ,idanunki ne kawai ke ganin hakan. DEENI ya zabgawa Zeenat harara tare da cewa , rabu daita first love ai bazataga ramar danayi ba , sbd basanin yadda ake kula da miji Tayi ba , amman gabadaya yau a gajiye nike ,ya fadi Haka yaba narke fuska. abin ma har yaso bawa nablah dariya , Amman ta share kawai saboda ba muhalin yinta bane. Ummi ta sake duban dan nata da kyau tana murmushin tace kai.. Sam bakasan ka girma ba wlh , kullum shagwaba shagwaba shagwaba tamkar yau aka haifeka ,bazama ka dan rage, ka barwa ya'yanka ba . ,anhakali ya dan dago ya kalli ummi sannan yace haba first love, nasan ko duk duniya nan zan haifa matsayina daban da nasu ,, sai dai kawai zan iya hakura na bar musu sbd mahimmanci su gareni . , ya karasa fadar hakan ya na murmushi hade da kashewa umminsa idansa daya. gabadaya sukayi dariya Amman banda nablah dake cigaba da nade abin sallarta. Cikin sanyi jikin nan nata kmr koda yaushe tabi gefen inda yake zaune wanda dole sai ta wajen zata bi , ta,ajiye abin sallah sannan ta juya zumar basu guri taku daya zuwa biyu Tayi taji muryar zeenat ke.......kalmar da taji kennan cikin isa.. da takama da nunawa nil,adam shi din bakowa bane. ahankali nablah ta juyo suna fuskartan juna da deeni , batare da ta kalli inda zeenat din take ba . yadda take kallonsa ta kasan idanunta. hakan ce takasance dashi domin Shima takasa idanunsa yake satar kallonta, wanda duk nacin mutun bazai taba iya ganewa hakan ba . zeenat tace kin wani tsaya kina kallona ko nan zan biyoki hade da watsa mata harara sbd yadda taga rana karewa mijinta kallon tsab... cikin sanyi jiki nablah ta hadiye abinda ya tokare mata kirji tare da karaso har inda take , murya a dake tace Gani .... yadda tayi maganar ce tasa zuciyarsa bugawa da sauri , ba zuciyar DEENI kadai ce ta nemi tarwasewa ba har data ummi ,dan sai data tsorata da yadda yarinyar tayi . cike da isa da takama zeenat tayi kwafa tare da aiyana yadda zataci ubanta . tace kije ki hadowa my hrt coffee yanzu ki kawo masa sauran ki bata lokaci da wannan banzar tafiyar take kmr tsutsa . cikin sanyi murya ta amsa mata da to..... kmr mai shirin zubda kwalla Sannan ta juya ranta a cunkushe ,zuciyarta tamkar zata tarwatse saboda salon da zeenat din ke kokarin son nuna mata . ko baiwa ce ita iyakarta kennan bata dai kaunar taganta 'tana hutawa . tafiya kawai take 'tana tuno yan'uwanta da mamanta , batama san sanda hawaye ya wanke mata fuskarta ba . tasa bayan hannuta tana goge hawayen yayinda wasu ke sake silalowa. minti biyar tsakani ta sake dawowa dakin hannuta dauke da tire Byn tayi sallama a sanyaye ta janyo wata yar karamar kujerar dake ajiye a gefen ummi gabansa ta ajiye masa wani irin kallon zeenat ke binta dashi may hade da harara harara ne yasa tayi saurin barin dakin zuwa falo . Bata fi yan mintina da fitowa daga dakin ba shima yafito a natsensa sai kamshin turaren mat Hamilton 27 ke tashi.gabadaya yacika parlour da kashi . da sauri ta dago shanyayun idanunta suka sauka akan fuskarsa wayace manne da kunnensa yana magana cikin sanyi muryar nan tasa tamkar ana busa sarewa . May dadi da dadin sauraro. kallon da yabita dashine yasa tasha jinin jikinta hade da dauke idanunta ta sunkuyar da kanta kasa takamo yatsun hannuta tana wasa dasu . yayinda gafe daya gabanta ke wani irin faduwa har yabar dakin idanunta na kasa batayi kokarin dagowa ba sai data ta kusan minti goma ,ta tabbatar wa kanta yabar gidan gabadaya sannan ahankali ta dago shanyayun idanunta tabi kofar da kallo . zuciyarta na wani irin dokawa da sauri da sauri a sukwane ta lumshe shanyayun idanunta masu matukar daukar hankali tace kai komai na mutumin nan may kyau ne . Ummi daga inda take zaune ta kwallawa nablah Kira .tashigo batare da ta kalli inda Zeenat ke zaune ba ,itama Zeenat din runtse idanunta tayi tun lokacin dataji ummi takirata . Nablah tace ummi gani Cike da girmamawa ummi ta zuba mata ido sosai 'tana kallon fuskarta tamkar ba , fuskar dazu ba ,sai Gani tayi yarinyar ta sake canza mata Anya Kuwa bazata fasa hadin nan ba ,karfa tazo tayi datasani . tsawon lokaci nablah najiran ummi kafin daga baya ummi ta nimfasa tace yauwa daman abinda zance miki zaki iya koma dakinki ,dan angama gyaran da za'a yi . nablah tace ta wuce Tare da yiwa ummi sai da safe .'tana shiga dakin sai data frigita daganin yadda yakoma tamkar bashi ba ,komai Na dakin an canza hatta kofar dakin bayi tayi saurin shiga Shima the same tsaki taja kawai 'tana aiyana yadda ake barnar kudi a gidan zuwa gidan an gyara gidan yakai Sau biyu Keenan. Zuciyarta ta kwabeta da Ina ruwanta ,dan Haka ta soma cire kayan jikinta . 11: pm Zaune yake akan kujera dake dakinsa yayi zurfi cikin duniyar tunani . yayinda hankalinsa gabadaya ke sake tashi a duk sanda ya tuna da maganar first love . sai ya dinga jin hankalinsa na sake tashi kuma a kullum ya daura idanunshi kan yarinyar sai ya dinga jin gabansa na tsanata faduwa wanda bai san dalilin jin hakan a tare dashi ba. Wanda shi da kansa yakasa sanin takamaimain dalilin dayasa yaji farat daya zuciyarsa ta amince da zaman yarinyar a tsakaninsu . a duk yan aikin da aka sha kawosu garesa . ahankali ya sauke naunauyen ajiyar zuciya yasake gyara zamansa sosai akan kujerar dayake zaune ,cikin sanyi jikin nan nasa tamkar macce ya matso ya kunna CCTV camera . idanunsa kawai ya zubawa camerar yana kallonta . tsaye take a gaban dress mirrow Byn ta fito daga bathroom daidai lokacin da tayaye towel din dake daure da jikinta ,tana kallon jikinta as usual da sauri aliyu ya dauke kansa ,idanunsa a tsorace da mamaki yace subuhanallah.....domin kwata kwata ba abinda yayi tunanin ganin ba kennan. Yaci karo dashi. tunda yake a rayuwarsa bai taba ganin jiki mai kyau da daukar hankali ba irin nata . ,Take yaji yana samun special reaction da sauyin yanayi ajikinsa, 'ahankali yasa hannuwansa duka ya dafe joystick dinsa dasu tare da jingina bayansa da jikin kujerar, yana sake kallonta ,yarda towel din tayi tana sake kallon every part of her , ta juyawa mirrow din bayanta tana kallon bombom dinta ahankali ta sakarwa kanta murmushi dan yawanci ba ganin bayanta take ba mostly . sai dai gabanta kawai take Gani . ahankali ta lumshe shanyayun idanunta ita kanta ,tasan tabbas yanayin jikinta ya sake sauyawa fiyye da da a dan wannan lokacin . sannan ta sake juyowa 'ahankali tana kallon manyan Brest dinta wanda suke a cike bam kuma a tsaye suke kyam abin sha'awar kowane da namiji . DEENI dake zaune duk ilahirin jikinsa bbu inda baya rawa saboda rudanin daya shiga . hannuwansa biyu dake dafe da joystick dinsa ke kirrrrrrmama.....yana sake dafe joystick dinsa dasu dan yasamu yadawo normal. Domin kuwa tunda yake bai taba samun kansa cikin jarabar sha'awa ba irin na yau . Na yau din km ya bambanta da sauran kowani lokaci . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A bagudo *Please fan kuyi hakuri da typing errors din dazakugani ,domin bazan koma Na duba ba ,kuyi manager Ku gyara kuskure da kanku sbd jiki da jini* Page 66 Tsananin tashin hankali ne ya bayyana akan fuskasa zuciyarsa ta tsananta bugawa da sauri yayinda duk wata gaba dake jikinsa ta dauki circulating , tsawon lokacin ya dauka a gurin batare da yasan takamaiman abinda yakamata yayi ba. da kyar yake iya fidda numfashi 'ahankali 'ahankali zuciyarsa ke raya masa abubuwa da yawa akan yarinyar gabadaya kwalkwaluwarsa takasa daukar abinda yagani ahalin yanzu . 'Ahankali Ya runtse rikitattun idanunsa yana sake jin yadda gangar jikinsa ke sauyawa. yakasa cigaba da kallonta idanunshi dake rufe ya budesu fess akan CCTV camera 'tana nan dai tsaye kmr yadda yaganta tun farko sai dai yanzu hannuta rike yake da towel 'tana goge santsar jikinta . Da sauri yasa hannunsa yakashe CCTV dan bazai iya cigaba da kallon Surar yarinyar, da a haife ,ya haifeta . Sannu ahankali ya dinga sauke ajiyar zuciya tare da fidda numfashi sama sama. jikinsa a sanyaye ya Mike tsaye yana kallon yadda ilahirin jikinsa yakoma , yayinda joystick dinsa ke sake mikewa tsaye sambal.... Take jikinsa ya dauki kirrrrrrma . rasa yadda zaiyi control din kansa ne Yasa shi kamo lip's dinshi na kasa gabadaya ya datsesu da hakoransa. " ya dinga tsotsarsu yana daya sanin kallon abinda ya tada masa da hankali yana zaman zamansa . cikin sanyin jiki yakarasa ya bude wardrobe dinsa ya zaro jallabiya ya zira ajikinsa "sannan ya bar dakin zuwa na zeenat duk da Bai shirya zuwa gareta ba a yau amman ba yadda Ya iya . ya zaiyi da maseefar da tasameshi yau dolensa yaje gareta . ahankali yasa hannu murda kofar dakinta yashiga ,Byn yayi sallama iya lebensa. zaune ya sameta gaban mirrow daure da towel tana kwaliyar da tazame mata jiki " dan ko bacci zatayi sai tayi kwaliya kmr maseefa . Kallo daya tayi masa tayi murmushi dan tasan tabbas akwai abinda yakawo shi , tunda taganshi a irin wannan lokacin ,tasan abinda yake so domin jiya ba yau ba . 'Ahankali ta mike tsaye Cike da shaukin soyayyarsa , zuciyarta taf da farinciki ganinsa tare da sake kallon yanayinsa. waje yasamu ya zauna a gefen gadonta hade da lumshe rikitattun idanunshi yana jin yadda giyar sha'awa ke dibarsa . 'ahankali Takaraso inda yake zaune tare da zama a gefensa har cinyarta na gogartasa . hannuta , ta kai kan joystick dinsa jin yadda take a mike ne yasa ta sake tabbatar da zatonta dan haka bata wani tsaya westing of time ba tasoma shafa jijiyar tana lumshe idanuwa, shr yayi kawai yana jinta . Sai dai kwata kwata bai motsa ba har sanda yaji ta daga jallabiyar jikinsa sama tana cigaba da shashafawa kan jijiyarsa zuwa cinyoyinsa tana shafa gashin dake kwance a cinyarsa. gabadaya tasoma rudashi masa jiki sosai jikinsa ya yacigaba da kirma take ya sakar mata jiki. hade da cizan gefen lip's dinshi, kadan ita kuma sai romancing dinsa take tana kokarin zare masa jallabiyar dake jikinsa shima zuwa lokacin gabadaya yagama yafita haiyacinsa , cikin rawar jiki yasoma tayata cire jallabiyar. tayi flinging daita gefe har da towel din dake daure a jikinta sai alokaci ya daura hannusa jikinta yasoma juyata yadda ransa keso . duk da ba wai yana jinta akasan ransa bane Amman hakan bai hana shi yin abinda ke ransa ba domin yaba aiyanata da yarinyar ne. " kusan three hours ya dauka yana abu daya daita batare daya koshi ba . Byn yagama tara mata gajiya ne ya zare jikinsa daga gareta yakoma gefe yana fidda numfashi. gabadaya gabobinta ciwo suke ,Dan murmushi yayi tare da runtse idanunshi. 'Ahankali tasoma kokarin mikewa tsaye Dan shiga bathroom ta tsaftacce jikinta . ganin Haka Yasa deeni saurin fizgota jikinsa ta zube akan bed ,Ina zaki nifa ban koshi ba ? , Zeenat ta saki baki tare zaro kananun idanunta . Ta karyar da kai kawai alamun gajiya. A shagwabe tace wlh my hrt nagaji da dayawa ne km gabadaya jikina ciwo yake. Yanajin jin haka ya hade rai kefa matsalata dake kennan rakin maseefa. kinawa mutun irin Haka ne zai Hannani kara aure . Gabanta yashiga faduwa haba my hrt Ai duk abin Bai kai haka ba ok shikennan zo kayi duk yadda kake so dani . A zuciye yace A'a bana so ,kije kireki abinki amman ki sani bazai yiwu Na zauna dake kadai ba, wlh tunda baki da juriyar dazaki iya daukata ba , gara kawai naje na samu type dina inyaso ke km kije dagajiyarki , haba kullun sai kinwa mutun wulakancin akan halalinsa mtsssssss yaja tsaki . Tare da sake jin haushin nablah akasan ransa. domin ganinsa duk karfin sha,awartace ta maidashi haka. , da bai kalli surar jikinta ba may be da sha'awarsa bata motsa irin Haka ba . ballanantana wannan Yar rainin wayon taga iyakarsa . 'ahankali ta matso kusa dashi sosai tana sake manne masa ajiki please my hrt karkayi fushi dani . Yayi shr kawai tare da dan matsawa nisa kadan daita "ta sake matsowa sosai zata kai hannuta saman fadaden kirjinsa dake cike da yalwar gashi . ,ya juyo a fusace yana watsa mata wata uwar harara may hade da mugun kallo wanda yasa zeenat sha jinin jikinta. muryarsa a kausashe yace meyye haka cikin dakiya tace nima Bai isheni bane . Yayi murmushin gafen baki sannan yace ai nasan bai ishiki ba kema ,tsabar iskanci ne da iyayi yasaki cewa kin gaji . Na hakura dake Ai Kinsa halina Bana son yauki. Ta narke murya tare cewa please now I said am sorry. yakatseta Bana son damuwa please.. ta tabe baki kawai hade da zubawa kirjinsa idanu gashin kirjinsa a kwance luf luf..dasu tamkar wani bby "ga nipply dinsa dake kewaye da gashi Wanda suka sake kawata fadadden kirjinsa . yaja tsaki ganin yadda ta xuba masa ido ya Mike tsaye yasa hannu zai dauki short niker dinsa itama ta daura hannuta a kai ya kalleta a fusace yace ke.. bansan iskanci fa ko sa'an wasanki ne kinsa Allah bazan zauna ina karar da rayuwata akanki ba alhalin bakida wani amfani a wajena ya fadi hakan yana nuna kansa da yatsan hunnansa . tasa hannu 'tana kokarin kamo tafin hannushi da sauri ya buge mata hannu. ta matse hannuta tana yarfewa saboda azabar zafin dataji ya ratsata. Tarasa yadda zata shawo kansa take hawayen yasoma xuba daga idanunta ya juya zai karasa inda tayi masa jifa da jallabiyarsa da sauri ta zube kasa takama kafafunsa duka tana kuka tana rokonsa dan Allah my hrt kayi hakuri kayafemin kuskuren danayi wlh ba zan sake ba. ya juyo tare da daka mata tsawa yasa hannu ya tureta yace ki sake ma ina ruwa ,abinda dai nasani ne duk lokacin dana so km n gadamar kara aure zanyi ,ko baki so . ta hada hannayenta duka biyu tana may bashi hakuri tana kuka tace dan girman Allah kamin rai karka kara aure. duk abinda kakeso wlh zanyi maka km daga yau nadaina nuna rakina . harara ya sake watsa mata mezakimin naji dadi a duniyar nan zeenat ko cikakkan da kike zubar ne zasu sani farinciki a rayuwarta ya girgiza kai ,kisan Allah kanki kika cuta bani ba ya nuna kansa da yatsansa domin ni zan iya kara aure km Na haihuwa a duk sanda naso. Maganar kin daina raki ,Shima bazance ki daina ba ,nima Allah zai hadani da daidai dani, ke gari zai waya. Yanzu ma killa kin cigaba dayin family planning dinki ko..'cikin kuka tace wlh A'a banayi nima nemar haihuwar nake. Ok ,kima yi kece zaki kwana ciki ai tare da daga kafadarsa sannan ya dau jallabiyarsa ya zira ya bar dakin. kuka ta fashe dashi mai tsananin ciwo da cin rai hade dayin danasanin mara misaltuwa . Shi kuwa deeni yana fita daga dakin Zeenat dakinsa na downstairs ya shiga . Washegari da safe Nablah tashiga dakin Zeenat domin cleaning din part. Byn tagama gyara komai a tsanake ,ta dubi Zeenat dake shirin fita 'cikin wata haddaden less mai shegen kyau tamkar ba itace ta kwana kuka ba . ,tace aunty Zeenat nagama zan iya wucewa ko akwai sauran aikin da zan miki ta fadi haka ne sbd sanin halinta ? Zeenat Tayi banza daita tamkar bata san da ruwanta ba , ganin haka yasa nabla kama hanyar fita daga dakin . A banzace ta juyo 'tana Kare mata kallon Cike wulakancin da , kaskancin. sannan tace ,ke...baiwa dawo nan nabla taki juyowa , ke Dan ubanki bada ke nake bane daidai nabla ta daura hannuta kan handle din kofar ta tsaya cak batare da juyo ba , sai yamutsewa da zuciya Tayi ,taji da 'tana jin da 'tana da halin rama abinda wannan bazanr matar Tayi mata da ta mata zagin fitar arziki ,. 'ahankali Zeenat ta Tako har inda nabla ke tsaye ,Dan ubanki bada ke nake magana ba ,nablah ta hadiye wani abu daya tsaya mata a wuya sannan ta zubawa Zeenat ido kawai batare da tace mata komai ba . Tasa hannu ta damki wuyan nabla Dan ubanki wasa nakeyi dake ,duk fa wani take takenki da karewa mijina kallo dakikeyi Ina sane fa. kallonki kawai nake sbd darajar ummi amman zaki gane kurenki duk randa ummi tabar gidan tajawo kiiiiii tare direta gaban wasu , kaya ta watsar daita natsaneki kwata kwata bana kaunar Na bude ido naganki ,km kar Na sake ganin a tsakanina ko inda nake ,dauki kayan nan ki kaimin bedroom dina Na kasa km ki gyara mishi . Stupid kawai . , nablah ta dinga kallonta tamkar tana kallon wata halitta ce ta daban Ahankali take fidda numfashi tare da tmbyr kanta Anya Kuwa matar nan Nada hankali kuwa . me take nufi dani ? Sai da Zeenat ta buga mata wata uwar ashar sannan Nablah ta Mike tsaye yayinda. zuciyar ke mata zafi tamkar ta mutu ta huta haka ta dinga jin zafi a kirji. jikinta a sanyaye ta dauki kayan rungume ajikinta ta bar dakin . Tana jan kafafunta bbu abinda takeyi sai kukan zuci Tare da jan tsaki a ranta ita kadai tasan halin kunci data tsinci kanta ciki lokaci da Zeenat ke xuba mata ruwan rashin mutunci. Wacce irin mata ce wannan ,ita komai zata sa mutun sai tayi ,Na marasa hankali da tunani . 'Tana tafi 'tana jan tsaki tare da zagin Zeenat a zuciyarta har ta shiga Bedroom din deeni batare da tasani ba. tana shiga dakin Tayi jefa da kayan hannuta dayake akwai duhu Sam bata lura da deeni dake kwance ba tawani yuyi 'tana sake zagin Zeenat din a ranta , tare da cire hijab din jikinta tayi jefa dashi kan bed suka fada akan fuskarsa daga bisani ta nufi swich light ta kunna wutan dakin haske ya gauraye dakin gabadaya karaf idanunta suka sauka akan bed . Deeni ta hango kwance yayi matashi da da hannuwansa duka fuskarsa na lullube da hijab dinta datayi jifa dashi akan gadon. take ta zaro idanunta waje 'tana rufe bakinta da hannuwanta duka jikinta ya dauki rawa tasoma ja da baya 'tana neman hanyar gudu . ahankali yasa hannu ya cire hijab din dake kan fuskarsa ya jefa mata batare da ya bude idanunshi ba .yafara magana cikin sanyi murya sai kace mai koyon magana. hey what' are you doing in this room ? in low voice da in inna tace I'm ... I'm sorry sir.. I made a mistake is aunty zeenat send me. common short up ur stupid month there I don't won't any excuse from you just parks ur stupid things and leave the room .. .. atsorace tasoma tattara kayan jikinta na rawa ta bude kofar ta fice dan tsananin rudewa datayi yasa ta manta Inda zata dosa tabi wata hanya da daban wanda tunda tazo gidan bata taba sanin ba . anan tasamu waje ta zauna tana fidda numfashi sama sama sai daga bisani ta Mike tsaye ahankali tasoma tafiya ashe hanya ce mai bullewa BQ can ta hango laraba tana aikin shanyan kayanta .taji dadin ganinta Sosai. takarasa har inda take 'tana murmushin ganinta dan gaskiya bazata iya maida kanta ainihin main falon din gidan ba . Laraba tabar abinda take ta zubawa nablah idanu kawai tace ke kuma daga ina haka naganki wujiga wujiga ? nablah ta sake yin murmushi tana may boye tsoro dake tattare daita ,tace wlh aunt zeenat ce ta aikeni dakinta so gabadaya ta rudar dani shiyasa ma narasa takamaiman dakin nata shine na biyo tana nan. amman bata sanar daita tashigar dakin deeni ba . Laraba tayi dariya kai nablah yanzu dakin aunty zeenat din ne baki sani ba? Nablah ta girgiza mata kai ok to muje na nuna miki tare suka jero laraba nata tsokanar nablah doguwar tafiya sukayi sannan taga sun shigo main parlour laraba ta nuna mata dakin aunty zeenat na kasa . sannan ta juya atsorace tashiga dakin taga komai tsab sai kamshin ke tashi takoina ta lallaba ta ajiye kayan akan bed dinta da sauri ta gyra abinda abinda baza'a rasa ba Dan dakin bawani dirty yayi ba , tabar dakin ta haura sama tashiga dakin ta dan can yafi mata saukin shiga akan takoma parlour . tana shiga.dakinta tayi jifa da hijab dinta kan gado tasoma zance zuci wai garin ya'ya naje wannan room din ahankali tasoma cewa gaskiya nagaji da zaman gidan nan dama area estate din gabadaya ya fitar mata arai. gashin tun zuwanta gidan sau daya suka yi waya da auntunta basu sakeyin magana daita ba. mtssss taja tsaki tace kai bazai ma yiwu ba wlh yakamata zuwa yanzu nasan iya adadin kwanakin dazan rinka kai ziyara gida domin bazan iya daukar tsawon lokacin batare dana sanya yan gidanmu ba . inda munayin waya akai akai ne ,ma da sauki.a muddin bazata dinga commincating da yan gidansu ba bazata iya cigaba da zama dasu ba wlh . Ta bangaren deeni kuwa nablah na fita yaja tsaki ko uban me yarinyar nan tashigo yi a wannan part din nawa "oho" bana jin natsani mutun kmr yadda na tsani yarinyar nan Sam bana son ganinta a inda nake duk lokacin danayi arba daita sai naji gabana yana faduwa ,take yaji zuciyarsa na wani irin dokawa da sauri. ya tashi zaune tare da jingina bayansa da jikin gadon ya runtse idanunshi yana jin yadda zuciyarsa ke dokawa da sauri yayi shr kawai yana son yasan dalilin dayasa yake jin faduwar gaba a duk sanda yaganta ko ya tunata .. MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 67 Duk Wuni ranar a tsorace nablah tayi shi acikin dakin dan kwata kwata kin yarda Tayi ta sauko Dan bata kaunar abinda zai sa ta hadu , da daya daga cikinsu, zeenat ballanantana ta kaita da ganin oga DEENI . Yayinda Zeenat da ummi ma Sam basu lura da hakan ba , sakamakon suna airport dauko safeena diyar yayan ummi daza tazo hutu daga India. Km koda suka dawo ma ummi bata lura da rashin saukowar nablah ba . Sai da daddare ne ma da ummi taga bataganta ba ta aiko laraba sannan ta sauko. jikinta duk a sanyaye ta rakube can nisa da ummi ,ummi dake kallonta tun saukowarta tayi murmushi tace zo nan nablah ta nuna mata waje kusa daita. takaraso inda ummi tanuna mata ta zauna . ummi tayi shr kawai tana nazarin yanayinta sannan ta sake kiran sunanta nablah ta dago da idanunta dake Cike da kwalla tana kallon ummi . Ummi tace wani abu na damunki ne? nablah ta girgiza mata kai tace to yana ganki haka tamkar mara lafiya muryata a raunane kmr zata zubda kwalla tace ummi babu komai . zeenat dake zaune a kujerar dake kallon ta ummi ta tabe baki sannan tace meke damunta kuwa byn iskanci da alamun fa yarinyar nan bazata iya aikin nan ba gara ma tun wuri ummi kibari a sallaneta takama gabanta dan daganin....hannu ummi ta dagawa Zeenat alamun ya isa still idanunta nakan nablah din. cikin sanyi murya ummi tace uhmmmm nabla ko kina son ki koma gida ne kin fasa zama tare damu ? nablah tayi shr ..taki cewa komai duk da abinda tafi kaunar ji kennan a maidaita gidansu gurin mamanta domin 'tana Cike da kewarsu . Safeena dake zaune gefen ummi tayi murmushi Dan tunda ta daura idanunta kan yarinyar taji tashiga ranta ,tare da wata soyayya ta , musamman . Ahankali ta mike tsaye takarasa har inda nablah take zaune a rakube ta mikar daita tsaye ta maidaita kan kujerar data tashi ita kuma ta zauna gefen kujerar . ummi ta xuba musu idanu tana kallonsu hankalinta a tashe domin bata son abinda zai rabata da yarinyar .km still batace komai ba , safeena ta kamo tafin hannu nablah cikin nata tace tasoma magana 'cikin harshensa turanci ta sunan nabla kmr yadda taji ummi takiranta dashi abinda nake so dake nablah ki saki ranki dan Allah , mu fa tamkar yanuwanki ne ummi kuma tamkar uwa ce gareki dan haka duk abinda ke damunki ki sanar mana ko ummi kinji dayake ummi tabata labarin nablah sai dai bata sanar mata ,matsayinta a gidan ba . nablah ta girgiza mata kai kin ci abinci ma kuwa inji cewar safeena nablah ta daga mata kai alamun taci, safeena ta sakeyin murmushi yaushe kika ci byn tun byn sallar isha'i muje zaune anan . kuma ummi ta tambaye laraba tace tun safe da kika sauko bata kara ganinki ba that means ko abincin rana ma baki ci ba. aunty zeenat ta ja tsaki tana mikewa hade da kallon safeena tace kedai tur da hali irin naki ke Sam tamkar baki san ciwon kanki ba , kin wani zauna kina biyewa mai aiki dan rashin aikin yi da shishigi safeena , ta dago anhakali ta dubi zeenat din sannan ta bude baki zatayi mata magana, ummi ta dakatar daita dan haka taja bakinta tayi shr. ummi ta zubawa zeenat ido kusan minti biyar sannan tace zeenat ni zaki zaga ba safeena ba tana mai nuna kanta da yatsanta domin kuwa ita kokari take taga ta isar da abinda nake son aiwatarwa , wa ma yasanya bakinki cikin maganar su ko kawai tsabar rashin mutunci ne ita mai aiki ba mutun bace ko jakar gidanku ce ? zeenat tayi tsit tamkar ruwa ya cinyeta dan bata taba tunanin ummi zata tsoma baki cikin maganar ba . dan yawanci lokaci ko tanawa nablah rashin mutunci ummi batasanya musu bakinta ciki , dan haka tayi saurin xubewa gaban ummi tana batawa ummi hakuri ummi tayi mata banza tare da juyar da maida hankalinta ga TV zeenat ta dan juyo ta faki idanun ummi ta watsawa nablah kallon banza sannan ta sake matso kusa da ummi sosai tana mairaice murya ummi please now sai da tayitayiwa ummi naci sannan tace mata ta shi komai yawuce ta mike ta fice daga parlour . ummi ta dan juyo side din Inda telephone din parlour yake ta kira dakin laraba byn ta dauka ne tace mata takawo abinci plate daya. babu wani bata lokacin sai ga laraba tashigo hannuta dauke da plate din abinci da ruwa hade da drinks ta ajiye akan center table safeena ta dau abincin ta mikawa nablah. Nablah ta amsa cikin sanyi jiki hade cemata tagode ahankali tasoma tsakurar abinci tamkar tana cin magani ummi da safeena suka xuba mata idanu kawai suna binta da kallo. " komai nata mai kyau km a natse take yinsa gata da hankali da natsuwa kuma gashi bamay son yawan magana bace . ahankali nablah tasoma jiyo kamshin turarensa wanda ke rikita mata lisafi da sata yawon jin kasala da faduwar gaba a duk sanda taji. tun kafin yashigo parlour kamshin turarensa yacika koina . jin yadda gabanta yasoma faduwa har zuwan sanda yashigo parlour gabadaya sanye yake cikin shigarsa ta koda yaushe matukar yana gida wato wando three counter da riga black wani lokacin kuma doguwar jallabiya . " kayan sunyi matukar amsar jikinsa Ahankali yakaraso ya zauna kusa da ummi yana lumshe idanunshi tare da cewa washi . ummi ta kalleshi tace duk gajiyar ce haka ,ya daga mata kai kawai ahankali ya soma bude idanunshi karaf suka sauka akan nablah da ke rike da plate din abinci wanda tun jiyo kamshin turarensa Yasa ta tsaya cak takasa cigaba da tsakura abincin.take gabansa yasoma dukan uku uku. yayi shr kmr na minti goma yana kallonta sannan ya dauke idanunshi daga kanta ya koma yana kallon safeena dan bazai iya jurar kallonta ba . safeena ta gaishe dashi ya amsa mata yana tmbyr yadda ta sauka , safeena ta Mike itama tare da yiwa ummi sallama ta wuce dakin ummi . Parlour ya dauki shr Na tsawon lokaci yayinda nablah tashiga tashin hankali . duk da ummi dake tsakaninsu hakan Bai hanata nata shiga rudani ba ,sai zagaye plate din dake hannuta take gabanta nacigaba faduwa ta Mike tsaye da plate din abinci a hannuta ummi ta dan kalleta kadan tace har kinyi me nablah ..meyasa Sam bakison cin abinci kinsa idan salma tazo taganki haka a rame bazataji dadi ba . shi dai DEENI zaune kawai yake idanunshi na kallon sama yaji muryata a shagwabe 'cikin in inna na....na..koshi ne. ummi tace uhmmmm bawani koshi da kikayi ki koma kitchen kici abincinki hankali kwance kinji , nablah tace to.... Sannan ummi ta juyo tana hararar DEENI ya dan juyo suka hada Ido da ummi dan tasan zuwansa ne sarai ya hanata sakewa, . yayi murmushi gefen baki yana tambayar me yayi da idanunshi kara gyara zama yayi yana kallon each and every step dinta yana mamakin yadda take tafiya kmr an tsamota cikin ruwa haka kawai ya tsinci kansa da kallon west dinta sakamakon dan dagewar da hijab dinta yayi . da sauri ya kauda kansa gefe ummi ta bishi da kallo .Tayi shr ta sake kallonshi da kyau tana nazarinsa sosai tace lafiyarka kuwa duk naga kayi wani irin . ya dago rikitattun idanunshi yana kallon ummi dasu yace lfy.... Amman a kasan ransa cewa yayi ina zanyi wani lfy byn kun kawomin matsala gida . ya sake kallon inda inda ummi take yace ummi zansha coffee ta tabe baki tana kallonsa yau kuma ni zan baka ina matarka kakirata mana ya shagwabe fuska haba first love ni yau naki nake so Sha , ashe ko baka tashi ba ya dan gyara ,ya kwanta akan kujerar dayake zaune yace Allah first love yau daga hannunki zan shan coffee dan naga yanzu anason amin kishiya alhalin Kinsa bason kishiya . ummi tace mai zatayi ba dariya ba sai datayi mai isarta tukun ta danyi shr tana kallonsa tace ok ta inda zaka bulo kennan naga sai wani ji kike da wannan yarinyar ya fadi haka yana yatsina fuska tamkar tana gun Sannan cigaba da maimaita zan sha coffee first love. Ummi tasan halin da nacin tsiya idan ya kafe akan abu dan haka ta mike ta hado ta Mika masa ya amsa thank you my first love. tace karkada anything for you my lovely son. ni zanshiga na kwanta Allah kuma yamaka albarka ya albarkaci rayuwarka da samu ya'ya masu albarka ya amsa da Ameen sannan yamata sallama shima ya shige dakin zeenat da cup din coffee ahannusa Koda nablah tashiga kitchen din ma kasa karasa cin abinci tayi saboda oredy cikinta ya tushe da yunwa tattara ta komai ta ajiye sannan ta dawo tayiwa ummi sai da safe ummi ta amsa mata cikin sakin fuska . Washegari tun misalin karfe takwas ta farka tayi wanka ta shirya cikin daya daga cikin jallabiyar datazo dasu rigar black colour ce anyi mata ado da Golding stone ta daura karamin hijab wanda kusan shine karami acikin hijabanta duk da bawani make-up tayi ba Amman she look very beautiful ta nemi gefen bed din ta zauna ta zabga uban tagumi zuciyarta cike da tunanin yadda zata fita saboda tana maseefar tsoron haduwarta da DEENI idanunta suka ciko da kwalla jin karar bude kofa yasa tayi maza ta goge hawayen fuskarta ummi ce tashiga jikinta sanye doguwar riga tayi matukar yin kyau tamkar baita ce ta haifi wancen miskililin ba . me kikeyi a daki da har yanzu Baki fito kinyi breakfast ba ? Nablah tayi murmushi yake tace ummi yanzu nake so fitowa sai kuma gaki mikewa tayi suka fita tare tana kamala break ta nufi babban parlour gidan ta zauna kmr dai yadda tasaba ahankali ummi ta juyo inda take tace nablah har yanzu kin ki sakin jikinki sai wani dari dari kike nablah tayi murmushi hade da sunkuyar da kanta kasa kamshin turarensa na mat Hamilton ne ya cika parlour da sauri ta dago idanunta suka sauka kan kyakkyawan fuskarsa yau ma cikin kakinsa yake hannushi daya na cikin aljihun wandonsa yayinda dayan hannu ke rike da file fuskarsa a hade Sam bbu alamun fara'a atare dashi kai tsaye ya nufi kusa da ummi ya zauna kmr mai rada yace good morning first love morning my son da fatan katashi lafiya . lfy first , nablah tace ina kwana batare da ta dago idanunta ba , yayi banza daita tamkar wani kurma yacigaba da maganarsa cikin sanyi murya yace yace first ga wayan nan file din ki ajiye min ni zan wuce office domin yau ne zan ajiye aikina ,duk ummi tajisa sarai amman ta bata fuska takira sunansa DEENI... ya dago yana kallon umminsa.. tace baka ji nablah tana gaisheka bane ? Ya yatsina fuska a wulakance yace lafiya sanin haliinsa da ummi tayi yasa batayi masa complain ba akan yadda ya amsa gaisuwar da nablah tayi masa. sai kawai itama tayi banza dashi ta hade fuska karbar file din tayi ta ajiye a gefenta, phone dinsa yayi ring ya Mike a sanyaye yanayin tafiyarsa ta kasaita da takunsa nashi wani ne ya fice yayinda afakaice nablah ke satar kallonsa . acikin zuciyarta tace banza mai girma kan tsiya wannan da Allah yayi shi a gidan sarauta da baasan iskanci da zai rinka tsulawa mutane ba . zeenat ce tashigo cikin sauri ta katseta ta hanyar kiran sunanta ganin har DEENI yabar parlour tace karbi ki mikawa my hrt nasan haliinsa zai iya mantawa yasani a tashin hankali cikin sanyi jiki nablah ta karba file din tana mamaki shi, maseefarsa ma bata bar kowa ba hatta matarsa ma tsoransa take ji tamkar mutuwarta . sai byn da nablah ta karbi file din zeenat taga wautarta na nunawa nablah tsoron DEENI a filli , gaida ummi Zeenat tayi , ummi ta amsa mata cikin sakin fuska kmr komai bai faru ba ta zauna nan gefenta . Nablah na fita ta hangosa a parking lot direbansa ya bude masa mota shima soja ne sanye da kakinsu na sojoji zai shiga nisan dake tsakaninsu zai iya wucewa kafin takarasa garesa tarasa yadda zatayi ita ba iya gudu tayi ba ballanantana sauri sai kawai taja ta tsaya tana kallon bayansa can har yashiga mota sai kuma taga ya fito, yasoma takowa alamun mantuwa yayi kowani takun daga kafarsa daidai yake da bugun zuciyata gata tsaye hannuta rike da file ganin yakusan karasowa inda take tsaye ne yasa tasoma tafiya hango file din hannuta ne yasa yaja ya tsaya tacigaba da takowa ahankali DEENI dake tsaye zuciyarsa tamkar,zata buga ta kama da wuta jin saitin tafiyarta cikin sanyi ya kara hassalashi ya tsani tafiyar sanyi jiki har taku daf dashi zuciyarta na wani irin dokawa saboda tsabar tsoro da hannu biyu ta miko masa file yaki amsa ya zuba mata idanunshi kawai jin yaki amsa ne yasa ta dago kanta dake sunkuye ta zuba masa shanyayun idanunta take suka ji wani irin shock..... Alokaci guda tayi sauri maida kanta kasa kmr ta juya da file din jikinta har kirma yake sakamakon yadda idanunshi ke yawo ajikinta da karfi ya fizge file din. hade murde mata hannu ta saki kara mara sauri ta dan masa daga inda yake tana mammatsa hannuta cikin zafin rai yacewa captain A sulaiman kai sule tsayuwar me kikeyi yashiga ya zauna sit din baya ta tsaya tana binsa da kallo daga bisani ta nufi cikin gida zuciyarta cike da tsanar halayansa ace mutun tamkar azarailu bai bar kowa ba tana shiga ta tarar da ummi tana tawa aunty zeenat fada Amman dataga nablah sai ta canza harshe zuwa yarensu na India ummi ta dan kalli nablah tace kin bashi file din ta daga mata kai , sannan ummi da aunty zeenat suka cigaba da maganar su wanda ita nablah bata fahimci komai ba . zeenat ta kalli inda nablah take ta watsa mata harara a fakaice batare da ummi ta lura ba dan hankalinta nakan TV itama nablah bata wani tsaya ba, dan tasan abinda kallon yake nufi ta fice takama gabanta. ummi ta Kira suna Zeenat . Ta Dan juyo ta maida hankalinta kan umminsa yakamata ace kin soma koyawa yarinyar nan irin abinci da DEENI ke so ta Zeenat zubawa ummi ido kawai tana sauraronta ummi tacigaba saboda kinga yanayin jikinki ke ba ishashiyar lafiya ce dake ba sannan kinsa bayacin abincin masu aiki cikin shagwaba tace ummi to ai itama mai aikice ummi ta girgiza mata. mai aiki ce Amman ba kmr su take ba zeenat bana jin dadin yadda ke da mijinki kuke wa yarinyar nan "da" nakowa ne fa. ki duba kigani haihuwa kike nema sama da sheka takwas kennan kina ganin idan ke akawa taki Yar haka zakiji dadi ? zeenat ta bata fuska tace haba ummi ya zaki hada jinina da waccen mai kama da Yar sadaka yalla idanun tamkar na mayu ummi tayi murmushi Shine kawai dalilin abinda kika tsani Yar mutane . saboda kina ganin kmr tafiki kyau , kema fa kyakkyawace km first class zeenat tawashe baki tana dariya tace ummi shiyasa kullum nake kara sonki dayawa , dayake ance kina da kyau ba, dan haka ki dan rinka sakarwa yarinyar nan fuska ko ta sake damu zeenat . ta dai amsawa ummi ne kawai Amman ita Sam bazata iya mu'amula da masu aikin tamkar wasu yan'uwanta ba ,km ko babu komai ita dai Tayi mugun tsanar yarinyar . Uhmmmm. nah wa oooooo madam Zeenat fear God 😍😍😍😍😍😍 MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 68 Zaune yake rigingine a bayan mota ,direbansa Na tukasa Ahankali. Yayinda Kirjinsa ke cunkushe dayawan tunan tunane iri iri. Wanda zuwa yanzu yasoma suspect din wani abu ne ke shirin faruwa da rayuwarsa. Wanda a hakikanin gsky bazai iya cewa ga takamaiman abinda ke son ruguza farincikinsa ba . Kallo daya zaka masa a yan kwanakin nan tabbatar da hakan sannan ka gane sansar damuwa dake dawainiya da rayuwarsa . zuciyarsa ke rawa da raya masa abubuwa dayawa a game da yarinyar dake zaune agidansa . a duk sanda zuciyarsa ta motsa game daita kirjinsa ne ke wani irin bugawa da sauri . Yayinda , tunaninsa ke yawan barin gangar jikinsa zuwa wani bagere na daban. , don't believe what's actually happened to my hrt yarinya tamkar wata aljana ko mayya ta tsarke min kowani shashi Na zuciya da gangar jikina ,deeni ya fadi hakan akasan zuciyarsa yana may furzar da wata iska may Tumi . Wit that thinking har suka iso gurin aikinsa zuciyarsa fal... da damuwa . " sule direbansa ne ya fito da sauri ya bude masa kofar motar yana may Sara masa. , DEENI Baibi takansa ba yasoma tafiya 'cikin isa da takunsa Na takama... Duk wani abu dayakamata DEENI yayi ranar domin barinsa aiki yakamala da komai . Sai dai he fell some how akan aikinsa da zai barin Wanda yataso da tsananin so tun ba ,yau ba . ,amman ba yadda Ya iya da rayuwarsa dole yabar komai ya,mayye gurbin kujerar dad dinsa a halin yanzu Dan shi yafi komai mahimmanci a tare dashi . Duk abinda yake zuciyarsa Na makale da tunanin yarinyar ,Wanda yarasa dalilin jin haka. duk yadda yaso ya yakiceta a zuciyarsa hakan yagagara domin tunaninta kokari yake ya mamaye ilahirin santsar jikinsa ,what should I do now to stop thinking about her ? Ya tmbye kansa yana mai rantse idanunshi gam. 'Yana Cikin wannan tunanin ne wayar faruk ta riske shi ,tare da katse masa damuwar dake shirin zautar dashi , Ahankali ya sauke naunauyen ajiyer zuciya tare da bude idanunshi ganin sunan dake yawo kan screen din wayar yasashi hanzarta daukar wayar hade dayin sallama . Bangaren faruk kuwa byn deeni ya amsa sallamar deeni ,yace aboki kwana biyu shr kayi Sika's ba'a ganinka ,wayarka ma Haka . DEENI yace kai dai bari kawai wlh abubuwa ne suka sani gaba da baya ,a en kwanakin nan amman Na kamala da komai ,sai fatan alkhari kawai ,fk yace ok kana gida ne ? Bana nan Ina gurin aiki amman xuwa anjima kadan zandawo , kazo gobe Ina son ganinka game da aikin da ,zamuyi start .fk yayi murmushi manager da kanshi kennan ..a she zaka saduda 'cikin sauki Haka . ,wlh ban dauka zaka iya barin wannan akin naka daka kwallafawa rai ba . mtssss DEENI ya ja tsaki dan takaicin barin aikin nasa sannan yace yanzu ma kama tayi . Shiyasa da km mahimmanci dad dina dan bazai yiwu Ina kallo wahalarsa ta tashi abanza ba ,km ko bbu komai su ya Mahmood da ya sulaiman suyimin kokari sosai akan dukiyata . Suma zuwa yanzu suna bukatar taimako. F k ya numfasa sannan yace Haka ne ,nan dai suka shiga hirar duniya .deeni yaji dadi hirar data wanzu a tsakaninsa da amininsa Dan kashe dari ta damuwarsa ta ragu. Ummi kishingide akan kujera a hadadden parlour ,gidan yayinda safeena ke zaune kusa da ummi tana kallon zeeyword ita kuma Zeenat tana chatting a phone dinta . DEENI yayi sallama hade da shigowa parlour kai tsaye ya nufi kujerar da ummi take zaune ya zauna kusa da ita hade da daura kansa a kafadarta yana wani narkewa sai kace karamin yaro ummi tasa hannu ta shafi sumar kansa cike da so da kulawa tace da alamun ka kwaso gajiya gashi inason zamuyi magana mai mahimmanci dakai . take yanayin annurin fuskarsa ta dauke , Yar fara'ar daya shigo da ita ta ragu duk da Bai san takamaiman mgnr da ummi zatayi dashi ba . amman hakan Bai hanasa cewa karki damu dani, first love bana tare da wata gajiya bara nayi freshe up na dawo muyi magana ya mike tsaye fuska nan tasa a hade ba yabo ba fallasa yana tsokanar ummi da fatar maganar da zaki min may dadi ce km wacce zata sakani farinciki. dan nasan maganar ummina duk masu mahimmanci ne da dadi sauraro yana gama fadar haka yasoma takawa ahankali cikin sanyi ya haura upstairs. DEENI nashiga bedroom dinsa yacire kakin jikinsa ya rataye yasaka rigar wanka yashiga bathroom ya sakar jikinsa ruwa . byn ya fito daga wanka jallabiya fara kal... ya dauko yasanya tare da feshe ilahirin jikinsa da turare may dadin kamshi sannan ya fice daga bedroom . ummi da zeenat har safeena duk suna nan a zaune a inda yabarsu tun kafin ya zauna safeena ta sake gaidashi ta mike tabar gurin yayinda ita kuma zeenat tashige kitchen . Shi km ya zauna yana maida hankalinsa kacokam gurin umminsa yace ummi Gani. tace eh naganka ai sannan ta kira sunansa deeni....Ya dago rikitattun idanushi yana dubanta dasu batare da yace mata komai ba sai dai gabadaya ya tattara ilahirin hankalinsa akanta . cikin sanyi muryarta kasa kasa ta yadda bbu mai jinta sai DEENI din .... hakika lokacin yayi da yakamata kasan abinda kake ciki domin zaman gidan nan shr ya soma gundurata. , zeenat ta dawo parlour'n hannuta dauke da cup din coffee ta Mika masa. wata uwar harara ya gallamata sannan yace bazaki iya ajiyawa ba ko zaki daura min akai ne ? zeenat tayi murmushi kawai domin ita duk abinda DEENI zai mata baya damunta sai ma sake birgeta dayake karayi. , Ahankali ta janyo karamin stole gabansa ta ajiye masa ta sannan ta juya ta koma dakinta tacigaba dayin chatting dinta ganin kmr suna bukatar abasu guri . ummi tacigaba a dalilin haka kaso kakara aure tun ba yanzu ba ,Ga wannan yarinyar nayi bincike akanta sosai ,irin kalar yarinyar danake son ka aura ce . ganin maganar da umminsa ta dauko ne yasa shi mikewa tsaye hade da daukar cup din coffee, din tare da sanya hannushi ya kamo na ummi yace ummi muje dakinki . DEENI zaune a gaban umminsa yayi shr, ya hada uban tagumi kawai yana sauraron maganar ummi ahankali tace na baka iya lokacin da naga zan iya baka akan maganar yarinyar nan Amman har yanzu ka kasa aiwatar da komai muryarta tamkar maishirin zubda kwalla tace ko so kake na mutu batare danaga kwan ka adoron duniya nan ba . gashi yarinyar nan nablah tana da hankali da natsuwa babban abinda yakara jan hankalina gareta kyakwan tarbiyya da take da ita ta kwanta min arai matuka fiyye da tunaninka ,dan haka kabari na dangana kaina ga iyayenta kafin mutuwata ta riske Ni . da sauri DEENI ya zaro idanu yana girgizawa ummi kai. yayinda gumi yashiga ka karyo masa takoina ajikinsa, jin abinda umminsa tace hannuwansa duka ya daura a sama fuskarsa zuciyarsa ta taru ta hade kanta waje daya ji ya ke tamkar jinin da ruwa basa gudana ajikinsa yadda yake so .. ahankali yaciro hanky daga aljihun gaban rigar jallabiyarsa yana goge gumin dake tsaftsafo masa . ummi ta sake kiran sunansa DEENI ...ya amsa na'am first love idan kasan bakada abinyi da yarinyar nan kasanar dani na sallameta, taka gabanta. Tun lokacin da ummi tafara magana deeni yake kallonta har sanda yaji tayi shr da zancenta. Jin abinda tace ne yanzu yasashi danyi murmushin gefen baki ,Wanda yafi kama Dana takaici . muryasa kasa kasa tamkar may shirin yin rada yace ummi kina nufin auren yarinyar nan zanyi kennan? Kwarai kuwa saboda nagaji da ganinka haka domin bansan har wani tsawon lokacin zaka dauka kafin burina yacika ba , duk sa'annin aurenka bbu wanda baida "dan" kansa, akwai mai uku mai duhu acikinsu . tagama fadar haka ta xuba masa ido kawai tana nazarinsa sosai. yayi shr Bai sake cewa komai ba , Amman kasan tun farko sai daka amince da yadda Na tsara kafin a kawota ? ya daga mata kai tace to meyasa yanzu kake son min yawo da hankali kodan kaga a bukace nake da son ganin guda jininka shine ka maida zance Na wasa ? ya hadiye abinda ya tsaya masa a makoshinsa yakamo tafin hannuta 'cikin nasa yace kiyi hakuri first love kin wuce wasa awajena duk duniya banida tamkar ki kece duniyata , na rokeki kada kiyi fushi dani. ,bacin ranki bakaramin babban tashin hankali bane atare dani. ,ya numfasa sannan yacigaba Dan girman Allah kiyi hakuri ki sallameta kawai Dan banji zan iya aurenta yarinyar nan ba. saboda banasonta ban jin akwai halitar dana tsana kmr ta.tun zuwanta gidan first love narasa natsuwata Ni kaina ban san dalilin dayasa Na amince da zamanta a gidan nan ba. ,ummi ta hade fuska sosai tace sakar min hannu cikin sanyi jiki yasoma sakar mata hannuta kmr yadda tace . Ummi ta xuba masa ido kawai tana dubansa Dan takaicin abinda yace , numfashi taja ta fitar sannan tace son Na lura so kake ka bata min lokaci, Amman kasan ba dole nayi maka ba tun farko kaine da kanka ka bukaci kara aure. ,km yan aiki nawa aka kawo gidan kafin ita kace basu maka ba. da kanka ka amince da zaman yarinyar a gidan fa sannan yanzu zakace ga zance Ga mgn .amman bbu komai haka Allah yaso dani daman can bazanga jininka ina raye ba, takarasa mgnr 'tamkar mai shirin zubda sakin kwalla. muryasa a sanyaye haba first love karkice haka ma akwai hanyoyin da dama daza mubi gurin cimma burinmu ba lallai sai ta hanyar auren yarinyar ba. ,taya za'ace kamata da matsayina da komai Na bige da auren kaskantacciya irinta . Ai da auren wlh nahakura Dana cigaba da zama da Zeenat haka koda bazamu taba haihu ba . A fusace ummi ta katseshi ta hanyar daga masa hannu sannan tace angaya maka sbd jin dadi ne kawai , nake son kayiwa diyata kishiyar boye ,uhm kasani badan haka bane ,kai kanka kasan dalilina zanyi aikata hakan ne kawai a dalilin farincikin diyarta Dan haka idan kai zaka iya hakura da kowani irin auren Ni bazan zauna ba ,nan gaba diyarta tashiga tashin hankali akan rashin haihuwa ba . Ok first love yanzu abinda za'a yi ya, sunkuyar da kansa kasa sosai saboda jin kunyar abinda zai ce. cikin wata irin raunanniyyar murya yace first love me zai hana tacigaba da zama agidan a matsayin mamata kawai batare da an daura aure tsakaninmu ba. ummi ta tsare shi da idanunta 'tana kallonsa dashi sannan tana mamaki jin furucinsa . tamkar wani mai tabin hankali . Ahankali ta dinga aiyana kode dan nata yasoma shayeshaye ne batare da sanin ba. "inda wani ne yatareta da wannan banzan mgnr da deeni yasanar mata da bakinshi ,to wlh da kotu ce zata rabata da duk Wanda ya fada mata hakan. Amman sai gashi, da kansa yake kokarin fayace mata ya gwammaci aikata lafin zina akan , yayi auren sunna da yarinyar . Gumi yakaryowa ummi ta mike tsaye tana furta kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun ...'tana ta sake kallonshi da jin takaici acikin ranta . ganin irin kallon da umminsa ke jifanshi dashi ne yasashi shan jinin jikinsa tare da sanin ya tafka babban kuskure daya sake ya fada mata irin wannan mgnr. Duke kansa yake a kasa yana ladamar abinda ya fadawa ummi Wanda har Ga Allah ba nufinsa shi kennan ba" shi dai yafada ne kawai Dan yarasa yadda zaiyi da ummi . Tsawon lokaci ,ummi Na tsaye 'tana binsa da kallon mamaki kana tace wlh azim DEENI you really gave me double surprise . sannan km bani kunya daman can abinda ka ke aikatawa da yaran mutane a gari kennan....bansani ba? shine Dan rashin tsoron Allah yanzu kake kokarin ka fahimtar dani halin ka na boye. Da sauri DEENI ya dago yana kallon ummi da rikitattun idanushi dasuka gama rikewa suka dawo jawur tare da matso kusa da ummi sosai, yana may girgiza mata kanshi tamkar wani karamin yaro. Ummi tasa hannu ta dakatar dashi .. kar ka kuskura kakaraso gareni deeni fatana Allah Ya shirya min kai shirin addinin Muslinci first love Dan Allah kiyi hakuri wlh ba hali bane nida katashi kabar min dakina kawai bana son ganinka a halin yanzu. ayau naji kunyar kasancewata uwa agareka ,deeni ban dauka haka zuciyarka ta gurbace ba mayagun laifuka ba . Kullun nake yabonka 'cikin kawayena da dangina . ,dana kimtsasaine kamule may daraja a 'cikin al,umma ashe bansani ba yaudarar zuciyata da mutane kawai nakeyi da kyawawan halinka . Deeni bai daddara da kashedin umminsa garesa ba . " yacigaba da karaso inda ummi take yace dan Allah first love ki yarda dani karki min mummunar fahimta wlh bantaba aikata makamanci abinda na fada ba, baya ga mamata ta sunna. Amman Ina neman afuwarki game da abinda nace. ummi ta sauke ajiyar zuciya Ahankali 'tana godiya ga Allah duk tasan ba halinsa bane .Dan Tasha jin yadda mutane da dama suke yabonsa akan kyawawan halinsa duk . tasan irin kalar tarbiyar da tabawa "dan" nata.sake sauke ajiyar zuciya Tayi ,Dan tasan ba'a shedar Dan ,yau . Ya kamo tafin hannuta wannan karon bata hanashi ba ,ya sake cewa Dan girman Allah first kiyi hakuri nayi nadamar fadar haka kinji .Ya fadi hakan yana langwabar da kansa ,alamun Tayi hakuri. hakan da yayi ne Yasa taji tausayinsa aranta yana sonta baya son ganinta 'cikin fushi da rashin hankali Dan haka ummi tace to Shikenan naji Allah Ya sake Kare min kai . Take , yaji hankalinsa ya kwanta yayinda jijiyoyin jikinsa da suka tsaya cak suka daina aiki na w wuncin gafi suka cigaba aiki tare da sauke ajiyar zuciya. Sannan ya numfasa tare da juyowa yasa hannu ya dauki cup coffee ya soma kurba Ahankali ahankali . muryar ummi yaji yanzu km sai maganar auren ko Dan gaskiya yarinyar 'tana abubuwa masu mahimmanci dazai sa a hada zuri'a daita . A frigice DEENI yazaro idannu waje coffee daya kurba bai san lokacin daya hadiye da karfi ba. " ai ko ya sarke shi take yafara Tari kmr ransa zai fita ummi sai faman sannu take jero masa da kyar aka samu tarin ya tsaya ya dago rikitattun idanunshi da suka gama canza kala ya saukesu bisa fuskar umminsa . yanzu ummi bazata rabashi da zance auren yarinyar nan ba ya fadi haka a kasan ransa yayi shr can kuma yafara magana ahankali yace ummi duk wayannan ababen da kika lisafa akan yarinyar nan nifa ba ko daya da yayi min bawai na kushe zabinki bane " Amman zan aureta da zumar samun ya'ya daga gareta. Dan a halin yanzu gara na zauna da zeenat kadai na karasa rayuwata daita , yakarasa fadar kmr zai yi kuka . ummi ta gyra zamanta ta riko hannushi tana sauke numfashi ka amince aje ga iyayenta kennan ? muryasa a sukwane yace uhm Na amince zan aureta Amman ba Sai kinje da kanki nemar min AUREN SIRRI ba... da kaina zandangana Ga iyayenta tunda oready kina da address din gidansu . Yacigaba a gsky first love zan dai aureta yarinyar ne kawai badan Ina so ba Sai Dan farincikinki . km taza zauna matsayin matata sannan ta haifa miki yaran da kike kwadayi samu daga gareta batare da ita kanta tasan da zaman nine mijinta ba Dan sanin nine mijinta zai sa naji some how..'yana gama furta haka yayi Mike yayi waje ranshi a bace zuciyarsa tamkar zata tarwatse tsabar takaici ,ummi tabi bayansa da kallo sarai taji yace a karshe sai dai bata fuskanci inda maganarsa ta dosa ba ta numfasa abinda yake nufi shiyasani damuwarta daya ce ya amince mata da auren yarinyar tunda ya amince ,mgn takare . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO *Assalamu alaikum warahmatul Allah Ina wa duk masoya wannan labari Na auren sirri fatan alkhari .yayinda duk wani korafe korafenku yake isowa gareni kai tsaye batare da bata lokaci ba say day yana da kyau mu kula mu gane wani abu shi manufar rubuta labari karan kanshi ba wai dan nishatarwa bane da biyyyewa son ranmu . Muna yi ne dan fadakarwa da wa,azantarwa Ga al,ummu ta hanyar da mutun zai samu damar ya gyara kuskurensa .da km Wanda yake da akidar aikata mummunar aiki nasan dawaya masu kawo korafinsu masoya bagudo ne, domin kuwa kaunace Silar damuwarku har takai ga korafinku ya iso har inda nake .bazan iya misalta muku tarin kaunata gareku ba. amman ina son Kusan wani abu kuna 'cikin zuciyar bagudo . Bagudo ni'feyi ju km inshallahu Muna taren tare har abada*🀝🏻🀝🏻🀝🏻🀝🏻 Page 69 Kai tsaye dakinsa ya nufa ya fada kan royal bed dinshi ya kwanta flat yana fidda numfashi ahankali. yayinda , kyawawan idanunshi suka gama rikidewa tamkar garwashi tsabar tashin hankali dayake ciki. why ...why ummi why did you want's to do this to me? ,meyasa zakiyi min Haka ummi ? Meyasa kike kokarin son cusawa zuciyarta abinda bata so ? ,bana son yarinyar nan , Bana kaunar ganinta asalima Na tsani kusancina daita domin hakan na jifani 'cikin tsananin tunani da rasa natsuwata. " bazan iya bijere miki ba ummi ,to meyasa kike so ki tursasani yin AUREN SIRRI da kaskantacciya macce? tsawon lokaci ya dauka yana kwance idanunshi na kallon celing dakin gabadaya tunaninsa a halin yanzu ya ta,allaka ne akan abinda ummi take son ya aikata . ,yana son umminsa bayason abinda zai disashe farincikinta ballanantana har yakai shi Ga bijirewa umarnita.bacin ran umminsa ,babban tashin hankalisa ne,a gareshi bancin haka da Babu abinda zai kaishi auran wannan yarinyar may idanuwa tamkar Na mage . " mtssss yaja tsaki a ranshi Dan duk wannan zance dayake yi yana yinsa ne a zuci . ahankali ya runtse rikitattun idanunshi banda yana jin bacci Sai Dan yana bukatar maido da natsuwatsa dake kokarin barin gangar jikinsa . Bangaren nablah kuwa gabadaya duk wata surar dake jikinta ta sauya , ta murje ta sake yin kyau daita Sai dai walwalarta da kuzarinta sunka ragu. sakamakon matsi da takurar da Zeenat din ke yawan yi mata, Wanda ita kanta tarasa dalilin hakan . km kwata kwata bata dauki takurar da Zeenat din kemata amatsayin wani aibu ba . Baya ga tunaninta Haka wasu daga 'cikin masu arziki da manyan masu hannu da shuni sukeyiwa marasa shi km marasa galihu irinta . Duk da yawan takurar da Zeenat din ke mata hakan bai hanata samun farinciki da walwala daga gurinsu laraba da safeena ba . Dan haka ta tattara Zeenat takurarta ta watsar a gefe tacigaba da abinda yakawota iyakarta daita aiki Wanda tasan dolenta ne Tayi shi Dan abinda tazo yi kennan . Ranar Saturday ' nablah na zaune ita da safeena a main parlour din gidan sanye take 'cikin doguwar rigar material may ratsin pink and popul yayinda jikinta ke rufe da dan karamin hijab kmr koda yaushe. babu kwaliyar komai a fuskarta kasancewarta ba ma,aboyaciyar son kwalliya bace da kalekalen zamani, sai Dan Whit lip's din data shafawa lebenta. ,rashin kwalliyarta bai hana ainihin sihirtaccen kyawunta fitowa ba.haka ma kayataccen fatar jikinta choculate colour ta kwance luf. luf..koda take sanye 'cikin ' hijab kyawunta bai boyuwa ba.. Sai dai fuskarta Tayi fayau ..wanda ya nuna alamun rama atattare daita km hakan ya sake fidda asalin siffar halittata kyawun jikinta . Yayinda kallo daya zakayi mata kaji farar daya tashiga ranka Wanda dama tun asali Haka yanayinta yake 'tana da saurin shiga rai duk Wanda ya daura idanushi kanta , da wuya kangata kaji bata tashiga ranka ba . bbu kowa a gidan daga ita Sai safeena shiyasa ma ta samu dama ta dan sake ta zauna a parlour Dan bata manta gargadin da matar gidan Tayi mata ba . Ahankali suke hirarsu 'cikin harshen turanci ita da safeena 'gefe daya km hankalinsu nakan TV . Salamarsa ce da wani wanda batasan ko waye ba ,ta doki dodon kunneta Wanda hakan yayi daidai da faduwar da gaban yayi , Wanda km tarasa dalili . dan Kusan duk sanda zata gansa ko jiyo sautin muryarsa Sai ,gabanta yayi mummunar faduwa. Ahankali Ya karasa shigowa parlour gabadaya fk Na biye dashi a baya . har zata dago idanunta da niyar kallon inda suke tafasa. ta maida Hankalinta sosai kan TV dake aiki a parlour tare da amsa sallama aciki batare da ta dubeshi ba Shima Dan sanin mahimmancin sallamar datayi ne Yasa ta amsawa. " Dan Tasha alwashin bazata km gaida shi ba tunda baya amsa gaisuwa. Fk yakarasa shigowa parlour Sosai,ahankali idanunsa suka , sauka akan nablah dake zaune Kusan minti biyu ya dauka tsaye yana kallon bakuwar fuskar daya gani agidan ,yaso kwarai ya dauke kansa daga dubanta Amman ya kasa yin hakan. ,a zuciyarsa yake tasbihi Ga ubangijin halitai Dan rabon shi daganin kamilalliyar macce mai tarin kyau da kwarjini irinta ya Dade ,kai shi bai ma taba ganin ba . Gabanta ya tsananta bugawa da sauri yayinda a 'cikin jikinta ta dinga jin ana kallonta km still har lokacin taki ta yarda ta juyo bayanta Dan tasan deeni ne tsaye . Sai dake dubanta Wanda bata sanshi ba km tayin hakan ne sbd gujewa kanta wulakanci daga gareshi . haka kawai taji ta takura a gurin takasa sakewa shanyayun idanunta dake kan TV ta lumshe gabadaya hankalinta baya gangar jikinta ta matsu su bar gurin ko tasamu natsuwar zuciyarta. , Amman hakan ya gagara samuwa Sai gani tayi ma sun samu gurin sun zauna kujerar dake facing dinta suna cigaba da hirarsu. safeena ta gaishesu suka amsa a tare amman ita nablah takasa bude bakinta ta gaidasu Sai ma mikewa datayi tsaye 'tana gyara hijab din jikinta Tayi hanyar step . fk yabi bayanta da wani irin kallo .yana tunanin ko wacece ita a kasan ranshi.shima oga deeni tun shigowarsa zuciyarsa ke kanta Amman ganin yadda Tayi musu banza tamkar bata gansu ba. , yasa zuciyarsa ta sosu kwarai ranshi ya dinga baci , ballanantana da yaga fk din yayi mata kuriiiii da idanu yana kare mata kallon, hakan ya sake hassala zuciyarsa ,haushinta tare da takaicinta suka taru suka mamaye ruhinsa. 'Tana shiga dakinta ta kwanta ruf da ciki 'akan gado tana sauke ajiyar zuciya wayyo.. wayyo.. Allahna wannan wacce irin maseefa ce take shirin ruguzamin rayuwa ? meke shirin faruwa dani? hakika wani mummunar abu Na kusanto rayuwata da Al,amurana gabadaya. ,domin yawan faduwar gabar da nakeyi ta yiwa a tun sanda nazo gidan nan wanda narasa dalilin jin hakan . Ahankali ta dinga maganar zuci da kanta batare tasani ba . Ahankali taji an bude kofar dakin safeena ce tashigo ahankali 'tana kiran sunanta . Ya km Muna zaune Muna hirarmu zaki gudo daki ,kibarnk Ni kardai ? kefa Naga alamun zaman kadaici baya damunki fa Sai ma Naga kmr baki jin dadi .. nablah Tayi murmushi yaqe may tattare da takaici kana tace wlh bbu komai safeena km bbu abinda ke damuna , kawai dai Ina son Na dan kwanta na huta ne sbd Ina dan jin bacci ,kafin Aunty Zeenat ta dawo . Ke dai ki fadi gsky ba wannan ne dalilin dayasa kika dawo daki ba . safeena ta fadi hakan 'tana kokarin zama gefen nablah , nifa Sai Naga kmr shigowar bros ne Yasa duk kika rikece kika kasa zama . Nablah dake kwance taji gabanta ya sake faduwa jin abinda safeena tace dan Haka a sukwane ta Mike zaune 'tana bin safeena da wani kallon mamaki . Muryarta a sanyaye tace ko daya ba abinda kike tunani bane ,kawai day Ina bukatar natsuwa ne. to Dan me ma zan rikece nakasa zama Dan Naga yashigorsa . Ni karfin shigowata daki yana da nasaba ne da banason Aunty Zeenat ta iske ne a parlour,n sbd gargadinta gareni if not me zaisa Na taso sbd wani alhalin ba zamansa nake yi a gidan ba . Me zai sa nataso sbd wani alhalin ba zamansa nakeyi a gidan ba ...safeena ta sake maimaita mgnr nablah a ranta ,har ta bude baki da zumar zatayi magana Sai km Tayi shr sbd wayarta data dauki tsiwa, ta duba screen din wayar tana picking din call din 'tare mikewa tsaye dan barin dakin . 'Byn fitar safeena nablah tacigaba da zaman shr tare da tunani iri iri Wanda Kusan yawancin tunanin Na ahlin gidan su ne . Bangaren faruk kuwa nablah Na karasa bacewa idanunshi ya maido da hankalinsa Ga deeni tare da tmbyrsa wacce wannan yarinyar may zafi Haka ? Wani kallon wulakancin may tattare da haushi deeni yajuyo yana watsawa fk tare da jin takaicin tmbyr da fk din yayi masa. , kallon gefe ido Shima fk yayi masa kana yacigaba ,dan Allah a Ina ummi tasamota ko tare da safeena suka zo ? Deeni yayi masa banza tamkar bashi da yake ba ,kai dan banzan yaro ne wlh wani lokacin kana jin mutune kake nakkasasu. Zuciyar deeni gabadaya tagama cakudewa ta cure kanta guri daya 'ta daina kai kawo a gangar jikinsa. tarasa sukunin kanta kai kawo tsabar takaicin fk . Sai da fk yayi ta maimaita tmbyrsa sannan deeni ya furzar da iska may zafi ta bakinsa tare da harde hannuwansa guri daya a fadadden kirjinsa ya fara mgn 'cike da dakewa da yatsina fuska yace housemaid din ce .... fk ya ware iduna yana kallonsa da gaske kai amman gsky yarinyar batayi kama da housemaid ba wlh. wannan Ai kamata yayi ace 'tana aji 'tana daukar darasi domin karatu ne yafi dacewa daita . ,deeni ya gyara zamansa yakoma rigingine akan kujera dayake yana sakin ajiyar zuciya tare da yin shr ....tsawon lokaci fk Na zaune har ya fidda ran deeni zai sake yin magana Sai km yaji sautin muryarsa a sanyaye ,sanadin karantu ne yakawota aiki . Fk ya saki murmushi sannan yace ayya ..itama tasan abinda yafi dacewa daita kennan. to me zai hana ka taimaka mata kamay daita Ga iyayenta sannan ka dauki nauyin karatun nata kmr yadda kasaba taimakawa mutane marasa galihu irinta . Tsab deeni dake zaune yana sauraron bayanin fk yayi masa kallon baka da hankali 'cikin sarkamewar zuciya da rashin tsoro tare da jin zafi furuncinsa deeni yace baza,a takaimaka mata ba. Yacigaba , wannan bazanr yarinyar da bata da tarbiyya zan dauki nauyin karatunta" yarinyar da kwata kwata batasan me ake Kira da respect ba kana kallon yadda ko kallon mutunci bamu isheta ba ,Ni wlh haushi ma kabani da naga yadda ka tsaya kana kallonta tare da zuzuta wani wai kyau gareta ko me mtssss yaja tsaki . fk ya kwashe da wata uwar dariya matsalata da kai kennan idan baka son mutun ,wlh har naji yarinyar tabani tausayi . Mtssss deeni ya sake jan tsaki . Tabaka tausayi ko to ka dauki nauyin karatunta man ,Ai kaima Naga kana da karfin dazaka iya yin Hakan. Fk numfasa tare cewa waneni wannan Sai Ku manya ..nan dai suka bar zance nabla suka shiga abinda yakawo fk. Wasa wasa rayuwar deeni gabadaya tasoma canzawa 'acikin yan watanni nan. rabonshi daya samu natsuwa da farinciki har ya manta tun kafin zuwan nablah gidan. Dan duk sanda zai hadu da yarinyar Sai yanayinsa ya sauya hakan ma ko 'cikin baccinsa ita yake ganin zaune a gefen tare da wasu kyawawan yara tana Miko masa" masu tsantsar kyawu sosai har kagara yake gari ya waye ya daura idanunshi akanta .yanzu kam yasoma gasgata tunaninsa na mayya ce yarinyar idan kuwa ba Haka bane to 'tana da alaka da mutane boye.😍😍 Sannu ahankali sule direbansa ke jansa har xuwa , unguwar gatan kowa dake iyanu - paja . Nisa kadan da gidan da oga deeni yabashi address sule yayi parking ahankali tare da juyowa baya yace may gida mun iso Ga gidan can ya karasa fadar Haka yana nunawa deeni gidan da yatsansa . Deeni dake hakemce a bayan mota ya sake gyara zamansa yana karewa gidan da sule direbansa ya Nuna masa . ,tsawon lokaci deeni ya dauka yana kallon gaban gidan tare da Allah wadai da wannan aure da zaiyi. yanzu irin gidan da zai nemi aure kennan gabadaya kofar gidan a rushe yake bbu wata ishashiyar katanga Sai dan kwanun da,aka zagaye shi dashi tsabar babu . Gabadaya unguwar a hargitse take bbu kyan Gani . Ahankali kalaman umminsa ke dawo dashi 'cikin duniyar tunaninsa yayinda natsuwarsa ke kokarin shirin barin jikinsa domin gabadaya tunaninsa ya ta'alaka ne da yadda zai nemi auren yarinyar a gurin iyayenta. Yanzu shi wani irin aure zaiyi ?Anya kuwa zai iya auren . Tunda sule direba yayi mgnrsa ta karshe Bai sake yunkurin cewa uffan ba Dan gudun maseefar ogan nasa ,a sukwane sule yaji sautin muryarsa 'cikin kunnenshi fita kayo min sallama da may gidan iya abinda deeni ya fada kennan yaja bakinsa yayi dif... Sule ya kashe motar Tare da barin AC motar a kunne ,ya fito yana aikin raba Idanu ta inda zaiga yaron aike . unguwar shr... sakamakon ruwan saman da,a kwana ana sulawa ,jifa jifa mutane ke wucewa Sai da sule Bai yi dacen samu Wanda zai aika 'cikin gidan ba . dan Haka ya koma ya jingine jikinsa ajikin mota yana addu'ar kar Allah Yasa oga ya fusata har zuwa sanda zai samu dan aike . Fitowar wani kyakyawan dattijo ne daga gidan yasa sule jin farinciki a ransa yayinda hankalinsa ya kwanta πŸ’―. Dattijon dake kokarin gefta shi yana faman xuba fada ,sule ya karaso da sauri Tare yi masa sallama yana kokarin tsugunawa dattijon yayi saurin Miko masa hannu suyi musabaha. suka gaisa sule Na tmbyrsa ,dan Allah baba may gidan daka fito daga 'cikin sa nake nema , dattijon ya saki murmushi Tare cewa Ai nine may gidan . Sule yayi murmushi yace yauwa daman may gidana ne yake son ganinka yana 'cikin wacce motar dattijon yabi hannun sule da kallo galleleyar motar dake parke nisa kadan dashi yabi da kallo. Yace to to yaro bbu komai kana iya sanar may gidan naka Gani . Sule ya juya 'cike da natsuwa ya sanar da deeni ,dake hakemce abayan mota ya ware kafafunsa yana jiran tsammani . Ce masa yakaraso nan . Sule sake koma yasanar da dattijon. , dattijon Bai wani damuba yakarasa kai tsaye har inda motar take sule bude masa sashen da deeni yake ahankali idanun deeni suka sauka akan mutumin dayake kallo yanzu a gabansa tamkar an tsaga kara da yarinyar dake zaune a gidansa . Dattijon ya Mikowa deeni hannun domin su gaisa deeni ba Dan son ranshi ba ya bashi hannun Sai dai fuskasa a dan sake ba yabo ba fallasa . Yace idan bazaka damu ba kana iya shigowa daga ciki magana ce may mahimmanci takawo gareka . Dattijon yace bbu wata damuwa yashigo mator batare da an rufe ba Sai da deeni ya numfasa zai mgn sai km yayi shr 'yana may toshe hancinsa da hanky sakamakon wani wari kwata daya bugu yayi nasarar shiga hancinsa .ganin Haka Yasa dattijon janyo kofar motar ya kulle .sannan DEENI yasa samu damar soma mgn. abinda yakawo gareka Naga wata yarinyarka ne Ina son ka aura min ita bisa sharadin deeni yasa hannunshi yajanwo wata yar karamar jaka may shake da kudi , ya bude zan mallaka maka fiyye da wannan kudin .. dattijon daya Ga jiya km yaga yau ya kalli kudi masu tarin yawa sannan ya dago ya kalli deeni yana murmushi . Kwata kwata kasa dauke idanunshi tsohon yayi daga kallon DEENI Sai ma nazarinsa da yake . Kusan minti goma yana nazarinsa har DEENI ya tsargu kansa sannan dattijon yace yaro kennan wacce daga 'cikin yaran nawa kake so da aure kafin aje ga mgnr kudi. bbu wata shakka ko tsoro deeni yace nablah.... dattijon yace garama datazama nablah ce Yar albarka duk da inajin haushinta a raina amman hakan ba zai sa nakasa ji dadi aurar maka daita ba . Deeni ya sauke naunauyen ajiyar zuciya jin abinda tsohon yace hakan ya tabbatar wa kansa samunta bbu wani shamaki sai dai yayi mamakin yadda dattijon yace yana Jin haushin diyarsa ta 'cikin . Dattijon yacigaba Sai dai ita wannan yarinyar da kake magana akanta bata nan , asalima ban san inda take ba ahalin yanzu ,deeni numfasa sannan yace wannan ba zai zama da wata damuwa ba muddin ka amince zaka bani aurenta. ,nima tafiyace a gabana zuwa wata kasa ,dan Haka auren kawai nake da bukata a daura inyaso idan Na dawo daga tafiyar sai ayi bikin kaga itama nasan zuwa lokacin ta dawo . Dattijon yaji dadi mgnr Sosai daman yana 'ciki da abinda Salmah Tayi masa Na daukar masa yarinya, takai gidan aikatau 'byn yace Bai amince akai masa ita aiki ko Ina ba. ,yanzu hakan ma daya fito daga gidan yana fada. " shi da Salmah ne yake ce mata ta dawo masa da diyarsa muddin batason bacin ranta , dan shi baya wani bukatar Taje neman kudin karatu yafi son ta zauna agabansa har zuwa sanda zai aurar da abarsa . Ahankali dattijon ya dawo daga duniyar tunani daya lula yace yaro zuwa yaushe kennan kake son auren nata . Deeni yace idan zai yiwu ayanzu Ma zan fi so Haka dattijon yace may zai hana yiwar hakan wannan Ai abune may sauki tunda Sai ka dawo daga wata uwa duniya za'a yi bikin . Deeni yayi shr kawai yana kallon dattijon dake zaune Kusa dashi yana kokarin amince masa batare da yasan ko shi waye ba . 'Cikin mintina da basu fi talatin ba mlm salisu ya nemo aminnansa guda hudu na nan kusa da cikon shi biyar . Sai deeni da sule aka daura auren nabeela salisu gulunbe da nasuruldeeni aliyu khaliyal bisa Ga sadaki naira duba dari cassssssssssss. Wanda sule yakasance wakilin deeni yayinda wani aminin mlm salisu din ya zama wakilin nablah . Sule yaji mamakin wannan auren daka daura abu kmr a al,mara to daman ogansa aure zaiyi batare da sanin kowa , to wannan wani irin aure ne Haka . Byn angama daurin auren deeni ya mikowa mlm salisu jakar kudin amman mlm salisu yaki kabar sai ma cewa da yayi nasuru ka rike kudinka domin bbu abinda zanyi dashi . duk da bansaka km bansan daga inda kazo neman auren diyata ba Haka kawai naji Na amince nabaka auren nablah Ni kawai abinda nake bukata daga gareka shine ,idan Allah Yasa kadawo daga tafiyar dazakayi lfy kasadani Ga danginka amman bazan karbi kudinka ba . Wani irin kunyar dattijon ne yakama DEENI yaji tamkar kasa ta bude ya netsina ciki dan kwata kwata baiyin tunanin dattijon zaiki amsar irin wannan kudin ba .a wannan zamanin da ake ciki, na kaka nakayin. da wuya kasamu irin dattijon duk da alamun bbu dayake hangowa atattar dashi muhalinsa kadai yaisa ya tabbatar wa mutun yadda yake gudanar da rayuwarsa. Haka kawai deeni yasamu kanshi da kiran dattijon da baba ... dan Allah karkayi min Haka kar kace baza karba kudin nan ba Da farko nayi tunanin bazaka amincemin da aurenta bane 'cikin wannan lokacin danafi bukata shiyasa kaji na daura sharadi akai . Amman yanzu dattakonka gareni yafi karfin wannan kudin . dan Haka har ga Allah Na baka wannan kudin idan ma kana bukatar wasu zan karaka maka .. mlm salisu yace Sam bazai karba sai wani abokin mlm salisu din yasa baki sannan yasa hannu ya amshi jakar kudin Tare da sanyawa deeni albarka . daman km yana da bukatarsu. Sukayi sallama da zumar Sai Allah Ya dawo dashi .. Mlm salisu Yashiga gidansa cike da murna yana duban Salmah da nurat Sai mahafiyarsu dake zaune suna tattaunawa akan batun nablah din . Yakarasa shigowa yana murmushi Tare da ajiye musu jakar kudi a gabansu ya zuge. Kudin suka bayayyana bbu Wanda Bai ji tsoron ganin kudin ba sbd tsabar yawansu . Mlm salisu yace Ku duba kuga ikon Allah sanadin diyata nabla Yar albarka Na samesu suka shiga dubansa da alamun tmby a saman fuskokinsu . , yacigaba yanzu nan Na daurawa nablah aure da wani mutumin kirki dayazo neman aurenta km shiya bani wannan kudaden da kuke Gani . mahaiyarsu saratu wacce suke Kira mama tace wacce nabeela kake mgnr ka daurawa aure . ,Ina da wata nabeela ne byn diyata ,ita din aka daurawa aure yanzu. gama sadakinta nan ya fidda wasu kudin . Mama tace ,cewa zakayi kasiyar min da yarinya kawai bawai ka daura mata aure ba amman abinda zai sa hankalina ya kwanta sanin inda nablah take a halin yanzu . Dan haka duk ma Wanda kabawa aurenta kabashi gaibu . Ka dai daura aure dashi ne Amman bashida mata . Mlm salisu ya hade rai Ke dai kika sani Yar Bakin ciki kawai Ai ba tun yau nasan bakya son cigaba Na . Yau dai tawa ce to Na aurar daita Ga Wanda nake so km kina zaune za'a yi bikin nablah ta wuce gidan aurenta . Duk magangun da mlm salisu ke yi mama Tayi shr batare da ta sake cewa komai ba sbd alamun da Salmah Tayi mata Na kar tayi mgn . Ke km Salmah mlm salisu ya kanta wlh wlh kinji ransuwar muslimi kwana biyu kacal nabaki ke dawo min yarinyata may kan sa'a da kan arziki kafin nasoma cin uwarki ,dan wulakanci ke kina zaune a gidan mijinki lfy Sai tawa Yar ce ta iya zuwa neman abin duniya ke kar ma Na sake ganin kafarki a gidan nan muddin ba da nabeela bane shasha banza dabatasan ciwon kanta ba yaja tsaki yana kokarin shegewa ciki kuryar da jakar kudinsa . Gabadayansu da idanu suka bishi da shi hankalinsu ,a tashe. Kirrrrrrrrrr... kirrrrrr ......kirrrrrrrr... karar bell ya cika koina a gidan. nablah dake tahowa daga kan step ta hanzarta saukowa da sauri ta nufi Bakin kofa ta bude . Kabiru may wankinsu Zeenat ta Gani tsaye a 'bakin kofa yana sakar mata murmushi itama murmushi Tayi masa tare da gaidashi. Daidai lokacin da motar deeni tasanyo kai 'cikin estate din idanunshi suka sauka akan nablah fuskar nablah dake sakarwa kabiru murmushi . take annurin dake fuskarsa ya dauke gabansa ya daki uku uku ya fadi yayinda zuciyarsa tashiga aikinta data saba wato dokawa da sauri har sanda sule yayi parking motar idanunshi nakansu yakasa daukewa. mlm nablah kennan ya gida da aiki inji cewar kabiru . Nablah tace duk lfy wlh ya naka aikin Shima ya amsa mata da lfy suka shiga hirarsu sama sama dashi sbd sun dan saba . Kusan minti goma deeni yayi , zaune a mota ya kasa fitowa sakamakon dokawar da zuciyar takeyi da sauri ya dinga jin tamkar ana masa wanka ne da tafashashen ruwan zafi ne ajikinsa yayinda natsuwarsa ke kokarin barin gangar jikinsa take gumi ya rufe shi takoina ajikinsa . ahankali ya ciro hanky daga aljihun gaban rigarsa ya goge gumin dake tsaftsafo masa batare da ya sauke idanunshi daga kallonsu ba har zuwa sanda yaga kbr ya Miko mata kaya a wata jaka ya juya yana sake yiwa nabla murmushi . Wanda sauran kadan zuciyar deeni ta tarwatse tsabar frigici . Ahankali yasoma kokarin fitowa daga mota byn sule ya bude masa . 'Tana shiga gidan taje ta, ajiye kayan a inda tasaba ganin ana ajiyewa sannan ta nufi kitchen tasoma aikin girki hade da wanke kayan da akayi amfani dasu, kasancewa yau Sunday ce. Laraba tana church ummi kuma sun fita tare da aunty zeenat da safeena ba yadda ummi da safeena basu daita akan tazo su fita tare tace A'a saboda ita bata damu da yawan fita ba ko agidansu. cikin sanyi jiki take aikinta da zeenat ta gama koya mata kalar abinci da mai gidan yafi son cin ne yau aka bata practices dan aga yadda kwarewarta tayi. kamshin turaren mat Hamilton 27 datashaka ne ya haddasa mata faduwar gaba Wanda tun safe take jinta Haka . DEENI tsaye abakin Kofa kitchen din yana aiko mata da kallon tsana byn yaje yayi freshe up . 'Cikin tsananin tsoro da fargaban abinda zata Gani ta juyo karaf idanunsu suka sarke cikin juna take zuciyoyiinsu ya bagu... gabansu Yashiga faduwa . da sauri tayi kasa da kanta ta dinga karanto duk wata addu'a datasani na neman tsari . Ahankali ya tabe bakinsa yakaraso cikin kitchen din Sosai . "cikin muryasa may matukar dadi da sauraro yace ke..uban me kike Jira da har yanzu baki gama abinci ba . wani irin shock...ne yajata ,jikinta yasoma sheking takasa furta komai ya daka mata wata irin razananniyar tsawa ke .. Ba magana nake miki ba yakarasa maganar cikin kunar rai . "muryarta na rawa tace dan Allah kayi hakuri wlh nakusan gamawa yace you are very stupid dake da gamawarki kina tunanin an daukeki aiki ne dan kidinga yiwa mutane iskanci da aikin ba'a kan lokacin ba. mamaki hade da tsoro sukayi nasarar lullubeta ko kwakwarar motse gagararta yayi . yayinda haushinta ya sake turnuke wuyan DEENI a harzuke ya fizgo hannuta yace ke me kike takama dashi ke waye ma ubanki duk fadin Africa da har zandinga miki magana kiyi banza dani tayi kokarin fizge hannuta sai dai kashi ...ta kasa abunku ga soja. gata yarinya karfin su ba daya ba , ko namiji DEENI yarike da wuya ya iya kwatar kansa. ranta ya baci matukar dan haka itama fusace tace dan Allah malam ka sakar min hannu . kallon baki isa ba ya watsa mata sannan ya sake matse mata hannu Sosai yana kallonta cikin tsigar wulakancin hade da sake damke laulausar fatar hannuta. yace ki kwace hannu mana idan kin isa , tasoma girgiza kai dan wani irin radadin azaba da takeji acikin kashin hannuta . tayi kasa da kanta 'tana zubda hawaye tausayin kanta domin ita takawo kanta cikin wannan maseefar datake ciki. ashe rabon wahala ne yakawota gidan batasani ba . sai da yaga ji dan kansa sannan ya wurgar da hannuta nata da karfe ya juya cikin tafiyarsa ta kasaita da jan hankalin duk wanda ya kalleshi. minti goma kacal na baki kigama sannan yakarasa barin kitchen. ta durkusa kasa tare da fashewa da wani matsanancin kuka tasoma datasanin zuwanta aiki uguwar lekki ,da kyar ta iya mike. tacigaba da aikin girkin hawaye nabin kuncinta sai da ta kammala da komai ta shirya akan dening area sannan tazo ta wuce ta gabansa yana kwance a kan three sites hannunsa dafe da kirjinsa har tayi step daya zuwa uku tajiyo shigowarsu ummi ta dawo ahankali hade dayi musu sannu da zuwa . ummi da safeena suka bita da kallo byn ta amsa sannan ummi tace ya naganki haka wani afrigice afrigice nablah ta kirkiro murmushin dole tace bbu komai ummi . Amman naga idanuki kmr kinyi kuka cikin sanyi murya tace uhm ....dazo ne danake aiki wani abu ya fadamin a ido . ummi tace ok sannan ta juya gun zeenat dake zaune kusa da DEENI tana tambayarsa ko yaci abinci . a harzuke ya bude idanunshi tare da watsa mata harara sannan ya juya mata baya please i don't won't any distoping ... now. Zeenat bata daddaraba Ta sake tmbyesa kowani abu Nadamunsa ne . Zeenat.... yakira sunanta why are you distracting my hrt ... tace sorry Tare da mikewa tsam tayi dakinta gudun kada ya wuce akanta duk da batasan sanadin fushin nashi ba. nablah dake tsaye kusa ummi dan oready safeena ta bar gurin tace bari nima na bace daga nan . dan abinda nablah tayi noticing daga deeni hatta matar aurensa ba raga mata yake ba. ,Ina Ga ita bazanr bazara dan Haka ta zame ta gudu dakinta tabarshi da ummi . Ummi ta zauna gefensa tana tofeshi da addu'oi tarasa wani irin zafi rai ne haka ke damun dan nata abin fushi dama wanda bana fushi ba duk yi yake. tsawon lokacin yana kwance har sanda yaji kiransa daga masallaci dake 'cikin gidan ya mike a sukwane ya dan kalli ummi kmr zaiyi mata murmushi sai kuma ya fasa ta kira sunansa ya dago batare da ya amsa ba Kaci abinci ? ya yasina fuska har dimple dinsa na lotsawa dan haka tagane bai ci ba . da hannuta ta nuna masa alamun yakoma ya zauna . da kanta taje dinning ta bude kulolin abinci taji kamshin ya bugi hancinta ta zubo masa abinci takawo masa har gabansa. Tace oya ci abinci ahankali yasoma motsi bakinsa first love nifa bazan ci wannan jagwalgwalon yarinyar nan ba ummi ta koma ta zauna inda ta tashi ta hade fuska tamau takiyin magana sai idanu data zuba masa 'tana kallonsa . dan haka yake wani lokacin idan yana cikin fushi dayaga ta hade rai sai kaga yasoma shiga taitayinsa dan HK ya dan sake fuska kadan yasoma cin abinci yana kai lomar farko yaji kunnenshi ya dan sheking yasa hannunsa yana tsosa gun wasa wasa dai sai da oga DEENI ya tashi da Rabin plate sannan ummi ta sakin ranta tana masa dariya tace har ka koshi kennan da dai kakarasa cin jagwalgwalon mana shegen salo da iyayi kawai . ya yasina fuska yana kallon umminsa yace uhmm byn manage kawai nayi wajen tura abinci ummi ta sake yin dariya tooo ..nagode dakayi manage Kaci yagane sarai tsokanarsa ummi take dan hakabya mike yana ce mata shi ya wuce masallaci . Ita kuwa nablah tana shiga dakinta karamin Fridge din dake dakin ta bude Tasha ruwan. gashi tana jin wani irin maseefaffen bacci Amman batason tayi bacci byn la'asar sai yanzu tasoma kwadayin rike waya a hannuta dan ko ba komai zata rinka rage mata kewargida. tajawa kanta tsaki tace kai nablah kin cika yawa wlh karfe biyar daidai ta sauko parlour kasa tasamu lokacin duk suna kallo . ko kallon inda ummi da deeni su ke zaune batayi ba wajen zeenat tayi tana tmbyrta ko akwai aikin da zatayi duk da tasan ta kammala da komai kuma laraba ma ta dan jima da dawo wa Zeenat ta girgiza kai kawai batare datace komai ba Shima ganin ummi dake zaune. dan yanzu takanyi shakkan yi mata wani abu a gaban ummi. Nablah ta juya takoma dakinta ta zuge handbag dinta ta dauko currency affairs 'tana dubawa ahankali har aka Kira sallah magariba. MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO *Waannan shafin sadaukarwa ne gareku masoyan arziki tare da yi muku fatan alkhari a duk inda kuke kaunar dake tsakaninmu daga Allah ne ,Ina rokon Allah s.w.a ya barmu taren Tare har abada sannan ya hada fuskokinmu a jannatul firdaus Ameen* *Mrs splendid* *Maryam tijjani Adam* *Safeena mukhtar getso* *Maryam kalgo* *Adaweeyyah* *MMN hafeez* *Murja* *Fateema abuje bagudo* *Aina,u gadan kaya* *MMN Aliyu* *MMN illima* *Faiza bsbs* *MMN sadik* *Ina Mika godiyata gareku all auren sirri fans sakonninku yana isowa gareni kai tsaye Ina jin dadi yadda kuke Nuna min kauna Ina addu'ar Allah Yasa kar soyayyarsa nan ta tsaya iya social media kawai tazarce har illa Masha Alla kyawun tare inshallahu* Page 70 Mikewa Tayi 'cikin sanyi jiki taje tayo alwala tasoma gabatar da sallar magriba , baita ta Mike daga kan praymat dinta ba har sai da Tayi sallar isha'i. Kwance take lamo akan gadonta ita daya Tayi shr hannuta rike da karamin litattafin garkuwar muslinci, hisnul muslim. 'tana dubawa ahankali Amadadin abin da take karantawa ya dinga shiga kwalkwaluwarta sai ma wani tunani ne yazo mata . Sosai ta afka 'cikin damuwa yayinda tunanin duniya ya taru yayi mata yawa . Tunanin gida da mamanta da mahaifinta har ma da ah'linta, duk shi yafi damun xuciyarta ,ko a wani yanayi en gidansu suke cigaba da rayuwarsu ? Ko wani hali mahaifinta yashiga lokacin daya dawo gida ya iske bata nan ? Allah shine masani ...ta fadi hakan 'cikin zuciyarta 'tana may langwabar da kanta gefe . " take nadamar rashin bin umarnin mahaifnta yashigeta, gashi takawo kanta cikin tsaka may inda ba,asan darajarta da mutuncinta ba" to meyye amfanin zuwanta neman kudin shiga Jami,a alhalin mahaifinta Bai yarda da hakan ba. Anya kuwa batayi kuskure a rayuwarta ba ? Anya kuwa ko kudin tasamu zasu mata albarka datake son cigaba da karatunta dashi ? Ta Dade kwance 'tana tunanin rayuwarta ganin bbu sarki sai Allah Yasa tabawa zuciyarta hakuri ......Tare da Mike ahankali tayiwa kofar dakinta key sannan tashige bathroom with that thinking tayi wanka shape shape Tare da dauro alwala gabadaya. tafito 'tana goge jikinta da dan karamin towel din dake daure ajikinta Wanda Bai Ida gama rufe mata jikinta ba sosai. Dan kana kallon wasu surorin jikinta a bayyane . ,sai data gama gogge koina a jikinta sannan daga karshe taje ta maida towel din jikin kofar bayi. Ta dawo gaban mirrow ta tsaya 'tasoma kokarin tufke yalwantaccen sumar kanta gefe" Wanda tsabar yawansa yasa da kyar take iya tattarosu ,Tare da tufkesu gefe daya domin tasamu damar yin bacci Sosai dan wani lokacin idan ta tufke gashin a tsakiyar kanta bata tasamun natsuwar yin bacci Sosai. A Ranar DEENI Bai samu damar sanar da umminsa komai a game da aurensa da aka daura da nablah ba. sbd haushin yarinyar da yake tawainiyya da zuciyarsa km hakan yasamu nasaba ne da ganin da yayi mata Tare da kabir mai wankinsu . Ko yanzu da yake zaune a dakinsa bbu komai ajikinsa facce dan karamin wando short niker iya cinyarsa . "koina ka kalla ajikinshi gashi ne kwance sai sheki da daukar hankali suke Tare da birgerwa tsabar kyawun halitta da Allah (s.w.a) yayi masa , kwantaccen gashin jikinsa suna kwance luf.luf..ta koina abin Sha,awa yayinda kan nipply dinsa dake manne Dass da kirjinshi zagaye da gargasan gashi , sai yazamo tamkar wani ado ne akawa nipply din . DEENI ba baya wajen kyau da tsarin jiki shi din cikakken nmj ne guda har da rabi ,wato first class saannan unique man abin so da bukatar kowace macce gashi da mugun shiga rai . "kallo daya zaka yi masa kaji yatafi da hankalinka . document ne da file files zube agurin yana kokarin sa hannu acikin takardun dake gabansa , ganin da yayiwa yarinyar dazu da rana ne ya sake fado masa, take yaji gabansa yayi wani irin mummunar faduwa yayinda zuciyarsa tasoma bugawa da sauri da sauri .... hankalinsa a tashe yake mamakin da al,ajabin abinda yasashi jin haushin ganinta da kB dazu . to meyyesa .... meyesa zanji haushin Dan kawai naganta tare da kB? tmbyr daya jihowa kansa kennan wanda bashida may bashi amsar tmbyrsa ahalin yanzu . Ya Dade zaune a dakinsa hade da zubawa takardun dake zube gabansa idanun kawai so yake ya gano takamaiman dalilin da Yasa yake tunanin yarinyar da yake ikirarin Bai son aurenta asalima ya tsani ya bude idanunshi ya ganta near him . rasa gano dalilin daya sa yaji haushin ganin yarinyar da kB ne yasashi sakin numfashi Tare da ajiyar zuciya alokaci guda , tsaki yaja Tare daukar wayarsa yasoma neman layin Zeenat ,nan ma wani sabon Haushi yakamashi yaja tsaki ganin kiran na shiga sai dai abinda network din ke Nuna masa ana amfani da wayar cal waiting . Haka kawai yaji zuciyarsa Na umartarsa daya kunna CCTV camera dinsa yaga halin da gidansa yake ciki . Dan ya kwana biyu rabonshi da dubawa. dan Haka bbu wani westing time ya kunna CCTV camera dinsa Tare da xuba cizan lip's dinshi kadan yana kallon duk wani abinda ke faruwa a gidan da mutane dake shige da fice har zuwan sanda nablah ta kulle dakinta Tare da tashigewa bathroom. ta fito ,jikinta daure da towel ta nufi gaban dress mirrow tana gogge jikinta da towel din dake daure ajikinta Wanda yabashi damar kallon wasu daga cikin sansar jikinta . ahankali yaga ta bude man shafawarta ta lakato tasoma shafawa fuskarta zuwa saman kirjinta dake 'cike bamm....da dukiyar Fulani . cak yaga ta tsaya tana kallon abinda yafi daukar hankalinsa . , Shima tsayawa kawai yayi cak..yana kallon manyan bobbo Tare da mamakin yadda suka sake yin kyau da sheki ..ba kmr ranar farko da yasoma ganinsu ba . Itama tsayawa tayi tana cigaba da kallon yadda nonuwanta ke sheki da cikowa kullun "tamkar ana hurasu . Ta Dade tsaye tana karewa kirjinta kallo Tare da mulkesu da cream km duk sanda ta daura hannuta kan Brest dinta sai deeni yaji wani irin mugun shock from no where ajikinshi . lokaci guda zuciyarsa tayi wani irin baguwa da sauri Wanda har joystick dinsa Bai tsira ba jikinsa yasoma shaking Amman yaki dauke idanunshi akanta sai ma sake kurawa camerar idanunshi da yayi yana sake kallon yadda take bin sansar jikinta tana mulke koina ahankali . Bomshort yaga ta dauko ta saka daidai cinyarta da wata yar karamar rigar hamles ko breezy bbu ajikinta hakan yabawa deeni damar hango kan nipply dinta dake 'cikin rigar suna tsukonoshi. " idanunshi kyam akan kirjinta ko kiftawa bayason yi ta feshe ilahirin jikinta da turaren five eleven tayi tsab daita. ainihin sihirtaccen kyawun surar jikinta ya sake fitowa muraran . DEENI dake zaune yana kallonta duk ilahirin jikinsa bbu inda baya rawa yayinda jikinsa yasoma mutuwa yana samun special reaction ajikinsa most especially joystick dinsa dake harbawa da sauri da sauri ya dinga ji tamkar ana watsa masa ruwan tsanyi ne ajikinsa. Ahankali ya lumshe rikitattun idanunshi ya sake bude fess... akanta har lokacin tana nan tsaye gaban mirrow wannan karon ba komai take ba . Sai dai tayi shr alamun tunani 'cikin mutuwar jiki yakamo lip's dinshi Na kasa yasoma tsotsa ahankali ahankali yana ji tamkar ya fixgota ta 'cikin camera yasoma ganar daita kuranta Nayi wannan shigar datayi . , bashi dake zaune yana kallon jikinta ba hatta ita karan kanta kallon kanta take. tsarin yanayin jikinta yana matukar birgeta ballanantana cikakken nmj irin DEENI. inda kaga yadda tayi maseefar kyau zaka dauka may shirin zuwa turakar may gida ce . " tayi wani irin juyi hade da tsalle ta fada kan bed tana murmushi Tare da jayon pillow ta kamkame ajikinta.wayyo sauran kadan zuciyar deeni ta tarwatse ta daina aiki. dan gabadaya jijiyoyin dake aiki ajikinshi ne suka nemi tsayawa Na wuncin gadi kafin daga baya jikinsa yacigaba da kirrrrrrma... " ya Dade zaune yana kallonta kwance ta kamkame jikinta waje daya kmr may jin tsanyi ahankali yasa hannunsa ya kashe camerar Dan bazai iya cigaba da kallonta a yadda yake jinsa ahalin yanzu , mikewa yayi tsaye yana duban yadda gabadaya ilahirin jikinsa ya sauya hatta gajeren wando dake jikinsa ajike yake jagab, tsabar jarabar dake cinsa,ko takan documents din dake zube a kasa Bai bi ba Ya janyo jallabiyarsa dake rataye ya zira ya nufi zuwa dakin uwar gida sarautar mata . 'Tana amsa waya yashigo dakin da sallamarsa" tsam ta katse wayar Tare da rufe zance datake .sannan ta ajiye wayar a gefen bedside dinta Tare da juyowa ahankali ta rungume shi tsam tsam ajikinta . yace kedawa kike waya Haka tun dazu nake kiran wayarki busy busy? ' gabanta ya yanke ya fadi Cikin in inna ...tace uhm uhm ..wlh nida wata kawatace da muke karatu Tare . Ya amshi wayar hannunta yana dubawa duk numbers din mata ya gani birjik ,Banda numbers din en uwa. yace duk yawan numbers din nan friends dinki ne ?,ke yawan kawaye baya damunki ne ? Ta amsa masa da cewa mutane fa rahma ne my hrt km ma yawancinsu sune suke nema da kawance km kaga bbu kyau wulakanta mutun takarasa fadar hakan 'tana may saka bakinta 'cikin nashi tasoma kokarin janye hankalinsa da irin kalolin salonta Tare da gaya mishi yadda tayi missing dinsa . Ai bata idda magana ba taji ya fara xuba mata wasu zafafan wasannisa da rabonta da jinsu tun suna kan ganiyar cin amarcinsu ,Yar karamar rigar baccin dake jikinta ya zame Tare da cigaba da wasa da santsar jikinta gabadaya yagama rudata da salon wasannisa duk inda yakai hannu ajikinta sai taji wani irin mugun shock . duk tabi ta rude ta fita haiyacinta tare da sake sakar masa gangar jikinta 'cikin Haka DEENI ya afka gonarsa. Banda sambatu bbu abinda Zeenat take uhmmmm uhmmmm wayyo uhm.my hrt ....Ina sonka dayawa wlh bazan iya rayuwa bbu kai Dan Allah.. nima kasoni kwatankwacin Wanda nake maka please now.. show me the way u loves me too. oga DEENI kuwa tsit kake jinsa bbu Bakin magana Sai faman aiki yake byn komai ya lafa Wanda da kyar Zeenat tasamu DEENI yabarta . ya koma ya kwanta gefenta Tare da rungumota jikinsa tsam yana fidda numfashi sama sama Kusan minti talatin ya dauka kwance yana rungume daita . Haka kawai wani lokacin yake tsintar zuciyarsa da tausayinta sbd yadda take mugun sonshi da tsoronsa Tare da kiyaye duk wani abinda baya so.... ahankali ya Mike Tare daita ajikinshi. bathroom dinta suka shiga sukayo wanka Tare sannan suka sake fitowa murna da farinciki fal a zuciyar Zeenat yaushe rabon hakan takasance a tsakaninsu bama zata iya tunawa ba ? Farincikinta yakasa boyuwa har suka bayyana a kan fuskarta Wanda har sai da tasa DEENI tmbyeta . tace mishi bbu komai tasa hannu ta dauko towel tasoma goge mishi jiki dashi itama ta goge nata jikinta boxes dinsa ta mikomasa ya mayar yayinda itama ta saka Yar yololuwur rigar baccinta sannan suka sake zubewa kan bed whisky blanket dinta ya janyo ya lullubesu dashi ya kai hannushi yana fasha sumar kanta duk da bawani suma gareta may yawa ba. yayinda zuciyarsa takasa samun natsuwar dayake bukata . yana jin tamkar Bai mata adalci bane akan AUREN SIRRIN da yayi a yau Amman km daya tuna itace dalilin silar komai sai yaji zuciyarsa ta samu natsuwa . Ya dinga jin abinda zuciyarsa ta aikata daidai ne. duk ma abinda yayi mata ahalin yanzu itace Silar jefa rayuwarsu 'cikin gagari da kunci dayasa shi aikata hakan Tare da umarnin umminsa .. da tabar masa yaransa da dinga zubarwa da bai jin daga ita zai iya kara aure kowace macce a rayuwarsa . Ganin yadda dakin ya dauki shr Na wani lokaci alamun bbu kowa cikinsa Yasa Zeenat tunanin ko bacci ya dauke DEENI ne . Wanna tunanin datayi ne Yasa ta juyowa ahankali" karaf idanunsu suka sarke 'cikin juna zuciyarta ta buga sakamakon wasu abubuwa data sun fito daga rikitattun idanunshi suna shiga nata . Hakan ya sake jifa zuciyarta 'cikin duniyar soyayyarsa ahankali ta sakar masa kayataccen murmushi 'tana may kai hannuta kan kyakywar fuskarsa ta shafa kwantaccen gashin dake kwance a fuskarsa. , muryarta a sanyaye Na dauka kayi bacci ne Dana jika shr ? Numfashi yaja ahankali tukun ya sauke Ajiya zuciya . ,banyi bacci ba ,ya bata amsa atakaice,shine kayi shr kana tunani ko...yayi killing smile dinsa may sake narkar mata da zuciya ,wa gaya miki tunani nake yi ? Xuciyata ce ta sanar dani hakan ,yanzu dai meke damunka dan gabadaya yanayinka ya Nuna kmr kana 'cikin damuwa ? Bai bata amsa ba kmr yadda ta bukata sai Murmushin da sake yi Tare hade bakinsu waje daya ya lullubesu 'cikin bargo .a kunneta ya rada mata ,ban koshi dake bane shiyasa kika Ga Yanayina Haka ,tashige 'cikin jikinsa sosai tana dariya .Tare kokarin son shiritar da zance dan tasan halinsa sarai zai iya karawa tunda yace bai koshi ba . Kwance take tana faman bacci Wanda batasan lokacin daya dauketa ba tayi nisa sosai 'cikin baccinta.....tun daga nesa ta hango shi tsaye jikinsa sanye da fararen tufafi . Hadadden farin yaddi ne ajikinsa mai shegen kyau gaske. matsowa yasoma kokarin yi Wanda har sai da yakaraso daf..daita sannan ne idanunta suka iya gane mata kowane ne . , da murmushi dauke akan kyawawan fuskarsa yazo gabanta yaja tsaya suna kallon juna har lokacin tana tsaye fuskarta 'cike da mamaki ganinsa tsaye a gabanta yana bulbula mata murmushi matsowa yayi sosai 'cikin isa , tamkar zai shige mata jiki . 'Cikin wani irin voice da bata taba jin irin sa ba tunda take a tsawon rayuwarta ,ta tsikayo muryar shi yana fadin... " Amincin Allah Ya tabbata a gareki .... kasa amsawa tayi sbd tsananin mamaki da yaki barin gangar jikinta ...hannuta ya kamo 'cikin wani irin salo yana murzawa ahankali ahankali Tare jawota gabadaya jikinsa....Ya rungume tsammmmm.haba wife ...yakike kallona tamkar bakisan koni waye ba ,da matsayina a gurinki, ko kuwa Na zame miki wani sabuwar halitta ne Na daban ? Yasoma shashafa mata sansar har zuwa kasan mararta yana kokarin zira finger dinsa jikinta .Tayi saurin fizge jikinta daga gareshi ta soma ja da baya . kuka may karfi ne ya nemi kufce mata . "jikinta Banda rawa bbu abinda yake tsabar tsoro takasa kwakwaran motse ahankali ya sake motsawa inda take Tare da fixgota 'cikin fadadden kirjinsa take hawayen dake fuskarta Yashiga ambaliya ,yace shiiiiiiiii...kiyi min shr bawani abu zan miki ba ajiyar bby kawai zan baki kina so..? Tayi shr taki cewa komai Duk kokarinsa nason ganin ta bude baki tayi mgn abun yagagara ahankali ya sake matseta tsam ajikinsa sosai ganin yadda jikinta yake kirrrrrrma. maimakon tayi shr sai ma karuwa da kukan nata yayi . kan dole ya sausauta rikonta ba dan yaso ba Tare da kamo fuskarta da hannuwansa duka ya xuba mata kwayar Idanunshi 'cikin nata .... shin bakiyi farinciki daga Nina bane wife? ,ni dake munka kasance matsayin mata da miji ne . Zan baki bby kina so kanta tasoma girgirza masa alamun , Aa . Ahankali taga fuskarsa tasoma sauyawa tamkar ta mayyunwacin zakin daya fita neman abincinsa ,cak Yasa hannushi ya dauke sai kan wata sahara mai shimfide da farin kwalle ya kwantar da ita yana cewa ki amince nabaki bby saannan kimin magana , banason wannan shr naki yana cutar dani . yana mgn 'yana romancing din jikinta ' zuwa mararta ganin Haka Yasa tayi hanzari bude baki da niyyar mgn ta hango Zeenat rike da wuka ta nufi kan DEENI gadan gadan zata luma masa nablah ta kwalla wata irin razananniyar kara ... Tare da farkawa daga mummunar mafarkinta, ahankali ta dinga juyi akan gadonta batare da bude idanunta ba .. Daidai wannan lokacin Shima deeni ya farka a frigece daga nashi mafarkin yayi shr kawai yana tuanani yayinda zuciyarshi take maimaita mishi addu'oi,zufa ce ke karyo masa ta koina tamkar Wanda yayi wanka. " ya dubi Zeenat dake kwance tana sharar baccinta ahankali kwance . Ahankali yasoma tuno mafarkin shi , Zeenat ce da wuka take kokarin luma masa to me hakan yake nufi ? Ahankali ya dinga kallon Zeenat yana mamakin mafarkinsa shi kam bashi da ilimin fassara mafarki ,dan Haka yabar shi a rudin shedan idan ma wani abu ne , yabarwa ubangiji komai. dama shine mafi sanin komai addu'ar yayi Tare da koma ya kwanta ya rungumo Zeenat jikinsa 'tare da aiyana yarinyar ce rungume ajikinshi. Washegari DEENI da wuri ya dawo yana zaune a parlour kasa nablah ta wuce ta gabansa ko kallon inda yake batayi ba tashigewarta kitchen asalima nunawa tayi tamkar batasan da wani halittar ,bil Adama a gurin .aiki zuciyarsa ta motsa ranshi yayi matukar baci . Runtse Idanunshi yayi tare da yakamo lip's dinshi Na kasa yana cizawa ahankali . to may yarinyar nan take nufi dashi ? Bai isa ta gaishe ba kennan kome hakan yake nufi ,take zuciyarsa tabashi amsa da ka isa man tsabar iskanci kawai da yayi mata yawa .yaja tsaki 'tare da bude idanushi ya duba agogon dake manne a parlour yanzu karfe biyar daidai ta cika km daidai lokacin da karar bell din gidan tacika koina parlour. nablah dake wanke kayan ciki tasoma kokarin karasawa da sauri sannan ta tsame hannuta 'tare wankewa. parlour ta sake fitowa kai tsaye tayi mamakin ganinsa har lokaci zaune . rigingine akan kujera ya mikar da bayansa yayinda idanunshi suke a lumshe tamkar may yin bacci wuceshi tayi batare da ta sake kallon inda yake ba . ya taje ta bude kofar zeenat tagani tsaye tana faman cika tana batsewa , tana ganin nablah ta tsinke fuska tana kallonta . nabla Na kokarin yima sannu da zuwa ta katseta ta hanyar daga mata hannu sannan tace ke ....dan iskanci tun dazu kina jin mutane shine Sai yanzu kika damar zuwa ki bude kofar . Duk faduwar da gaban nablah keyi hakan bai hanata bude baki ba gurin cewa Kiyi hakuri wlh aiki nake yi ne shiyasa mtssss zeenat taja tsaki 'tare da Miko mata jakar dake hannunta . Nablah karbi jakar tana sake mata sannun da zuwa, yatsine Zeenat ta amsa fuskarta babu yabo ba fallasa nablah ta nufi dakin zeenat . Yayinda zeenat tasoma kokarin karasowa inda deeni ke zaune tare da sallama jikinta a sanyaye 'cikin doguwar rigar daya saukar mata har kasa dan ya rufe takalminta 'cike da kulawa takaraso gareshi ahankali ya bude rikitattun idanunshi fes akan fuskarta idanunsu suka tsarke 'cikin juna a yadda take kallon kwayar Idanunshi ta gane ranshi a bace yake . dan Haka tayi sauri cewa kayi hakuri my hrt yau ka rigani dawowa gida wlh wani lectura ne bai shigo mana ba Sai to 4 Ina ta sauri Na dawo dan nasan baka son kadawo bana gida. ,tunda tasoma mgn idanunshi ke kanta km har sanda tayi shr Bai dauke rikitattun idanushi akanta ba. Ganin yadda yake kallonta Yasa ta kamo tafin hannushi 'cikin nata tana murzawa ahankali ahankali, ta sake marairaice murya tana sake bashi hkr jin yakiyin mgn kayi hakuri dan Allah. tausayinta ne yakamashi ganin yadda duk tabi ta damu dan Haka yasamu kanshi da cewa mata karki damu ..... tace Nagode my hrt 'tare da kissing din tafin hannushi ,bai ji komai ba sbd Yadda zuciyarsa ke masa wani irin suya da takaicin rashin ,Nuna ko in kula da waccen Yar iskar yarinyar tayi masa. Zeenat ta Mike tsaye bari inje in dawo ,dakinta ta shiga ta cire kayan jikinta tashige bathroom. kitchen nablah ta koma ta xuba kayan 'cikin a pot Tare xuba kayan kamshi sannan ta daura akan gas ..Ta kunna poppo ta wanke hannunta ta koma gefe ta dafe kanta tana tunanin meyye abinda zatayi nest . ahankali brain dinta ya dinga gayamata yadda zata hada miyar batare da tasamu wata matsala ba . dan Haka da sauri ta juyo dan isa durawar da suke akejiye kayan amfani ta dauki duk abinda yadace. ta dago da shirin juyowa sukayi karo deeni da sauri taja baya a frigice Tare fadin a uzubillahi....Ai tun kafin takai ga karasawa ya katseta "ta hanayar daura yatsansa daya saman lebensa shiiiiiiiii kiiiiii kada ki sake kikarasa tunda ne ba shedan bane stupid girl kawai ke gaki abinda za'a jawa hirji ba'a yi ba ,Sai kece zakiyiwa mutane Harara ta watsama masa 'cike da takaicin abinda yace mata yanzu. Ta sauke numfashi batare da tace masa komai ba . ta watsar dashi Tare da bin gefenshi ta wuce taje gaban tukunyar tana cigaba da aikinta. Bakinsa ya tabe Tare da harde hannuwansa duka a kirjinsa ya zubawa bayanta idanu kawai yana mamaki kalar iskancin dake dawainiyya daita . idanunshi dake yawo a tsantsar jikinta ne Yasa gabanta faduwa jikinta ya fara shaking har wukar dake hannunta tana yanka albasa tayi nasarar sharbe mata hannu . take ta saki Yar kara Tare yin wurgi da wukar aiko kafin kace me jini barke Sai xuba yake. " tayi wajen popping da sauri tana wake jinin dake siyaya . ahankali yamatso ya tsaya a bayanta har tana jin hucin numfashinsa . tamkar zai shige mata jiki ya kamo hannun yana kallon yadda jinin ke tsiyaya . ko Yaya ya motsa jikinsa Na gugar nata take jikinta yacigaba da kirrrrrrma tana son yi mgn Amman harshenta yaki bata dama. Sbd Idanunshi daya kafeta dasu . dan Haka tasoma mutsmutsun son kwace hannuta daga gareshi . Haushin kanshi kanshi da kashine ya kamashi don me zai kama hannunta me ma yakawo shi inda take har da Yashiga hurinminta , takaici Haka tattare da haushinta Yasa shi ya matse mata ciwo da iya karfinshi . ta saki wata razananniyar kara yayinda Hawaye kebin kuncinta shiiiiii short up ya daka masa tsawa.. Ta tsorata matuka Sai dai bata bari tsoron nata yayi wani tasiri ba dan Haka . Da kyar ta samu ta tattaro jaruntar ta sanyawa jikinta. 'cike dakewa zuciyar tace dan Allah mlm Ni kasakar min hannu ciwo yake min..... kmr ta zuga shi ya sake damke daidai gurin ciwo yana dubanta idan an ki sakin hannu fa sa me zakiyi uhm? nace me zakiyi ? bazanyi komai ba km bani da abinda zanyi Amman wlh na barka da Allah ... wai me ma Na tsare maka ne 'cikin gidan ,ka dameni ka damu rayuwata kana son ka dinga shiga Lamarina ,nifa bana son damuwa. , bana shiga Lamarinka dan me kai zaka dinga shiga nawa... au nine ma nake shiga lamarinki? Tace eh Haka nace ta fada 'hakan cike da tsiwa yace a she kuwa zaki mutu kwanan ya sake matse ciwon Tare wurgi da hannuta yaja tsaki tare barin kitchen . Haka taciga dayin girki tana yi tana Hawaye zuci da zahiri .daf da magariba ummi da safeena suka sauka tana jinyosu sautinsu a parlour tayi zamanta taki fitowa har byn data kammala Sai da aka kiransa sallah taji tsiti alamun kowa yakama gabansa sannan ta fito tashirya dinning tayi dakinta . MMN SUDAIS CE [7/20, 9:39 PM] 0mmer Farouk: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 71 Karfe takwas daidai nablah ta sake fitowa main parlour din domin xuba musu abinci suna zaune su dukkansu , har deeni suna hira. takaraso har dining area . jikinta a sanyaye tasoma xubawa ummi da zeenat har ma da safeena Abinci Amman taki xubawa deeni dake zaune yana chatting a wayarsa ..asalima ko kallon inda yake zaune batayi ba ballanantana tasan da zamansa . ,Shima bai wani damu da ganin yadda ta shareeshi ba . ,Sai ma gyara zamansa da yayi sosai "yana son yaga iya gudun ruwanta. ,tagama duk wani abinda take ta juya ahankali da niyar barin parlour. tayi taku daya zuwa biyu taji an fincikota ta baya . , ahankali ta juyo a sanyaye dan ganin ko waye ya rikota hk. , aiko juyowarta keda wuya. taji saukar mari tasssss akan fuskarta . zeenat ce da wannan aiki nablah tasa hannuta ta dafe kuncinta daidai inda taji saukar marin tare da tsare zeenat din da shanyayun idanunta tana kallonta dasu... take Hawaye suka shiga sintiri a kuncinta sharrrrrrr tamkar an bude pompo ... Ba nablah da,aka mara ba hatta ummi da safeena Sai da saukar marin Yasa suka ji shock jikinsu ......deeni dake hakemce agurin ko gezo baiyi ba ,sai ma very gud da yace a zuciyarsa ... hankalinsa kwance yacigaba da operating din phone dinsa cike da jin dadin abinda Zeenat tayi mata.. ke.... ashe Yar iskace bansani ban sani ba? ,mijin nawa ne yazama abun wulakantawa da bazantarwa a gurinki .tsabar kin rainani . dan ubanki shi bai isa ki zuba masa abincin bane ko me kike nufi? Takarasa mgnrta tana may sake ciro hannunta zata kara mata wani marin... ummi tadakar daita . Kull karki sake ki km marin Yar,mutane . Aiki tazo yi fa, ba bauta ba. Wannan Ai wulakanci ne da tsagwaron rainin wayo zalla ? Me ma yayi zafi dayakai har da duka? da bata zuba masa abinci ba ke aikin me kike ? ,kinji min rainin arziki kawai Naga mijinki ne bana ba .. can km ummi ta sausauta murya A,a Zeenat nifa banason irin Haka . abinda kasan idan an maka bazakaji dadi ba to karka soma yiwa wani. ran zeenat ya kai kololuwar gurin baci har wani duhu duhu take Gani tsabar takaicin abinda ummi tayi mata a gaban may aikinta.. dan hk cike da fushi tace wlh ummi duk ke kike daurewa yarinyar nan gidin yin iskancin duk datagama . Tare da yiwa mutane kallon Gani Gani da rainin hankali, wlh tun wuri idan tasan ba zata iya yin aiki dani ba ,taka gabanta . inda km tacigaba dayin irin wayan nan iskancin wallahil azim zan gyara mata zama acikin gidan dan bazan dauki rainin hankali ba .Ta juya fuuuuuu tasoma kokari barin parlour . Nablah dake tsaye har lokacin jikinta Banda rawa rawa bbu abinda yake ,yayinda Hawaye dake idanunta ke cigaba da silalowa. Cike da tausayin kanta tasa byn hannuta tana goge Hawayen wasu Na sake zubowa. ummi da ranta ya gama baci matukar ,tace yi hakuri kijin nablah . " nablah ta girgirza mata kanta kawai batare da amsa ba . Zo ki zauna kici abinci inji cewar ummi da kyar nablah ke daga kafafunta da suka gama sagewa tsabar takaici da tashin hankali datake ciki . safeena ta Mike ahankali tare kamo hannun nablah 'cikin nata tana bata hakuri ,ta zaunar daita tare da turo mata plate din abincinta datasoma ci gabanta tana sake bata baki ,ummi ma hakuri taita bata. ,duk wannan abin da suke mata baya gabanta hk km bai wani birgeta ba . Dan gabadaya Hankalinta baya jikinta .. tunaninta ya tattara ne akan yadda zatabar gidan ta hutawa rayuwata. ,akan wani dalilin zata zauna a maidaita tamkar baiwar Ai talauci ba hauka bane km ba,a akan aka soma zuwa aikatau ba ,duk yadda safeena tayi daita akan taci abinci . kasawa ci tayi Banda bakinciki bbu abinda ke dawainiyya zuciyarta . Ta ya'ya mijinta Na mata rainin wayo ita km ta dinga wulakanta ta..sbd me...Ta tmbyi zuciyata ..take zuciyarta ta bata amsa da ,sbd ke talaka ce .... Zeenat nabarin gurin Shima deeni ya Mike ahankali yana kakkabe jikinsa ranshi watse da marin da zeenat tayi mata , murna fal cikinsa yayi hanyar step ... Ko rabi baiyi ba . ummi takira sunanshi deeni ...Ya dan tsaya tare da juyowa yana duban ummi. kaje dakina ganin nan zuwa yanzu . Deeni zaune a parlour ummi akan doguwar kujera ,yayinda ummi ke zaune a gefeshi ,tace tunda kadawo daga gidansu yarinyar nan nablah banji kace dani komai ba? idan kasan da cewa bazaka iya bi zabina bane ka fito kasanar min . Ba wai ka dinga min yawo da hankali ba kmr wata abokiyar wasanka..deeni ya marairaice murya haba first love meyye kawo wannan mgnr ? Wlh naje gidan nasu km har ,nagana da mahaifinta km har angama komai . Bangane angama komai ba ummi ta tmby ? ya juyo sosai yana fuskantar ummi da kyau sannan yasoma mata bayanin duk yadda sukayi da mahaifin nablah har zuwa inda aka daura musu aure tare da fito da wayarsa yana Nuna mata video dayasa sule yayi lokacin da'ake daurin ,auren . Yanagama nunawa ummi yakira number sule tare da saka wayar a handsfree ,muryar sule direba ta bayyana raudau ,shima dai Karin bayani yayi mata akan yadda daurin auren yakasance sannan deeni yayi hanging din kiran . ummi naga jin yadda komai ya tafi 'cikin tsari Yasa ta saki ranta sosai ba kmr tun farkon shigowarta dakin ba tace yauwa Haka nake son ji alhamdulilllahi ,Dan har Na dauka ko bazaka bi zabina bane ? 'Cikin sarkewar murya yace a koda yaushe banida zabin daya wuce na ummina duk abinda kike so shi nima nake so akan wannan baza mu taba samun sabani ra'ayin ba. farincikina shine nakasace may biyayya a gareki. dan Haka banida yadda zanyi auren yarinyar shine mafuta kawai atare dani.. Ni km hk tawa kaddarar auren yake zuwa min zuciya bazata taba samun zabinta ba . Tsananin tausayi furunci deeni din ne yakama ummi Amman km bata jin zata iya canza ra,ayinta akan qudirinta . Parlour ya dauki shr koina yayi tsit tamkar ba masu numfashi aciki. baka jin motsin komai Sai Na sautin TV. ummi ta nufasawa tare da kokari kawo karshen shirun nasu ta hanyar cewa Allah yayi maka albarka deeni duk abinda kake nema a duniya da lahira Allah yabaka. biyayyar da kake min kaima Allah yabaka ya'ya shiryayyu da zasu maka fiyye da hakan . Ameen first love ya fada tare da Mikewa kan kujera ya daura kansa akan cinyarta tamkar dai yadda kananun yara sukeyi , tare da lumshe rikitattun idanunshi . Ahankali ummu takai hannuta kan sumar kanshi dake kwance luf..luf Sai sheki suke da daukar hankali 'cikin tautausar lafazi may tsanyi ta Kira sunanshi...NASURULDEENI ....kwata kwata bashida niyyar amsawa Amman yadda umminsa takira complete name dinshi ne yasa dole ya amsa mata da Na,am first love a kasalance domin yasan duk abinda yasa umminsa kiran ainihin sunan haka abu ne may mahimmanci . dan Haka ya tattara duka hankalinsa gareta . Banason abin nan ya dau lokaci sbd da Haka ka hanzarta raba masu kwana kmr yadda addinin Muslinci yatanadar. kwana biyu biyu ko day day ,tunda ummi tasoma mgnr raba kwana numfashinsa ya nemi daukewa cak.. ko motsi bai yi ba har ummi ta dasa aya. idanushi a lumshe suke , zuciyarsa ke mishi radadi da suya tare da takaicin mgnr ummi . dan Haka muryarsa a dan zafafe yace kina nufi dakinta zan dinga zuwa ? Itama ummi a zafafe tace Kwarai kuwa ko bazaka iya bane? Ganin yadda ummi tayi ne Yasa shi cewa Ni Na isa nace bazan iya zuwa ba Sai dai wlh Ni kunya nakeji yakarasa fadar Haka cike da shagwaba tare da yatsina fuska. Ummi tacigaba da shafa sumar kanshi ahankali daga karshe tace daurewa zakayi kaje gareta badan ta isaba Sai dan bukatar mu . Deeni dake kwance ya sake yatsina fuska alamun Yashiga sarkarkiyya da kyar ya iya bude baki yace shikennan first love zan ware lokaci da zanje gareta . Ummi tace wani irin zaka ware lokaci zuwa gareta ? Kawai yau zuwa gobe ya Isa ka tsara komai dan bamuda wani ishashen lokaci batawa . A kidime deeni ya Mike zaune yace haba haba first love karki min hk man wani irin yau zuwa gobe gsky ni gobe yayi min wuri dan ban shirya zuwa gareta a gobe gobe nan ba . Amman I promise nest week inshallahu . Nest week Yayi nisa deeni kayi kokari kaje gareta zuwa jibi . Tamkar may shirin rushewa da kuka yace uhmmmm alamun yaji kawai ummi tayi murmushi jin dadi hade shafa gefen fuskarshi da tafin hannuta duk kabi ka wani rikice tamkar may jin tsoron yarinyar . deeni ya zaro idanun waje yana wa ummi wani irin kallon shi din ne yake jin tsoron yarinyar da loma daya zaiyi ya gama daita. haba first love .. yau km nine matsoraci yana may Nuna kansa da yatsansa sannan yacigaba tsorona ma ya rasa inda zai kare Sai akan mace ...mace ma housemaid dina.. ummi tayi saurin daga masa hannuta ok yaisa to Ai kai din ne naga duk kayi wani irin tamkar kana jin tsoronta . Alhalin nina san yarona jarumin jarumai ne.. sadaukin nmj abin sha, awar kowace macce. ,kaga yarinyar nan bata da wani aibu uwa uba tana da kyau sosai . idan Allah Yasa ma akaci sa'a bbys din duk sukayo kama daita . Kaga zamu samu kyawawan bbys daga gareta. duk maganganun ummi bbu wanda yaji yafi bata masa rai kmr wai yana jin tsoron yarinyar da wai tana da kyau. dan Haka ranshi a bace yace Ni first love ki daina wani cemin tana kyau .kyawunta Na banza ... tunda nasan ko kama kafar mamata batayi ba a kyau ballanantana Ni . banason ma ya,yana su wani yi kama daita zanje dai gareta ne kawai sbd cika ummirniki badan wani kyawunta ko me ko me....kawai ya Mike tsaye dan yaraba kanshi da sake jin zance yarinyar da ummi tasaka shi gaba dashi . dan zamansa agurin zai iya hadasawa zuciyarsa kamuwa da wani ciwo may tsanani . Zuciyarsa cike da Haushi ya nufi dakinsa ya murda handle yashiga bedroom tare da fadawa kan makeken royal bed dinshi da jan tsaki yayinda bakinsa ke fidda wani irin iska may zafi. hannuwanshi duka ya daura yayi pillow dashi Tare da kurawa celling daki ido tamkar may karanta wani abu.. ,bbu abinda yake Banda tunanin yadda zuwansa gurin yarinyar zai kasance tsawon lokaci ya dauka kwance yana kallon celling dakin kafin daga baya ya sauke naunauyen ajiye zuciya may karfi gaske .. yafara zance zuci ta Ina zan fara ? A zahirance zanje mata ko badinance ? Zuciyarsa tabashi amsa kaje mata kawai a dakenka sak .... a,a kada kayi Haka ka tsaya dai ka natsu tukun kasan ta Inda yadace kaje mata.. ya sake furzar da iska tare da jan tsaki mtssss ko ma a ya'ya naje mata dolenta ta saurareni km Hakan bazai hanani cin ubanta ba da wannan sabon iskanci data tsiro min dashi .. , har kmr Ni ya Nuna kanshi da dan yatsansa wata diya macce zatace Ina damun rayuwarta ina shiga lamarinta . shi deeni da kanshi ya girgirza kanshi kawai yana sake jin haushinta ... Ranar Wednesday yakama rana da ummi ta umarce shi da zuwa gurin yarinya. dan Haka tun a safeyar ranar yagama shurinsa tsab ta yadda zai isa Gare a saukake . Zaune yake a dakinsa ya tasa CCTV camera dinsa ... MMN SUDAIS CE [7/20, 9:40 PM] 0mmer Farouk: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 72 Zaune yake a dakinsa ya tasa CCTV camera dinsa gaba byn ya fito daga bathroom duk wani lungu da sako Na gangar jikinsa bbu inda bai fesheshi da turarensa Hamilton ba . rigar bacci ce sanye ajikinshi mai budadden gaba Wanda yafito da ainihin siffar ta cikakken namiji . gashin kirjinsa Na kwance luf luf dasu abin Sha,awar da bukatar kowace cikakkiyar mace data amsa sunanta . Wanda kallo daya mace zata yiwa kirjinsa taji hankalinta yayi mugun tashi domin duk wata wacce may raunin Sha,awa ta kalleshi dole ne ta Mika kanta gareshi batare da ta shirya yin hakan ba. kallon camerar yake batare da ganta ba . ko jin motsinta ko ganin wata alamar dazata Nuna masa tana dakin ba.Gashi bai saita Na,urar daukar da bayi ba ballanantana yaga ko tana ciki . 'Ahankali' yakai hannushi kan system yasoma dubo part din kasa aiko daita yasoma cin karo zata shiga kitchen hannuta rike da wata karamar Leda fuskarta a dan daure jikinta sanye cikin hijab kmr koda yaushe. 'Ahankali' ya km shiga 'cikin system dinsa ya dawo part din nablah.. ,tsawon lokaci ya dauka zaune a gurin tare da yin zance zuci irin har sanda yaga shigowar dakin hannuta rike da wasu kaya.ta maida kofar ta rufe tare da murda key.. Ta ajiye kayan hannuta a gefen bedside dinta tayi Mika may dauke da gajiya sannan ta soma cire kayan jikinta tashige bathroom wanka . ta Dade a 'cikin bayi km har lokaci yana zaune yana zaman jiranta fitowarta har ranshi yasoma baci ahankali ya furzar da iska may zafi daga bakinsa Tare da cewa ko me wannan Yar iskar yarinyar take a bathroom har yanzu data ki fitowa ? 'Cikin hk Wayarsa ta dauki karar sauti mai dadi Yasa hannushi yana kokarin janyowa wayar batare da ya dauke idanunsh daga camerar ba.a hankali yasoma duba screen din wayar sunan fk yagani . Ya dauki wayar cike da jin Haushi... fk kuwa yana jin DEENI ya daga wayar yace amincin Allah Ya tabbata a gareka abokina ...... Deeni ya amsa tare da cewa ya,akayi ne fk ? Fk yayi murmushi sannan yace daman zance maka ne ka fito da wuri Gobe sbd sabbin ma,akanta da za'a dauka Dan zanfi son ace akai ne kazayi musu interview da kanka. DEENI yaja tsaki Dan jin wani sabon Haushin daya caki zuciyarsa. Dan Haka a fusace yace idan ban fito da wuri ba sai bbu Wanda zaiyi musu interview din ? Fk yace uhm akwai man sai dai zanfi son kai da kanka kayi musu .. ran DEENI ya sake baci Dan hk hallasale yace to ba'a za fito da wuri din ba kar Allah Yasa a dauki ma,akatan Dan rainin wayo kawai .. kai zaman uban me kake yi da zaka ce kafin son sai Nine zanyi . Fk ya sausauta murya sannan yace haba aboki Yanaga duk ka dauki zafi ne daga yin mgn. meyyesa kake yin Haka ne ? abi fushi da Wanda bana fushi ba duk yi kake wlh DEENI ka dinga saurarawa zuciyarka da yawan saurin fushin nan dakake yi . Dan wlh zai iya kai yabaro ... Ya bude baki kennan cak ya tsaya yakasa cewa komai sakamakon ganin fitowar nablah daga wanka daure da towel iya cinyarta tana gogge sansar jikinta xuwa manya nonuwanta... jin shr DEENI yayi yawa ne Yasa fk cewa hello ! hello !!deeni kana kan layi? uhm DEENI ya fadi Haka a kasalance. yauwa.. yanzu dai abinda za'a yi kayi hakuri dan Allah ka fito goben da wuri sbd kaga kai ne kafi cancarta dayin duk wani abinda ya dace company s... rike kawai DEENI yake da waya a hannunshi Amman gabadaya Hankalinsa da gangar jikinsa basa gurin fk . Hankalinsa gabadaya ya karkata ne Ga yarinyar dake 'cikin camerar gabansa tana feshe ilahirin jikinta da turaren kmr yadda yasaba ganin a duk sanda akaci sa'ar ya waiwayo gareta . Hello deeni kana jina kuwa uhmmmm Ina jin dan matsala kawai wlh fk kacika damuwa ,wani lokacin. " ka dinga abu tamkar Wanda Bai san darajar iyali ba mtssss yaja tsaki.. " fk ya zaro idanu waje kmr yana gaban DEENI. Amman dai Kai anyi dan banzar yaro wlh yanzu nine ma zaka cewa basan darajar iyali ba . Ba laifika bane , Ai yanzu kasan dadi mace dole kace hk . Ka manta sanda ake binka da aure kanakin . auren dama kafin kayi shi , sai da aka soma bar maka wasiyya ..shine dan tsabar iskanci da rainin hankali yau Ni zaka wa bansa darajar iyali ba . Kar Allah Yasa ma kafito gobe da wuri inda ka cika ..DEENI yayi shr kawai yana sauraron fk yana kallon nablah data ta nufi Dan karamin fridge din dake dakin ta bude . A can bangaren nabla kuwa byn ta bude fridge taga drinks kala kala tayi murmushi jin dadi Dan tasan aikin safeena Dan tunda tazo gidan fridge din ya daina kasancewa bbu komai cikinsa . cike da murna tasa hannun ta dauki hollandia yougoth ta bude tare da kafa bakinta Tasha Sosai sannan ta nufo gadonta rike da sauran tana lumshe shanyayun idanunta tare da ajiyar kwalin hollandia din a gefen bedside.. ta kwanta ruf da ciki batare da sanyawa jikinta komai tana sake lumlumshe idanuwa. zuciyar DEENI ta buga da sauri ya saki ajiyar zuciya ahankali har fk yajishi.... Fk yace wannan irin wulakancin ne kana jin mutane kayi musu shr sai fama wani sakin numfashi da ajiyar zuciya kakeyi . ko kana sex ne da matarka Na kiraka batare da saninaba? DEENI ya sake sakin numfashi tare da wata ajiyar zuciya yana jin yadda gabadaya jikinsa yasoma samun sauyin yanayi kafarshi kawai ya dinga motsawa yana jijigata a kasa. ,karfin hali kawai yake gurin sauraron maganganu fk sai daya furzar da iska may sanyi sannan yace wannan ba damuwarka bane . km bai zama lallai kasani ba. ,shiyasa nace maka bakasan darajar iyali ba. kaji Haushi ,indan kasan darajar iyali look at the time you called me... DEENI yakarasa fadar haka yana jan tsaki .... fk ya daga Idanunshi yana kallon agogon dake parlour,nsa karfe shadaya daidai yanzu ta buga yace kai dai anyi dan iska wlh idan iskancinka ya motsa hk kake . Deeni ya Tari numfashinsa ,ba hk nake ba . kadai kiyaye dan gaba fk yaja tsaki tare da hanging din kiran gabadaya. DEENI yayi killing smile sannan yacigaba da kallonta har sanda ta kwanta batare da ta saka komai ajikinta ba yace very gud . yarinya kinsa daidai hakan ma wata dama ce gareni . tunda Ga sanda yaga tashi hollandia nan yasa mgn ya kare sai yadda yayi daita. " dan ita da farkawa sai yayi mata allurar dazata rage mata karfin maganin ajikinta. ahankali ya Mike tsaye hade da kamo lips dinsa nasa yana cizawa ahankali ahankali tare da sa hannunsa yakashe CCTV camera . sannan ya dauki ruwan allura da sirinji yakarasa jikin wata kofa ya bude Yashiga sai Ga wani bogulari glass ya bayyana . ya zuge glass din cike da natsuwa . wata kofar ce again ta sake bayyana may kama jama door .. hannushi yakai jikin bangon gurin ya dauki key yasoma kokarin bude kofar tare da turawa ahankali sai gashi a 'cikin dakin nablah .... A natse yake daga kafafunshi har ya iso inda take kwance ya tsaya cak yana kare mata kallo ahankali yakai hannushi zai taba bayanta . Amman yakasa kawai ya xuba mata idanu yana cigaba da kallonta yayinda zuciyarsa ke tsanata bugawa da sauri. gefenta ya dawo ya zauna jikinsa Na rawa rawa da kyar ya iya jarumtar sanya hannuwanshi duka ya juyo daita. Yana juyota ,towel din dake daure a jikinta ya kwance Idanunshi fes akan fresh bobbo dinta da suke tsaya kyam sai sheki suke da daukar hankali. ya kafesu da rikitattun idanushi zuciyarsa ta tsaya cak ta daina harbawa Na wuncin gadi kafin daga baya tacigaba . 'Ahankali' Yashiga kokuwa da numfashinsa dake neman tsayawa . jiyake iskar dake aiki dakin tayi masa kadan gabadaya reaction din jikinsa ya sauya joystick dinsa ta Mike sambal..jikinsa yacigaba da kirrrrrrma ahankali ya zare towel din dake jikinta gabadaya ta fado jikinsa .. DEENI najin dirar dukiyar fulaninta bisa kirjinshi tunin ya gigice tare da soma wasa da albarkatun kirjinta...sosai yake shashafa Brest din hade da murza kan nipply dinta duk ya rude ya ruda mata jiki da salonsa . Lip's dinshi ya daura akan nipply yana mata wani irin tsotsa ahankali ahankali tare da zagaye akan nipply dinta da harshensa . ta yadda bazata ji zafi ba dan shi kansa yaga alamun ba'a taba shan kan nunawata ba. duk ya rude ya gigice yasoma manta kanshi da km wace yake tare. dukiyar Fulaninta banda shan matsa bbu abunda suke yi a hannunshi . 'Ahankali' ya kai hannunshi kasan mararta yana shafawa yana wasa da gurin . Ita km dabatasan a duniyar datake ba Sai wani kamkame shi take batare da saninta ba . 'Ahankali' ya zira fingers dinsa cikin kasanta yana fingering dinta yayinda bakinsa da lips dinsa still Na kan nonuwanta yana aikin sarrafa albarkatun kirjinta ..'cikin wani yanayi jikinta yasoma shaking batare da ta bude idanunta ba. tsintar hannuta yayi ajikinshi tana mayarsa masa da martani 'cikin wani irin salo .. gabadaya yagama fita haiyacinsa tunda takai hannuta jikinsa ya sake rudewa tamkar yadda shima ya fiddata 'cikin hankankalinta. a 'cikin baccinta ta dinga jin wani irin abu yana tsarga mata a duk tsantsar jikinta tunda Ga tsinyar kafafunta har zuwa tsakiyar kanta . most especial kasanta da kirjinta . ,kirjinsa take shafawa 'cikin natsuwa . Tare da murza masa gashin dake kwance a faffadan kirjinshi hade da kamo nipply dinsa dake zagaye da gashi tana murzawa .. wani irin numfashi DEENI yake fitarwa may gwaraye da dadi. tare da sake bada himma gurin gigitata mata jiki ta hanyar sake zira yatsansa 'cikin kasanta da kyau ta yadda zai samu damar bude hanyarsa . dan ko Rabin fingers dinsa yake shiga kasanta ballanantana akai Ga uwa uba joystick .. Mirgina daita yayi ta dawo kasanshi tare da gyara mata kwanciya sannan ya cire rigar baccin dake jikinsa tare ware mata kafafunta ya sauke bakinsa 'cikin kasanta ya zira harshensa ciki yashiga soucking dinta..ita wayyo Sai faman turo masa kasanta takeyi ,yayinda take can 'cikin duniyar baccinta Wanda tunaninta ya ta'alaka akan irin mafarkanya data saba yi ne . DEENI tsaita kan kaciyarsa 'cikin kasanta yana kwaroro addu'ar saduwa da iyali . ahankali ahankali yake bi daita daidai kan kaciyarsa tashige 'cikin jikinta yaga tayi wani irin zabura kmr zata tashi tare da kwalla wata irin razananniyar kara .. can km ta koma luuuuuuuu sharaf akan bed wani irin azaba ta dinga ji ajikinta Wanda bata taba ji irinsa ba. dan radadin ya ratsata fiyye da fahimtar may karatu ..wani shock DEENI yayi shima sanda yaga ta kwallara kara ganin ta koma tayi shr ne yasa shi sakin numfashi da karfe gaske. a natse ya sake gyara mata kwanciya . "wani irin gurnani take Na azaba Amman Ina DEENI bema san tana yi ba dan oready yayi nisa .. Haka DEENI yashigeta da karfe sbd ,ba'a 'cikin hayacinsa yake ba . Kwata kwata bai mata da wasa ba tun 1 : am yake kanta har 3 : am sannan ya sarara mata shima ba dan yakoshi ba ,Sai dan tausaya mata da yayi sbd yasan shine mutun Na farko daya soma shigarta. 'ahankali' ya dagata ya koma gefe ya jawota jikinsa ya rungume tsam tsam . duk da shima ba farkon yinshi kennan ba Amman ya dinga jin jikinsa wani iri. sakamakon rufafiyar hanyar daya huda babu sauki . yana nan rungume daita tsawon lokaci kafin daga baya ya kwantar daita ya Mike ya je ya dauko doguwar 'riga acikin kayanta ya saka mata tare da dauko sirinjin daya shigo dashi yayi mata allura. Sannan yakarasa ya bude kofar shigowa dakin dan yasan dole ummi tasan . Lamarin aika aikan da yayi yarinyar mutane sannan ya tattara inasa Ina sa yabar dakin .Ta hanyar daya shigo.. Yana koma dakinsa ya zauna a gefen bed dinshi tare da xuba uban tagumi ,yana zance zuci. Oh God Menene Haka nashigar yarinyar mutane da karfi ? Meyasa banbita 'ahankali' ba tunda nasan bata taba yi ba ? Ta ya'ya zaka sani tunda kakasa control din kanka akan karamar yarinya .. Kawai ya tsinci zuciyarsa tana bashi amsa da hakan .. oh shiiiiit ba Haka naso ba wlh naso na bita 'ahankali'. sannu ya Mike rungune da hannuwanshi duka a bayansa yasoma sintiri a 'cikin dakin ,yaka kai ya kawo yarasa me ma kamata yayi . Tsawon lokaci yana zariya darasa abinyi daga karshe dai yashige bathroom tare da shiga 'cikin bathtub ya zauna kuna shawa ,'ahankali' ruwa ya dinga sauka akashi yana ratsa koina a sansanr jikinshi... ya lumshe rikitattun idanunsa kawai tare afkawa cikin duniyar tunani . Duk zuciyarsa tayi masa sanyi Amman yasan bai bi daita ta hanyar data dace ba gurin saduwa daita .... Zuciyarsa ta dinga dusashe aibun abunda ya aikata .. Yayinda dinga jin tamkar ya aikata Dade a game daita .. after ol matarsa ce bai kamata ma ya zauna yana damun kasa da wani banza tunanin ba . Dan Haka zuciyarsa ta bashi karfin gwiwar mikewa yayi wanka tsarki may hade da alwala ya fito ... Ya zira jallabiyarsa tare da shimfida praymat yasoma gabatar da nafuloli da addu'ar Allah Yasa kwallonsa yakai Ga shiga raga ... bashi ya yanke nafilolin dayake ba sai daya soma jiyo kiran sallah daga masallaci dake'cikin gidan . sannan ya katse .Ya zauna yana laximi har zuwa sanda aka tada sallah ya Mike ya gabatar da sallah asuba yakoma ya kwanta ya lumshe rikitattun idanushi. Da safe ,Sai daya makara gurin tashi sbd bai wani samu ishashen bacci Sosai. Haka dai yashirya 'cikin sanyi jiki ya nufi dakin ummi ya sameta rigingine akan gado hannuta rike da carbi tana laximi .. safeena taganinshi ta Mikewa tsaye tana gaidashi sannan tabar dakin takoma parlour ummi . 'Ahankali' ummi ta xuba masa idanunta tana kallonsa tare da nazarinsa har ya karaso har inda take ya zauna gefenta. first lov mun tashi lfy ,ya fadi hakan kansa Na kallon kasa ta amsa cike da kulawa tana may sake dubansa da kyau deeni shr yarasa ta Ina zai soma yiwa ummi bayanin aika aikan daya sula .... da n Haka kawai ya Mike tsaye yana cewa mata first love kimin addu'a Ni zan fita office Amman dan Allah ki rike waya ahannu ki . Inda nakai office zankiraki akwai abinda nake son zan sanar dake ummi tacigaba dubanshi tana mamakin abunda yace . Ko baka da lfy ne ummi ta tmbyeshi ? Lfy lau nake first love ki dai rike waya a hannunki ummi tace to Allah Ya tsare a dawo lfy . Ya fice daga daki cike da takunsa nan nasa may daukar hankali. byn fita DEENI ummi tashiga tunanin me DEENI yake son gaya mata da har yakasa kasa duban idanunta yanasar mata lallai ko wani irin mgn ce Wannan tana girma km matsala acikinta domin yaron ta baya boye mata komai daya shafeshi .. Byn kmr minti talatin da fitarshi kiranshi yashigo wayar ummi . jikinta ummi har rawa yake gurin dauka wayar tare da sallama ,ya amsa muryarsa a kasalance.. sai km yayi shr uhm deeni Ina jinka tun byn fitarka hankalina yake a tashi kasanar dani abinda yake damunka tun kafin zuciyata ta buga? Deeni ya runtse Idanunshi Sosai tare da fidda numfashi dan yana jin kunyar abunda zai fada din .. sannan yace uhm daman nace ...Sai km ya sake yin shr.. kace me ... DEENI ? Kamin mgn man.. " ummi ki natsu kokarin nake yi kennan sanar miki daman akan yarinyar nan ce . uhm meyasamu yarinyar Ina sauraronka ? 'Ahankali' ya sake sauke ajiyar zuciya sannan yacigaba a atakaice wlh fist love aika aika nayi mata tare da sani ba .... dan Allah first love kije ki dubata tana 'cikin wani hali ..inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ummi tashiga jerowa bbu kwakwatawa. ta Mike tsaye rike da wayar tana salallami yanzu DEENI abinda ka aikata kennan shine kagagara gaya min sai a waya idan wani abu yasamu diyar mutane mekake son nacewa er uwarta uhm ? Muryarsa a sanyaye yake am sorry first love tare da hanging din kiran dan bai son jin tashin hankali umminsa zatashiga ..jiki Na rawa ummi ta nufi dakin nablah kwance ta isketa tamkar wata matacciya akan bed. gabadaya gashin kanta ya tarwatse ko fuskarta ba a iya hangowa ummi ta fashe da kuka tana karasa gareta tare da daga hannuta .taji ya sake . aiko gigice tayi hanyar bayi da sauri ta dibo ruwa tashiga kwara mata ... MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 73 Duk yawan ruwan da ummi ta dinga watsawa nablah bata farka ba asalima ko motsawa batayi ba . hankalin ummi yakai kololuwa gurin tashi batasan lokacin data isa Inda nablah ke kwance ba ta rugumota gabadaya ajikinta tana jijigata tare da kiran sunanta. nablah.. nablah please nablah kitashi still shr km bubu wata alamar numfashi a tare daita ummi ta tsorata da ganin halin da yarinyar mutane take ciki . "agigice ta dauki wayarta tasoma neman layin DEENI kira daya ya dauka yana first lov..... ummi ta fashe da wani irin matsanancin kuka sannan tace kai wato kana can kana lamarinka kabar yarinyar mutune 'cikin halin ha,ulai to wlh kazo Dan ubanka dan ka kashe yarinyar mutane sannan ta ajiye wayar batare da ma ta katse ba tacigaba da jijiga nablah tana kuka da kiran sunanta . Ba'a yi cikakken min shabiyar ba sai Ga deeni ya iso tare da doctor din dake duba maikanta gidan Allah Yasa bbu kowa a gidan Zeenat ta tafi makaranta yayinda safeena sun fita tare da laraba zuwa just right . a rikece ya karasa shigowa dakin idanushi kyam... akan nablah dake kwance sa da zuciyarsa ta buga ya juyo da sauri yana tmbyr ummi wani halin take ciki . ummi ta dubeshi tare da watsa masa wata uwar Harara shi kansa bazai iya cewa ga irin rudani daya shiga ba sanda ,yashigo dakin yaga halin da yarinyar mutane take ciki ba . banda ambaton sunan Allah bbu abinda yake a kasa zuciyarsa ya kasa cewa komai Sai nuni da yayiwa likita data soma yin abinda yakawota. domin ji yake Ina ma kasa ta tsage ta bude yashige ciki ya huta da wannan abun kunya daya aikata. hakika bakaramin aika aika ya aikatawa yarinyar ba. gyaran muryar da doctor din Tayi ne ya dawo dashi daga duniyar tunanin daya afka Na wuncin gadi . Dan Allah kataima kai kamin ita xuwa dakin kasa nasamu damar dubata inji cewar doctor . deeni dake tsaye tamkar an dasashi Sai lokacin ya dawo 'cikin natsuwarsa. Take suka sake hada ido da ummi kallon kallo suke yiwa juna. 'Ahankali' yayi nodding kanshi kasa tsabar kunyar data rufeshi da taimakon ummi doctor tasamu tasoma duba nablah . still idanun ummi Na DEENI ta kafeshi da idanunta tana mamakin abinda ... doctor ta dago Tana duban ummi tace gsky madam wannan abu yayi tsanani dayawa gashi Ni yanzu banida kayan aiki a hannuna km Na duba nan bansamu abubuwa dazan mata amfani dashi ba. amman Mafi sauki Ku tafi hospital mafi kusa daku . deeni ya tsareta da idanushi yana mata wani irin duba Na tabin hankalin kana a hassale yace ke wace irin stupid doctor ce dabata san kan aikinta ba. I think doctors suna yawo da kayan aikinsu ne shine ke zaki zowa mutane empty hands mtssss yaja tsaki ummi nagama jin abinda doctor tace . ta kira direbanta tana kokarin daukar nablah . cak deeni Yasa hannushi ya dauki nablah cike da sauri ya nufi motarsa daita daidai lokacin da ummi takarasa fito ta kira sunanshi deeni .... ya tsaya yana jiran jin abinda zatace.. kai min ita 'bayan mota da hanzari yakaita byn motar ummi ya kwantar daita ummi tashiga da sauri deeni ya ma zagayo ya bude gidan gaba zai shiga . a fusace ummi ta dakatar dashi don't try to enter into this car becouse I don't want see you in it. ,a rude deeni ya kyame tamkar Wanda akayiwa wanka da ruwan sanyi yana kallon ummi jin kalmar data fito daga bakinta tuni jikinsa ya kama rawa rawa ya sauke Idanunshi kan fuskar nablah dake kwance tamkar wata matacciya '. cikin rawa murya yace ummi... ummi batare zamu tafi ba deeni ya fadi hakan 'cike da tashin hankali yayinda idanunshi suka gama canza kala tamkar garwashi ...Kule What are you wanting for driver me to bankole hospital inji cewar ummi deeni ya bude baki zai sake yin mgn kennan Kule ya figi motar da gudu yana danna hon da karfin gaske har securities din dake bakin get din estate suka Mike tsaye cirko cirko .. Da sauri deeni yashiga motarsa.. sule yaja suka bi bayan motarsu ummi lokaci daya ummi da deeni sukayi parking . deeni ya bude motar da sauri ya fito batare da ya tsaya sule ya bude masa ba .Yashiga reption tare da wata doctor suka fito deeni ya sake daukar nablah yayi ciki daita ya direta a matanity . Doctor tare da wasu nurse guda 2 suka soma bawa nablah taimakon gwagwa . doctor tace deeni yayi musu excuse sannan ta bude kafafun nablah zaro idanun waje Tayi sbd yadda taga gaban nablah yayi doctor ta dubi ummi da kallon tsoro. madam repy dinta akayi ne ? Ummi ta bude baki da kyar tace uhm mijinta ne yayi mata wannan aika aika.. doctor ta girgirza kai kawai tare da soma yi mata treatment na musamman tace Sai fa amata stitching a gurin inda hk ba . zata iya samun matsala gaba . ummi tace please do anything possible to help her I don't want to lose her ummi ta fadi haka hankalinta a tashe. gabadaya ta fita haiyacinta tamkar itace bata da lfy har tabawa doctor din tausayi Dan haka doctor Tayi ta bata hakuri akan ta kwantar da Hankalinta bbu abinda zai samu yarinyar . 'ba dauki dogon lokaci ba akagama dinke nablah tsab . deeni Na tsaye yana faman paturo a reption yaga an turo nablah akan gadon marasa lfy bata ko motsi tamkar wata matacciya ... ya hanzarta bin bayan nurse din dake turata zuwa dakin hutu Yashiga . An kwantar daita tare da daura mata drip.. sosai ya motso kusa daita ya xuba mata rikitattun idanushi tana kare mata kallo gaba daya tagama fita haiyacinta batama san a duniyar datake ba ..haka kawai ya dinga jin tausayin yarinyar yana tasomasa tun daga kan tsintsiyar kafafunshi har xuwa kanshi ya gwaraye da jinin dake aiki a jikinsa tare da circulating koina jikinshi ya dade tsaye agabanta kafin daga baya ya Mike yaje jikin Window ya tsaya . Daga Inda yake yana hango Kule da suke suna zaune suna hira . Ran deeni ya sake hassala wato su basu da matsalar komai hirarsu ma suke hankali kwance yaja tsaki yana sake joyuwa ya kwalli nabla still har lokaci bata motsi . Bayan awa hudu dayiwa nablah dinki. da duba lfyrta har yanzu bata farka ba .. abinda yakara tada hankali ummi kennan tsoro may tsanani yashigeta kada fa Yar mutane ta margaya a hannunta .. Zeenat ma koda ta dawo bata iske ummi a gida ba .takira ummi tana tmyrta Inda take. " ummi ta sanar mata da suna hospital nablah ce bbu lfy tayi tsam da ranta Na wani second wannan tace ok... kawai tare da cewa sai ta dawo Ummi gaban doctor tana tmbyrta meyasa har lokaci nablah bata farka ba asalima ko motsawa batayi.. Doctor ta zubawa ummi Idanu tana sauraranta har ummi ta dasa aya sannan tace uhm yadda abin yake .. yarinyar ne tayi dogon suma mai tsanani shiyasa km daman hakan yana faruwa yayin fist nig. doctor tayi shr sannan ta numfasa tare da yin gyaran murya kana tacigaba akwai wasu dalilai guda uku da zai iya mace takasance 'cikin irin wannan yanayi Na dogon . May be ko taki yarda da mijin nata ko shi mijin yafi karfinta kinsa kowane nmj da irin tasa halitar da Allah yake masa to idan akaci sa'ar mace ta hadu da irin . me wannan babbar halitar km yashigeta da karfi to irin wannan kan frigita mace har takaita Ga suma. To itama may radadin Hakan ne Yasa tayi digon suma Wanda a tunani yakamata ace ta farka zuwa yanzu am sorry to say gsky rashin farfadowarta har yanzu yana da nasaba ne da tablets din da,akayi mata amfani dashi kafin saduwa daita . km wannnan ba wani abu bane mai tsanani inshallahu tunda anshawo kan matsalar zata iya farka at any time . Suna 'cikin Haka deeni yashigo office din gabadaya jikinshi a sanyaye yake duban umminsa. doctor tadago idanunta tana kare masa kallo tsab hk kawai jikinta yabata shine mutumin da yayi wannan aika aikan . ummi ta juyo itama tana kallonshi tare da watsa masa Harara me kashigo yi? ko an nemeka ne anan oya get out ... Ummi Ta fadi hakan tana Nuna masa kofa fitar da yatsanta alamun ya fita daga office. Deeni ya marairaice fuska hb first love karki min hk man . nace kaje waje kawai banson ganinka Inda nake. kai if possible ma kabar asibitin nan gabadaya ..jin abin umminsa tace ne yayi sanadin da zuciyarsa ta tsaya cak ta daina aiki Na wani lokaci tukun tacigaba da bugawa da sauri da sauri jiyake mgnr ummi ba iya kunnenshi kadai ya tsaya ba har zuciyarsa yake jin komai . gabadaya zuciyarsa tagama jagulewa . hakuri kawai yake son bawa umminsa akan fushin data dauka dashi amman yana tsoron tashin hankali dazata sake jefashi ciki .idan ya km furta wata kalma . ba shakka yasan ya,aikata kuskure may girma wanda har takai Ga umminsa bata son ganinsa kusa daita . shi kansa baisan abinda kuskuren sa zai haifar ba kennan da bai aikata abinda yayi ba. hakika yasan umminsa tana matukar kaunarsa da kaunar duk abinda yake so zata iya mika dukan rayuwarta sbd kaunar da take masa ,bbu abinda umminsa take so da Gani kmr shi a rayuwarta amman gashi yau sanadin abinda ya aikata Yasa ummina tana korarsa kusa daita. take nadamar mara iyaka tashigi zuciyarsa yasan da bai yiwa yarinyar amfani da tables masu karfi ba da bata shiga halin datake ciki ba . muryarsa can kasa kmr mai koyon mgn yace Dan girman Allah first love kiyi hakuri da abunda nayi nasan nayi kuskure sannan ya juya a tsukwane ' ya fice daga office din tare da jin kanshi wani iri wani iri da kyar yake iya daga kafafunshi . 'Cikin dare nabla ta farka taji duk ilahirin gabobin jikinta sun mutu Ga wani irin zafi da kasan ke mata. lokacin data farka idanun ummi biyu tana zaune kan praymat tana addu'oi ganin ta bude ido ne Yasa ummi karasowa da sauri kusa daita tare da cewa sannu nabla ya jikin ? Nablah ta runtse idanunta kawai Dan batasan abinda yasameta ba da har ummi take mata sannu ba. ita dai ta farga taji kasanta wani iri sannan hannuta daure da drip ..ummi tace ya kike jin radadin jikinki . Da kyar nablah ta bude bakinta da suke a bushe tace da sauki . Alhamdulilllahi Allah yakara sauki tana son tmbyr ummi abinda ya sameta Amman bakinta yayi mata nauyi .. Da safe byn deeni yayi wanka ya shirya yashigo dakin Zeenat yace idan tagama suje hospital Zeenat ta yatsina fuska sannan tace ka wuce kawai idan Na dawo daga school zan biya DEENI ya wuce kawai batare da wata damuwa ba. A asibiti din ma koda deeni yaje ya iske ummi aikin lallabata nablah akan ta zauna Amman taki sai hawaye ne kawai suke zubo mata hade da cewa wlh ummi bazan iya zama bane shiyasa ummi ta kada kawai hade cewa sorry kinji nabla inshallahu zaki samu sauki kinji nan badadadewa . 'ahankali' yakarasa shigowa 'cikin dakin sosai ya gaida ummi ta amsa fuskarta a Dan sake ba kmr jiya ba sannan ya tsaya jikin bango ya xuba hannuwanshi duka 'cikin aljihun wandonsa yana dubanta batare da yayi mata sannu ba . A ranshi yace Dan two hours din danayi akanki Ina aiki ne shine duk kika dawo hk lallai yarinyar kina da aiki fa .. kuka sosai nabla take tana rokon ummi Dan Allah ummi kikiramin auntyNa ko mamana naji muryarsu wlh Ina jin ajikina mutuwa zanyi deeni dake tsaye Idanunshi akanta har lokaci kadan yarage dariya ta kufce masa gabadaya duk ta dawo wata kala . Ganin kukan datakeyi ne Yasa ummi cewa ya isa hk kibar kuka Haka kar wani zazzabin ya sake rufeki . zankira miki auntyki Amman ba yanzu ba sai kin kara samun sauki kada taji muryarki hk. kisa hankali yatashi da wannan kukan naki ummi nagama fadar haka ta fice daga dakin zuwa office din doctor . 'Ahankali' nabla tacigaba da kukanta tare da jin radadin ciwo sosai akasanta Wanda ta rasa dalilin jin hk . 'A sukwane ' DEENI yasoma daga kafafunshi yana takowa 'ahankali' har yazo gabanta ya tsaya .. idanushi kyam akanta , nablah dake kuka har lokaci ta dan tsagaita kukan nata jin tsayuwarsa a gabanta.take numfashinta yasoma kokarin barin gangar jikinta tarasa yadda zatayi da rayuwarta da kyar tasamu numfashinta ya dawo daidai . km har lokaci deeni Na tsaye akanta batare da yace daita komai ba. Sai ma rikitattun idanunsa dayake binta dashi duk sai yaga ta sake ramewa idanunta suka sake fitowa waje Sosai .. kyakywar fuskarta tayi fayau daita alamun tana 'cikin tashin hankali da damuwa .. yarasa abinda yakamata yayi. sannu zai mata ko km cigaba zai yi da kallonta . Jin kanta Yayi mata nauyi ne sbd tsayuwar da Yayi mata kai Yasa ta dago shanyayun idanunta masu cike taf da Hawayen karaf idanunsu suka sarke cikin juna zuciyoyiinsu ne suka buga a lokaci daya itace tasoma kokarin dauke idanunta gefe tana shesheka .. shiiiiiiiii kin cika min kunne da Wannan bazan kukan naki ,ji yadda kike wani bude baki kmr wata stupid kina wa mutane kuka. Kukan naki ma abin kazanta mtssss yaja tsaki may tsawo wlh tun wuri ki warke daga wannan ciwon naki Na iskanci kada ki saka min uwa 'cikin zarriyar jinya . Ta juyo a fusace tana watsa masa wani irin mugun kallo may tattare da tsansar tsana tace Dan Allah Ni malam rabu dani Ina ma ruwanka da ciwona . wlh kama damu dani tunda har kazo Inda nake batare da an gayyatoka , mtssss taja tsaki. Ni kike jawa tsaki dan ubanki ya fadi haka yana Nuna kirjinsa da dan yatsansa ta sake juyo idanunsu suka saje sarke wa cikin juna ta dade tana kallon kwayar Idanunshi Wanda Hakan Yasa zuciyar deeni bugawa da sauri . har 'cikin jikinsa yake jin idanun nata . 'Ahankali' ta watsa masa wata uwar harara sannan tace eh an jamaka tsaki ubana ne kai dabazan ja maka tsaki ba mtssss mtssss mtssss ta sake jan wasu . Hankalinsa a tashe ya matso sosai kusa daita har tana jin saukar hucin numfashinsa ajikinta . tayi saurin kau da kanta gefe tacigaba da kallon Window dan gaba daya atsorace take dashi karfin hali ne kawai irin nata dan jikinta har rawa rawa yake . 'ahankali' ya Miko hannunshi yana shirin damkar lips dinta. ummi ta turo kofa tare da sallama cak ta tsaya tana dubansa .. 'Ahankali' ya dunkule hannushi ya tura cikin aljihun wandonsa yasoma ja da baya da baya har yakoma Inda ummi tabarshi dazu yacigaba da tsayuwarsa yana tunanin abinda yakamata Yayi yarinyar Wanda zaisa tasan shi din ba abokin gwabzawarta bane. ya furzar iskar may zafi ta bakinsa sanda zuciyarsa tace ka manta da wannan bazar yarinyar . Ka nemi yadda zaka shawo kan umminka kawai .. Numfasawa ummi tayi byn tagama kallonsu sannan takarasa shigowa dakin ta zauna kusa da nabla tana yi mata. Tsawon lokaci deeni ya dauka tsaye kafin daga baya ya dubi inda ummi take ya sauke ajiyar zuciya sannan yace ummi Ni zan wuce office daman naxo Na dubaki ne . atakaice ummi tace ok Allah Ya tsare. da murmushi ya amsa da Ameen ummina nagode Sosai da addu'ar ki gareni . Allah yakara miki hakuri dani . Ya fita yana jin dadin ganin yadda fuskar umminsa ta sauya .. Hk ma koda yaje office bini bini zai kira yaji yadda suke. Hk ma Zeenat tazo duba nabla sai dai a tsaitsaye dan ko cikakken minti goma batayi ba wuce shima sbd ummi tazo if not bbu inda zata dan wata common hause girl. su safeena da laraba ma sun zozo Dan Kusan tare suke zuwa kawowa ummi abinci .. . Daga office DEENI bai koma asibiti ba. gida ya zarce dan kada ma yarinyar ta dauka sbd ita yaje . Yana Yashiga part dinsa wanka yayi ya daura alwala ya gabatar da sallar asr ya shafawa jikinsa lotion may dadin kamshi tare da mulke sumar kanshi da mayyuka iri iri masu sa taushi . ya sanya kananan kaya ajikinshi wando three quarter da Riga hamles ya dawo parlour,sa ya zauna tare kunna AC ya kwanta yana kallon tashar CNN idanunshi ne kawai akan TV Amman hankalisa gabadaya yana gurin nablah tunanin yadda yaborata a asibiti kawai yake dawo masa yana masa yawo a brain dinsa . Dan cinza lip's dinshi yayi kadan. daya tun sanda yake sarrafata jiya akan bed da yadda ya dinga jin nipply dinta Na fitar da wani dadi sanda yake tsotsarsu.ahankali yakai hannushi ya Dan shafa sumar kanshi. sosai ya lulawa 'cikin duniyar tunani tare da sake tuno moment din da sukayi Having. bai ankara ba yaji kiran sallah magariba da sauri ya Mike ya fada bathroom yayi alwala yazo ya zira jallabiyarsa brown colour ya tafi masjid .. daren ranar da kyar deeni yasamu bacci duk tunani halin da nablah take ciki ya adabi ruhinsa da gangar jikinsa tare da hanashi sukuni say da dare ya tsula sosai sannan yasamu bacci barawo ya dauke shi . da safe ma Haka nan yasamu ya shirya ya tafi office da kyar yake aiwatar da tarin ayyukan dake gabansa duk Inda ya juya baya jin dadin rayuwarsa .. yabar abinda yakeyi yayi shr kawai yana zance zuci da zuciyarsa . Meyyesa meyyesa nake yawan tunanin wannan bazar mara kunyar yarinyar ? Take zuciyarsa ta bashi amsa da. sbd abinda kayi mata shiyasa Ya girgirza kanshi kawai ya dinga fidda numfashi sannu sannu . Satin nablah 1 asibiti aka sallamosu Dan bbu laifi taji sauki sosai sai dai takan Dan ji radadin zafi ciwa kadan kadan akasanta . ummi ta daukewa duk wani aikin komai Na gidan tace Sai ta kara warkewa sosai . duk wanna abunda ummi take yiwa nablah kwata kwata bai wani birgeta ba ko kadan . Dan ita ba Haka taso ba . tasone ummi takira mata auntyta tazo ta tafi daita gida,inyaso daga can bazata sake ganganci dawo ba ... Yanzu duk dare ummi sai taje ta kulle nabla a dakinta sannan wucewa nata dakin tare da key . da safe karfe goma daidai take zuwa ta budeta. km duk Wannan dremar da ummi take deeni na sane da komai sharewa kawai yayi. Dan ba wani damuwa yayi ba. Dan shima bai yi wani tunanin zuwa Ga yarinyar ba acikin wannan yanayin da,ake ciki ba . Manage please banyi editing ba MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 74 'sannu ahankali nablah ta dinga samun sauki sakamakon irin kulawar da ke mata .. Allah sarki ummi bawar Allah duk wani abu datasan ya dace tayiwa nablah ,amatsayinta Na Virgin wacce aka akayiwa shigar sauri . Tayi wanda ita kanta nablah batasan dalilin dayasa ummi take mata hankan ba . dan bakaramin kulawa ummi take bata ba dangane da aika aikan da DEENI yayi mata . dan yanzu bbu inda bata takawa da kafafunta . Wanda hatta kb ba'a barshi a baya ba wajen zuwa duba nablah . Tare kayan dubiya daidai karfinshi .Ya Mika mata ledar dayazo mata dashi may ruwan yellow da ratsin baki baki ajiki . 'Ahankali' nablah Tasa hannuta ta karba hade dayi masa godiya jin dadi. koda bata bude ledar ba idanunta sun gama gane mata abinda kB yazo mata dashi ,kankana ce da ayaba sai abarba a 'cikin ledar. Yayinda hakan yayiwa nablah dadi Sosai a zuciyarta hakan km har 'cikin ranta taji kb ya birgeta matuka. dan Haka ta sake sakin jikinta dashi sosa suna ta hirarsu 'cikin Nishadi da annashuwa . 'cikin Haka deeni ya dawo daga office on expected ya gansu tsaye abunsu hankali kwance suna sheka dariya yayinda kb ke tsaye da kodadiyar wandon Jeans da rigar polo tsab dashi . Dan Shima gayen bbu laifi yana nashi kyau daidai gwargwado .. sai dai ina ..kwata kwata Bai kamo kafar DEENI da komai Na rayuwar duniya ba. wani irin buguwa kirjinshi yayi da karfi gaske kanshi yayi masa nauyi tamkar zai tarwatse sakamakon ganin nablah da kB da Yayi tsaye sunawa juna murmushi. Mamaki da tashin hankali ne suka caki zuciyarsa a lokaci daya. Ahankali yacigaba da takowa 'cikin takunsa Na kasaita da jin shi wani ne. Ta kasan idanushi yake kare musu kallo tsab tare da sake mamakin yaushe ne shakuwa may karfi irin hk Yashiga tsakaninsu batare da da sanin ba . har yazo kusa da Inda suke tsaye Amman basu lura dashi ba. " Sai daya zo daf da shige su ne nablah taganshi .sbd fuskarta dake facing dinsa . tsam.. Tasha jinin jikinta da irin kallon kasan idon dayake aiko musu . Dan Haka batare da wata damuwa ba dan matsawa kadan domin bashi hanyar wucewa. dan dama tsaye take abakin kofar da zai Kai mutun main parlour din gidan. har yashige ciki idanunshi basu daina hango masa ita Tare da wani nmj tsaye Wanda bashi bane. kai tsaye dakinsa ya nufa ya bude fridge ya ciro ruwan faro may tsanyi . yakafa robar abakinsa yasoma Sha bai ajiye ba Sai daya shanye ruwan Tare da yin flinging da robar gefe ya sauke naunauyen ajiye zuciya . yaje ya kunna AC da TV kana ya zauna kan kujera yana fidda numfashi sama sama gabadaya duk wani farinciki daya dawo dashi gidan" ya nema ya rasa. zaune Kai yake akan kujera yana aikin jijiga kafafunsa a kasa tare da xunduma kanshi 'cikin tunani na gaira ba dalili . Shr yayi tare da xubawa TV parlour,sa , idanu kawai .Wanda idan ba tsayawa, kayi masa kallon tsab zaka dauka a zahirance abinda da'ake gabatarwa a TV yake kallo ...sai dai abun ba hk bane . Idanunshi ne kawai akan TV Amman hankalisa gabadaya da tunaninsa yana waje inda ya baro nablah tare da wani .wani ma wanki gidansa... A zuciye ya furzar da wata iska may zafi yana jin haushin kansa da kansa . taya zai zauna akaron banza kawai yana tunani yarinyar da Bai da tabbas din cigaba da rayuwa daita .... amman duk da Haka abinda yaki bacewa a idanushi .... to me hakan yake nufi ? meyasa naji bbu dadi sbd na ganta da kb yaje howa zuciyarsa tmby ? Take zuciyarsa tabashi amsa da sbd aurenka da yake kanta. Ai ba ita kake tunani ba . aurenka kake tunani km shine musababin dayasa kaji bbu dadi a ranka . Ahankali ya runtse Idanunshi tare da hura iska ta bakinsa .. tsawon lokaci ya dauka zaune a gurin yana aikin saka da warwara . kiran sallah magariba ne ya maidashi 'cikin natsuwarsa ya Mike jiki a sanyaye ya shige bathroom yayi wanka Tare da dauro alwala ya saka jallabiyarsa ya nufi masjid . ba shi ya dawo gidan ba sai byn sallaar isha'i. yana dawo ya tadda su ummi tare Zeenat suna hira . Zeenat na ganinsa ta Mike tsaye tana zuba yauki tamkar zata shige jikinsa. tace har kadowa my hrt sannu da zuwa ya nufi dining area ya zauna tare da amsa mata kawai dan har lokacin zuciyarsa cike take da almara da wasiwasi iri iri.. 'ahankali' Zeenat ta iso inda yake zaune sai kamshi take zuwa ta koina ka kalleta ta hadu iya haduwa bbu makusa ahankali ta duko wajen kyakywar fuskarsa tabashi peck a daidai dimple dinsa sannan tasoma bude kuloli dake ajiye akan dining table. miyar banga soup ne acikin kula . Sai dayar kular data bude shi km ferfesun cat fish ne dayasha kayan piece da Curry da tuwan shinkafa ta zuba masa tare ajiye masa a gabansa ta zauna kusa dashi tana dan jansa da hira sama ganin yanayin da yake ciki Wanda hakan yana Nuna mata alamun yana 'cikin damuwa . Yadda Zeenat ta dinga masa Yasa zuciyarsa tsanyi har ya nema kashi hamsi 'cikin damuwarsa yarasa . bawani cin abinci kirki yayi ba sosai sbd yanayin da zuciyarsa take 'tattare da kunci . Har yagama cin abinci idanunta Na kashi ta sake tsareshi da idanunta muryata a raunane tace har ka koshi kennan? Bai amsa mata ba sai dai girasa daya, daya dage mata Al,amun Haka uhm .. tayi murmushi kawai a ranta tace komai yayi kyau yake masa. bbu abinda zaiyi a rayuwarsa da ba zai masa kyau ba, hatta bata rai idan DEENI yayi sai taga tamkar an kara masa kyau ne . shiyasa kullun kaunarsa ke sake mamaye zuciyata. , duniya da abinda ke 'cikin da za'a tmbyeta abinda tafi kauna da son kasance tare ,byn soyayyar Allah da manzonsa the next thing is her husband .. a tare suka Mike ta kamo tafin hannushi 'cikin nata tana murzawa ahankali ahankali . ta nufa dakinta dashi. Bai mata musu ko wani ja in ja ba ,Dan Shima zai fi son kasancewa tare daita .kodan halin damuwar da yake ciki ..har suka shigo 'cikin dakin hannusu Na 'cikin juna .. a tare suka zauna idanunta 'cikin nasa Shima ita yake kallo da rikitattun idanushi still har lokacin hannusu Na sarke da juna. muryata a sanyaye tace my hrt meke damun zuciyarka duk sai naga kmr kana 'cikin damuwa? Yayi shr kawai batare da yace mata komai ba . Ta sake kwantar da murya please now tell me what's wrong with you Dan Allah karkace min bbu komai ko rashin haihuwata har yanzu ne ? Haka kawa ya tsinci bakinsa da ce mata eh jikinta ya sake sanyi sosai tacigaba nasan dama dole hk ya dinga damunka tare da daga maka hankali wani lokacin, Amman ka yarda dani wlh yanzu bana shan tables asalima Ni kaina haihuwar nake so a halin yanzu ta fadi hk tare da rungumeshi tsam ajikinta... kayi hakuri mijina may nema yana tare da samu inshallah nasan Allah bazai barmu hk ba kodan yadda kakasance may taka tsan tsan da dokokin Allah ..sai lokacin ya bude baki yace may zai hana ki amince da kanki kisamu ummi akan kina son Na kara aure take sauran farar dake fuskarta ta dauke dip ...gabadaya duk wata annuri dake fuskarta ta dauke ..kana kallon yadda kishin mijina ya Muna baro baro a idanunta jikinta a mace tace hb my hrt da kaina zan je nace a min kishiya ta girgirza kanta kawai kaima kasan wannan ba abune may yiwu ba.. takarasa fadar Haka tana may shigewa 'cikin jikinsa tasoma taba wasu gurare ajikinsa Wanda tasa yana saurin hawa net work.. " kokari son yin mgn yake Amman Ina ahankali ta janye hankalinsa da kalolin salonta tare da mannewa ajikinsa sosai suka shiga murzar junansu suna cire juna kayan jikinsu har zuwa lokacin da komai ya wakana tana rungume ajikinshi tana zuba masa shagwa ..shi kansa yasan yasamu kulawa daga matarsa Amman hk Bai hanashi tuno yadda yaga nablah da kB ba ..a dakinta Yayi wanka tsarki da zai wuce dakinsa ne tace my hrt ka kwana anan man. ka kwana biyu rabonka da kwana a dakina. sai dai kaxo ka wuce Yayi murmushi gefen baki tare da cizan lip's dinshi kadan sannan yace sorry akwai abinda zanyi ne a dakina idan km zaki bini ne oya.. let's go . ya fadi hakan yana may Miko mata tafin hannushi har Mike tana kokarin kamo hannushi 'cikin nasa sai km tace kashiiiiiiiii yi tafiyar kawai Na tuna nima karatu zan kwana yi dan Ina da test gobe ... ya daga kafadunsa al,amun I dont care .. ahankali Ya juya tare da wuce dakinsa .Ko byn dashiga dakinsa ya kammala abinda zai yi ya zube kan makeken royal bed dinshi. Ya runtse Idanunshi gam Dan son yin bacci .. daren ranar da kyar deeni yasamu runtsawa duk ta Inda ya juya nablah yake Gani tare da kB gabadaya ganin da Yayi musu ya addabi ruhinshi da gangar jikinsa tare da hanashi sukuni. Bacci yafi bukatar yi akan tunanin banzar daya tasashi gaba . Amman abun yagagara say da dare ya tsula sosai sannan Allah Ya taimakeshi bacci may cike mafarkin yarinyar iri iri ya dauke shi . Washegari da safe ma a kasalance .deeni Yayi shirinsa tsab Na zuwa office 'cikin haddiyar suite ash colour sai kamshin turare yake xubawa . ya nufi dakin ummi suka gaisa duk da zuciyarta cike take da jin haushin abinda tilon dan nata yayi. Amman hakan bai hanata yi masa addu'ar data saba yi masa a kullun ba . Allah Ya tsare min kai a dawo lfy. Hakan yayi masa dadi Sosai har yaji zuciyarsa ta sauya tasamu natsuwar dayake bukata... yace Ameen my first love . fuskarshi dauke da murmushi farinciki Yashiga dakin Zeenat byn sun gaisa yasha coffee a tsaitsaye yabawa Zeenat peck a goshi ya mata sallama itama addu'a tayi masa . Ya fita escort dinsa suka takama masa baya suka fice daga estate din. sunzo daidai jakonde first get zasu dauki hanyar da zai sadasu da obalende kawai deeni ya tuna da Yayi mantuwa wasu document a dakinsa . km bazai iya tafiya aiki batare document din ba dan Haka ya Dakar da sule direbansa . Sule park here I need to go back home have forget some document at home you go ahead with the escort I will be there later . "sule yace boss mai zai hana kabari Na kai ka gidan ka dauko ko km ka Kira madam so that Ni sai nakoma Na amso maka ba Sai kayi driving da kanka ba. daidai deeni ya Mike da niyar fitowa daga motar ya dawo ya zauna wata katuwar harara deeni ya wurga masa 'cikin tsawa yace dan Allah Malam Ni fitar min a mota jakin wani gari ne kai ? Kai zaka gaya min abinda ya datace dani . Ko umarnin dana baka ne ba zaka iya bi ba ..yakarasa fadar yana may jan tsaki. sorry boss sule ya fadi Haka da sauri Dan yasan halin may gidan nasa. deeni ya sake jan tsaki Sai daya gama shan kamshinsa ,tukun ya fito daga byn motar Wanda tuni sule ya dade da fitowa daga 'cikin motar deeni Yashiga deriving seat tunda ya fige motar bai tsaya ba Sai gida . Yana shigowa gidan da nablah yasoma cinkaro hannuta rike da plet ta nufi kitchen bayanta yabi da wani irin kallo . tare tsaida idanushi kyam akan west dinta sakamakon karamin hijab din data saka Wanda Bai ida saukar mata ba. Har takarasa shigewa kitchen din rikitattun idanushi Na kanta. sake balance yayi yana kallon each and every step dinta yana mamakin yadda take tafiya 'cikin tsanyi jiki tamkar an tsamota daga'cikin ruwa. jin gabadaya yanayinsa yasoma samun sauyin reaction may tsanani . Yasa a rikece yayi saurin dauke idanunshi akanta dan bazai iya jurar cigaba da kallonta irin hk ba . A hankali yakamo lips dinsa Na kasa yasoma tsotsa da iyakacin karfinsa yayinda yake sake jin yadda gobbin jikinsa suke narkewa tamkar ana watsa masa ruwan tsanyi .. da kyar yasamu ya dawo 'da natsuwatsa cikin gangar jikinsa sannan yasamu damar hayewa saman dakinsa. ya dauki document din daya maido shi ya fito daga dakinsa. Daidai nan itama nablah ta fito daga kitchen ta soma kokari taka step atare suka daura kafafunsu . Daura kafafunsu yayi daidai da bugawar da zuciyoyinsu yayi atare Wanda kowannesu yaji wani irin shock Na musamman ajikinsa. ahankali ahankali suke taka step din kowannesu da tunanin dake zuciyarsa da yake . Kwata kwata nablah bataji wani tsoro ko fargaba a ranta. Na rashin bashi chance din wucewa ba har kafadunsu Na neman gogar juna tayi saurin gucewa. take zuciyar DEENI tayi wani irin razananniyar bugawa da sauri tsam yayi da ranshi yana mamakin jarumta da karfin halin irin na yarinyar kwata kwata bata shakkarsa ballanantana ta Nuna alamun jin tsoronsa . har yakarasa saukowa daga step din zuciyarsa cike take tap da tsansar al,ajabinta . Da sauri da sauri ya tafi office sbd yana da meeting karfe shadaya daidai gashi yabata lokaci a gida yana hawa sama. Kingsley ya bude masa kofar office dinsa yace sir everyone is present they are all waiting for you . Sai da DEENI ya duba agogon Rolex din dake daure a tsintsiyar hannushi sannan yace Ok let's go. Meeting ya dauki sama da awa uku ana tautaunawa inda Mayan ma'aikata companys din ke tashi daya byn daya suna fadar albarkaci bakinsu da irin cigaban da companys tayi . da km matsalar da company take barazanar fuskanta ta hanyar handame wasu makudan kudade sama da billion dari Wanda km ana suspect din wasu daga 'cikin aminan mahafin deeni dine suke da hannu aciki . Zaune kawai deeni yake yana sauraron kowa daya byn daya " byn yagama sauraron komai daga manya worker's din company's ya numfasa Tare da cewa duk wannan ba wani matsala bane . zansan yadda zanyi handover din komai. Sai duk Wanda Na kama yana da hannu a ciki bincikena sunansa sorry . Deeni Ya koma office dinsa domin gabatar da ayyukan da dake gabansa . Yana 'cikin aiki fk yashigo ya bashi hannu suka gaisa Tare da zama yace aboki meyye sirrin ne ? Naga kwana biyu nan kanata walwala da Nishadi please let me know the secret .. deeni ya dago rikitattun idanushi ya zuba masa kawai yana masa wani irin kallo sannan yace Kai fa dan iska yaro ne wlh . Meyasa kafiye samun ido ne akan lamarina? dan Allah mlm let get down to the business fk yayi murmushi ya mutun yaga sauyi bazai tmby ba. A said let get down to the business deeni ya sake maimaitawa take suka fara zance aiki tunda daman abinda yakawo fk din kennan byn sun gama aiki fk yakoma office dinsa . Fk Na fita deeni yaso cigaba da aikinsa Amman yakasa Sai ma lulawa da Yayi 'cikin duniyar tunani 'ganin yakasa aiwatar da koma ne Yasa ya Mike ahankali' ya koma kan doguwar kujerar dake office dinsa ya Mike Tare runtse Idanunshi ya dafe gashinsa da hannusa daya yayinda dayan hannushi ke sama ruwan cikinsa sannu 'ahankali' tunaninsa yasoma canza salo zuwa wani guri Na daban sosai ya sake runtse Idanunshi gam . Da gudu nablah ta fito daga bedroom hannuta rike da doguwar rigar dake jikinta ta nufo inda deeni ke zaune yana kallon ball ta fada jikinsa tana xuba masa shagwaba iri iri. bbu shiri Yayi wurgi da remut din hannushi ya sake janyota jikinsa sosai ya matseta gam yana shakar daddaden kamshi turaren jikinta har ya bude bakinsa zai yi mgn tayi saurin hade bakinsu waje daya tashiga tsotsar bakinshi . tsawon lokaci ta dauka tana sarrafa harshenta 'cikin bakinsa batare da ya katseta ba . Wani tsutsa takewa lips dinsa tare da taba duk inda hannuta yaci karo dashi ajikinsa. gabadaya tagama rikita masa brain da salonta daga byn ta Kamo hannuwanshi duka ta daura a saman kirjinta tana lumshe masa shanyayun idanunta . Ai take oga deeni ya dimauce a sukwane ya tura hannushi 'cikin rigarta ya zaro nonuwanta duka ya daura lips dinsa kan nipply dinta ya fara tsosa tamkar wani tsohon maye yana lumlumshe idanu . Yayinda dayan hannushi km ke faman aikin murza kan nipply dinta dayan Tare son rabata da kayan jikinta ta. langwabewa tayi a kirjinsa tana lumshe ido ya Kamo lips dinta ya fara tsotsa Tare da cigaba da romancing din ta hanyar cire mata kayan jikinta take itama tasoma balballe masa boturar gaban rigarsa har tayi nasarar rabashi da kayan jikinsa . 'ahankali'takai bakinta kan nipply dinsa tasoma yi masa wani irin tsotsa Na fitar da mutun hankalinsa . daga nan komai yacigaba da wakana nablah tayi matukar gigita shi da salonta gabadaya tagama rikita masa lisafi byn komai ya daidaita yana kamkame daita ajikinshi kuka yake mata tamkar wani karamin yaro I love you beelah ....you are the besty woman in this world and you are the only woman I loved pass please tell me did you loved me ya fadi Haka yana may Kamo fuskarta da hannuwanshi duka yana kallon 'cikin kwayar idanunta.. 'ahankali 'ta kada masa kwayar idanunta tare da yamutsa fuskarta alamun A,a . , Ai take ya gigice ya sake marairaice murya please now beelah tell me you love me.... kaiwa deeni wawan duka da fk Yayi ne Yasa shi farkawa da sauri daga dan baccin daya soma yi deeni ya Mike zaune Tare da shafo gefen fuskarshi da hannushi yana kallon fk tsaye bisa kanshi .. A tsorace fk yace Kai Dan iskan wani gari ne ? office din ma jaraba kakeyi har da irin wannan sambatun.. wacece km beelah ....? kallon mamaki deeni ya sake bishi dashi can km jikinsa a sanyaye yace I don't know . dan Allah mlm karka rana min hankali man ya kana mafarkin yarinya har kana saduwa daita a mafarki kana mata kuka ta soka .... Amman kace min wani I don't know.i don't know din shegiya Dan Allah malam kasanar dani wacece wannan yarinyar datayi winning din heart dinka hk? fk ya sake jiho masa wata tmbyr data razana zuciyarsa . ,take gumin dake tsaftsafo masa yasoma digawa yana bawa lungu da sako na gangar jikinsa hankalisa a tashe yake duban fk.... Kukan dana tarar kanayi aciki mafarkika ya Nuna min yadda ka afka 'cikin tafkin kogin soyayyarta please tell me wacece wannan yarinyar may sa'a data yi winning din xuciyarka Haka? deeni yashare gumin daya rufeshi sannan muryarsa a kasalance yace dan Allah mlm karabani da zance wata yarinya nace maka bansani ba. km wlh karka sake Damuna da zance wata yarinya can . yana gama mgnr ya Mike yashige toilet din dake manne da office din sa yabar fk tsaye da mamaki . Fk ya dade a gurin yana saka da warwara Tare da tunanin iri iri numfashi ya sauke Tare da yin ajiyar zuciya sannan ya bar office din cike da zargin DEENI. Karfe hudu daidai motar deeni tashiga 'cikin estate din Tare da motocin escort dinsa dake biye dashi a baya . sule ya daidaita tsayuwar mota yayi parking kana ya fito da sauri ya bude gidan baya Inda oga deeni ke hakimce abunsa hankali kwance Sai da yagama shan kamshinsa sannan ya yunkura ... fitowar nan dazai yi idanunshi suka masa arba da abinda ya kusan tarwatsa zuciyarsa da gangar jikinsa . abinda yake ji ajikinshi ba iya zucitarsa kadai ya tsaya ba har cikin kwalkwaluwarsa .. idanunsa akansu kyam nablah ce tsaye da kB may wanki .. tsaye suke murmushi kmr wan karan tare da mgn Wanda baisan abinda kB din yake fada mata ba Wanda koda yaushe idan yagansu tare take yawan murmushi da farinciki.. cike da karfin zuciya yakarasa fitowa daga 'cikin motar yana gyara suite din jikinshi yasoma bada step 'cikin kunar zuciya yayinda gabadaya Hankalinsa ya tattara garesu..... Can bangarensu nablah kuwa ahankali suka cigaba da hirarsu yayinda kB din ke kokarin fahimtar daita sirrin dake zuciyarsa ta hanyar ce mata gsky mlm nablah kina matukar birgeni da yadda kike kama kanki a 'cikin estate din nan. sabanin yadda naga sauran ma,aikatan estate din sukeyi . Tayi murmushi kawai tare da cewa Nagode da yabawa ...uhm Ai godiya kadai bazata wadatar da zuciyata ba facce. Idan ki amince min da abinda zuciyata take son sanar dake .. Ta sake yin murmushi har wushiryarta ta bayyana Wanda hakan yabawa asalin kyawun fuskarta fitowa fili . sannan tace meyye shi abinda zuciyarka take son fada ? Yayi murmushi sosai sannan ya gyara tsayuwarsa da kyau ta yadda zai sake birgeta sannan ya samu damar amayar da abinda ke ranshi . kalma daya ce tak mara wuya gata da saukin fada a baki . idan har ta miki zaki fahimceta da saurin km tayi tasiri a zuciyarki gabadaya nablah ta tattara duk wata nasuwarta gareshi yayinda zuciyarta ta bukatu kwarai da son jin abinda zaice mata tare da addu'ar Allah Yasa ba abunda take tunani bane yake son sanar daita ..uhm Ina jinka daidai lokacin da bai fi taku biyar deeni ya iso garesu ba km duk kusan mgnrsu takarshe acikin kunnenshi suka fadawa. kB yacigaba abinda zuciyata take son fahimtar dake sai km harshensa ya harder yasoma in inna yace Ina ...Ina sonki...... zafin zuciya da buguwar zuciya ne suka tasowa DEENI alokaci guda.. deeni ya runtse Idanunshi gam yana jin yadda zuciyarsa ke tafarfasa dan dama tuni ya yafara zargin Haka atsakaninsu tun kallon da yaga yaron yana mata a kwanakin baya . Gadabada idanuwansa sun gama rufewa ya karasa gurin zuciyarsa tamkar zata tarwatse bai tsaya wata wata ba ya dauke kB da wani gigitaccen mari take jini ya balle ta hancinsa ta baki .. a frigece kb ya dago yana duban daga Inda saukar marin ya fito ogansa ya Gani tsaye a gabansa tamkar mashi wani duba yakewa boos din nasa tare da neman dalilin jin saukar mari . yayinda Shima DEENI yake binsa da wani irin kallo may cike da tsansar tsana . kana yace tsayuwar me kakewa mutane anan Dan ubanka gabadaya kb ya rude ya gigice yarasa bakin mgn Sai ma juyawa dayayi da sauri yakama gabansa ahankali' yake daga kafafunshi da oready sun gama sagewa da mamakin may gidan nasa . Wani irin zafi ne ya caki zuciyar nablah lokaci da deeni ya dauke kb da mari batare da Yayi masa komai.. tayi saurin runtse idanunta hawaye takaici suka zubo mata. wa tunaninta haushinta da deeni yake ji ne ya shafi kB mutumin da bbu ruwansa km yasan martaba da mutunci mutane ba kmr shi ba . daya kasance mugu . Wanda kowa wulakantace ne a gurinsa. Bata ankara ba taji ya fixgota da karfin gaske ta dago shanyayun idanunta tana kallon deeni dasu Wanda gabadaya kamaninsa da yanayinsa sun gama canzawa . Ta bude bakinta zatayi mgn a zuciye ya dauketa da mari wanda yasata durkushewa agurin tana kuka da takaicin kasancewarta a cikin gidan tadoma tirjewa da son kwace hannuta garesa ganin hk yasoma janta yana kaiwa tsakiyar parlour gidan yayi wurgi daita yana fida numfashi Allah yaso bbu kowa akasan gidan . muryasa a hassale yace dan ubanki an gaya miki kofar gidana wajen dandalin soyayya ne .. ta Mike da kyar tana dafe da gefen cikinta zuciyarta tamkar wuta Dan takaici abinda yayi mata kana tasoma mgn 'cikin daga murya kofar gidan naka wata tsiya ce daba za a iya zama ba .....Ta karasa fadar Haka tana jin mugun tsaki .. a fusace ya nunata da yatsansa wlh Na sake ganinki da wannnan dan iskan yaron a kofar gidana zan kasheki da hannuwana . ya cure hanuwansa waje daya kana ya waresu tare da Nuna mata yadda zaiyi daita. nablah ta zaro idanu waje tana kallonsa jin kalmar zai kasheta da hannuwanshi.. Ok baki yarda ba ko try and see..Ta tsaya sororo tana masa wani irin kallo may cike da tsansar tsana ita fa zuwa yanzu tafara tunanin mutumin dake tsaye a gabanta ya fara samun tabin hankali ko km daman can yana da tsohon ciwon hauka Wanda ita bata sani ba ....a zuciye yasa bayan hannushi ya buge mata baki ashe mgnr zuciyata ce ta fito fili .... Ya daka mata wata razananniyar tsawa da karfi gaske. Wanda ya kusan tarwatsa zuciyar nablah Dan tsoronsa daya soma shiga zuciyarta .. Ni ne mental ya fadi Haka ya Nuna kirjinsa da yatsansa tayi saurin girgirza masa kanta well...zaki san mental ne Ni Sai ranar dana sake ganinki da wani Kato a kofar gidana .. nabla ta sake durkushewa a kasa ,cikin azaba kuka Amman Haushin wulakancin da DEENI Yayiwa kb yafi radadin marin da Yayi mata da bakaken maganganun sa gareta. *Afuwa afuwa afuwa kuyi hakuri da rashin jina kwana biyu .. hakan ya faru ne sakamakon rashin lfy danake fama dashi Wanda ahalin yanzu sai dai nace alhamdulilllahi domin bangama warkewa ba karfin hali ne kawai Dan Haka zaku daina jina ol the time please Ina bukatar adurku* 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO *I really appreciate all my fans and all washers that called me when am sick thank God I recoved God bless all , and I pray for the people that are sick may Almighty Allah liet there wings up Ameen I so much loved you fans remain bless once again i appreciate all ur effort on me*🀝🏻🀝🏻🀝🏻 Page 75 A zafafe Ya qakaraso har zuwa inda take a durkushe sbd yanayin takaicin da yake ciki. 'dan bakaramin yamutsa masa tunaninsa tayi ba musamman lokacin daya daura idanushi akanta tsaye da kB. ji yayi kansa nayi masa wani irin Sara tamka zai rabe gida biyu . zuciyarsa kuwa zafi take masa tamkar zata kama da wuta. Kuka take Sosai Na fitar hankali. may taba zuciyar ma'abocin sauraro kallo daya zakayi mata kaji tausayinta ya tsargamaka km duk rashin imaninka idan kaga halin datake ciki wlh Dole ka tausayawa rayuwarta . A halin da take ciki bata tunanin duk duniya akwai mutumin data tsana da kin gani ......sama da mutumin dake tsaye a gabanta ... Kukanta da halin datake ciki ko ajikinsa "asalima kwata kwata bai damu ba. km bai jin ajikinsa Hakan zai zama damuwarsa sai ma tarin haushinta da takaicinta dake daskare a kasan rashin . gyara tsayuwarsa yayi sosai tare da rungume hannuwanshi duka a saman fadadden kirjinsa ya zuba mata rikitattun idanushi yana kallon yadda take kuka , kusan minti Goma ya dauka tsaye yana aikin kallonta batare da yace mata komai ba. jin kukanta yaki tsayawa ne yasa zuciyarsa cunkushewa guri daya tasoma dugunzuma tamkar ana diga masa ruwan dalma . Kafin ya ankare yaji Ta sake kara sound din kukanta may tsanani cin rai da tsuma zuciyar ma'aboci sauraro tare da dagula lisafi . Shr kawai yayi yana tunanin abinda yakamata Yayi gabadaya ilahirin jikinsa sun gama sagewa duk da sanyin AC dake aiki a parlour hakan Bai hana zufa keto masa ta koina ajikinshi, so yake yayi magana Amman km yakasa dan bazai iya yi ba, dan ko yace zaiyi mgnr muryarsa bazata fito ba dan hk Ya runtse rikitattun Idanunshi gam hade da Dan kamo lip's dinshi Na kasa yayita tsotsa ahankali yana jinta tana risgar kukanta dayaje jinsa har 'cikin ranshi . baya kaunar ya bude idanunshi ya kalleta cikin yanayin halin datake ciki . km bai jin zai iya furta mata daidai da kalma daya ce a yadda yake jin kansa Dan hk yabarta tacigaba da kukanta wa tunaninsa idan ta gaji dan kanta zatayi shr amman Ina saima ji yayi ta kara sautin kukan sosai . Ai take haushinta may gyaraye da tsansar takaicin abinda tayi masa Ya sake ya harzuka zuciyarsa . bazato taji saukar rankwashi a tsakiyar kanta . Da sauri tasa hannuta ta dafe gurin tare da sakin wata irin razananniyar kara Wanda ya farga da ummi dake zaune a part dinta . idanunta suka sake kawo ruwan hawaye may dumi .. ya murde mata kunne da karfin gaske ta sake saki wata kara... tare da cewa wayyo Allahna .... Wayyo Allahna ...wlh Allah Ya isa ban yafe mak.....ai kafin takarasa taji Yasa bayan hannushi ya buge mata baki. da sauri ta sanya hannyenta dukka akan bakin nata tana may zuba mishi shanyayun idanunta Wanda suke cike taf da ruwan hawaye . Sannu ahankali ya bude idanunshi fesss suka sauka akan Kwakyawar fuskarta may cike da haiba yana mata wani irin kallo may tattare da tsansar tashin hankali . shiiiiiiiiiii kawai ya iya cewa. ba shiri ta hadiye sauran kukanta Dan wani irin tsoronsa ne taji Ya caki tsakiyar zuciyarta. yayinda gabadaya ta canza takoma wata kala daita abar tausayi Banda tsine masa da zaginsa bbu abinda take a kasan zuciyarta ... daidai wannan lokaci ne ummi da safeena suke saukowa daga upstairs sakamakon jin tashin sautin kukan yaki karewa km har zuwa time din DEENI na nan tsaye rungume da hannuwanshi . Da sauri ummi takaraso Inda suke tana tmbyrsa lfy ? ganin irin kukan da nablah keyi. DEENI yayi shr kawai yaki cewa komai sai ma cigaba da kallon nablah da yake batare da ya amsa tmbyr da umminsa tayi masa ba . Ahankali ummi ta dago nablah dake durkushe a kasa . tana tmbyrta lfy nablah make faruwa ? Me yayi miki ? Hk ummi ta jera mata tmby . shr kake jin nabla dan bbu bakin mgn sai ma kukan da take risga da iyakacin karfinta har da shesheka . Ummi ta sake juyo inda deeni ke tsaye Wanda xuwa lokacin ya sake gyara tsayuwarsa tare da cire hannushi a saman fadadden kirjinsa ya mai dasu 'cikin aljihun wandonsa yana ciciza lips dinsa . Deeni....ummi takira sunansa muryata a kausashe. Kasa amsawa yayi tsabar Haushi sai ma idanunshi daya dauke daga kan nablah ya maidasu gareta . me yasame yarinyar mutane take kuka irin haka? ko wani abu kayi mata ta jiho masa tmbyr a jere ..? Kafin yace wani abu sai daya numfasa tukun sannan ya sauke ajiyar zuciya" tare da yatsina fuskashi" muryarsa a marairaice may cike da tsansar shagwaba kana yace Gata nan a gabanki first love ta fada miki abinda akama mata . ummi ta bata rai sosai tana dubansa sannan tace bafa nason rashin mutunci deeni .... Kafita idona Na rufe ...abinda kayiwa yarinyar mutane kawai nake son sani ba wanin rainin hankalinka daka sabawa yiwa mutane ba . Shima hade rai yayi Sosai fiyye da dazu sannan yace haba first lov ya a gaban yarinyar zaki dinga yimin hk "salon kawai ta raina mutane byn nima hk naganta bansan abinda ya sameta ba. yana gama fadar hk ya cire hannushi daya cikin aljihun wandonsa" yabar daya ciki tare da juyawa ahankali yasoma daga kyawawan kafafunshi yasoma takawa sannu ahankali 'cikin takun nan nasa may matukar daukar hankali , Ya nufi bedroom dinsa .. ummi tabi bayansa da kallon mamaki tana may tabe bakinta a ranta tace rainin km Na nawa... Yana shiga bedroom dinsa yaje ya zauna 'bakin gado yana fidda numfashi ahankali ahankali tare da tunanin matakin dayaka mata ya dauka akan kb da ita kanta yarinya. a dazu daya gansu ji yake tamkar numfashinsa zai fuzge ne daga gangar jikinsa sbd wani irin radadin azabar daya shigesa ... Zuwa lokacin tuni safeena ta kamo hannu nablah dake kusa da ummi xuwa kan kujera tana tmbyrta abinda ya hadasu da bros dinta. yayinda ita km nablah taki cewa komai sai kuka da take . Ahankali ummi takaraso kusa dasu ta zauna itama. " tmbyr duniyar nan bbu irin Wanda ummi da safeena basuyi mata ba Amman Sam nablah taki cewa Ga abinda aka mata sai hawaye ne kawai ke fita daga idanunta .. tun tana kuka a zahirance har ta dawo kukan zuci .. yadda taga ummi duk ta damu ne. Yasa duk jikinta yayi tsanyi Sosai ta sausauta kukanta tare goge Hawayen idanunta .. jikinta a sanyaye ta bude bakinta Da kyar tamkar may koyon mgn takira sunnan ummi ... ummi ta amsa tare da juyowa ahankali ta zuba mata idanun kawai tana kallonta hade da nazarinta ... sannan tace uhm nablah Ina sauraranki mekike son cewa ? 'cikin muryata may matukar sanyi da ban tausayi tace da Allah ummi Ina son zuwa gida naga mamana da sauran yan'uwana, takarasa fadar haka hawaye da yayi saura a idanunta yasamu nasarar silalowa kan kuncinta . ummi tayi shr for the mean time tana cigaba da nazarinta sannan daga baya tace shine daman abinda Yasa ki kuka hk ? Nablah ta girgirza kanta da sauri tana duban kasa. to fada min meyye abinda yasaki kuka ? Ko km waccen babban kobon ne yayi miki wani abu? muryata a raunane tace a,a ummi bbu komai fa Dan tasan koma ta fada mata , abinda yayi mata ba komai za'a yi masa ba ya rigada yacita bulus.. Shikennan amman zanso ki kara yin hakuri. zaki je gida inshallahu Amman ki Dan bani lokaci kadan da kaina zan kaiki har gidan naku kinji . kinga yanzu shirye shiryen zuwa India nakeyi tare da safeena zamu wuce har da Zeenat. ke .. zaki cigaba da kula da al,amuran gidan . Da zarar Na dawo duk da ba'a gidan nan zan sauka ba ,zan koma gidana zaki je gida kiga family dinki kinji . gaban nabla yayi wani irin bugawa da sauri hankalinta yayi mugun tashi jin abinda ummi tace ta dago ahankali tare da zubawa ummi shanyayun idanunta kawai dan takara tabbatar da abinda taji tace . Ahankali ta 'cikin hijab dinta tasa hannu ta dafe daidai saitin zuciyarta dake harbawa da sauri da sauri . bata jin zata iya zama ita day ranta acikin tanbatsetsen gidan irin hk may cike da abubuwan ban tsoro "duk da tasan bada laraba za'a ba . amman ,hankalinta yayi mugun tashi . Sake kafe ummi tayi da shanyayun idanunta tana kallonta da kyau yayinda sauran Hawayen idanunta suka cigaba silalowa . kadan ya rage zuciyarta batakarasa bugawa ba. sbd rudanin da take ciki muryarta Na rawa tace Dan girman Allah ummi kiyi hakuri kibarni Na tafi tunda kuma tafiya zakuyi bazan iya zama Ni kadai raina acikin gidan nan ba wlh ni tsoro nake ji takarasa fadar hk wasu Hawayen nakarasa zubowa tare da hade hannuwata guri daya ta curesu may nuna alamun a tausaya mata ..... safeena dake zaune ta kamo tafin hannuta 'cikin nata tana murmushi cikin hadadden turancinta tace Kai nablah badai tsoro ba wlh. kiyi hakuri kiyi zamanki kmr yadda ummi tace bbu abinda zai sameki inshallahu. Ga laraba nan tare zaku zauna. duk kinbi kin wani frigice daga jin za'a barki a gida. nifa Na dade da gane wayonki so kike ki gudu wlh , safeena ta karasa fadar hk tana murmushi tare da duban saitin da ummi take .. Murmushi ummi tayi kawai Dan tun ba yau ba itama tasan yarinyar ta gaji da zama dasu. , tun ba'a je koina ba. Amman tasan ba laifin yarinyar bane .. laifin mutane gidan dake frigitata .. "Dan hk ummi tayi murmushinsu irin Na manya kana tace wai hk ne nablah kina son ki gudu daga 'cikin family dina? take nablah ta sake rudewa a frigice take kallon ummi tana girgirza mata kanta . muryata a sarke tace wlh ummi ba hk nake nufi ba Ni dai tsoro kawai nakeji. safeena ta Mike tsaye sbd wayarta data dauki kara sautin may dadi ta nufi dakin ummi. tabar ummi da nabla zaune a gurin suna cigaba da zantawa. Byn kmr minti shabiyar sai Ga DEENI ya sauko byn ya sauya kayan jikinshi zuwa wasu kananan kaya" masu shegen kyau da daukar hankali. wando jeans ne three quarter da whit top wanda gaban riga akayiwa rubutu da ratsin baki kmr hk super man sai kamshi turare ke tashi ajikinshi. ta koina ka kalleshi dole kaji yashiga ranka . idanushi kyam akan nablah dake zaune a gefen ummi . Ya dan tabe bakinsa sannan ya samu guri ya zauna kan kujera dake facing din ta ummi tare da dan zamowa jikinshi kadan yana may yatsina fuskashi sannan muryarsa a sanyaye yakira sunan ummi ... first love .... Ummi Ta bar abinda take ta dago tana dubansa ya kashe mata Idoshi daya kana yace mata am feeling hungry... ummi tace Allah ko? Ya daga mata cike da shagwaba Ok sai kabari matarka ta dawo tabaka abinci . ...haba first lov meyasa kike min hk ne yanzu ? Ni wlh Gani nake ma gabadaya kin canzamin kin daina sona da ji dani kmr da . km nasan shiga tsakaninmu akayi wlh amman nasan maganin abu yakarasa fadar hk yana sake tamke fuskarshi ... ummi tayi murmushi ,ta nan km zaka bullo ? Bbu wani ta nan zan bullo ai gsky Na fada. Uhmmmm to yake son shiga tsakanin "da" da uwa ? Mayun dake rayuwa damu acikin gidan nan ya dan dauke numfashi sannan yacigaba Allah first love kinsan dai sarai banason Amin kishiya. amman gabadaya sai wani kokarin kike ki hadani da wasu which,s bad .. ummi tana jinsa har ya dasa aya amman Tayi masa banza tamkar bataji shi ba tacigaba da abinda take . ahankali km a shagwabe yabar wancen zance yasoma yiwa ummi naci yunwa yake ji .. Ummi tasan halin nacinsa km tun da yace yana son cin abinci tasan yuwan oready tagama cinye cikinsa . Dan hk kawai tace nabla taimaka dan Allah ki shirya masa wani abu may sauki kinji diyata ko zai rabani da wannan nacin nasa .. DEENI da idanushi ke kan umminsa Ya tsina fuska tare da cewa yanzu first lov wannan yarinyar ce zatayi min wani girki? yarinyar da kwata kwata bata iya komai ba. ,Kai nifa banason cin jagwalgwalon abincinta wlh nablah ta dago shanyayun idanunta da niyar kalonsa sbd yadda taji tana sakin maganganu karaf idanunsu suka sarke cikin juna ya watsa mata wani matsiyacin kallo wanda yasa ta dauke idanunta da sauri yayinda zuciyarta tashiga dokawa . wannan km son ranka ka fada kawai dan kaji dadin bakinka amman mgnr jagwalgwalon abinci take dafawa karya ne wannan domin bbu Inda girki nablah bazai shiga ba a duk fadin Africa. cin jagwalgwalon abinci km sai dai kar a km domin yanzu kasoma . dan Allah rabudashi kinji nabla tashi maza kije ki samar masa wani abu me sauki . Nablah ta Mike tsaye amman gabadaya ilahirin jikinta bbu Inda baiyi sanyi ba ..ita kanta ba,a son ranta take masa wasu abubuwan ba darajar ummi kawai yake ci agurinta . A sanyaye ta nufi kitchen "ahankali yabi bayanta da kallo yana tabe baki tunda daman ta gababshi zata wuce km shi yakan so yaga yadda take tafiya kmr an tsamota 'cikin ruwan tsanyi . "yana juyowa idanushi karaf 'cikin Na umminsa sukayi four eyes .. yayi saurin dauke idanunshi . waskewa yayi tare da sosa byn keyarsa alamun kunya sai dai ya sake hade ran nan nashi tamkar yana filln daga ..uhm kawai ummi tayi tana murmushi da girgirza Kai.. nablah ta dade tsaye a kitchen tana saka da warwara abinda zata daura mishi may sauki wanda bazai dauki lokaci ba. zuwa can ta yanke shawarar dafa masa jollouf din cuscus . ta hada masa haddadiyar jollouf din cuscus Wanda ta wadatu da kayan hadi carrot green beans da piece koda da hanta a mamadin nama kamshin Curry da tyme ne kadai ke tashi ta barwa laraba gyaran kitchen din ta zubo masa cuscus din shake da plet ta fito hannuta rike da plet . Tun daya jin motsin tahowarta gabadaya Hankalinsa yakarkata gareta Wanda shi kansa Bai San dalilin dayasa yake jin hk a tare dashi ba. har takaraso ta janyo wata Yar karamar stood ta ajiye masa plet din abinci akai hankalinsa Na kanta ahankali ta juya zata koma kitchen taji sautin muryarsa ke....... Ta juyo tare da dan tsayawa darajar ummi dake zaune a gurin. zoki kwashe wannan banzar abincin da kika ajiye ance miki Ni jaki ne ? A ranta ko tace Ai kamafi jaki hauka agurina . ya buga mata wata razananniyar tsawa tsayuwar uwar me kikewa mutane ? zuciyar tamkar zata tarwatse tsabar takaici da tashin hankali a kufule takaraso tasoma kokarin daukar plet din ummi tace barshi nablah yi tafiyarki kawai . ta juya ...Ta koma kitchen Inda ta iske laraba tana aikin gyara kitchen tasaka hannuta tare sukayi komai sunayi suna hira ..... . Tsawon lokaci ya dauka zaune yana operating din phone dinsa batare ko kallon arziki yayiwa abinci ba. hakan kuwa yayi mugun batawa ummi rai" tare da hassalata . dan duk da tsananin son da takewa tilon "dan" nata hakan bazai sa taga yayi ba daidai ba ta kasa yimasa mgn . Dan hk a kufule tace wannan km wani sabon salon wulakanci ne hk ? Ya dago yana kallon umminsa tare dage mata girarsa daya alamun tmby ? minti biyu kacal Na baka ka fara cin abinci nan tun kafin raina, bai Kai Ga baci ba. abinda ya tsani ji da gani kennan bacin ran umminsa . km yakasance shine zaiyi dalilin shigarta halin damuwa . dan hk bbu wani ja inja ko bata lokaci yasoma tsakurar abinci yana ci tamkar yana cin magani ba dan rashin dadin abincin ba sai dan tsagwaron wulakanci irin nasa. Nablah na kitchen taji ummi Na kiranta da sauri ta amsa tare da barin abinda take ta fito. ,yauwa nablah jeki dakina dan Allah kicewa safeena tabaki jakata ki kawo min kinji. ta juya kennan taji sautin muryarsa ke....dawo ki kwashe wayan nan abubuwan ..dole ta sake juyowa takaraso Inda yake duk ilahirin jikinta rawa yake. wani irin abu taji ya dunkule mata a kahon zuciyarta ,ahankali tasoma kokari hada kayan abinci data kawo masa wanda bawani cin arziki yayi ba . ummi ta dakatar daita ta hanyar cewa barshi nablah karki hada komai agurin nan . Sannan tayi facing din DEENI da kyau tana harararsa kana tace kabari laraba tazo ta shige dasu . aikin nablah a gidan nan girki ne kawai . Sai daya yatsina fuska tare da tabe bakinsa tukun yace Ok Ai duk daya ne first lov Dan aiki Dan aiki ne, bbu wani bambanci da may girki da may shara da sauran ayyukan gida duk dai Yan aiki ne .. Duk Yan akine Amman ita wannan nata aikin may lasisi ne wanda kasan da hk ko kana daja ne? uhmmmm first lov Ni Na isa Naja dake ..ok Yi tafiyar ki kinji nablah .. Karfe biyar daidai matar gidan tashigo gidan agajiye fuskarta cike da izza da Mulki da nuna isa . ta zauna tare da Kiran washi Allahna sannan tace ummi sannuku da gida . ummi ta dubeta tana murmushi may cike da nuna tsansar kulawa da soyayya kana tace yauwa mamana ya gajiya da karatu ? Kai ummi wlh karatu nan kwata kwata bbu sauki. 'cikin hk nablah ta fito daga kitchen takaraso har inda Zeenat ke zaune tayi mata sannu da zuwa tare da tmbyrta abinda za'a daura Na dare . Sai data yamutsa fuskarta sannan tace daga dawowata zaki zo min da wani mgnr abinci tun mutun bai gama huta wa ba tamkar wasu mayunwata mtssss taja tsaki. Ita dai nablah dake tsaye bata sake cewa komai. sai ma ummi ce, tace haba mamana ki dinga bin yarinyar nan ahankali fa kinsa bawai ta taba zuwa aikatau bane wannan shine first time dinta . to ai tace ummi daga sannu da zuwa sai mgnr abinci . to ya isa hk wannnan duk ba laifi bane dan ta tmby. Ni dai dan Allah ki dinga sausautawa yarinyar nan yanzu dai gaya mata abinda zatayi. inji cewar ummi " sai da Zeenat ta sake yatsina fuska sannan tace paten doya zakiyi min . ..muryar nablah a sanyaye ta amsa da to aunty. Amman banason yayi kauri yayi ruwa ruwa ..takarasa fadar hk tana duban sashin da ummi take ummi ku mezaku ci ? Duk abinda mamana zataci . Zeenat Tayi murmushi tare da cewa Ok amman shi my hrt ki mishi poundo yam da miyar ugu sauran ki yiwa mutane shirme . Hk nablah ta sake koma kitchen Wanda zuwa lokaci har laraba ta kammalawa da gyaran kitchen din ta fita zuwa wani aikin Na daban. ahankali take bare doyar zuciyarta tamkar zata buga tsabar bakinciki zamanta ciki gidan ta hada source Na asaro. Kusan awa biyu da shigar nabla kitchen. ' sai Ga Zeenat tashigo da waya a hannuta tana yatsina fuska da baki sannan tace wai har yanzu akin kikeyi baki gama ba? nablah da ranta yake a bace matuka . a dakile tace eh aunty sauran kadan Zeenat taja ta tsaya tana rike da wayarta har lokaci ita dai nabla dataga tana aikin dadaddana waya wanda batasan abinda take yi ba. km kusan duk sanda take girki a kitchen sai tashigo tayi mata tsaye a ka da waya a hannuta. byn ta fita ne sai ga laraba tashigo tace nablah .... Ta juyo tana dubanta batare da ta amsawa laraba. kinsa me aunty take miki Inda tashigo kina girki . nablah ta girgirza mata kanta ahankali alamun batasani ba . to wlh video take miki . Nablah ta Dan tsorata da mgnr har idanuta suka Dan fito waje video km name? oho Nima bansani ba wlh amman nima hk take min lokaci da nake mata girki. bangane video ba to tayi me dashi ... ? nablah ta sake tmbyr laraba . uhm kawayenta take turawa idan kin yi mistake sai kawayenta suzo har gida su zageki tasssss nima hk ta min kwanaki kafin kizo takira kawayenta sukazo suka minrashin mutunci da zagi iri iri bbu halin ramawa ... . "nablah nagama jin karshen zance laraba taja tsaki tana jin jina girman al,amarin Zeenat. sannan tace wanna km iskancin sai dai suyi miki shi Amman Ni ....ta nuna kirjinta da dan yatsanta daya . wlh bazan dauka ba sai dai hakan yayi sanadiyar barina gidan nan daman km hk nake so. laraba ta kwashe da dariya nablah kennan Ga tsoro Ga ban tsoro .nan dai suka bar zance suka shiga wata hirar har zuwa sanda nablah ta sauke girki tare da shirya dinning . sannan ta nufi dakinta bata km fitowa ba har sai data daidaici lokacin dayakama tayi serving Nasu abinci. sannan ta fito jikinta sanye da doguwar rigar wace ta kama jikinta sosai. Wanda daga samanta kana hango tundun nonuwanta yayinda kasan rigar keda Shep din flay ta nade kanta da dan karami 'bakin mayafin ganin darene hakan datayi , ya sake fito da ainihin sihirtaccen siffar kyawun ajikinta. ahankali take daga kafafunta 'cikin takunta may matukar daukar hankali kmr koda yaushe .. takaraso dinning area . sai dai me kawai ganinsu Tayi zaune tuni sunyi nisa 'cikin cin abinci Amman Banda oga deeni Dan Haka ta juya zata wuce taji Zeenat takirata da sunan datafi tsana a rayuwarta ke..... nablah ta dawo ahankali ta tsaya batare da tace komai ba .Kusan minti Goma tana nan tsaye amman kwata kwata Zeenat bata da niyar cewa mata komai. sai byn data gama cin abinci ne tukun ta dago fuskarta a tsine tana duban nabla dasu . hk nace kimin asaro bance miki may ruwa ruwa nake so ba . mamaki da al,ajabi kalar iskancinta ne ya mamaye zuciyata .amman a dake tacigaba da tsayuwa a gurin sbd bata da halin tafiya taja mata kan wani sabon tashin hankali. magi nawa ma kika saka acikin abinci ? nabla tace daidai Wanda zaiji. nifa banason albarzazanci a gidana akaida magi shida a pot daya ya isa . jiki a sanyaye nablah tace to shikennan zan kiyaye inshallahu,karma ki kiyaye taja tsaki Zeenat nagama fadar hk ta Mike tsaye tana kakkabe jikinta tabar gurin . ba nablah dake tsaye ba hatta ummi bataji dadin abinda Zeenat din tayiwa yarinyar ba. amman taki saka musu baki dan batason tana yawan shiga tsakaninsu tunda tare zata barsu .. da kyar nablah ta daga kafafunta .takarasa ficewa daga gurin ta nufi BQ ta zagaya Inda Anan dakin laraba yake da fara,a laraba ta tarbeta tana dariya sai yau Allah yayi zaki zo min ? Murmushi nablah Tayi wanda har wushiryarta ya bayyana ta gaida laraba hirarsu suka Shagayi sosai dan ba ita tabar part din laraba ba. sai wajen takwas da rabi Na dare tare suka ci abinci da laraba sannan ta baro part din . Tafiya take sannu ahankali 'cikin sanyin jiki da natsuwa ,ahankali iskar damuna ke kadata kasancewar lokacin ruwa da'ake ciki Wanda kusan yanayin garin Lagos kennan, basu rabo da ruwa sama kasancewar basu da rani da damuna koda yaushe 'cikin ruwa sama suke . Daidai ta kawo wajen parking space ta jiyo motsi ta dan jiyo ahankali idanunta suka sauka akan fahad abokin deeni kawai ta kauda kanta ta juya tacigaba da da tafiyarta a tunanita Bai ganta ba. " kawai ta tsinci muryarsa haba Yan mata irin wannan shan kamshin hk Ai akalla ko gaisawa munyi,duk da cewa zuwan nan danke nayi , inji cewar fahad Wanda oready tuni har yasha gabanta. Take kirjinta yashiga dukan uku uku fatanta kada Allah Yasa ya furta mata kalmar so...dan ita tsoron kalma take Km bata jin har 'cikin zuciyarta lokacin yin soyayyarta yayi. domin tafi son ko zatayi soyayya sai ta kammala da karatunta so that sai tasamu daidai da matsayinta . dan hk a gaugauce zuciyarta cike matsanancin tsoro tace Ina yini . lfy lau nablah ya gida da aiki? Kanta ta dago da sauri tana dubansa jin ya ambaci sunanta dan batayi tunanin yasan da zamanta a gidan ba . ballanantana har yakai ga sanin sunanta . yacigaba Ina son ganinki km sbd ke naxo gidan nan zuciyarta ta sake bugawa da karfin gaske.. Ahankali Ta maimaita abinda yace Tare da dan ware shanyayun idanunta akansa . yace uhm amman idan nagama da DEENI zansa a min kiranki da fatan ba zaki ki zuwa ba. fuskarta a daure tace Allah yabani iko tana gama fadar hk da sauri ta juya tasoma kokarin barin gurin dan ganin DEENI dake tahowa Inda suke tsaye . duk da saurin datake hakan Bai hanata jin sautin muryoyinsu ba kasancewar sun biyota a bayanta ne.. Fahad deeni yakira sunanshi a kausashe kafita daga idanuna Na rufe meyasa baka jin shawara ne shege kawai may shegen daurin kan tsiya.. Fahad ya kwashe da dariya sannan yace Kai km meyesa kacika girman kan tsiya da kafiyar maseefa Allah bai haramta min yarinya ba amman Kai kana neman ka rabani da soyayyata. Na dade da kamuwa da matsanancin kaunar yarinyar nan amman kwata kwata ka kasa ka tsare ka hanani fahimtar daita . meyasa zaka hanani isar da sakon zuciyata gareta ? Ok hk kace ? DEENI yakarasa fadar hk cike da huci yana kallon tsakiyar idanun fahad.. Yes hk nace idan km kaima kana sonta ne kafito ka kasanar sai Na janye maka dan bazan taba iya cigaba da son abinda kake so ba. bawai ka dinga kokari hanani isar da sakon abinda zuciyata ta kamu da matsanancin so ba Kasan Ni ..kasan halina km kasan koni waye idan ba son yarinyar nan nake da gaske ba bazan takura kaina akanta ba . Wulakance DEENI yake masa wani irin duba cike da tsansar tashin hankali yayinda gabadaya yanayinsa yagama sauyawa. akansa zuciyarsa yace wannan wace irin maseefa ce hk . Tun bai gama da matsalar kB . Ga fahad wanda shi ya dan kwana biyu dayi masa zance yarinyar. Ahankali Fahad yace deeni kana son yarinyar nan fiyye da yadda nake sonta wlh . idan har kasan kana sonta zan janye amman muddin baka sonta to kabari na shiga sawun manemanta kawai . Kai wlh Azimi ko rantsuwa nayi bazanyi kaffara ba wlh son yarinyar nan kake yi km so may tsanani fahad yakarasa fadar hk yana share gumin daya fufeshi duk da isakar dake kadawa . Sai DEENI daya furzar da wata iska ta bakinsa may dumi sannan a zafafe yasoma managa muryarsa cike tashin hankali billahi azim fahad zaka jawowa kanka maseefa ne kawai . km hakan zai iyayin sanadin da zamu samu mugun matsala may girman gaske da kai idan ka sake furta kalmar.... MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO *Uhmmmm uhmmmm abin 'cikin kwai Ina jinjina gareku members Na AUREN SIRRI fans hadin kanku tattare da zaman lfyrku yana matukar birgeni Ina matukar alfahari daku wannan shafin sadaukarwa ne gareku kuyi duk yadda kuke so dashi Allah yabar zumuncin dake tsakaninmu har ila yaumul kiyamati ina addu'ar kar Allah Yasa zumuncin nan ya tsaya iya social Media kawai* Page 76 Idan ka sake furta kalmar Cewa Ina son yarinyar nan wlh zan bata maka rai fahad , narasa Inda zan ajiye soyayyarta sai gun house girl dina ? kuka fa... amman wlh ka cuceni kasan cewa Ina da tarin dukiyar da ni kaina bansan adadinsu ba. km ta ishe nazabi duk kallar mace datayi min a 'cikin duniyar "ya "ko ta gidan uba wace km ko a wani kasa take ba wai wannan bazar house girl din ba . Kai bama Ni ba ya nuna kirjinshi da yatsansa ko wanda nake tare dashi yafi karfin yayi soyayya da house girl . Muddin har zaka cigaba da kudirinka akan yarinyar nan to wlh kaji narantse maka kana daidai ne da raba abotarmu tare da duk wata halaka dake tsakaninmu . yana karasa fadar hk yayi gaba 'cikin matsanancin fushi da Bai San dalili yinsa ba hk zalika baisan meyesa duk sanda yaga yarinyar da wani nmj ba wani ya nuna alamun yana sonta hankalinsa ke mugun tashi ba . Ko 'cikin parlour ma rigima ce sosai suka dinga yi da DEENI da fahad akan nablah har ummi ta tmbye fahad din abinda ya hadasu. Bai tsaya boye mata komai ba ya sanarmata . ka kyale wannan rigimamme kaji kayi abinda yakawoka kasan halin deeni sarai ba sai Na tsaya gaya maka ba ummi tacigaba nablah takai mace da kowani da namiji zai so. Domin Tana da halayya nagari da za'a so mace domin su. dadi ya rufe xuciyar fahad sosai jin abinda ummi tace yayinda deeni ya dago sukayi four eyes ya watsamasa wata uwar Harara tare da jan tsaki . Banda wani uziri may karfi to wlh koni zan iya shege maka gaba akan neman aurenta dan takai mace iya mace. sai dai kashi...akwai wani sirrin boye dake tattare da yarinyar wanda zai yi maka nakasu. ummi takarasa mgnrta Tana sauke numfashi . Ahankali Fahad ya furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun wayyo Allahna tare da dafe daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da hannuwanshi duka. alamun zuciyarsa bata ji dadin zance ummi na karshe ba . DEENI dake rike da wayarsa yana aikin chatting yayi musu banza yacigaba da abinda yake . dan tunda ummi tasaka baki 'cikin mgnr Bai sake cewa komai ba sai ma kokuwa dayake faman aikinyi da numfashinsa dake neman barin gangar jikinsa. Gabadaya hankalin da yanayin fahad ya canza take ya koma kalar tausayi . Yayinda zuciyarsa ke wani dokawa da sauri a frigice yace dan girman Allah ummi kitaimakamin kiyi wani abu akai wlh nayi mugun kamuwa da mugun son yarinyar tun farkon ganina daita. Ina ji a raina matsawar bata kassnce matsayin matata ba zan shiga wani hali. a hassale DEENI yabar abinda yake ya sake dagowa yadakatar dashi yana huci kana yace Kai wani irin jaki ne kai ? Dabaka fahimta" da wani irin yare kake son A sake maka bayani akan yarinyar nan. Ni kaina hanya may bullewa na gayama akanta shine karabu da soyayyar yarinyar nan amman kake ci min fuska to wlh kayi Na farko kayi Na karshe duk lokaci daka sake cewa kana son wacce yarinyar sai Na fasa maka baki . ba fahad ba hatta ummi sai da karshen mgnr deeni tasakata dry .aiko fahad ya dinga dariya yana fadin DEENI rikicin gangan . fahad yace wlh baka isa ba tunda Kai ba sonta kake yi ba . ta ya'ya Ni zaka hanani km wlh bazan barta ba sai Inda karfina yakare tunda ba matar wani aure bace . zan jirata har sanda sirrin boyen zai tashi daga kanta a zafafe deeni ya Mike tamkar wani mayunwacin zaki bazoto fahad ya ji an damki makoshinsa . Ummi ta Mike a frigice Tayi kansu sbd tasan halin zuciya irinta danta . Meyye hk deeni daga wasa zaka maida mgn fada..barshi first lov wlh bbu wasa acikin wannan mgnr sannan Ya tsare fahad da idanunshi ka sake maimaita abinda kace dan ubanka wlh sai dai uwarka ta sake haifo wani bakai ba . Idanuwan fahad sukayo waje sbd mugun shakar da deeni yayi masa ummi shiga tsakaninsu Sosai tana ka sake nace deeni ko bakaji ne. shi kuwa shr yayi yana damke da wuyan fahad da iyakacin karfinsa. kokari fahad yake ya kwace wuyanshi amman Ina yakasa dan bakaramin riko deeni yayi masa ba ,sai zufa ne kawai ke keto masa takoina ajikinsa duk da sanyi AC dake aiki a parlour hkn Bai hana jikinshi yin sharkaf da ruwa ba . so yake yayi magana Amman ina ya kasa dan bazai iya ba ko yace zaiyi mgnr muryarsa bazata fito ba dan hk yasoma mutsumutsun kwace kanshi sai da ummi tashiga tsakaninsu Sosai sannan da kyar da yataimaka Allah ummi tasamu DEENI ya saki wuyan fahad. aiko yana sakinsa Tari ya sarke makoshin fahad Ya dingayi Tari yana damke da wuyansa da kyar ummi tasamu ta zaunar dashi Tana yi masa sannu tare da kawo masa ruwa . DEENI ya zauna yana sakin numfashi sama sama tare da furzar da wata iska may zafi ta bakinsa . Ahankali ya runtse rikitattun Idanunshi gam ji yake tamkar numfashinsa zai bar gangar jikinsa ne sbd wani irin radadin azabar daya caki tsakiyar zuciyarsa lokacin da fahad din ke furta kalmar yana son yarinyar. fada ummi ta dinga yiwa deeni sosai tare da ce masa Inda ya sake yiwa fahad wani abu wlh zai hadu da fushinta . Jin abinda umminsa tace ne yasa ya dinga karanto duk wata addu'a dayasan zata sanyaya masa rai . Wlh deeni batason jin wani sabani yashiga tsakaninka da fahad akan wannan zance . Sannan ta jiyo Inda fahad ke zaune wanda zuwa lokacin gabadaya yafita daga haiyacinsa sai numfashi yake saukewa ahankali ahankali yana rike da wuyansa dake masa wani irin radadin azaba . tace Dan girman Allah kayi hkr fahad kaji kasan halin abokin naka rigimamme ne na bugawa ajarida banason dan Karami abun nan yazama silar lalacewar abotarku kaji dana . bbu komai ummi komai Ya wuce amman ummi shi meyasa zai hanani son yarinyar byn ya tabbatar min da ba sonta yake ba . Kai dai kabar zance kawai bakomai bane sai fitina irintasa . nan dai ummi Tayi tayiwa deeni fada daga karshe ta hade su gabadaya tayi musu fada sosai 'sannnan tabar parlour tanawa tilon Dan nata addu'a. cikin hk Zeenat takaraso parlour ta taddasu jikinta sanye cikin doguwar rigar may mugun kyau da tsansi sai daukar hankali take kmr koda yaushe dan Tana kaunar sanya dagayen riguna Sosai. A mutunce suka gaisa da fahad ta juya Ga mijinta wanda tun shigorta idanunta da hankalinta ke kansa Tana nazarin yanayinsa . ganin yadda fuskarshi da yanayinsa suka sauya yasa takaraso kusa dashi da sauri tare da kamo tafin hannushi'cikin nata Tana murzawa Tana kallonsa tare da tmbyrsa my hrt meyesa Meka hk? dan gabadaya itama tsintar kanta Tayi 'cikin damuwa da tashin hankali ganin halin dayake ciki hakan km ya mantar daita komai ciki har fahad dake zaune yana bin deeni da kallon mamaki wai yau shi deeni ya rufe ido kan mace yayi masa rashin mutunci.. Kokarin shegewa jikinsa take Tana sake tmbyrsa abinda ke damunsa ahankali ya dago rikitattun Idanunshi ya xuba mata yana kallon kwayar idanunta ganin yadda tadamu da son sanin abinda ke damunsa . Ahankali Idanunshi ke bin koina ajikinta batare da yace mata komai irin shigar datayi ta daukar hankali yasa shi damke hannuta Sosai 'cikin nashi sannan ya Mike tsaye manne daita a gefen jikinsa . yayi hanyar dakinshi daita. Muryarsa a kausashe yace Kai km Malam idan ka gaji da zama kofa a bude take kana iya wucewa yacigaba da tafiyarsa yabar fahad a gurin yana binsa da kallon mamaki. Kwance nabla take akan gadonta sai faman juyi da tunanin DEENI take wannan wani irin nau,in jinsin mutun ne shi kwata kwata kowa ba abakin komai yake a gurinsa ba . takama gadara sunyi masa yawa to ko dukiyarsa ke rudarsa ko kyawun dayake ganin yana dashi ne ? Haushi da takaicinsa ne suka taru suka lullube ruhinta yayinda zuciyarta ke mata wani irin radadi da zafi tamkar zata tarwatse haushinsa ta dinga ji sosai har cikin ranta. datana da iko wlh da sai Tayi masa shegen dukan tsiya ko zata samu saukin radadin da zugin da zuciyarta ke mata akan wulakacinnsa gareta. shr shr Tana nan kwance taki tashi tana jiran Dan sakon Kiran da fahad yace zai yi mata . amman taji shr hakan yasa ta gane may be wannan azzalumin ne ya hanashi . kafafudunta duka ta daga tare da cewa huta roro akasan ranta daman ita badamuwa tayi ba .. Bangare fahad kuwa deeni ya wuce zuciyarsa cike da mamaki iri iri da alhinin abinda abokinsa yayi masa jikinsa a sanyaye ya Mike ya fice daga parlour,n. yana fitowa ya shiga motarsa ya tayar ya nufi babban get din estate din. Yayinda ke deeni tsaye jikin Window yana hangosa sanda yayiwa motarsa key. ya dauki wayarsa yayi dealing din number securities din 'bakin get daidai lokaci da wani daga cikinsu ya mike tsaye yana kokarin budewa fahad get Kiran deeni yashigo babansu ne ya dauka cike santsar biyayya tare da cewa hello sir hade gaisuwa DEENI bai tsaya bin takan gaisuwar ba. yace kaga motar nan da may motar da tafita yanzu banason sake ganinsa 'cikin compound din tell all the securities no one allowing ya km takowa 'cikin estate din nan. Ok sir deeni ya katse wayarsa tare da juyowa ahankali ya idanushi suka sauka akan Zeenat dake zaune tana kallonsa. idanunshi da yanayin yadda yake kallonta din ne yasa takasa tmbyrsa dalilin dayasa ya fadi HK yana gama kallonta yashige bathroom dinsa .. Byn ya fito daga bayi ne yazo kusa daita ya zauna yana mata duban kasan ido tare da hadeta da jikinsa yana shinshina wuyanta . Kokarin bude bakinta take so take tasan meya hadasu da fahad yayi sauri manne bakinsa kan nata 'cikin kwarewa ya cafko lips dinta jikinsa har yake ya makaketa gam ajikinsa yanawa bakinta wani irin tsutsa Na fitar hankali . ahankali yashiga rabata da kayan jikinta yana yin filinging dasu gafe sannan yashiga sarrafata da iyakacin karfinsa sosai itama take bashi hadin kai dan batason mijin nata yaga gazawarta sai dai jarabarsa tasoma damunta . ayi mutun ko 'cikin fushi yake zai iya saduwa da iyalinsa matsawar zai samu. km ko byn yagama ci fushin Na nan tamkar ta zaki . Gabadayansu sungama fita haiyacinsu jira kawai taji kaciyar cikin kasanta yayinda sauran kiri yashigeta ya tuna da yau ranar kwanta nan nablah ne . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 77 Ahankali ya zare jikinshi daga gareta yakoma gefe ya kwanta yana fidda numfashi sama sama Dan gabadaya a bukace yake . Jin ya tashi daga kanta ne yasa ta birkito da sauri tana facing dinsa eyes into eyes suke kallon junansu . idanuwanta ta kafeshi dasu masu dauke da tambayoyi iri iri . gashi bbu damar tmbyr Dan batasan abinda tmbyrta zata haifar ba. kasancewar tasan halinsa kmr yunwar 'cikinta . Dan hk tacigaba da kallonsa kana Tasoma kokarin kai hannuta saman fadadden kirjinsa. Bai hanata ba Dan yasan ya rigada ya daurata akan network takai limit din bukatuwa dashi. ahankali ya dinga jin hannuta a tsantsar ajikinshi Tana shafa gashin dake kwance ajikinshi. ai wani shaukin yaji ya tsarga masa tun daga tsintsiyar kafafunshi har zuwa tsakiyar kanshi yayinda joystick dinsa ke sake mikewa har wani sheki take tsabar son abincinta Baisan sanda ya fizgota jikinsa ba ya rungumeta gam yana sakin numfashi ahankali km tare da daura hannushi kan sumarta yana shafa gashin kanta zuwa bayanta Kusan minti Goma tana rungume ajikinshi tare da shige masa tana sake yamutsa masa lissafi. Gabadaya tagama fita haiyacinta burita ahalin yanzu Bai wuce Yayi sex daita ba . Koda round one ne tunda oready ya rigada ya tsokono mata sha,awarta . amman Ina sai ma lura datayi Bai da niyar kusantarta. gashi tana jin yadda joystick dinsa ke sake Mikewa sambal tana kara girma alamun a bukace take da muradinta . Ahankali tana rungume ajikinshi ya dinga sakin numfashi tamkar Wanda yayi gudun falfalaki . gabadaya wani irin kewar yarinyar ne ke bijero masa ta koina ahalin da yake ciki ,so yake su hade ko zai samu sausauci abinda yake ji a gangar jikinsa game daita. zuciyarsa ke gargadinsa da kada yaje ya isketa idanunta biyu . dama yayi zamansa tunda Ga wata matarsa Tasa nan kwance ajikinsa wanda yaga alamun abukace take daya ratsata . , Amman Ina hakan Ba may yiwuwa bane gareshi ya fadi HK akasan ranshi duk yadda yake tunanin yanayinsa Na rashin hkr yake . Bai Kai yashiga hakin wani ba . ' cikin wannan tunanin dayake ne .Ya dinga jin saukar numfashin zeenat ahankali ahankali alamun bacci yayi nasarar daukarta wanda daman hk take da saurin bacci . ahankali ya daura rikitattun idanunshi akanta yana lumshe su ganin yadda take sharar baccita hankali kwance . Dan hk ya rabata da jikinshi ya kwantar daita tare da gyara mata kwanciyarta sosai ya lullubeta da blanket may taushi . Sannan ya Mike tsaye ya maida boxes dinsa yaje gaban dorom din mirrow dinsa ya jawo . ya ciro injection tare kunna CCTV camera dinsa yana kallonta tun daga sanda tashigo gidan byn ganinsa daita tsaye da fahad har zuwa sanda tashigo dakinta tayi wanka da sallah Ta kwanta bacci . awo Kusan uku kennan da kwanciyarta a lissafinsa dan haka cike layi ya nufi dakinta ,ta Inda yasa ba shiga . Kwance take 'cikin wando iya cinyarta da wata Yar yololuwur Riga bacci may zip a gaba masu matukar kyau da taushi yayinda gashinta ke kwance luf ...sun baje kan fuskarta sannan Ta rungume pillwo akirjinta gam ta matse dayan pillow a tsakanin cinyoyinta . bacci take cike da kwanciyar hankali. " idanunshi ya tsura mata tare da furta. fatabarakalhu fii ahsanul khalikin .... 'cikin sanyin jiki yakarasa ya haura saman gadon Inda take kwance. ahankali yasa hannushi ya janye pillows din duka gefe . Sannan ahankali yayi mata allura a damtsenta tare da mayye mazaunin pillows din 'cikin hikima ya zuge zip din gaban rigarta wani irin ajiyar zuciya ya sauke da karfin gaske tare dasa hannunsa a hudar cibiyarta yana shafa cibiyarta zuwa kasan mararta ahankali yana lumlumshe idanu. idanunshi ya maida kan Brest dinta lokaci daya kwalkwaluwarsa tasoma birkicewa batare daya sani ba, hannushi duka ya daura kan nonuwanta ya damkosu ya dinga shafawa yana murza kan nipply dinta. Ita kuwa 'cikin bacci ta dinga jin wani irin felling Na fitar hankali jin hk yasa ta dauka mafarkin data ,sabayi ne, ahankali tasoma sakin jiki tana narkewa ajikinshi ta matsoshi Sosai tare da dago masa nonuwanta da kyau shi kuwa cikin zalama ya daura lips dinsa kan nipply dinta ya dinga lasa yana Dan ciciza kan nipply din da hakorinsa ita kuwa gabadaya ilahirin jikinta yagama sakewa kasanta sai tsiyaya yake tasa hannuwanta duka ta matseshi gam ajikinta tana sakin numfashi tare da sake tura masa nonuwanta. aiko gabadaya ya rude ya susuce yagama fita haiyacinsa bbu abinda yake sai aikin sarrafata 'cikin wani irin shauki da Bai taba tunanin zai kasance ciki ba . ahankali 'cikin mutuwar jiki ta cusa hannuta cikin sumar kanshi tana cakudawa yayinda shi km sai nukurkusanta yake 'cikin iyawa da kwarewa ya sake maneta da jikinsa ya manne bakinsa kan nata cikin sa'a da kwarewa ya samu ya cafki laulausar harshenta jikinsa har rawa rawa yake tsabar fita haiyaci . ya makale gam gam ajikinsa bakinsa na manne danata tamkar wacce ake shirin kwacewa masa ita . Wani irin tsutsa yake bakinta nafita hankali 'cikin baccinta take kokarin son kwace bakinta daga gareshi sbd jin yadda yake tsotsar lip's dinta tamkar yasamu lollypop 'cikin wani irin sauti yace shiiiiii wayyohhhyyy sannan ya sake kamkame ta ajikinsa yana cigaba da sarrafa harshenta 'cikin shauki 'cikin fitar hankali Ya dinga bata hot kiss da taba duk Inda hannushi yaci karo dashi ajikinta. cike da wani irin shaukin yasoma ware mata kafafunta ya sauke bakinshi kasanta ya zufa harshensa ciki yashiga soucking dinta yayinda ita km sai faman turo masa kasanta takeyi tana shiiiiii uhmmmm shiiiii a can duniyar mafarkinta wani irin gurnani yaji tana yi wanda hkn ya tabbatar masa tsabar dadin take ji ne sosai ya dinga soucking dinta ita km sai zuba sambatu take zubawa ahankali ya cire bakinsa yasoma kokarin neman hanyarsa. har Allah yabashi sa'a. ya da kyar yasamu ya shige 'cikin hanyarsa yasoma bata haddadiyar joystick dinsa may dadi da gardi da mantar da mutun 'cikin duniyar dayake . sosai yake aikin hakarta da iyakacin karfinsa. yana jin sanda tasoma zafafa karfinta tana sake ware masa kafafunta sosai shi km sai aikin cinta yake ba kaukautawa yana jin sanda tayi realize ya sake matse gam ajikinsa . Sosai yacigaba da murzata cause shi baya gajiya gurin yin sex kasancewarsa may tsananin sha'awa da tsantsar son saduwa da macce . gashin yana jin dadinta har cikin tsakiyar kanshi domin ita nablah irin matan nan ne da namiji baya gajiya da mu,amula dasu. Bangare zeenat kuwa kwana tayi tana juyi daga karshe tasoma lalubar inda tasan deeni zai kasance . wayam taji Dan hk sannu ahankali 'cikin mayyen bacci ta soma bude idanunta har takai Ga budesu duka amman bata ganshi ba a dakin ta Dan Mike zaune tana mika hade da salati. Yayinda still take jin jikinta wani iri tunani tayi ko yashiga bayi ne duk da bataji motsin alamun yana ciki ba. ahankali takoma ta kwanta tare kudindine jikinta guri daya ta koma baccinta . sai da deeni yayiwa nablah ci biyar masu rai da lfy tare da juyata yadda ranshi keso sannan ya barta ya Mike tsaye yana sakin numfashi ba Dan ya koshi ba .yasa boxes dinsa ya goge mata Spam din dake kasanta sannan ya maida mata Yar yololuwur rigarta da bombashort dinta. ya bi ta hanyar daya shigo ya bar dakin zuwa nashi dakin. Wanda har zuwa lokacin bacci zeenat takeyi tare da takure jikinta guri daya . wanka yashiga byn ya fito ya hada coffee yana sha tare da kunnan TV Dan kwata kwata ji yayi gabadaya baya jin bacci ya haura kan bed inda zeenat ke kwance ya janyota jikinsa ya kwantar daita kan fadadden kirjinsa yana shafa sumar kanta. 'Cikin bacci ta rungumeshi tare da shigewa jikinsa . Washegari a kasalance nablah ta tashi gabadaya ilahirin gabobin jikinta ciwo suke mata . Yayinda kasanta ke mata wani irin radadi may gauraye da dadi dadi . zaune take a tsakiyar gadonta tana son tuno irin mafarkin datayi a daren jiya wanda yakasa bace mata . so take ta tuna fuskar mutumin dayake saduwa daita a kullun 'cikin mafarkin. shr tayi tare da zuba uban tagumi ta runtse shanyayun idanunta gam domin son gano wani wani abu. amman kwata kwata abun yacitura. Dan kasa tuno fuskar mutumin tayi . Dan hk ahankali ta Kai idanunta kan agogon dake manne da bangon dakinta. karfe bakwai tagani daidai Dan haka atsorace ta Mike tsaye da kyar tashiga bayi tayi wanka tsarki kmr yadda tasaba . Ta fito ta gabatar da sallah ta nufi downstairs kitchen tashiga ta hada komai Na breakfast sannan Ta koma dakinta ta kwanta lamo duk ilahirin jikinta a sanyaye yake duk ta Inda ta motsa Tana jin feelings din hannun mutumin da batasan ko waye ba agangar jikinta . sosai tayi zurfi 'cikin duniyar tunani komai daya faru daita daki daki 'cikin mafarkinta. take tasoma jin jikinta yana sakewa da budewa wani irin ruwa ne taji yana tsiyayowa daga kasanta ahankali ta dinga sauke numfashi yayinda zuciyarta ke wani irin bugawa da sauri da sauri. ta Dan dade zaune kafin ta farga da lokacin yin breakfast din mutane gidan yayi . ta Mike tsaye a hankali taji jikinta ajike duk tayi whet numfashi ta sauke sannan tashiga bayi ta cire part dinta wani ruwa tagani ta Dan tsaya shr Tana kallo ruwan wanda ya tabbatar mata da ruwan sha'awa ne. Dan hk tayi tsarki sosai sannan ta sake koma parlour,n kasa . Zuwa lokacin kowa Na gidan ya hallara akan dining table yana break har deeni jikinta a sanyaye tasoma kokarin karasowa gurin ahankali deeni dake zaune yaji zuciyarsa ta buga da karfi a sukwane ya tattara hankalinsa duka gareta yana kare mata kallo takasan idanunshi. yayinda duk daga kafarta daya daidai yake da bugun zuciyarsa har takaraso Inda suke ta tsaya ta gefen ummin Idanunshi nakanta idan kalleshi bazaka taba cewa ita yake kallo ba . 'Cikin sanyi jiki da sanyi murya may kashe zuciyar ma'abocin sauraro tace ummi Ina kwananku tayi gaisuwar 'cikin jam,i bbu Wanda ya amsa mata sai ummi da safeena. ummi ta tsareta da idanu Tana dubanta 'cikin sakin fuska tace lfy nablah ya kokari . da kyar nablah ta bude bakinta tace Alhamdulilllahi shr ummi tayi Tana nazarita har zuwa lokacin da zeenat ta Mike tsaye ta nufi dakinta hk ma safeena. yayinda shi km deeni ya manna epis a kunnenshi yana operating din phone dinsa bandan yana sauraron wani abu. hkn yabawa ummi damar karewa yanayin yarinyar kallo tsab tare da cewa zauna mana nablah .ba musu ta zauna tana dari dari kar may gidan ya hantareta abin mamaki bbu abinda yace asalima bataga ya kalli Inda datake ba . Ummi ta numfasa kadan byn takammala dayin break. Tana duban yanayin yarinyar kmr bata da lfy . ummi tace baki da lfy ne ? Ahankali nablah ta sunkuyar da kanta kasa ta hade yatsun hannuta guri daya tana wasa dasu tare da girgirzawa ummi kanta . ummi ta kamo tafin hannuta cikin nata tace talk to me nablah make damunki yanayinki ya sauya dayawa ? Kasa cewa komai tayi sai ma Hawayen daya ciciko a idanunta. baki da lfy ko ? Ummi ta sake maimaita tmbyrta hawayen dake makale a idanunta ne suka zubo kan kuncinta sannan ahankali ta gyada mata kan Ok Ina ke miki ciwo ? Da kyar ta bude baki Tasoma mgn 'cikin in .inna wl..h.Wlh ummi bbu Inda kemin ciwo . amman ina ji ajikina banida lfy . ta Dan dago ahankali ta saci kallon Inda deeni ke zaune hankalisa kwance km still epis Na nan manne da kunnenshi yayinda idanushi ke runtse . hakan ya tabbatar mata da baya sauraronsu Dan hk tacigaba Allah ummi Ina ganin kmr aljanu sun shafeni dan Kusan duk daren duniyar nan sai nayi mafarkin ana saduwa dani wanda sanda nake gida bana jin wannan yanayin . shiyasa ma nake son zuwa gida ,tana karasa fadar Haka ta sunkuyar da kanta sbd kunyar dataji ta lullubeta. afrigice deeni ya bude rikitattun idanunshi fesss suka sauka a kanta zuciyarsa ke dokawa da sauri yana dinga jinshi wani iri wani iri tamkar ana masa watsa masa ruwan tsanyi ne gabadaya zama gurin ya gudireshi ahankali yasoma kokarin dauke Idanunshi akanta ,karaf suka hada ido da ummi gabansa yaji ya sake bugawa tare da dukan uku uku waskewa Yayi yana shafa sumar kanshi. Ummi ta watsa masa Harara domin tasan wannan ba aikin aljanu bane . aikin tilon "Danta" ne Dan hk ta girgirza kanta kawai tana cigaba da kallonsa tare da turowa nablah plate din abinci ba musu tasoma ci Dan daman wata irin yunwa take ji may tsananin kasancewar jiya bata ci komai ba ta kwanta . byn tagama ci abincin ne ummi ta kamo hannuta ta mikar daita suka nufi dakinta tana kwantar mata da hankali akan abinda tasanar mata tace bbu wani aljanun da suka shafeki nablah hakan Na yawan faruwa da wasu mata musamman idan macce ta balaga ke har wasu matan aure hakan Na faruwa dashi Dan Haka kada ki sa damuwa a ranki .nan dai ummi tayi ta mata bayani abubuwa akan mafarkin nata har nabla ta saki jikita sosai sukayi ta hira har da safeena .. Karfe uku daidai Na yammacin ranar MMN SUDAIS CE [8/8, 10:07 PM] Ummu Haneef: Allah ya yafemana baki daya [8/8, 10:09 PM] 0mmer Farouk: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 78 Karfe uku daidai Na yammacin ranar deeni kwance bisa three star a hadadden parlour,n gidansa sanye yake cikin wandon three quarter black colour da whit hamles . hannushi rike da remut control "ummi tashigo parlour,n fuskarta dauke da murmushi ta zauna kan kujerar dake facing din shi . sannan tayi Kiran nablah dake kitchen . Nablah ta amsa da sauri tare da shigowa parlour,n da sallamarta. yauwa diyar albarka jeki dakina zakiga wasu kayan wanki kulle . ki dauka ki kaiwa kabir. nablah tace to ummi ta juya ahankali tabar parlour,n zuciyar deeni tashiga wasi wasi na kasancewar yarinyar tare da kb yaji tamkar ya kirata ya hanata zuwa Aiken, amman babu yadda Ya iya da rayuwarsa Aiken umminsa. Ummi takira sunanshi tace son daman Ina son magana dakai ,Dan gane da yarinyar nan, da zamu bari 'cikin gidan nan. ummi tadaka da zancenta domin jin abinda DEENI zaice . Dagowa Yayi ahankali ya tsurawa umminsa rikitattun idanunshi masu frigita mutun yana mata wani irin kallo tamkar yau ya fara ganinta, kana daga bisani ya maida hankalinsa wurin TV yacigaba da kallonsa. ummi tayi murmushi kawai sbd tasan halin tilon "Dan" nata miskili ne na bugawa a jarida. " tasan tunda Yayi hk ba magana zaiyi ba Dan hk tacigaba da kallonsa can km tace son wannan tafiyar dazamuyi shine rigth time din dayakamata kasan yadda zakabawa yarinyar nan kulawa yadda yakama, kar azo tana samun cikin amman fitinar ka data matarka ya hana cikin zama . nidai kabita ahankali shiyasa ma zan barmaka ita Dan Ina son Na ganni da Yan digwi digwi, takarasa maganar tana murmushi yayinda deeni Yayi shr yana sauraron inda maganar umminsa ya Dosa. zuciyarsa cunkushe da takaici ,ji yake tamkar ya hadiye zuciya ya mutu ko zai huta da mgnr yarinyar da ummi tasanyashi gaba dashi. ahalin yanzu ji yake zuciyarsa na tsinkewa agame da almarin yarinyar amman ita ummi kwata kwata taki gane hkn . ahankali ya Mike zaune yana yatsina fuska badan yaso ba sbd ganowa da Yayi umminsa so take tagane ko ya damu da lamarin yarinyar ne. Dan hk muryarsa a dake yace zaman me zata min first love ? ki maidaita gidansu first love kawai so that idan kun dawo sai dawo domin bbu abinda zata min Dan ko ta zauna banida lokacinta . ummi taji dadin kalamansa sosai domin Haka take son ji amman ta share tayi kmr bataji dadin abinda yace ba . wani irin kallo ta watsa masa tana tabe baki banason shirme banza deeni zamanta ne 'cikin gidan zakace bbu abinda zai maka to wlh tun wuri ka bude baudaudun kunnuwanka da kyau ka saurareni banason dangin mahaifinka su sake zuwa min da wata matsala cewa nike daure muku gindi Dan gashi nan ana yawo dani 'cikin estate dina cewa natare muku a gida . A fusace DEENI yace kibari su first love ,su fadi duk abinda suka gadama bakinsu ne amman abinda nasani ne bbu Wanda yaisa ya fadi a gabana da ban gyara masa zama ba . Uhm to meyye ruwana ma da maganarsu nifa ba bahaushiya bace ballanantana hakan ya dameni . Ni dai Ina gargadinka kada ka sake Na dawo Na tarar da wata matsala. Kai ina son labarin samun karuwa ya iske India kafin Na dawo Ina fatan ka fahimci inda zance Na yadosa ? DEENI ya lumshe rikitattun idanunshi zuciyarsa cike da farinciki abinda ummi tace Domin shikansa yana matukar son yara sosai sai dai Yayi mugun tsanar yarinyar. gyada mata kai kawai Yayi domin ya kasa cewa komai . 'cikin rashin kula da yanayin daya shiga tace amatsayina Na mahaiyarka Ina son nabaka umarni ka gaugauta rage tsanar yarinyar nan a ranka kafin tafiyarmu bance kasota dole ba. km Hk kazali bance ka tsananta kinta ba . tsai deeni Yayi yana kallon umminsa da kyar ya iya sarrafa harshensa ya furta. ya km kike son nayi mata first love ? harara ummi ta watsa masa hade da cewa bansani ba. sai km maganar allura dakake yi wa yarinyar mutane ka daina kada kayi tunanin bansa komai ba. Nasani kyaleka kawai nayi. Yanzu anyi maganar zaman yarinyar ciki gida kace dama am maidata gidansu bakada time dinta . amman ka iya bin dare gurin yi mata allurar bacci Dan mugunta . yarinyar nan matsayin matarka take duniya ce kawai banason tasan da zaman kana da wata matar byn zeenat amman km bazanso zalinci yashigo 'cikin lamarin ba . mamakin kalaman ummi ne suka hana DEENI mgn sai faman ciciza lips dinsa yake yayinda zuciyarsa tasoma yimasa tsanyi a gane da yarinyar . ganin ummi ta maida Hankalinta wurin TV hakan yabashi tabbacin tagama maganarta Dan hk ahankali ya saki ajiyar zuciya da karfin gaske wanda har Yasa ummi ta waigoshi da sauri ya lumshe mata idanunshi yana sake sauke naunauyen ajiye zuciya kana ya lankwasa muryarsa first love...yakira sunan ummi Dan Allah kiyi hakuri amman Ni wlh kunya nake ji ,naje mata kai tsaye . km Ina ganin idan tasan abinda ake ciki akwai matsala sannan burinki da kike son cikawa bazai cika ba . amman duk yadda kike so hk zanyi banida zabin daya wuce naki . I'm ready to obey ur decision yakarasa mgnr yana sakin numfashi. ummi ta tsare shi da idanunta tana nazarin yanayinsa sai km taji tausayinshi yayi mugun kama ta . Tace shikennan zaka iya mata amfani da tablet Na bacci marasa karfi sosai amman Banda allura .. Shr Yayi ya koma ya kwanta batare da ya sake cewa komai ba . Dan gsky shi Bai yarda da wani tables Na bacci ba. yafi ganewa allura ta yadda kafin safiya karfin allurar zai saketa . Tazama tamkar ba'ayi komai daita ba .. nablah tsaye ita da kB jikinta sanye cikin hijab dinta har kasa Baka hango komai Na jikinta. sai tafin hannuta shr tana tsaye tare duban inda kb yake byn ta Mika masa kayan wanki . Ya karba tare da ajiyewa kafin ya juyo yaga har ta bar gurin Dan Haka ya hanzarta biyo bayanta da sauri yasha gabanta . Wanda hkn Yasa gabanta yashiga faduwa . Yayi shr kawai yayi ,ya zuba mata idanunshi tare rungume hannuwanshi duka bisa kirjinsa . ganin shirun Yayi yawa ne km gashi ya tsareta da idanunshi Yasa ta kauda shirunasu ta hanyar cewa Ina jinka kB kayi shr kaki cewa komai gashi ka tsaidani anan . Da kyar yasamu ya hadiye abinda ya tsaya masa a wuya sannan yace nablah kennan gabadaya kwanakin nan narasa gane kanki da Inda kikasa gaba duk kin bi kin canza min wlh bana jin dadi yadda kike min ,km wlh hkn dakike min bakara jifa zuciyata 'cikin damuwa kikeyi ba ya fadi hkn yayi shr yana jiran jin abinda zata ce .. Gani yacigaba dayin shirun ne Yasa tace uhm kayi sauri kagama mgnr ka Dan wlh sauri nake Ina da abin yi "daga jin yadda take maganar kasan atsorace take ya numfasa kana yacigaba nima aike nake jira akan mgnr da mukayi ranar naji kinyi min shr kin sharen zance kwata kwata zuciyata tashiga damuwa akan rashin samun attention dinki . ko boss Yayi miki wani abu ne randa yaganmu ? tabe baki tayi tare da girgirza masa Kai bbu abinda Yayi min amman a gsky nidai Ina son kasan banida interest din yin soyayya a halin yanxu burina Bai wuce naga nasamu illimi may zurfi ba kafin nasoma soyayya . Karki damu nablah muddin kika amince da zaki aureni Ni km wlh zan iya jiranki har sanda zaki gama karatunki. uhmmmm ta sake girgirza masa kanta sannan muryarta a sanyaye takira sunanshi kabir.. ... Wanda hakan ya sake tsuma zuciyar kb wanda har tsigar jikinshi suka mike tsaye .... yrrrrrrrrrrrrrya ya dinga Bazai iya hakura daita ba . bazan iya maka wannan alkwarin ba km bana son kace zaka kajirani. badan komai ba ,sai sbd yanayin halin rayuwa. A halin yanzu zuciyata wankakkace km kubudadda bata San komai ba game da abin Yayi kamanceceniya da kalmar so. kar nazo nayi maka alkwarin ko nace maka kajirani naxo daga baya zuciyata takamu da son waninka. kaga idan hk takasance bazaka ji dadi ba. daga karshe kace Na yaudareka naci amanarka abinda banaso jin kennan. kalmar yaudara tashiga tsakaninmu , Dan hk Na rokeka da girman Allah .kabar kabar zance soyyayar nan. " kabari mucigaba da zumuncin da muka faro tun farko domin yafiyye min wata soyyaya can.. takarasa fadar Haka tana furzar da huci may zafi ..Karki damu nabla ai Ni nace naji Na gani zanjiraki har zuwa lokacin da zaki kammala karatunki idan kinji kina sona... a hassale muryarta Na rawa takatse shi ta hanyar cewa nace karka jirani Kabir..kabir ka nemi matarka a gaba ko dole sai ni zaka aure. ranta abace ta juya fuuuuuu zata wuce da niyar barinsa gurin Yayi sauri janyo hijab dinta da hannushi. Ta juya a fusace tana masa wani irin mugun kallo may tattare da tsansar takaici takasa ce masa komai sai shanyayun idanunta kawai data zuba masa km still hijab dinta Na rike a hannushi yaki saki daidai wannan lokacin zeenat ta dannowa motarta 'cikin compound din estate din ta nufi parking space. tayi parking idanunta ya sauka akansu ta bude motarta ,ta fito tana danna key din hannuta ahankali ta riskesu 'cikin wannan halin . suna kallon junansu yayinda nablah ke mishi kallon tsana may cike da tashin hankali . shi km Yayi tsaye rike da hijab dinta yana kallon kwayar idanunta wanda in basani kayi ba wlh zaka rantse da Allah kallon love sukewa juna . da mamaki zeenat ta bar jikin motar tana binsu da matsiyacin kallo har takaraso basu ankara daita ba sai data buga musu tsawa tare da cewa kB wannan wani irin tsagwaron iskanci ne da wulakancin hk ? A frigice kb ya juyo tsaitin dayaji mgnr Yayi saurin sakin hijab din nabla .. yana soso keya.. Daman iskancin da kuke yiwa mutane a gida kennan idan bamunan ? .. nablah najin hk jikinta yasoma rawa rawa hawaye suka cicciko a idanunta tashiga furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun abinda take gudu kennan gashi yafaru . shiyasa take son raba kanta da kB da wata alakar soyayyar dayake son damunta daita . tun Bai jawo mata tashin hankali da maseefa ba. km tacigaba da rayuwarta har zuwa sanda ummi zataje India ta dawo takama gabanta .. Shima kB take jikinshi ya dauki rawa jin lafazin mdm zeenat din . kuna jina inagn kunmin shr awa tsofafin kurame abinda kukeyi kennan ko? Kai Kabir da kake son bata rayuwar yarinyar mutane idan kawarka akayiwa hk zakaji dadi? Tsit kake jin mlm kb bbu 'bakin mgn . Idan sonta kake ai bata Haka zaka biyo ba? ke km karamar Yar iska may hijabin sharri maimakon ki dauke Dan iska da double slap amman dayake kema isakarce Yar,uwarsa sai kikayi tsaye kina kallonsa. jin hk Yasa Hawayen dake makale a idanunta samun damar zubowa sharrrrrrr.....muryata cike rudani da in inna tace wa..ll..ahi wlh aunty ba abinda kike tunani bane Na rantse miki da girman Allah bbu komai a tsakaninmu wlh shi.... yimin shr stupid girl kawai "sannan ta juyo tana sake kallon inda kb ke tsaye ya kasa cewa komai . gabadaya kunyar mgnr zeenat tasa shi jin wani iri ajikinsa ya dinga ji tamkar kasa ta tsage yashige ciki. daga yau kB banason sake ganinka da yarinyar nan ,ko sbd Kai aka kawota aiki gidan nan ? Bakinshi Na rawa yace a,a madam to karka sake Na km ganinka daita. idan ba hk ba wlh you be fired . Tana kaiwa karshen mgnrta ta juya tashige 'cikin. nablah dake tsaye tana xubda Hawayen takaicin abinda kb yajanyo mata. 'cikin kuka tace kaga irinta ko kb ? kaga massefar da kakeson jefani ciki ko? amman bbu komai Na gode da abinda kayi min da kabarni nayi tafiyata da yanzu hk bata faru dani ba. kiyi hakuri nablah wlh nima ba hk naso ba . bbu wani hkr dazaka bani kawai Ni ka cuceni tunda kabari akayi zargini akan abinda bantaba aikatawa ba . Daga karshe Ina hada ka da girman Allah kafita harkata ko gaisuwa Na yanke a tsakaninmu ta juya ahankali tasoma daga kafafunta tana kuka da takaici zargin da zeenat tayi mata . Bangaren zeenat kuwa tana shiga main parlour din gidan ta tadda ummi tana kallo bata lura da deeni dake kwance a gun ba . Kallo ma kike ummi ana shirin yimana fasadi acikin gida ? ummi ta juyo da sauri gabanta Na wani irin faduwa ,da kyar tace meya faru zeenat? Me kika Gani ? uhmmmm wlh wancen Dan iskan yaron may wanki ne. may yake da suna ma , da Ni har Na manta sunanshi ummi tace kB yauwa wlh ummi yanzu nan naganshi rike da hijab din yarinyar nan nablah. daidai nan DEENI dake kwance ya Dan maida hankalinsa kansu gabashi wani irin dukan uku uku . Take zuciyarsa tashiga bugawa da sauri da sauri tun Bai ji me zata ce ba . da kyar yacigaba da jan numfashi . zeenat tacigaba wlh ummi kibaria a sallami yarinyar nan kawai tun kafin ta daukowa mutane magana azo ana kuka damu . nidai wlh bbu ruwana bbu hannuna ciki. Dan Allah mlm kiyiwa mutane shr idan bazaki fadi alkhari ba inji cewar ummi Ok hk ma zaki ce ummi ? to nayi shr bazan sake ganinsu nayi mgn ba. duk abinda yabiyo baya .... ummi ta katseta ta hanyar cewa bbu abinda zai biyo ba sai alkhari hb mamana meyasa kike yin hk ne ? DEENI da gabadaya hankalinsa yasoma barin gangar jikinsa ya gyara kwannciyarsa kan three sit tare da runtse rikitattun idanunsa gam batare da yace komai ba sai numfashi yake fiddawa . ummin taja bakinta tayi shr tunowa datayi DEENI na kwance a parlour Dan gabadaya zeenat dince ta rikitata Dan batason DEENI yaji komai . ahankali ummi ta juyo inda yake kwance ganin bbu wata alamun yaji wani abu Yasa ta sauke ajiyar zuciya wa tunaninta Bai ji komai ba tayi zeenat alamun tashiga hankalinta itama zeenat din sai lokacin ta lura dashi amman bata damu dayaji ko kada yaji ba .tunda tasan shi ba may shiga shirgin mutane bane . amman bata sani bane kwance kawai yake runtse da idanunshi amman gabadaya hankalinsa yana tare dasu tare da jin jikinshi tamkar ana watsa masa garwashi wuta. ...jiki a matukar sanyaye nablah tashigo parlour,n kanta akasa sbd duk taji abinda zeenat din ke fadawa ummi . Dan hk tasa guri tarakube kanta jikin Bago parlour,n Banda kirrrrrrma bbu abinda ilahirin jikinta keyi . Ga zufa sai keto mata yake ta koina ajikinta . Tsayuwar me kikewa mutane a wajen ki wuce kije kiyi min aiki stupid girl kawai inji cewar zeenat wlh mutuncinki kike zubarwa bana wani ba. Inda kinsa karuwanci ne a ranki ai da baki zo neman..... short up there deeni ya bugawa zeenat wata razananniyar tsawa data nemi frigita dukkansu tsit parlour,n yayi zeenat ta zuba masa ido tana kallonshi da mamaki . kar dai yadaina tsanar yarinyar kmr yadda ta zata? to meyasa zaiji Haushi Dan tace idan tasan karuwanci ne a ranta Kai dole akwai wani dalili jikinta yabata hk. dubi yadda kamaninsa suka sauya kmr itace kb yakamawa hijab . ya katse mata tunani ta hanyar cewa Bason shiga shara ba shanu kin gane ko? Bai jira amsarta ba ya juyo inda nabla ke rakube yana jifanta da wani matsiyacin kallon take zuciyarta ta motsa. tsoro may tsananin yashigeta yayinda hankalinta gabadaya yakara tashi Tasoma fargaban abinda zai mata. ,ganin ya gyara kwanciyarsa ya juya musu baya. Yasa nablah ta dinga sauke ajiyar zuciya a boye tare da yiwa zeenat din Allah shikara a ranta. kema kiji yadda naji a raina. Ummi tace kinga abinda nake gudar miki ko mamana amman bakiji mgn idan kika soma nacin mgn bakiji baki Gani . ummi daga fadar gsky km sai cibi yazama kari . Deeni najinta kmr yatashi ya yaryarfa mata maruka ko zata shiga hankalinta . amman darajar umminsa yasashi kyaleta . Ummi tace Hk ake fadar gsky da wulakancin mamana wannan yarinyar ce karama ahankali zaki nutsar daita ta yadda zata fahimci ce ki. bari Shima kb din zan hada dashi ne zanshiga tsakaninsa daita. zeenat ta wuce fuuuuuu cike da fushi tayi dakinta . Shi kuwa deeni cewa Yayi a ranshi dama kin barshir first love Ni.... nasan yadda zanyi dashi Itama nablah lallabawa tayi tashige kitchen Dan nan yafi mata saukin shiga akan ta wuce dakinta . Karfe tara Na daren ranar deeni Yasa akayi masa Kiran kb . wanda tun lokacin da sakon Kiran boss din nasa yasame shi ,yasha jinin jikinsa. Km hankalisa yayi kololuwar tashi fiyye da tunanin may karatu . kb durkushe gaban boss dinsa tamkar Wanda zai yi masa sujjada tare da sunkuyar da kanshi kasa sosai yana kallon center rock din dake shimfide a gurin. yayinda DEENI ke zaune kan kujera may zaman mutun daya system ne a gabanshi yana aikin tura sakwanni ta yanar gizo.. kwata kwata yi yayi tamkar Bai San da zaman wani halitta ba agurin asalima gabadaya hankalinsa baya 'cikin parlour,n Kusan awa daya da wasu Yan mintina sannan ya dago rikitattun idanunsa ya zubawa kb yana kare masa kallo may tattare da tsantsar tausayi..... domin shine dalilin zuwansa 'cikin estate din . km zamansa yake amman a yau yana jin bazai iya cigaba da zama dashi ba. deeni ya Dan gyara zamansa tare da dauko wani envelop ya bude bakinsa da kyar Kira sunan kb ...... kb yayi saurin dagowa tare da amsawa yana duban boss dinsa a tsorace ... deeni ya Miko masa envelope din batare da yace masa komai ba .. jikin kb Na rawa yasa hannu biyu yakarba yana sake duban deeni . Deeni ya numfasa tare dayin gyaran murya sannan yace yau jumma'a km yau ce ranar daza bar aiki tare dani kb .sakamakon son shiga gonata dakake kokarin yi . amman dana son zan iya hukuntaka da hukunci mafi tsananin . amman nakiyi sbd kana bani tausayi Dan hk Ga wannna emvelope din. check din million biyu ne ciki naba nasan zasu isheka kaje kacigaba da rayuwarka tare da kula da mahaifiyarka da kannenka ... .tun kafin DEENI yakai karshen mgnrsa hawaye sungama wankewa kb fuska bakinsa na rawa rawa yace Dan girma Allah boss kayi hakuri duk da bansan gonarka danake kokarin shiga ba wlh ko nashiga ginar ma abisa rashin sani ne boss . kb yakarasa fadar hk yana may zubda guntun wahaye . uhmmmm deeni ya girgirza Kai. Kai dai ka tafi kawai kmr yadda Na umarceka idan ma kudin ne suka maka kadan ka sanardani zan kara maka . km ko ba yau ba duk sanda wata lalura ta sameka kana iya samuna zan taimaka maka tunda tun farko nayi niyar yin hk . Allah sarki kb sai kuka yake yana bawa deeni hkr amman Ina... deeni Bai km sauraransa ba tunda yagama mgnrsa ta karshe . Dan hk kb ya Mike jiki a sanyaye yana kallon deeni ya bar parlour,n tare da tunani iri iri akan wacce irin gonace yake son shigarwa may gidan nasa .. Da wannan yabar gidan zuciyarsa tap cike da bakinciki rabuwa da may gidansa dan bakaramin karawa yake dashi ba . bai bar tunani da wasi wasi ba har yakarasa dakinsa ... Shima deeni Mikewa yayi ahankali byn kb ya fita ya nufi dakinsa km sai lokaci yaji hankalinsa ya kwanta yayinda natsuwarsa tasoma dawo gangar jikinsa. uhmmmm su oga deeni manyan yan dubiya 😍😍😍 loly Washegari gari tunda nabla ta hada musu breakfast takoma dakinta bata sake fitowa ba. Koda rana ma bata bari sun hadu ba. hk ta dinga wasa buya da zeenat da may gidan domin bata kaunar abinda zai hadata dasu. Sannu ahankali tafiyarsu ummi ke sake motsowa sosai nablah ta km samun ummi da mgnr akan Dan Allah tabarta taje gida har su dawo amman ummi tace Aa tayi ta zauna har su dawo ba dadewa zasuyi ba . Yanzu idan kika tafi gida . wa zai dinga kula da gidan Ai bbu tsari abar gida hk bbu kowa ? to shikennan ummi Na hakura zan zauna har Ku dawo amman Dan Allah Kiramin auntyna mugaisa . Ummi tayi murmushi tare da cewa shiyasa nake kara sonki nablah akwai ki da saukin kai. Ummi takira mata aunty salmah ta Mika mata wayar ta mike tsaye tare da barin gurin byn aunty salmah ta dauka suka gaisa tare da Dan taba hira da tmbyr mutun gidan gaba.. duk kowa lfy yake sai dai akwai matsala fa agida gaban nablah ya fadi amman kada ki damu hjy tace min zatayi tafiya ko ? Nablah ta amsa mata da eh amman da zarar ta dawo zan dawo gida gabadaya Dan gsky nagaji da aikin nan wlh . km wata irin matsala ce a gidan ? da fatan ba wani abu ne yasamu baba ko mama ba? Aa matsalar dai daga baba ne amman karki damu idan kinzo zakiji komai ki kwantar da hankali kiyi abinda yakai kinji. Dan bakiji yadda hjyr ke yabonki ba . nan dai sukayita hirarsu sosai wanda Yasa hankalin nablah kwantawa sosai sannan sukayi sallama taje ta mikawa ummi wayar .takama gabanta. Yau bbu kowa agidan daga ita sai laraba dake BQ . Km tana zaton may gidan ma yafita tuni Dan bata ji motsinsa ba . Dan hk ta fito ta kulle gidan gabadaya takoma sama tasaka garen wondo jeans da Yar shit . gurin TV ta nufa ta kamo tashar tinwatinwa ta dinga tikar rawa da iyakacin karfinta sai da taji tasoma jin juwa tukun saurarawa kanta daga karshe tashige Jim din deeni Da karambani irin nata ta dinga motsa jikita wani abun ma batasan yadda ake amfani dashi ba amman dayake wayayyiyace hk taita motsa jikinta .. ashe duk abinda take deeni Na zaune yana kallonta ta 'cikin CCTV camera dinsa.. girgirza Kanshi kawai yayi tare da tabe bakinsa. yanzu ko 'cikin tasamu taya zai zauna ajikinta da wannan iskancin datake? ya fadi hk a kasan ranshi hk tacigaba da tsalle tsallenta a cewarta tana motsa jiki . birgeshi yarinyar keyi ko sha'awarta yake,? shi dai Bai sani ba. km bashida wanda zai bashi amsa. yana nan zaune yana kallonta har tazo tacire kayan jikinta ta ajije ta saura bbu komai ajikinta.. zigidir daita tashiga wanka ya daina gani abinda take yana nan zaune ta fito daure da towel tana goge jikinta ta shirya 'cikin wani arnen wando da riga. Yayinda gaban rigar a tattare take tamkar breezy .. safeena ce tabasu da wasu kannun kaya masu yawa daman Ga nablah mayar son English dresse .. kayan sunyi matukar yi mata kyau . Ta kama gashinta a tsakiyar kanta tayi kyau sosai ita kanta Bai sai angaya mata ba tasan ta hadu iya haduwa .. 'cikin hk taji karar Bell yacika gidan .. yana kallonta 'cikin sauri takarasa shirinta ta dauko zunbulalen hijab dinta ta zira tayi hanyar downstairs da sauri har hijab dinta Na harta . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 79 Gyara hijab din jikinta tayi sosai tare da fito da Zara zaran yatsun hannuta sannan tasoma taka step ' biyu biyu cike da hanzarinta takarasa 'bakin kofar ta bude . Zeenat ce tsaye ummi da safeena suna tsaye a bayanta sai faman yatsina fuska zeenat din keyi ,domin ta tsani abinda zai hadata da ganin fuskar yarinya ko a da. Ballanantana km ,yanzu da take jin tsanarta na nunkuwa a zuciyarta fiyye da duk wani abu data tsana a rayuwarta sakamakon ganin da tayiwa yarinyar da kb. sai cika take tana sake batsewa . ganin irin kallon da zeenat din ke aiko mata da shine Yasa gaban nablah faduwa da sauri wanda kusan itama akaron kanta batason abinda zai dinga hadata da madam din .. amman bbu yadda ta iya da rayuwarta dole sai haduwarsu takasance as far as tana zaune gidan . dayake Allah yayi nablah da karfin hali sai ta dake tamkar bataji komai ba ajikinta . "muryarta a sanyaye tace sannuku da zuwa tare da karbar bakar ledar dake rike a hannu zeenat din zata karbi handbag din hannuta ta hanata tasoma kokarin sanyo kai ciki parlour Dan hk tasa nablah yin saurin koma Daga ciki da baya Dan basu hanyar wucewa . Daya byn daya suka shigo suka zauna da kyar suna sauke numfashn gajiyar dake tattare dasu. A natse nablah ta sake cewa sannuku da zuwa, ummi ce kawai ta amsa mata da yauwa nabla sai safeena.. amman ita zeenat kwata kwata ko kallon inda take batayi ba ballanantana tasakawa ranta zata amsa wanda itama hakan Bai dameta ba . Nablah nagama fadar hk ta juya ta nufi kitchen Dan shirya musu dinning wanda oready tarigada tagama girka musu abinda zasu ci . sai data shirya dinning sannan ta dawo inda suke tace ummi abinci yayi ready. yauwa nablah sannu da kokari kinji har 'cikin ranta take jin dadin yadda ummi din ke mata . ' ta juya zata koma kitchen taji sautin muryar zeenat ke.....nabalah ta juyo taja ta tsaya tare da bata dukkan wani attention dinta batare da ta amsa mata ba . tunda tasan sunan datake kiranta dashi kennan ko baiwa . ..take this key go and park my logiest in side my car ahankali jikinta a sanyaye tasa hannuta ta amsa key din motar . ta nufi kofar fita waje ummi dake zaune tana hutawa tace maza safeena bita ki tayata shigowa da kayan Dan bazata iya shigo da kayan ita kadai ba . cike da natsuwa da nishadi suna hirarsu da safeena suka dinga shigowa da kayan wanda duk kayan da zasu tafi India dasu ne . yayinda zuwa lokacin tuni zeenat da ummi suna kan dining ummi kadai ke cin abinci sai safeena data zo Daga baya . Amman zeenat Zaune kawai take akan dining table Ga abinci gabanta taki ci sai faman yatsina fuska take Dan Sam jitayi bata ra'ayin abinci . ummi ta dago idanunta tana dubanta dasu sannan tace . ya kika cin abincin ba ko duk gajiyar ce hk ? sai data km yatsina fuska kana tace ko daya ummi . bana dai najin ci ne kawai. to a dafo miki wani abun mana ? ta girgirza kanta ummi ta kada Kai kawai sannan tacigaba da cin abincinta.. Nablah tsaye a kitchen hannuta rike da plet wanda tuwan shikafa ne gayarta" sai mai da yajin data ranbata ciki. da magi "ta yanyanka albasa kanana ta kwashi kayan makulashen, da safeena tazo mata dasu . ta fito ,ta nufi dakinta km duk lokacin oga deeni Na nan hakimce kan kujerarsa ya tsura mata idanunshi ta 'cikin camera'rsa. har tashigo dakinta ta zauna tare da ajiye plet din hannuta da ledarta ta cire zunbulalen hijab dinta tayi flinging dashi gefe , Tana fidda numfashi Dan gabadaya hankalinta a tashe yake da son cin tuwan, daya zame mata jiki yanzu wanda duk randa ma ba'a yi tuwan ba, ji take tamkar zatayi hauka . sai dai taci shinkafa da yaji da oil. kmr an tsikareta yaga ta Mike tsaye ahankali tana Mika da jijiga ilahirin jikinta alamun gajiya . Ahankali take bata step 'cikin takunta Na daukar hankali km koina na motsawa ajikinta. fridge yaga ta nufa ta bude ta dauki maltina da holandia yogurt da zuma ta juyo tana cigaba da girgirza jiki tamkar tasan wani yana kallonta . Km duk wannan lokacin deeni Na nan zaune yana kallonta da rikitattun idanunshi ya tsura ma surar jikinta may daukar hankali da dagula lissafi ido. domin duk motsin datayi komai Na jikinta rawa yake yi most especial nonuwanta dake cike bamm da kirjinta wani irin zirrrrrrrr yaji tundaga tsakiyar kanshi har kan joystick dinsa ya Kai hannu kan joystick dinsa ya dafe yana gyara mata zama da kyau . ita kam Ina tasan yana gidan ma har yana kallonta sha'anin gabanta kawai take hankali kwance. har ta zauna kan bedside ta bude maltinarta ta juye duka 'cikin cup da zuma sannan ta bude kwalin hollandia Shima ta juye rabi ciki. idanunshi kyam akanta har bai son abinda zai yimasa shamaki da kallonta .. shi kam dariya ma abun nata yaso,bashi . ganin yadda ta tara abubuwa a gabanta tana kokarin turawa cikinta . ya girgirza Kanshi a hankali Ya furta wannan yarinyar batada wata matsala a rayuwarta asalima a kallon dayake mata bai hango tana tattare da wata damuwar duniyar nan ba . a natse yake kallonta tasoma cin tuwanta tana shiiiiii shiiiii da bakinta alamun yaji yayi yawa ciki, har tagama cinye tuwan tasssss ta lashe plet din tasssss . ta dauko holandia dinta datayi missi da yogurt da zuma ta juya da spoon suka hade waje daya ta kafa Kanta .. bata ajiye cup din ba ,sai data shanye sannan ta km Mikewa tsaye da kwalin hollandia a hannuta tashiga jujjuya jikinta a hankali.. can km yaga tafara tikar rawa bbu kidi da bakinta kawai take wakar tana tikar rawa Daga karshe ma ajiye kwalin holandia tayi tacigaba da tikar rawa bata ji bata Gani. shi dai ya zuba uban tagumi yana kallon yarinyar daya tsana tare da mamakin dama Haka take da son rawa maseefa kmr ba daxu nan tagama tikar rawa a parlour ba. lallai zeenat tayi gsky data kirata da may hijabin sharri . duk da kasancewarsa mutun marason hayaniya da rashin son shi da mace may son rawa amman sai yaji yarinyar ta Dan birgeshi. wanda a da komai nata Haushi yake bashi ba. yanzu kam yasan bawai yana son yarinyar bane amman komai nata yana bashi sha'awa .. La'asar nayi tashiga kitchen domin daura girkin dare. Shima sai lokacin yasamu damar fitowa da shirinsa Na zuwa masjid. Sam ita batasan yana gidan ba . sai yanzu da take ganin saukowarshi Daga step.. hankalinta yayi mugun tashi gabanta yashiga dokawa da sauri tare da mamakin daman yana gida bai fita ba . ta kunna kida a gidan Tasha rawarta yadda ranta ke so ? tmbyr datayi kanta kennan take zuciyarta ta bata amsa da may be bacci yayi may nauyi shiyasa sautin bai dame shi ba. wayyo Allah Nagode maka. da baiji ,dana sha maseefa mugun mutun kawai may kama da horo. ta gabanta yazo ya wuce sai kamshi turarensa Hamilton's yake zubawa takoina . gabanta ya tsananta faduwa da sauri kmr yadda Shima yatsinci kanshi ciki jin matsanancin faduwar gaba. bata gaida shi ba sai ma dauke kanta datayi gefe ... Misalin karfe tara Na daren ranar deeni kwance a parlour,n sa kan three star yana kallon tashar CNN yayinda gefe daya km hankalinsa da tunaninsa gaba daya baya gurin TV yana gurin yarinyar da yake jin ya tsana. ,gabadaya kewarta ce ke dawainiyya da zuciyarsa da gangar jikinshi . Wanda yarasa dalili dayasa yake yawon jin hk a tare dashi acikin Yan wannan lokacin. sosai yayi zurfi 'cikin duniyar tunaninta . 'cikin hk zeenat ta fito parlour,n bbu kowa sai shi data hango kwance. a hankali tasaki murmushi tare da takarasa inda yake ta dau remut takashe TV sannan ta kwanta flat bisa fadadden kirjinshi tasoma wasa da wasu part din jikinshi . ajiyar zuciya ya sauke da karfi gaske ,sannan ya zuba mata rikitattun idanunshi da suka gama rikecewa suka canza kala tsabar jaraba dake cinsa . ...a sukwane ya cusa hannushi 'cikin sumar kanta yasoma yamutsawa ahankali yana lumlumshe rikitattun idanunshi magana yake son yimata amman yakasa Dan bazai iya furta komai ba a halin dayake ciki. koda yace zai yi mgnr ma muryarsa bazata fito ba . Dan hk ya daura lips dinsa kan nata yashiga tsotsa 'cikin iyawa da kwarewa. cikin wani irin mutuwar jiki yana jinta ta sake mannewa ajikinsa tare da shafa joystick dinsa dake Mike tun kafin ya kwanta ajikinsa ya lumshe idanunshi da kyar ya samu ya furzar da iska may zafi. jikinsa a mace ya zare bakinsa 'cikin nata kana da kyar mgn dayake son yi, fitowa yakira sunanta zeenat......da muryarsa a dashe tamkar ta mashaya 'cikin kunneta yashiga yi mata mgn please stop this now..kinsan fa bamu kadai bane a gidan kibari muje Daga ciki . tana jinsa tayi masa shr tare da cigaba da wasa da joystick dinsa tana mammatsa kan kaciyarsa ta 'cikin Three quarter,n dake sanye a kungunshi. dauke numfashi yayi Na wani lokaci sannan Daga baya yacigaba da numfashiwa ahankali ahankali ,kana ya sake fizgo wata mgnr da kyar zeenat at anytime wani Daga 'cikin su first love zai iya saukowa fa.... amman Ina tayi nisa da kwadaituwa da mijinta duk wani bayaninsa baji take ba burinta kawai tajita tsundum 'cikin duniyar maaurata . kalmar dayake ta nanata mata Keenan 'cikin Dan fitar da sautin muryarsa domin gabadaya sha'awa ta dasar masa da murya . cigaba kawai tayi da aika masa da zafafan wasanninta kala kala wanda suke sake kashe masa jiki Daga karshe ta sake hade bakinsu waje daya ta kamo lips dinsa cikin kwarewa tana tsotsa tana sake narke masa tana romancing dinsa Shima sosai yake jinsa on top ..yasoma maidata mata da martani 'cikin zafafan wasannisa masu birkita mata brain bakajin komai a parlour,n sai sautin nishinsu dake fita ahankali ahankali yakasa tsaida hannushi guri daya sai shafarta yake . ahankali yasoma jin kmr motsin saukowa Daga step cak ya dakata da abinda yake tare da son kokarin rabata da gangar jikinshi amman ta manne masa gam 'tamkar cungum sai aikin shafa duk inda hannuta yacikaro dashi ajikinsa take. tana fidda wani irin numfashi har mai shi yakarasa saukowa gabadaya bai samu nasarar rabata da gangar jikinshi ba . a sukwane ya juyo domin ganin kowaye 'cikin mutane gidan nablah ya gani tsaye tana masu wani irin duba may cike da tsansar tsana da mamaki. wacce yunwa ne yatasota Daga bacci. ta fito Dan samawar cikinta abinda zata ci . ta iskesu 'cikin wannan halin . take yaji gabansa yayi wani irin mummunar faduwa wanda bai San dalilin jin hakan Ba . Cigaba tayi da kallon yanayin da suke ciki a parlour take ,byn tarin daku nan dake gidan duk bai isheshen ba sai sun zo nan . su ma rasa inda yayi musu dadin kasancewa tare da junansu sai main parlour ,n gidan wato kowa ma yazo yaga abinda suke aikatawa. ido 'cikin ido nablah da deeni ke kallon juna Harara ta zabga masa tun kafi shi ya rigata aiko mata, Dan tasan kadan Daga 'cikin halinsa ne. ta tabe bakinta tana ja tsaki ahankali yana kallonta tasoma kokarin shigewa kitchen tare da cewa Yan iskan mata da miji kawai .... Karaf 'mgnr ta fada cikin kunnenshi yayinda zeenat kwata kwata batasan a duniyar datake ba tun kafin takarasa shiga kitchen din taji sautin muryarsa data fito da kyar ke............. Cak ta tsaya tare da juyawa tana sake zabga masa wata uwar harara yayi mamakin yadda take kallonsa a wulakance sannan yace mekeke cewa ? A frigice nablah take kallonsa Dan batayi tunanin zai jiya ba . Ko zai ji abinda tace ba kasancewar can kasa makoshinta tayi mgnr . Muryarta Na rawa tace Ni fa bance komai ba. nace kizo nan yana nuna mata kusa dashi da hannusa tare da kokarin mikewa zaune da zeenat din manne ajikinshi.. Haushi ya sake turnuke zuciyar nablah ganin sunki rabuwa da junansu. ita kam zeenat sai faman aikin romancing din mijinta take duk da zuwa lokacin tasoma sanin abinda ke wakana a parlour,n jin yarinyar datafi tsana ce a rayuwarta Yasa ta sake Lafewa ajikinta mijinta .. Bazakizo ba? yana sake maimaita hk a fusace .. Jikinta yasoma rawa Dan Allah kayi hakuri zanzo amman wlh Ni tsoro nake ji . ok tunda bazaki zo bari Ni Na taso da kaina. ai nablah Na ganin yasoma kokarin mikewa tare da raba zeenat da jikinshi wacce ta sauke wata naunauyen ajiye zuciya Dan rabata da Yayi da jikinshi . ta kwasa da gudun maseefa tayi hanyar step Shima ya biyota bayanta da sauri abinka Ga dogon mutun km jayent . Tana gama shiga dakin ta maida kofar da sauri tana kokarin yi mata key ya bamko dakin yashigo yana mata wani irin duba tare da maida kodar ya rufe da key . ya nufota gadan gadan . A gigice nablah ta rike fuskarta hade da sakin kara lokaci guda ta nufi bathroom Dan neman tsira ... fincickota yayi yana huci ta fado saman fadadden jikinsa wani irin shocks sukaji a tare kuka ta fashe dashi Dan Allah kayi hakuri me nayi maka kabiyo Ni har daki ? A halin banyi maka komai ba. Ahankali take raba jikinta danashi tashiga ja da baya da baya Shima yana binta har ta kai jikin bango . yayi kusa daita sosai lokaci daya taji ya damki kugunta gam ya rike yana mata wani irin duba may cike da tashin hankali bata taba ganinsa 'cikin wannan yanayin ba sai yau aiko take takara sautin kukanta tana kokarin son kwatar kanta Amman takasa 'cikin wani irin huci ya matso da fuskarshi daf da nata suna fuskantar juna har tana saukar hucinnsa a fuskarta kafin Daga baya yasoma mgn mu zaki cewa Yan iskan ? yana karasa fadar hk yayi jifa daita saman bed kafin yasoma nufota tashiga ja da baya tana girgirza masa kai tana hawaye sosai ya matso kusa daita yana sunce belt din wandonsa . Tayi saurin cewa Dan girman Allah kayi hakuri kada kadake Ni . jikina bayason duka. Allah ko ? Yar talaka tukuf dake zakice jikinki baison duka ai ki kwantar da hankalinki ba dukanki zanyi ba ya sake yin kusa daita ya durkuso suna facing juna lokaci daya ya damki sumar kanta tuni fuskarta ta canza launi ta dawo kalar tausayi..Ya zuba mata rikitattun idanunshi yana kallon yadda kamaninta ya sauya. you see zakisa nayi hunting naki.... meyasa zakice mana Yan isaka? yakarasa mgnr yana sake jan sumar kanta ta girgirza masa kanta Dan kasa mgn tayi tsoro da fargaba ne suka mamaye zuciyata da km rashin sanin abinda zai faru gabadaya hankalinta ya sake tashi matuka . Wel ki natsu da kyau ki cire wannan tsoron da nake hangowa a idanunki Dan ba dukanki zanyi ba iskanci da kikara ma,aurata dashi zanyi dake a yanzu so that once kema zaki karar da kintaba yin iskanci.. although ma ai kina yin iskanci ko bakiyi ? Ta girgirza masa kanta da sauri . Allah ko.. to bari yau kawai Na koya miki yadda akeyi stupid girl kawai ya soma kokari Cafkota zuwa jikinshi ta zame da sauri ta diro Daga kan bed din tana yarfe masa hannuwanta dukka tamkar yadda kananan yara kanyi idan sun tsorata . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 80 Ahankali yasoma Daga kyawawan Zara zaran yatsun kafafunsa zuwa Inda take. Yayinda nablah dake tsaye kirjinta yacigaba da bugawa da sauri da sauri . "hankalinta yayi matukar mugun tashi da ganin yanayinsa . ta kalleshi da shanyayun idanunta da suke a tsorace domin son tabbatar da abinda yake shirin aikata mata. ganin da gaske yake. sbd sake motsawa da yake yi gareta, Yasa muryarta a dake km atsorace tace Dan malam dakata .....wlh karka sake ka motso inda nake ko ance maka Nima Yar iskar ce irin ku? uhm Yan iska muke har ke ma ...domin kema kina yin naki iskanci a boye ... shiyasa kema yau kawai nake son nayi iskancin dake a bayyane so that kema zaki karar watarana . "yana gama fadar hk yasoma balballe boturar gaban rigashi da hannuwanshi duka.. faffadan kirjinsa may cike da yalwan gashi suka bayyana. aiko tana ganin hk hankalinta ya sake tashi matuka, tayi saurin runtse shanyayun idanunta , sannan ahankali ta bude su fess bisa kirjinshi . take ta sake aro wata jarumta ta sanyawa gangar jikinta kana ta bude bakinta da kyar tana jan tsaki tare da zabga masa wata uwar harara.... tace Dan wulakanci kawai da kake kokarin son keta min haddina, ta hanyar yin iskanci dani Ni matarka ce? ta fadi hk tana nuna kirjinta . Ya dage mata girarsa daya tare da kashe mata idonsa daya ,Alamun eh . A tsorace tasoma girgirza masa kanta wlh A,a karya kake bazan taba kasance hk a gareka ba . garama ka koma wajen matarka. amman wlh bazan bari ka aikata wani abu dani ba. tasoma wage wage a dakin Dan neman tsira Daga maseefar dake son kusantota . "tayi wuf ta sake nufar bathroom ganin yakusan isowa gareta. yasa hannusa daya ya riko hijab dinta 'cikin zafin nama. tayi luuuuuuuu zata fadi Allah Ya kiyaye bata Kai ga kasa ba ta tsaya cak da kafafunta . ya fixge hijabin dake sanye a jikinta tare da yin filinging dashi yana aiko mata da wani irin kallo may tattare da tsabar sha'awarta . Ta kwalla wata irin razananniyar kara...wanda har ya fargar da safeena dake kwance a dakin ummi tana chatting a wayarta . hatta zeenat dake kwance a parlour,n kasa sai datajiyo sautin karar nablah ,dadi yakamata sosai , ta saki Murmushin mugunta . tare da cewa yau yarinya kashinki ya bushi a gidan nan, tunda kika shiga track din deeni . Allah Yasa ya miki mugun duka daga karshe ya koraki gidanku gaba daya Na huta . Safeena dake zaune a dakin ummi , ta Mike tsaye tana duban shashin da ummi ke kwance . baccinta take sosai har da munshari wanda hakan ya tabbatarwa safeena bataji karar sautin nablah ba . Dan ko motsawa ummi ba tayi ba . Dan hk itama bata wani tasheta ba . Tabarta tasamu wadataccen bacci . Ta fice daga dakin Allah sarki nablah... rasa yadda zatayi da rayuwarta yasa takoma da baya da baya ta sake manne jikinta da bago dakin . Tana masa wani irin duba cike da tsansar tashin hankali da matsanancin tsoro. jiran kawai take taga yadda zaiyi daita . rikitattun idanunshi ya tsurawa surar jikinta ganin komai na jikinta a bayyane . Yar yololuwur Riga baccin dake jikinta ta manne mata sosai... wanda hatta kan nipply dinta Bai tsira ba yana hango tsukakun kan nonuwanta. sosai yake kallonta tsirararta yayinda wutar sha,awarta ke sake taso masa tana sake tunzurashi zuwa gareta . ahankali ya hadiye wani miyo daya tsaya masa a makoshinsa . kana ya koma lips dinsa Na kasa duka ya turasu cikin bakinsa yana tsotsa ahankali ..ya yacigaba da kusanto inda take. gabadaya Atsorace take daganin yanayinsa takasa koda kwarkwar motsi ballanantana ta tsirar da kanta Daga gareshi .. har yakaraso inda take tsaye aiko yana zuwa bai tsaya wata wata ba ya hadeta da kirjinshi ta sake sakin wata karar.... lokaci daya kwalkwaluwarsa tagama birkicewa jin tudun nonuwanta saman kirjinshi.. " gabadaya ya rude ya susuce ya fita haiyacinsa bbu abinda yake so da bukata sama daya fara soma sarrafata. 'cikin wani irin shauki ya sake matseta da jikin bago yana fidda wani irin numfashi may gyaraye da zafi zafin dadi.....daidai wannan lokacin safeena takaraso 'bakin kofar tana Kiran sunanta .. Agigice nablah ta kallo kofar da sauri tana shirin amsawa kennan yayi saurin hade bakinsu waje daya.. Cike da jarumta tasoma kicin kicin kwace bakinta Daga nashi ..amman takasa sbd yadda ya rike 'bakin nata gam...'cikin sa'a ya capko laulausar harshenta jikinsa har rawa ..rawa.. yake ya makaleta gam yana wa 'bakin nata wani irin tsutsa Na fitar hankali ... Jin motsi kicinniyar da safeena ke ji ta 'cikin dakin. yasa taki wucewa ta sake Kiran sunanta nablah nablah !!! Uhmmmm uhmmmm tana kokari son fixge jikinta Daga gareshi . Amman Ina oga deeni bbu sauki sai ma toshe mata hancinta dayayi ganin bazata bashi hadin Kai ba . Take nufashinta ya tsaya cak ...Tana shirin barin gangar jikinta ...Ai bashiri ta bude bakinta sosai tana fidda numfashi . hkn ko yayi masa dadi yacigaba da sararfa harshenta 'cikin nasa yana mata wani irin tsotsa Na fitar hankali tare da tattaro miyon bakinsa ya dinga zirara mata 'cikin nata... Dole tasa nablah tashiga hadiye miyonsa batare da tashirya yin hkn ba. yayinda km sakwanninsa kebin kowane loko da sako na gangar jikinta Shima km abinda yake so kennan ta amshi sakwaninsa ta yadda dole tasoma jin feelings akansa. nabla ...meke faruwa dake ne ? Inji cewar safeena Tana nocking din kofar... nablah najinta km tanason yin mgn amman bbu dama. jin shirun Yayi yawa ne yasa safeena kama gabanta takoma daki.. Ahankali ya sakar mata baki tare da sauke naunauyen ajiye zuciya. Ahankali 'cikin mutuwar jiki ya juyo daita ya manneta da faffadan kirjinsa yana gogo mata gashin dake kwance a faffadan kirjinsa atare suka jin wani irin shock tamkar an jona jininsu da electric shock ..take tsigar jikinsu gabadaya ta Mike tsaye yrrrrrrrrrrrrr shr sukayi suna maida numfashi sama sama ....' cikin sanyi jiki ya daura laulausar tafin hannushi saman mararta yana shafawa ahankali ahankali yana lumshe rikitattun idanunsa kokarin janye hannushi tai amman sai taji ya rike hannuta gam da dayan hannushi, yana cigaba da shafa kasan mararta, ya Dan matsa kasan mararta kadan dayaji Alamun kmr Yayi tauri. ta saki Dan kara mara sauti kana Yayi kasa da hannushi ya tura cikin pent dinta, yasoma shafa gashin dake kwance a kasanta tare da kokarin zira fingers dinsa cikin jikinta. ta kamkame jikinta guri daya taki barinsa yakarasa inda yake son zuwa. tare da fashewa da wani matsanancin kuka may cin rai . muryarta a razane tasoma mgn Dan girma Allah Na rokeka kada kayi iskanci dani kaga Ni yarinya ce karama da bansan komai ba please... please... 'Cikin wata irin murya may saukar da kasala yace shiiiiii ai nasani to meyye fito dake 'cikin wannan lokacin ? Da har kika katse mana jin dadinmu nida matata ? Ta Dan yi motsi da bakinta Alamun zatayi mgn sai km tayi shr batare data furta komai ba. Sai kirrrrrrma... da jikinta yake . duk sanyi AC dake aiki a dakin hakan Bai hana gumi tsatsafowa ilahirin jikinta ba """"""""" Dan murmushi mugunta Yayi har dimple dinsa ya lotsa batare data ganshi ba . yayinda har lokacin hannushi daya Na rike 'cikin nasa km yana cigaba da shafa mararta sannan km yaki sakar mata hannu daya .cike da tsoron . ganin yatsansa nashirin ratsa 'cikin kasanta ne tasa dayan hannuta ta rike masa hannu 'cikin cool voice dinta may matuka kashewa mutun jiki tace stop please bazan iya ba .. yadda tayi mgnr 'cikin sanyi muryarta Yayi tasiri har 'cikin jikin deeni Dan gabadaya jiyayi jikinsa yagama mutuwa murus....Bai saurara mata ba yakai bakinsa kan wuyanta yana soucking dinta. ita kam bata iya sake cewa komai ba . sai manne jikinta datayi danashi tana jin yadda yake mata wasu irin abubuwa. Sosai ya dinga shafa sansar jikinta yana romancing din jikinta. 'cikin iyawa kwarewa ... Ya dinga shan bidirinsa shi kadai yana son ya daurata akan network itama tasoma sabawa. ahankali taji numfashinsa Na fita haka km jikinsa yayi sanyi, lokaci guda ya dinga sauke ajiyar zuciya yana fidda huci ,ya lumshe rikitattun idanunshi ahankali. muryarsa a sanyaye yace tmbyrki fa nayi amman kimin shr ko naciga gaba ne ? Da sauri Ta shiga girgirza masa kanta Alamun a,a Ok meye fito dake ? ya sake maimaita tmbyrsa 'cikin in ..innanir muryarta tace uh.m uhm .daman yunwa nake ji ne .... Yunwa nake ji ya sake maimaita kalmar yana juyo daita suna facing junansu. ya tsura mata idanushi kawai yana kare mata kallo may dauke da tambaayoyi iri iri amman bbu damar yi . " gabadaya tausayinta ne yakamashi tare da ratsa kowani sashi Na gangar jikinshi yana sarrafa ' jinin jikinsa ... sai daya sauke naunauyen ajiye zuciya. fuskar nan tashi a hade yace muje kitchen kici abincin . gabanta ya buga da sauri Ta kalleshi da shanyayun idanunta. ya Dage mata girasa daya Alamun eh.. tsam tasha jinin jikinta tana sake jin yadda tsoransa ke sake bin jikinta tasan may be wata mugunta kawai zai sake shirya mata . take dabara tazo mata Dan Haka tace Ok muje ya nuna mata kofar da hannunshi Alamun tayi gaba.. Amman sai ta girgirza masa kanta . Jikinta a sanyaye tace kai dai kashiga gaba tukun ,Bai ji komai ba har 'cikin ranshi, ya Kai hannushi zai kamo nata tace uhmmmm muje kawai .. ya bude kofar Yayi kmr taku uku zuwa hudu ,ta juya da saurin maseefa ta koma dakin ..ya juyo da sauri ya yabiyo bayanta Amman Ina... kafin yakarasa bakin kofar har ta rufe dakin da key . sai kawai ya tsaya shr ... yana duban kofar dakin batare da yace komai ba . " tunanin yarinyar da mamakinta yakamashi wato nan ganinta wayo tayi masa kennan ko me ? ya dage kafadunsa duka ala,mun matsalar ce . sannan ya laso lips dinsa na kasa tare da cicizawa ahankali ya juya yacigaba da tafiyarsa parlour ,n kasa yaje bai Ga zeenat ba . Dan Haka ya zarce part dinta kai tsaye Dan yasanta da saurin bacci . kwance ya sameta har tasoma yin, baccin kuwa kmr yadda yayi tunani.. bynta yaje ya kwanta . ya janyota jikinsa yayi tare da rungumeta tsam yana kaiwa wuyanta sumba ahankali ya fara shafarta hannushi yakasa tsayuwa waje take itama tasoma maida masa da marta wanda daman a bukace take dashi romancing din junansu suke son ransu Daga nan suka afka duniyar ma,aurata yana jinta sanda tayi relez ya sake matseta ajikinsa yacigaba da murzarta .. Zeenat kwance a bisa jikinsa tana sheka baccin gajiyar sex din da sukayi Amman shi Sam nashi baccin yayi masa kaura ,bbu abinda yake sai hada pics din yarinyar yake a zuciyarsa Daga sanda tazo gidan zuwa lokacin daya soma ganinta ta fito Daga wanka da km yadda take masa abubuwa a dake bakasafai take shakkarsa ba ya tuna sanda take shagalinta dazu lafiyar Allah har zuwa abinda ya faru atsakaninsu a yau din nan ahankali yacigaba da tunanin sanda yake Havin sex daita da irin gudumuwar da take bashi, duk da ba,a 'cikin haiyacinta take ba amman hkn Na matukar gamsar dashi yayi wani irin juyi tare da rungumo zeenat dinshi ,ya samu kanshi da raya yarinyar ce , ahankali ya lumshe rikitattun idanunshi.. Byn kwana biyu . duk 'cikin kwanakin nan ba zai samu zama ba sbd tafiyarsu ummi dake motsawa gashi gida da office ayyuka sun cakude masa . gefe daya km zuciyarsa da gangar jikinshi suna matukar Sha,awar yarinyar tare da kewarta. Dan hk ya tsaita camerarsa sosai ta yadda zata dinga daukar masa duk abinda yarinyar zatayi da kyau .. Yau Monday 'cikin shirin zuwa office ya fito jikinsa sanye cikin wando ash colour da riga Long sleeve pink sai court ashi dake saman rigar . Shigar tayi maseefar karbar jikinsa. takoina deeni ya hutu matuka kwawu ne dashi har dana fita fatar jikinshi sai sheki yake da daukar hankali sai kamshi turarensa Hamilton ne kawai ke tashi ta koina ajikinshi 'cikin sauri yana waya ya fito Daga dakinsa tun Daga kan step ya hangota sanye cikin doguwar rigar malaria tana aikin goge jikin kujera. ya tsura mata idanunshi kawai yana binta da wani mayataccen kallo wanda Yasa har tasha jinin jikinta . Taji ajikinta ana kallonta ta Dan juyo ahankali idanunsu suka sarke cikin juna. zuciyarta ta buga da sauri. tayi saurin fara dauke nata idon yayinda shi km yacigaba da binta da kallo. Ahankali yake binta da wani irin kallon . ganin yadda takara yin kyau daita tayi fresh sosai jikinta ya sake gogewa sai kyalli fuskarta take. kasancewar yayi kwana biyu bai sanyata cikin kwayar idanushi ba . Ya katse wayar da yake tare da karasa saukowa gabadaya parlour,n zeenat dake fitowa Daga dakinta takaraso gareshi da sauri tare da shigewa jikinshi .. har kashirya kennan my hrt ? Na shirya sauri nake ban coffee nasha ya fadi hk yana may tsaida idanunshi kyam a kanta zeenat tayi sauri ta nufi dinning area . Hakika idan dai ba kallon tsoro yake yiwa yarinyar ba ,kallon may shigar ciki yake mata shr yayi yana binta da ido, duk inda tayi acikin parlour yaki dauke idanunshi a kanta har ta tsargu da irin kallon da Yake mata ta Dan juyo da niyar satar kallonsa idanunsu suka sake sarkewa cikin juna aiko ta zabga masa wata uwar harara tare da dauke idanunta tacigaba da yin aikinta a natse .. ahankali ya samu guri ya zauna kan kujera yana sauke ajiyar zuciya yayinda zuciyarsa ke cike da tunani iri iri.... zeenat ta dawo hannuta rike da cup din coffee ta zauna kusa dashi tamkar zata shige masa cikin jikin tare da Kai cup din bakinsa ya bude bakinsa ahankali yana kurbar coffee din kmr bai son Sha har dai yashanye sannan Mike tsaye yana yi mata sallama ya wuce office dinsa zuciyarsa cunkushe da tunanin yarinyar . sule direbansa ke tukasa sai securities dinsa dake binsa a baya . Daidai inda aka saba parking mota sule ya nufa yayi Parking din motar ya fito da sauri ya bude masa byn mota sai daya gama sham kamshinsa sannan ya fito 'cikin isa da nuna shi wani ne .. 'Cikin takun nan nasa may matukar daukar hankali yake tafiya cike da isa da izza ya nufi kofar office dinsa kasancewar akwai tarin aikyyukan a gabansa da zai yi . yana shiga ya zauna kan kujerarsa yana jujjuyawa ahankali ahankali tarin file files ne da document wanda zai saka hannushi ciki zube a saman makeken table ,batare da bata lokaci ba yasoma yin abinda ke gabansa .. a yau ne su ummi da zeenat har da safeena zasu bar kasar zuwa kasar ummi ta haihuwa karfe 9:30 am deeni yayiwa su ummi rakiya zuwa murtala international airport dake garin Lagos har da nablah cikin Yan rakiya .. lokacin da jirgin kuwa zai tashi , da kyar deeni ya janye zeenat dake jikinshi tana faman zuba masa shagwaba iri iri suka wuce tana Daga masa hannu . Can kuwa bangaren nabla zaune take ita kadai a byn mota tana wasa da yatsun hannuta kwata kwata bata son abinda zai sa takasance tare dashi cikin inuwa daya sbd yadda take jin bbu a dadi a ranta a duk sanda zata kasance tare dashi . yayinda deeni da sule direbansa ke gaba sai surutu sule yake zubawa marasa kan gado da ma,ana amman deeni ya shareshi batare da ya dakatar dashi sbd hankalinsa daya maida kacokan kan nablah dake zaune abaya . tsaita mirrow din yayi sosai ta yadda zai ji dadin kallonta tare da kafeta da rikitattun idanunshi yana kallon yadda ta dake ta hade ranta tana kallon gefen titi. ,sule direba yakira sunanta tare da cewa gsky mlm nablah zakiyi kewar su hjy. ta Dan juyo kadan tana murmushi wanda ya bayyana wushiryarta asalin sihirtaccen kyawun fuskarta ya fito sosai . sannan tace wlh kawu sule dayake Haka take ce masa. tacigaba cikin zakakkiyar muryarta shiyasa ma naso komawa gida har su dawo amman bbu komai Ai ummi tace min bajimawa zasuyi ba sosai . hk ne wannan sai dai zaki Sha zaman kadai ci ,wannan ba komai bane inda da sabo Na rigada nasa ba . wai a wace unguwa kike ne a 'cikin garin Lagos din nan ? Ya sake tmbyrta Ta bude bakinta kennan da niyar bashi amsa .. taji deeni ya buga masa wata uwar tsawa tare da ashariyya , a unguwar uwarka take. kajimin jakin mutun kana tuki kana damun mutane da surutanka Na banza marasa kan gado. kaki maida hankalinka kan abinda ke gabanka sai zuba kake ko dobbobi ka kwaso ? Muryarsa Na rawa have Sorry boss baza,a sake ba Allah Ya huci zuciyar boss. deeni yaja tsaki tare da katseshi ta hanyar taga masa hannushi Alamun ya isa....karka Dame Ni wlh bawani ban hakuri ...ko yanzu ka Miko min key din motata kayi gaba . Wlh sule kaji Na rantse idan baka maida hankalinka ba ,kakusan barin aiki tare dani.... sule yayi tsit kana ya maida hankalinsa sosai kan deriving . Nablah dake zaune abaya motar zuciyarta tamkar zata kama da wuta takaici da haushin abinda deeni yayiwa sule ita rayuwarta ta tsani wulakanci da cin fuska .wanda wannan duk halinsa bai dauki kowa abakin komai ba .motar tayi tsit bbu wanda ya sake cewa komai . har suka zo gidan ranta a bace yake wanda Shima ya lura da hakan Amman ya share tamkar Bai San da zaman wata bil Adama acikin motar ba sai ma lips dinsa daya kamo yana tsotsa ahankali . Sule nayi parking nablah ta da sauri tashiga ciki ta nufi dakinta kai tsaye Shima nashi dakin ya nufi nashi tare da zubewa kan Royal bed dinshi yana fidda numfashi .. Karfe 1:30 pm daidai Na ranar jirginsu ummi ya sauka a kasar india koda suka sauka agajiye dukansu suke Dan Haka wanka kawai suka fara yi suka kwanta sbd basa tare da yunwa .. MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO *Praise be to Allah who spares our lives till this mement* *Taqabbalallahu minni wa-minku may Allah s.w.a accept this worship from me and you may he forgives our sin may we live to witness more wit health* *happy eid kabir to all my fans* Page 81 Tun byn dawowar su Daga airport ,deeni ya shiga part dinsa bai sake yunkurin fitowa ba ,har zuwa sanda ummi takirasa ta sheida masa sun isa lfy . yana part dinsa kwance .. Karfe daya daidai na daren ranar . "deeni zaune a tsakiyar makeken royal bed dinshi. bbu komai sanye ajikinshi sai boxes iya cinyarsa gashin jikin nan nasa masu matukar kyau da sheki suna nan kwance luf luf dasu abin sha'awar kowace cikakkiyar macce . , system ne, gabanshi yana aikin sarrafata ,ta hanyar tura sakwanni ta yanar gizo . , yayinda gefe daya km cup din coffee ne da flasks ajiye akan bed side dinsa , yana aiki yana korawa ahankali . Sosai ya dukufa akan abinda ke gabansa Kawai yaji yarinyar ta fado masa a rai... take gabansa ya yanke ya fadi rassss. Rassss. zuciyarsa tashiga harbawa da sauri da sauri . Cak ya dakata da tura sakwanni da yake . , ya zubawa system din ido kawai yana kallon rubutun dake rubuce ciki . "zuciyarsa ce tashiga aiyano masa kyawun surar jikin yarinyar da yanayin miskilancinta da rashin tsoron dake tattare daita . Wannan tunanin daya zo masa ne ya dagula masa lissafi. " ya tsaida gangar jikinsa da barin aikata abinda yake. ciki har da aikin dake gabansa . shidai a iya sanin da yayiwa zuciyarsa yasan ba wai son yarinyar yake ba ....Amman yarasa dalilin da Yasa take yawon fado masa a rai akoda yaushe . gida da office bashida sakat km bbu abinda yake da bazata zo ta hana zuciyarsa tsukune da natsuwa ba .kwata kwata, Baya samun kwanciyar hankali da farinciki har sai idan yana tare daita . Shr yayi a gurin yana nazarin kanshi da kanshi kafin Daga baya wani irin feeling ya soma taso masa from know there ahankali ahankali har ya mamaye duk wata kafa dake da tsiro a tsantsar jikinsa. ilahirin gashin jikinsa su dinga mikewa daya byn daya . . gabadaya komai Ya tsaya masa cak ... bbu abinda yake so da bukata ahalin da yake ciki wanda ya wuce kasancewarsa da yarinyar. 'cikin tsanyin jikin nan nasa yasa hannunsa ya ture system din dake gabanshi tare da kwantawa flat akan bed dinshi yana Mika hade da salati. " yana jin yadda reaction din jikinsa ke sauyawa cikin lokaci kankani Take joystick dinsa dake Mike.. tasoma harbawa 'cikin shauki da bukatuwa da muradinta . a tsukwane Yasa hannuwanshi duka ya dafe kan joystick din nasa dake harbawa. yarasa yadda zaiyi da kanshi gashi kwata kwata bai shirya zuwansa gurin yarinyar a wannan lokacin ba.. 'Cikin wannan halin dayake ciki ne Wani tunani yazo masa take ya Mike zaune da azama ya kunna cemarsa. yaga ko idanunta biyu . "zaune ya ganta rungume da hannuwata duka bisa cikinta yayinda idanunta ke runse Alamun may jin bacci. kusan minti biyar tsakani yaga tasoma bude shanyayun idanunta 'sannu ahankali har ta waresu fess a saman celling dakin datake zaune ta zubawa fankar dake juyawa a dakin ido . Sosai ta tsurawa fan din idanunta kawai tana tunani yadda take jin cikinta na yawon motsa mata , ahankali km take ji wani abu Na jujjuyawa acikinta tamkar yadda fan din dakin ke motsawa ahankali. muryata can ciki take tmbyr kanta meke shirin faruwa dani , nablah ? Meyye acikina da yake yawon motsawa lokaci zuwa lokaci ? cike da natsuwa ta Dan gyara zamanta lokaci daya km ta karbi sako amsarta Daga brain Dinta . akan ta daina damun kanta da tunani "wannan ba wani abu bane , may be yanayin cimar da take ci ne ya canza mata halittar jikinta tare da kara mata girma. dan ahalin yanzu wani irin girma tayi fiyye da tunanin may karatu . Shi dai deeni zugun yayi yana kallonta ta 'cikin camerasa . "can km yaga ta Mike zumbur tamkar wace aka tsinkara ta nufi fridge da sauri , ta dauko zuma da hollandia yogurt dinta. ta hadesu guri daya tamkar yadda tasaba yi. ta Kai cup din bakinta tana mai runtse idanunta tare da Sha. kunnunwata suka yatsuna sakamakon jin gardin zuma da holandia datayi mixed . cikin natsuwa ta,ajiye cup din hannuta tare da komawa mazauninta ta jingina jikinta da gadon dakin. ta tsurawa kanta Idanu ta 'cikin mirrow dake facing dinta tana kallon Yadda gabadaya yanayin jikinta. Komai nata ya sauya tun Daga jikinta fuskarta har zuwa brest dinta da suka sake canzawa da girma sukayi suntuma suntuma dasu tamkar ana hurasu. " Dan kasa tayi da rigar baccin dake sanye a jikinta . take nonuwanta masu matukar sheki da daukar hankali suka bayyana. so take ta sake bambace yanayinsu ada ,da yanzu amman sam takasa saida tunaninta akansu . Wannan abun da deeni yagani . Yasa take wani irin zazzafan ciwon kai may tsanani ya tasomasa tsabar sha'awarta ,data tsirga masa tun Daga tafin kafafunshi har zuwa tsakiyar kanshi. ya kamo lips dinsa na kasa duka ya tura cikin bakinsa yana cizawa da karfi tare da Mikewa tsaye 'cikin layi, dafe da joystick dinsa cike da mutuwar jiki ya nufi dakin datake. yasoma nouking ahankali . Sanin da nablah tayi bbu kowa cikin gidan Daga ita sai shi, Yasa tana jinshi tayi masa banza sai ma sake gyara zamanta datayi . can taji sautin muryarsa 'cike da isa yace ke ..kizo ki bude min kofa ko gidan ubanki ne dazaki wani kulle? muryarta a dake batare da wata tsoro ba ko shakka tace ba gidan ubana bane" gidanka ne km baza'a bude ba . Ok yau ma wani sabon salon iskanci ne ya motsa maka ,kawani kwaso jiki ,gani shasha da bansan ciwon kaina ba, sai Na tashi Na bude maka kofa ko ... To wlh kasani Ni bana daga 'cikin jerin kalar wa'yan nan mata" marasa aji da kamun Kai" ballanantana kasamu wannan damar akaina takarasa fadar mgnr tana jan mugun tsaki mtsssssss . Deeni yayi sokwototo yana sauraronta tamkar wani karamin yaro batare daya katseta ba har tadasa aya ,sannan a zafafe yace Dan ubanki ni Keke gayawa hk? Itama a fusace tace angaya maka waye Kai dabaza,a gaya maka hk ba ? kinsa Allah kika kuskura nashigo dakin nan batare da kin bude min ba ,zan ci ubanki km inyi iskanci dakike kirana dashi .. nablah dake zaune ta gyara zuwa kwanciya kana tace bismilla ina jiranka nima a shirye nake da kai . hk kika ce? tace uhmmmm ance din kayi duk abinda zakayi ciki har da hadani da red card nabarin gidan nan . ya sake buga kofar da karfe tamkar zai balla tace wai lafiyarka kuwa yau ? Dan Allah malama me zan maka ne da kake damuna Na bude maka kofa ? A fusace yace ubanki zaki min . Muryarta can kasa kasa ta yadda batayi tunanin jiyota ba tace ba dai ubana ba wlh . Deeni dake tsaye a bakin kofar dakinta dafe da jijiyarsa, ya zaro idanunshi waje sakamakon jin abinda tace . Da mamaki yace mekika ce ? A fusace itama tace Abinda kunneka ya jiyo maka shi nace . cike da al'ajabinta yacigaba da tsayuwa a gurin yana mamakinta. Kusan minti Goma ya dauka yana tsaye ,ganin taki bude masa kofar ne Yasa shi juyawa cikin matsanancin fushi yakoma dakinsa da kyar ya fada kan bed dinshi yana fidda huci may zafi .. daman Shima bawai zaiyi wani abu ne daita ba. kawai so yake ya Dan rage zafin sha'awarsa daita . ko zai dan samu relief din feeling din daya bijiromasa. tunda yaji muryarta rass daita sannan idanunta biyu yasan bata Sha drinks din daya saba mata amafani dashi ba gurin sata bacci may nauyi . wannan daren dai gabadaya deeni bai samu runtsawa ba. yayi shine cikin tashin hankali. idanunshi biyu sai juyi yake dafe da mararsa wani irin sha'awarta ce ta dinga taso masa km duk sanda ya duba camerasa zai Ganta idanunta biyu tana juye juye akan gadonta . da Alamun itama tsoro ne ya hanata runtsawa . bakaramar azabar sha'awa yaci ba a daren ranar . koda zeenat ta dinga kiransa ma kasa daga wayar yayi gabadaya domin yana cikin halin tashin hankali.. Washegari tun asuba fari ya fito daga part dinshi ya nufi masjid . Km Koda ya dawo ma Daga masjid din bai bawa kansa wahalar komawa upstair ba . ya zube nan a parlour,n kasa ya kwanta kan three star , dafe da kanshi da hannushi daya . Yayinda Dayan hannushi km ya daura shi saman mararsa dake kulle yana shafawa sbd joystick dinsa da Mike har lokacin ko zata kwanta . Bangaren nablah kuwa sai da garin Allah ya waye sosai sannan ta tashi taje tayi wanka tashirya jikinta 'cikin wata haddadiyar doguwar rigar material har kasa may rantsin stone green and white ta gyara sumar kanta ta kwanta luf luf ,kana ta tufke da rebon bbu kwaliyar komai a fuskarta ,sai hodar data Dan shafawa fuskartata . km hakan bai hana ainihin sihirtaccen kyawun fuskarta bayyana ba. tayi kyau matuka abunta Kai tsaye parlour kasa ta nufa sai kamshin turaren data fesawa jikinta ne ke tashi takoina . Da deeni tasoma yin tozali yana kwance akan kujerar Three tsar wanda tun jin motsin saukowarta ya cire hannushi dake saman mararsa ya dan bude idanunshi yana facing din step din, ya tsura mata rikitattun idanunshi kawai yana kallonta. tuni gaban nablah yayi wata irin mummunar faduwa. tashiga matsanancin razana da ganinsa . zuciyarta tashiga dukan uku uku taji tamkar ta juya ta koma daki zuciyarta ta kwabeta da aikata hkn ai ma zai dauka taji tsoro ne da hk kawai tacigaba da saukowa da kyar ahankali daga step din har takarasa saukowa gabadaya parlour,n zuciyar Na wani irin dokawa da sauri . har lokacin deeni Na nan kwance kan kujerar Three tsar bai dauke idanunshi akanta ba" yana cigaba da kallonta tare da amsa waya da,aka yi masa yanzu ,Daga yadda taji yana narkewa da zuba shagwaba a wayar tasan shida mahaifiyarsa ne . eyes into eyes suke kallon juna ita dashi take ya yatsuna fuska tuno iskanci datayi masa daren jiya . ya watsa mata ,wata uwar harara may frigita zuciyar duk wanda akayiwa shi. , itama bata tsaya wata wata ba ta rama tare da dauke idanunta akanshi ta cigaba da tafiyarta . Tsuru yayi mata da ido yana kallon bayanta da west dinta , mamakin karfin hali irin nata ne yacika zuciyarsa. shi tunda yake a rayuwarsa bai taba samun maccen da take sainsa dashi ba. ,Kai har 'cikin maza ma bai taba samu ba . kitchen ta nufa bata ko sake waiwayar Inda yake ba ,duk da tagabanshi ta wuce . breakfast ta hada masa ,may sauki Dan itama yau a kasalance ta tashi .. soyyayen ship's da kwai tasoma yi , sai jallof din supegeting datasha kayan hadi . taji nama da dry Fishe. take koina ya dauki kamshin girkinta . , sai ruwan shayi data dafa masa wanda yasha kayan kamshi . "agurguje ta kammala da komai ta zubawa laraba nata ta, aje. tajera komai a dining km duk aikin nan da tayi a tsorace tayi shi. domin wa tunaninta zai isketa har kitchen din ne yaci kaniyarta kan abinda tayi masa daren jiya. Amman sai taga sabanin hk. ya shareta yacigaba da abinda yake a ranta tace banza Dan iska kawai da alamun naci bulus .. har lokacin datagama shirya dining waya yakeyi da ummi Daga karshe taji ya ambaci sunan zeenat.....'cikin sanyi muryarsa hkn yasa ta gane zeenat din ce ta karbi wayar . cikin natsuwa tazo zata sake wucewa ta gabanshi ,cike da haiba take daga Zara zaran yatsun kafafunta har tazo daidai inda yake kwance. kadan ya rage ta gifta shi . taji ya fixgota da karfi tsiya . Atsorace Tayi luuuuuuuu sai saman fadadden kirjinsa afirgice ta dago tana dubansa da shanyayun idanunta. gabanta Na wani iri faduwa . yunkurin mikewa tasomayi domin raba jikinta danashi tare da tunanin kalar rashin mutunci da zata zabga masa . taji ya damki west dinta da hannuwanshi daya yana maidata saman kirjinsa . bbu yadda ta iya da rayuwarta. Haka takoma ta kwanta lamo ajikinsa tana shakar daddaden kashin turaren jikinsa may matukar sanyi da sanyaya rai . Yayinda faduwar gabanta ya tsananta ganin yadda deeni yakamkameta ajikinshi . abinda bata taba tunanin zai sake shiga tsakaninsu ba kennan wato sake hada jikinta danashi . shiyasa gabadaya ta rikece ta birkice tasoma mutsu mutsun yunkurawa Amman takasa dan bakaramin runguma yayi mata ba. Yayinda hannushi daya ke rike da waya yana yacigaba da hirarsa da matarsa " yana lumlumshe idanunshi . Kusan minti Goma ya dauka yana hira da zeenat kafin Daga baya yayi hanging din phone din ya ajiye wayar a gefensa tare da kai Bakinsa daidai tsaitin wuyanta yana shinshinawa hade da goggoga mata gashin dake kwance a fuskarsa kana ya dire bakinsa 'cikin kunneta yana hura mata iska . wani irin shock taji ajikinta...wanda bata taba jin irinsa ba . tsirga jikinta gabadaya suka Mike tsaye ta dinga jin wani iri wani iri yayinda bugun zuciyarta ya sake karuwa . Muryarsa can kasa kasa tamkar ta mekoyon mgn yace kin wani lafewa mutane ajiki kina jin dadi . ayi mgn kice ke ba Yar iska bace alhalin kin iya isakanci kala kala . ,Duk da yanayin rashin kuzarin da take ciki hakan bai hanata sanyawa jikinta jarumta ba. muryata a dake cike da tsiwa tace ai bani Na kawo kaina ba . kaine kajawoni da kanka sannan km gashi ka hanani tashi. , Allah ko ? Tace uhmmmm yanzu ma ka sakar min jiki kagani idan zan kara daidai da second 1 ajikinka. yaciji gefen kunneta da karfi ta saki kara da muryarta mara sauti kana ta sake mannewa ajikinsa sosai . a shagwabe tace wannan km wani irin sabon salon iskanci ne da cin zali? A Dan fusace Yace Na sake jin kalmar iskancin nan abakinki wlh zan gwada miki yadda ake yinsa ganin idanunki tunda Ke komai isakanci ne a gurinki bakida tunanin bambance iskanci da bauta ba . Wlh Ni ba baiwa bace kada ma ka km kusantani da kalmar baiwa, takarasa fadar hk muryata tamkar may shirin zubda kwalla Dan jin zafin kalmar . ,taji zafin kiranta da baiwa da Yayi kwarai fiyye da Kiran da matarsa ke mata . Sai daya numfasa tare da sauke naunauyen ajiye zuciya kana yace Bari nasanar miki da abinda baki sani ba . ke tamkar baiwa ce gareni nida matata km kada ki taba tunanin zaki tsira daga tarkona Amman nasan bazaki gane hkn ba sai nan gaba .. ya fadi hk yana sake rungumeta tsam tsam ajikinshi . kalamansa sun maseefar huda mata zuciya tare da ratsa kowane shashi Na gangar jikinta suka ratsa tsakiyar kirjinta kana sukayi mazauni a tsokar dake ajiye akirjinta suka zauna daram a inda bazata manta ba. ahankali ta dinga maimaita kalmar baiwa... baiwa ce ke agareni nida matata . to me hakan yake nufi? ta tmbyi zuciyata tun kafin Brain dinta yagama seculating " kawai taji wani murmushi takaici may gyaraye da hawaye masu dumi sun zo mata take hawaye masu zafi da ciwo suka shiga bin kuncinta. muryata cike da in inna.. jikinta har rawa rawa yake gurin cewa wlh wlh Ni ba baiwarku bace. ba km zan taba kasancewa baiwa a gareka ba ballanantana wata matarka can . kasani Nima diya ce may yanci tamkar kai ba baiwa ba . Sannan ba sai ma nacigaba da zama daku ba tukun har zankasance baiwa a tare da Ku ..... " deeni Yayi Murmushin mugunta yana cizan gefen bakinsa har dimple dinsa ya lotsa ....wanda hakan ke karawa kyakywar fuskarsa wani kyau Na musamman. Ta kawar da fuskarta gefe Dan bata son kallonsa da duk wani abu may kyau dake tare dashi. Gane hakan da Yayi ne Yasa hannunsa ya juyo da fuskarta suna fuskantar juna sosai . " duk kigama tashen balagarki ni nan zanyi daidai dake sannan zanyi maganin tsiwarki . ta bude bakinta kennan da niyar bashi amsa mgnrsa . " taji lips dinsa ya sauka cikin bakinta bai tsaya bata lokaci ba ya cafko laulausar tongue dinta ya hau tsotsa 'cikin mutuwar jiki. dole tasa tayi mukus ajikinsa badan taso yin hkn ba. Dan tsabar takaici salon wulakancinsa runtse shanyayun idanunta tayi tana jin yadda zuciyarta ke sake dokawa da tafarfasa tamkar zata tarwatse a kan iskancin da deeni yake mata. wasu tunanin daban daban ne ke zuwa mata a game da wannan salon iskancin daya dauko mata . ba komai yake nufi daita ba facce so yake yaketa mata haddinta yakaita ya baro . Ya dade rungume daita ajikinshi yana aikin shan bakinta da harshenta ..da kyar tasamu ya sakar mata lips dinta cikin sarkewar murya tace Dan girman Allah kayi hakuri ka sakar min jikina nifa ba matarka bace to meyyesa kake son taba min jikina? lumshe rikitattun idanunshi yayi tare da kamo tafin hannuta cikin nashi ya tsarkesu guri daya sannan ya Kai kan hancinsa yana shakar kamshin tafin hannunta mai taushi tamkar ba diyar talaka ba . ta kula da yadda jikinsa ya sauya ta hanyar jin joystick dinsa na harbawa 'cikin jikinta ahankali Tasoma yunkurin sake Mikewa da iyakacin karfinta ya kara matseta tsam a jikinsa.. cikin muryarta mara sauti tace wayyo Allahnah ..wayyo marata bayana kirjina ciwo suke min nagaji wlh kasakar min jiki bayana yagaji ..... Har kasan zuciyarsa ya dinga jin tausayinta nashigar shi, yana ratsa kowane lungun da sako na gangar jikinsa. ya dinga jin wani iri akasan ruhinsa . tausayin ne ? Ko km sha,awarta yake Yasashi yaji wannan yanayin akanta. har yaji bazai iya cigaba da abinda yake mata ba. shi dai bai sani ba Amman yasan zuwa yanzu ya daina jin haushinta da tsanarta cikin zuciyarsa . ita kuwa kara tsorata tayi sosai da yanayinsa tarasa yadda za'tayi dashi so take yabarta ta Mike ko tasamu sausauci . hk kawai ta tsinci bakinta Na furta masa ka sakeni dan girma Allah nagaji dayawa ... km yunwa nake ji. Jin hk Yasa ya sausauta rungumar da Yayi mata sosai , ahankali yashiga mikewa tare daita ajikinshi . ya daurata akan cinyarsa ya tsura mata ido yana kallonta da tausayinta tamkar zai yi kuka. itama shanyayun idanunta ta dan zuba masa kawai tana kallon kwaryar idanunshi masu 'cike da haiba da suka dan sauya kala fari zuwa green green.. wasu abubuwa ta dinga ganin suna fitowa Daga cikin kwayar idanunshi suna shiga cikin nata wanda Haka Yasa ta dinga jin jikinta tamkar ana mata wanka da ruwan iceblack . Ahankali ta runtse idanunta domin bata son jin wani abu agame dashi. Shima hakan ce takasance dashi kusan ma har ya fita shiga rudanin da tashin hankali jin shrn yayi yawa Yasa ta bude idanunta fesss cikin nasa kallonta yake har lokacin 'cike da karfin hali ya waske ta hanyar cewa kin fanshi kanki ta hanyar bani hakuri da hadani da mahalicina bancin hk da kin gane kuranki yau . Can runtse rikitattun idanunshi uhmmmm yauwa nayi saurin yi miki afuwa ubanwa kika zaga jiya? ya karasa fadar hk yana bude idanushi. gabadaya jikinta ya dauki rawa jin abinda yace tayi shr taki cewa komai sai hawaye ne kawai ke bin kuncinta yana jin yadda jikinta ke shake amman yayi tamkar Bai ji ba tmbyr ki fa nake kina jin mutane dan iskanci bakin Na rawa muryarta 'cike da in ..inna tace ba da kai nake ba fa...idan bada Ni kike ba . Da ubanwa kike kukanta ya Karu sosai ni kabarni nayi tafiyata ba da kai nake ba . Ok kinji tsoro kennan ? Allah sarki nabla bata San sanda ta daga masa kanta da sauri ba alamun eh. Yace better a she ma ke karamar rasa kunya ce tayi tsit takasa cewa komai dan gabadaya a atsorace take dashi . Yacigaba duk da nasan dani kike nabarki tunda kinji shr. kin tsira daga gareni if nut da kinga kudi kince kashi ne . Common get up on lap's stupid kawai kin wani zauneni dare dare da wayan nan bombom din naki masu kama da ... zumbur ta Mike tsaye tun Bai Kai karshen zance yayinda hawaye fuskarta ke cigaba da silalowa. gabadaya Hawayen daya gani suna fitowa daga idanunta ne ya nemi hargitsa masa lissafi. ita kuwa tana jin yadda yayi shr yaki karasa mgnrsa Yasa ta juyawarta da sauri tana kunkuni cikin ranta tasoma tafiyarta. cikin sanyi jiki ya gyara zamansa yana bin bayanta da kallo . ganin ba hanyar kitchen ta nufa ba. Yasa shi cewa ke ba yunwa kika ce kina ki ba ? Ta dan juyo kadan tana watsamasa wata katuwar harara tare da turo bakinta gaba muryarta 'cike da shagwaba tace an fasa cin abinci . Ya zaro ido Yana nuna kirjinshi da yatsansa alamun dashi take . Taja tsaki kana ta daga masa kanta. ya soma kokarin tashi ..Ai tun kafin yakai Ga mikewa ta kwasa da mugun gudu tayi hanyar step atsorace yake kallonta tamkar yabita .Amman ya fasa ko meya tuna oh masa ya shareta ya nufi dining area yana sauke numfashi ahankali ahankali yana jin wata natsuwa ta musamman dake bin gangar jikinsa wanda kusan duk sanda zai kadaita daita . Haka zai dinga jin kanshi deeni on top. dakinta ta nufa da sauri tare da yiwa kofar key tana sauke numfashi sama sama tana tsinne masa a cikin ranta . Yau ma kmr nablah byn ta fito daga bathroom rigar bacci ce kawai sanye ajikinta iya cinyoyinta wacce ta bayyana nonuwanta da asalin surar jikinta . ta tufke sumar kanta da rebon ta feshe sansar jikinta da turaruka kala kala masu sanyi kamshi wanda duk 'cikin kyautar safeena ce dataje shopping ta tsiyo mata wani irin sihirtaccen kamshi ne yake fita Daga jikinta wanda duk wani cikakken namiji idan ya Shaka dole bukatar diya mace ta tsirga masa . 'Cikin sanyi jiki deeni byn yagama duk wani abu daya zama Na al'adarsa kafin bacci ya nufi dakinta wanda tun lokacin data fito daga bathroom take shirinta yake zaune zaman jiranta. ahankali yakarasa inda take kwance ya tsurawa surar jikinta idanunsa kawai yana kallonta.. 'cikin mutuwar jiki yakarasa ya zauna inda take kwance tana baccinta 'cikin kwanciyar hankali Yasa hannu ya shafo hip's dinta yana hadeyar miyon daya tsaya masa a makoshinsa . tsabar farinciki ganin irin shigar data yi masa yau bai San sanda ya zauna ya janyota jikinsa sosai ya rungumeta tsam tsam tare da hade bakinsu guri daya itama akaci sa'a ta bude bakinta 'cikin magagin bacci aiko ya cafko laulausar harshenta. Wani irin tsutsa yakewa harshenta da lips dinta . itama cikin bacci tasa tafin hannuta duka ta kamo gefe da gefen fuskarshi ta cafko nashi harshen Tana tsutsa tare da kamkame shi ,so take ta bude idanunta Amman takasa sbd baccin dake cikinsu. loma tayi takasa cigaba da abinda take . ya Dan dakata da romancing din da yake mata yana kallonta . ganin ta maid hannuta jikinshi tana cigaba da tsotsar lip's dinshi Yasa ya sake matse gam a daddaden kirjinsa yana cigaba da sarrafa jikinta. bakinshi manne da nata . ya kwantar daita yana yasoma rabata da rigar baccin dake jikinta har ya zareta rigar gabadaya ta saura Daga ita sai pent Shima ya zare ya Kai lips dinsa kan nipply dinta yana dan zagaye kan nipply dinta da harshensa ya Kai hannushi kasan mararta yana shafa gurin ahankali ahankali Daga karshe ya ware kafafunta ya zira fingers dinsa daya cikin kasanta yasoma mata fingering taja wani irin numfashi ta sauke da karfi ta kamkame jikinta tana nishi da kyar. duk abinda take yana kallonta. idanunshi ya tsura mata yana cigaba da fingering dinta idan Yayi sai ya Dan tsaya sai yaga ta soma lalubar inda hannushi yake ta daura a kasanta shi km ganin hk Yasa tuni jikinsa ya fara rawa yayita fingering dinta ahankali ya sauke bakinsa kasanta ya zira harshensa ciki sosai yashiga soucking dinta ita km tsabar dadin da take jin yanabin duk wata kafa ta jikinta Yasa ta dinga turo masa kasanta tana shafa sumar kanshi sosai ya dinga soucking dinta yayinda duka hannushi ke kan dukiyar fulaninta yana aikin murza kan nipply dinta ,gabadaya ya rude ya susuce yafita haiyacinsa tare da ruda mata tsansar jiki . bbu abinda yake sai aikin soucking dinta yayinda ita km ke sake ware masa kafafunta sosai ahankali yake ruda mata jiki da salonsa Na fidda mutun 'cikin hankalinsa . lokaci guda ya zare harshensa daga kasanta ya maida kan brest dinta yana tsotsa yana lasar jikinta gabadaya kamamaninsa sun gama sauyawa Brain dinsa yasoma birkicewa Yasa hannusa ya dinga murzata da kan nipply dinta. ita km cikin wani irin yanayi shi baiyi kama da me yin bacci ba . hk kazalika bai yi kama da wanda idanunshi ke bude ba. ta dinga turo masa kirjinta tana matso shi sosai . ai take brain dinsa ya sake birkicewa Shima daman abinda yafi so kennan cikin zalama ya dinga tsotsar kan nipply dinta yana lasar gefen nipply din tare da ciciza kan nipply din da hakorinsa sai nishi nabla take tana shiiiiii ... shiiiii da bakinta tamkar may cin yaji yagabadaya jikinta ya gama sakewa kansata ya jike jagwab sai tsiyaya take ta kagu bai shigeta ba. sai aikin manne masa take tana turo masa kirjinta ganin yaki shigarta har lokacin sai aikin romancing dinta yake Yasa tasa duka hannuta ta matseshi tsam ... ajikinta tana sakin numfashi da karfin gaske ,tare da sake turo masa dukiyar fulaninta aiko gabadaya ta ruda shi takai shi wani limit Na bukatuwa. wani irin rawa jikinshi keyi zuwa lokacin Shima a matse yake dayajishi cikin jikinta. " ahankali km cikin mutuwar jiki ya sake matsota sosai suna fuskantar juna daita yayi kissing din eyes dinta ya tsotsi lip dinta yana ware kafafunta ita km tasa hannuta cikin sumar kanshi tana cakudawa tare da dago kirjinta tana goga masa kan nipply dinta a kirjinshi . ai bai San sanda wani shauki ya tsigar masa tun Daga tafin kafafunshi har zuwa kan joystick 'cikin zafin nama ya cire short niker din dake jikinsa wanda daman dashi kadai yashigo dakin . wani irin karfi ne yazo masa kana ya tsaita joystick dinsa cikin kasanta Amman taki wucewa Kai tsaye duk da tsiyayar da kasanta keyi ,sai daya sake yunkurawa da karfi kana ta shige sosai. , yasoma aiki bai ji bai gani ita km tana bashi hadin Kai yadda yakamata. wani sweet yaji takara yi masa fiyye da kowani lokaci da yake having sex daita Dan hk Yasa hannuwanshi duka ya tallabo bombom dinta sama da kyau ya dinga zira mata jijiyarsa ... ta Dan saki kara mara sauti kana ta kamkame shi gam ajikinta..Tana sakin numfashi , yayinda shi km sai aikin nukurkusanta yake yana tsotsar kunneta. take tsigar jikinta gabadaya suka Mike tsaye yrrrrrrrrrrrrr ....duk ta inda tayi bbu sauki gurin manage deeni Dan aiki kawai yake babu sausauci yana fidda numfashin dadi yana jin lokacin da karfinta yakaru sosai ta sake kamkame shi ,Shima kamkame yayi ajikinshi tsam yana aikin sarrafata tare da hade bakinsu guri daya ..a tare sukayi release jikinta yas sake gabadaya ya mutu murus tare da Lafewa kan bed tasoma kokari raba jikinta danashi Amman yaki yarda.. ya manne mata gam tamkar cungum yana cigaba da aiki ganin yaki sakamarta jiki Yasa ta kamo fuskarshi duka da hannuta tana son cire bakinta 'cikin nashi sbd wani irin tsotsar dayake yiwa bakin nata. 'cikin wani irin sauti yace uhmmmm wayyyyyo don't do this to me please ..sannan ya sake kamkameta ajinkish yana cigaba da sarrafa harshensa cikin nata cikin wani irin shaukin dadi ya dinga sex daita yana taba duk inda hannushi yaci karo dashi ajikinta take wani sabon felling ya sake zuwa mata tacigaba da bashi hadin Kai . tafin hannusu ya hade guri daya yana yamutsawa da murzawa ahankali ahankali yana sake hakarta da kyau ta yadda zatayi enjoy .. wani irin dadi nabla keji wanda bata taba jin irinsa ba a iya tsawon rayuwarta km bata kaunar abinda zai raba jin dadinta ko shiga tsakaninta da wannan dadin . ita da kanta take sake bawa deeni hadin Kai da goyon baya wanda shi km daman abinda yake so kennan Dan hk bashi yabarta ba sai dayayi sex daita sau shida masu rai da lfy sannan ya sarara mata ya zare joystick dinsa Daga jikinta yana sauke numfashi tare da kokari rabata da gangar jikinshi yaji ta rungume gam Dan hk ya sake kwantowa jikinta sosai ya rungumeta yana fidda numfashin. shr tayi tana matse jikinta , ahankali ya lumshe rikitattun idanunshi tare da birkitota ta dawo samanshi ta kwanta lamo saman fadadden kirjinsa tana fidda numfashin sama sama . ahankali 'cikin wani irin yanayi yashiga gyara mata gashin kanta daya soma bajewa . Dan kadan ya rage rebon din data tufke gashin bai Ida fita ba . Yasa hannushi ya zare rebon din gabadaya sumar kanta suka baje suka rufe mata fuskarta Yasa hannushi ahankali yana tattarawa . ya mai dasu bayanta yana shafa sumar ahankali tare da tsurawa beauty face dinta ido yana kallon yadda idanunta ke lumshe tana mutsu mutsu ajikinsa . yayinda joystick dinsa ke sake Mikewa ita kanta tana jin motsinta har 'cikin jikinta hannushi dake kan sumar kanta ya maida kan pointers noise dinta yana ja ahankali a ranshi yake yabawa da tsabar kyawu halitar da Allah yayiwa jikinta. duk da kasancewarta black beauty Amman wani iri sihirtaccen kyawu gareta uwa uba kasanta dayake jinsa zamzam tamkar sugar ...ya lumshe rikitattun idanunshi tunawa da Yayi da yadda ta dinga kuka randa yace zaiyi iskanci daita .. ya danyi murmushi gefen baki tare da furzar da huci may dumi. ahankali ya bude bakinsa ya furta nabla kennan ....wanda wannan lokacin shine karo Na farkon daya furta kalmar sunanta . kina gudun nayi iskanci dake a bayyane . km Ina yi datake a boye batare da saninki ba . da badan sirrin dake tsakaninmu dake ba dana yi sex dake a bayyane ta yadda zaki fi haukacewa akaina.. rashin sonki kawai zai hanani aikata hkn da km gudun abinda zai faru a tsakaninmu . bancin hk da kinji yadda sauran mata ke ji a duniyar ma,aurata ....ya karasa mgnr zuci yana Kai bakinsa kan lips dinta yanacigaba da tsotsa ahankali yana lumlumshe rikitattun idanunshi . itama sake mannewa tayi ajikinshi Tana tsotsar nashi lips din 'cikin Haka yaga numfashinta ya soma sauyawa yana sauka ahankali ahankali Alamun takoma baccinta.. Dan hk ya maidata gefe ya kwantar daita ya janyo blanket may taushi ya lullubeta dashi kana ya Mike sannu cikin tsanyin jikin nan nasa ya ziro duka kafafunshi kasa ya Mike tsaye ya juya da niyar daukar short niker dinsa yaji hannuta cikin nashi ta rike gam tana murzawa ahankali ... ya juyo da sauri gabansa Na wani irin dokawa idanunsu suka sarke cikin juna take zuciyarsa ta tsinke tashiga bugawa jikinsa ya dauki kirrrrrrma.. tsuru yayi tare da tsura mata rikitattun idanunshi yana dubanta a tsorace....... MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 82 Itama kallonshi take da shanyayun idanunta da suka gama canza kala .'cikin wani irin yanayi ta maida idanunta ta lumshesu. Ruf tana may fizgoshi zuwa jikinta ta rungume tsammmm tamkar za'a kwace mata shi. ,cikin mayen bacci tace where are you going to? ... please kada ka tafi kabarni cikin wannan halin , ka zauna tare dani har abada. " yayi shr kawai yana dubanta batare da ce daita komai ba, sai ma tsurawa dan karamin bakinta ido da yayi. " gabadaya a dan frigice yake da ganin yanayinta. " kayi shr can't you talk to me ? ko baka mgn ne ? Ya girgirza mata kansa kawai tamkar wani kadangare ko irin tana kallonshi din nan. ,cikin wani irin sanyi jiki da tsabar Sha,awarsa tashige cikin jikinsa sosai tana goga masa nipply dinta a kirjinshi. "muryarta can kasa kasa ta sake bude bakinta ahankali please talk to me now ... tana girgirza kirjinsa da hannuwanta . kullun kana zuwa min cikin baccina, kayi having sex dani ka wuce kabarni cikin tarin damuwa. yau kawai ka kasance tare dani to spend the only night wit me please . ,deeni nagama jin abinda tace yasan bata 'cikin sense dinta giyar bacci ne kawai ke yawo daita. Dan hk ya rukunkumeta sosai ajikinsa shima . yana sakin numfashi tare da kai Bakinsa tsaitin wuyanta ya sumbata . Sannan da kyar ya iya bude bakinsa ,what should I do for you now? ,ta sake mannewa ajikinsa sosai tana sake goga masa nipply dinta stay with me till the only night that's what I won't from you, idan km bazaka kasance tare dani ba ka fada min sunanka kawai ...... meyasa kike son sanin sunana ? Ta dan bude shanyayun idanunta da suke a rikice tsabar shauki hade da mayen bacci ta zuba masa tana dubansa dasu kana ta maidasu ta lumshe. sbd Ina sonka.. bana son abinda zai nisantani da kai ,wanda hakan zai iya sanadiyar yanke min jin dadi dake gudana a tsakaninmu. ,ya sauke naunauyen ajiyar zuciya bai San sanda murmushi ya kufce masa ba , ya matseta tsam tsam ajikinshi yasamu kanshi da jin dadin abinda tace. " oh nablah why did you fall in love with me .... please kada zuciyarki takamu da soyayyata course am not ready for ....sai km yayi shr yakasa karasa mgnr shi. ya zarce da kaiwa jikinta gabadaya kiss yana sake ruda mata jiki da salonsa.. " wayyohhhyyy stop doing this to me please kace min kaima kana sona that's the only thing I won't from you. Murmushi ya sake yi yana may sake kamkameta a kirjinshi. Ok let's be friends nab.lah.. yana fadar Haka ya cigaba da ruda mata sansar jiki da sarrafa harshensa ajikinta ta hanyar lasar duk inda harshensa yaci karo dashi. Tasoma kokarin rabashi da jikinta tana may juya masa baya ala,mun tayi fushi dashi . Ahankali 'cikin mutuwar jiki yabi bayan nata da kallo ya dinga ji aranshi tamkar yabarta ya kama gabansa kawai . amman km sai yaji bazai iya aikata hkn ba . sai ma ji da Yayi zuciyarsa Na wani iri dokawa da sauri . Dan ganin abinda tayi jikinsa a sanyaye ya kai hannushi jikinta yana lalubarta da son juyo daita gareshi. amman taki juyowa sai ma janyo pillow dake gefenta tayi ta rungume tsam ajikinta tana fizgar numfashi da kyar tana fesarwa . gabanta yakomo ya janye pillow da karfi ya maye gurbin pillow yana kokarin hadeta da jikinshi taki yarda uhmmmm ni kabarni tunda you don't have interest on me . please live me alone km as for today karka sake zuwa inda nake. ,Ta sake runtse shanyayun idanunta gam tana may kawar da fuskarta gefe yayinda zuciyarta tashiga kai kawo wajen sarrafa kanta, Daga baya ta dawo tana bugawa da sauri da sauri. wanda Yasa azahirance deeni ke hango yadda kirjinta keyin sama da kasa tsabar tashiga damuwa . rikota yayi sosai ajikinshi, suka shiga kokuwa dashi, wlh baki isa hanani zuwa inda kike ba kina matsayin matata ta sunna , dole zan zo miki, a duk sanda nake so km na gadama. sosai suke kokuwa daita. ita tana kokarin yabarta ya daina ruda mata jiki da salonsa tun da bayada ra,ayinta. shi km yana kokarin ganin yayi winning din zuciyarta ta yadda zai mallaketa gabadaya. cikin sauki "ya dinga rarrashita , sai yaga tamkar ba shi bane mutumin dayake aikata hakan a gabanta . daga karshe yasamu nasarar sake dulmiyar daita, cikin duniyar ma'aurata. dan wasu zafafan romancing ya dinga aikawa jikinta wanda hkn Yasa wani sabon feeling yabijirowa jikinsu. kai tsaye hanyarsa ya sake daukewa cikin wani irin shauki da kwarewa wajen sarrafa mace yasoma having sex daita. manta komai dake 'cikin duniya , nablah tayi ta rukunkume shi gam ajikinta tana dago masa kasanta da nonuwanta sosai , tare da karban dukkanin wani sakwanninsa masu matukar haukata zuciyar mutun, da mantar da ruhin mutun cikin duniyar dayake. bbu abinda deeni yake sai sambatu yake zubawa ,tun lokacin da yasoma making lov daita yasoma jefo mata kalamansa zafafa masu kashe jiki please nabla karki barni wayyohhhyyy wlh zan shiga tashin hankali ,duk sanda kika barni. ,kin taka rawar Gani acikin duniyata bazan so rabuwa dake ba . you real fit my nature . you are my type please don't live me ... am happy whenever am having sex with you, sosai deeni ya haukace mata, yana faman zuba mata sambatu iri iri har da Na fitar da mutun cikin hankalinsa. gabadaya deeni yagama kashe duk wata gaba dake jikin nabla. tana jin mgnrsa suna sauka akunneta da ruhinta yana bin duk wani lungu da sako na gangar jikinta. Ahankali deeni ke sake bi daita yana hakarta cikin salonsa, wanda yake sake rikita ZUCIYAR nablah domin zautar daita . bakinshi yaka cikin kunneta ya zira harshensa ciki yana mata wani irin soucking . wani sweetness nablah ta dinga ji yana mata yawo ajikin tunda Daga tafin kafafuwanta har zuwa cikin tafin hannunta ,ta dinga jin tamkar ana caccaka mata allura ne ciki tafin hannunta tsabar dadi datake ji. A rude ta lalubo tafin hannushi cikin Nata ta sarkesu guri daya tana murzawa ahankali ahankali, cikin mayyen muryata irin ta wanda yagama fita haiyacinsa tace ,to meyasa baka sona byn kana jin dadina.....takarasa fadar hkn tana sakin kara da muryarta mara sauti sakamakon hakarta dataji yayi da karfi ta ja numfashi da kyar ta sauke sannan tacigaba da mgn a shagwabe . koma dai menene Ni dai Ina sonka........ shiiiiii shiiiii !!! nab..lah , bazaki gane bane ,idan na soki akwai matsala ,amman kada ki damu zuwa yanzu Ni kaina nasan kina da gurbi da matsayi acikin zuciyata Na musamman... to gaya min sunanka please ta katseshi ta hanyar ce masa hk .... sosai deeni yake bin duk wata hanyar, daya San zai gamsar daita da kanshi" hankalisa gabadaya ya gushe. kwadayinta ne kawai ke cin ranshi . wani irin shaukinta yake ji, yana ratsa masa ilahirin gabobinsa yayinda ita km sai naci take mishi ya fada mata sunanshi. please now tell me ur ,name so that I will keep it in my memory. Takarasa fadar hkn tare da ,sa tafin hannuta duka ta kamo fuskarshi dashi tana kallon cikin kwayar idanushi . ,Shima kallonta yake yana cigaba da sex daita ahankali yake binta 'cike da natsuwa domin samun bukatarsa ta biya . Bakinshi ya maida cikin kunneta da kyar ,ya iya bude bakinsa ya fizgo mgn 'cikin in inna . am..am.. N . ALIYU By name yana gama fadar hk ya zarce da soucking din cikin kunneta tsigar jikinta suka Mike tsaye gabadaya.. ta kamkameshi ajikinta tana fidda nishin dadi sama sama tare ,da murna jin sunanshi . duk yadda deeni ke son mace jaruma wacce zata iya daukar bukatar shi , nablah ta zarta tunaninsa ,domin tsab take daukesa da lalurarsa tare bashi hadin Kai da goyon baya. ,shi kanshi yana jin da yasan zai sameta hk da bai yarda yayi auren sirri daita ba ..... baka jin motsin komai a dakin sai nishinsu dake fita ahankali ahankali, gabadaya sun gama fita cikin haiyacinsu. juyata kawai yake yadda ranshi keso . Sosai suka dinga gamsar da zuciyoyinsu sai dayaji Kiran sallar farko daga masallaci dake'cikin gidan, sannan ya sarara mata ya zare jikinshi daga nata . ko motsin kirki batayi tsabar gajiya daya lura tana tattare daita . ,ya goge mata Spam din dake zube a kasanta sosai ta yadda bazata taba gane anyi komai daita ba. kana ya sumbaci goshinta da hancinta zuwa lips dinta . ya maida boxes dinsa jikinshi ya nufi dakinsa .. kai tsaye bathroom dinsa ya nufa zuciyarsa wasai dankare farinciki tamkar wanda akayiwa albishir da gidan aljanna, wanka yayi 'cike da Nishadi da farincikin nablah ta furta masa kalmar ,tana sonshi . Bangaren nablah kuwa Bacci mai nauyi take dan koda gari ya waye kasa tashi tayi da wuri. Dan gabadaya ilahirin jikinta ciwo yake mata ,most especial ciyoyinta da suka rike mata . da kyar ta iya Mikewa zaune tana kallon celling dakin hade da yin salati tana son tuno mafarkin datayi jiya. ahankali ta dinga hada pics din abubuwan da suka faru a tsakaninta da mutumin daya Kira kanshi da N. ALIYU Wanda bata San kowa waye ba ,mutun ne ko aljan ,amman a zuciyarta tafi bawa mafarkin nata mazauni da aljanine yayi nasarar aureta ,duk da addu'ar datakeyi kullun kafin tayi bacci . ,km yake yawon saduwa daita 'cikin baccinta. a bin bai wani tsaya mata a rai ba sai ma addu'ar ta dinga yi cikin zuciyarta Na neman tsari Daga sharrin su da kaidinsu , tunda tasan kusan hakan Na yawon faruwa Ga al,umma da dama . tayi shr kawai tana son tuno face dinsa da yanayinsa ,duk iya tunani tayi akan son gano kamanin fuskarsa amman abin yagaya. domin kasa tuna komai tayi har ma taji kanta yasoma Sara mata alamun ciwo hkn ya sake tabbatar mata da tabbas aljanine yashigo 'cikin rayuwarta . dan Haka kawai ta Mike tsaye da kyar ta nufi bathroom, abu biyu kawai tasan ta rike a memory dinta game dashi sunan shi da km yadda ya dinga having sex daita. jikinta a sanyaye ta shige bayi tana mamakin mafarkinta . Wanka tsarki tayi tare da dauro alwala gabadaya tazo ta gabatar da sallah. Tana idarwa taje gaban mirrow as usual tana kallon kanta wani kyau takara Na ban mamaki bbu Wanda zai ganta ya yarda Daga inda ta fito komai Na jikinta ya cicciko tayi wani irin fresh daita . Ta juya da sauri ta nufi kitchen sakamakon tuno may gidan datayi . cikin sauri tasoma hada masa breakfast sbd lating datayi . Shap shap ta hada masa abin kari taje tashirya dinning. " sannan Tasoma da gyaran gidan Daga karshe tashiga dakinsa dan gyarawa . zaune ta tadda shi a bakin gado kunnenshi manne da waya yana magana 'cikin tsanr farinciki sam bazakace shine mutumin nan may shegen girman kai tsiya bane da nuna isa da izza ,mutumin da ganin murmushi ma aiki ne indai batare da umminsa zaka ganshi ba. km da alama shida umminsa ne ke mgn a wayar ,kallo daya tayi masa batare da bi takansa ba tasoma aikinta cikin tsanake . Sun jima suna waya da ummi Daga karshe taji yace gata nan aiki take first love . bangaren ummi kuwa dariya tayi tare da cewa deeni kennan.. Ok hadani daita tunda naxo banji lfyrta ba . Lfyrta kalau fa first love sai ma sabon tsakanci data tsiro dashi wanda Ni ba dauka zanyi ba . ,naji nidai bani ita' ya Mikawa nablah wayar suka gaisa da ummi . Nablah nayi fushi dake tunda nayi tafiyar nan hankalina ke kanki amman ke ko damuwa dani bakiyi ba ko ? 'Cikin muryar shagwaba tace Allah ummi ba Haka bane, wlh kina raina km Na damu dake sosai asalima idan Na tunaki har kuka nake. Wlh ummi abun yayi min yawa Ga kewar gida . ,Ok ya gidan komai dai lfy ? Lfy lau Ni ummi zaman gidan ne kawai ya dameni wlh koina shr bana jin dadi Komai . gashi aunty laraba ba ma, ba wani zaman gidan take ba . Ayya karki damu zan dinga kiranki akai akai da landline din parlour,n domin na dinga jin abubuwan dake faruwa. deeni yasanar min daya turawa sister dinki kudin salary dinki har da kari ma akai ,ta dago ido tana dubansa , kawai taga ya kashe mata idon daya .Tayi saurin Kai da fuskarta tana cigaba da sauraron ummi . dan hk kada kisa damuwa a ranki kema zaki iya Kiran Yan gidanku da wayar kinji . Muryarta can kasa kasa tace to ummi an gode da karamci Allah yabada Lada , uhm nablah kada ki damu Ina jinki har cikin jinina, km zan iya yi miki komai a rayuwa muddin bai fi karfina ba . ,amman Ina son ki dan rage cin zakin nan dakike sbd lafiyarki , nablah tayi tsai da ranta tana tunanin yadda ummi tasan tana shan zaki . kina jina nablah uhm Ina jinki ummi, inshallahu zan daina. Ok me kike so nakawo miki idan zan dawo. Nablah ,ta dan yi murmushi jin dadi sannan tace duk abinda kika kawo min Ina so. murmushi ummi tayi itama to yayi zan taho miki da special tsarabarki ,to ummi Na gode Allah yakara girma sai kin dawo Allah dawo dake lfy ta tmbye safeena ummi tace sun fita tun safe da zeenat . ok ummi ki gaishe min daita har da aunty zeenat ma takarasa fadar hk tana may yin sallama da ummi ta Mika masa wayar . Firt love sai wani biyewa wannan yarinyar kike yi yarinyar da bata jin mgn Ga rashin kunyar tsiya . bbu ruwanka son da yarinyar nan indai abinda nasaka shi zaka min bawani complain ba . Haba first lov farinciki zeenat kawai kike so bakya tunanin Ni halin da zanshiga ... Ni kaga sai anjima mayi mgn ta kashe wayarta . Ita km nablah ko kallon inda yake bata sake yi ba tacigaba da aikinta . Ahankali 'cikin sanyi jikin nan nata Tagama gyara koina a dakin , yayi saura kan bed dinshi ne kawai ya saura wanda yaki tashi sai ma kwanciya da yayi flat yana shafa mararsa yana kallonta . yayinda ita km taki ko kallon inda yake ballanantana tace masa ya tashi. Haushinta ya Dan ji a rashin ganin taki yi masa mgn gashi shi km hanya yake nema dan yasamu damar ya latsata . ,ganin bashi da niyar tashi ta gyara bed din yasa ta juya abinta 'cikin sanyi jiki zata bar mishi dakinsa ...taji ya fixgota da karfin , ta dawo da baya da baya luuuuuuuu zata fade kasa Allah Ya takaita. sai data bige gefen kugunta da abin gado ,sannan ta fada saman fadadden kirjinsa . aiko agigice ta fashe da wani gigitaccen kuka may cin rai . tana kallon kwayar idanunshi tamkar ta shake masa wuya Dan takaicin abinda Yayi mata . atsorace ya Mike zaune tare daita ajikinshi ya rungumota yana kokarin kai hannushi gurin ciwon ta buge masa hannu wayyo cikina wayyo Allah sai murkususu gefen cikinta take tana kuka tana tsine masa . ,hakuri kawai yake son bata amman yakasa bude bakinsa sai cire hannuta da yayi wanda ta dafe gurin ciwon dashi ya maida nashi yana murza mata gurin ahankali . Kusan minti Goma ta dauka rungume ajikinshi tana kukan radadin ciwon data ji. ahankali Yasa hannushi ya dauko man zafi yana faman shafa mata agurin . ahankali ta dan soma rage jin zugin da ciwon nata kemata . tasoma kokarin tutturesa da hannuta. ,dan Allah mlm ka sakar min jiki duk kabi ka kaneniye min jiki ko dole ne mugu kawai Allah Ya isa wlh . Matseta yayi sosai ajikinshi yana Shiri hade bakinsu guri daya ..karar sautin wayarshi ne ya dakatar dashi Daga aikata abinda yayi Niyya Wanda tun dazu ake kiranshi yaki dagawa sbd ganin Wanda ke Kiran nashi . Dan hk ya bige mata bakin tsiyawa ya sake rungume ajikinshi . Ta fashe da wani sabon kuka ,yayinda shi km Yasa hannunsa daya ya dauki wayar tare da mannata a kunnenshi . muryarsa A hassale Yayi sallama yana cin magani . Can bangaren kuwa , fk ne ya amsa sallamar 'cike da farinciki yana tmbyrsa ko yana gida . deeni dake zaune rungume da nablah ya sake rungumota jikinsa da kyau sbd ganin Tana son subuce masa sannan yace Ina gida ya,akayi ne ? nothing daman fahad ne yanzu yakirani wai yana kiran layinka kaki dagawa, gashi securities sun hanashi shigowa wai kai ne kace kada su sake barinsa ya shigo. Muryar deeni a dake yace yes.. I said it ko akwai Wanda zai karya min doko ne ? Fk yayi murmushi kawai sbd sanin halin taurin kan deeni . kai fa Dan bazan yaro ne wlh . idan iskancinka ya sauka akan mutun to km shikennan mutun yashiga uku . to yanzu km me fahad din yayi maka daka yanke wannan danyen hukuncin akansa ? Bbu ruwanka da duk wani hukunci dana yanke ,fk yace yanzu hk zai ta tsayuwa a waje ? Uhm kabarshi kawai idan yagaji zai kama gabanshi . ta yaya zaka ce abarshi ? Koma wani irin dalili ne Yasa zaka hanashi shigowa ,gsky bakayi daidai ba . Kai ,kwata kwata ma hkn bai dace ba wlh . ka dinga sara kana duba bakin gatari fa . ba wai ka dinga abu ,bbu tunani ba . A hassale Deeni yadakatar dashi Dan Allah ,Ni mlm ka sauraramin kar dameni da wani surutanka can Na bazan da wofi . Ina ma ruwanka ciki naga Wannan ba matsalarka bace tsakaninmu ne nida shi km komai zai daidaita idan lokacin yin hk yayi bawai ka kirani kana kawo min kabli da ba,adi ba . ok shikennan Allah Ya shirye ka deeni, Dan gsky kana bukatar addu'a wlh , Ameen idan da gaske kake. yakarasa fadar hk tare da yin hanging din Kiran ..yacigaba da wasa da jikin nablah yana romancing dinta. hannuwanshi duka ya tura 'cikin hijab din dake sanye ajikinta ya diresu akan dukiyar fulaninta kadan ya rage bai sume a zaune ba . Tsabar shauki daya dibeshi ,yana sakin numfashi da kyar tare matso daita jikinshi sosai suna jin dumin juna. ranta yayi mugun baci da takaicinsa , fizge jikinta tayi tare da juyowa sosai suna fuskantar juna. gabadaya Gani tayi kamaninsa sun sauya sai wani irin kallo yake aiko mata dashi masu kashe jiki da zuciya. tsare shi tayi da shanyayun idanunta itama fuskar nan tata a hade tamkar hadari a fusace tasoma mgn 'cikin fushi da Daga murya .wai kai wani irin mutun ne sbd Allah ? Meyasa kake min irin hk ne? nifa gsky bana son abinda kake min haba sai ka dinga min wasu abubuwa tamkar wata matarka ta aure wlh zan dinga kai kararka gurin mahalicina ya saka min akan abinda kake min . Hb Ni wannan jarabar taka tasoma isata Ina fari kullun hannuka nakan jikinta wlh Yadda kake min kai ma sai an samu wanda zaiyiwa yarka fiyye da ...caraf ya cafki bakinta 'cikin nasa yakashe bakin tsiwa . runtse idanunta tayi kawai tana kokarin son kwace bakinta cikin nashi. ,yayinda kirjinta ke wani irin bugawa da sauri tamkar ana buga mata guduma a kahon zuciyarta tsabar tsoron da frigicin dake dawainiyya da zuciyarta . rikota yayi sosai sunata kokuwa cikin sauki ta dinga ganin tamkar bashi bane mutumin dake tsotsar bakinta. idanuwanta suka dinga haskoma mata cewar N ALIYU dinta ne ba wannan mugun ba . take ta kawar da haka a ranta tana neman tsari acikin zuciyata da addu'ar kar Allah Yasa shedan yayi galaba akanta . tun lokacin da take rungume ajikinshi yake son bata hkr amman yakasa dan bai San yadda zata dauki abun ba ,farincikin ko akasin hk . dan hk kawai yayi shr yacigaba da jefa mata wasannisa zafafa masu kashe jiki. tana jinsu suna sauka cikin jikinta tamkar dai yadda N. ALIYU dinta ke mata 'cikin mafarkinta gabadaya hankalinsa yasoma gushewa Daga jikinsa . Da kyar tasamu ta tattaro jarunmta ta sanyawa jikinta da iya karfinta da Allah yabata ta fizge Daga jikinsa. tana sauke numfashi da ajiyar zuciya at the same time shima numfashin yake fiddawa sama sama. taja tsaki tare da dubansa da nazarin halin dayake ciki sannan tace Allah Ya isa tsakani dakai wlh . da rabar jikina da kake Sha kullun . aikin banza kawai mutun sai jarabar tsiya kamar wani mayye tayi gaba tabarshi nan zaune yana bin bayanta da kallo dan shima kasa ce mata komai yayi ,oh my god ya furta ahankali meyesa meyasa bana iya control din kaina akan yarinyar nan ? Meke damuna ne akanta ? Meke shirin faruwa dani? Me tafi sauran mata dashi da take gaya min duk abinda yazo bakinta ? Shit... gsky deeni kana kwabsawa fa dayawa akan yarinyar nan, da alamun kana son yarinyar ta rainaka dayawa . hk ya dinga mgn zuci da fili yana tmbyr brain dinsa , zuciyarsa ta bashi amsa daya shareta kawai. ,kai bazan iya ba wlh. to ka dinga cin ubanta da azabtar daita ,nan ma ya girgirza kai alamun bazai iya ba I can't . ya furta da kwausashiyar muryarsa . me zai hana ka dinga daure mata fuska kawai kmr da ..gara gara ma wannan yabawa zuciyarsa amsa Yana shafa sumar kanshi da tafin hannunshi... Duk wunin ranar nablah a dakinta tayi shi. zazzabi ne mai zafi ya rufeta sbd kukan data yi Ga xugin da gefen kugunta kemata. tarasa inda zatasaka ranta taji dadi arayuwarta gabadaya a atsorace take da zamanta , ita daya a gidan take tarasa dalilin dayasa may gidan yake mata hk ba . Misalin karfe shida Na yammacin ranar kwance take akan gadonta Tana faman kuka yashigo har dakinta ganin duk wunin ranar bata fito ba ,kwance ya iske a kan gado tana kuka sosai jikinta sanye cikin wata doguwar riga , cikin wace tazo dashine Daga gidansu . Gashin kanta a baje sun rufe mata fuskarta . sai kuka take har da shesheka , ahankali yasoma Daga Zara zaran yatsun kafafuwansa har yakaraso har inda take kwance ya tsaya,cak tare da tsura mata rikitattun idanunshi kawai .. tun sanda taga yasoma Daga yatsun kafafuwansa ta kawar da fuskarta gefe kirjinta Na wani iri bugawa da sauri da sauri . Muryarsa a dake yace ke....wani irin shashanci ne hk ? Idan ma wani abu ne damunki bazaki yi mgn ba sai ki zauna kinawa mutane kuka . Ta Dago ahankali tare da tsareshi da shanyayun idanunta tana dubansa sannan taja tsaki kana tace meyye matsalarka dani ? In ce aiki nazo yi gidan nan km Ina yi yadda yakamata , please dan girma Allah kabarni na huta , yaya ne da maseefa ko kana Bina bashi ne ? Ni kike gaya hk ranta a bace tace angaya maka me zakayi . cak Yasa hannunsa duka ya dauke sama yayi hanyar steps daita ahankali yake taka step din daita ajikinshi. har ya fito harabar gidan inda motocinsa suke jere ya zaro key din motarsa daya ya dannan ya bude ya zaunar Daita ciki ya tattara gashinta ya maudasu baya, tare da yafa mata Dan karamin mayafinta da ya riko mata sannan ya zagaya ya bude mazaunin direba yashiga yayi motar key tare da fige motar da gudu ya bar gidan .. Manage please banyi editing ba πŸ™πŸ»πŸ™πŸ»πŸ™πŸ» MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 83 Ganin yadda Ya fige motar da gudu maseefa Yasa kukanta ya Karu sosai, hankalinta yayi matukar mugun tashi tsoro tattare da fargaba ne sukayi nasarar lullube duk wani ilahirin jikinta, abubuwan da yake mata sun fara isarta Amman tarasa yadda za'tayi dashi. takaicin hk Yasa ta kife kanta bisa cinyoyinta tana sake resgar kukanta mai cin rai da suma zuciyar ma'abocin sauraro . Daidai jankode first get taji ya Dan sausauta gudun motar tare da daukar hanyar Aja. " tafiya kadan sukayi ya soma alamun tsayawa ya gangara gefen titi yayi park din motarsa, tare da zuba mata rikitattun idanunshi kawai yana kallonta da sauraran yadda take risgar kuka da iyakacin karfinta. jin kukan nata yake har 'cikin zuciyarsa yayinda gefe daya km ya dinga ji tamkar ana diga masa ruwan dalma ne a kirjinshi , yana jin yadda sound din kukan nata ke fita da karfi har da shesheka . runtse rikitattun idanunshi yayi tare da dafe daidai saitin zuciyarsa da tafin hannushi sakamakon yadda yake jin zuciyarsa na bugawa da karfe ... bai jin zai iya yi mata mgn a yadda yake jin kansa Dan hk yabarta tayi kukanta mai isarta sannan ahankali yaji tasoma yin shr tana jan numfashi da kyar da sauke ajiyar zuciya. Jin ta daina kukan Yasa shi bude rikitattun idanunshi, ya ya Ciro hanky agaban aljihun rigarsa ya goge fuskashi wanda ya jike da gumi sharkaf tsabar tashin hankali daya tsinci kanshi ciki . Ahankali ta dago kanta ta maida gefen titi tana kallon motocin dake giftawa time to time ... gyara zamansa yayi da kyau yana fuskantarta ahankali ya Dan motso kusa daita tamkar zai shige cikin jikinta Yasa hannunsa duka ya mtaso daita yana mai juyo da fuskarta yana kallon kwaryar idanunta batare da yace mata komai ba . kawai taji ya hau goge mata Hawayen dake fuskarta, yana cigaba da kallonta hade da yin nazarinta.. Sannan ya hade tafin hannushi cikin nata .yana kokarin fixgota jikinshi taki yarda ta makale jikinta da kujerar tasoma kokarin cire hannuta cikin nashi ,Yayi saurin sake damke hannu nata cikin nashi sosai ta yadda bazata iya kwacewa ba. wani irin zafi yaji ,jikin nata ya sake dauka fiyye da sanda suka baro gida ,km yana jin yadda da zafin ke fita yana shiga jikinsa tare da ratsa kowane shashi Na jikinshi . ya kai hannushi gefen wuyanta "nan ma zafi yaji tamkar garwashin wuta hankalinsa yayi maseefar sake tashi sosai . , wani irin abu ya dinga ji mai kama da so.. yana masa yawo a sansar ajikinsa tare da kokarin kawowa zuciyarsa farmaki take duk wani kuzari dake jikinshi ya nema ya rasa ..tmby ya jihowa zuciyarsa da ruhinsa kar dai yakamu da soyayyar yarinyar ne, batare da yashirya yin hakan ba ? Kai hkn ma ba zai taba yuwa ba , take km wani part Na zuciyarsa yashiga karyata hakan . yasan ya taba son auren zeenat .. km koda ummi ta hanashi aurenta alokaci, bai tsinci kanshi 'cikin wannan tashin hankali dayake ciki ba .. Wani irin sanyi yake ji ajikinshi tamkar ana masa wanka da ruwan sanyi akan yarinyar duk wani buga da zuciyarsa zatayi ,tana yi akan yarinyar , mamaki ne fal yacika zuciyarsa to me hakan yake nufi dashi km ? Ya tmbyi kanshi . Wayyo Allah ahankali yashiga furta hasbunallahu wani'imal wakil yana yi yana sake nanatawa da kyar yasamu ya dinga fizgo numfashi yana fitarwa ,ahankali ahankali da sauri ya saki hannuta dake sarkafe da bashi yayi reverse ya dauki hanya zuwa 'cikin gari .. Tafiya sukeyi tamkar wasu kurame bbu may cewa Dan ,uwansa qala.kwanensu da abinda ke damun ,shi yana wata duniyar tunanin yadda yake jin yarinyar akasan zuciyarsa gabadaya Gani Yayi tana neman mamayeshi da komai nashi . ,yayinda ita km haushin kasancewarta tare dashi guri daya Yasa tarasa walwalarta da sukuni... Dan ko kallo bai isheta ba ,dan tunda ya tada motar ta km maida fuskarta gefen titi . ,shi km yacika fammm tamkar zai hadiyi zuciya ganin halin ko inkula data nuna masa. Cikin sanyi jiki ya sake Ciro hanky ya goge fuskashi Dan wani irin gumi ne ke karyo masa duk da AC motar dake aiki ,sannan ya maida hankalinsa Ga tukin da yake .. A bakin wani big super market yayi parking ya fito ya kulleta acikin motar yashiga ciki . tun Daga shigowarsa work's din gurin suke gaida shi 'cike da girmamawa , wasu ya amsa, wasu km ya Daga masu hannu kawai . hatta manage gurin biye yake dashi abaya suna tattaunawa ahankali ta yadda bbu mai jinsu .. Kaya ya zazzaba wayanda zasuyi amfani dashi ya fito. manage gurin na rike da ledodi guda biyu daya mai girma daya Yar karama ,deeni ya bude motar yashiga ya zauna tare da karbar ledar dake rike a hannun manage ya ajiye a sit din baya ,ya Dan kalleta ,kadan yaga fuskarta a hade tamkar hadari har lokacin taki sakin fuskarta haka kawai ya tsinci kanshi da jin faduwar gaba . gabansa yashiga dukan dakan uku uku. ....karamar ledar ya sake amsa ya cilla mata bisa cinyoyinta batare da yayi mata mgn ba. Ta zabura ta Mike zaune tana gyara zamanta Daga Dan kishingidan datayi tana kallonsa , bai bi takanta ba ya dauke kanshi gareta shima ya tamke fuskarshi sosai fiyye danata , ya tadda motar ya hau kwalta ,bai damu da yadda manage din ke Daga masa hannu ba yana masa fatar a sauka lfy ..karatun alqur'ani mai girma ya kunna Kira'ar SUDAIS cikin suratul ra'ad ya Da wani irin kallo take binsa dashi 'cike da tarin maseefa Amman sai tasamu kanta da shan jinin jikinta sakamakon hango yadda Ya hade rai bbu halin aikata abinda tayi Niyya ,Ga km karatun alqur'ani mai girma daya soma ratsa sansar jikinta ta komawa ahankali ta lefe lamo.. a kujera. ta Dan Daga kanta sama idanunta a lumshe tamkar mai jin bacci ..tana jin yadda sautin karatun ke tashi itama tana bi cike da natsuwa . Ya Dan juyo ya saci kallon Dan karamin bakinta dake motsawa sannu sannu . Can taji ya rage sautin karatun yasoma waya cikin harshen turanci wanda yake yinsa 'cike da kwarewa tamkar yaren uwarsa da ubansa .. Cikin sanyi muryarsa taji yana cewa kina office ne ? Ita dai batasan abinda Na cikin wayar yace ba. ok ganinan zuwa yanzu wata yarinya zankawo ki duba min lfyrta ,sannan ya ajiye wayarsa yacigaba da tuki . A harabar wani katanfarin special hospital yayi parking ya kashe motar ya juyo da dubansa gareta ,tare da tsura mata Rikitattun idanunshi. ,jikinta yake kallo musamman tsaitin inda ta buge kana ya maida idanunshi kan kyakywar fatar fuskarta. idanunta sun Dan kumbura sbd kukan datayi . fuskarta tata tayi fayu daita ,Amman duk da haka bai hana sihirtaccen kyauwunta fitowa ba ,km tayi masa kyau sosai . ,lumshe idanunshi yayi ya Dan kamo lips dinsa na kasa yana ciicizawa ahankali ahankali sai km ya saki Murmushin tare da tura yatsunshi hannushi 'cikin sumar kanshi yana shafawa a zuciyarsa ya furta mutun may kyau ako wani hali yakasance mai kyau ne domin kyawunsa bai boyuwa .. Ta tsargu da kallonta yake sbd idanunshi dake yawo ajikinta Ahankali ta bude shanyayun idanunta da suke a runtse tana dubansa dasu jin yayi parking km idanunshi nacigaba da yawo ajikinta .. wata uwar harara ya watsa mata tun kafin tayi challenging dinsa tare da daure fuska tamkar bashi takama yana kallonta ba. itama sake hade ranta tayi tamau tare da turo bakinta tana jan mugun tsaki .... Ahankali km ta furta aikin banza kawai mlm... Ba zato balle tsammani taji saukar rankwashi a tsakiyar kanta. dafe gurin tayi tana kallonsa da shanyayun idanunta. Idanunta suka soma kawo ruwa . Ya murde mata kunne da karfi . ta saki kara .mara sauti sannan ya buge mata bakin tsiwa ,ta kama bakinta da hannuwata duka tana mai zuba masa shanyayun idanunta wanda suke zubda hawaye . A hassale yace ki duba 'cikin wannan .. yana mai nuna mata ledar dake saman cinyarta akwai hijab ki ciro ,ki suturta jikinki dashi ,sannan ki fito Dan bazan iya fita dake, da wannan shigar ta Yan isaka ba . Kisa nima mutane su dauka nima haka nake .. Ba musu ta hau bude ledar tun Bai kara mata wata izayar ba wasu dogayen hijabai tagani colours biyu . dinki zamani masu shegen kyau da daukar hankali, duk da ranta a dakugule yake Amman hakan bai hanata jin dadi ba,domin sai daukar idanun suke dagani ma ba dinkin Nigeria ba ,Dan yafi mata kama dana kasashen larabawa.. ta zira ajikinta tafito tana gyra zamansa da kyau .. Yana gaba tana binshi a baya duk inda suka gilma sai kallonsu mutane ke yi. ,yayinda ake ta gaidashi 'cike da girmamawa wanda har itama bata tsira Daga samun nata gaisuwar ba .. Kai tsaye office din. Doctor saira Jack ya nufa daita .... manage please wlh akwai uziri cika alkwari kawai nayi MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO *Where are you murja come close this page is for you only i'm so existed for ur care, thank you so much ,Allah yabar kaunar dake tsakaninmu mara algus ,kin nuna min karamci da aikin girma, bagudo taga karamcinki km ta yaba Allah yakara arziki ,ke din ,daban kike acikin mutane, bakowane mutun ne tamkar ki ba, you are so special*🀝🏻🀝🏻🀝🏻🀝🏻🀝🏻🀝🏻🀝🏻🀝🏻 Page 84 Da sallama abakinsa yashiga office din yayinda nablah ke biye dashi abaya tamkar wata sabuwar halitta ta daban sannan ta maida kofar office din ta rufe takarasa shigowa ciki sosai . zaune suka iske doctor saira sanye cikin kayan aikinta Na cikakkiyar doctor idanunta manne da farin medical glass ..tana ganinsa ta fadada fuskarta da murmushi Tare da Dan Mikewa tsaye kadan tana gaidashi tana mai nuna masa gurin zama da hannuta. ,ya zauna yana may amsa gaisuwarta fuskarshi ba yabo ba fallasa . sannan tayiwa nablah dake rakube a gefe tsaye nuni da kujerar zama . Nablah ta zauna ' a daddare 'cike da natsuwa tana karewa office din kallo sbd yau shine karo Na farko data ,taba shigowa irin wannan hospital din na masu hannu da shuni ,kai har ma da office din gabadaya. Hk kawai ta tsinci kanta da jin wata irin mummunar faduwar gaba. batare da wani bata lokaci ba deeni yashiga yiwa doctor saira bayanin abinda ya ke tafe dashi ,akan so yake ta duba masa lfyr yarinyar dayazo daita . Doctor tayi murmushi tana kallon shashin da nablah ke zaune kanta a sunkuye tana wasa da yatsun hannuta tasoma tmbyrta abinda ke damunta 'cikin harshen turanci. nablah tayi tsuru tsuru da idanu takasa cewa komai sai da doctor saira ta sake maimaita tmbyrta" sannan muryarta a sanyaye tace bbu abinda ke damuna fa . Km ni fa lfy lau nake babu inda kemin ciwo . Deeni ya juyo ahankali yana kallon Dan karamin bakinta da take tsukeshi a duk sanda zatayi mgn A Dan fusace Yace ke banson iskanci ki sanar mata da abinda yake saki zafin jiki bawai ki tsaya kina wani batawa mutane lokaci ba .. A dake itama tace to bbu abinda yake damuna sai km nayi karyar ciwo . Yaja tsaki yana cizan gefen lip's dinshi kana yacigaba da mgn. " doctor karki sake tmbyrta" ke dai ki duba min lfyrta kawai . Doctor saira tayi murmushi duk da batasan matsayin yarinyar gareshi ba ,Amman sai taga sunyi matukar dacewa da junansu . tace Ok sir ,amman mr DEENI baza'a yi hk ba ,ciwon nan ajikinta yake yakama mu Dan daji wani abu Daga bakinta first so that za'a San ta inda za'a soma duba lamarin . DEENI yayi shr tare da dauke kanshi bai sake tsuma musu baki ba sai ma phone dinsa daya Ciro yasoma operating. ita km doctor saira ta sake maida hankalinta sosai a kan nablah . yauwa kanwata Ina jinki yi kokari ki sanar min da abinda ke damunki da kyar dai doctor saira tasamu nablah tace mata wani abu . A gsky Ni bana jin ciwon komai ajikina ,sai dai sometimes hk nakan ji motsin wani abu acikina... 'cikin wani irin yanayi na shock DEENI ya dago rikitattun idanunshi ya zuba mata yana kallonta ,ta Dan tsuke bakinta ganin yadda yake kallonta sannan tashareshi tamkar batasan ita yake kallo ba, tacigaba da mgn da muryarta a shagwabe. Amman Ni doctor Allah Ina ganin kmr appendix ke damuna. ba doctor saira ba hatta deeni sai da mgnrta, ta kusan sashi dariya . Aiko yayi saurin juyar da kanshi gefe yana fitar da sanyayyir murmushi . hk kawai ya tsinci kanshi 'cikin wani irin farincikin Na daban km mara misaltuwa . Doctor saira ma dariya tayi sosai sannan tace ba kece zaki yanke hukunci abinda ke damunki ba, computer ce zata sanar mana. " mu dai inda ke miki ciwo kawai zaki sanar mana . A Dan hassale tace to...bbu inda ke min ciwo baya Ga motsin danake ji acikina . doctor saira ta mike tsaye byn tagama sauraron nablah . tace Ok biyoni muje tayi gaba Nablah taki tashi sakamakon wani tsoro dayashigi zuciyarta alokaci guda. Domin ,gabadaya tunaninta ya tafi ne akan allura za'a yi mata ,gashi km ita bbu abinda ta tsana sama dashi . dan shegen tsoron allura gareta kmr me . Dan haka ta gyara zamanta taki mikewa tabi byn doctor. Deeni dake zaune har lokacin ya sake juyowa inda take zaune yana dubanta ganin taki mikewa tsaye Yasa shi ,tsura mata idanun shi kawai yana kallonta tare da hade ranshi tamau tamkar yana filin Daga ..yayinda tuni zuciyarsa tasoma yamutsewa ta cure guri guda , yasoma manta inda yake jira kawai yake ta tunzurashi. wani irin kallo yake aiko mata dashi may tattare da tsantsar tashin hankali, km wanda yake mata nuni da Babu sausauci acikin lamarinsa idan yatashi antaya mata rashin mutuncinsa . Dan hk tayi zumbur ta Mike tsaye . da sauri jikinta Na wara tabi byn doctor saira ..Ya naunauyen ajiye zuciya yana bin bynta da kallo wayarsa ya dauki sautin kida yay pic din Kiran sannan ya Mike tsaye tare da manna wayar a kunnenshi .. Kai tsaye dakin gwaje doctor saira tayi da nablah sannan ta hadata da wata nurse tace a soma mata scanning din appendix tukun . Nurse ta umarce nablah da ta kwanta akan Dan wani madaidaicin bed wanda akewa mutane Scan akanshi . bbu wani musu tabi umarnin nurse din. Tare da Daga rigarta sama kadan kmr yadda nurse din ta sake bata umarni. 'Cikin iyawa da kwarewa akan aikinta nurse ta soma yi mata scanning . gefen cikinta fati maida hankali akai Amman bata Ga komai ba' km bbu wata alama ta appendix a cikinta Dan hk tayo kasa kadan gurin mararta nan taga wani abu kmr gas.... a saman maharfarta Dan hk tashiga binciken gurin sosai. cikin minti Goma tagama yiwa nablah scanning km tare da gano abinda ke cikinta km duk wannan lokacin doctor saira Na tsaye akan idanunta akayiwa nablah komai . Nurse ta bata umarni sauka. Nablah ta Mike ta sauko Daga kan bed din tana gyara rigata da hijab dinta . Suna fitowa Daga dakin scanning office din doctor saira suka koma kai tsaye inda , deeni ke zaune zaman jiransu . Ga mamakin Doctor saira bataganshi 'cikin office din ba . Dan hk hannunta rike da takardar scanning din ta zauna a mazauninta tare da nunawa nablah dataja ta tsaya gurin zama . byn ta zauna ne doctor saira ta gyara zaman medical Glass dinta sosai sannan tace are married ? nablah tayi saurin girgirza mata kanta . mamaki da alajabi yacika zuciyar doctor to kinsa kina da ciki ne ? Afrigice nablah ta dago tana yiwa doctor din wani irin kallon rainin hankali sannan km wata siririyar murmushi ta kufce mata. 'cikin lfy doctor Ni ciki ta nuna kirjinta da yatsanta doctor ta Daga mata kai . Ba dai Ni ba wlh sai dai wata nablah daban Amman Ni banida da ciki komai, byn Na cin abinci danake da. Doctor tayi shr tana kallon nablah da nazarin bata da cikakkiyar lfy. da fari da suka zo ta yaba da yarinyar amman yanzu dataji batada aure km Ga ciki ajikinta Yasa taji yarinyar ta fice mata arai. ,ta girgirza kai kawai tace you are three to four months pregnant . Nablah taji kirjinta ya buga da karfi take zuciyarta tasoma rawa bakinta Na rawa tace Aa wlh Ina jin fa wannan computer din taku tana da matsala har ta nuna muku karya. 'cikin lfy ...ya Ina zaman zamana zaki kakaba min ciki . kai wlh Ni ban yarda wlh may be dai result din wata nablah ne bani ba ,ki de sake dubawa da kyau shiyasa fa tun farko nace miki bbu abinda ke damuna kika matsamin kika manage sbd kinsa sharrin da zaki kulla min Keenan . Doctor saira ta numfasa kana tace ,ki yarda da karki yarda you are pregnant. Nablah tayi sororo tana duban doctor saira . A matsayin may tabin hankali yayinda itama doctor din ,ke mata kallon hk . da kyar nablah ta iya hadiye miyon bakinta tsabar gigicewa datayi kana bakinta Na rawa tace Ni nan da kika ganni Virgin ce Ni gaba da baya. ban taba sanin wani da namiji ba tunda nake a rayuwata, ta yaya yanzu zaki zo kice min ciki gareni Na yarda . ganin da doctor saira tayi bil 'haki nablah bata yarda 'cike gareta ba Yasa ta dauki wayarta ta kira wata nurse daban 'cikin Yan mintina da basu biyar ba sai Ga nurse tashigo doctor saira tace ta dibi jinin nablah taje ta gwada mata ... hk kuwa akayi aka dibi jinin nablah wanda gabadaya hankalin nablah a tashe yake km atsorace take. Amman data tuna bbu wani namiji daya taba having sex daita sai taji hankalinta ya kwanta ta Dan samu natsuwar zuciya sai dai hakan bai hana gabanta dokawa da sauri ba. 'Cikin haka Kiran deeni yashigo wayar doctor saira . byn doctor ta dauka yake tmbyrta ko angama duba nablah. Cike da natsuwa doctor saira tace anyi mata scanning . Km Na sanar mata da abinda muka Gani ajikinta , amman taki yarda ,ta fada masa hk atakaice batare da tasanar masa da ciki ke Ga nablah ,Dan hk nace a mata gwajin jini domin sake tabbatarwa. yanzu dai zuwa nan da 1 hour result zai fito , Dan hk zaku Dan tsaya zuwa anjima kadan domin karbar rasuit . deeni yace Ok bbu damuwa turo min ita kawai ma dawo zuwa anjima din. Sukayi sallama sannan ta sanar da nablah abinda deeni yace. jikinta a sanyaye ta Mike ta fice Daga office 'cike da jin haushin doctor din . Cike da natsuwa yake tukinsa yayinda sanyi AC da kamshin 'cikin motar ke ratsa kowane shashi Na zuciyoyinsu . tafiyar suke tamkar ta farko fitowarsu Daga gida . bbu mai cewa dan'uwansa komai. Yayinda zuciyar nablah ke 'cike da matsanancin tsoro da frigice hk kawai zuciyarta takasa natsuwa dashi sai zare ido take . Burinta bai wuce ta ganta a gida ba. Shima km sai faman falfala gudu yake a saman kwallata batare dayace mata komai asalima ko kallon inda take zaune bai yi ba . tana kallonsa taga ya wuce titi jakonde first get bai karya kwanar estate dinsu ba . ,take gabanta ya shiga faduwa da sauri . ta Dan juyo ta saci kallonsa Amman sai taga gabadaya hankalinsa baya gareta . sitiyarin mota kawai yake juyawa . Da gefen ido deeni yake kallonta yana nazarinta Murmushi yaso kufce masa ganin yadda ta gigice lips dinsa na kasa ya kamo yana cizawa ahankali yana cigaba da tukinsa. jinsa yake 'cikin wani irin yanayi Na daban Dan hk ya nufin sabon gidansa daita Wanda aka gama a last month din daya wuce . Muryarta da jikinta gabadaya rawa yake mgn take son yi Amman takasa Dan hk ahankali ta daura hanunta saman nashi .... " wani irin sanyi dadi yaji yacaki zuciyarsa da kaiwa gangar jikinsa ziyara tare da neman tarwarsa masa zuciya.. Da kyau tasamu ta fizgo mgn bakinta 'cike in... inna.... tace please Ina zaka kai Ni ? Ka maidani gida mana . Ai gidan zan kaiki ..ya bata amsa batare daya juyo ba . ta fashe da wani irin gigitaccen kuka wlh ba hanyar gida ka dauka ba. Allah Ni dai ka kaini gida Ni tsoro ma kake bani wani irin sanyayyayiyar murmushi yayi sannan ya gangara gefen titi ya tsaya yana kallonta ita km sai kuka take tana rokonshi yakaita gida. 'cikin sanyi muryarsa ya Kira sunanta tare kamo tafin hannuta cikin nashi yasoma murzawa ahankali ahankali yana kallon Zara zaran yatsun hannuta yana sake murza 'cikin tafin hannunta . wani irin suka dinga ji ajikinshi gabadaya wani irin feeling ne ya tsigar musu take ta tsaida kukanta tare da dago shanyayun idanunta da suka canza sbd kuka datake . Kin fi son muje gida ne? Ya jiho mata tmbyr tayi saurin Daga masa kai alamun eh. ,Ok ki kwantar da hankaliki bbu abinda zan miki . inda zamu shima tamkar gidan agurinmu. 'cikin wata irin sanyayer muryata mafi soyuwa gareshi km may kashe masa jiki a duk sanda yajita ,tace a'a Ni dai kar ka kaini koina please . ka maidani gida kawai . Murmushi kawai yayi tare da kamo lips dinsa yana cizawa yana cigaba da murza tafin hannunta mai taushi da tsantsi . muryarsa a kasalance yace ok zan maidake gida Amman ki bari mukarasa inda zamu zan dauki abu ne a gidan sai na maidake gida . yana gama fadar hk yayiwa motar key. Hankalinta ya Dan kwanta kadan ahankali ta dinga sauke ajiyar zuciya jin abinda yace ta koma ta maida bayanta cikin kujerar motar ,Dan ba yadda ta iya dashi sukai cigaba da tafiya hannuta cikin nashi yana aikin murzawa gabadaya ya sauya mata yanayin jikinta da wani irin azababen felling ,wasu siraran Hawayen suka shiga bin kuncinta. Ahankali yasoma rage gudu motarsa yashiga 'cikin aja . Wata kwana ya karya ya dauke wata hanya daban tunda Daga shigowarsu layin hankalinta ya sake mugun tashi . gabadaya ta dawo wata iri daita kallar tausayi still bai zare hannushi cikin nashi ba . Komai Na unguwar daban yake tunda Ga kan gidanjensu har zuwa motocin dake gilmawa .. Daidai wani makeken gida mai shege girma taga yaja ya tsaya yana yin hon yayinda. gabadaya gidan manne yake da Glass takoina sai kyalli yake get ne mara tsawo zagaye da gidan km shine kadai bai kasance Glass ba.. tana ganin a zuge get din gidan, hankalinta ya sake tashi fiyye da da , ta fashe da wani Sabon kuka ta rike hannushi gam cikin nata . wani iri ya dinga ji ajikinshi ganin ,yadda take 'cikin halin damuwa. Gabadaya yaji zuciyarsa ta cunkuse guri daya ya tsani kukan nata mai cin rai da narkar da zuciya . Ahankali ,ya cilla hancin matarsa cikin farfajiyar gidan yayi park a parking space sannan ya juyo. ya kalleta da wani irin yanayi muje ko . Kin fitowa tayi hade sakin sabon kuka bakinta aa rawa tace Allah bazan shiga gidan nan ba,Ni ka maidani inda ka daukoni . Tsayawa yayi kawai yana kallonta sannan yace lallai yarinya Ashe zakiyi azumin kaffara ,Dan wlh azim kinji Na ratse sai kin shiga gidan nan koda kuwa mutawa zakiyi byn kinshiga .. Ta watsa masa wata katuwar harara tana hawaye ya jawota jikinsa yana kokarin shareta mata Hawayen dake bin fuskarta ta buge masa hannushi . Ni karbani banason batare da yace mata komai ba Ya sakar mata jiki Ya fito Daga motar ya bude inda take a tukure a zaune . ya gyara hannun rigashi yana nadewa yasoma kokarin ciccibota. ta saka kara wlh karka daukeni zan fito da kaina uhm kibari kawai Na hutar dake . Ya sankuce tare da sapabata a kafadatsa yasoma tafiya daita ta sake saki wata razananniyar kara .. kinsa Allah kimin shr kinga gidan nan akwai mutane kar su dauka kowani abu zan miki.. alhalin taimaki miki kawai zanyi to ka sauke nashiga da kafafuna. Ganin yadda take yasa shi yin tunanin sauketa tun bata jawo masa matsala ba. ya sauketa ahankali batare da wani garaje ba suka jera tare yana rike da hannuta cikin nasa daidai kofar shiga ya janyota jikinsa ta gabansa ya daura hannushi akan glass din. Take kofar ta bayyana 'cike da mamaki da tsoro nablah ke kallon wani irin hadadden parlour Wanda tunda take rayuwarta bata taba ganin irin parlour ba. To a Ina zata Gani ? koina aciki gidan Glass kana kallon kanka ciki. take ilahirin jikinta yasoma kirrrrrrma yayinda zuciyarta ke cigaba da bugawa. hannuta ya janyo suka shiga kofar ta maida kanta ta rufe tana masa welcome da zuwa. Muhammed aliyu khaliyal you are welcome...... abinda ya sake frigita zuciyar nablah kennan tace wayyohhhyyy Allah wani irin gida ne wannan kakawo tamkar gidan yankan kai ? ,ya tabe bakinsa yana dubanta tare da cewa Yar kauye kawai dube dan Allah yadda kika koma .. mtssss yaja tsarki ya barta nan ya nufi step din sama inda dakinsa yake ta gudu tabishi abaya tana kuka ..... suna shiga dakin taga yasoma cire kayan jikinsa ya saura Daga shi sai short niker iya cinyarsa ya janyota jikinsa tare da kokarin zare hijab din jikinta ta kamkame jikinta guri daya taki barinshi ,sai dayayi amfani da karfinshi sannan yasamu ya zare hijab din yayi filling dashi . ya manna bayanta da kirjinshi hannuwanshi zagaye da kugunta kana yasoma tafita daita. gaban mirrow yakaita tare da ,daura bakinsa kan kafadarta yana shinshina gefen wuyanta wani zafi yaji jikin nata ya sake yi yana son bata maganin zazzabi Amman yana tsoro so yake yaji abinda doctor zatace ,'cike da sanyin nan nasa ya maida hannushi kasan mararta yayi shr kawai yana son yaji motsin datace tana jiki acikinta ,aiko atare suka jiyo motsin bby . ya lumshe rikitattun idanunsa dan farinciki daya tsinci kanshi ciki . Addu'a yake akasan zuciyarsa Allah yasa abinda yake tunani ne yake zai tabbata . Ahankali ,ta dago shanyayun idanunta da sukayi luhuluhu. ta zuba masa ta 'cikin mirrow tana kallonsa Shima daidai nan ya dago nashi . idanunsu suka sarke cikin juna take wani irin shock sukaji atare ,ya kifta mata idanunsa duka tare da kashe mata idonsa daya sannan yace me doctor tace miki yana damunki da kika ki yarda dazu ? Ta dan yatsin fuskarta alamun bataso tmbyr dayayi mata ba. Tayi shr taki cewa komai yayi sama da hannunshi yana kokarin damko breast dinta ta katseshi ta hanyar rike hannushi kana tace nifa bangane kan doctor din ba ,da Inda mgrta ta dosa . yace Allah ko..? tace uhm a ranshi yace zaki gane ne yarinya sai randa sirrin boye ya bayyana kanshi tukun . "Ta tsura masa ido ta 'cikin mirrow din ganin yadda yayi shr yana aikin yawo da hannunshi a sansar jikinta . Muryarta a kasalance yace oooooo dan Allah Ni kabarni bana jin dadin jikinsa ,kawani zo zaka Dame Ni .. Yayi kan Italy bed dinshi yana may fixgota saman fadadden kirjinsa zo nan yar kauye kawai ..tafada jikinsa tana sakin numfashi ya tsura mata ido yarasa me zai sake cemata kawai ya zarce da romancing dinta yana wasa da albarkatun kirjinta wani shauki ne ke shiga jikinsu Daga ita har shi Dan har gara gara ,ita ma akan shi . Dan shi gabadaya susucewa yayi ,ya wani iri , komai Ya tsaya masa burinsa bai wuce kawai yaji shi cikin duniyar kasanta ba . sosai ya dinga romancing dinta ita km kufkufce masa Amman yaki barinta abinda yafi so ajikinta su yafi damuka da hannunshi.. sai daya Dan ragewa kanshi zafi daita sannan ya kwantar daita. " ya Mike tsaye yashige bathroom .wanka tsarki yayi may hade da alwala sannan ya fito kungunshi daure da towel tana ganinsa ta runtse idanunta har sai dataga yasoma Shiryawa 'cikin wasu haddadun kanana kaya masu shegen kyau da daukar hankali ya fito fess abunsa cikakken namiji mai ji da kansa sai kamshin ne ke tashi ata koina ajikinsa . Tunda yake shiryawa take binsa da kallo har yagama shirinsa shanyayun idanunta Na kansa, duk yadda taso dauke idanunta akanshi takasa aikatawa hakan sosai taga yayi mata kyau fiyye da kullun . Ahankali ya tako har zuwa gabanta ya tsaya ya sunkuyo suna musayar numfashin junansu muryarsa can kasa tamkar ta mai koyon mgn yace wannan kallon fa ? Tayi saurin dauke idanunta tana girgirza masa kai batare da tasan tayi hakan ba . Yacigaba Kadai ki cinyeni fa da wayannan idanunwa naki please.. Wani irin matsanancin kunya taji ya dirar mata Na kamata dayayi tana kallonsa ta dinga jin wani iri a tsansar jikinta.. yayinda zuciyoyinsu ke bugawa da sauri a tare ...Ya sake matsota sosai yana hura mata iskar bakinshi . shi kasa rasa gane kanshi yake matsawar yana tare daita ,take yake losing control dinsa yasoma sakin layi yana kokarin son hade bakinsu guri daya .. Hannuta Tasa tana tura kirjinshi da karfi yayi baya ta Mike da hanzari ta nufi kofar fita Daga dakin ya damki damtsenta fuskarshi bbu alamun wasa ya maidata kan gadon data taso . Ki kwanta ki huta ki jirani yanzu zan dawo ba jima zanyi ba Ina acikin gidan kanta dake sunkuye ta Daga masa alamun taji Dan hk kawai taji , Allah Allah take ya matsa kusa daita dan wani irin maseefar kunyar hada ido dashi take yanzu murmushi yayi mara sauti yana tabe baki ..mara kunyar karya kawai ya furta hkn a can kasan makoshinsa.. Yana juya baya ta Mike zaune tare da dirowa Daga kan gadon ta rike kugunta tana jijiga jiki aikaine mara kunyar karya ,Ni Sam ba mayya bace wlh da zakace kada Na cinyeka . kaine dai mayye mai son taba jikin da ba halalinsa ba , takarasa fadar hk tana murguda baki 'cike da tsiwa . Ya bude kofar da sauri tare da tsura mata rikitattun idanunshi tamkar ya dawo inda take yayi maganin bakin tsiwa sai km ya fasa sbd sauri da yake . Ya girgirza kanshi kawai yace yarinya zamu hade ne dake very soon ba dai takamarki maida min da martani ba ,to zan dau mataki akanki tsaye yake rike da handle din kofar .. Taja da baya tana zaro ido waje da mamaki jikinta Na rawa a ranta tace Anya kuwa mutumin nan ba aljani bane ko mayye ? Yana gama fadar hk ya juya abinsa. kofar taje tayiwa key jikinta Na rawa ta zare key din sannan ta dawo ta bude fridge din dakin ta dauko karamin kwalin holandia mai tsanyi ta bude tare da kafa kai sai data shanye tasssss sannan ta ajiye kwalin saman gadon ta koma ta zauna tana sake karewa koina kallo tamkar a aljannar duniya take. ahankali idanunta suka sauka akan wani makeken hotonsa dake manne da jikin bango dakin.Ta tsurawa hoton ido kawai tana kallon tsansar kyawun halitar da s.w.a yayi masa . sanye cikin kakinsa Na soldiers kakin sunyi matukar karbar jikinsa tare fidda kyaunsa . Tsuru tayi masa tana son gano inda muninsa yake tsabar kyawun halitar da Allah yayi masa duk nacinta hk ta hakura ta kwana tana lumshe shanyayun idanunta .. Motsin dataji a 'cikin dakin ne Yasa ta farka a frigice ta bude idanunta tana ambaton sunan Allah tare da kallon inda yake tsaye sanye yake cikin wando three quarter da riga hamles wato ma ya dade da dawowa dakin tunda gashi har ya sauya kayan jikinsa . yana ganin irin farkawar datayi yakaraso gurinta da sauri ya zauna kusa daita tare da janyota jikinsa sorry please Na tashe ko ? wani iri taji ajikinta jin yadda yayi mata tmbyr . ta dinga kallonsa tamkar zatayi kuka muryarta a sanyaye sannan km a shagwabe tace yanzu Dan Allah kadawo Amman ka kasa tashina nayi sallah jibi yadda lokacin bautar ubangijina ya wuceni baka tasheni ba . Wlh allah zunubin akanka Allah zai daura tunda kana sane na makara gurin bautarsa ,tana gama fadar hk tasoma kokarin janye jikinta Daga gareshi tana yatsina fuska. Ya rungumeta sosai ajikinsa yana fidda wani irin numfashi mai hade da shauki . bai sanda yace kiyi hakuri banason Na tadda ke .. Daga baccin da kikeyi ne sh...... cak ya datse harshensa kafin yakarasa abinda zaice .. dan Allah Ni sakar min jiki bana son irin abinda kake min. Ni dai dan Allah ka dinga yin nesa nesa dani Hb sai ka dinga yi tamkar zaka shige min jiki . Ya girgirza kanshi kawai yana murmushi jin dadi a ranshi yace Na yaushe kuma ai aikin gama yagama yarinya . Wata katuwar harara ta watsa masa 'cike da takaici halinsa mikewa zatayi da karfi yayi saurin maidaita yace please bi ahankali man kin wani tashi da karfi hk .. Ba' za'a bi ahankali ba jikinka ko nawa ka? jimin mutun da tsirfa kawai , ta sake yunjura da karfen da yace kartayi ta shige bathroom din dake manne da dakin . Wayyohhhyyy kadan ya rage deeni bai sume ba sbd ganin yadda ta sauka da karfi .Ya tura hannushi 'cikin suma kanshi yana yamutsawa tare laso lip's dinshi Na kasa ,yana nan zaune tagabatar da sallar magriba da isha'i sannan ta Mike takarasa gabansa tashi muje ka kai ni gida ........ MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 85 'Cikin wani irin shauki Na fitar hankali ya fixgota . ta fado saman fadadden kirjinsa me cike da yalwar gashi , hancinta ya sauka daidai inda yafi jin kamshin turarensa . Wanda tun sanda ta kabbarta sallah ya cire rigarsa da single dinsa. lumshe shanyayyun idanunta tayi sbd dadin kamshin turarensa data Shaka me sanyi tada sha'awar diya mace. Yawo yashigayi da laulausar hannunshi a sansar jikinta yana aika mata da sakwanni salonsa masu gigita mutun . sosai yashiga romancing dinta batayi yunkurin dakatar dashi ba sbd zuwa lokaci itama tana so da km jin dadin irin abinda yake mata. fuskarta ya hade danashi ,idanunshi Na 'cikin kwaryar idanunta , hancinsa Na gogan nata bakinsa daf danata suna fuskantar junansu, sosai yake busa mata hucin numfashinsa a fuskart tare da cire mata hijab din jikinta ya ajiye gefe. Gurin cire hijab din ma sai taba wasu wuraren dayasan tana jin dadi a duk sanda yayi hkn . Taja ajiye zuciya da kyar ta sauke. " yawo Yashigayi da harshensa kan lips dinta Na sama dana kasa kafin Daga baya ya hade bakinsu guri daya yashiga tsotar bakin sai daya Sha bakinta son ranshi sannan ya sakarmata lips yana sake fesa mata huci numfashinsa mai zafi da kyar ya iya bude bakinsa Yace fizgo mgn gida kike son ? Jikinta a mace ta lumshe masa shanyayyun idanunta alamun eh . baki son gidan nan ? Nan ma idanunta ta sake lumshe masa Wanda suka gama canza launi tsabar fillings dake dawainiyya a jikinta Yayi shr kawai tare da tsura mata rikitattun idanunsa batare da yasan abinda zai sake ce mata ba. a hankali ya birkito daita upside down suna fuskantar junansu, wani irin naunauyen ajiyar zuciya ya sauke sakamakon tudun nonuwanta daya tukare da kirjinsa , wani irin yanayi ya tsinci kanshi ciki maramisaltuwa,bai sanda ya rungumeta tare da manneta da kirjinshi jin tudun nonuwanta ajikinshi ya kara rikitashi da rudashi 'cikin mutuwar jiki ya kai bakinsa Yayi kissing din saman dukiyar fulaninta . wani irin shock ta dinga ji ajikinta. ta kauda fuskarta gefe tsabar kunyarsa data ji ya saukar mata 'cikin lokaci guda . ya dinga kallon jikin yarinyar da a haife zai iya haifarta ,cike da natsuwa yake shashafa mata jiki da ruda mata sansar jikinta. , so yake ya mantar daita komai dake 'cikin duniya gabadaya tare da dasa tunaninsa 'cikin Brain dinta , duk inda yataba ajikinta taushi da santsin yake ji Wanda hkn ke sake birkita masa tunansa akanta . Taushin fatar jikinta kwata kwata ya bambamta da jikin ya'ya talakawa ,talakan ma kmr mlm salisu . , ciki wata irin kasalliyar muryarsa me tattare da shauki , yakira complete name dinta na..bee..lah.......... Wanda bai sanda sunan ya fito Daga bakinsa.. yadda taji yakira complete name dinta ne sake yakashe mata jiki ahankali ta juyo fuskarta tare da maida shanyayyun idanunta 'cikin nasa tana kallon 'cikin kwaryar idanunshi da suke a rikice tare da jin wani irin shock a sansar jikinta . da mamaki da dinga kallonsa duk da tasan haka sunan nata yake Amman bata jin Wanda ya iya sarrafa harshensa gurin iya Kiran sunata ba tamkar yadda yakira din ba . Abinda yashiga bata mamaki da al'ajabi daman yasan complete name dinta Amman kullun yake kiranta da ke...... meyyasa ...sai km yayi shr yana cigaba da kallonta tare son yin nazarin abinda zai ce ,dan baya son Yayi abinda zai kwabsawa kanshi . Kusan minti biyu ya dauka yana nazarin abinda zai ce kafin Daga baya ya sake bude bakinsa .na..bee..lah..Ta lumshe masa idanunta tana sauraronsa ,da matsuwar son jin abinda yake son fada mata. meyyasa bazaki bari muyi zaman mu anan har zuwa sanda su first love zasu dawo ? Tayi saurin girgirza masa kanta alamun bazata iya ba ,yayinda lokaci daya idanunta suka ciciko da hawaye shiiiiii ...Ya daura yatsansa daya kan bakinta ..kar ki sake ki Bari Hawayen su zubo tayi saurin maida kukan tana sakin ajiyar zuciya tare da kallon 'cikin idanunshi . Jikinsa a mace ya kamo lips dinsa na kasa yana ciccizawa tare da runtse rikitattun idanunusa yana fidda numfashi , ahankali ya bude idanunshi Fess bisa beauty face dinta yana dubanta . meyasa kike son bani ciwo kai ne ? Muryarta cike da shagwaba da rauni ta cunno masa tsukaken karamin bakinta dabaya gajiya da shansu tace me km nayi maka yanzu? dan nace ka Kai Ni gida .Ya tsura mata idanunshi masu matukar kashe mata jiki yayinda hannuwanshi Suka ki tsayuwa guri daya ajikinta itama sosai take son kasancewa tare dashi , gashi bai taba nuna mata alamun yana son saduwa daita ba iyakacinta dashi romancing dinta. ahankali yake cigaba da sarrafa jikinta tare da matseta gam ajikinsa yana sakin numfashi bakinsa yakai 'cikin kunneta yana mata soucking ahankali yaji tana mikewa ajikinsa ya km Rungumeta tsam tsam yana lumshe rikitattun idanunsa tare da sakin murmushi domin ya lura tana matukar son wannan salon nasa. km take takebashi hadin Kai a duk sanda yake aika mata dashi . 'Cikin hk wayarsa ta dauki karar sauti me dadi ya runtsen rikitattun idanunsa da kyar kana ya bude su yana sake kallon kwaryar idanunta Wanda zuwa lokaci tuni sansar jikinta sun sake sakewa da macewa da shaukinsa sakamakon hannushi dake yawo ajikinta. ahankali ya Mike tare daita ajikinshi ya zauna tare da zaunar Daita akan cinyarsa ya janyo wayar yana duba me kiransa da wannan lokaci ganin sunan dake yawo akan screen din wayar ne Yasa shi hanzarta daukar Kiran hade da yin sallama da muryarsa data komai tamkar ta mashaya ...Yace mu wuni lafiya first love yana mai kamo hannu nablah 'cikin nasa yana murzawa Wanda hkn ke sake samun nasarar kashe ilahirin gabobin jikinta da aikawa ruhinta wani shauki Na daban. ,jin ya ambaci sunan umminsa yasa ta Mike cike da sanyi jiki domin bashi damar zantawa daita Yayi saurin kamota jikinshi ya maidaita Inda ta tashi yana kallon kwaryar idanunta hade da sakar mata wata uwar harara . Tsintar Kanta tayi da kasa ramawa sbd yanayin shaukin datake ciki dan hk ta xuba masa shanyayyun idanunta tare da narke masa ajiki tana jin tamkar suka kasance hk har illa Masha Allah. Can kuwa bangaren ummi amsa masa tayi da lfy son ,ya jikin nablah ? Ya numfasa stil idanunsu Na 'sarke 'cikin juna ya kai bakinsa ya tsotse lip's dinta kana Yace da sauki first love . Kirjin nablah Yayi wani irin shock tare da matsanancin baguwa da sauri sakamakon tuno da abinda doctor ta sanar mata a yammman yau...tunani tashigayi yanzu idan Shima doctor din tasanar masa da karyar 'cikin datayi mata yazatayi da rayuwarta? waza tace Yayi mata ciki? Take zuciyarta shiga bugawa da karfin karfi tamkar ana buga mata guduma . atsorace ta dinga addu'ar akasan ranta Allah kada kasa doctor dinan tasanar masa da komai idan yakoma . Dan ita bbu abinda zai sake maidaita wannan hospital din ,kallo kwayar idanunta yake sosai yana kallon yadda gabadaya yanayin jikinta ya sauya tare da hango tarin tsoro da frigici dake cikinsu . Ummi ta numfasa tana sake tmbyesa me doctor tace yana damunta son? Gsky first love bata sanar min da takamaiman abinda yake damunta ba . ta dai ce min ,na dawo Amman oready nakirata nace mata tabari zuwa gobe da safe ,dan tsaya yin wani aiki shiyasa ... Ok ka maida hankali sosai gurin kula da lfyr yarinya nan dan Allah son ka dinga bata duk wata kulawar data dace. DEENI Yayi murmushi gefe bakin yana me kamo lips dinsa nakasa ya dan ciza sannan Yace gsky first love kina ji da yarinyar da alamun ta sace miki zuciya . Dole ne DEENI "da"Na kowane, km ko bbu komai Ina jin yarinyar har 'cikin raina . alright my first love Karki damu Ina bata duk kulawar data da dan ma yarinyar na da maseefar taurin kan tsiya har tasoma bani ciwon kai . Hakuri zakayi DEENI kasan yarinya ce nablah dabatada dabara sai yadda akace daita. sannan gobe idan Allah yakaimu zamuje hospital da zeenat Ina bukatar a sake duba min lfyrta . DEENI Yace Ok Allah Yasa adace, ummi tace Ameen tare da jin dadin abinda Yace . sosai furucinsa Yayi mata dadi. Km har 'cikin ranta taji dadin yadda ya nuna kulawarsa akan diyarta tayi tasamasa albarka da addu'ar Allah Ya albarkaceshi da samun zuria masu albarka. ya amsa da Ameen first love Ina zeenat din take yana cigaba da kallon yanayin nablah da tarin damuwar dake tattare daita ...gata ummi tayi saurin Mikawa zeenat wayar . Zeenat Na karbar wayar ta fashe masa da kukan shagwaba . muryarsa a dake Yace meyye hk km ? Daga karbar waya zaki soma da cikawa mu...sai km Yayi shr tare da canza salon mgnrsa Ok kuka ma zakiyiwa mutane sbd dadi Yayi miki yawa ,kina can tare da fisrt lov kullun kina ganinta Ni kin barni nan da kewarki ko? Wani irin dadi ne ya rufeta tarasa Inda zata saka ranta dan jin dadin furuncinsa . muryarta cike sanyi dadi tace haba my hrt dole nayi kuka duk wunin yau fa banji muryarka ba gashi gabadaya numbers dinka sunki zuwa kmr Na mutu naji. Yace emmhu .tace Allah kuwa da gaske nake tana sake shagwabe masa tamkar tana gabansa . Meyye ya hanaki mutuwa? ta sauke naunauyen ajiye zuciya haka ma zakace ko ? Yace uhm to me kike son nace miki zeenat ... byn hk kece da wata irin mgn wai kmr ki mutu idan kin mutu ance miki zama zanyi hk. aurena zanyi . dan hk gara ki zauna a duniya watakilla idan kina raye bazan samu damar yi auren ba . ya fadi hk yana kashewa nablah idanunshi tamkar itace zeenat din. Wani sabon kuka ta fashe masa dashi Wanda da ji kasan Na shagwaba ne ummi kina jin my hrt ko addu'ar mutuwa yake min shi km yaje Yayi aurensa ... ummi tayi murmushi irin nasu Na manya barshi bazaki mutu ba inshallahu mamana kuna nan tare muddin rai har ya'ya da jijikoku . Murmushi kawai DEENI sbd yana jin abinda umminsa tace dan handsfree ya maida wayar . Bilhaki mgnr da DEENI Yayi yata bata sosai duk da abinda ummi tace mata bai hana cigaba kukanta ba . aiko take haushi ya kamashi zuciyarsa tasoma tsukewa guri daya, ya sake damkar hannu nablah dake 'cikin hannushi, ta saki kara mara sauti tare kayyyyyyyyyyyyy.. Ahankali ya dan sausauta rikon da Yayi mata yana cigaba da murza tafin hannunta 'cikin wani irin salo. Sannan yakatsewa zeenat kukan datake ta hanyar ce mata Ok dan kinga first love Na daure miki gindi shine kike son rainawa kanki hankali. A kausashe yacigaba da mgnr ke wata irin mace hk me kishin jaraba dan ke kadai Allah ya haliceni ya karasa fadar hk yana furzar da wani huci me zafi har bisa fuskarta nablah ta runtse idanunta gammm tana jin yadda wani irin tutukin bakinciki ke tasoma tun daga kasan zuciyarta .... Shr yayi kawai yana mamakin kishi irin Na zeenat yarasa wani irin maseefaffen kishi gareta ,ita dai sai dai ta zauna ita kadai gashi ba iya daukarsa take ,ya raya dare gabadaya daita ba . Amman data ji zance zaiyi aure duk zata bi ta rude ta dinga kuka. Sosai take bashi hkr akan kada Yayi mata kishiya ita bata so... Yace is Ok a bar wannan zance meyye labari yanzu. ya katseta ta hanyar cewa hk dan yasan idan ba hk yayi mata baza barshi ya huta da wannan kukan nata mara dalili ba Wanda Daga karshe zai iya tada hankalin umminsa. 'Cikin sanyi muryarta may cike da kirsa tace nayi missing dinka irin sosai din nan Ina ji araina tamkar Na dawo gareki dan banason abinda zai sani yin nisa da kai. gabadaya kewarka Na neman zautar dani ta karasa fadar hkn tana sake sakar masa wani kukan shagwabar is Ok nima nayi miss dinki to the ext.....'cikin wani jin haushi me tattare da takaicinsu ,nablah ta fizge hannuta 'cikin nasa Wanda yake ta aikin murzawa yana lumlumshe Idanu tare da Mikewa tsaye ta juya ahankali 'cikin sanyi jiki Bynta yabi da wani irin kallon mamaki yakasa karasa abinda yake son fada .ya dinga mamaki yarinyar ,dan tun sanda taji ya ambaci sunan zeenat ,ya lura da yanayinta ya canza .. To me hakan yake nufi ? Kardai abinda yake tunani ke shirin faruwa koma yace ,yana kan faruwa,yarinyar tamu da sonshi kmr yadda ta tabbatar masa acikin baccin ta. ,ya tsura mata rikitattun idanunsa yana kallonta ta bude fridge tare da daukar kwalin holandia data yi saura ta bude Tasoma sha tana sake jin wani karin haushi a kasan ranta gabadaya ruhinta a jagule yake. ahankali ta sake Daga Zara zaran yatsun kafafunta ta nufi kan doguwar kujerar thrre tsar dake dakin ta zauna tana sakin numfashi tare da kauwarda idanunta gareshi Daga wayar da yake da bazar matarsa ..... Har lokacin idanun DEENI Na kanta. sosai ya tsura mata ido yana son sake nazarin abinda tayi . Yanzu idan sonshi take meya kamata yayi ? Ya aikawa zuciyarsa wannan tmbyr ,ka zauna daita kawai kucigaba da rayuwarku zuciyarsa ta amsa masa da hkn . Take km wani Shashi na xuciyar tace masa kulll karka fara ka manta me aiki ce km kaskantacciya mara galihu ce acikin talakawa ,talakan ma diyar mlm salisu me wanki hula ...take zuciyarsa tashiga shawagi acikin gangar jikinsa . Wanda zuwa lokacin tuni nablah dake zaune ta Mike a gurin tayi kwancyarta tare da runtse shanyayyun idanunta .. Zeenat kuwa jin shirunsa yayi yawa ne Yasa dinga cewa hello....hello....my hrt kana kan layi kuwa da kyar ya iya bude bakinsa aqagauce Yace mata uhm Ina jinki. dan gabadaya hankalinsa da natsuwa baya gareta yana gurin nablah dake kwance ta kamkame jikinta alamun sanyi take ji .ya saki wata naunauyen ajiye zuciya sannan Yace Ina jikin . Nan dai suka cigaba da hirarsu ta tsakanin miji da mata yayinda har lokacin idanunshi nakan nablah ya tsura mata ido Daga karshe Yacewa zeenat bacci yake ji yana bukatar hutu . tace Ok my hrt gud night sweet dreams love you my hrt ,Yace love you too yayi hanging din Kira . 'Cikin sanyi jikin nan nashi ya Mike tsaye yasoma takawa ahankali zuwa Inda take kwance ahankali yakaraso ya tsugunna a Gabanta tare da kamo yatsun hannuta'cikin nasa yasoma yamutsawa wani irin abu me kama da shocking tasoma ji ajikina yana mata yawo Wanda takasa bambace komeye shi .Ta bude shanyayyun idanunta tana yatsina fuska alamun bata ji dadin hkn ba . Kana ta sauke ajiyar zuciya me nauyi tare da lumshe idanunta .. Ya tsura mata rikitattun idanunsa masu matukar kashe mata sansar jiki. Sannan Yace meyasa kika dawo nan kika barni Ni ? Mgnrsa ta dan bata mamaki Amman sai tayi shr batare da tace masa komai dan koma ta bude bakinta mgnrta bazata fito ba . Yacigaba da kallon kwaryar idanunta yana sarrafa hannushi 'cikin nata Domin shi DEENI ma'abocin son wasa da tafin hannu ne akoda yaushe km yayi Saar samu me irin tafin hannu dayake so ... duk da taushin hannushi hkn bai hanashi maseefar kashewa tafin hannushi kudi gurin siyan mayuka masu saka taushin hannu . 'Cikin kwaryar idanunta yake kallo tare da cewa . Kin fada tarkon sona ko? wani irin abu taji me nauyin gaske ya tsaya mata akirjinta tare tokare mata zuciya ,ta Mike zaune da kyar tana ta nuna kirjinta da yatsanta, tana jin yadda zuciyarta tashiga harbawa da sauri da sauri Ni ..Na fada tarkon sonka? ta fadi hk tana nuna kirjinta tare da maimaita abinda Yace ? Ya dage mata girasa daya alamun hk abun yake . Saboda zan fada tarkon sonka ? Ya dage mata kafadunsa duka alamun Shima bai Sani ba . Allah Ya tsareni da fadawa tarkon sonka DEENI ta fadi hkn tana may hade ranta tamau.... Yayi murmushin nan nasa Wanda ke kara kawata fuskarshi kyawu kana Yace abinda baki sani ba yarinya kin fada tarkon sona kin yi zurfi ciki har kin nutse . Na miki sambade bade acikin zuciyarki tamkar murjanin tausayi . Ta dinga kallon bakinsa da kwaryar idanunshi da mamakinsa, ta ya zai yi mata wannan fassarar ? Idan har ba kya sona meyesa kishina yayi tasiri ajikinki har ya fallasa sirrin ke boye cikin zuciyarki? Inda kasan abinda ke'cikin zuciyarta DEENI .. da bakace Na fada tarkon sonka ba. uhm wani irin murmushi ne yaso kufce masa jin ta ambaci sunansa kai tsaye batare da darrrrr ba ,takan birgeshi gurin rashin jin tsoronta ... Ya janyo hannuta duka tare da mikar daita tsaye ya mannata da bagon dakin ya hadeta da fadadden kirjinshi cike da shauki yakai bakinsa saitin wuyana yana kissing dinta taji wani irin zummmm Na shocking me hade da baybireting . yayinda da dinga jin gabobin jikinsa Na sakewa ahankAli ya lumshe rikitattun idanunshi 'cikin fizgar numfashi Yace ,ki yarda kina sona yarinya . Jikin a mace itama tace Idan har zan kasance 'cikin jerin masoyanka DEENI... hakika banyiwa kaina adallaci ba ,nifa Banga abin so atare da k...da sauri Ya cafki bakinta da karfi.. yana musu wani irin mugun tsotsa 'cikin zafi zafi .. "sai daya ladabtar da bakin dake masa tsiya sannan ya zare bakinsa yana me sakin numfashi hade da mai da idanunshi 'cikin nata . Shr kawai tayi tare da tsareshi da shanyayyun idanunta tana kallonsa takasa ce masa komai wasu hawaye ne masu zafi da ciwo suka shiga bin kuncinta . Muryarsa a sarke Yace shiiiiii da kin adana kukanki watakilla zai miki amfani a gaba .. meyasa kake min irin haka ne uhm ta fadi hk a shagwabe tana turo masa dan karamin tsukeken bakinta. da alamun kina bukatar Na sake feeding dinki ko? yasoma kokari sake cafko lips dinta tayi saurin tura lip's dinta 'cikin bakinta tana dubansa.. rungumeta ya sake yi tsam ajikinshi 'cikin wani irin yanayi Na shauki da mugun jin bacci ta riko tsintsiyar hannushi Domin duba lokaci 12 ta gota da Yan mintina dan haka ta sakawa ranta danganar zuwa gida dan bazataso aganta dashi da irin wannan lokacin. 'Cikin idanunta yake kallo har lokacin yace ..Kya..lli kyalli yadda soyayyata ke daskare 'cikin kwaryar idanunki da dawainiyya da ruhinki Amman dayake dakinkiya ce ke kin kasa ganewa yana gama fadar hk bai bata damar cewa komai ba Yace muje ki kwanta dare Yayi , yasoma tafiya daita tana manne ajikinshi har kan bed Ya kwantar daita tare da lullubeta da husky blanket kana ya Kai bakinshi 'cikin kunneta Yace ki taimaki kanki ki cire kishin matata acikin zuciyarki Domin tazarta ki a komai Na rayuwa ...sannan ya juya ahankali ya rage mata karfin AC dakin sannan ya fice Daga dakin . Byn fitar shi Daga dakin ,hankalinta yayi mugun tashi tarasa Inda zata yiwa mgnrsa mazauninta a zuciyarta .. to me yake nufi ne daita? kodan yaga tana sakar masa jikinta yana yadda yaga dama shine zai dauka ta kamu da sonshi ne ? da kyar tasamu ta Mike cike da mayyen bacci taje ta kulle kofar tare da zare key tazo ta kwanta tana cigaba da tunanin abubuwan da suke faruwa atsakaninsu, wani irin bacci ne yakawo mata farmaki from no where ... Abinda nablah bata sani ba lokacin da DEENI ya dawo dakin tana bacci. yayi mata amfani da spanin night Na bacci 'cikin hollandia yogurt din datasha, Wanda tun sanda yasoma zargin tana da shigar ciki yake mata amfani dashi batare da saninta ba.. DEENI bai dawo dakin ba sai guraren 2 na dare lokacin da na'u:rarsa ta hasko masa ita 'cikin duniyar bacci .... Kwance suke akan gado hannuwanshi duka a saman nonuwanta ba kaya gabadaya ajikinshi cike da natsuwa ya tsurawa surar mata . idanunshi yana kallon kyakywar surar jikinta may matukar daukar hankalin da taushi . Ahankali yashiga murza nonuwanta kafin Daga baya ya daura bakinsa kan nipply dinta yana musu wani irin tsutsa yayinda ita km bata 'cikin haiyacinta sai bashi hadin Kai take tare da turo masa dukiyar fulaninta da kyau ta yadda zai ji dadin sarrafasu sosai gabadaya hankalinsa baya tare dashi burinsa da muradinsa ya isa Inda yake son shiga cike shauki yasoma having sex daita ba shi ya barta ba har sai daya Sami jin dadin dayake bukatar Daga gareta ,tare da gamsu iya gumsuwa sannan ya zare joystick dinsa Daga kasanta ya rungumeta tsam ajikinshi yana cigaba da wasa da kirjinta . Washegari DEENI yashigo dakin datake . sanye 'cikin wasu hadadun suit light blue sunyi maseefar yimasa kyau "kyawun haibarsa da nagartaccen annurin fuskar nan tashi Na nan bbu abinda ya canza agareshi ,sai ma wani kyawun da kwarjin dataga ya sake yi mata ba kmr jiya ba . * fuskar nan tashi a daure tamau tamkar yadda tasoma ganinsa tun farkon zuwanta gidansa matsayin me aiki . Kallon ido cikin ido suke yiwa junansu , kowannesu sai da tsigar jikinsa ya tashi nablah tayi sauri janye shanyayyun idanunta Daga kallon rikitattun nasa ido, tun bai km mata wata fassara ba .. Bakinta yayi mata nauyi tamarasa me yakamata ta farayi ,gaishe da shi zatayi ko kwalleshi zatayi yacigaba da tsayuwarsa ? Mgnrsa ce takatse mata tunani da muryarsa me saka mara jin mgn natsuwa ,ta daki dodon kunneta Gabanta yabada darammmm yayinda zuciyarta tashiga harbawa da sauri... ta dago shanyayyun fuskarta tana sake kallonsa . Zaman me kike yiwa mutane dabazaki shirya ba alhalin kinsa kina da zuwa karbar sakamakon... Zuciyarta tacigaba harbawa da sauri da sauri jin abinda yace . Bakin Na rawa muryarta da in ..inna..tace wani sakamakon zanje karba ? Yace bansani ba minti biyu nabaki ki shirya .. Wlh Ni bbu wani hospital da zanje garama kayi tafiyarka Inda zaka ya fiyye maka alkhari . Ke banson iskanci ko sa,an wasanki ne da Ina mgn kina maida min martani ban darajar mahaifiyata ke har isa Na tsaya Ina bata lokacin akanki ,taimaka miki kawai za'ayi badan kinsa ba . Ta dinga kallonsa tana mamakin wani irin mutun ce shi da canza yanayi baya mishi wahala yanzun nan zaka ganshi tamkar mutumin kirki anjima zakaga ya sauya .. Miryarta 'Cike da in inna ..tace to..to.ni Na gode bana son taimakon naku ko dole sai an taimaka min ..bata ankara ba taji ya buge mata bakinta , hannu tasaka da sauri ta dafe bakin nata saboda zafin dataji ya ratsata fiyye da tunanin me karatu kafin kace me tuni hawaye sun fara gudu bisa kuncinta. Yaja siririn tsaki yana hararrata sannan ya raba ta gefen ta zai wuce kana Yace minti biyu kacal nabaki ki shirya ki sameni a parlour .. Muryarta can kasa kasa ta yadda tasan ba zaiji ba tace wlh Allah Ya isa bazanta taba yafe maka ba ....tsayawa yayi cak Daga tafiyar dayake dan jin abinda tace hakika kunnenshi bai ji masa karya ba. Allah Ya isa tayi masa DEENI ya fada yana juyowa ....sai dai Ina..tuni tayi nisa tashige bathroom .. ahankali yakaraso yana murder handle din kofar yajita gammm.. Yace zamu muhade ne zaki gane bakida kunya yarinyar tana jin motsin tafiyarsa tayi saurin bude kofar tana kallon bayansa kmr ance ya juyo suka hada ido tamasa gwalo da harshenta tare da saka hannuta bisa idanunta .. Ta sake koma 'cikin bathroom din da sauri ta kulle .. Samun kansa yayi da sakin murmushi tunda yake a rayuwarsa bai taba haduwa da wawiya yarinyar irinta ba ,ya sake sakin wani murmushi Wanda shi kansa baima San yanayi ba .. Nablah naganin ya fita daga dakin ta fito ta shirya kanta 'cikin wata doguwar rigar Wanda DEENI ne ya siyo mata shi a shopping sanda ya dauko Daga gida . sosai tayi kyau ta dauki daya Daga 'cikin turarensa ta fashe ilahirin jikinta dashi sannan ta saukowa jikinta a sanyaye cike da jin tsoron abinda zai biyo baya .. zaune ta ganshi ya harde a kan kujera tare da tsurawa hanyar step idanunsa. tuni gabanta nablah yashiga faduwa da kyar ta iya karasa saukowa hannuta dafe da kirjinta tana sakin numfashi ga wani azababen faduwar gaba daya tasomata . bai dauke rikitattun idanunsa akanta ba har sanda takarada saukowa hawaye ke neman kwace mata ahankali tayi saurin maidasu sbd irin kallon dayake aikomata dashi. oh my God bazanyi kuka ba nablah kada kiyi kuka ki daure idan DEENI yaga hawayenki zai rainiki ,hawaye kadan ya fito daga idanunta tasa yatsanta tare da dauke Hawayen ...sai data daidai kanta sannan taje Inda yake zaune .. Xumbur DEENI ya Mike zaune yana dubanta karki sake karawa kanki laifi ta hanyar bata min lokacin ..wuce muje ya nuna mata hanya da hannunshi hk ta shige gaba tasoma tafiya tamkar wace kwai ya fashewa aciki shi km yana biye daita abaya daidai bakin Glass din kofar fita. taja ta tsaya sbd batasan yadda za'tayi ba yakaraso tare da daura yatsun hannushi saman glass din kofar. ta bude ...suka fice ta maida kanta ta rufe ... Tunda motar DEENI ta kunna kai 'cikin harabar hospital din nablah tasoma zare ido tana jin yadda zuciyarta ke tsalle tamkar zata fasa kirjinta ta fito DEENI ne yasoma fitowa tare da bude mata motar da kansa .. Zaune suke a gaba doctor saira DEENI ya sauraron bayanin doctor wani irin yanayi mara misaltuwa ya tsinci kanshi ciki abubuwa masu yawa da mahimmanci sun same shi a arayuwa, Amman bai kai wannan matsayi da mahimmanci ba . Yama rasa takamaiman me zai yi ahalin dayake ciki. , farinciki ganin wannan rana ko kuma kukan murna ? Wanne ya dace a gareshi a irin wannan ranar me tattare da farinciki ? rike yake da farar takarda a hannusa har lokacin yana karanta abinda ke ji . ahankali ya maida idanunshi kan nablah dake zaune tamkar andasa wacce gabadaya jikinta kirrrrrrma yake . tun sanda doctor tasoma mgn yayi shr tare da tsura mata rikitattun idanunsa dan son ganin wani irin reaction zatayi. Murya doctor saira ta daki dodon kunneta Gabanta yabada darammmm tsabar frigice datake ciki. Ki karbi takardar kikaranta abinda kika kasa yarda dashi tun jiya kennan ciki gareki har tsawon wata hudu... Cike da tashin hankali DEENI ya riko hannun tare da saka mata farar takardar a tafin hannunta ,jikinta Na rawa rawa tasoma karanta abinda ke jiki . 'Cikin tuttukin bakinciki da tashin hankali hade zafin nama ta zabura zata Mike tsaye DEENI ya riko hannun tare maidaita da sauri yana cewa wani irin iskanci ne hk ? Kada ka sake dangantani da wannan kalmar dan Ni ba Yar iska bace Ga katuwar Yar iska nan a gabanka kana kallo tana min sharri .tasoma yayyaga result din ta sake zabura ta Mike tsaye tana me watsawa doctor saira takardar ajikinta tana huci ... doctor saira ta dinga kallon piece din takardar dake watse a jikinta tana kallon nablah tare da mamaki yarinyar ... Yes .... wallahi wallahi wallahi idan kika km cewa ciki gareni sai Na tsinka miki mari , ko kwalkwaluwarki zata dawo jikinki ..Tana me nunata da ,dan yatsanta ke ba aikin likita yakamaceki ba kwasar bolar titi shi yafi dacewa dake .. haba kunjimin mata da jaraba tsiya kin bi kin dameni da zance wani ciki...ciki gareni alhalin ba hakane bane . Idan ma har ciki gareni sai dai ubanki ne Yayi min. Doctor saira ta Mike tsaye a fusace tana duban nablah a xuciye ta Ciro hannunta zata tsinkawa nablah wani mahaukacin mari ..zaraf DEENI ya riko hannunta tare da cewa kar ki sake doctor..... Barta ...DEENI barta ta mareni a tunaninki idan kike mareni bazan rama bane ko me? shiiiiii haba duk kin bi kin cikawa mutane kunne da hayaniyar banza .. wannan ai haukan karya kike yi da borin kunya..Ya karasa fadar hkn yana sakarwa doctor saira hannu . Idan ita doctor tayi miki karya result din shim a karya ne Yayi miki...? Doctor saira da ranta yaga baci a fusace tace Ka dawo daita nan da wata biyu ta ganewa kanta abinda ke cikinta ko zata dawo 'cikin Hankalinta stupid girl kawai .. kina Yar yarinyar ki dake kinsa yadda akeyin 'cikin idan banda ke dakikiya ce ai yakamata kinsa ciki gareki when last da kikaga period dinki ? Wani zufa ne ke karyawo nablah takoina ajikinta tayi shr tana tunani rabonta da ganin period dinta . A atsorace jikinta a sanyaye ta dagawa doctor saira yatsunta uku alamun wata uku kennan. Ok wannan shine step Na farko da mace zata gane tana da shigar ciki Amman dayake mahaukaciya ce ke kika kasa gane hkn ... Jiikin nablah yashiga kirrrrrrma har da karkarwa takoma ta jingina da jikin bango office tana duban daya byn daya kallon DEENI da doctor take tamkar wasu halitta Na daban da bata ganin irinsu ba. sosai jikinta ke cigaba kirrrrrrma nan ko doctor saira tasamu abinyi tashiga xuba zance tana sakin maganganu marasa dadi Ga nablal gara tun lokaci bai kure miki ba kije ki nemo Wanda yayi miki ciki ...ZUCIYAR nablah ta cika da damuwa ta tsaya cak...Ta daina aiki Na wuncin gadi kafin Daga baya tacigaba da bugawa da sauri da sauri ji take maganganu doctor saira ba a iya kunneta kadai suka tsaya ba har 'cikin zuciyarta take jin komai sbd dacin kalmar doctor gareta.. kuka ta saki mai cin rai da ban tausayi muryarta cike da kuka da tashin hankali ta shiga furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun meke shirin faruwa dani ? Yayinda doctor saira tacigaba da surutai kusan yadda wasu doctor suke ballanantana idan sunji ciki bbu aure .. ba yanzu ne zakiyi kuka ba sai ma kin rasa Wanda zai karbi wannan shegen 'cikin n.....wata irin razananniyar tsawa DEENI ya bugawa doctor yana aika mata da wani irin mugun kallon me tattare da tsana Wanda yasa take tashiga hankalinta ..a hassale yasoma mgn 'cikin tashin hankali meyesa wasu Daga 'cikin likitoci basu da imani ne ? Dame kike son taji ? Wlh idan wani abu yasameta sakamakon wannan zantuttukan naki marasa ma'ana, bazan barki ba .. Tsaye nablah take ajikin bagon tana fezgo numfashi da kyar tamkar me cutar Asma tana fesarwa tare da duban DEENi rasa Inda zata nufa ne yasa ta nufo Inda DEENi ke tsaye yana dubanta 'Cike da tashin hankali da frigice ta matso kusa dashi sosai ta riko tafin hannushi 'cikin nata . tana kallon fuskarshi takasa mgn so take ya karyata mata abinda taji doctor tace yazama ba gsky bane karya ne ko result din banata bane . kallon kwaryar idanunta yake yana mai jin tsananin tausayinta har 'cikin ransa gabadaya duniya ta cukude masa waje daya bai taba sanin hk tashin hankali irin wannan dayake ciki yake da muni ba . Sosai take kuka har daNa fitar hankali ita kanta bai taba tunanin rayuwarta zata kasance 'cikin wannan maseefa me cike da rudani ba rawar da jikinta keyi yasa .. kafafunta suka Gaza daukarta tayi kasa luuuuuuuu DEENI Yayi saurin tarota ta fada jikinsa ya rungumeta tsma ajikinshi gabadaya halin tashin hankali daya ganta ciki yasa shi mantawa ko waye shi da km Inda yake . can km ta fexge jikinta Daga nashi da iyakacin karfinta . tayi zaman dirshan a kasa tana tattara kan takardar data yayyaga Domin sake karanta abinda ke jiki .. Amman Ina aikin gama yarigada yagama ..ba dama . dan bbu komai dazata iya Gani ballanantana har takaranta . tashiga kuka tana sambatu iri waye yayi min hk ? Wani mara imani ne da tausayin ,yayi min ciki ? Wani la'ananne Wanda bazai taba gama wa da duniya lfy ba Yayi min wannan cin zarafin ? Kuka take tana buga kasa da tafin hannunta tamkar wata zautacciya. ba DEENi dake ake tsinewa ba hatta doctor saira sai data dawo tana tausayawa yarinyar ganin bil hakkin batasan da zaman 'cikin jikinta ba .. DEENi yasoma matsowa zuwa Inda take zaune tana kukanta me cin rai daban tausayi tayi sauri dakatar dashi kar ka motso Inda nake tasoma ja da baya tamkar taga wani abun gudu Bai saurareta ba yacigaba da binta ya fixgota tare da Rungumeta ajikinsa yana fexgar numfashi ... , MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 86 Runtse idanunta tayi gammm..... wasu zafafan hawaye Na tsiyaya akan kuncinta karo Na farko data ji wata mummunar qiyayyar wanda yayi mata wannan aika aikan ya shiga zuciyarta daram ya zauna tare da huda duk wasu gabobi da jijiyon dake aiki acikin a sansar aikinta. ,koda kuwa ba halitar bil Adama bane ,wato aljani .. kuka take sosai har dana fitar hankali Kokarin zamewa take daga gangar jikinsa duk da yadda take jin kanta ajikinshi amman takasa raba kanta dashi dan sake rungumeta deeni yayi tsam ajikinshi yana fidda numfashin ,'cikin wani irin matsanancin kuka tafara mgn da muryarta da soma dashewa ni ka sakar min jiki ... kabarni nace ... Kabarni Naji da maseefar data sameni.... Ni nablah ke dauke da 'cikin shege yau ... DEENI yashiga girgirza mata kanshi batare dayasan ya aikata hkn ba ... Kana jin abinda doctor tace ciki gareni fa har Na tsawon wata hudu amman kake rungume dani ajikinka ...takarasa fadar hkn tare da fashewa da wani sabon kuka me cike da cin rai da girgirza zuciyar ma'aboci sauraro... ahankali DEENI ya sausauta rungumar da Yayi mata ajikinshi yayinda jikinta ya sake daukar kirrrrrrma sun kusan minti ashirin a haka , kafin daga baya ya dagota cike da kulawa ya tsura mata rikitattun idanunsa ,yana kallonta. da kallon yanayin tashin hankali datake ciki . ,rasa yadda zaiyi da rayuwarsa ,yasashi cigaba da kallon cikin kwaryar idanunta kawai.s sannan ya hadeye abinda yaji ya tsaya masa a makoshinsa . yayinda doctor saira ke tsaye tana kallonsu tamkar wasu jaruman shirin fillm .gabadaya al'amarin Nasu ya zauta hankalinta tare da girmama tunanita . "Barinma Yadda taga deeni ya rude da gigicewa akan yarinyar ko shine Wanda Yayi mata 'cikin wa tunaninta iyakacin abinda zai yi kennan.. Ahankali yacigaba da kallon yadda kukan ke galabaitar daita . "tayi mugun fita haiyacinta. Ahankali yasa hannushi ya kamo tafin hannuta 'cikin nashi yana shafawa da baya hannushi ahankali 'cikin sarkewar murya yakira sunanta da sanyyayiyar muryasa . da kyar ta bude shanyayyun idanunta ta xubasu 'cikin nashi batare data amsa masa ba. ,Ya lura gabadaya jikinta a sanyaye yake ko dan yatsanta bata iya motsawa,kokarin son dagota yayi ta zame jikinta daga gareshi.. kabarni DEENI bazan iya tashi ba.... ta sake tsananta kukanta me tsuma zuciya . Muryarta a sanyaye ta dinga furta kalmar...wayyohhhyyy Allahna. . wayyohhhyyy Na shiga uku ..waye Wanda yayi min wannan cikin da bai kasheni gabadaya Na huta daganin wannan ranar me tattare da bakin ciki rayuwa ba? ... wayyo Ni nablah me zancewa mahaifina dayace kada nazo aikatau ..? Me zancewa yan'uwana da suka tattara dukkan wata yardarsu da amanarsu gareni" tare da amincewa dani ,? Wayoyyy wayyyyyoo Ni nablah wazan ce yayi min ciki......? Kuka take hade da sambatu iri iri . ,tausayinta ya sake kama doctor saira ya mamaye zuciyata sosai har batasan sanda hawayen tausayin yarinyar yashiga tsiyayo mata ba . , ahankali ta zare dan siririn medical glass din dake manne da fararen idanunta ta goge Hawayen dake tsiyayo mata tare da maida medical glass dinta tana cigaba da kallonsu , ... Mikewa nablah tayi da kyar tana layi... yayinda gafe daya km tasoma ganin juwa juya. batare data juyo ta hankalta da irin kallon tausayin da doctor saira ke mata ba. " ta fara tafiya cike da damuwa da rudanin rayuwa.... DEENI ya zabura ya Mike tsaye ya biyo bayanta da sauri yana Kiran sunanta tare da kokarin dawo daita amman taki sauraronsa ,sai ma fizge jikinta datayi daga nashi tacigaba da "Daga kafafunta da kyar .. tafiya daya biyu zuwa uku tayi DEENI yayi nasarar sake damkota gareshi Ina zaki a hk...? Ki natsu man musan abinda yakamata a yi duk wannan kukan naki bashi ba sulotion atare dake ..... zubewa tayi ajikinsa tare da sakin wani irin gigitaccen kuka. ahankali tasa hannuta ta dafe daidai tsaitin zuciyarta datake jin yana mata zafi tamkar zata tarwatse.. " ta manne ajikinshi tana sakin numfashi da kyar tare da lumshe shanyayyun idanunta hawayenta Na tsananta zubowa, yayinda zuciyarta ke dada karyewa sbd mummunar halin data tsinci kanta ciki .. Ahankali ta bude shanyayyun idanunta data lumshe ,tasoma ganin dakin Na jujjuyawa daita ...juwa take Gani sosai Domin zuwa lokacin bata ganin komai dake 'cikin dakin hatta bakin dake cikin idanunta yasoma yin sama da kasa alamun juyewa . DEENI ya dake rungume daita a jikinshi yana kallon yadda idanunta ke son kakkafewa Yayi saurin yin kasa daita , kafin ya ankare tuni ta saki wata irin naunauyen ajiyar zuciya me karfi gaske . Yayi saurin saka hannunshi duka yana jijiga fuskarta da iyakacin katfinsa tare da Kiran sunata a rude na..bee..lah.. na..bee..lah dan girman Allah Kada ki min Haka please.... ki natsu musan abin yi tukun yana cigaba da girgirzata Can yaji gabadaya takarasa sakewa ajikinshi .....ya tsayawa cak ..... yana dubanta da rikitattun idanunsa.... Gani Yayi bata numfashi ya dago fuskarta da sauri yana dubanta sannan a rude yasa byn hannushi a hancinta . Amman kwata kwata bai ji wata alamun numfashi a atare daita ba . 'Cikin wani irin tashin hankali da matsanancin fargaba ya Mike tsaye daita. Yayinda , jikinshi ya dauki wani rawa yana Kiran sunnan doctor ....... kai tsaye kan dan madaidaicin gadon marasa lfy ya nufa ya kwantar daita yana sake Kiran sunan Doctor. ,yayinda doctor saira itama tazagayo daga inda take tsaye. da mugun saurinta tare da kallon abin mamaki yadda DEENI ke sake ya rudewa akan wannan yarinyar dabata gama Sanin kowacece gareshi ba . da dan hanzarinta takaraso inda nablah ke kwance tamkar wata matacciyar gawa dan bbu inda ke motsi a sansar jikinta.. Cike da natsuwa doctor saira tasoma dubata suma tayi doctor saira ta fadi hk tana duban Inda DEENI ke tsaye rike da hannun nablah yana mammatsawa ko zata dawo haiyacinta.. suma ... DEENI ya furta hkn da karfi jikinshi Na sake daukar rawa duk jikinshi bbu inda baya tsatsafowa da ruwa gumi tsabar tension din dake zariya a gabobin jikinsa. ,Ok please doctor taimaka min kibata taimakon gaugauta please. Abinda nake kokarin son yi kennan .. DEENI ya saki yatsun Hannu nablah da kyar . ya shiga zariya acikin makeken office din yana furta duk wata addu'a dayasani Dan neman sausauci a gurin Allah. da taimakon Allah dana doctor saira aka samu numfashi nablah ya dawo daidai yasoma sauka ahankali .. doctor saira ta sauke ajiyar zuciya ganin numfashin nablah ya dawo daidai ,shima DEENI sai lokacin hankalinsa ya dan kwanta .. Doctor tace muje mr DEENI Ina son magana da kai, ya gyada mata kanshi kawai batare yace mata komai ba sai ma zuwa yayi ya zauna kan kujera yana furzar da huci me gauraye da tashin hankali. Doctor saira ta zagaya ta zauna tana dubansa Na wasu Yan dakiku sannan ta saki numfashi kana tace . "yanzu Mr DEENI yakake ganin za'a bulowa Lamarin yarinyar, kaga dai yadda ta daga hankalinta akan 'cikin jikinta ? Jikinsa a matukar sanyaye yayinda gabadaya yanayinsa ya sauya 'cikin lokaci daya da kyar ya iya bude bakinsa gurin cewa ki barni daita kawai zansan yadda zanyi handover din koma ta yadda komai zaizo da sauki . Wlh yarinyar tayi matukar tabani tausayi sosai yanzu kowaye mutumin da Yayi mata 'cikin ? Nima abinda nake son sani kennan DEENI yabata amsa da hkn. A gsky idan ba,zaka damu ba zanso nashiga 'cikin lamarin binciken Wanda Yayi mata 'cikin jikinta ...Wannan ba damuwarki bane ba km hurunmin ki bane da son sani Wanda Yayi mata ciki DEENI ya katseta ta hanyar ce mata hk ... A dan kausashe yacigaba da kaina zan nemo duk Wanda Yayi mata hkn sannan Na zartar da hukuncina akansa .. Ok hk ma Yayi Amman kasoma da rarrashin ita yarinyar firstly ko zata tuna Wanda Yayi mata haka kafin ka zartar da komai. Yace uhm alamun yaji .... Cike da natsuwa Ta tsura masa ido kawai tana sake dubansa da nazarinsa sosai kana tace dan Allah in maka wata tambaya Inda bazaka damu ba .... Ya dago rikitattun idanunsa ya zuba 'cikin nata kana ya sake ce mata uhmmmm... Ina son sanin matsayin yarinyar nan a gurinka? ..Yayi tsaida da ranshi tare da yin shr yana nazarin abinda zai ,daga karshe da yace mata cousin's muke daita . Ok shiyasa naga duk hankalinka ya tashi to Allah kiyaye gaba .. doctor saira nagama fadar hk ta Mike tsaye tana gyara farar rigar jikinta ta nufi kofar fita Domin son zuwa duba peticent dinta .. Kusan awa daya da fitar doctor saira sannan nablah ta farka ... da wani matsanancin kuka har da shesheka deeni dake tsaye akanta ya matso sosai kusa daita ..yana shafa sumar dake baje a kanta. Ahankali ya dinga jero mata sunnu babu kwaukwautawa. , shr kawai tayi tana kukanta batare datace masa komai ba. Yasa hannunshi ya dagota tare da jinginar daita .sannan ya zauna kusa daita ganin yadda ranta ke a jagule da bacin ran halin datake ciki. yasashi Mikewa tsaye 'cikin tsanyi jiki Ya nufi dan karamin fridge din doctor saira ya dauko ruwa mai tsanyi ya zuba mata a cup ya kara mata cup din a daidai lip's dinta, yashiga bata ruwan da kanshi . Sai dai kadan Tasha ruwan ta cire bakin daga cup din tare da jan naunauyen ajiyar zuciya.. DEENI ya ajiye cup din a gefe daya , ya tsura mata idanunshi yana kallonta ji yake tamkar ya rungume ajikinshi ya rarrashita ,hk yaji ..'cikin muryarsa kasa kasa yakira sunanta tare , Da kamo tafin hannuta 'cikin nashi yana shafa byn hanunta da nashi hannun ahankali .. bata amsa masa ba ,sai numfashi da take saki akai akai . muryasa a kasalance ya sake Kiran sunanta nabeelah kallonsa tayi da shanyayyun idanunta. ido cikin ido suke kallon junansu , gabanta yashiga faduwa da sauri Wanda Shima sai dayaji hkn atare dashi .. wai garin Yaya hk ta faru dake ne ? Shr tayi bbu amsa dan gabadaya wata irin kunyarsa ce ta rufeta ta kasa cewa komai sai kallon 'cikin idanunshi da take ..sai da suka dauki sama da minti goma a hakan suna kallon juna ko wannensu ya kasa dauke idanunshi daga kallon dan uwansa , km kowannesu da abinda zuciyarsa ke sakawa ... DEENI ne Yayi karfin halin janye idanunshi daga 'cikin nata kana yace tmbyrki fa nakeyi ? Da kyar Ta iya bude bakinta Wanda Yayi mata nauyi Ta dan turo tsukakken karamin bakinta 'cikin wata irin murya Na Wanda yaci kuka ya koshi tace wlh Allah bansan ya'akayi hk ta faru dani ba , takarasa fadir hk wasu siraren hawaye nabin gefen idanunta daya tare da sunkuyar da kanta kasa . ,dariya taso subuce masa Yayi saurin dannewa.. ai kuwa kiyi gaugawa sanin yadda akayi kikayi ciki .Ko km tuna Wanda Yayi miki .. Ta dago da sauri tana dubansa ta km fashewa da wani gigitaccen kuka Ni wlh Allah bansan inda zan nemo Wanda Yayi min ciki nan ba tana fadar hkn ta km maida kanta ta sunkuyar . ...Ya km danne dariyarsa a karo Na biyu , to yanzu ya za'a yi kennan da 'cikin jikinki ? Tayi shr kawai tana tunanin yadda zatayi da 'cikin jikinta can km wani tunani yazo mata.. kanta a sunkuye tayi saurin cewa zansha fiya fiya kawai .ko zan rasa raina gara Na rabu da abinda ke cikina akan Na haifeshi .take gabansa yashaga faduwa yana girgirza mata kanshi .. Ki kashe kanki kike nufi da abinda ke 'cikin ? Ta daga masa kanta batare da ta dago ba . ,kinsa hukuncin Wanda ya kashe kanshi da gangan, ballanantana ke dake dauke da wani ran ajikinki .. 'Cikin kuka tace eh nasani amman Na zabi mutuwa dana haifi dan dake 'cikin cikina wasu Hawayen suka sake sulalo mata tashiga kuka sosai ... Ok kinaji yanzu ...ki natsu ki bar kukan nan hk . Sannan kibar komai a hannuna , ki Bari zan yiwa doctor bayani ansan yadda za'a yi da 'cikin idan ma takama a zubar da 'cikin sai ayi hk da ayi asarar rai biyu gara arasa 'cikin tunda shi bawani girma Yayi ba Ni zan taimaka miki , nablah najin hk tayi tsai da kukanta cak... tana shasheka ahankali ahankali tare dagowa. ta xuba masa shanyayyun idanunta da suka gama canza launi tsabar frigici da tashin hankali datake ciki maramisltuwa .. MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Page 87 Hannuwanshi duka ta damko 'cikin nata sosai ' tana sakin wani sabon kuka me cin rai tare da cewa idan kuwa kayi min hk deeni bansan irin farinciki da zanyi ba arayuwata ,jikinta har rawa yake gurin fadar hk tacigaba mgn rabuwa da wannan 'cikin shine muradina a halin yanzu. Ni kaina wlh sai yanzu Na tabbatar da 'cikin jikina km duk hanyar da zanbi gurin salwantar dashi wlh zanbi tashiga jijiga hannushi dake 'cikin nashi Tana wani irin kuka me cike daban tausayi . Jin abinda tace yasa gabadaya gumi yasoma tsatsafowa ajikinshi takoina tsabar tashin hankali da tsinci kanshi ciki . , dan ko numfashi ma da kyar ya dinga fitarwa ahankali ahankali yana kallon 'cikin idanunta abinda ya dade shekara da shekaru yana nema shine yanzu Allah Ya amsa addu'ar sa yabashi ake kokarin , za'a zubar ...... .da kyar yasamu ya tattaro dan abinda yake son ce mata . Karki damu tunda har nace zan taimaka miki zanyi ne . sai dai mu bari muga zuwan doctor .. Nagode.. Nagode.. Nagode..deeni bazan taba manta taimakonka gareni ba ,ta sake fashewa da wani matsanancin kukan .. Cike da sanyin jiki da tausayin kanshi ya Zare hannuwanshi dake 'cikin nata ya Ciro daya Daga 'cikin wayoyinsa ya turawa doctor saira sakon test ..kana ya janyota jikinshi ya rungumeta tsam yana shafa bayanta kusan minti biyu suka dauka ahaka sannan ya dagota cike da kulawa da tausayawa ya tsura mata rikitattun idanunshi is Ok kukan ya isa hk kinji. " ta daga masa kanta kawai tare da cigaba da kukanta domin ita kadai tasan irin radadin da zuciyata ke ji a game da 'cikin jikinta . ,ranshi a matukar bace yacigaba da kallon yadda take wani irin kuka Wanda yasan hkn zai iya shafar lafiyarta da dan dake cikinta . "dan hk ya furzar da wani iska me gauraye da huci kana yace haba..meyasa kika fiyye fitina da wahala ne? Nace miki kiyi shr hk zan San abin yi ko so kike nazare hannun 'cikin lamarin 'cikin jikinki ? Tayi saurin girgirza masa kai. Ok ki bar kukan nan hk bana son jin sautinsa kwata kwata . ,nan ta sake girgirza masa kai alamun taji . Kina jin yunwa ? Tana jin yunwar Amman ta girgirza masa kai alamun bata ji . Byn kmr minti goma shabiyar sai Ga doctor saira tashigo office din hannuta rike da wasu file files tana yiwa nablah sannu da jiki . , nablah ta daga shanyayyun idanunta Tana dubanta tare daga mata kanta alamun da sauki kana ta zarce zuwa mazauninta Tana jiran isowarsu DEENI bai tsaya jiran saukowar nablah ba. Ya sanya mata hijab dinta ya nade hannun suit dinsa ya dauke cak.. ya rungumeta ajikinshi yana kallon 'cikin kwayar idanunta ji yayi tamkar ya tsotsi pinky lips dinta da suka sake yin ja . , ahankali yakarasa Inda doctor take zaune ya zaunar Daita kan kujera yana sake gyara mata zaman hijab din kanta sannan shima ya zauna.. Yana maida hankalinsa sosai kan doctor saira .sai daya sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan ya soma dacewa doctor wani taimako nake son kiyi min akan cikin jikin yarinyar nan dan Allah idan har zai yiwu Ina son a cire mata 'cikin jikinta .... Doctor saira tayi shr Tana sauraronsa har sanda ya dasa ayar mgnrsa , sannan tace gsky mu hospital din nan bama abortion domin doka ce me karfi idan aka kama mutun da laifin aikata hakan. nablah najin hk ta zamo kasa da sauri Tana marairaice fuska da murya ,yayinda hawayen dake makale a idanunta suka soma ambaliya suna tureneniyya gurin fitowa ta hade hannuwanta duka guri daya tasoma rokon doctor ,dan girman Allah doctor ki taima min ki cire min 'cikin jikina, dan girman mahammadu rasulillahi s.a.w ki agazawa rayuwata ki rabani dashi , idan ba hk ba wlh mahaifina zai kashe Ni takarasa fadar hk Tana sakin wani irin kuka me sotsa rai gefe daya km jikinta ya sake daukar kirrrrrrma tasoma rarrafowa Inda doctor ke Zaune. A dan hassale DEENI yace wai meyye hk kike yi ? bakiga magana Mukeyi daita ba ta yadda za'a rabaki da 'cikin jikinki ba. wlh idan kikasa wasa sai kin haifi 'cikin jikinki da izinin Allah. ta juyo da sauri ta rarrafo zuwa gurinsa ,tana kuka dan girman Allah kada kamin hk DEENI.... karigada kayi Niyya taimaka min dan girman Allah kada kafasa .. To wlh Inda har kina bukatar taimakona to ki natsu kibar kukan nan hk tun ban hassala dake ba, Na canza ra'ayina ba ,tasa byn hanunta da sauri tashiga goge Hawayen dake siyaya a idanunta .. kayi hakuri gashi Ina gogewa . To ki natsu sosai dan Ina bukatar natsuwarki a halin yanzu ta Mike ahankali Tana kakkabe jikinta da sake gyara zaman hijab din jikinta..kana tace zan natsu kaji ..gabadaya ta gigice ta rude , ba DEENI ba" hatta doctor saira sai da tausayin yarinyar ya dinga ratsa jinin jikinta . DEENI ya maida hankalinsa sosai kan doctor saira tare da ce mata doctor ki taimaka please kisan yadda zakiyi ki rabata da 'cikin jikinta Doctor tace Ok shikennan zan taimaka. nablah tayi saurin cewa yauwa doctor Nagode sosai Allah Yasa kifi wannan matsayin . Doctor saira bata bi takan nablah ba tacigaba da mgnr dan ta lura yarinyar bata 'cikin sense dinta. ta Mike tsaye tashiga wani daki a duk acikin office dinta taje tattaro duk wasu abinda tasan ana amfani dashi gurin abortion tazo ta zubesu gaban nablah. tace yanzu dai zabi ya rage naki ,kinga wayannan abubuwa ? nablah tashiga duban abinda ta zubesu gabata tare da dagawa doctor kanta , sizos ne zube 'cikin wani dan madaidaicin tire da wasu karafe birjik . Doctor tace kinga wayannan abubuwa to dashi ake cire ciki . idan kin amince za'a cire miki ,Amman 'cikin dayan biyu ,rayuwa ko mutuwa wane kika zaba ? . nablah tayi shr kawai Tana tunanin abinda zata zaba yayinda gefe daya km dade ya rufe DEENI zuciyar deeni tunaninsa ko taji tsoro ne yasa yaji tayi shr Amman Ga mamakinsa sai ya tsinci sautin muryata 'cikin dodon kunnenshi muryarta cike da kuka tace ,bbu komai doctor nazabi kowane daga ciki Ni dai burina Bai wuce kicire min wannan 'cikin ba . doctor tayi shr tana dubanta hade da nazarinta. DEENI ya dinga aikawa nablah da wani irin kallo me cike wahalar fassarawa kallon mara hankali yake mata . a fusace yace doctor bada wannan a sake samo wata dabarar yi. ita km nablah ce take doctor ki taimaka please ... Ke kiyiwa mutane shr da bazan 'bakin nan naki duk kinbi kin cikawa mutane kunne . Doctor ki taimaka iya abinda yace kennan yayi shr tare da xubawa nablah idanunsa . ,take km wani dabara yaxo ma doctor saira Tace kada kadamu zan taimaka mata akwai wasu kwayoyin da za'a iya mata amfani dashi yanzu Wanda zai saka 'cikin ya hade guri daya zuwa nan da wata uku sai Ku dawo asaka injin a markade 'cikin gabadaya ta yadda bazata matu ba . DEENI yace shikennan hkn man yayi Na gode sosai doctor saira tace karka damu ai taimakon juna ne. ,nablah tashiga yiwa doctor saira godiya sosai har da bata hakurin rashin kunyar datayi mata da farko . murmushi tayi kawai doctor tayi Tana me sake tsananta jin tausayin yarinyar acikin ranta . "Doctor ta hada mata magungunan kala kala Na kara kafiyar jiki da karin jinin ta xube su gaban deeni . DEENI ya dauka tare da juyowa Inda nablah ke zaune zugun daita duk tagama fita haiyacinta . yace zaki iya tafiya? ta dan daga masa kanta alamun eh yace Ok Mike muje ko.. Jiki a sanyaye suka baro office din doctor saira zuwa harabar hospital din wanda sai a lokacin deeni yasan yanayin da garin yake ciki . Ahankali DEENI ya daga idanunshi yana kallon sararin samaniyya yadda hadari ya hadu sosai kafin kace me tunin ruwa yasoma saukowa da karfinshi. Kai tsaye Inda yayi parking din motarsa suka nufa yayi saurin bude mata gidan gaba tashiga ta zauna shima yazagayo yashiga ya zauna yana Mr tada motar yasoma gudu ahankali kmr bai son yin tukin ,yayinda ita km gabadaya ji take tamkar zuciyarta ta buga sbd wani mugun haushinsa dataji yakamata. so take yayi mugun gudun sosai tamkar zai tashi sama ko 'cikin dake jikinta zai jijiga daga nan ya zube ta hutawa ranta. dunkule jikinta tayi guri daya tana sakin numafashi ahankali sakamakon dan ruwan daya soma tabata wani irin zazzabi ne may zafi yasamu nasarar rufeta, jikinta ya dau zafi sosai tamkar garwashin wuta. jikinta ya dauki rawa ganin hk yasa DEENI ya juyo ya dan saci kallonta ganin yadda take rawar tsanyi yasa rage AC matar tare da Ciro blue suit dinsa ya lullube mata jiki dashi .. Sannan ya maida hankali Yacigaba da tukinsa . " yana tunani yarinyar. Da irin zaman dayayi da zeenat ,ya dinga tunawa da yadda abubuwa suka dinga faruwa a tsakaninsa daita daki daki da yadda ta dinga samun ciki tana zubarwa . a ransa yace dama baitace zata fara haifa min yara ba ? Ya sake tuna sanda yayi mafarkin da yarinyar. ta haifa masa wasu kyawawan bbys masu kyau tana Miko masa . Taja numfashi da kyar ya fesar ,ashe gaske hkn zai kasance atsakaninsu itace din uwar ya'yansa ba zeenat ba ahankali ya furta wannan wace irin kaddarace hk ? Bai San sanda hawaye ya tsiyayo masa ba , ya Ciro hanky a gaban aljihun rigarsa ya share hawayensa yacigaba da tukinsa ahankali ya sake juyowa yana dubanta yadda ta kamkame jikinta ya tabbatar masa da sanyi take ji sosai dan hk ya Kai hannushi ya kamo tafin hannuta'cikin nashi yana murzawa wani irin zafi yaji ya ratsa nashi tafin hannu. ya matse hannuta sosai 'cikin nashi yana cigaba da direving . 'Kai tsaye gidan glass ya nufa daita. batayi mgn ba sbd Yadda take jin jikinta. " byn yayi parking ya fito yazo ya bude mata kofa ya ganta still a rakube tamkar kazar da ruwa yayi mata duka. ya tsaya kawai tare da tsura mata rikitattun idanunsa kana yasa hannushi duka yacicci bota ya nufin 'cikin gidan daita . dakin jiya ya nufa daita ya kwantar daita Sanyi sosai ya sauka a garin ya hade da sanyi AC jinta take tamkar wacce ake kwarawa runwa sanyi .. Layin umminsa yafara nema tare da manna wayar a kunnenshi byn ta dauka suka gaisa yace mata yanzu nan muka dawo daga hospital ... Ya jikin nablah din ? da sauki first love . nablah ta lalubo hannushi 'cikin nata ,ya juyo batare da yacigaba da mgnrsa ba tashiga girgirza masa kanta yayinda bakinta ke motsawa ahankali Amman baya jin abinda take cewa . ya dan matso sosai kusa daita yakai kunnenshi daidaita saitin bakinta domin jin abinda zatace a kasalance yaji tace dan girman Allah kada ka sanarwa ummi komai game da 'cikin jikina ka rufa min asiri wlh bansan da wani ido zan kalleta ba. takarasa fadar hkn wasu siraren hawaye nabin gefen idanunta yace is Ok Ni ma bagaya mata zanyi ba . Ya juya yayi nesa kadan daita tare da cigaba da wayarsa ummi tace Ina jinka son me doctor tace yana damunta wlh bakaga yadda Na damu ba ? ya katse zance da cewa sirrin boye ne ka shirin bayyana. ummi tayi shr tana tunanin me hkn yake nufi ? Sirrin boye ne ke shirin bayyana ta sake maimaita hkn can km ta harbo jirginsa tace Kai dan Allah ? Yace Allah kuwa first love. wata nawa dan Na dade da zargin ciki gareta wlh yayi kasa kasa da muryarsa ta yadda nablah bazata taba jiyosa ba ,yace kyalli hudu hkn yasan ummi ta gane wata hutu yake nufi tayi ta murna tana kwararo addu'oi Ga 'cikin da ma nablah gabadaya. daga karshe tace Allah Yasa wannan 'cikin yakawo sanadin da diyata zata samu nata ,da kyar deeni yayi karfin halin amsawa da Ameen .yace ya kunje hospital din? Ummi tace muje yanxun muka dawo sai dai bamusa likinta da zai dubata , appointment aka bamu yace Ok nan suka dan taba hira Daga baya sukayi sallama. Tun sanda yagama wayarsa da umminsa Ya dawo kusa daita sosai ya zauna yakasa aikata komai sai binta kawai yake da idanun ko yaya ta motsa sai yayi mata sannu . Ahankali ta tabo wandonsa idanunsa ya zuba mata atunaninsa bada gangan tayi ba ,sai dai can kmr minti biyu ya sake jin takara tabosa . Muryarsa a sanyaye yace menene nablah? Hadiye yawun da suka zo mata tayi kana tayi mgn da muryarta data gama disashewa tsabar kuka ,sanyi yayi min yawa ,da kyar ya iya gano abinda tace .... Kashe AC yayi gabadaya ya dawo ya zauna yana nazarin abinda zaiyi ganin yabata lokaci a zaune yasa shi tashi yashiga bathroom din dakin ya tara bucket tare da kunna tap din ruwan zafi . ya dawo dakin ya jawo towel dinsa . Zaune ya tayarda ita ya jingina bynta da pillow ,tare da tattara gashin kanta ya nannadesu ya warware Rebon dinta ya tufkesu guri daya.. Ledar shipping din da Yayi mata jiya ya janyo ya bude ya fito mata da wasu kayan bacci masu dama ya ajiye agefe . Idanunta kawai ta tsura masa tana kallonsa yayinda gabanta yashiga dukan uku uku sai da gyara yanayin fuskarsa tare da tamketa da kyau tamkar bai taba dariya ba iya tsawon rayuwarsa . Kana ya fara cire mata rigarta byn ya zuge zip din, hannu ya Kai zai balle breezy dinta ,tayi saurin rike mishi hannu tana girgirza masa kai tare da cewa uhmmmm ... Mezaka min ne? Ta furta hkn muryarta Na tsananta rawa ,hade fuskarshi yayi sosai sannan ya bata amsa da hadiyeki zanyi kana yacigaba da balle breezy dake makale da jikinta ya cireta gabadaya ya ajiyeta a gefe . Batare da wani bata lokaci ba ya tsoma towel din 'cikin ruwan zafi ya ciro ya matse sosai ya fara shafe mata goshinta zuwa saman dukiyar fulaninta , sanyyayiyar ajiyar zuciya ta sauke da karfi tare da runtse shanyayyun idanunta wuyanta da kirjinta kadai yake aikin gogewa ga ruwan da zafi sosai da kyar Tasamu ta hada kalmomin bakinta tayi mgn .. Please karka konamin kirjina fa .....sai lokacin ya lura da cewa nan kadai yake aikin gasawa .. Janye komai yayi dangane da tarin shawa,arta dake fizgarsa gareshi yacigaba da gasa mata duk wani lungu da sako na gangar jikinta sosai ita kanta take jin dadin abinda yake mata . Ruf da ciki ya maidaita yacigaba da gasa mata bayanta zuwa bombom dinta, bata yi kokarin hanashi ba dan itama tana jin dadin gashin da yake mata har Saida ruwan zafin suka huce sannan ya Mike tsaye ya maida bucket din ya sake dawowa lokacin har bacci yasoma daukarta . Ya tsura mata rikitattun idanunsa yana kallonta a zahirance bata bambamta da komai ba irin na ya'ya masu hannu dashuni ta fannin jikinta da halayyanta .. Wani bangare Na zuciyarsa yace ka renata gashi km ita ke shirin zama uwar danka ko yarka ,sosai ya tsurawa surar jikinta ido. dubita santaleliyar yarinyar duk wata gaba ta jikinta a cike take bammmmmm barin ma kirjinta daya sake cika tare da tsaya kyam.. gabadaya bombom yagama budewa komai yaji ajikinta sai sambarka duk ta yadda yake son macce takasance nablah ta zarta hkn .. Da sauri Ya kawar da rikitattun idanunshi akanta yakarasa gareta ya saka mata kaya ya gyara mata kwanciyarta sosai shima ya kwanta abayanta tare da rungumeta tsam tsam ajikinshi yana sakin numafashi ya lullubesu da blanket . ranar kam bbu wani zance zuwa aiki ya manne mata duk Kiran da ake masa ma baya dauka daga karshe yakashe wayar gabadaya. bacci sukayi sosai deeni ne yasoma tashi ya gyara mata kwanciyarta tare da lullubeta ya mike tsaye ya nufi dakinsa wanka yashiga shap shap ya fito tare da alwala yazo yagabatar da sallah ya canza kaya jikinsa zuwa wasu daban ya fice Daga gidan byn ya kulle nablah a daki Kai tsaye planums rows family estate ya nufa . Yana paka motarsa sule direbansa ya taso da sauri yana gaidashi deeni ya fito daga mota yana amsa bbu yabo bbu fallasa ,kana yasoma tafiya 'cikin takun nan nashi zuwa 'cikin gidan yayinda sule ke biye dashi a baya .murya cike da ladabi sule yace boos wai Ina kashiga ne kwana biyu ? Deeni ya juyo a dake tare da cewa akwai matsala ne ? A'a Na dai Ga banganka bane shiyasa Na tmby Ga mutane nata zuwa neman taimako .be kara cewa komai ba Yacigaba da tafiyarsa 'cikin isa .boos Amman kadawo kennan bazaka sake fita ba ? Deeni ya sake juyowa a fusace yana duban sule da wani irin kallo wanda sai da sule shan jinin jikinsa kana yace idan ka kuma zuwa min da wayannan tmbyoyin zan dakatar dakai a aiki dani ,Ni dai waye a under din wani ? Sule yayi saurin cewa Kai ne boos , Allah huci zuciyarka boos ,ya sake katseshi kadai ji abinda nace banson shishigi please sannan ya km juyawa yashige gabadaya laraba Daga nesa Tana hango abinda ke faruwa ita kanta so take tasan wani hali nablah take ciki domin ta kwana biyu rabonta daita gashi bata damar hawa upstairs gashi yanayin me gidan daban yake bazama ka iya kallonsa Kai tsaye ballanantana ka iya tmbyrsa ,karasawa tayi gurin sule Tana tmbyrsa ko yana ganin nablah shima bawani gamsashiyar bayani yayi mata ba hk taja jikinta ta koma part dinta . Bashi ya dawo gidan ba sai daf da magariba yashigo gidan yasa key ya bude dakin datake ciki can ya hangota rakube a can a karshen gado ta kifa kanta bisa cinyoyinta da alamun ta kuka take da saurinsa yakaraso Inda take ya haye kan gadon tare da janyota jikinshi ya rungumeta tsam atare suka ji wani irin shock ,da shiga wani yanayi na daban . yayinda zuciyayoyinsu yashiga bugawa da sauri da sauri daf ..daf .lafewa tayi sosai ajikinsa tana shakar daddaden kashin turaren jikinsa. yayinda bugun da zuciyata ke sake tsananta kawai taji hawaye na sauko mata bisa kuncinta ahankali yake jin sautin kukanta har da shesheka ,ya dagota a kasalance yana kallon kwayar idanunta tare da dago habarta yana sake kare mata kallo yarasa me zai mata tasamu natsuwar dayake so atare daita. rasa yadda zaiyi ne yasa shi hade bakinsu guri daya yashiga tsotsan bakinta yana lumshe rikitattun idanunshi ,bata yi yunkurin dakatar dashi ba sai ma idanunta data sanya 'cikin nashi suna kallon kwayar idanun junansu . ahankali ,salonsa da yanayinsa ya fara sauyawa zuwa bukatuwa daita. dan duk jin jikinshi yake wani irin iri gabadaya ji yake yana tsananin bukatarta ahalin dayake ciki . hannushi ya fara yawo dashi ajikinta yayinda still bakinsu Na hade guri guda ganin wasan nashi nason wuce misali yasa ta rike hannushi gamm tare da zame bakinta 'cikin nashi ta fashe masa da wani irin kuka tallabota Yayi sosai zuwa jikinsa ta fada jikinsa yana shafa sansar jikinta cike da natsuwa ahankali km yana rarrashin sosai tayi kwanciyarta ajikinsa atare suke fidda numfashin may gauraye da shauki daidai kunneta ya Kai bakinsa tashi muje kici abincin nasan zuwa yanzu kina bukatar hk ? tayi shr taki ce masa komoi ,duk da kusan abinda yafi tsana kennan a rayuwarsa yayi mgn ayi masa kyaliya . "Amman hk ya dannewa zuciyarsa domin bata kulawa ta musamman ya mike tare daita ajikinshi Tana manne ajikinshi har babban parlour gidan ya zaunar daita akan kujerar dinning area ya bude ledar daya shigo daita kamshin gadashiyar kaza ya bugi hancinta ta hadiye wani miyo sbd tsananin yuwanr dataji ya taso mata yana dawainiyya daita. sannan yaciro wani takeway wanda akayi raping dinsa da wani farin abu ya bude . ,nan ma wata hadaddeyar fridrice ce datashi kayan hadi sai kamshi Abinci ke tashi takoina sai kwalayen hallondia dake ajiye fiyye da biyar sbd yasan Tana matukar son shanshi . Sannan ya tsura mata ido yana dubeta ganin ta rafka uban tagumi yace mata Bismillah ahankali ta tsaka yatsun hannuta tasoma cin abinci yayinda shi km ya zuba mata ido yacigaba da kallonta kawai yana kallon yadda take sarrafa yatsun hannunta gurin diban abinci zuwa bakinta . abin sha'awa komai tayi sai yaga Tana birgeshi gashi komai nata daban yake dana sauran mutune, tamkar ba me shiga ciki ba . bbu laulayi komai bbu wani abu wanda ya danganci tsirfa irinta masu ciki. komai tasamu cin abunta take a ranshi ya furta Yar baiwa me baiwa iri iri ..har tagama cin abinci idanunshi nakanta yakasa dauke idanunshi akanta ya balballo mata maganin jinin da doctor saira ta jibgomusu ya Miko mata tare da ruwa tasa hannu ta amsa Tasha . ta sake ballo wasu Tasha. tayi overdose dan maganin yayi mata saurin aiki yadda tayi din ne abin yakusan sashi dariya Amman ya danne dan kada yarusa shirinsa yacigaba da kallonta muryarsa a sanyaye yace kina bukatar wani abu byn wannan ? ta girgirza masa kai kawai . Bakinki Na ciwo ne? Muryarta cike da shagwaba tace a'a . Ok amsawa ne bazakiyi ba. ,ta yatsina fuskarta alamun yasoma damunta . Kinyi sallah ? Tace a'a Tana turo masa dan tsukaken bakinta bai San sanda ya kai bakinsa kan lips dinta ya tsotsa sosai ya mannota da jikinsa yace ki saki jikinki sosai ta hk ne maganin zai yi saurin aiki ajikinki idan ba hk ba zaki haifi bbynki Ni bbu ruwana fa. ...ta narke fuska tamkar me shirin sakin kuka . Yace Ok kuka ma zakiyi Ok ? Tashiga girgirza masa Ok ki daure ki saki zuciyarki ki dinga walwallaki taamkar da ta hakan ne komai zai daidaita.. " muryarta a sarke tace to ...yace muje kiyi sallah ki kwanta ki huta .ta Mike tsaye shima ya Mike tare da rungumeta a gefen jikinsa ya sake nufar dakinta. Akwana a tashi bbu yuwa agurin Allah Yau kimanin 3 weeks kennan da tafiyarsu zeenat india ummi tasaka zeenat gaba Yau zuwa wani babban asibitin birnin India Wanda ya amsa sunanshi may dauke da kwararrun likitoci domain a sake duba mata lfyr diyarta a karo Na uku . Duk wani bincike da test test anyiwa zeenat shi yayinda gabadaya sakamakon yanuna lfy lau take km bata tare da wata matsala ajikinta. likinta ya shedamusu at any time zata iya daukar ciki domin abincikensu da sukayi yanzu hk mahaifarta a bude take dan hk ko yanzu mijinta yasadu daita zata iya samun ciki idan Allah yaso. Ummi ta sauke Naunauyen ajiyar zuciya sannan Hankalinta ya sake kwantawa tunda ansha gaya masu hk a duk hospital da suke zuwa . ummi ta numfasa tare da yiwa bayanin akan yadda zeenat din Tasha zubar da ciki da irin magungunan data dinga Sha domin hanata daukar ciki . Likita yace duk da hk madam Allah Bai dora mata wata matsala ba lfy lau mahaifarta take bbu abinda yasameta Wanda zai hanata haihuwa sai dai ko wani ikon Allah yacigaba zamu dai mu daurata akan magani Wanda zata soma amfani dashi anan kafin Ku wuce inshallahu da yardar Allah zata samu, idan Tana da rabo. hk suka dawo gida zuciyoyinsu cike da natsuwa barin ma kada zeenat taji labari .. Bangaren deeni kuwa kusan sati uku Yayi a gida batare da ya fita ko nan da can ba har aiki ya tattarashi a gefe tare da kashe wayoyinsa. sosai yake bawa nablah kulawa ta musamman da kafa kafa daita duk wani abinda yasan zai faranta mata shi yake mata .ita kanta ta dan saki ranta sosai dashi . yayinda zuciyarta take ganin kirkinsa da imaninsa gareta zuciyarta, ta aminta dashi har tabashi matsayin wani jigone Na rayuwarta dan yadda yake mata ko shi yayi mata 'cikin jikinta iyakaciinsa kennan. duk wani aikin office da yakama yayi ,sai yayi shi agida sosai yake bata lokacinsa ya tabbatar da tana cin abinci da Tasha magungunan nata Na karya akan lokaci yayinda shakuwa ke tsananta shiga tsakaninsu ahankali ahankali sakamakon wuni da sukeyi tare da kwana guri daya MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO *Jinjina gareku group Na kainuwa writer's lallai Ku masoya nah ne Wanda duniya tabari nasan da zaman hakan batare da Ina cikinku ba, hakika bagudo na yinku sosai da sosai km ta yaba da kaunarku gareta sannan tana alfahari daku a duk inda kuke ,domin Kun cancanci fiyye da hk agarenta ,sosai kuka shiga raina ba karya, Ku din masoya ne na daban, Ina matukar jin dadin yadda kuke kaunar labarin AUREN SIRRI wannan shafin sadaukarwa ne Ga duk wace take 'cikin group Na kainuwa writer's Nagode sosai Allah yabar zumunci da kauna inshallahu km ana taren tare*🀝🏻🀝🏻🀝🏻 Page 89 A hankali ya yunkura zai tashi daita ajikinshi, tayi saurin Kai hannuwanta dukka ta zagaye cikinsa dashi 'cikin raunanniyyar muryarta tace please deeni ka zauna kada ,ka fama ciwonka ....dole Tasa ya koma ya zauna ba dan yaso ba. " sai dan gudun abinda zai sameta idan ya matsa lallai sai yatashi da karfi kmr yadda yayi Niyya ...yadda take kwance ajikinshi yasa yakara jin gabadaya notikan dake daure da jikinsa suna neman kwance masa da son fallasa abinda ke boye zuciyarsa wanda hkn km zai iya jawo afkuwar komai atsakaninsu batare daya shirya yin hkn ba ,kamo lips dinsa na kasa yayi yasoma ciccizawa ahankali ahankali. ,wani irin zazzafan shaukinta yake sake jin yana bin jini da "bargon jikinsa yana bayawa kowane part Na ruhinsa sako na musamman .. ahankali ya runtsa rikitattun idanunshi sanda yaji ta zare hannuwanta ajikinsa tana sakin numafashi da kyar tamkar me cutar asma . Idanunsa ya tsura mata yana kallon cikin kwayar idanunta dake walanniya suna aikin jujjuyawa, sosai ya tsura mata idanushi kawai Tana aikin kallonta hk kawai ya tsinci kanshi da kasa ce mata komai sai ma Kai hannuwanshi da Yayi yakamota ya mannota da kirjinsa yana sakin naunauyen ajiyar zuciya .kana yakai bakinsa daidai shashin wuyanta yana shinshinawa da sumbatar duk inda bskinsa yaci karo dashi , hade da goggomata gashin dake kwance a fuskarsa . jin Yayi saitin kunneta yasa ta dago hannuta 'cikin mutuwar jiki a dan tsorace ta dora akan bakinsa sbd kwata kwata bata shirya jin abinda yake son fada mata ba. 'cikin sarkewa muryarta tace please kayi hakuri man sbd Gani irin kallon dayake antayo mata ... lumshe rikitattun idanunshi Yayi yana shakar kamshin tafin hannunta mai taushi akan bakinsa . "ta kula da yadda yake yi din km tasan bakaramin aikinsa bane ya canza salon yanayinsa zuwa zafafa wasannisa masu hautsina mata lissafi . dan hk tayi sauri zame hannuta ahankali zata tashi da sauri Ya rukunkumeta ajikinsa tare da shafo wasu wuraren a sansar ajikinta kana ya dire" hannuwanshi akan tudun nonuwanta da suke cike bammmmmm dasu abin bukatar kowani cikakken namiji, ahankali yake shafo saman nonuwanta yana lumshe ido , ta dan saki kara 'cikin sanyi muryata mai dadi tace . Wayyo NASU...RUL..DEENI zan suuuume ..me .. maka fa ... Har 'cikin kasan zuciyarsa yaji maganarta tashigeshi "ya rinka jin wani irin abu me kama da sonta yana kara fizgar zuciyarsa gareta .cike da kuzari ya sake rukunkumeta sosai ajikinshi yana mamakin wannan abu dayake tawainiyya dashi akowani lokaci koda kuwa baya tare daita . 'cikin natsuwa km yashiga mamakin yadda Sam bata shakkarsa , kalli yadda ta ambaci sunansa yanzu kai tsaye batare da wani tsoro ko fargaba ba . Wanda ba duk mutane ke kiransa da sunan Kai tsaye ba ...... Ita kuwa tsoro ne yakamata domin ita kanta ji tayi kawai sunan nashi ya fito daga bakinta batare data shiriyawa hkn ba.yawo yashigayi da hannushi a sansar jikinta batare da Yayi la'akari da irin raunin dake kafarsa ba . rasa yadda zatayi dashi ne yasa tasoma mutsun mutsun ajikinshi tare da ce masa tana jin yunwa ,tasan yanzu zai kyaleta. Hk kuwa ta faru dan sausauta rungumarta Yayi yana sakin numafashi da kyar. ya juyo da fuskarta daidai tashi suna fuskantar junansu sosai yayinda kowanensu Na shakar numfashin juna atare suka lumshe idanuwansu take km zuciyoyiinsu suka shiga bugawa atare muryarsa cike da shaukinta. yace a Ina kika San sunana hk ? Tayi shr tana tunanin inda taji sunan yayinda gabadaya zuciyarta ta cika da frigici da tsoron tmbyr da Yayi mata idanunta suka soma ccikowa da wasu Hawayen. Muryarsa a kasalance yace ba kuka nace ki min ba ,amsa kawai zaki bani . Ina kike San complete name din na ? Muryarta cike da in ..inna tace uhm ammm daman ajikin hotonka dake manne a dakin sama nagani . Ya lumshe rikitattun idanunshi yana cigaba yawo da hannuwanshi ajikinta yace Kinsa kuwa kin fi kowa iya sarrafa harshen gurin iya Kiran sunana ....yakarasa fadar hk yana bude rikitattun idanunsa masu kashewa Mata sansar jiki. Ta tsurawa kwayar idanushi ,idanunta itama kawai Tana kallon yadda Ya dawo mata tamkar wani karamin yaron goye sannan ta bude bakinta da kyar . ,kowa fa kace ? Ya kashe mata idonsa daya alamun hk abun yake "abinda ke sake narka da zuciyar nablah kennan har ta manta da Wanda take tare ,ta dinga jinsa ajikinta tamkar shi din nata ne na har abada. Yayinda mgrsa Tasata jin kmr ana mata wanka da ruwan sanyi ne . ,har da ummi da aunty ze...cak ta katse harshenta gurin karasa mgnr take km gabanta ya yanke yashiga dukan uku uku sakamakon tunowa da zeenat din datayi . da tuna ashe fa deeni datake tare dashi ahalin yanzu mijin wata ne, wanda tafi so da kauna fiyye da komai dake 'cikin rayuwar duniyar nan. Shine ,take tare dashi har take rayuwa dashi tamkar wani mijinta . Ya kika yi shr yarinya kikarasa Kiran sunan matata man ? Ta runtse idanunta Tana jin yadda bugun zuciyarta ke sake karuwa kirjinta Na mata wani irin zafi da radadi Wanda tarasa name ne ? Ok bazaki iya karasawa ba ,sbd kin fara son mijinta ko ? Ta bude shanyayyun idanunta da suka gama canzawa tsabar tashin hankali data tsinci kanta ciki ta watsa su 'cikin kwayar idanunshi kana ta girgirza masa kai wasu zafafan hawaye suka samu nasarar biyo kuncinta . Ya dan yi murmushin gefen baki yana me kamo lips dinsa na kasa yanacigaba da ciccizawa ahankali, sannan ya sauke ajiyar zuciya da karfi. Kina kishin matata ko nablah ? Unexpected taji ya jiho mata tmbyr tun bata gama jimamin wancen ba .. Muryarta a matukar sanyaye tace a'a wlh bana kishi matarka sannan km bana jin sonka 'cikin zuciyata Ni kaina bansan abinda yasani kasa karasa Kiran sunan nata ba . ya girgirza Kanshi kawai domin sanin dalilin dayayi ,kana yace zaki sani ne inda lokacin hk Yayi . dan kin rigada kin makaro yarinyar dan tuni soyayyata tagama da zuciyarki tsab "kin fada atafkin kogin son mijinta kin nutse kiris ya rage miki zuciyarki ta mace akan shaukin soyayyata ....Ya fadi hk yana me sakar mata killing smile dinsa me sake kashewa Mata ilahirin jikinta akanshi. Allah Ya tsareni da macewa akan sonka deeni ta fadi hkn muryarta cike da kuka tana mikewa tsaye ahankali yayinda wasu Hawayen takaicinsa suka sake biyowa kan kuncinta. " kalli yaddda kike kuka nablah akan soyayyata da kishin matata Amman kice a'a , wlh Ni ba akanka da wani banzar kishin matarka nake kuka na ba. Ni.. Ni ..abinda yasani kuka daban takarasa fadar hk muryarta cike da in inna ,yayinda wasu siraren Hawaye suka sake silalo mata . ya Miko mata yatsun hannushi alamun ta taimaka masa ya Mike tsaye , bbu wani mutsu ta Miko masa tafin hannunta duka. ya riko nata hannuwan cike da wani irin sabon shaukinta , ya Mike tsaye yana Kiran washhhhhh washhhhhh ita km ta damke yatsun hannushi sosai tana mishi sannu dan a tunaninta ko zafin ciwon ne yasakashi yin hkn . Ya gyara tsayuwarsa da kyau yana rungumeta ajikinshi muryarsa can kasa kasa cike shaukin feelings yace ok gaya min abinda yasaka ki kuka yanzu ...? Ni km idan kika gaya min wlh na miki alkwarin bazan sake aikata miki shi ba , ballanantana har yasa kiyi asarar hawayenki akanshi ..ta girgirza masa kanta kawai tare raba jikinta dana shi tana fezgo numfashi ..kana muryarta a shagwabe tace Ni muje yunwa nake ji... Hannuta 'cikin nashi suka nufi parlour,n ta nufi kan kujera dashi da niyar zaunar dashi ,taji yace Kai Ni dinning .. can din ta kaishi ya zauna da kyar yana sake Kiran washhhhhh Allah nah ... yayinda jini ya dinga diga tun Daga kitchen har zuwa dinning area ..har zata zauna ta tuna da bbu komai lullube ajikinta. ta sake komawa cikin kitchen din ta dauko hijab dinta ta zira. ta sake fitowa hannunta rike da wani dan karamin towel Wanda tagani a rataye kitchen din. da moupystick tana goge jinin daya bata gurin . tana kallon yadda Ya tamke fuskarshi tamau ya hade rai yana zabga mata harara tamkar bashi ba. ko km Wanda aka aikowa da sakon mutuwa . , har takaraso gareshi ta daga kafarsa mai ciwo ta tasaka towel din a karkashin kafarsa Bai ce daita komai ba ,dan yana jin wani irin mugun haushi ,da duk wani aikin wahalar dazatayi ahalin yanzu .yayinda yake jin zuciyarsa yanzu zai iya zamemeta tamkar bawanta akan cikin jikinta . Ahankali ta zauna tasoma yin breakfast din 'cikin natsuwa tana dubansa da mamakin sauyawarsa alokacin. Byn kmr minti shabiyar sai Ga wayar sule direbansa, yace gasu sun karaso, muryarsa a dake yace ok ,ya dan juyo yana kallon inda nablah ke zaune ta zuba masa shanyayyun idanunta ,ki tashi ki koma daki abinda ya iya ce mata Keenan . ,haushi da takaicin yadda yayi magana yasa ta Mike a zabure zata tashi yayi saurin runtse rikitattun idanunshi gammmm yana Kiran sunanta 'cikin sanyayyiyar muryarsa na..bee..lah . Ta amsa da Na'am tana me zagayowa daidai indayake zaune . ta tsaya itama tana dubansa ,har sanda ya bude idanunsa ya zube su 'cikin nata . Kina ji ko.. ki dinga bin jikinki ahankali please... so that maganin da kike Sha zaifi saurin yin aiki ajikinki ,ta yadda komai zaizo mana 'cikin sauki Amman idan kina zabura irin hk fa akwai matsala . ,taji dadin abinda yace sosai har haushinsa dataji, azuciyarta ya ragu ,ko bbu komai tana matukar jin dadin yadda yake nuna kulawarsa akanta shiyasa wani lokacin take manta kanta da mijin wacce take rayuwa har ta dinga jinsa 'cikin ranta, sbd Yadda yake tsananin yin kafa kafa da 'cikin jikinta , muryarta a sarke tace Nagode sosai da kulawarka gareni km inshallahu zan dinga yi ahankali .. Ya lumshe rikitattun idanunshi tare da cewa Karki damu kije kisha magungunanki ,ki kwanta ki dan huta tace to tana me kokarin barin gurin. ya juya ahankali yabi bayan da wani irin mayataccen kallo me cike da tsansar sha,awarta . Byn kmr minti goma ya Mike tsaye da kyar yaje ya bude glass door din yana me baiwa Dr saira hanyar shigowa ciki waw tun bata karasa shigowa ba sbd Yadda tsarin gidan yayi matukar birketa . Tashigo ahankali har da sule Wanda ya dawo shima tamkar wani bagidajen dan bakauye dashi tsabar kallon tsarin gidan ,duk da yasan sanda aka fara ginin gidan.da sanda aka ganashi Amman Bai dauka tsarin gidan zai kasance irin tamkar akasar turai ba . ahankali yashiga furta Masha Allah lakuwata illa billah Deeni Bai bi takan yadda yaga sule ya rude yana kallo da wage wage gidan ba. ya zauna rigingine akan two star yana nunawa doctor saira dake tsaye har lokacin gurin zama. ta zauna tana gaishe shi tare da tmbyr me jiki ,yace taji sauki sosai.. sule ya juyo da sauri tare da cewa , boss waye km bashi da lfy ? Deeni Ya yatsina fusaka yana watsa masa wata uwar harara kana yace ba'a sani ba . "km wlh mlm kada ka sake ,kayiwa mutane wasu saqagogun shirmeka anan . Sule yace sorry boss baza a sake ba da izinin Allah Amman fa gidan ya kero iya keruwa Allah sanya alkhari da zuria masu albarka. deeni Bai San sanda yace Ameen sule Nagode sosai . Ashe dai kana da hankali wani lokacin ? Sule ya washe bakinsa yana dry jin dadi abinda boss dinsa yace . Deeni ya bukaci dr saira ta fara duba mishi kafarshi tare da mata bayanin abinda yasame shi. takaraso har inda yake zaune tana duba kafartashi . tace garin Yaya hk ta faru Mr deeni ? Sautsayi ne kawai doctor yayi mgnr a takaice . Ok gsky ni yanzu banzo da wannan shirin ba ,Na dauka ma ko game da yarinyar nan ce ,yanzu abinda za'ayi kabini muje zuwa hospital sai ayi treating din gurin yace Ok babudamuwa ya Mike tsaye da kyar suka bar parlour,n sule Nata faman ratafa masa sannan bbu kaukautawa. nablah Na tsaye jikin Window glass din dakin tana kallon yadda yake daga kafarsa daya da kyar. taji wani irin abu ya caki tsakiyar zuciyarta tare da maseefar jin tausayinsa raunin dayaji a sanadiyarta . Yayinda zuciyarta ta shiga harbawa daf ..daf... daf.. ta runtse shanyayyun idanunta 'cikin sanyi jiki takai hannuta ta dafe saitin zuciyarta dashi Tana jin komai dake jikinta yana kokarin sauyawa akan deeni . Ahankali ta furta oh! Allah Ni nablah meke shirin faruwa dani ne akan wannan bawa naka ? Ko dai abinda yake yawan fada kullun akansa ne ke shirin faruwa dani ? Kar dai Na fada tafkin soyayyarsa da gaske batare dana sani ba ? Tayi saurin girgirza kanta tare da cewa hkn ma bazai taba faruwa ba domin nidashi bamu dace ba sannan zamu taba son junanmu ba . Ta dade tsaye agurin tana saka da tunanin iri iri akansa ,kafin daga karshe taje ta zube akan bed ta kwanta tana sakin naunauyen ajiyar zuciya da karfi hade da runtse idanunta badan tana jin baccin ba sai dan umarnin daya bata .. Bayn sunje asibiti akai yiwa deeni duk wani abun da ya dace tare da yiwa kafar bandage . sule ya maidoshi gida shi km yakara gaba . A rakube yaganta bakin gadon dakin tallabe da fuskarta da duka hannayenta wanda take jikinsa yabashi cewar tunaninsa take yakaraso Inda take ahankali yana dingisa kafarsa daya , Murmushin da bayi zato ba ne ya samu nasarar kufce masa, rungumeta yayi tsab ajikinsa yana cewa tunaninnawa km Na me ne ? ,ta kalloshi a frigice tana shagwabe fuska tare da cewa why deeni ka tsorota Ni fa sosai ..Ya narke mata ajiki shima yana shagwabe mata tare da cewa am very sorry dear ..Amman please ki dan rage tunani sbd condition din da kike ciki ,jin abinda yace yasaka jan tsaki ,tana tmbyr kafarsa ya lumshe mata rikitattun idanunshi batare da yace komai .. Akwana a tashi 'bbu wuya gurin Allah km sannu ahankali cikin hukuncin Allah deeni ya warke sumul yasamu saukin kafarsa sosai har yana tafiyarsa yadda yakamata tamkar da. yayinda 'cikin jikin nablah shi km ke sake girma da bunkasa da bin jikinta, barin ma fannin nonuwanta da duwawukanta suji lbr , domin nonuwanta sunyi wani irin girma da cika naban mamaki sunyi mata hake hake a jirjinta , Yayinda duwawukanta km suka dan baje sukayi fade dasu. sai jikinta yabada wani Shep me kama da coka cola . ta murje sosai tayi haske tayi fresh ta canza sosai Ga duk Wanda yasanta ada idan yaganta bazai yi saurin ganeta ba . sbd da Yadda gabadaya yanayin jikinta yasamu sauyi Na musamman . Bangaren su ummi kuwa komai Na tafiya daidai yayinda duk sanda zeenat ta tada hankalinta kan komawa Nigeria, ummi ke nusar daita tare da kwantar mata da hankali, abinda yasa ma basu dawo ba har zuwa wannan lokacin likitan daya daurata zeenat akan shan maganin ne yace su dan tsaya akwai abubuwan daza'a yi mata .. yayinda duk abinda ke wakana a game da 'cikin nablah dake jikin nablah duk ummi Na sane da komai. Km gabadaya ta gama shirya yadda zatayi da 'cikin nablah batare da duniya tasani ba . Wata sabuwa inji Yan caca ..... wata uku Na cika ba sai ciwon kirji ya sarface nablah ba . Bashiri ta tada balli ita fa tarasa gane kan komai yace da rarar ciki yakai wata bakwai zasuje a saka inji ya markade Amman gashi har 'cikin Na neman haurawa Amman yayi mata shr . Idan km ya fasa taimaka mata ne kmr yadda yayi Niyya to yabarta takama gabanta, ta karasa fadar hk tana sakarwa deeni wani irin kuka me bantausayi da cin rai . Deeni yayi shr kawai tare da tsura mata idanushi yana kallonta batare da yasan yadda zai bullo mata ba . gabadaya hankalisa atashe yake akan abinda take so yayi mata yayinda , zuciyarsa gabadaya gaskiya take son fada mata akan bazai iya barin a zubar gudan jininsa ba ,Wanda Bai sani ba ,ko kwansa ke nan a duniya , Amman yana jin tsoron tashin hankali da zai biyo baya da Wanda zata shiga ciki idan yasanar mata da hkn ,babu shakka shi zai iya Mika rayuwarsa gareta a yadda yake jinta a zuciyarsa a halin yanzu amman bazai iya rabuwa da 'cikin jikinta ba .muryarshi can kasa .. tamkar ta karamin yaro me koyon mgn yace kiyi hkr nabeelah ban fasa taimakon ba. har yanzu akwai wannan niyar a zuciyarta amman ki dan kara min lokaci akwai abinda nake yi ne yanzu , km shi zubar da ciki yana bukatar wani a kusa da mutun . tacigaba da kukanta tana girgirza masa kanta alamun bata yarda ba . Yanzu me kike so nayi yanzu ? Ni dai ka ajiye komai ka taimakamin ka bari arabani dashi please tana me hade hannuwanta dukka tana kuka tana rokonsa ..Ya sake shr yana tunanin yadda zai biyo mata .duk ta inda ya biyo mata sai goce masa .. Kuka take sosai Akan a zubar da cikin domin zuwa lokacin cikinta yakai watan ' bakwai cif kennan dan har cikinta ya dan dago kadan 'tamkar an kifa mata kwarya akan cikin nata. Sosai ta tada hankalinta har numfashinta Na neman daukewa sbd Yadda ta dingayi bbu arziki deeni ya dauketa sukayi hospital ,abin takaici suna zuwa basu iske dr saira ba. wai bata ma kasar gabadaya hk suka juyo zuwa gida zuciyar deeni fes...da yadda Allah Ya tsara masa komai batare da yasha wahala ba . Akan hamyarsu ma riko hannushi tayi 'cikin nata tana kuka ,dan girman Allah kada ka maidani gidanka ka Kai wani hospital din ,a markade abinda ciki Na huta wlh baba zai tsine min idan har Na haifi abinda ke 'cikina. Daidai me gadin gidansa ya bude masa get ya zare hannushi yana juya sitiyarinatar yace bbu wani hospital dazasuje akan zubd ciki ba'a kamasu ba . tana kuka tace kaine za'a kama ? Ta Yaya baza'a kamani ba byn da saka hanuna za'a yi kisan Kai tasha kukanta tamkar Wanda tayi 'cikin shegen gaske har zuwa washegari ranar aikin kuka take ita a zubar da 'cikin jikinta taki cin komai Nan deeni yashiga rarrashita wai tayi hkr kawai ta haifi abinda ke 'cikin dan bata sani ba ko shine silar arzikinta. ta Mike tsaye daga inda take zaune tana cewa wlh bazan hkr Na zauna Na haifi 'cikin shege ba , wata irin janyowa deeni Yayi mata ta fado saman cinyoyinsa ya kalleta fuskarshi tamkar zaiyi mata kuka yace ki rufa min asiri...sai km Yayi saurin canza salon mgnrsa jikinsa Na rawa yace kina jina ko.. ki bar mgnr zubar da 'cikin nan please . Wlh kaji narantse bazan bari ba daga zuwa aiki Na koma gida da tsarabar ciki ba bazai yiwu ba sai dai asan yadda za'a yi da wannan maseefar ..a fusace ya katseta yana zaro mata rikitattun idanunshi kar ki sake nakara jin kin Kira 'cikin nan da maseefa ko wani abu makamanci shege ....ta Mike a harzuke tana masa wani irin duba sannan tace an Kira sa da maseefa maseefa maseefa km shege meye zakiyi min kai bama a son taimakon naka . Daman can Kai mugun ne kagareni wlh nayi kuskure amincewa dakai amatsayin wanda zai taimakamin tasoma kokarin fixge hannuta daga nashi ,amman ya damki hannun da karfin tsiya yana duban yadda ta hargitse tafita haiyacinta .kasake nace banason taimakon tana wani irin kuka .. Muryarsa a kasance sannan cike da rarrashi ya maidota jikinsa ya rungumeta tsam ajikinshi yana shafa bayanta ahankali ahankali tare da cewa am sorry bazan sake yi miki ihu ba . Yanzu ki natsu Ga shawara me sauki idan tayi miki sai mubi . Ya dagota tare da zaunar daita kan cinyarsa kinga Yanzu Ni bbu abinda narasa Na rayuwar duniyan nan nablah .. .. komai Allah Ya azurtani dasamunsa a rayuwarta ta fanin arziki da nasaba Amman sai Allah Ya jarabeni ta wajen rasa ya'ya har biyu . kinga atakaice banta samun haihuwa ba kennan ,yashiga yi mata nasihon masu ratsa jiki da sanyaya zuciya da kawo mata misalin iri iri ,kinga kema ba rawa kikeyiwa Allah ba yabaki 'cikin jikinki ba , sannan km ke kanki kisan takamaiman Wanda Yayi miki 'cikin nan ba ko ba hk ba ? Jikinta a sanyaye Ta daga masa kanta alamun eh . Ok yanzu idan nace miki. Ki haifi 'cikin jikinki Ni Ina so kibarmi shi har illa Masha Allahu fa ......? ta dago shanyayyun idanunta Tana kallonsa tare da nazarin abinda yace din kana taja numfashi da kyar ta fesar tace kaima kasan hkn bazai yiwu ba ta cigaba kukanta tana kokari mikewa daga jikinshi ya sake maidaita yana cewa Karki ce bazai yiwu ba nabeelah ,shine abu mafi sauki a gareki da zai yiwu ,zan taimaka miki Na karbi 'cikin jikinki ke km da zarar kin haihu ki zan sallameki da alkharu masu tarin yawa ciki ma har da nauyin karatun ki zan dauka har ki gama . tayi shr kawai Tana sauraronsa har yagama mgnrsa bata sake cewa komai ba . ,kin amince da wannan tsarin muryarta a raunane tace bawai bazan iya amincewa bane Amman Ni.. tsoron matarka nake ji idan tasan da haka Ga km ummi takarasa fadar hk tamkar zata zubda hawaye ....kada ki damu da matata ko first love ,nasan yadda zanyi daita idan mgnr ta fito. ke dai ki natsu kawai km ki kwantar min da hankalinki bbu abinda,zai faru inshallahu. " kinga nima Na taimaka miki alokaci dakike neman taimako to Ni meyasa bazaki taimaka min ki haifa min 'cikin jikinki ba ? Ganin yadda ya narke mata ajiki yana shirin yi mata kuka yasa ta kamo tafin hannushi 'cikin nata tana murzawa 'cikin sanyi jiki kmr yadda Ya sabam mata dashi, muryata cike da shagwaba tace shikennan Na amince , murmushi sosai deeni ya dinga yi harda Kai hannushi kasan mararta yana shafo dan tudun cikinta. ita kuwa sai binshi da kallo nablah take cike da jin takaicin haihuwar dazatayi bbu aure . idonta har da Hawayen tausayin kanta . bata rai tayi sosai ganin irin dryr dayakeyi tace kowace matar arziki agidan mijinta take haihuwa fari . Amman Ni zan haifi 'cikin da ban ma san ko na waye ba. hawayen mgnrta datayi tana kuka shi ya hargitsa masa lisafinsa har ya tsaida dryr murnar dayake ita kuwa tana ta kukan zuci da badini. Ya rungumeta tsam ajikinshi yana tura hannushi 'cikin jikinta sosai yana shafa cikinta tare da cewa ki bar kukan nan hk waye yace miki zaki haifi 'cikin jikinki bbu uba ? Ni zaman me nike kennan ? ai Ni ne uban 'cikin jikinki yanzu tunda yazama nawa yakarasa fadar hk yana kashe mata idonsa daya yana cigaba da murmushin farinciki . Sake bata rai tayi sosai tare da turo masa dan tsukaken bakinta gaba tana kukan shagwaba. ajiyar zuciya ya sauke . Ya Kai bakinsa ya tsotsi lips dinta yana kallon 'cikin kwayar idanunta shi dai gsky baya son ganinta 'cikin yanayin tashin hankali sosai yayita rarrashita dabata baki har ta hakura ta mikawa Allah lamarinta .... MMN SUDAIS CEπŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO *wannan shafin sadaukarwa gareki ke kadai domin ,Kin cancanci fiyye da hkn a gurina Hauwa'u A usman jidda marubuciyar kadddara tah, gaisuwa tare da fatan alkhari a duk Inda kike , Nagode kwarai da gaske bisa kaunarki gareni , nima Ina kyawun sonki dajinki har 'cikin raina irin sosai din nan* Page 88 Rayuwar deeni gabadaya ta canza 'cikin Yan kwanakin da basu wace asharin da wani abu ba. ,rabon shi daya samu kanshi 'cikin natsuwa da farinciki irin hk a zuciyarsa har ya manta . matsuwa Yayi yaga yadda 'cikin jikin nablah zai bayya ya tona asirin kansa . domin hkn shine cikar burinsa. " sbd shi ahalin yanzu idan akwai abinda yafi so da kauna bai wuce 'cikin dake jikin nablah ba . wato burin rayuwarsa ..... Gama wayarsa kennan da matarsa ya Mike tsaye zuwa dakin da nablah take . Jingine take akan makeken gadonsa yayinda Wani irin zazzafan zazzabi me zafi da tsuma gangar jiki , yasamu nasarar cafketa . sakamakon ruwan saman da ake kwana da yini ana shekawa a garin Lagos wanda ya hade mata da yanayin gurin tare da sanyi gidan glass. " cikin rawar jiki ta Kai hannuta ta dan janyo tautausar blanket dinsa dake nade a gefe daya me cike dadadden kamshi turarensa Wanda yacika mata hanci takoina Yayi Kane Kane acikin zuciyarta. ta lullube sansar jikinta dashi . wani irin numfashin take fitarwa ahankali me gyaraye da zafi zafi zazzabi . . " yayinda, ta cikin blanket din ta kudindine jikinta guri daya sosai take rawar sanyi hakoranta har karkarwa suke da junansu, har zuwa sanda deeni yashigo dakin ya tadda ita 'cikin wannan halin. Kai tsaye gurinta ya nufa da sauri ya haye gadon hade da zamo da blancket din data rufa jikinta dash. Yayi shr tare da tsura mata rikitattun idanunshi kawai yana kallon yanayin datake ciki . da kyar tasamu tasanya hannuta ta fexgo bargon dayake rike dashi ta sake maidashi jikinta tana cigaba rawar sanyi . Kana ta sunsukayar da kanta. 'cikin sarkewar muryarya tace masa Ina wuni... batare da ya amsa ba Yacigaba da kallonta kawai .dan ba gaisuwarta yafi bukata ba ... ganin yanayinta yasa shi cewa. baki da lfy ne ? Shr tayi masa itama taki ce masa komai tamkar yadda Yayi mata sannan taki dago idanunta . ya motso sosai kusa daita har yana jin hucin zafin zazzabi jikinta, gabadaya tana jin yadda gigice ya rude ajikinta Amman taki dago idanunta ta dubi yanayinsa .. yace talk to me now please what's wrong with you ? Wasu zafafan hawaye suka cicciko idanuta kawai ta tsinci kanta da gyada masa kanta. Alamun bada da lfy .. ,take yaji zuciyarsa tayi wani irin matsanancin bugawa da karfe har yasamu kanshi da dafe tsaitin zuciyarsa da hannuwanshi duka yana cigaba da kallonta . Yayinda gefe daya km ya daura alhakin ciwon nata akanshi . Domin da baije ya bata sama da awanni yana hira da zeenat dinsa ba. , may be da yanzu bbu wani abinda zai sameta . runtse rikitattun idanunshi Yayi sosai yana jin zafi sosai har 'cikin zuciyarsa , tare saukowa Daga kan gadon batare da ya sake ce mata komai ba . " jikinsa a sanyaye ya fitce daga dakin zuciyarsa cike da tsananin tausanyinta Wanda yanzu ya zamemsa jiki . Fitar shi da kmr minti shabiyar ya sake shigowa dakin hannushi rike da Whit lailon da ruwan roba. , ya sake hawowa kan bed din ya km yaye bargon Wanda zuwa lokacin tuni ta kwanta ya tada ita zaune km still jikinta rawar sanyi yake . ya ballo magani da ruwa . " yayi mata alamun ta bude bakinta Amman taki sai miko masa tafin hannunta datayi . yasaka mata maganin tare da jan yantsun hannuta sai dataji wani iri ajikinta sannan ta saka maganin abakinta Tasha ruwa. tana kokari koma ta kwanta yayi saurin tarota jikinshi , muryarta Na rawa tace please...kabarni kar ka takura min dan Allah ... ki dan tsaya man maganin ya dan narke so that sai ki kwanta. tashiga girgirza masa kanta tana kuka da son kwatar kanta Daga gareshi . yasa yadda zatayi dashi ne . yasa dole ta hakura ta kwanta lamo ajikinshi badan taso ba sai dan yafi karfinta. gashi ita km bata da wani kuzari ajikinta .. Kusan minti goma tana rungume ajikinshi ya janyo wayarsa yayi dealing number Dr saira tare da saka wayar a handsfree . Byn dr ta dauka yasoma sanar mata da rashin lfyr nablah da maganin dayabata Amman har yanzu zazzabi bai sauka ba . Ga rawar sanyi da jikinta keyi sosai har lokacin . Dr saira tace the nest thing kawai da tana da miji ne . Sai nace worming din jikin mijinta zai iya taimaka mata ta dawo daidai Amman tunda bbu kana iya kawota ayi mata injection . deeni yayi shr yana sauraron Dr . kafin daga karshe yace alright tare da hanging din Kiran Yacigaba da kallonta . Runtse shanyayyun idanunta tayi kawai domin taji duk abinda doctor din tace . Ta dinga jin bbu dadi a ranta domin kuwa duk sanda zasu kasance tare tana jin aranta suna aikata zunubi ne. Me girma gaske tunda tasan ita din ba zaman matarsa take ba sannan ba muharramasa bace . Amman bbu yadda ta iya da rayuwarta akan deeni . ko ta nuna masa bata ra'ayin yataba mata jiki ba saurarinta yake ba abu guda dayafi kwantar mata da hankalinta shine yadda baya saduwa daita . Ahankali ya maidaita ya kwanta tare da lullubeta duka ilahirin jikinta sosai kana ya Mike tsaye ya bar dakin . Kusan awa daya tsakani ya km dawo wa dakin. " Babu komai sanye ajikinsa sai Short niker iya cinyarsa da gashin jikinshi dake kwance luwai sai sheki suke . wanda zuwa wannan lokacin tuni nablah ta dade acikin duniyar gajimare . .'cikin bacci kawai taji ana manne mata ajiki da shafa wasu wurare a sansar jikinta kmr nonuwanta da kunneta zuwa wuya da yake aikin gogawa gashin fuskarshi . ahankali tasoma bude shanyayyun idanunta har ta budesu duka cike da mayen bacci . Deeni tagani manne da jikinta yana wasa da albarkatun kirjinta da iyakacin karfinsa tamkar wani maye . Ciki wani irin mutuwar jiki tasoma son raba jikinta dashi ,yasa hannushi duka ya fexgo 'cikin jikinshi sosai ya matseta gam tare da kai bakinsa 'cikin kunneta . ki natsu man bbu abinda zan miki fa . Yacigaba da mgn ai kin dai ji abinda doctor tace kina bukatar taimako some one like me ? Tasoma girgirza masa kanta, alamun a'a . Ya dakata da abinda yake mata tare da kunna dum light din daki ya tsurawa beauty face dinta idanu , kana yace kin taba ganin nazarta iya abubuwan danake miki ? Ta girgirza masa kai batare da tace komai ba . to ki Bari Na taimaka miki kmr yadda Dr tace . Sbd jikinki ya dawo normal . Muryarta a sarke tace A'a ni gsky bana son kusancinmu tare guri daya ,wlh domin yin hk ya haramta a tsakaninmu .. Ya dage mata girasa daya yana cigaba da kallon 'cikin kwayar idanunta sannan yace is Ok ki Bari nataimaka miki yau kawai so that , today will be the last day da zan km rabar jikinki . ,yana karasa fadar hkn ya sake janyota 'cikin jikinsa sosai har tana jin dumin jikinsa naratsa kowane shashi Na gangar jikinta. tare da zarcewa da aika mata da wasu zafafan salon wasannisa Wanda ke sakata manta ko ita din wacece sannan km da Wanda suke tare . ahankali ya rabata duk wasu kayan dake sanye ajikinta shima ya zame short niker dinsa.. Suka saura Daga zigidir haihuwar iyayensu . Be tsaya westing time ba ya daura hannuwanshi duka yazagaye nonuwanta dasu yana murza kan nipply dinta ahankali ahankali ta yadda zai mantar daita ki da ranshin son abinda yake mata. sosai yake murzata da murza kan nipply dinta yana lumlumshe mata idanuwa . "ahankali ya zira harshensa ciki kunneta yasoma soucking din 'cikin kunneta sosai tare da cigaba da murza kan nipply dinta. Take taji gabadaya duk wata kafar gashi dake jikinta sun Mike tsaye .... 'cikin jin wani irin yanayi ta manne mishi ajiki , tasoma aika masa da martani 'cikin irin abinda dayake mata . tasoma murza kan nashi nipply din da shafa gashin dake kwance saman fadadden kirjinsa. ,wani irin shock deeni yaji yana yimasa yawo sansar ajiki may tattare da shaukin dadi . Komai Yayi masa ruf da dugu . abinda bai taba faruwa ba kennan atsakaninsu romancing din jikinshi a zahirance km idanunta biyu . ",hkn yasa gabadaya yanayinsa ya sake sauyawa , ya rude ya susuce yafita haiyacinsa gabadaya tare da sake damko nonuwanta sosai yana murzawa ,a halin dayake jin kanshi da badan kada ya rusawa kanshi shiri ba. Da Yayi me gabadaya kawai domin yasan ko yace zai zarta hkn ma bazata hanashi ba a yadda yaga halin data afka ,kwana Yayi yana murzata batare da Yayi wani abu daita ba. Km a hakan shi yasamu bayan bukatarsa atare daita batare datasani ba . Firgigib zeenat ta farka Daga mafarkinta wai Ga mijinta can tare da wata suna saduwa da junansu tamkar wasu ma,aurata ,Wanda har ta farka Allah Bai nuna mata fuskar matar ba . ta Kai idanuta ta dubi Inda ummi ke zaune tana lazami ta fashe da wani irin matsanancin kuka zuciyarta Na bugawa da sauri da sauri ,kardai yakasa hakuri da kanshi ya fada 'cikin duniyar neman mata ,hankalinta Yayi mugun tashi . Ita kan kanta ummi Gani yadda zeenat ta farka a frigice yasa tayi saurin Kai karshen laziminta ta Mike zuwa gareta tana tmbyrta . Nan ta km fashewa da wani kukanta takasa fadawa ummi komai game da mafarkinta ummi tayi shr tana nazarunta kafin tace mata mafarki kika yi ne mamana ? Zeenat ta Daga mata kanta Ok kiyi addu'a ki kwanta mafarkin alkhari daga Allah ne yayinda mafarkin sharri km daga sheidan ne ta bude baki muryata cike da kuka tace ummi Ni Nigeria nake son komawa wlh Ina ji ajikinna wani abu mummuna nashi rin faruwa dani takarasa mgnr tana sakin wani kuka . Ummi Ya isa kuka bbu wani mummunar abinda zai same ki sai alkhari kinji mamana ki natsu sosai may be kin kwanta batare da kinyi addu'a ba ,km Yawancin mafarki ba gaskiya bane nan dai ummi tayi ta rarrashita har tasamu ta natsu ,tare suka koma bacci Wanda baccin zeenat yazama rabi da rabi ,dan da zaran ta rufe idanunta matar take Gani rungume ajikin mijinta ..... Washegari da safe Koda Nablah ta farka bata Ga deeni kusa daita ba kmr yadda tayi bacci tabarshi manne a jikinta ba . Wanka tayi jikinta bbu kwari ,tasaka wasu hadadun English wear's mai igiya abaya . tunda Daga kasanta har sama . yayinda gaban rigar yake cure guri daya Wanda ya fidda asalin kirjinta ta dauko bomshort dinta tasaka Wanda ya zame mata jiki koda kuwa kayanmu Na hausa fulani zata saka sai tasakashi .. Ta gyara sumar kanta dake baje tare da shafa masa oil tasaka babban rebom ta tufke gashinta a tsakiya ta gabanta km ta dibi wani gashin ta murdashi sosai tayi tustin, kana ta sake shi. ta dauki turarikansa masu dadin kamshi ta fashe ilahirin jikinta dashi . tasaka jumbulelen hijab din Wanda ya rufeta har tsinyar kafafunta kana ta ziro hannuwata waje . Ahankali ta sauko parlour gidan bata Ga deeni tayi shr tana tunanin inda yaje hk . Ta daga kafafunta , Takarasa ta kuna TV ta kamo tashar suna TV Inda ake gabatar da karatun alqur'ani mai girma, tun daga fatiha zuwa Nas . A hankali tasoma bin karatun tare da shigewa 'cikin kitchen. tunanin abinda zata daura tashigayi ga dai komai nan Na amfani a kitchen din, Amman bbu abin sarrafa Na abinci . hankali zuciyarta ta yanke mata hukun da tsayuwar datake ko ruwan tea ta daura . Jona ruwan zafi tayi taja ta tsaya tana karewa kitchen kallo duk da ba wannan bane karonta Na farko data taba shigowa ba. Amman duk sanda zata shigo sai taji ya burgeta har tayiwa kanta sha'awarsa. dowawarsa kennan Daga dan fitar da Yayi domin samo mata abinda zataci hannushi duka rike da ledodi ya ajiye a dining tare da nufar dakin dayabarta kwance Amman bata nan . ya dan zauna Jim zaman jiranta, wa tunaninsa ko tashiga bathroom ne . nan ma yaji shr bbu alamun hk ya km mikewa ya dawo parlour bai ganta ba . Kamshin turensa datayi amfani dashi ne ya sanar masa da Inda take . Itama datake tsaye 'cikin kitchen din taji gabanta ya fadi xuciyarta tasoma rawa sakamakon jin takunsa Ahankali zuwa Inda take ta fara tattara duk wata natsuwarta guri daya ta sanyawa jikinta. bata son abinda zai yi sanadiyar haduwarsu guri daya ko hada idanunsu sbd abinda ya faru atsakaninsu daren jiya tasoma tuno yadda ya dinga juyata akan bed yana aikin romancing dinta tuno hkn km yasa komai Na jikinta ya sauya tasoma jin wani irin reaction atare daita from no where bata ankara ba taji sautin muryarsa 'cikin dodon kunneta. me zakiyi ? Keda baki da lfy muryasa ta katsemata tunaninta shr tayi batare da tace masa komai ba sai shanyayyun idanunta data zuba masa tana kallonsa. ki fito Ga breakfast can Na kawo miki Karki daura komai asalima bana bukatar naga kin km shigowa kitchen din da sunan dora wani abu . Bazan tayi masa tare da dauke idanunta akanshi tacigaba da abinda take yi shima ya juya ya koma parlour kusan minti biyar yana jiran fitowarta bata fito ba ya sake biyota kitchen din . ,yayinda hkn Yayi daidai ta dauko kettle ruwan zafi Wanda ta jona ruwan tea aciki ta juye 'cikin glass Flak's din ta dauko zata rufe taganshi tsaye agabanta Wanda ganin yanayinsa Yayi sanadiyar da xuciyarta ta harba da sauri tashiga baguwa. ,zuciyarta km tashiga rawa rawa Daga bugawar datake sbd ganin irin kallon dayake binta dashi mesaka mara jin mgn shiga hankalinsa . Ke..... banson iskanci da taurin kai fa kodan kinga Ina lallabaki sbd 'cikin dake jikinki shine iskancinki yake son girmama. ko Ni ne mutumin da Yayi miki ciki ? ya jeho mata wannan tmbyr da muryarsa datake a tsarke . Tayi saurin girgirza masa kanta . To me nagaya miki ? , Zuciyarta cike da matsanancin tsoronsa yayinda muryarta cike da rauni tace. Kace nabar aikin . Ok Ban isa bane shiyasa kika cigaba dayi ? Nan din ma girgirza masa kanta tayi . , To wlh kishiga hankaliki dani tun ban canza ra'ayina ba, na fasa yin taimakon ba . Yana gama fadar hk bai tsaya batawa kanshi lokaci ba , yajanyo hannuta da niyar fito daita Daga kitchen din gabadaya ta zube masa ajiki sukayi kasa luuuuuuuu ... lumshe rikitattun idanunsa Yayi sosai yana shakar kamshin turarensa Wanda ke gauraye da kamshin jikinta. sai ma yaji cent din kamshi turaren ya fita daban ya sauya ajikinta . Kokarin son kwace jikinta anashi tayi Amman sai taji yasa hannuwanshi duka yazagaye kugunta dashi yakara mannota da jikinshi yana sake lumshe rikitattun idanunsa. tare da sakin wata naunauyen ajiyar zuciya yasoma yawo da hannushi ajikinta muryarsa a kasalance yace kitchen din ma sai kin shigo da hijab ? Yacigaba ki dinga hutawa kanki da sanyashi hk man , domin duk da saka shin din da kike bashi ya hanaki yin ciki ba .. ranta Yayi mugun bace da jin abinda yace mata taja tsaki . ..tana me turo masa dan karamin tsukaken bakinta tare da zabga masa wata uwar harara . Shima yana gama fadar mgnrsa yazarce dasoma kokarin cire mata hijab din jikinta gabadaya ,ta kwakumi hijab din tana saki kara sbd kayan dake sanye ajikinta, tare da cewa yanzu Ina ruwanka da hijab dina sbd Allah ? Kabarmin abunda dan Allah ,cikin jikina km da kake mgn kasani ba'a yawon banza nasamu ba dazaka zo kana wani cewa duk wani saka hijabin danake bai hanani samun ciki ba, takarasa fadar hkn tana sake yunkuwa domin raba kanta dashi .dan tasoma tsanar maita da naci irin tashi kullun burinsa ya rabi jikinta . , uhmmmm ..Na fiki sanin ba'a yawon banza kika samoshi ba yakarasa mgnr yana zarcewa da cire mata hijab din dake lullube da jikinta wani irin shock yaji alokaci guda abu biyu suka shiga yawo acikin brain dinsa, tare da circulating kaiwa kowani shashi Na sansar jikinshi farmaki ,jin dirin dukiyar fulaninta da km yanayin shigar jikinta. Wanda shine ya tsiyo mata kayan. take ya hadiye wani miyo daya tokare masa makoshinsa ya tsura mata rikitattun idanushi yana kallonta ba yau yasoma ganinta 'cikin irin wannan shigar ba sakamakon duka kayayyakin datake sakawa shine ya tsiyo mata sannan ya dauke doguwar rigar datazo dashi ya boye kawai dan yafi son ganinta hk. Amman km shigarta ta yau tasha bambam da koda yaushe tare dashiga rai da daukar hankali . Sannu ahankali Yasoma jin yarinyar tana shiga ranshi sosai fiyye da tunanin me karatu ta dinga bin kowane shashi Na gangar jikinsa. Ta zauna daram acikin memory dinsa . Take km yashiga yawo da hannuwanshi a sansar jikinta tare da mammatsa mata jikinta tamkar yadda akewa mutun tsusa. itama lumshe shanyayyun idanunta tayi sannan ta budesu ta zubesu 'cikin nashi suna fuskantar junansu. muryarta a shagwabe tace wai meyyasa kake son yi min irin hk ne ? Ya dage mata girasa daya alamun shima bai sani ba. ,ta zabga masa harara tare da cewa wlh kasani sani .. dayake tagane nufin abinda yayi mata din . ,ya kashe mata idonsa daya yana cigaba da romancing din jikinta Hankalinta yasoma kololuwar gurin tashi takoina ajikinta wani irin feelings take jin yana mata yawo, gashi tana jin yadda kasanta yasoma jikewa alamun tasoma tsiyaya. tarasa wani irin mutun take zaune dashi shi da Sam baya gajiya da romancing din jikinta. wani lokacin idan ta tsinci kanta 'cikin tunaninsa da tunanin irin abubuwan dayake mata kawai zata tsinci kasan tajike jagab tana tsiyaya. tasoma tunani ko dai shine mutumin dayayi mata 'cikin dake jikinta? Amman km idan ta tuna ai shi bai taba kusantarta ba sai wannan tunanin yakau a zuciyarta. Sam deeni yakin barinta Yacigaba dayawo da hannushi Daga karshe yazaro Brest dinta daya ya daura bakinsa kan nipply dinta yasoma lasa da harshensa yana tsotsa tare da lumlumshe rikitattun idanunshi .... itama sosai take jin dadin abinda yake mata wani sabon fellings ne yatasomata yayinda a zuciyarta ke cike da fargaba yadda yake mata tamkar wata matarsa ko karuwarsa, shi kwata kwata baya fargaba ko jin tsoron taba lafiyar jikinta ,km duk Inda yagama ajikinta tabawa yake Kai tsaye batare da wani shamaki ba , Wani lokacin abubuwa sa sukan tsaya mata arai har tadasa ayar tmby akansa ? Sosai yake tsotsar nonota tare da kokarin ciro dayan da hannushi daga mazauninsa , batare da yasaki dayan brest din nata ba, taji wani irin karfi yazo mata ta turesa gefe 'cikin rashin sani flask din dake cike da ruwan zafi ya fado masa a kafarsa . Ya daga karfasa da ruwan zafin ya zube masa yana jin wani radadin ciwo, gurin maida kafar Ashe kan glas din flasks din ya dauro batare da saninsa ba, zaro rikitattun idanunsa Yayi waje tare da zuba mata idanunshi kawai yana kallonta batare daya nuna alamun jin zafe ataredashi ba ,ta Mike da sauri jin faduwar flasks . zaro idanuta tayi itama tana kallon 'cikin kwayar idanushi ganin ruwan zafin ya wanke masa kafa Ga km kwalba flasks din tashige masa kafa har guri biyu . Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun . ta dinga furta 'cikin kasalliyar muryata da mugun sauri takaraso gareshi Hankalinta a tashe tana tmbyrsa bai ji ciwo ba ,byn km Ga ciwon tana Gani a zahirance . Rikitattun idanunshi kawai ya xuba mata yanacigaba da kallonta duk ta rude tarasa yadda zatayi da ranta gurin taimakonsa. Wanda shi km duk Inda tayi binta yake da idanunshi yana jin tana sake shiga zuciyarsa da rabashi da duk wani abu dayake takama dashi. sautin muryarsa taji . Kizo ki cire min kwalbar.... ta dago shanyayyun idanunta da suka ciccika da ruwan hawaye ta zuba 'cikin nashi idanun da suke dauke da rikice iri iri najin zafin raunin ciwo tare da girgirza masa kanta alamun bazata iya ba. muryarsa washagwabe wannan karon yace dan Allah ki taimaka min kiciremin zafi nake ji sosai . yayinda zuwa lokacin tuni ruwan hawaye dake idanunta sun soma tsintirin tureneniyya zubowa kan kuncinta tana hawaye jikinta Na kirrrrrrma ta dawo daidai tsaitin kafarsa ta Kai hannuta kan kwalbar data shigar masa kafa . Muryasa a sanyaye yace cire min da sauri please tun nima ban sakar miki kuka ba ...tana fezgewa ya runtse idanunshi gam yana cewa washhhhhh washhhhhh ..Allah nah sannun ahankali ta cire masa dayar kwalbar dake kafarsa take jini yashiga ambaliya Ga km ruwan zafin daya zube masa akafa ganin yadda jinin ke zuba ya sake Daga mata hankali. tashiga kuka sosai tana kallonsa shi kam ko ajikinsa ganin halin yadda ta damu da ciwonsa ya fimasa komai dadi arayuwarsa. yasan ko bbu komai zuwa wannan lokacin yana da wani muhalli acikin zuciyarta. kallonshi tacigaba dayi tana kuka duk da dauriyarsa tayi maseefa birgeta Amman har kasan ranta take jin tausayiinsa Na ratsa kowane part Na gangar jikinta da jinin jikinta. muryata cike da kuka tace dan Allah kayi hakuri wlh nasan duk laifi nane. da ban tureka ba dabaka kone ba da jin ciwo. kayafe min dan Allah ka yafe min.. .. ka yaFe min Allah bansan hk zata faru ba . Dan tsukaken bakinta kawai yake kallo yadda lips dinta ke juyawa idan tana mgn . wani tunani yazo mata take 'cikin rawar jiki tasoma tofa masa addur kuna akafarshi ,KULNA YA NARU KUNI BARDAN WASALAMUN ALA IBRAHIM ta dinga maimaiwa agurin ta dauki sama da mintina 30 durkushe tana karanto masa addur a . yaji dadi Sosai har 'cikin zuciyarsa yake jin hkn har ma yaji ya daina jin radadin ciwon kafarsa . yasa hannusa janyota tare da dago da fuskarta suna fuskantar junansu idanushi ya kada Yayi jawur jijiyo hannushi suka Mike sukayi rada rada . ta tuna sanda ta taba ganinsaa 'cikin irin wannan yanayin lokacin da kb ya furta mata kalmar so . hkn Na nufin ko yanzu ma ranshi a bace yake ? Wani irin tsoro ne da frigice ya ziyarci zuciyarta ahankali ta km yunkurin bude bakinta da kyar gurin sake bashi hkr dan Allah kayi...batakarasa fadan abinda bakinta Yayi Niyya ba , taji bakinsa kan nata wani irin perfect unexpected kiss yashiga bata lips to lips mouth to mouth cak komai ya tsaya mata duk wani jijiya dake jikinta da naurorin dake sarrafa duk wani motsin jikinta suka tsaya , kwalkwaluwarta ta daina aiki . bugawar xuciyarta ya tsaya cak hannuwashi duk ya sanya ya tallabo wuyanta tare da sanya kwaryar idanushi 'cikin nata . yana kokarin fahimtar da wasu abubuwa masu wuyar fassarawa.. ahankali yashiga kising din lip's dinta Daga bisani yazarce zuwa 'cikin bakinta ya dinga tsotsan harshenta tamkar wacce za'a kwace masa ita sosai ya tsotseta tass jin numafashinta yana neman tsayawa ne yasa shi sakar mata 'bakin yana fexgo numfashisa da kyar . kyakywar mazauni Yayi mata akan cinyarsa yayinda kowannesu zuciyarsa ta dulmiya 'cikin duniyar tunani. Da sake sake iri iri kokari Yayi gurin tattaro natsuwarsa ya dawo daita jikinshi ya zaro wayarsa daga aljihun gaban rigarsa yasoma dealing number sule direbansa. sule Na dauka Yayi gaisuwa bakisa Na rawa batare da deeni ya amsa masa ba da mamaki nablah ta dinga kallonsa yadda taga ya daure fuska tamau yasoma mgn 'cikin kausarshiyar muryasa ,kaje kataho min da dr saira yanzu yanzu nan.. muryar sule direba Na rawa rawa ganin deeni Na yana kokari katse Kiran yace zuwa wani gidan kennan boss ? A hassale yace zuwa sabon gidana yakarasa fadar hk yana hanging din Kiran tare da cigaba da dubanta yana sauke numfashi kana ya Kai bakinsa tsaitin kunneta yace zaki iya min wani taimako ? Tayi saurin Daga masa kanta alamun zatayi . ya sake sausauta muryarsa can kasa sosai ta yadda zai sake kashe mata jiki yace ki taimaka kije kici abincin nasan kina jin yunwa.. Tace uhmmmm wlh bana jin Yun...shiiiiii bana son mutsu ke dai kije kiyi yadda nace tayi shr kawai Tana wasa da yatsun hannunta batare da tadaga Daga Inda take ba . yasan halinta tunda tayi irin wannan shirun nata batashi zatayi ba dan hk ahankali ..... Please kuyi hakuri da typing errors banyi editing ba MMN SUDAIS CE AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO *Jinjina gareku group Na kainuwa writer's lallai Ku masoya nah ne Wanda duniya tabari nasan da zaman hakan batare da Ina cikinku ba, hakika bagudo na yinku sosai da sosai km ta yaba da kaunarku gareta sannan tana alfahari daku a duk inda kuke ,domin Kun cancanci fiyye da hk agarenta ,sosai kuka shiga raina ba karya, Ku din masoya ne, na daban, Ina matukar jin dadin yadda kuke kaunar labarin AUREN SIRRI wannan shafin sadaukarwa ne Ga duk wace take 'cikin group Na kainuwa writer's Nagode sosai Allah yabar zumunci da kauna inshallahu km ana taren tare*🀝🏻🀝🏻🀝🏻 Page 89 A hankali ya yunkura zai tashi daita ajikinshi, tayi saurin Kai hannuwanta dukka ta zagaye cikinsa dashi 'cikin raunanniyyar muryarta tace please deeni .......... ka zauna kada ,ka fama ciwonka man ....dole Tasa ya koma ya zauna ba dan yaso ba. " sai dan gudun abinda zai sameta idan ya matsa lallai sai yatashi da karfi kmr yadda yayi Niyya ...yadda take kwance ajikinshi yasa yakara jin gabadaya notikan dake daure da jikinsa suna neman kwance masa da son fallasa abinda ke boye 'cikin zuciyarsa wanda hkn km zai iya jawo afkuwar komai atsakaninsu batare daya shirya yin hkn ba ,kamo lips dinsa na kasa yayi yasoma ciccizawa ahankali ahankali. ,wani irin zazzafan shaukinta yake sake jin yana bin jini da "bargon jikinsa yana bayawa kowane part Na ruhinsa sako na musamman .. ahankali ya runtsa rikitattun idanunshi sanda yaji ta zare hannuwanta ajikinsa tana sakin numafashi da kyar tamkar me cutar asma . Idanunsa ya tsura mata yana kallon cikin kwayar idanunta dake walanniya da aikin jujjuyawa, sosai ya tsura mata idanushi kawai Yana aikin kallonta. hk kawai ya tsinci kanshi da kasa ce mata komai sai ma Kai hannuwanshi da Yayi yakamota ya mannota da kirjinsa yana sakin naunauyen ajiyar zuciya .kana yakai bakinsa daidai shashin wuyanta yana shinshinawa da sumbatar duk inda bskinsa yaci karo dashi , hade da goggomata gashin dake kwance a fuskarsa . jin Yayi saitin kunneta yasa ta dago hannuta 'cikin mutuwar jiki a dan tsorace ta dora akan bakinsa sbd kwata kwata bata shirya jin abinda yake son fada mata ba. 'cikin sarkewa muryarta tace please kayi hakuri man. sbd Gani irin kallon dayake antayo mata ... lumshe rikitattun idanunshi Yayi yana shakar kamshin tafin hannunta mai taushi akan bakinsa . "ta kula da yadda yake yi din km tasan bakaramin aikinsa bane ya canza salon yanayinsa zuwa zafafan wasannisa masu hautsina mata lissafi . dan hk tayi sauri zame hannuta ahankali zata tashi da sauri Ya rukunkumeta ajikinsa tare da shafo wasu wuraren a sansar ajikinta kana ya dire" hannuwanshi duka akan tudun nonuwanta da suke cike bammmmmm dasu abin sha'awa da bukatar kowani cikakken namiji, ahankali yake shafo saman nonuwanta yana lumshe idanunshi , ta dan saki kara 'cikin sanyi muryata mai dadi tare da cewa . Wayyo NASU...RUL..DEENI zan suuuume ..me .. maka fa ... Har 'cikin kasan zuciyarsa yaji maganarta tashigeshi "ya rinka jin wani irin abu me kama da sonta yana kara fizgar zuciyarsa gareta .cike da kuzari ya sake rukunkumeta sosai ajikinshi yana mamakin wannan abu dayake tawainiyya dashi akowani lokaci koda kuwa baya tare daita . 'cikin natsuwa km yashiga mamakin yadda Sam bata shakkarsa , kalli yadda ta ambaci sunansa yanzu kai tsaye batare da wani tsoro ko fargaba ba . Wanda ba duk mutane ke kiransa da sunan Kai tsaye ba ...... Ita kuwa tsoro ne yakamata domin ita kanta ji tayi kawai sunan nashi ya fito daga bakinta batare data shiriyawa hkn ba.yawo yashigayi da hannushi a sansar jikinta batare da Yayi la'akari da irin raunin dake kafarsa ba . rasa yadda zatayi dashi ne yasa tasoma mutsun mutsun ajikinshi tare da ce masa tana jin yunwa ,tasan yanzu zai kyaleta. Hkn ce kuwa ta faru dan sausauta rungumarta Yayi yana sakin numafashi da kyar. ya juyo da fuskarta daidai tashi suna fuskantar junansu sosai yayinda kowanensu Na shakar numfashin juna atare suka lumshe idanuwansu take km zuciyoyiinsu suka shiga bugawa atare muryarsa cike da shaukinta. yace a Ina kika San sunana hk ? Tayi shr tana tunanin inda taji sunan yayinda gabadaya zuciyarta ta cika da frigici da tsoron tmbyr da Yayi mata idanunta suka soma ccikowa da ruwan Hawaye. Muryarsa a kasalance yace ba kuka nace ki min ba ,amsa kawai zaki bani . Ina kike San complete name di na ? Muryarta cike da in ..inna tace uhm ammm daman ajikin hotonka dake manne a dakin sama nagani . Ya lumshe rikitattun idanunshi yana cigaba yawo da hannuwanshi ajikinta yace Kinsa kuwa kin fi kowa iya sarrafa harshenki gurin iya Kiran sunana ....yakarasa fadar hk yana bude rikitattun idanunsa masu kashewa Mata sansar jiki. Ta tsurawa kwayar idanushi ,idanunta itama kawai Tana kallon yadda Ya dawo mata tamkar wani karamin yaron goye sannan ta bude bakinta da kyar . ,kowa fa kace ? Ya kashe mata idonsa daya alamun hk abun yake . "abinda ke sake narka da zuciyar nablah kennan har ta manta da Wanda take tare ,ta dinga jinsa ajikinta tamkar shi din nata ne na har abada. Yayinda mgrsa Tasata jin kmr ana mata wanka da ruwan sanyi ne . ,har da ummi da aunty ze...cak ta katse harshenta gurin karasa mgnr take km gabanta ya yanke yashiga dukan uku uku sakamakon tunowa da zeenat din datayi . da tuna ashe fa deeni datake tare dashi ahalin yanzu mijin wata ne, wanda tafi so da kauna fiyye da komai dake 'cikin rayuwar duniyar nan. Shine ,take tare dashi har take rayuwa dashi tamkar wani mijinta . Ya kika yi shr yarinya kikarasa Kiran sunan matata man ? Ta runtse idanunta Tana jin yadda bugun zuciyarta ke sake karuwa kirjinta Na mata wani irin zafi da radadi Wanda tarasa name ne ? Ok bazaki iya karasawa ba ,sbd kin fara son mijinta ko ? Ta bude shanyayyun idanunta da suka gama canzawa tsabar tashin hankali data tsinci kanta ciki ta watsa su 'cikin kwayar idanunshi kana ta girgirza masa kai wasu zafafan hawaye suka samu nasarar biyo kuncinta . Ya dan yi murmushin gefen baki yana me kamo lips dinsa na kasa yacigaba da ciccizawa ahankali, sannan ya sauke ajiyar zuciya da karfi. Kina kishin matata ko nablah ? Unexpected taji ya jiho mata tmbyr tun bata gama jimamin wancen ba .. Muryarta a matukar sanyaye tace a'a wlh bana kishi matarka sannan km bana jin sonka 'cikin zuciyata Ni kaina bansan abinda yasani kasa karasa Kiran sunan nata ba . ya girgirza Kanshi kawai domin sanin dalilin dayayi ,kana yace zaki sani ne inda lokacin hk Yayi . dan kin rigada kin makaro yarinyar tuni soyayyata tagama da zuciyarki tsab "kin fada 'cikin tafkin kogin son mijinta kin nutse kiris ya rage miki zuciyarki ta mace akan shaukin soyayyata ....Ya fadi hkn yana me sakar mata killing smile dinsa me sake kashe Mata ilahirin jikinta akanshi. Allah Ya tsareni da macewa akan sonka deeni ta fadi hkn muryarta cike da kuka tana mikewa tsaye ahankali yayinda wasu Hawayen takaicin mgnrsa suka sake biyowa kan kuncinta. " kalli yaddda kike kuka nablah akan soyayyata da kishin matata Amman kice a'a . , wlh Ni ba akanka da wani banzar kishin matarka nake kuka na ba. Ni.. Ni ..abinda yasani kuka daban ne takarasa fadar hk muryarta cike da in inna ,yayinda wasu siraren Hawaye suka sake silalo mata . ya Miko mata yatsun hannushi alamun ta taimaka masa ya Mike tsaye , bbu wani mutsu ta Miko masa tafin hannunta duka. ya riko nata hannuwan cike da wani irin sabon shaukinta , ya Mike tsaye yana Kiran washhhhhh washhhhhh ita km ta damke yatsun hannushi sosai tana mishi sannu dan a tunaninta ko zafin ciwon ne yasakashi yin hkn . Ya gyara tsayuwarsa da kyau yana rungumeta ajikinshi muryarsa can kasa kasa sannan km cike da matsanancin shaukin feelings yace ok gaya min abinda yasaka ki kuka yanzu ...? Ni km idan kika gaya min wlh na miki alkwarin bazan sake aikata miki shi ba , ballanantana har yasa kiyi asarar hawayenki akanshi .. ta girgirza masa kanta kawai tare raba jikinta dana shi tana fezgo numfashi ..kana muryarta a shagwabe tace Ni muje yunwa nake ji... Hannuta 'cikin nashi suka nufi parlour,n ta nufi kan kujera dashi da niyar zaunar dashi ,taji yace Kai Ni dinning .. can din ta kaishi ya zauna da kyar yana sake Kiran washhhhhh Allah nah ... yayinda jini ya dinga diga tun Daga kitchen har zuwa dinning area ..har zata zauna ta tuna da bbu komai lullube ajikinta. ta sake komawa cikin kitchen din ta dauko hijab dinta ta zira. ta sake fitowa hannunta rike da wani dan karamin towel Wanda tagani a rataye kitchen din. da moupystick tana goge jinin daya bata gurin . tana kallon yadda Ya tamke fuskarshi tamau ya hade rai yana zabga mata harara tamkar bashi ba. ko km Wanda aka aikowa da sakon mutuwa . , har takaraso gareshi ta daga kafarsa mai ciwo ta tasaka towel din a karkashin kafarsa Bai ce daita komai ba ,dan yana jin wani irin mugun haushi ,da duk wani aikin wahalar dazatayi ahalin yanzu .yayinda yake jin zuciyarsa yanzu zai iya zamemeta tamkar bawanta akan cikin jikinta . Ahankali ta zauna tasoma yin breakfast din 'cikin natsuwa tana dubansa da mamakin sauyawarsa alokacin. Byn kmr minti shabiyar sai Ga wayar sule direbansa, yace gasu sun karaso, muryarsa a dake yace ok ,ya dan juyo yana kallon inda nablah ke zaune ta zuba masa shanyayyun idanunta ,ki tashi ki koma daki abinda ya iya ce mata Keenan . ,haushi da takaicin yadda yayi magana yasa ta Mike a zabure zata tashi yayi saurin runtse rikitattun idanunshi gammmm yana Kiran sunanta 'cikin sanyayyiyar muryarsa na..bee..lah . Ta amsa da Na'am tana me zagayowa daidai indayake zaune . ta tsaya itama tana dubansa ,har sanda ya bude idanunsa ya zube su 'cikin nata . Kina ji ko.. ki dinga bin jikinki ahankali please... so that maganin da kike Sha zaifi saurin yin aiki ajikinki ,ta yadda komai zaizo mana 'cikin sauki Amman idan kina zabura irin hk fa akwai matsala . ,taji dadin abinda yace sosai har haushinsa dataji, azuciyarta ya ragu ,ko bbu komai tana matukar jin dadin yadda yake nuna kulawarsa akanta shiyasa wani lokacin take manta kanta da mijin wacce take rayuwa har ta dinga jinsa 'cikin ranta, sbd Yadda yake tsananin yin kafa kafa da 'cikin jikinta , muryarta a sarke tace Nagode sosai da kulawarka gareni km inshallahu zan dinga yi ahankali .. Ya lumshe rikitattun idanunshi tare da cewa Karki damu kije kisha magungunanki ,ki kwanta ki dan huta tace to tana me kokarin barin gurin. ya juya ahankali yabi bayan da wani irin mayataccen kallo me cike da tsansar sha,awarta . Byn kmr minti goma ya Mike tsaye da kyar yaje ya bude glass door din yana me baiwa Dr saira hanyar shigowa ciki waw tun bata karasa shigowa ba sbd Yadda tsarin gidan yayi matukar birketa . Tashigo ahankali har da sule Wanda ya dawo shima tamkar wani bagidajen dan bakauye dashi tsabar kallon tsarin gidan ,duk da yasan sanda aka fara ginin gidan.da sanda aka ganashi Amman Bai dauka tsarin gidan zai kasance irin tamkar akasar turai ba . ahankali yashiga furta Masha Allah lakuwata illa billah Deeni Bai bi takan yadda yaga sule ya rude yana kallo da wage wage gidan ba. ya zauna rigingine akan two star yana nunawa doctor saira dake tsaye har lokacin gurin zama. ta zauna tana gaishe shi tare da tmbyr me jiki ,yace taji sauki sosai.. sule ya juyo da sauri tare da cewa , boss waye km bashi da lfy ? Deeni Ya yatsina fusaka yana watsa masa wata uwar harara kana yace ba'a sani ba . "km wlh mlm kada ka sake ,kayiwa mutane wasu saqagogun shirmeka anan . Sule yace sorry boss baza a sake ba da izinin Allah Amman fa gidan ya kero iya keruwa Allah sanya alkhari da zuria masu albarka. deeni Bai San sanda yace Ameen sule Nagode sosai . Ashe dai kana da hankali wani lokacin ? Sule ya washe bakinsa yana dry jin dadi abinda boss dinsa yace . Deeni ya bukaci dr saira ta fara duba mishi kafarshi tare da mata bayanin abinda yasame shi. takaraso har inda yake zaune tana duba kafartashi . tace garin Yaya hk ta faru Mr deeni ? Sautsayi ne kawai doctor yayi mgnr a takaice . Ok gsky ni yanzu banzo da wannan shirin ba ,Na dauka ma ko game da yarinyar nan ce ,yanzu abinda za'ayi kabini muje zuwa hospital sai ayi treating din gurin yace Ok babudamuwa ya Mike tsaye da kyar suka bar parlour,n sule Nata faman ratafa masa sannan bbu kaukautawa. nablah Na tsaye jikin Window glass din dakin tana kallon yadda yake daga kafarsa daya da kyar. taji wani irin abu ya caki tsakiyar zuciyarta tare da maseefar jin tausayinsa raunin dayaji a sanadiyarta . Yayinda zuciyarta ta shiga harbawa daf ..daf... daf.. ta runtse shanyayyun idanunta 'cikin sanyi jiki takai hannuta ta dafe saitin zuciyarta dashi Tana jin komai dake jikinta yana kokarin sauyawa akan deeni . Ahankali ta furta oh! Allah Ni nablah meke shirin faruwa dani ne akan wannan bawa naka ? Ko dai abinda yake yawan fada kullun akansa ne ke shirin faruwa dani ? Kar dai Na fada tafkin soyayyarsa da gaske batare dana sani ba ? Tayi saurin girgirza kanta tare da cewa hkn ma bazai taba faruwa ba domin nidashi bamu dace ba sannan zamu taba son junanmu ba . Ta dade tsaye agurin tana saka da tunanin iri iri akansa ,kafin daga karshe taje ta zube akan bed ta kwanta tana sakin naunauyen ajiyar zuciya da karfi hade da runtse idanunta badan tana jin baccin ba sai dan umarnin daya bata .. Bayn sunje asibiti akai yiwa deeni duk wani abun da ya dace tare da yiwa kafar bandage . sule ya maidoshi gida shi km yakara gaba . A rakube yaganta bakin gadon dakin tallabe da fuskarta da duka hannayenta wanda take jikinsa yabashi cewar tunaninsa take yakaraso Inda take ahankali yana dingisa kafarsa daya , Murmushin da bayi zato ba ne ya samu nasarar kufce masa, rungumeta yayi tsab ajikinsa yana cewa tunaninnawa km Na me ne ? ,ta kalloshi a frigice tana shagwabe fuska tare da cewa why deeni ka tsorota Ni fa sosai ..Ya narke mata ajiki shima yana shagwabe mata tare da cewa am very sorry dear ..Amman please ki dan rage tunani sbd condition din da kike ciki ,jin abinda yace yasaka jan tsaki ,tana tmbyr kafarsa ya lumshe mata rikitattun idanunshi batare da yace komai .. Akwana a tashi 'bbu wuya gurin Allah km sannu ahankali cikin hukuncin Allah deeni ya warke sumul yasamu saukin kafarsa sosai har yana tafiyarsa yadda yakamata tamkar da. yayinda 'cikin jikin nablah shi km ke sake girma da bunkasa da bin jikinta, barin ma fannin nonuwanta da duwawukanta suji lbr , domin nonuwanta sunyi wani irin girma da cika naban mamaki sunyi mata hake hake a jirjinta , Yayinda duwawukanta km suka dan baje sukayi fade dasu. sai jikinta yabada wani Shep me kama da coka cola . ta murje sosai tayi haske tayi fresh ta canza sosai Ga duk Wanda yasanta ada idan yaganta bazai yi saurin ganeta ba . sbd da Yadda gabadaya yanayin jikinta yasamu sauyi Na musamman . Bangaren su ummi kuwa komai Na tafiya daidai yayinda duk sanda zeenat ta tada hankalinta kan komawa Nigeria, ummi ke nusar daita tare da kwantar mata da hankali, abinda yasa ma basu dawo ba har zuwa wannan lokacin likitan daya daurata zeenat akan shan maganin ne yace su dan tsaya akwai abubuwan daza'a yi mata .. yayinda duk abinda ke wakana a game da 'cikin nablah dake jikin nablah duk ummi Na sane da komai. Km gabadaya ta gama shirya yadda zatayi da 'cikin nablah batare da duniya tasani ba . Wata sabuwa inji Yan caca ..... wata uku Na cika ba sai ciwon kirji ya sarface nablah ba . Bashiri ta tada balli ita fa tarasa gane kan komai yace da rarar ciki yakai wata bakwai zasuje a saka inji ya markade Amman gashi har 'cikin Na neman haurawa Amman yayi mata shr . Idan km ya fasa taimaka mata ne kmr yadda yayi Niyya to yabarta takama gabanta, ta karasa fadar hk tana sakarwa deeni wani irin kuka me bantausayi da cin rai . Deeni yayi shr kawai tare da tsura mata idanushi yana kallonta batare da yasan yadda zai bullo mata ba . gabadaya hankalisa atashe yake akan abinda take so yayi mata yayinda , zuciyarsa gabadaya gaskiya take son fada mata akan bazai iya barin a zubar gudan jininsa ba ,Wanda Bai sani ba ,ko kwansa ke nan a duniya , Amman yana jin tsoron tashin hankali da zai biyo baya da Wanda zata shiga ciki idan yasanar mata da hkn ,babu shakka shi zai iya Mika rayuwarsa gareta a yadda yake jinta a zuciyarsa a halin yanzu amman bazai iya rabuwa da 'cikin jikinta ba .muryarshi can kasa .. tamkar ta karamin yaro me koyon mgn yace kiyi hkr nabeelah ban fasa taimakon ba. har yanzu akwai wannan niyar a zuciyarta amman ki dan kara min lokaci akwai abinda nake yi ne yanzu , km shi zubar da ciki yana bukatar wani a kusa da mutun . tacigaba da kukanta tana girgirza masa kanta alamun bata yarda ba . Yanzu me kike so nayi yanzu ? Ni dai ka ajiye komai ka taimakamin ka bari arabani dashi please tana me hade hannuwanta dukka tana kuka tana rokonsa ..Ya sake shr yana tunanin yadda zai biyo mata .duk ta inda ya biyo mata sai goce masa .. Kuka take sosai Akan a zubar da cikin domin zuwa lokacin cikinta yakai watan ' bakwai cif kennan dan har cikinta ya dan dago kadan 'tamkar an kifa mata kwarya akan cikin nata. Sosai ta tada hankalinta har numfashinta Na neman daukewa sbd Yadda ta dingayi bbu arziki deeni ya dauketa sukayi hospital ,abin takaici suna zuwa basu iske dr saira ba. wai bata ma kasar gabadaya hk suka juyo zuwa gida zuciyar deeni fes...da yadda Allah Ya tsara masa komai batare da yasha wahala ba . Akan hamyarsu ma riko hannushi tayi 'cikin nata tana kuka ,dan girman Allah kada ka maidani gidanka ka Kai wani hospital din ,a markade abinda ciki Na huta wlh baba zai tsine min idan har Na haifi abinda ke 'cikina. Daidai me gadin gidansa ya bude masa get ya zare hannushi yana juya sitiyarinatar yace bbu wani hospital dazasuje akan zubd ciki ba'a kamasu ba . tana kuka tace kaine za'a kama ? Ta Yaya baza'a kamani ba byn da saka hanuna za'a yi kisan Kai tasha kukanta tamkar Wanda tayi 'cikin shegen gaske har zuwa washegari ranar aikin kuka take ita a zubar da 'cikin jikinta taki cin komai Nan deeni yashiga rarrashita wai tayi hkr kawai ta haifi abinda ke 'cikin dan bata sani ba ko shine silar arzikinta. ta Mike tsaye daga inda take zaune tana cewa wlh bazan hkr Na zauna Na haifi 'cikin shege ba , wata irin janyowa deeni Yayi mata ta fado saman cinyoyinsa ya kalleta fuskarshi tamkar zaiyi mata kuka yace ki rufa min asiri...sai km Yayi saurin canza salon mgnrsa jikinsa Na rawa yace kina jina ko.. ki bar mgnr zubar da 'cikin nan please . Wlh kaji narantse bazan bari ba daga zuwa aiki Na koma gida da tsarabar ciki ba bazai yiwu ba sai dai asan yadda za'a yi da wannan maseefar ..a fusace ya katseta yana zaro mata rikitattun idanunshi kar ki sake nakara jin kin Kira 'cikin nan da maseefa ko wani abu makamanci shege ....ta Mike a harzuke tana masa wani irin duba sannan tace an Kira sa da maseefa maseefa maseefa km shege meye zakiyi min kai bama a son taimakon naka . Daman can Kai mugun ne kagareni wlh nayi kuskure amincewa dakai amatsayin wanda zai taimakamin tasoma kokarin fixge hannuta daga nashi ,amman ya damki hannun da karfin tsiya yana duban yadda ta hargitse tafita haiyacinta .kasake nace banason taimakon tana wani irin kuka .. Muryarsa a kasance sannan cike da rarrashi ya maidota jikinsa ya rungumeta tsam ajikinshi yana shafa bayanta ahankali ahankali tare da cewa am sorry bazan sake yi miki ihu ba . Yanzu ki natsu Ga shawara me sauki idan tayi miki sai mubi . Ya dagota tare da zaunar daita kan cinyarsa kinga Yanzu Ni bbu abinda narasa Na rayuwar duniyan nan nablah .. .. komai Allah Ya azurtani dasamunsa a rayuwarta ta fanin arziki da nasaba Amman sai Allah Ya jarabeni ta wajen rasa ya'ya har biyu . kinga atakaice banta samun haihuwa ba kennan ,yashiga yi mata nasihon masu ratsa jiki da sanyaya zuciya da kawo mata misalin iri iri ,kinga kema ba rawa kikeyiwa Allah ba yabaki 'cikin jikinki ba , sannan km ke kanki kisan takamaiman Wanda Yayi miki 'cikin nan ba ko ba hk ba ? Jikinta a sanyaye Ta daga masa kanta alamun eh . Ok yanzu idan nace miki. Ki haifi 'cikin jikinki Ni Ina so kibarmi shi har illa Masha Allahu fa ......? ta dago shanyayyun idanunta Tana kallonsa tare da nazarin abinda yace din kana taja numfashi da kyar ta fesar tace kaima kasan hkn bazai yiwu ba ta cigaba kukanta tana kokari mikewa daga jikinshi ya sake maidaita yana cewa Karki ce bazai yiwu ba nabeelah ,shine abu mafi sauki a gareki da zai yiwu ,zan taimaka miki Na karbi 'cikin jikinki ke km da zarar kin haihu ki zan sallameki da alkharu masu tarin yawa ciki ma har da nauyin karatun ki zan dauka har ki gama . tayi shr kawai Tana sauraronsa har yagama mgnrsa bata sake cewa komai ba . ,kin amince da wannan tsarin muryarta a raunane tace bawai bazan iya amincewa bane Amman Ni.. tsoron matarka nake ji idan tasan da haka Ga km ummi takarasa fadar hk tamkar zata zubda hawaye ....kada ki damu da matata ko first love ,nasan yadda zanyi daita idan mgnr ta fito. ke dai ki natsu kawai km ki kwantar min da hankalinki bbu abinda,zai faru inshallahu. " kinga nima Na taimaka miki alokaci dakike neman taimako to Ni meyasa bazaki taimaka min ki haifa min 'cikin jikinki ba ? Ganin yadda ya narke mata ajiki yana shirin yi mata kuka yasa ta kamo tafin hannushi 'cikin nata tana murzawa 'cikin sanyi jiki kmr yadda Ya sabam mata dashi, muryata cike da shagwaba tace shikennan Na amince , murmushi sosai deeni ya dinga yi harda Kai hannushi kasan mararta yana shafo dan tudun cikinta. ita kuwa sai binshi da kallo nablah take cike da jin takaicin haihuwar dazatayi bbu aure . idonta har da Hawayen tausayin kanta . bata rai tayi sosai ganin irin dryr dayakeyi tace kowace matar arziki agidan mijinta take haihuwa fari . Amman Ni zan haifi 'cikin da ban ma san ko na waye ba. hawayen mgnrta datayi tana kuka shi ya hargitsa masa lisafinsa har ya tsaida dryr murnar dayake ita kuwa tana ta kukan zuci da badini. Ya rungumeta tsam ajikinshi yana tura hannushi 'cikin jikinta sosai yana shafa cikinta tare da cewa ki bar kukan nan hk waye yace miki zaki haifi 'cikin jikinki bbu uba ? Ni zaman me nike kennan ? ai Ni ne uban 'cikin jikinki yanzu tunda yazama nawa yakarasa fadar hk yana kashe mata idonsa daya yana cigaba da murmushin farinciki . Sake bata rai tayi sosai tare da turo masa dan tsukaken bakinta gaba tana kukan shagwaba. ajiyar zuciya ya sauke . Ya Kai bakinsa ya tsotsi lips dinta yana kallon 'cikin kwayar idanunta shi dai gsky baya son ganinta 'cikin yanayin tashin hankali sosai yayita rarrashita dabata baki har ta hakura ta mikawa Allah lamarinta .... MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO *Cassssssssssss cassssssssssss bestyna hasana danlarabawa come close this page is for you only anzo gurin kisha karatu lfy Ina matukar yinki ,irin sosai da sosai din nan ,kaunar dake tsakaninmu Allah yabarta har illa Masha Allah, cassssssssssss cassssssssssss bestyna jinjina ta musamman gareki ummu sabir* Page 90 Daure yake da towel a kugunshi sai Dan karamin towel din dake rike a hannushi Yana tsane ruwan jikinshi a gaban mirrow dakin wanda dagani wanka ya fito ya tsaya , yayinda ita km take zaune har lokacin tana fama da rarrashin ziciyarta da son cire dafin dake daskare a kasan qirjinta wanda ke shirin tarwatsa zuciyarta . " tunanin ahlinta da tunanin irin rayuwar data jefa kan ciki take . tana zaman zamanta lfy gaban iyayenta masu matukar kaunarta da tattalinta takowani bangare basu son damuwarta ,sai gashi ta kawo kanta 'cikin halaka da bata San barin cikinta ba ,idanunta duka cicciko da ruwan hawaye komai yarigada ya cakude mata guri daya . " abinda ta fito nema tasamu har ma fiyye da yadda tayi zato amman bazasu yi mata amfani komai yadda ta tsara hkn a rayuwarta. ahalin datake 'cikin yanzu komai Na rayuwa yasoma fice mata a ranta , tunawa datayi da yadda mahaifinta yaki yarda da zuwanta aikin nan yace ta zauna tayi aurenta tunda shi bashida halin dazai barta cigaba da karatunta amman taki , tabiyewa son zuciyarta da son cima burinta nasamun wadataccen ilimi tazo aikatau gashi tun ba'a je koina ba kadaddarar data kawota tana neman yin tangaliliya da rayuwata . Ashe Hk kadaddarar rayuwarta zata zo mata kennan Batasan ba ? Ta furta hkn 'cikin ranta ,Ida nasan Hk rayuwa zata kasance wlh da banzo ya Allah kaya femin idan wani laifi Na aikata maka saka jarabini da samun wannan ciki takarasa tunaninta hawaye na bin kuncinta sharrrrrrr sharrrrrrr. Gashi nayi ciki batare datasan wanda ya shammace ya dirka min ba ,yabarni da mikin da har duniya ta nade bazansan ranar warkewarsa ba . Me zancewa mijin dazai aureni a game budurcina dazan rasa gurin haihuwa ? "sosai tayi zurfi 'cikin tunanin rayuwarta daki daki ahankali ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana dauke Hawayen idanunta da tafin hannunta.tana kallon sanda deeni ya dauko lotion Yana shafawa a ilahirin jikinshi hankalisa kwace yake yin komai da da fesawa jikinshi turare masu sanyin kamshi ta mirrow suka hada idanu dashi. ya dage mata girasa daya alamun tmby ,ta girgiza masa kanta kawai batare da tace masa komai ba sannan yakarasa Inda wordrob dinsa yake ya dauko short niker wanda bai gama kaiwa gwiwarsa ba da wata riga me budadden gaba da shara shara wanda dagani Na shan iska ne, Dan gabadaya sifar qirkinshi a bayyane yake. . Yayinda gashin jikinshi ke kwance luuuuf luuuf dasu sai sheki suke suna daukar hankali.. .. ahankali yakaraso har Inda take zaune ta zuba uban tagumi tare da tsura masa shanyayyun idanunta tana kallonsa da sha'awar yadda yake da tsananin tsafta da kyalkyale jiki tamkar mace . son take tagano muninsa ko wani makusa dake jikinsa amman abun ya faskara domin kasawa ganin hakan tayi . " sbd baiwar kyawun halitar da Allah yayi masa bbu ta inda zata kushe shi in dai ajikinshi ne ...yana zuwa ya janyota jikinsa ya rungumeta tsam Yana shinshina wuyanta da sumbatarta tare da kai bakinsa 'cikin kunneta. kin yi shr kina ta aikin tunani da kallona ..wani irin yanayi na daban ta tsinci kanta ciki duk da ba yau ne karo na farko da jikinsu ya hade da juna ba. Please nabeelah tunanin nan ya isa Hk ,ba dan komai sai Dan lafiyarki data bby Nah . Ta dago da sauri tana watsa masa shanyayyun idanunta jin abinda yace . "yes bby nah ne halak malak tunda kin amince zaki haifa ki barni min kinga kuwa dole nakirasa da bby nah . "ta lumshe idanunta batare da tace masa komai ba sai ma wani irin tausayin kanta da shi kanshi dake shirin jefa rayuwarsa 'cikin rudani da tashin hankali rayuwa akan 'cikin jikinta taji ya mamaye zuciyata .. kwantar daita yayi sosai akan bed shima ya kwanta yasoma murzata a frigice ta Mike zaune ta matsa kusa dashi tana masa wani irin duba ya sanya hannushi ya janyota jikinshi sosai ya rungumeta tare da bata hot kiss a wuyanta.. . mgn tafara yi masa da sanyayyiyar muryarta .. deeni Dan Allah ka kyaleni bacci nake ji . Ni wlh yanzu ma tsoro kake bani. Ni kadai nasan irin mikin danake ji a'cikin zuciyata game gibin da rayuwarta tasamu . gashi km Kai kullun da irin salon dakake zuwa min dashi wanda narasa muhalin da zan ajiye hkn a xuciyata . Sai ka dinga min wasu abubuwa tamkar wata matarka ..kaji tsoron Allah fa akan abubuwan dakake min ni yarinya da bansan komai ba takarasa fadar hkn jikinta a sanyaye. , sake janyota jikinshi Yayi sosai tare da cusa hannushi duka 'cikin rigarta Yana shafo kirjinta sannan yace ni nasan abubuwan danake daidai ne ... amman kina iya ajiyesu a duk muhallin da Yayi miki acikin zuciyarki matata ko akasin Hk .. Kulllum kullum sai kin min mita akan jikinki yakarasa fadar Hk muryarsa a fusace ,duk iskacina baki taba jin nace zan kusanceki ba . Ko nabata cewa zan ciki ? Ta zaro shanyayyun idanunta waje tana girgiza masa kai da sauri . Ok da Ina son saduwa dake nabeelah , da tunin an wuce gurin" Dan zan iya yin son raina dake koda amincewarki ko babu ..amman bake ce a gabana ba.. ya karasa fadar Hk Yana zarcewa da romancing din jikinta bijirewa ta sake yi Da son yin mgn ya hade bakinsu guri daya . Yana tsotsa tare da shafa tausarsar surar jikinta da kasan mararta yana jiyo Dan tudun cikinta . tun tana nokewa da fexgewa daga gareshi har ta hakura tabarshi yana romancing din jikinta . 'Cikin dabara deeni ya rabata da kayan dake sanye a jikinta ta saura Daga ita sai pant da son rabata da bra din ma sannan ya cire nashi nonuwanta dake cike bammmmmm yake ta aikin murzawa son ranshi tare da bata zafafan kissing takoina a sansar jikinta. ita kuwa sai mimikewa tasoma yi tana gantsarewa tare da kara turo masa nonuwanta da alamun sakwanninsa a zahirance zasuyi aiki kmr yadda yanayinta ya nuna masa . Sosai ya sauya salon wasannisa zuwa wani shaukinta na daban ,hkn yasa tayi saurin dawowa haiyacinta hade da sakar masa kuka me frigita zuciya.. dole tasa deeni yabarta ya rungumeta tsam tsam ajikinshi Yana jin yayi release ajikinta batare da yashigeta ba, ya Mike zaune Yana meda numfashi ahankali ahankali . Ya juyo daita suna fuskantar junansu sosai hawaye suka shiga bin kuncinta ji take tamkar ta saki ihu kozata samu saisauci akan salon rainin hankali da deeni yake son shigo mata dashi kullun da salonsa gareta . muryata a sanyaye tace wayyo nashiga uku wace irin maseefa ce wannan Na kawo kaina ciki ..Ya tsura mata ido yana kallonta da kallon Dan tsukaken bakinta .tare da cewa nine maseefar nablah yana nuna qirjinsa ? a razane tadago idanunta tana kallon 'cikin nashi idon. Dan jin abinda yace muryarta cike kukan shagwaba tace Ni.. Ni nace kaine maseefa ? jikinsa a mace Ya dage mata girasa daya ,yana me tamke fuskarshi sosai tare da hawayen dake zuba yayi daga idanunta ganin taki tsaida ruwan hawaye yasa harshsa yashiga lashe hawayen dake silalowa .. bakinta ta bude zata sake yin mgn Ya sake hadewa da nashi guri daya shiiiiii kar ki wahalar da kanki gurin cewa komai .. " Duk abinda nayi nasan bbu kuskure ko daya aciki ,km daidai nayi bbu wani sabon Allah ciki idanuta ta sake zarowa waje tana yi masa duban tababe km mara hankali bata dauke idanunta akanshi ba taji cak ya dauketa Yayi toilet daita yana tsokanarta da matsoraciya kawai kalli duk yadda kika dawo wanda hkn ke nuna min kina feeling ayi sex dake .. ta turo masa Dan tsukaken bakinta wlh ni a'a abinda banta yi ba ta Yaya zai dameni . Allah ko ? To ko zaki gwada ne yau kawai kiji yadda abun yake ? Tayi masa banza da sake turo masa dan karamin bakinta da alamun kina bukatar Na sake feeding din bakin nan naki ko? Tayi saurin son janye bakinta amman Ina kafin ta ankare tuni ya Kai bakinsa kan lip's dinta yana tsotse sannan yakarasa shigewa bathroom daita . tashiga uhun da kuka bata son iskanci dayake mata Dan girman Allah deeni kabarni banason wanka nan sanyi nake jiki ..dolenki kiyi wanka yarinya dan da alamun kinji Dade keme ajikinki . Allah wlh banji dadin komai ba . asalima wlh bansan yadda zanji dadin ba .uhm tare da tsundumata 'cikin bathtub nan ma dai sai daya bata lokacinsa yana murzata becouse baya gajiya daita. nablah irin matan nan ne da mutun kwata kwata mutun bayajin yagaji da mu'amula dasu . Saida yayi yadda yake so daita sannan ya daukota tana kuka ya fito. nan yashiryata shima ya sake shirya kanshi suka fito parlour,n kasa .. Tea yaje ya hada musu suka sha sannan ya kunna masu tagameme plasma dake manne jikin bangon parlour. " Mikewa tsaye yaga tana kokarin yin . ya janyota jikinshi Ina zuwa km ? ta shagwabe masa fuska tamkar zata sakar masa kuka ,zuma da hollandia nake son Sha ya zaunar daita ya Mike yaje yayi mata mixed dinsu guri daya har da spanin night dinsa ciki yakawo mata tana gama Sha tasoma narainarai da idanuwa tana lumshewa alamun jin bacci , ya janyota ya kwantar saman cinyoyinsa yana shafa sumar kanta ,take bacci yadauketa ... Karfe shabiyu daidai ya nufi dakinsa daita inda nan ne masaukinsu tunda suka zo gidan .zafafan sawannisa masu shiga jiki da rikitarwa deeni yashiga aika mata yana bin kowani part Na jikinta yana sarrafawa 'cikin kwarewa ya cire Yar doguwar rigar daya sanya mata ahankali nablah ke nishi dadi domin amsar sakowanin da sansar jikinta ke yi daga manage deeni . sai wani ciccije lip's take tana kara bankaro masa kirjinta dayake aikin tsotsa tana Mike kafafu da waresu sbd itama wani irin shauki take ji a gabadaya ilahirin jikinta.. kasancewar mafi yawa daga 'cikin mata idan cikinsu yakai wani stage suna bakuta mazajensu tare dasu , to hakan ne yakasance da nablah tana 'cikin irin wayan nan jerin mata ,dan wani irin mugun shauki take ji ajikinta yana mata yawo da son jin jijiyarsa ta ratsa kasanta. " batun tsiyaya kuwa ma ba'a mgnrshi dan tuni tagama jikewa jagab daita. deeni ya dau lokaci sosai gurin juyata ,yayinda kowannesu Na jin dadi abinda ke faruwa a tsakaninsu gabadaya sun manta aduniyar da suke ciki sai aikin nishi kawai suke suna muzar juna. 'Cikin wani irin mugun shauki deeni ya gangara zuwa kasan mararta yashiga lashewa yana mata tafiyar tsutsa da harshensa wani irin ihun dadi tasa masa batare da tasan a duniyar datake ba. ta cusa hannuta 'cikin laulausar sumar kanshi tana aikin yamutsawa da yin shiiiiii shiiiii da bakinta tamkar me cin yaji. " ahankali deeni ya dinga tafiya da harshensa har zuwa kasan mararta motsi da bakinta tashiga yi Wanda Bai San abinda take cewa ba ..ahankali ya dago yana me Kai kunnenshi daidai bakinta ta saki wani irin ajiyar zuciya da karfi tana dan Mikewa sakamakon zare harshensa da Yayi please meyasa kabari kacigaba please now.... Dawowa Yayi kasanta yashiga soucking dinta yana murza kan nipply dinta, hauka ne kawai nablah batayi ba aranar sannan bbu irin sambatu dabatayi ba pl kada ka cire idan ka cire zan mutu kacigaba kawai wlh Ina sonka sosai nayi missing dinka kwana biyu kadaina zuwa min Dan Allah kadaina yin nisa dani . , ganin yadda gabadaya ta mace acikin duniyarta tana faman sambatu yasa deeni yi mata rumfa da kirjinshi bata yadda zai danne 'cikin jikinta ba, wanda daman bawani girma 'cikin Yayi ba . yakasancewarta me karamin ciki . ahankali ya zira jijiyarsa cikin jikinta , yana shiga kuwa ya kusan haukacewa saboda wani irin mugun dadin dayaji takara yi masa fiyye da kowani lokacin saduwarsu daita. " hannuwansa duka ya tokare gefe da gefenta yasoma aikin Cinta yana gurnani dadi . ita kanta bakaramin dadinsa take ji ba ajikinta. sosai takai hannuta tana shafo fadadden qirjinsa da murza kan nipply dinsa har dan hawayenta dadi nablah ta dinga fitarwa . deeni bai bar nablah ba sai da Yayi mata ci shida ba dan yagaji ba yabarta sbd tausayinta da abinda ke 'cikinta yaji wanda zuwa lokacin har dan 'cikinta yana Dan motsawa ahankali alamun yasamu karin karfin . Zuwa Yayi ya hada musu ruwan wanka me dumi yaje ya sakata bathtub nan ma rungume take ajikinshi hannunshi duka bisa tudun cikinta dake motsawa ahankali ya lumshe idanunsa yana jin wani irin dadi Na dawainiyya da ruhinsa . wasu Hawayen farinciki suka nasarar xubo masa . zuciyarsa tayi masa sanyi da dadi . wai shine yakusan yin Dan kansa? ...wani sabon farinciki ya lullubesa da zuciyarsa yayi mata wanka amman bana janaba ,shi km yayi wankan janaba ya fito rungume daita ajikinshi ya kwantar daita yana mata pick a goshinta yazo ya rungume tsam ajikinshi yana shakar kamshinta mai sake rikitashi ya lullubesu batare da kowani Na kaya ajiki ba . hannuwanshi duka saman 'cikinta yana shafawa da jin sanyi zuciya , har bacci ya dauke shi cike da wani sabon feelings dinta .. Sai gurin hudun dare ya farka daman bawani ishashen bacci Yayi ba yasoma lalubarta wanda itama da alamun bata gaji dashi ba. tashige 'cikin jikinsa sosai tana narke masa cigaba da shafarta Yayi wanda daga karshe ya dawo kasanta ya Dan ware kafafunta Yayi mata kwanciyar rigingine shi km ya daga kafafunta sannan ya taho ta karkashin kafafunta yasaka jijiyarsa ciki jikinta wani irin jummmm taji ajikinta tamkar ana jona mata wutar lantarki ta bude shanyayyun idanunta tana dubansa dishi dishi take ganinsa yayinda shi km tamkar wani mayuncin zaki yashiga yin sex daita sosai yake jinta har 'cikin kwanyarsa Kusan yadda daman kowace mace me ciki take . abar bukatar kowani cikakken namiji ce ,sai Kiran sallah Na biyu deeni yabar ya Mike tsaye sbd yasan maganin ya kusan gama aikinsa ajikinta ,ya sanya mata daguwar rigarta ya lullubeta da bargo yana me kissing din lip's dinta .. Washegari a gajiye ta tashi ,jikinta a sanyaye tayi komai nata har zuwa kan wanka tsarki.. tayi jugun daita tana tunanin abinda ya faru daita daren jiya sosai jikin ya mutu kuzarinta Yayi kasa ta lafe akan bed tamkar me jin sanyi Amman tunda taga alamun shirin zuwa office deeni yake ta Mike zaune tare da saka masa kuka ita Sam baza zauna ita kadai ba acikin gidan sai dai ya zauna shima ko km ya maidaita inda ya dauko.. ya tsura mata rikitattun idanunshi daidai sanda yake karasa saka takalmin kafarsa daya itama tsare shi tayi da shanyayyun idanunta. cigaba da abinda yake Yayi yana sauraron kukanta wanda inda da sabo yarigada yasaba dashi zuwa yanzu . Sai dayagama shirinsa tsab ya juya gareta sosai yana fuskantar kallonsu take tana cigaba da kukanta ,shi din ma yau wani irin kallo yake mata wanda ya tabbatar masa da lallai akwai abinda yayi mata shamaki 'cikin farincikinta da walwalarta akan farkon ganinsa daita sosai fuskarta da sansar jikinta gabadaya suka nuna masa rauninta da damuwar datake ciki.. muryarta cike da kuka tace Allah idan ka fita kabarni ni kadai bazan zauna ba ,duk yadda zan bar gidan sai na yi .. gabansa yayi mugun faduwa jin abinda tace yayinda ahankali km kirjinshi da zuciyarsa suka shiga bugawa da sauri da sauri sakamakon tunanin da zuciyarsa ta jefeshi dashi akan barin nata da yake kokarin son yi ita kadai a gidan yarinya ce karama wanda bata San ciwonka kanta da jikinta ba ,idan wani abu yasame 'cikin jinkita ,shi yake da babbar hasara baita ba Dan ita idan tarasa 'cikin jikinta sai mata taji dadi . dan hk batare da wani bata lokacin ba ya amincewa kanshi kawai gara suje office din tare su dawo tare hkn shine kadai kwanciyar hankalinsa .. muryarsa a sanyaye yace shirya muje .... ita km batare datasan inda zai nufa daita ba ,tabiyo shi abaya , still tana kuka wanda shi kwata kwata abinda yafi tsana keenan daga gareta yawan kukan nan nata yana matukar cin ranshi da hargitsa masa lissafi. ita Sam abinda yakamata tayi kuka da Wanda Bai kamata ba duk yi take .. Tafiya suke tamkar wasu kurame yayinda kowannesu ,zuciyarsa da abinda take tsaka masa a game da Dan,uwansa , ganin yadda yayi mata shr yaki ce mata komai yasa tacika fam tamkar zata fashe ta janyo tissue dake ajiye acikin motar ta goge face dinta dashi Tana sakin ajiyar zuciya tare da maida kanta gefe daya tana mamakin miskilancinsa .. yayinda shi km haushin kukan datake yi ne yasa ya gabadaya ya shareta ya maida hankalinsa kan tukinsa ... A 'bakin wani babban mall yayi parking ya fito ya kulleta yashiga ciki Bai jima ba ya fito hannushi rike da leda mai dan girma byn ya zauna ya dan kalleta fuskarta a hade ya ajiye mata ledar saman cinyarta batare da Yayi mata mgn ya hau kwalta da kallo take binsa dashi cike da bacin rai amman Hk kawai tasamu kanta da kasa sauke masa kwadon maseefar datayi Niyya sakamakon hango fuskarshi datayi tamkar anyi gobara komawa tayi ta lafe 'cikin seat ta daga kanta sama , idanunta a lumshe tamkar me bacci .. Ta bayan harabar ma'aikatar Nasu yayi parking ya kashe matarsa ya juyo da dubansa gareta tare da tsira mata rikitattun idanunshi , ahankali yake dubanta yaga har face dinta yatasa saman fatar idanunta sun Kumbura , amman duk da hk sai yaga tayi masa kyau sosai , lumshe rikitattun idanunsa Yayi ya cije lips dinsa yana me sakin murmushi tare da tura yatsunsa 'cikin sumar kanshi yana aiyana yadda zai samu kyawawan bbys daga gareta .. Tar ta bude eyes dinta dan daman duk abinda yakeyi tana kallonsa kawai pretending tayi kmr me bacci . Harara ya watsa mata ya daure fuska sosai kmr bashi ne yanzu yagama murmushi ba , itama hade rai tayi sosai ta turo masa dan tsukaken bakinta gaba..bazato taji saukar bakinsa kan nata lip's din . ahankali ya kamo fuskarta da duka tafin hannushi yashiga tsotsar lips dinta dayafi kaunar da so 'cikin nashi .. idanunta suka sake kawo ruwan hawaye masu dumi amman Bai saki 'bakin nata ba sai daya Sha son ranshi sannan ya sakar mata 'bakin tare da gyara mata hijab din dake sanye ajikinta. ya bude ledar daya daura mata bisa cinyarta ya fidda nikaf ya Mika mata kana muryarsa a dakile yace ki suturta jikinki da kyau ki fito muje ba musu tayi yadda yace shi km ya riko ledar suka shiga 'cikin company din ta baya wanda sirarrun mutane ne kawai zasu iya ganinsu .. Yana gaba tana biye dashi abaya duk inda suka wuce sai taji ana gaishe dashi 'cikin girmamawa har itama ta samu nata tsarabar gaisuwar . Kai tsaye gurin special hanyar shi yabi ya tsaya gurin lift itama ya tsaya tana jira daga gareshi tana kallo ya daddana kofar lift din ta bude 'ya janyo hannuta suka shiga atare, wani irin abu taji ajikinta me kama da vibrating ya kamata ,ta kamkame jikinta 'cikin wani irin tsoro daman kmr yasan zatayi irin wannan kauyancin zatayi shiyasa ya sanyata 'cikin jikinshi muryarsa a sarke yace mlm ki natsu karkiyiwa mutane shirme anan 'cikin minti biyu sai Gasu a flour 7 inda office din deeni yake, kofar ta sake budewa suka fito .. Suna shiga office dinsa ya nuna mata gurin zama ta zauna a direrece tana karewa office din kallo tashiga yi komai naciki office din tsaf tsaf abin birgewa da sha'awa tamkar yadda yake me tsananin tsafta ajikinshi hk komai nashi yake . Yadda take kallon office din hk take kallonsa tamkar wani sabon halita agurinta, ko ma irin yau din nan tasoma ganinsa. takowa yayi ahankali har zuwa gabanta ya sunkuyo numfashinsu ya gyauraya yaNa bugar hancin junansu. sosai yayi kasa da voice dinsa. wannan kallon hk fa ? Yanzu nace kin fada tarkon soyyayata kice karya ne , alhalin Ga zahirin gsky nan ina kallo acikin kwayar idanunki .. Murmushi tayi me gyaraye da bacin rai da takaici mgnr dayake yawon yi mata akan tana son shi ... Kadamu kanka akan Ina sonka deeni ... kullun baka gajiya akan furta wannan kalmar . Nifa gsky nasoma gajiya da jin wannan kalmar daga bakinka wlh azim kaji rantsuwa dan muslimi kennan nasurudeeni bana sonka bana sonka......!!! yaji wani irin abu ya cike tsakiyar zuciyarsa . Take km zuciyarsa tashiga bugawa ,yayi shr kawai tare da runtsa rikitattun idanunshi yana jin yadda kirjinshi ke tafarfasa da zafi akan lafazinta gareshi .. ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana sa hannuta ta tura kirjinsa dake neman hanata sauke numfashi sosai yayi baya kadan ta Mike tsaye da hanzarinta tana sakin numafashi kana tacigaba ..idan kana tunanin Ni nablah Na afka tarkon sonka ne wlh kamakaro deeni.. amman nasan bazaka taba gane hkn ba sai nan gaba. can km ta hassala tasoma yi masa mgn 'cikin fada fada hb ka dameni kullun da mgn daya Ina sonka Ina kishinka ..hk son yake ? Ko ance maka hk ake yin so duk da bantabayin soyayyar ba wlh nasan ba hk akeyin so ba ....dan hk Ni mlm ka saurara min kada ka kuma damuna da wani zance sonka nake . wayanda sukaga zasu iya son naka ,suje suyi tayi ,sunji zasu iya ne Amman banda ni nabeelah salis gulumbe takarasa fadar hkn tana nuna kirjinta da dan yatsanta . Fesssss ya bude rikitattun idanunshi akanta ya zuba mata yana kare mata kallo hakika ita din daban take ko acikin darurukan mata akan aji ...Bai taba tunanin level dinta da tsaurin zuciyarta ya Kai hk ba ,km har ma yaso yazarta tunaninsa ... ya taka sannu har inda yakoma ta tsaye tana sakin numafashi mgnr datayi da kyar .. Ya hadeta da kirjinshi yana fidda numfashi me gyaraye da bacin rai yana jiwo tudun nonuwanta da 'cikin jikinta ya sake ya sake busa mata hucin numfashinsa sannan muryarsa a hargitse yace Ni kike dagawa sautin murya nabeelah.? Yanzu har munzo wannan stage din ? kinsa Allah kina sona nabeelah tamkar kiyi hauka amman dakinkancinki yasa kika kasa ganewa .. tayi masa wani irin kallo bashi da hankali ko mara lfyr , kana tace wlh Ni ba dakikiya bace kullun da'anyi mgn kacewa mutun dakiki alhalin Kai .....sai km tace Ni dai gsky ni ba dakikiya bace .. sai waye dakiki idan bake ba ? Oho.. shima dakiki ai yasan kanshi amman wlh ni ba dakiki ba.. ya hade fuskokinsu guri daya yana busa mata hucin numfashinsa me gyaraye da zafin shauki uhm abinda Ni dake bamusaniba wani bakin almari Na shirin faruwa da zuciyoyinmu wanda bamu san ko meyee ba .. kana ya kamo hannuta duka ya rike Yana mata massaging wani irin abu taji Yana shocking din jikinta yayinda gabadaya tsigar jikinta suka Mike tsaye .. Muryata a raunane tace wani bakon al'amari ke shirin faruwa da zuciyarka wanda bakasan ko meyye ba.. amman banda tawa zuciyar datake tsarkarka km kubudadace dagareka.. Ya janyota sosai tare da manna bayanta da kirjinshi hannushi km ya maida kan cikinta ta rantse idanunta dan kwata kwata batason tunowa da 'cikin jikinta Yacigaba da shafa 'cikin yana jin motsin da 'cikin ke yi akai akai yanzu sosai fiyye da ko wani lokaci 'cikin hk wayarsa ta dauki kara sautin wakar India me dadi yasoma tafiya daita ajikinshi yaje inda ya zube wayoyinsa ya dauki wayar yana sunan umminsa yagani ya danna wayar yana manneta da kunnenshi tare da yin sallama . Bangare ummi kuwa bayan tilon dan nata ya dauka suka gaisa da tmbyr nablah yace tana lfy first love alhamdulilllahi daman nace Na sheda maka yanzu jirginmu zai tashi inshallahu ya lumshe idanunsa yana sake shafo tudun 'cikin jikin nablah tare da cewa Ok first love Allah yakawo Ku lfy tace Ameen ya 'cikin jikin nablah Yayi girma sosai ne ? Ya sake lumshe idanunshi yana sake budewa yace uhm girma kadan nan ne first love to Allah yarabasu lfy shima ya amsa da Ameen,nan sukayi sallama daita tana sheida masa lokacin da jirginsu zai sauka Nigeria. ahankali yakarasa ya zaunar daita akan Cushing din data taso kijirani har indawo duba wani abu. Ta tabe bakinta kawai tana gyada masa kai . yana fita itama ta Mike tsaye tasoma zagaye office din tana duba koina tare da yabawa da yadda tsarin office din yake . Sosai komai Na cikinsa yabata shaawa , Daga karshe taje wajen dorawar dake zagaye da makeken table dinsa tana Yan dube dubenta har ta bude wata dirom taga tulin kudi masu yawa da basan iyakarsu ba ,ta dauki dari biyar aciki sbd ita kadaice karama aciki ragowar duk 1k ne ta fice daga office din . Tasoma tafiya ahankali tana kallon mutane dake Kai kawo hanyar dataga wasu masu yanayi da Yan doko suna faman aiki bi. ", nan ta nufa step tagani me shegen tsawon gaske Yayi secul kmr snake ,tasoma tafiya batare da kowa komai ba 'cikin ranta. da kyar tasamu ta isa can harabar ma'aikatar byn tafiyar data dingayi tana hutawa . tana kawo bakin get me gadi ya tashi ya bude mata get yana mata kallon kurilla.. " ta fito gabadaya bakin titin dayake shr da karancin jama'a tana Yan duba dubenta tana kallon masu fice dashige.. wata hanya tabi data hango wata yarinya me saida plantenchirps wacce bata wuce age mate dinta ba . km daman tunda zasu shigo tagatan taji plantschips din yashiga ranta ta siya ta samu guri daga 'bakin titin ta zauna jimmm can km ta Mike tsaye tashiga tafiya ahankali tana jin dadin yadda isakar gurin ke kadata rabonta da shan iskar waje irin Hk har ta manta .. Tsaye yake abakin office din nasa "byn ya dawo office be taddata a inda yabarta ba. " hankalinsa a matukar tashe ya fito yana duban ta inda zai hango bulowarta Dan baiyi tunanin nisa tayi ba .. kowa yaganshi sai ya gaishe shi cike datarin mamaki ganin manage deeni da Sam ganinsa ba'a asamu 'acikin sauki Amman gashi ayau a arha abakin office dinsa . danna waya kawai yake yana neman layin fk batare daya dago ya kalli tarin masu gaishe dashi ba . Can km wani tunani yazo masa ya koma Office dinsa 'cikin sauri Yana Kiran sunanta tare duba agogon dake daure da tsintsiyar hannushi shr yaji yayi yawa yakara tsayawa for 5 minti . " 'bakin kofar toilet din yaje yayi nocking still bbu respond kara nouking yayi still no answer ahankali yaji zuciyarsa ta buga ..da sauri Ya bude kofar yashiga Gani Yayi yawam bbu ita bbu alamunta. wani irin uwar ashar ya saki tare da sake fitowa waje da mugun sauri.yanzu kam yasoma tunanin bata kusa dashi dan jikinshi Bai bashi hkn ba .. Da maseefa ya isa bakin get da sauri Yana Kiran eze... me gadi da karfi muryasa tamkar zata tar watse da gudun bala'i eze yakaraso daga inda yake zaune yana aikin gadi yace sir am here ..ka budewa wata yarinya get ? Eze yace sir Yan mata dana budewa get yau suna dayawa bazangane ko wacce yarinya daga ciki kake nufi ba . deeni ya dauke shi da wani mahaukacin mari guda biyu ajere you are very stupid eze ...wata yarinya me sanye da hijab har kasa ta rufe idanunta da wani 'bakin abu ... A frigice eze ya amsa masa da yesss yes. sir Na bude mata .... Tun dazu ta fita .. Kutumar ubanka. ubanwa yace ka bude mata ? ya karasa fadar hkn alokaci guda tare da sake nufar eze gadan gadan wani irin gigitaccen mari ya sake sauke masa sannan ya shake masa makoshi Yana sambatu . Ubawan yace ka bude mata get nace ? ya fadi Hk Yana girgizashi wallahi idan banganta ba ,sai Na batar dakaima anemeka anrasa.......kafin kace tunin gurin ya fara cika da jama'a duk Wanda yazo yaga manage ne sai yakama gabansa 'cikin hk fk yakaraso gurin da sauri tare da riko deeni yanason kwace makoshin a eze hannushi kar Yayi kisan Kai . Wai meyye hk deeni ? Meye ya hadaka dashi ? Ka sake ba girmanka bane ,a fusace yace girman shegiya me zanyi da irin wannan girman still hannushi Na rike da eze wanda ya kusan shekawa lahira tamkar deeni zai yi kuka yace eze ka cuceni kagama da rayuwata tunda ka bude mata get . Wai kan wata yarinya kake mgn ? Anya kuwa wani abu Bai taba brain dinka ba..deeni yayi wurgi da eze Yana sakin numafashi gabadaya ya rude yashiga tashin wani irin duba yake wa fk wanda yasa yaja baya kadan ..muryasa a fusace yace Kai ne mahaukaci bani ba domin ni sanan abinda nake ..wa ma yakiraki nan ? Bar nan kafin Na sauke maka naka yanzu yana nuna masa hanyar da yatsunsa shi kam eze tunda yaji deeni ya saki wayarsa yashiga furta sorry sir am sorry sir bbu abinda eze ke aikin fada rike da wuyansa Yana rawar jiki . deeni ya dawo tamkar wani zautaccen mahaukaci sabon kamu ,hankalinsa a tashe yashiga Kiran Ugo Sunday Kingsley Hk ya dinga Kiran escort dinsa dake zagaye dashi oready Yana me sake nufar 'cikin company . securities din 'bakin get da escort dinsa kafin kace me tunin sun iso gareshi Suma hankalinsu atashe domin yadda yanayin boss dinsa ya sauya, sun San babu lfy .. umarni yashiga basu da kwantancen nablah da irin yanayin shigarta dake jikinta. can km ya tuna da CCTV camera din dake zagaye da ma'aikatan ya juya da mugun sauri yakoma office din da securities masu kula da gurin suke tamkar zai tashi sama. 'Cikin sauri suka soma yin rewaning CCTV camera yana tsaye jikin bango rungume da hannuwanshi duka a saman fadadden kirjinsa sai dai gabadaya hankalinsa da idanunsa sun tattara ne akan CCTV shi kadai yasan irin halin tashin hankali dayake ciki ahankali aka fara tariyo masa tundaga shige da ficen mutane dake 'cikin company har zuwa sanda yashigo tare daita da fitarta da hanyar da tabi ai bai San sanda ya fito a gigice ba fk Na kokarin janyoshi da tmbyrsa wace yarinya wannan ya tada hankalinsa akan Amman Ina kwata kwata hankalinsa Bai jikinsa ballanantana ya tsaya sauraronsa a 'bakin titi yake yana wage wage ta inda zai ganta amman Ina bbu ita bbu alamunta securities da escort dinsa kuwa tuni sun bazu gurin nemanta .. MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* Page 91 Wani irin kallo Fk yake yi masa na mamaki, mai d'auke da alamomin tambaya iri iri ,acikin ransa yake ayyana abubuwa da dama, shi dai yasan ko akan Zeenart matarsa bazaiyi wannan haukan haka ba, kuma a iya saninsa da tunaninsa bai san shi da wata mace ba byn matarsa zeenat, kuma gashi ya gani da idonsa a CCTV tare suka shigo, to wacece wannan yarinyar? tambayar da yayiwa kanshi kennan ganin bamai bashi amsa idan ba Oga Deeni ba, yasa shi nufar shi gadan-gadan. Babu wani alamun tsoro a tare dashi ya kalli Deeni yace " wai kai Malam akan wacce banzar yarinya ka tada hankalinka haka? , ka wani gigice ka fita daga hayyacink....... Wata muguwar shaΖ™a Deeni yayiwa Fk, a fusace yace " don't, don't ever try to call her fool again, da ganin yadda yake maganar kasan kwata-kwata baya cikin hayyacinsa, Ζ™ura masa ido Fk yayi a matuΖ™ar galabaice, sannan km da kyar maganar ke fita Daga bakinsa yace " ni Deeni? Deeni ni kakeyiwa haka akan mace? sakin sa Deeni yayi, sannan yayi baya ya naushi katangar dake gefenshi , hade da furzar da iska me dumi daga bakinsa, hannuwansa daya nausa, yabi da kallo kana ya kalli Fk yana tsura masa rikitattun idanunshi " please go, i don't want hurt you. , kallonsa kawai Fk keyi cike da mamaki da alajabi ya buΙ—e bakinshi zaiyi magana Deeni yace " i said go, a fusace.... shiru Fk yayi ya kasa ce masa komai sai huci takaicin abinda deeni Yayi masa ke cin xuciyarsa . Wani irin kallo Deeni ke yi masa shima da jajayen idanunsa da suka gama canzawa tsabar tashin hankalin dayake ciki . yace " get out from here, live me alone a matuΖ™ar tsawace yayi maganar jikin Fk a sanyaye yabar wajen cike da mamakin Deeni da kuma san sanin wacece yarinyar da Deeni ke wannan mugun haukan akanta. Yakai wajen 15mns sannan Escort da Securities Ι—insa suka dawo, batare da ita ba. kansu a Ζ™asa tsabar jin tsoronsa suka ce " we a so sorry sir, a fusace yace " sorry for whats idiot, ya juya a fusace ya nufi office a hanzarce yaje wucewa ya kalle inda Ezze yake tsaye a rakube jikinsa har lokacin rawa yake " wlh wallhi idan ban ganta ba ko, ka kuka da kanka, ya wuce fuuuuuu tamkar zai tashi sama . , yana shiga office Ι—in ya sandare a tsaye, saboda tsabar mamaki ganinta ,wani irin kallo yake yana mata yana mamakin ganinta ya kasa furta daidai da kalla Ι—aya ce. a kishingiΙ—e ya iske ta akan 3 sitter ta Ι—ora Ζ™afa Ι—aya kan Ι—aya, gabanta ga table nan da mineral and soft drinks ne masu sanyi gaske akan table Ι—in, sai chips & plaintain with eggs, cikin kwanciyar hankali take cin abinta. Cikin nutsuwa ta Ι—ago shanyayyun idanunta ta kalleshi dasu. ,her face with silent smile, cikin isa ta miΖ™e tsaye tana wata irin shigeyar tafiya da ita kanta batasan ta iyata ba . sai karairaya take ta nufo shi, shiko saboda tsabar mamakinta ya kasa koda Ζ™ifta idanunshi ne akanta , sai da tazo daf dashi ta yadda kowannen su yana jiyo bugun zuciyar dan ,uwansa ta tsura masa shanyayyun idanunta tana kallon cikin idanunshi . , kallonshi take eye's to eye's babu wata alamar tsoro ko fargaba tace " sorry Dady in future, kasan mace mai ciki da kwaΙ—ayi , gudun karna Ι“ata maka tym yasani fita na siyo da kaina ta Ζ™arasa maganar tana kallon chips Ι—in data siyo. , tana wani irin yatsina face,d inta takowa tayi ahankali zuwa inda aka aje tissue ta Ι—auko tazo gabanshi ta tsaya . tashiga goge masa gumin dake tsatstsafo masa, sannan tacigaba da magana " yanzu ' sai ka gane wanda baΖ™on al'amari ke shirin faruwa dashi tsakanin ni da kai . Kaga sai muga wanda ya kamu da son wani? , dan in tabbatar maka da hakan shiyasa nayi maka haka, ka dainayi min gori kullun akan ina sanka deeni.. ka kuma daina yi min maganar akai-akai, ka daina damun kanka akan maganar ina son ka, dan babu kowa acikin zuciyar Nablah ta faΙ—a hkn tana nuna masa saitin zuciyar ta da yatsan hannuta . NASURUDDEEN!!! ka yarda kai ne ka faΙ—a tarkon son NABLAH. , ba nablah ce ta faΙ—a sonka ba. ji duk yadda ka zauce, ka fita daga hayyacin ka akan Nablah.. , ta dafa daidai saitin zuciyarsa dake ta faman bugawa da karfi , tace " ko ka yarda ko kar ka yarda wannan zuciyar ta kamu da matsanancin soyayyar nablah . ta juya tana tafiya tare da cigaba da mgnrta yayinda kwata kwata bbu Kai acikin "ZUCIYAR Nablah ... Komawa tayi ta zauna tana sakin numafashi da kyar " au na manta ban faΙ—a maka ba na buΙ—e drower ka na Ι—auki Ι—ari biyar na siyo chips, so na mayar maka da canjin. am so sorry ban faΙ—a maka ba kafin na Ι—auka . , shiko tsaye kawai yake ya kasa yin komai saboda tsabar mamaki, takowa yayi ahankali har inda take zaune ya tsura mata rikitattun idanunshi ya kasa komai. , wani irin abu yake ji yana taso masa akan yarinyar yana tokare masa kahon zuciyarsa . , yayinda ya rasa dalili da duk abinda zatayi masa baya jin haushinta, sannan baya iya yi mata komai. , amma ya tsaida tunaninsa akan saboda cikin jikinta ne. , niko nace Oga Deeni kenan..... , ganin yadda Ya tsura mata ido bako Ζ™iftawa yasata hura masa iska a fusakarshi " Malam lafiya irin wannan kallo haka kar fa ka cinyeni ? Dan murmushi gefen baki yayi tare da rungumota jikinsa ya rungumeta tsam tsam kamar wani zai kwace masa ita. , jinta a jinkinsa yasa Shi jin wata irin muguwar kasala . tayi lif a faffaΙ—an Ζ™irjinsa tana shakar daddaden kashin turarensa me Daga hankali . ahankali , kowannen su ke sauke ajiyar zuciya . Muryata a matukar sanyaye sannan a hankali tace " ka yarda kana so na ko? ka yarda kaine ke sona bani ce ke sanka ba ko? shiru yayi ya kasa ce mata komai dan bai san takamaiman amsar dazai bata ba. , jikinta ta zame Daga nashi a hankali ta kalle shi tare da cewa . " Deeni kana so na? Tsura mata rikitattun idanunshi yayi kawai ya kasa cewa komai, bai san sanda ya sake rugumota ba. , duk sukayi shiru kowannensu da abinda yake tunani a ransa. , shi kansa bai san mai yake ji akan yarinyar ba. , wayar sa ce ta soma ringing yana ji wayar ta katse aka Ζ™ara kira, a kunnenshi ta raΙ—a masa kayi picking ko Ummi ce. , a hankali ya saketa . Ta miΖ™e kwance agurin Shi km ya maida hankalinsa kan Kiran da ake masa , ganin sunan Fk ne akan screen Ι—in wayar yasa shi jan tsaki. Ahankali km ya furta dan matsala kawai .sannan ya sake tattara hankalinsa akanta tare da kamo duka hannuwata yana massaging dinsu ahankali. ya dan hade fuskarshi sosai tamkar bashi ba yace ki bani just 20 minti zan kamala da wasu ayyuka ne . please Na rokeki kada ki sake fita koina ,baki ji yadda zuciyata taji ba lokacin danaganki kina taka step da kyar gurin sauka kasa ... Kada ka sake jin komai akaina deeni sbd ni bakowa bace a gurinka facce mai aikinka .. rikitattun idanunshi ya zuba mata itama shi take kallo sai taji wani iri ajikinta muryarsa a kasalance yace karki sake aikata irin abinda kika yi min yau. " nace Ga abinda nake so ..ke km kiyi naki son xuciyar. Sosai ya hade ranshi yana cigaba da mgn ke ko ba'a nan ba . Ko a Ina ne ,nace Ga abinda zakiyi kika saba umarnina . "zaki hadu da fushina wanda ba zai yi miki dadi ba .. yana gama fadar Hk ya Mike tsaye fuskarshi cike da fushin mgnr dayayi yanzu ..kallonshi da kallon office dinsa take tana mamaki sharudansa daya gindaya mata wanda ko ada can Bai taba gindaya mata su ba . Menene aibun fitar datayi ? Ta tmbyi kanta . Yau kusan watanin uku kennan rabon data Mike kafafunta a matsayinta Na me ciki kullun yana tsare daita a gida .. Tarasa meyye Nashi na tsanani da kafa kafa daita tamkar wace zata gudu.. daman itafa da biyu ta matsa sai ta biyo Shi duk da batasan office dinsa zai kawota ba. tana son taga gari ,gari yaganta Amman dayake maseefaffen ne Shi zai wani ce kar ta sake .. taja wata uwar tsaki tana mgn itafa bata son takura gsky tagaji da zama guri dayan nan tamkar wata bokanya takarasa fadar Hk tare da sake jan wata mugu war tsaki . ganin tunani bazai fesheta ba yasa ta runte shanyayyun idanunta .. duk wani motsinta na ranar saita tuna yadda Dan karamin bakinsa ke gindaya mata sharadi da yadda taganshi 'cikin tashin hankali sbd fitar datayi .wani lokacin tayi dry wani lokacin tayi murmushi har sanda bacci yasoma fizgarta akan doguwar kujerar dake office din batare data cire takalmin kafafunta ba ... Yana shigowa ganin irin kwanciyar datayi ne wanda kadan yarage ta fado kasa ,yasa shi saurin karasowa inda take kwance ya gyarata yayinda zuciyarsa ta tabbatar masa da bakaramin gajiya tayi ba gurin sauka daxu, har hkn yasata yin irin wannan baccin wahala. Tsugunawa Yayi a Gabanta tare da zare mata takalmin kafafunta ahankali Dan kada ta tashi fuskarta idanunshi ya tsurawa fuskarta yana kallonta cike da shauki. yana kallon sumar dake kwance a saman goshinta wace ta kusan hadewa da girarta Yacigaba da kallo..tabbas tana da matukar kyau har dana fitina da daukar hankali tare da fizgar zuciyar mutum zuwa gareta koda kuwa Bai Niyya ba. tsawon lokaci ya dauka yana kallonta yana jin yadda maganadisun kaunarta ke sake huda kahon zuciyarsa da bin kiwane part na jikinshi. bakinsa ya Kai kan lip's dinta yabata light kiss kana ya janyo kujera ya zauna yana jiran sanda zata farka .. Ba ita ta farka ba sai wuraren biyar saura ..kawai taganshi a Gabanta yana kallonta tare da murza tafin hannunta 'cikin nashi . yatsina fuska tayi tana kokarin mikewa yayi saurin taimaka mata ta tashi Amman still fuskarshi a daure take har lokacin ya zaunar daita ya kawo mata ruwa mara tsanyi ..ta karba Tasha tana bata fuska .ganin yadda Yayi da fuskarshi yasa taji bbu dadi a zuciyarta Tarasa fushin nashi Na menene yake ? Gabadaya Yanayin fuskarshi yasanyata jin faduwar gaba ta Mike da kyar tare da bude bakinta fitsari zanyi ...Ya nuna mata kofar toilet batare da tace masa komai tashiga shi km yasoma harhada abubuwansa ..tana fitowa . Kallonta yayi yace " kin gama ci wayan nan abubuwan? fuska ta yatsina tace " eh! , "ok tashi mu koma gida, " to kawai tace ta miΖ™e tayi gaba yana binta a baya, shiko a ransa Allah Allah yake su Ζ™arasa gidan dan ya biya buΖ™atarsa, sanin da Yayi yau su Ummi zasu dawo, yasan idan baiyi yau ba zai daΙ—e baiyi ba . dan yasan Zeenart da nacin tsiya, ballanantana sun dau wani lokacin basu tare. ,kuma gashi yana so ya maidaita gida da wuri kafin su Ζ™araso. , a mota ya kira sule direbansa yace yagayawa laraba tashiga ta gyaran koina a gidan har Ι—akin Nablah ta gyara, ya amsa masa da toh, boss . tuΖ™in kawai yake dan hankalinsa gaba Ι—aya baya jikinsa, sha'awarsa takai maΖ™ura hankalinsa sai sake tashi yake , yana yin parking ya sureta . bai direta a koina ba sai a bedroom dinsa , yana ajeta . ya fita ya haΙ—o mata hollondia & honey Ι—inta na gado ya zuba mata maganin baccinta ciki, yakawo mata . da murna ta amsa ta kafa kai ta shaye tas. , fita yayi daga Ι—akin ya shiga toilet yayi wanka, kafin ya fito har tayi nisa a bacci. kofin na hannunta, tsayawa yayi a kanta Ι—aure da towel iya kuguns yana dariya ganin yadda ta riΖ™e kofin a hannunta gam, ta wani Ι“ata face sosai da gani bataso yin baccin ba, towel Ι—in dake jikinsa ya yar, dama da shi kaΙ—ai ya fito daga toilet, yayi zindir, yana zuwa ya fara cire mata kayan jikinta dan a matuΖ™ar buΖ™ace yake, zindir yayi mata itama ya Dan , tsaya tare da tsurawa surar jikinta rikitattun idanunshi. Sosai yake kare mata kallon tsaf da mayun idanunshi dogowa ce sosai Yar siriya, sai dai ba fara bace kyal amma sune wanda ake kira da chocolate colour, mai cikekken Ζ™irji, nonuwanta masu shegen kyau Ι—as das dasu sannan a tsaitsaye suke kyam , fatar jikinta slick, ga laushi da santsi, har kwalli take. fatar jikinta , irin ta Rihana, tana da faffaΙ—an Ζ™ugu, gata da wadataccen hips, da Ι—uwawu, tana da dogon hanci siriri, da manyan idanu dara-dara, kwayar idonta ruwan toka irinta Karishma Kapoor,sai Ι—an Ζ™aramin bakinta, mai Ι—auke da fararen haΖ™ora masu wushirya, gata da dimples irin na pretty Zinta, sai dogon gashin kai kwantacce, ga tsayi ga yawa idan ta sake shi yana kaiwa har wajen Ι—uwawunta, tana bala'in kama da Nicki Minaj sosai sai dai tafi Nicki tsayi, amma idan suka tsaya bazaka taΙ“a tantance wacece Nicki din ko Nablah ba. , wata irin ajiyar zuciyar zuciya ya sauke, ya faΙ—a kan gadon ya fara tsotsar bakinta kamar zai yi hauka, yana tsotsar bakin yana wasa da kan nononta, bakinsa ya cire daga cikin nata, ya mayar kan nononta sosai yake tsotsar nonon, yana wasa da kan Ι—aya nonon, a hankali yayiyo Ζ™asa da bakinsa yana lasa har yazo cibiyarta tsostar cibiyar yayi, sannan ya mayar da bakin sa kan nononta idonta ta buΙ—e mai kama dana mashaya, hannu takai kan nononsa ta fara murza masa nipple's wata 'yar Ζ™ara Deeni ya saki saboda wani mugun daΙ—i dayaji, sosai yake tsotsar nononta tana murza Ι—ayan a hanakli baka jin komai sai nishinsu, bakinsa na kan nononta ya gangara da hannunsa zuwa gabanta ya fara fingering Ι—inta aiko ta Ζ™ara gantsewa tayi ihun Ι—adi, Deeni na shan nononta yana fingering Ι—inta Ι—ayan hannun yana wasa da kan nononta, wani irin ihu Nablah keyi, a kunnensa ta rada masa " please suck me, cikin kwarewa ya zare bakinsa daga nononta yana yi mata tafiyar tsutsa a jikinta har yakai bakinsa Ζ™asanta jin wajen yayi a jiΖ™e sharkaf, harshensa yasa yana yi mata wasa da saman Ζ™asanta, yanayi mata kamar tafiya tsotsa, hannunsa gaba Ι—aya suna kan nononta yana murza mata kan nonon, sosai ihun Nablah ya Ζ™aru, a matuΖ™ar galabaice ta birkice ta hau saman sa ta fara romancing Ι—insa tana zuba sambatu iri " please karka bari kaci gaba da jiyar dani wannan mugun daΙ—in, bakinta ta kai kan nipply din sa ta shiga tsotsa tana wasa da Ι—ayan nonon. Wani irin nishi Deeni ke saki a jere babu kyakkyauwa, Deeni bai ida zaucewa ba sai da yaji bakin ta akan jijiyar sa tana, tsotsar ta, yadda kasan dama can ta iya, sosai take sucking Ι—in sa, tana wasa da kan nononta. baki Deeni ya buΙ—e ya shiga ihu, janyo ta yayi yace " please Nablah sex me, a hankali ya kama jijiyarsa ta danna Ζ™asanta ta haye samansa ta shiga sukuwa, tana cinsa tana wasa da kan nononsa, ihu Deeni yake yi sosai da iyakacin Ζ™arfinsa, abinda bai taΙ“ayi ba kenan a rayuwar sa, itama ihu take, taci game da yin sama da Ζ™asa kan ruwan cikin Deeni, Deeni yace " wayyo daΙ—i wallahi ban taΙ“a cin mace mai daΙ—in ki ba. , dama akwai mata irin ku a duniyar nan , wayyyyyoo ni Deeni nabar daΙ—i ashe . , wayyohhhyyy wayyyyyoo Nablah please karki barni idan kika barni zan shiga halaka , arayuwata zatashiga garari , wayyohhhyyy mutuwa zanyi idan kika barni. Wayyohhhyyy Allah daΙ—i, daΙ—i, Nablah kina da daΙ—i ke ta dabance, wayyyo, ita ihu shi ihu, tun 7 pm suke abu daya basu suka daina ba sai 10.pm shima badan ya Ζ™oshi ba, sai dai kyale ta ne kawai, gyara mata jiki yayi ya shiga wanka, tunda Deeni yake arayuwar sa bai taΙ“a jin daΙ—in sex ba irin na yau. shiyasa gabadaya ya kasance cikin farin ciki da fara'a, bayan ya fito daga wanka ya kimtsa, ya tada sallah, yana sallar ta farka, bata kawo komai a ranta ba, murmushi Ι—auke a fuskarta, har Deeni ya idar ya kalle ta, a ransa yace " da alama itama taji abinda naji yau, a zahiri ya Ι—an Ι“ata face yace " Malama ki tashi kiyi sallah mu tafi yau su Ummi zasu dawo, fa dammmmmm!!!!!!! taji gabanta yayi muguwar faΙ—uwa nan da nan idonta suka canja daga farere zuwa ja, duk da Ac dake aiki a Ι—akin hkn Bai hana gumi ya shiga tsatsafo mata ba. Shanyayyun idanunta ta zaro waje cikin sanyi tace " Please da gaske? Murmushi yayi ya tako har zuwa gabanta ya sunkuyo yace " ba Deeni bane ya kamo da san Nablah ba. , Nablah ce ta kamo da mugun son Deeni sosai tashiga tafkin sonshi ta nitse . ji yadda lokaci Ι—aya kika canja, kika zauce dan kinji Matata zata dawo. , yasa hannushi a saitin zuciyarta,yaji yadda take bugawa da sauri tamkar yadda tayi masa shima , " ki yarda ko kar ki yarda wannan zuciyar ta kamu da mugun san Deeni, haΙ—i da mugun kishinsa, shiru tayi dan ta fahimci ramawa yayi, cikin mutuwar jiki ta miΖ™e ta shiga toilet, ya bita da wani irin mayataccen kallo ba har bai san lokacin daya furta *MAI DAƊI* tare da lumshe rikitattun idanunshi yana haΙ—iyar wani mugun yawo. , a toilet ma kasa komai tayi sai aikin tunani, kardai, da gaske na kamu da san Deeni,ne kmr yadda yasha gaya min aiko idan harda gaske ne zuciya ta bakiyi min adalci ba wlh . , dan nasan na ashiga uku, na Ι—ebo ruwan dafa kaina da kaina . Ya zan yi da Zeenart ? wannan muguwar matar tasa me shegen kishin maseefa ai sai ta kashe ni, to wai ma ni da nake wannan haukar tunanin cewa akayi yana sona? , ko zai aure ni,? nasan Deeni har abada yayi min nisa yafi Ζ™arfi,shi din ba ajina bane bakin Ζ™ofar toilet Ι—in yazo yace " ko inzo inyi miki wanka ne. , yana jin sanda ta sauke naunauyen ajiyar zuciya, yayi dariya yace " ana son Deeni,,harda tunaninsa amma anΖ™i yarda da ana sonshi. MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO ~DEDICATED TO~ *HAUWA A USMAN* _JIDDARH_ Page 92 Wanka tayi Zuciyarta cike da tunaninsa ... Ta fito fuskarta a d'aure tana ciccin magani, wanda kafin fitowarta oready deeni ya gama shirinsa tsab ita kad'ai yake jira ..muryasa a sanyaye yace Kin hanzarta fa yau zamu koma gida domin jirginsu first love Na gab da sauka.. Take taji Gabanta Yayi mugun faduwa hankalinta ya tashi matuka da jin abinda yace ,ahankali km zuciyarta tashiga harbawa da sauri da sauri . cike da sanyi jiki tasoma Shiryawa itama 'cikin wata doguwar rigar redymedy zuciyarta Na sake narkewa akan tausayin kanta . Ta zauna tare da tsura masa shanyayyun idanunta . dan murmushi ya sakar mata, tare da kashe mata idonsa d'aya yace " lafiya Mrs Deeni naga duk Kin hargitse ? Rasa yadda zatayi ne yasa cikin shagwab'a tace " ni yunwa nake ji, kitchen ya nufa ya had'o mata tea mai kauri, har ya dawo ya zauna a gefen ta, hannunsa rik'e da cup din tea amma bata sani ba,a kan bed site ya aje tea d'in . zuba mata lulu eyes d'inshi yayi had'e da hura mata iska a face dinta Naunauyen Ajiyar zuciya mai k'arfi ta sauke, bata ce masa komai ta zuba masa shanyayyun idanunta, ganin ganin da suke yiwa juna yana neman sanya masa kasala ne ya sanshi kawar da kansa gefe, ya mik'e tsaye daga kan gadon zai fita tayi saurin rik'o hannushi juyowa Yayi da kanshi ya sake tsareta da rikitattun idanunshi yana kallon fuskarta batare da yace mata komai ba . cike da sanyin jiki , muryata har d'an rawa tayi gurin cewa please let me stay here ka barni anan na nacigaba da zama tsoron komawa gidanka nike .... Sort hannunta dake kan damtsen hannushi yabi da wani irin kallo batare da yace komai ba ", da sauri ta sakeshi ganin hannuta yake kallo ta sunkuyar da kanta kasa a hankali ya koma ya zauna kusa da'ita sosai akan gado wani irin murmushi tayi wanda suka bayyana fararen hak'oranta da wushiryarta saboda tunaninta zai barta anan din ne kamar yadda ta buk'ata, cikin wata irin murya mai karyawa namiji gab'ob'in jiki tace " thank you so much Dear, tsuntsun soyayya ...sai da numfashin sa yakusan d'aukewa saboda yadda tayi maganar...da kyar ya iya controlling d'in kanshi ya dukar da kanshi kawai yana gyara gaban rigarsa hakan nan taji tana 'cikin farin ciki da jin dad'i cup d'in ta dauka batare da ta cire idanunta akanshi ba zata kurbi hot tea din daidai ya d'ago kanshi da sauri Ya rik'e cup d'in hannuta yace"is so hot.. wani irin uncontrollable smile take masa tana kallon fuskarshi da sauri ya karb'i cup d'in daga hannuta yana juya tea d'in da wani cup saboda Yayi tsanyi ,yana tunanin a ranshi sunan data kirashi dashi ahankali ya furta sunan akasan ranshi tsuntsun soyayya. To me wannan sunan yake nufi ? , yadda yake mata ne ya sata afkawa 'cikin duniyar tunanin kodai deeni ya fara sonta ne da gaske kmr yadda take tunani ? Take ta Kawar da wannan tunanin ganin hkn ba me yiwuwa bane atsakaninsu .. ta d'an juyo ahankali 'cikin sanyin jiki ta kalli fuskarshi shima ita yake kallo ganin yadda ta rik'e kuncinta ta zuba masa shanyayyun idanunta da sauri Ya d'auke kanshi Ya cigaba da juya tea a hankali ya d'ebo a spoon ya Kai bakinshi yasha jin babu zafi, Ya juyo yayi facing d'inta sosai ya debo a spoon yakai daidai tsaitin bakinta wani irin murmushi tayi ta nuna kanta tare da cewa u won't to feed me Deeni ..? Gyad'a mata kanshi Yayi kawai batare da ya iya ce mata komai ba .. wani irin tattausanshen murmushi ya kufce mata ya bayyana sosai akan fuskarta hannuta d'aya ta daura akan kafad'arsa domin son shagaltar dashi sai da numfashinsa ya kusan tsayawa lumshe rikitattun idanunshi Yayi sannan ya bud'e. murmushi tayi tare da turo masa dan karamin tsukaken bakinta alamun yabata da kyar jikinsa a sanyaye yasamu Yayi controlling din kanshi ya Kai spoon d'in dake cike da tea bakinta yana mamakin yadda ta dawo masa ta kara sakin jikinta dashi hadiye tea tayi tare da lumshe idanunta dan ji tayi tamkar ba tea ta Sha ba .. Ringing din da wayarsa tayi ne yasa shi dawowa 'cikin hanakalin shi, 'cikin damuwa ya ciro wayar yana kallon yadda take yanayinta ya sauya a hankali yake kallon screen d'in wayarsa yana murmushi sannan ya d'au wayar yasa a kunnenshi Yayi shiru na kusan minti biyu sannan a hankali yace am sorry my sweet first love don't angry with me ganin nan zuwa ..kana Yayi shiru yana cigaba da kallon nablah dayaga hawaye sun cika mata idanunta .. Muryarsa can kasa kasa km a sanyaye yace please ki bar damuwar nan I told you nothing will happen, zan San yadda zanyi , hawayen idanunta suka karasa zubowa .. Murya umminsa ta daki dodon kunnenshi son kayi sauri fa mun kusan hausa Ok first love ganinan zuwa, ya Mikar daita tsaye yana gyara mata hijab din dake sanye ajikinta Bai tsaya wani karewa yanayin yadda take ba. ya sureta sai 'cikin motar. Tare da yiwa ' motar .key suka bar gidan taba ganin sun doshi hanyar jakonde first get ta fashe da wani irin matsanancin kuka me ban tausayi .. Koda suka shiga estate din ma koina shr baka jin motsin Komai . kowa Na 'cikin part dinsa securities din bakin get suka mike tsaye suna faman aikin gaisheshi .. Kai tsaye d'akinta ya kaita ya kwantar yana rarrashita muryarta can kasa tace dee...Ni Ni tsoro nake ji nasan kwanan nan zan bar gidan nan , da zarar matarka taga 'cikin jikina takarasa fadar mgr tana rera kuka ahankali deeni Yayi salati ya zauna a gefenta tare da tattara duk wata natsuwarsa ya maida kanta sannan yace ,wa yace miki hk ? Girgiza masa kanta tayi da wani irin murya me cike da ban tausayi tace xuciyata ce ta sanar dani. dan girman Allah Na rokeka kada ka fasa taimaka min kmr yadda kayi Niyya tun farko please ta hada hannuwanta dukka..shr Yayi sbd Yadda take kukan har 'cikin zuciyarsa yake ji .. A natse yakira sunanta nabeelah ..da kyar ta amsa tana kallon ciki. Idanunsa . " kinga oready yanzu su ummi sun sauka ni kadai suke Jira please allow me to go and pick them please .. ban yi niyyar barinki ba har sai na isar da kudirina akanki . dan hk Na rokeki ki kwantar min da hankalinki ta yadda zaki haifa min bby nah 'cikin koshin lfy yana gama fadar hkn ya Mike tsaye tare da dan rutsunawa Yayi pink din goshinta ya bar gidan tare da securities dinsa zuwa airport.. Tun daga nesa zeenat ta hango kyakkwan mijinta me cike da kyawu da haiba. ta lumshe idanunta tana jin wani irin farin ciki mara misaltuwa aciki zuciyata hakika tayi kewarsa fiyye da tunanin me karatu . Sosai ta kura masa idanunta har sanda yakaraso Inda suke 'cikin isa da kasaita ya rungume umminsa yana murna da ganinta suna hada ido da zeenat kuwa ya kashe mata idonsa daya tare da furta mata I Miss you a saman lips dinsa ... Lumshe idanunta tayi sbd ta fuskanci abinda yace ..ummi tayi murmushi ita kanta tayi farin ciki da ganin tilon Dan nata .... Ya riko hannun umminsa yana mata sannu da zuwa first love nayi missing din ki to the extended I can't explain it , . "really my son ? "Off course my sweet first love sannan suka soma takowa ahankali zuwa Inda jerin motocinsa ke jiran karasowarsu ....ummi tashi bayan wata hadaddeyar mota range rober ta zauna yayinda deeni da madam dinsa suka shiga byn wata motar daban ..dereba yaja ..... Zeenat na shiga 'cikin motar ta zube jikin deeni tana narke masa ,"my hrt I really miss you .... Like kilode Yayi murmushin me kara masa kya sannan yace "missing you too my wife hade da manneta da jikinsa yana me kamo tafin hannunta 'cikin nasa yasoma murzawa yana kallonta "you look so nice dear me umminki take baki ne acan India kika canza hk ? Yakarasa fadar Hk yana me hade fuskokinsu guri daya tayi murmushi my hrt kennan ai Kai ne ma naga gaba d'aya ka sauya ka kara kyau kayi fresh tamkar bakayi missing dinta ba. ya kamo lips dinta yana tsotsa yana kallon 'cikin idanunta kana yace "Allah ko? Ta d'age masa girarta d'aya Murmushi Yayi wanda a ranshi km yace bazaki gane sirrin abun ba zeenat, ai dole na canza tunda Ina samun abincina enough Ina ci ..gefe daya km Ga burin rayuwata da ake shirin haifar min . ta tsura masa idanunta sosai tana kallonsa daidai sanda motarsu tayi parking a harabar compound din planums rows family estate. ya runtse idanushi yana kokarin fitowa Daga motar yayinda oready har Ummi ta fito yakarasa yana riko hannun Ummi suka karasa shiga 'cikin gidan, a parloh suka zauna gaba d'ayan su cikin nutsuwa Nablah ta fito daga d'aki face d'in ta d'auke da murmushi, yayinda gabadaya hankalin Ummi da idanunta na kan cikin jikinta , tana murmushi, durk'usawa Nablah tayi zata gaida Ummi, da sauri Ummi ta d'agota. Tare da rungumeta tace, "I miss you dota so much, cikin dariya Nablah tace " I miss you too Ummi. , Ummi ta zaunar da Nablah a kusa da ita, ta kalli inda Deeni ke zaune tana murmushi. dariya yayi ya kashewa ummi ido d'aya. , tsaki Zeenart tayi tana jin wani irin mugun haushi dan gabadaya ita ta manta da halita da suka bari a gidan .. ahankali deeni mike tsaye ya hau sama itama , Zeenart tabi bayan shi, Ummi tace wa Nablah " bari nayi Sallah, "to kawai nablah ta iya cewa ... Suna manne da juna har 'cikin dakinta hannuwansa duka zagaye da kugunta sai shagwaba iri iri take zuba masa tare suka zube akan bed suna fidda numfashin tashige jikinsa tana narke masa shr Yayi hankalinsa gaba daya yana gurin nablah .. Dan yasan tana can cikin damuwa, kuma ya tabbata bazata iya cin abinci daya zame mata jiki ba duk dare. Uwa uba , kewarta ke damunshi ahalin yanzu , mik'ewa yayi yacewa Zeenart " yana son Yayi wanka, aiko zambur itama ta mik'e,tasoma cire masa kayan jikinsa tana romancing din jikinshi ..tare suka shiga bathroom byn itama ta cire nata, soap ta d'auko da shiga yi masa wankan cikin wani irin salo. , aiko take wutar dake yawo cikin kwalkwaluwarsa ta d'auke, a hankali take goga masa sabulun a jikin sa, tana kallon yanayin face d'in shi, ganin ya lumshe ido ne ya tabbatar mata da sak'onta na isa gare shi, can km a hankali ta canja salon wankan.... Kan nipple's d'insa ta shiga murzawa, cikin wata irin murya tayi masa rad'a a kunne " are miss you me my hrt . Did you miss me ? Ya kashe mata idonsa daya . Natsuwa da farincikina Bai dawo 'cikin gabobin jikina ba sai da Na dawo gareka Ina mugun sonka mijina ... yadda take maganar tana goga masa nononta a kirjinsa tana hura masa iska bakinta a kunnene ya hana shi magana, daga kunnensa ta rink'a tafiya da bakinta har tazo saitin bakinsa, light kiss tayi masa tace " I miss your body Dear, hannunsa ta d'ago ta d'ora akan nononta, ta shiga tsotsar bakinsa a gigice.... Sosai Deeni ya rud'e dan da wani irin salo tazo masa, bakinsa ya cire daga nata yamayar kan nononta sosai yake tsotsar nonon, yana wasa da d'ayan nipple's d'inta, d'aya hannun yana k'asanta yana fingering,d inta aiko kusan suma ne kawai Zeenart batayi saboda wani irin dad'i, sosai Deeni yake romancing d'inta duk sun gigice, Zeenart sai faman sambatu take " wayyyo Deeni zaka kashe ni da dad'inka, ina sanka my life bazan iya rayuwa babu kai, wayyyyyo dad'iiiiiiiiii, dammmm!!!! Gaban Deeni ya fad'i dajin kalmar da Zeenart ta fad'a sai ta tuna masa daa Nablah, _wayyyyyo dad'iiiiiiiiii_ murmushi yayi na gefen baki, yace " I miss you my N..... Dan duk a tunaninsa da Nablah yake tare, sai a lokacin ya dawo haiyacinsa ya tuna da wacce yake tare, a hankali ya zame jikinsa daga na Zeenart, k'ara biyo shi tayi ta rik'o shi a gigice, " please my life karka daina, kallon yadda duk ta wani gigice yayi, tana k'ok'arin mayar da bakinta kan nasa yayi baya yace " ki bari muyi wanka muyi sallah muci abinci first ..... Mirgina masa kai tayi " Ni a'a please sex me, cikin yanayin gajiya da maganar yace " yunwa nake ji, bai jira amsarta ba ya fara wanka, da kallon mamaki ta bishi, bakinta a bud'e take kallon sa, a ranta tace " ayya kuwa Deenin dana sani ne kuwa wannnan? , Deeni dako kiss nayi mashi bai hak'ura zai gigice sai yaci yake hakura Deenin da kwata kwata baya bada uziri akan sex, kuma ma how many months mukayi bama tare ? Amman ace baiyi missing d'ina ba? , tana cikin wannan tunani taji ya bud'e k'ofar toilet d'in ya fita, ya barta da sauri tayi wankan itama tabi bayan sa...... shiryawa yayi cikin kayan bacci yace mata " ina zuwa, kiyi sallah ki shirya yanzu zan dawo, yana maganar yana tafiya,bata bashi amsa ba, ta shiga shafa lotion tana cigaba da nazarin mijin nata .... Direct to bedroom d'inta ya nufa, ya iske bata nan, fitowa yayi yana neman ta, motsin mutum yaji a kitchen, dan haka ya nufi kitchen, tsaye ya iske ta tana wanke hannu a sink, ta baya ya k'arasa ya rungumota, jikinshi ya d'ora hab'afarsa akan kafad'arta, ya zagayo da hannayensa,duka saman cikinta yana shafawa yaNa lumshe idanunshi a tsorace tace " waye? "Waye kuwa in banda ni, kema kin san kowaye, ai. A hankali face d'inta d'auke da murmushi ta cire hannuwansa duka daga zagayenta dayayi ta jiyo, tana facing dinshi, shanyayyun idanunta suka yi ja sosai, da gani taci kuka ta k'oshi, . kasan kuma murmushin yak'e take, a hanakali ya kamo hannunta zuwa bedroom d'inta, a bakin gado ya zauna, ya zaunar daita akan cinyarsa, ya d'an b'ata face yace " kuka kikayi ko? Kai ta girgiza masa alamar a'a, yace " gashinan har wayan nan shanyayyun idanun naki sun kumbura, . ko duk kishin nawa ne? , da sauri ta d'ago red eyes d'inta ta kalle shi, yace " yes ya kashe mata ido d'aya, sunkuyar da kanta k'asa tayi, tace "ni dai a'a bawani kishi, " to naji me ya saki kuka, shiru tayi sai kuma can tace " ina aiki ne abu ya fad'amin a ido, " What!!! aiki? Ya tmby a hargitse . "Uban wa yasaki aiki? bana ce maki ki daina aiki ba, "a tsorace tace " please am sorry ta fad'a tana kama kunnenta, yayinda face d'inta ke cike alamar shagwab'a, dariya ta bashi sosai amma ya kanne baiyi ba, yace " to mai yasa baki jin magana..... "No ba haka bane, naga Ummi ta dawo kuma nasan tayi missing abincin Nigeria, musamman tuwo kasan Ummi dasan tuwo, da farfesun kayan ciki, shine fa nayi mata, dan in faranta mata, ina san ganinta cikin farin ciki da walwala, bak'aramin dad'i Deeni yaji ba, murmushi yayi sosai yace " Thank you so much, yanzu me kika dafa? "Tuwon shinkafa miyar Agushi da bushashshen kifi, da ganda, sai farfasun kayan ciki, da copee, " ok yace yana had'e bakinsu waje d'aya, sosai yake shan bakinta,. can km yafara tsotsar nononta gaba d'ayan su sun gama fita haiyacinsu, cikin rawar jiki yace " please Nablah don't live me, sosai yake shan nononta, fingers dinsa yakai k'asanta yana shirin fara fingering d'in ta, . Tayi sauri ta ture shi,da karfi ta koma gefe tana sauke ajiyar zuciya, rub da ciki ya kwanta yana mai da numfashi... Cikin wata irin murya tace " please ka fita a dakin nan kar wani ya shigo ya same mu hk . Ya Mike yana aiko mata da wani irin kallo Na bata isa ba ta sake marairaice fuska zatayi kuka please deeni ka taimaka kada kace a'a , ba musu ya Mike tsaye ya fita, yana fita su kaci karo da Ummi, kallan tuhuma Ummi ta shiga yi masa, k'eyarsa ya shafa yace " Ummi Kina nan? A'a ina India, ta fad'a tana harararsa, kansa ya k'ara shafawa yayi murmushi yace " my first love, suna 'cikin haka Zeenart ta sauko ta same su a falo, da fara'arta ta k'arasa kusa da Ummi ta zauna tace " Ummi yunwa, dariya Ummi tayi tace " mijinki zaki GAYAWA, kallon sa tayi taga hankalinsa gababaya baya wajensu, tace " Ummi naga kamar dianing table a shirye yake ko? Kallon dining d'in Ummi tayi tace "eh kamar haka ne, Ummi ta kalli Deeni tace oya get off, kallonta yayi yace Ummi na k'oshi, ido kawai ta zuba masa, murmushi yayi yace " muje first love, gaba d'ayan su suka mik'e suka nufi dinning, Nablah ta fito, Fuskarta fayau, kallonta Ummi tayi tana murmushi tace " Yar albarka ya zaman kad'aici, hope babu wani abu ko? Murmushi nablah tayi kawai sannan tace " babu komai Ummi sai kewarki, ta fad'a tana langwab'ar da kanta, dariya Ummi tayi tace " nima nayi kewar ki sosai . , Zeenart ko najin hk ta had'e rai kamar taga mutuwarta, hankalin Deeni yana kan Nablah da Ummi yana murmushi, tsaki Zeenart tayi ta kawar da face d'inta gefe, gaba d'aya suka kalle ta...... tab'e baki Deeni yayi, Ummi tace " me kika dafa mana Nablah,? murmushi tayi tace Ummi towan shinkafa da miyar aguahi nayi miki sai farfesun kayan ciki, " masha Allah Diyar albarka, Allah yayi miki albarka ya baki zuri'a nagari, Ubangiji ya albarkaci tsatsonki, Allah yasa zuri'arki ta kasance d'aya daga cikin wanda Annabi zaiyi alfahari da su ranar alkiya, "amin Ummi nagode, Oga Deeni bai san sanda yace " Amin Amin Ummi ba, harararsa Ummi tayi, tace " nablah zuba mana abincin, "to tace ta fara service d'insu, tana bud'e food flask din abincin k'amshi ya gauraye wajen baki d'aya, lumshe ido Deeni yayi yana shak'ar kamshin abincin, sai lokacin wata mahaukaciyar yunwa ta taso masa, yawunsa ya tsinke, k'amshi ya bugi kowa, Ummi tace " masha Allah nablah akwai iya abinci ko a ina zanyi alfari dake akan girki, . Oga a ransa yace " har a b'angaren karb'ar jijiya gwana ce, bayan ta gama zubawa kowa ne. ta juya zata tafi ta manta bata zuba musu coffee ba.... Aiko cikin zafin rai Zeenart ta fisgota ta wanka mata mari tace " uban waye zai zuba mana coffee? Ta hankad'a ta, tafiya Nablah tayi taga-taga zata fad'i rubda ciki, aiko cikin zafin nama Deeni ya taro ta ta fad'a saman fadadden k'irjinsa hannu yasa ya rungumo ta jikinsa sosai,Ummi ta mik'e tsaye tace " wai ke me yasa baki da hankali Daga dawowar .....ai Bata k'arasa ba taji tassssss, wasu mahaukatan mari Deeni ya zubawa Zeenart, har alokacin yana rungume da Nablah akirjinsh............ MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Dedicated to *HAUWA A USMAN* (JIDDARH) Page 93 Tare da aika mata da wani irin kallo me cike da tsansar jin haushin abinda ta aika . ba zeenat dake tsaye rike da kuncinta ba hatta ummi hankalinta Yayi mugun tashi akan abinda deeni Yayi . " domin bata tunanin deeni zai iya koda zagin zeenat bane akan nablah agabanta . ballanantana mari, ba daya ba har biyu ajire .. wani irin kallo zeenat ke bin nablah dake kamale ajikin mijinta km wanda tafi so fiyye komai dake 'cikin duniyar nan . Ahankali tasoma yin kasa kasa 'cikin slow motion ta zauna jagwab akan kujera datashi tana cigaba da kallonsu zuciyata Na mata wani irin zafi da radadi . kishin mijinta ne kawai ke cin ranta da kirjinta take zuciyarta tashiga harbawa da surin maseefa ..ta rantse idanunta gam dan bata kaunar sake daura idanunta kanshi dake like da juna tamkar wasu miji da mata .. Yayinda nablah dake jikin deeni tasoma kokarin fexgewa Daga jikinsa Amman yaki sakinta sai kallon zeenat yake da rikitattun idanunshi. domin ita kanta nablah wani irin razananniyar tsora ne yashigeta tashiga tunani kardai da abinda take tunani ke shirin faruwa ? Kennan gaske ne deeni ya fada tarkon sonta ko yaya? Matarshi fa ya mara agabanta akan 'cikin jikinta wanda tasan bashine mutumin dayayi mata ba idan kuwa hk ta faru bata San yadda zatayi da rayuwarta ba nan wani kuka me karfi ya kufce mata .. Ahankali deeni ya dauke idanunshi akan zeenat batare da ya kalli inda ummi ke tsaye tana aiko masa da kallon mamaki ba yayi hanyar step da nablah a barin jikinshi ..har suka wuce zeenat batasamu bude idanunta ba sai ma wasu Hawayen takaicin rayuwa suka samu nasarar biyo kuncinta gabadaya komai ya tsaya mata cak. To me hkn yake nufi? Me take shirin Gani km yau a gidanta Daga dawowarta ? Allah Allah ka duba min al'amarina .... Ka tausayawa rayuwata kamin maganin maseefar dake shirin kusantoni da al'amarina gabadaya kada kabari wata maseefa tashiga tsakanina da mijina .Hk ta dinga fada a 'cikin ranta ummi ta matso sosai kusa daita tana goge mata hawayen dake silalowa a kuncinta batare da tace mata komai ba . Domin ita kanta taji mugun zafin marin da deeni Yayi mata a gaban nablah, amman tasan abinda zatayi .. Har sanda deeni yakaita dakinta kuka nablah take Na fitar hankali sbd gabadaya a tsorace take da ganin yanayin zeenat da ummi. 'cikin natsuwa yakarasa ya zaunar daita akan gadonta hade da janyo karamar stood din dake gefen bedside dinta ya zauna ya kamo hannuwanta dukka'cikin nashi yana murzawa ahankali ahankali tare da tsurawa beauty face dinta rikitattun idanunshi yana kallonta. zuciyarsa Na masa wani iri tsalle tamkar zata tarwatse ta fasa kirjinsa ta fito. muryarsa a sarke ya Kira sunanta ,ta dago shanyayyun idanunta ta zuba 'cikin nashi kukan ya isa hk ....Ko wani guri Na miki ciwo ne? Ta girgiza masa Kanta batare da tace komai ba. Ok ki natsu yanzu kibar kukan nan hk kinsa bake kadai bace damuwarki zata iya shafar lafiyar bby nah . still shr tayi taki cewa komai yayinda km aranshi ya dinga jin zafin hasarar da zeenat taso yi masa. meyasa zeenat bata tausayin takala da rabarsa ? Meyyasa take kyamar talaka da nisanta kanta Daga gareshi ? Meyasa girman Kai da kudi ke fusgarta da yawa.. har ta dinga manta kalar tarbiyar da umminsa tabata? shi yasan Sam wannan ba kalar tarbiyar umminsa bane sannan km ba halin mahaifiyarta ta dauko ba mace me tsananin hakuri da son mutane . Shi ya rasa Ina tasoma wannan halin nata Na girman Kai da Kin talaka da nuna kowa bakomai bane wanda ko acikin family itace lidar kowa . gabadaya zuwa yanzu halayenta sun sake canzawa fiyye da kowani lokacin Wanda can da Bai santa da hkn ba Amman yasan hakan ma yana da nasara da sababbin kawayen datayi . Naunauyen ajiyar zuciya ya sauke da karfi yana jin a ranshi komai zai faru sai dai ya faru Amman wlh kan 'cikin jikin nablah sai dai sirrin boye ya fito filli kowa yasan abinda ake ciki . ....Ya kamo fuskarta da hannuwashi duka yana kallon 'cikin kwayar idanunta ya dinga jin aranshi da yana da iko akan kanshi, da dauketa kawai zai yi gabadaya Daga kasar ,zuwa wata kasa daban su cigaba da rayuwarsu hankali kwance 'cikin natsuwa yashiga tunanin rayuwar da sukayi a sabon gidansa ,rayuwa me cike da jin dadi da natsuwa wanda wani lokaci har manta yake da matsalar komai .... bakinsa ya Kai daidai kan lip's dinta zai tsotsa tayi saurin kawar da fuskantar tana yatsinawa tare da zubawa plate din abincnta data dibo ajiye da niyar ci idanunta ahankali ya maida idanunshi zuwa Inda take kallo din . ya tashi ya dauko mata plate din abincin ya daura kan tsood din daya tashi ya zauna a gefenta ,kici abinci please...Babu wani westing time tasoma ci dan wani irin yunwa take ji tun tea data Sha agidan glass ne ke cikinta. Deeni Bai bar dakin ba sai daya tabbatar da nablah taci abinci sosai tasha ruwa sannan ya sata tayi wanka dan taji dadin jikinta ya kwantar daita ya lullubeta da blanket ya duko sosai inda take ya tsotsi lips dinta ya rage mata karfin AC dakin yaje ya kashe fitilar daki kana ya baro dakin tare da kulleta ciki dan gudun bala'i abinda zeenat zata iya mata . Sosai hankalin ummi ya sake tashi da ganin irin halin tashin hankali da diyar tashiga. ahankali muryar ummi a sanyaye tasoma rarrashin zeenat tana bata hkr akan abinda deeni Yayi mata sannan ta nuna mata itama nata kuskure akan abinda tayi Bai kamata ba mamana abinda kikeyiwa nablah domin kowane dan Adam yanada nashi baiwar da Allah Yayi masa . har sanda deeni ya dawo Dining din ummi Na zaune tana faman aikin rarrashin zeenat dabata baki Amman kwata kwata zeenat din bata San abinda ummi ke ce mata ba sbd gabadaya ta dawo tamkar mutum mutumin tsabar mamaki da frigicin abinda deeni Yayi mata a gaban me aikinta. ganin tahowarsa yasa ummi yin shr da bakinta ta hade ranta tamau tamkar wacce aka aikowa da mutuwa. shima ganin hk Yasa ya hade nashi ran sosai fiyye da tunanin me karantu idan baku manta ba daman kusan halin deeni da shan kamshi maseefa . Gabadaya kuka zeenat take son yin Amman yaki zuwa mata sbd tsoro da mamakin dake daskare akasan zuciyarta. Wani irin zafi kirjinta ke mata tamkar ana zuba mata yaji .. gabadaya abun ya girmama tunaninta. to me hk yake nufi ? Ta sake tmbyr kanta . Takasa kuka ta kasa hauka ta kasa komai sbd abin ya girmi momery dinta zaune kawai take tana jin sautin muryar ummi sama sama batare da tana fahimci inda maganganunta suka dosa ba .. yau Deeni mijinta ne ya mareta akan wata watan ma me aikinta kennan hkn Na nufin ya daina tsanar yarinya yanzu ko me ? Idan kuwa hk ta faru a 'cikin gidanta da kuwa ta shiga ukunta .. Deeni Yayi tamkar babu abinda ya dameshi ya zuba tuwan da kanshi hankalinsa kwance yasoma yaci batare da wata damuwa ba yana zuba santin tuwan acikin zuciyarsa . wani irin dadi tuwan yake ji Yayi masa ko kallon inda zeenat ke zaune bai yi ba ballanantana yasan damuwarta . "yayinda hkn kuwa ya sake taba zuciyar ummi sosai to me wannan salon nasa yake nufi? kardai gadar zaren data shirya diyarta ce ke shirin ruftawa ciki ? Jiki a sanyaye ummi ta Mike tsaye tare da duban Inda deeni yake wanda oready tuni ita tagama tsakurar tuwanta . muryata tamkar zata zubda kwala tace deeni muje Ina nemanka a daki. shi kanshi yadda yaji muryar umminsa da yadda yake kallon yanayinta yasan ranta a bace yake matuka akan abinda Yayiwa zeenat yanzu dan hk shima muryasa can kasa kasa yace Ok sannan ummi ta nufi daki.. Byn kmr minti Gona sai gashi yashigo dakin yana ciccin magani sannan km fuskar nan tashi a daure still ya zauna a kujerar dake facing din umminsa . ummi har lokacin jikinta a sanyaye yake .sai data numfasa kana tace yanzu deeni Kai kana ganin abinda kayi ya dace kennan? A gabana deeni ka mari zeenat kan matarka dan tsabar ka rainani takarasa fadar hkn tana nuna kirjinta wlh kabani mamaki .km ka tsinka min zuciya .idan wani yace min a gabana zaka aikata hk wlh zance karya ne .. Sosai ummi tashiga yi masa fada ta inda take shiga bata nan take fita ba.. kafin km daga baya ta dawo yi masa nasiha me ratsa jiki da zuciya.. yanzu abinda kayiwa zeenat akan wannan yarinyar Yayi kennan ? Nice fa tamkar mahaifiya Ga zeenat. Zeenat bata da kowa acikin duniyar sama dani da mahaifinta sai Kai mijinta , Amman dan cin fuska agabana ka zage ka mararmin yarinya dan rashin mutunci. kai kanka kasan banason aurenka da zeenat. duk duniya bbu abinda zancewa zeenat banaso Amman ta kafe ita taji tagani tana sonka km taji tagani zata iya zama da baudaden hali irin naka. ka tuna rayuwarku deeni ka tuna..bbu abinda banyi ba zeenat akan rashin son aurenku ta rufe idanunta tace ita Laila tana sonka. ka tuna abubuwan da tayiwa kannen mahaifinta agabanka deeni ka tuna wulakanci dakayiwa kakarta inna mahaifiyar mahainfinta agabanta Amman ta Danni zuciyarta tacigaba da zama da kai, duk dan sbd son da take maka. ka tuna irin dukan mutuwar da kayi mata. zeenat bata taba jin ta tsaneka ba ko tana kyamatar Halinka ba. km duk tsiya dai zeenat uwar gidanka ce bata cancanci wannan wulakancin da kaskancin a gurinka ba. yakama maza Ku dinga daraja uwargidanku ,Ku mutuntasu akan komai Na rayuwa ,domin kuwa sune wayanda suka fara bawa rayuwarku farkon farincikin mara misaltuwa. Dan hk wlh azim yadda ka kuntata mata Daga dawowarta to ka tabbatar kaje kabata hakuri tare da sanyata 'cikin farinciki. gabadaya jikin deeni Yayi matsanancin tsanyin akan abinda ya'aikata muryarsa a kasalance yace first love kiyi hakuri Amman itama tayi kuskure abinda taso aikatawa yarinya nan . yanzu idan wani abu ya samu 'cikin jikinta mezamu ce ? yakarasa fadar mgn tamkar zai yi kuka Amman duk da hk nasan nayi kuskure nima kiyi hakuri ..Ya tashi daga inda yake ya matso sosai kusa da ummi yana sake bata hkrn abinda Yayi ..bbu komai amman ka tabbatar kabata hakuri naji first love zan bata ..Allah Yayi muku albarka ya amsa da Ameen tare da Mikewa tsaye Yayi mata sallama ya bar dakin. Ahankali yaji jikinsa Yayi masa sanyi sosai ya dinga jin har a 'cikin zuciyarsa Bai kyautawa zeenat ba sosai zuciyarsa tayi regretting din abinda Yayi mata . tabbas bbu karya 'cikin maganganu ummi zeenat tana tsantsar son shi da kaunarshi Bai kamata ya mareta agaban nablah ba. dan hk Kai tsaye dakinta ya nufa.. Zaune ya isketa akan ters jingine da gadonta jikinta sanye da rigar baccin gashin kanta a watse bbu rebon tana wani irin kukan mutuwa me cin rai da taba zuciya ma'abocin sauraro sosai take resgar kuka tamkar ranta zai fita yayinda zuciyarta ta hautsene da tashin hankali mara iyaka . gabadaya ta gama fita haiyacinta sai sambatu take zubawa tazama tamkar wata mahaukaciya sabowar kamu '. cikin sanyi jiki yakarasa zuwa Inda take zaune zuciyarsa a dagule shi kanshi bai ji dadin yanayin dayaganta ba km hakika ya tabbatar da laifinshi me girma a gurinta tunda yaganta hk wani irin tausayinta ne ya ratsa zuciyarsa da gangar jikinsa domin yasan duk sbd shi take 'cikin wannan halin damuwar. duk fa sbd shi take wannan haukar kishi gsky shi kanshi yasan zeenat tana mugun sonshi yasan da wuya ya samu macce da take sonshi tsakani da Allah tamkar ta km yasan duk duniya bbu abinda tafi so sama dashi km duk abinda yace tayi zatayi akan irin son datake masa. hk ya dinga tuno abubuwa daki daki a game da irin son datake masa hk kawai yaji Hawayen tausayinta yashiga zubo masa Yasa ya dauke su da sauri batare da tagani ba hannuwansa duka yasa ya dagota tsaye ya rungumeta ajikinshi yana sakin numafashi . tasoma kokarin fexgewa Daga jikinsa ya matseta gam yana sake fidda numfashi da ajiyar zuciya me karfi. sosai tacigaba da kukanta har da shesheka tana jin zafi da radadi wulakanci da Yayi mata duk akan kuskuren me aiki ...muryasa 'cikin kuka yace mata am sorry zeenat.. am really sorry zeenat for what I don dan Allah kiyi hakuri ki yafe min abinda nayi miki ba nufina Na kuntata miki daga dawowarki ba. ni kaina bansa meyyesa Na aikata abinda nayi ba . Banma San sanda Na aikata hkn ba .. muryarta cike da kuka tace baka San sanda ka mareni akan yarinyar nan ba kennan sbd kana sonta ? ahankali Ya sausauta rungumar da Yayi mata tare da tsura mata rikitattun idanunshi yana kallon 'cikin idanunta muryarsa a dake yace Allah Ya kiyaye zeenat Na so wata ya mace byn ke a duniya. idan ma soyayya zanyi sai narasa inda zan ajiye soyayata sai a gurin wannan yarinyar. karki manta kece mace ta farko da zuciyar deeni tasoma shan wahala akai kafin umminta ta amince tabani aurenta , dan hk ki kwantar da hankalinki bbu komai a tsakanina da wannan yarinyar abinda kika Ga nayi ni kaina bansa Na aikata ba amma am sorry ya sake rungumeta tsam ajikinshi. 'Cikin muryar kuka tace my hrt zuciyata na matsanancin sonka ,ni wace irin mace nakasance atare dakai takarasa mgnr tana kuka ? Kin kasance tamkar duniyatace , ke din daban kike a gurina . , zeenat ko bbu aure atsakaninmu mu din ruhi daya ne mafi kusancin makusanta .to meyyasa Kai baka sona kmr yadda nake maka ? Shiiiiii ya daura bakinsa akan lips dinta yana tsotsa , ahankali ya dinga kwantar mata da hankali yana ruda mata jiki da salonsa yana gaya mata word masu dadi da kalamai masu kashe zuciya .Ya nufi toilet daita da kanshi ya sake yi mata wanka yana sake rarrashita da kwantar mata da hankali har taji zuciyarta tayi fess ta huce akanshi ta daina jin zafinsa da zafin abinda Yayi mata . byn Yayi mata wanka ya rungumeta agefen jikinsa suka fito tare ya goge mata jiki Ya taje gashinta kanta hade da maida mata rebon din kanta yaje ya hado mata coffee da tuwo yakawo mata har dakinta ya zauna yana bata abaki yana tausaya mata byn taci ya bata maganin zazzabi sbd jin yanayin yadda jikinta ya dauki zafi . sannan kafeta da rikitattun idanunshi yana kashe mata jiki dasu . Ta dan yi murmushi dan son kwantar masa da hankali . ya koma tafin hannunta duka 'cikin nashi yana murzawa ahankali zuciyarsa Na masa sanyi akanta shima murmushi Yayi yana kashe mata idonsa daya sannan ya bude bakinsa da kyar well dazu kince nayi sex dake to yanzu I have a right to do it? tayi murmushi tana matse hannunshi dake 'cikin nata. ya lumshe rikitattun idanunshi ya sake budesu akan fuskarta sbd yasan oready ta rigada ta huce dashi kasancewarta mara riko km bata iya dagon fushi akanshi 'cikin sanyi rai da natsuwa deeni ya zarce da romancing din zeenat itama tana maida mishi martani tun sanda ya kwantar daita a saman gadonta ya soma jefa mata kalamansa zafafa masu kashe mata duk wani gaba dake jikinta. zeenat ta dinga jin salonsa suna sauka 'cikin kunneta da ruhinta wani yanayi ne take jin yana bin duk wani lugu da sako na jikinta yasoma murza brest dinta yana shafasu 'cikin irin salonsa wanda yake rikita zeenat ya km zautar daita hankalinsa yasoma gushewa yayinda sha,awarta kawai ke cin ransa da wani irin tsananin tausayinta dayake jin yana ratsa masa gabobin jikinshi ahankali yake binta 'cikin natsuwa tare da samun hadin kanta bukatarsa ta biya har suka fada cikin duniyar ma'aurata..sosai suka gamsar da junansu da zuciyoyinsu da muradinsu wanda suka jima suna kewar juna byn dan wani lokaci komai ya lafa atsakaninsu . ya dauketa sukayi bathroom dinta daita wanka sukayi atare zeenat najin wani irin matsanancin son mijinta sosai tare suka fito suna manne da juna ta sauya wasu kayan shima ya tsaya shirya kanshi Amman da kyar ya kyaleta domin manne yake daita ajikinshi dan Sam yakasa barin tayi koda kwakwaran motsi ne ... Washegari da sassafe ya tashi ya bar dakin zeenat ya nufi dakin nablah ya budeta. ya shiga ya dubata bacci take sosai ya ya yaye bargon daya lulluba mata, tare dage rigar jikinta ya daura kunnenshi saman 'cikin yana jin motsin cikinta. lumshe rikitattun idanunshi Yayi yana jin sanyi har 'cikin zuciyarsa ' kiss Yayi cikinta da lip's dinta sannan yabar dakin zuwa masjid . 'Cikin kwanaki nan ko office deeni yaje Allah Allah yake ya dawo gida gurin zeenat wata irin kulawa ta musamman yashiga bawa zeenat din tare da yi mata hidama sosai da fada mata kalamai masu sanyaya rai da kashe zuciyar data dade 'cikin shaukin so. duk da nata ran zafi yake mata har lokacin inda yagaya mata ta daina damuwa akan nablah shi bakomai bace agurinsa facce me aiki .. sannan yace tayi hakuri kan duk abinda Yayi mata yanzu yana son kwanciyar hankalinta da ganin farincikinta. wani irin yanayi ta tsinci kanta ciki mara misaltuwa gabadaya ya kashe mata ilahirin jikinta da zantuttukansa masu birkita mata lissafi bbu abinda tafi so da kauna sama da farincikin mijinta dan hk ta sake rungumar mijinta da hannu biyu biyu tana zuba masa shagwaba iri iri ... 'Cikin wannan lokacin nablah taga abin mamaki me tsoratar da zuciya.. domin tun dawowar matarsa taga deeni ya rage shishige mata kmr lokacin da basu nan . hkn Yasa zuciyarta ta dinga kitsimata abubuwa dayawa akanshi har ta yarda lallai namiji munafiki ne km bashida alkibla . ,kwata kwata ya daina zuwa Inda take indai matarsa Na gida sai dare zai zo mata yaga lfyr jikinta ya dan mammatsata da romancing dinta . "sannan duk byn kwana biyu zai zo dakinta nan zai kwana har sai asuban faru tukun zai koma dakinsa ta kula kmr ya raba musu kwana Keenan atsakananinta da matarsa. duk randa yake dakinta kuwa bata iya bacci kirki takure jikinta take karshen gado Yayi Yayi ta saki jikinta dashi bbu abinda zai faru km bbu abinda zai mata amman taki yarda dashi . dan ita gabadaya atsorace take da almarin. kada matarsa tasan halin da mijinta yake ciki akanta da km 'cikin jikinta .. Tsaye take abakin wani dan karamin lugu tana wage wage tare da neman yaron dazata aika 'cikin gidan Nasu. can Allah Ya taimaketa ta hango tahowar wani karamin kaninsu wanda shine auta acikin gidan.. muryarta amatukar sanyaye tace abba ... abba wanda ya kusan giftata ya dawo ahankali inda take tsaye yana karemata kallo tsab da son gano ko wacece ita sakamakon nikaf din dake manne da fuska.. can km Yayi murmushi yace kai aunty Sal.....shiiiiii ta daura dan yatsanta a saman bakinsa tun Bai karasa ba . "Baba Na 'cikin gida ne ? Abba ya girgiza mata Kai baya gida yana gurin dauda me kanti gurinsa ma zani yanzu . yauwa bari nashiga Amman kada kafada masa naxo fa .. yace to aunty ta ciro naira hamsin acikin jakarta ta mikasa tayi gaba abinta ... Da sallama bisa harshenta tashiga gidan Nasu da yanzu yasamu sauyin yanayi rayuwa .ba kmr da ba ..shr taji koina bbu motsin kowa . Muryarta a dan tsorace tace wai Ina mutane gidan nan suke ne ? Atare mama da nuratu wacce nablah ke bi suka fito tsakar gidan suna gamu kabo kabo mama tace tana murmushi, har yanzu Salma bazaki rabaki kanki da sanya wannan abu ba a fuskarki ba ? Uhmmmm mama Ina zan iya da fadar baba tunda yace kada Na sake zuwan masa gida muddin ban dawo masa da nablah ba . kinga kuwa dole na kasance hk matukar Ina son zuwa ganinku inji cewar Salma dake kokarin zama kan cement dake malale atsakar gidan Daga mama har nuratu dariya suke mata sannan sukace sannu da hanya ta amsa tana gyara zaman nikaf din fuskarta da kyau ..Ni Banga amfani wannan fadan Na baba wlh , yarinya Na can tana achieve din rayuwarta zai damu kanshi da mutane kmr an tsiyar daita. uhmmmm nuratu bana son jin wannan mgnr Daga bakinki bashi kadai ba koni kaina yanzu Ina bukatar ganin yarinyata . wata takwas kennan fa rabon damu sanyata 'cikin idanunmu ko Yar kaza kabayar dole kadu ballanantana mutun sukutun . ban da ma Muna yin waya da hjyar ba , da tuni nasa Salma gaba na dauko yarinta ..suka kwashe da wata irin dariya gabadayansu. kai jama'a tsakanin mama da baba narasan wanda yafi wani nacin nablah ba nuratu ta karasa fadar hkn tana tabe baki ..Ai duk son ya'ya dasu Daga baban har mama Ina Muhammad da Kamal ne bangansu ba niji aunty Salma? Muhammad an sakashi koyon aiki kaniknci Kamal km ya tafi gurin aikinsa Ok Allah Ya taimaka . nuratu taje ta kawowa aunty Salma ruwa me tsanyi da sauran abincin dayayi saura sannan suka shiga hirar duniya awa daya tayi a zaune kafin daga baya suka shige kuryar dakin mahaifiyarsu suna cigaba da zantawa duk akan dawowar nablah gida da zarar ummi ta dawo ,wanda alokaci basu da masaniyar dawowar ummi din tunda bata Kira aunty Salma ta sanar mata ba ..'. cikin hk suka jiyo muryar mlm salisu yana doka sallama yana kiran sunan nuratu ...nuratu gaban aunty Salma ya fadi wayyo Allah mama nashiga ukuna Ga baba nan .. wai nuratu kina Ina ne hk nake ta faman kiranki ? Nuratu ta fito da gudu ta tsaya a 'bakin kofa Gani baba Na kokarin shigawa ciki , Ina singilotocin danace ki wanke min? shagwabe fuska tayi sannan tace shi nake son wankewa yanzu maza ki kokarta ki wanke min banida Na saka km zuwa anjima Ina son shiga 'cikin apapa . to aima baka bani kudin sabulo ba yasaka hannushi 'cikin aljihun gaban rigarsa ya ciro dari biyu ya Mika mata yana kokari sanya kanshi 'cikin dagon parlour gida yana kiran sunan mama itama ta fito 'cikin sanyi jiki ta tsaya abakin dokin kofa dan kada yasamu damar shiga dakinta ungo wannan kisamu abinda kika dafamana daddare ya mikamata odindin dubu daya sannan yakarasa dakinsa . wanda xuwa lokacin Salma dake daskare 'cikin dakin mama kadan ya rage zuciyarta bata buga ba tsabar frigice. tana jin ya shiga dakinsa ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana goge gumin dake tsaftsafo mata . mama ta zuba mata idanunta kema Salma ke maida hankali gurin dawowar yarinya nan . nan kusa kindai San halin mahaifinku sarai bakara min aikinsa bane yabiki har gidanki ya tara miki jama'a. nima wlh abinda nake fargaba kennan mama shiyasa kullun nake addu'a . Saratu mlm salisu ya kwallawa mama Kira ta sake fitowa suka cikaro dashi zai shigo dakin ya'akayi ne baban Salma ? Sai naji wata murya tamkar ta Salma a gidan nan ..? Salma km a gidan nan ? yaushe rabon Salma da zuwa gidan tun zuwanta Na karshe dakayi mata korar kare ai bata sake zuwa ba . bakuwa mukayi kawar nuratu ce tazo mlm salisu yayi Jim yana tunani da bin dakin da kallo shifa yasan muryar Salma fiyarsa ya jiyo sama sama koda yashigo gidan ma yaji ,yace shikennan tare da juyawa jikinsa sanye Yayi tsakar gida da babbar Riga ajikinsa da alamun wanka zai shiga ya tsaya yana gyara sajen fuskarsa . Ki hanzarta barin gidan Salma kafin ya fito Daga wanka ya tara miki mutane to mama Salma ta Mike tsaye da hanzarta tana gyara zanin jikinta itama nuratu ta Mike tsaye tare da fitowa tana Yan dube dubenta taga abinda baban Nasu yake . yauwa nuratu miko min singlet guda biyu Na wanke yanzu kya wanke min sauran Daga baya ,gaban nuratu ya fadi rassss dan tasan halin wanki babansu dadewa yake Bai gama ba. ta juya da sauri jikinta Na rawa mama aunty Salma kinji wai wanki baba zai yi km yanzu ta fadi hk fuskarta tattare da damuwa gaban Salma yashiga dukan uku uku ta dafe kirjinta dan girma Allah ? Wlh hk yace kinga shiryawarki kawai kiyi tafiyarki ba lallai bane ya Ganeki ,ince har safa kika saka inji cewar mama ? Salma ta gyada mata kanta batare datace komai ba oya maza ki wuce abinki Kin dai San halin wankisa bakarewa yake ba idan ma yaga dama zai iya cewa zai wankensu duka yanzu ... Sautin muryarsa suka ji Wanda ya sake hautsina zuciyar aunty Salma wai Me kike yi ne har yanzu nuratu ? Gani nan zuwa baba su nake son daukowa ta dauka da sauri ta bar dakin jikinta Na nuna alamun rashin gsky koda ta Mika masa kayan ma ta juya bynta yabi da kallo sannan ya girgiza Kai ya jika singlet din 'cikin ruwa, Yacigaba da abinda yake .. Aunty Salmah tayi kmr zata fito ta sake komawa cikin dakin da sauri ganin inda mahaifinta ke facing. Wayyohhhyyy mama wlh tsoro nake ji bazan iya fita ba. ..Kai Kai Salma wlh kincika abin haushi sai kin bari babanku yagane halin da ake ciki wlh nima ki jawo min a tsamamin tsaraba daman kullun sai ya zageni cewar da hadin bakina akaje tsiyar masa da 'ya' idan baki bar rawar jikin nan ba fa zai iya ganewa wlh da kyar aunty Salma tayi karfin halin sake fitowa gabanta Na faduwa nuratu Na gabanta tana dan janta da hira tamkar wata kawata da gaske kirki damu zanzo miki dashi duk sanda zanzo gidanku, yayinda km mama ke bayanta tana ce mata to maimuna angode kigaida gida muryar aunty Salma har rawa take gurin amsawa . ta gefta mahaifinta kadan taji Yayi gyaran murya ta tsaya cak jikinta Na wani irin kirrrrrrma nuratu ki siyo min hypo da kudin hannuki to baba inji nuratu wani irin ajiyar zuciya aunty Salma ta sauke jin abinda yace suka karasa ficewa Daga tsakar gida gabadaya har 'bakin kofar dagon zauren gidan mama takaita sannan ta juyo 'cikin gidan tana dauke plate din abincin da Aunty Salmah taci .. Mlm salisu yaja numfashinsa yana duban mama wlh saratu yarinya nan data fita yanzu sak Salmata, gsky yanayinsu yaxo daya sosai . Mama tace uhmmmm ,kawai dai dan kasata a ranka ne shiyasa har kaga hk shr kawai Yayi batare da ya sake cewa komai ba ita km ta dauki buta tashige bandaki tana jin jina hali irin Na mijinta.. Har 'bakin jection din gatankowa nuratu ta Kai aunty Salma suna hirar babansu suna dry har sai dataga aunty Salma tashiga motar ishodi sannan ta kama hanyar komawa gida ... Rigingine nablah ke zaune a dakinta hannuta a saman fuskarta tana tunani duniya yayinda jikinta ke sanye da riga da zani Na atamfa English me ABC . Sosai tayi zurfi har batasan sanda bacci yayi nasarar dauketa ba . Zeenat dake zaune Kusa da ummi suna hira da kallo ta Kai idanunta kan agogon dake manne da jikin bangon parlour karfe biyar ta wuce. bataga alamun saukowar nablah daura musu abincin dare ba. ta Mike tsaye ahankali tana yatsina fuska ummi ta dubenta tana ya dai mamana ? Murmushi ta sakarwa ummi bbu komai ummina zanje nakira yarinya nan ne tazo ta daura mana girkin dare naga alamun bata niyar saukowa . ummi tayi shr can km ta nunfasha kana tace kibari laraba tazo takirata man , bari kawai naje ummi.. akwai abinda zan dauko a dakina Na sama takarasa fadar hkn tana juyawa ahankali tasoma tafiya tana girgiza jiki tana juyawa ummi tashiga addu'a acikin zuciyata Allah Yasa idanuta suGane mata abinda dade take son kasancewarsa. Kai tsaye dakin nablah zeenat ta nufa tare da bude dakin 'cikin isa da takama ido hudu tayi da abin mamaki da ban tsoro dan karamin 'cikin jikin nablah dayayi mata dan kurcici dashi taci karo dashi . dasssssssss gaban ya yanke yashiga faduwa har yana duka uku uku . da hanzarinta takarasa shigowa dakin sosai tana sake bin 'cikin da wani irin kallo . ciki take ganin a jikin yarinya nan ko me ? Tasa hannuta ta murza idanunta ta sake budesu fesss still the same thing take Gani .. ta kwallara wata irin gigitacciyar kara wanda ya farkar da nablah daga naunauyen baccin dayayi nasarar dauketa tayi wall da shanyayyun idanunta ta budesu tana kallon zeenat tsaye a gabanta tana zaro idanu. da sauri tasoma kokarin Mikewa tsaye tana janyo hijab dinta domin suturta jikinta . da hannu zeenat ta dakatar daita alamun kada ta saka ..mamaki zeenat tashiga yi da alajabi ta rike bakinta takasa cewa komai da kyar ta iya bude bakinta gurin furta kalmar .. Nashiga uku ni muzeenat .. mezangani hk ? inna lillahi wa inna ilaihi rajiun 'cikin tashin hankali tashiga Kiran sunan ummi da karfi .ummi ta zabura ta Mike zaninta a hannu tayo habyar step da sauri . a frigice zeenat tace wayyyyyoo nashiga uku dama nasan za'a Rina muryata cike da in ...inna..tace nab..lah.. 'cikin shige zaki haifar min acikin gida. lallai kuwa zan miki dukan mutuwa tare da antayaki waje. kije can gurin wanda Yayi miki ciki. tayi kukan kura zata damkota wuyan nablah... MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Wowwwww fans kuna Ina Ku garzayo Ga wani mashahurin kayataccen labari me dauke da darasi iri iri da abubuwa ban mamaki wanda ya tattara kan al'amuran rayuwar duniya . bakinciki farinciki kuncin rayuwa soyayya tausayi sadaukarwa ...ba kowane novel bane face GADAR ZARE .... ~NA~ *HAUWA A USMAN* _JIDDARH_ Kadan Daga 'cikin novel me taken suna GADAR ZARE A firgice ya mik'e daga inda yake zaune, yana kallon sauran abokanan nasa fuska cike da hawaye idonsa yayi ja sosai Buga kansa ya fara yi a bango yana ihu yana cewa " sun kashe min kowa bani da kowa yanzu, zaman dirshan yayi a k'asa, yana ihu yana yarfa hannunsa, zumbur ya mik'e ya nufi fridge ya d'auko robar ruwa ya bulbulawa kansa Akan ido na suka k'one gidan mu, mahaifiya ta, mahaifi na, k'anne na duk suka mutu akan kunne na ina jiyo ihun su *************** Cikin waye wannan a jikin, uban waye yayi miki ciki bazaki fad'a ba saina kashe ki, wayyo na shiga duk irin tarbiyyar dana baki abinda zaka saka man dashi kenan, cikin tace " wallahi Aunty ban sani, idan za'a kashe ni ban san wanda yayi min cikin nan ba, nima ganin shi kawai nayi ajiki na, tafiya tayi ta bud'e durowa ta d'auko Qur'an ta d'ora akan ta tace " na rantse da wanda raina ke hannunsa bansan wanda yayi min ciki nan ba. Kanta tayo gadan-gadan tana nizaki rainawa hankali, ta shak'e ta idonta suka kakkafe ************** Acikin gidan yarin yake ihu yana kuka yace " sunci Amana ta, sunyi min butulci, na yarda dasu amma sun ci amana sun had'a min *GADAR ZARE* Amintattu nane suka yi silar zuwa na gidan yarin, sun raba ni da kowa nawa sun raba ni farin cikina,cikin matsanancin kuka yace " wallahi koda zan rasa komai Na rayuwata bazan kyale su ba. Sun mun sharri, sun had'a man makirci ************* Koken acikin kayana kuma, kafin ya k'ara sa maganar dubbun police sun kewaye shi da bindugogi, Ana cikin haka wayarsa ta fara ringing, dakyar ya samu ikon d'agawa, ji yayi muryarsa ta tintsere da dariya yace " nine amininka, d'an uwanka, kaga yadda nayi wasa da hankalinka ko, na nuna maka halin 'yan Adam Cikin rawar murya yace " mai yasa kaci amanata? " saboda ina santa, ita rayuwa tace km mallakina , Wani irin mahaucin ihu ya saki tare da buga wayar da k'asa . Uhmmmm kada Ku sake abaku labarin wannan azababen labarin GADAR ZARE !!! πŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œ Page 94 Tun kafin zeenat takarasa inda nablah ke tsaye jikinta Na wani irin mugun kirrrrrrma ummi tayi tsalle tashige tsakaninsu .tana cewa lfyrki mamana kike wanna ihun hk ? Meyye faru ne wai ? Me tayi miki ? Ajire ummi tashiga jerowa zeenat tmbyr jikinta Na rawa itama . 'Cikin wata irin mahaukaciyar murya zeenat tace ummi ummi ciki nagani ajikin yarinya nan tana nunu 'cikin nablah da yatsanta... Ummi ta dan juyo afrigice tana kallon jikin nablah Ciki km zeenat , wani irin ciki ana mazan kalau ? Wlh ummi ki kalle yarinyar nan da kyau ciki ne ajikinta Na haihuwa. ummi ta sauke naunauyen ajiyar zuciya kirjinta Na bugawa tare da janyo hannu nablah cike da fargaban abinda zai faru zuwa kan gado Amman nablah taki zama hakan Yasa ummi 'Cikin sanyi jiki ta xubawa 'cikin jikin nablah idanunta tana kallo tamkar batasan da zamansa ba. kana tace tabbas ciki gareta ..to garin yaya hk ta faru nablah ? Ciki nake Gani ajikinki fa da gaske . Kirjin nablah Yayi wani irin mugun harbawa har dan 'cikinta ya juya tare da dungulewa ya cure agefe guda a cikinta. Ta runtse idanunta hade da sanya hannuta ta dafe daidai gurin take km hawaye ya balle Daga idanunta yasoma tsiyayowa yana bin kuncinta ,ummi tayi saurin katseta ta hanyar cewa uhmmmm nablah ki natsu bbu abinda za'a yi miki. yadda akayi kikayi ciki nake son sani . Da km wanda Yayi miki? wasu sabbin Hawaye ne masu zafi suka sake biyo kuncinta tun bata Kai Ga cewa komai ba zeenat tace haba ummi wace irin tmby wace wannan zaki mata .akwai dantirin dan iskan da zai yi mata ciki wanda ya wuce kb ....Ni nasan kb ne Yayi mata 'cikin Amman wlh kinyi hasara me hijabin sharri kawai ...... Ummi ta juyo da sauri tsaitin da zeenat ke tsaye tana fama aikin jijjiga jiki da nurfarfashi ai wlh uhmmmm yau Naga abinda yafi karfina. shegiyar yarinya shiyasa kullun kike kinshe kanki 'cikin hijab ashe Kinsa ta'asar da kikeyi. Banda kuka babu abinda nablah ke yi ta rasa yadda zata yi da rayuwarta musamman ma data Ga yadda hankalin zeenat din yake atashe sannan Ga ummi itama bata 'cikin natsuwarta tsoronta ma kar zeenat din ta sheketa takashe batare ta sake daura idanunta akan iyayenta ba . dan hk ahankali tacigaba da jero addu'oi kala kala akasan zuciyarta batare da tace uffan ba sai kuka take tana mazurai da ido domin xuwa lokacin zuciyarta gabadaya bbu abinda take so da kaunar Gani kmr ta daura idanunta akan deeni ko zai taimakamata kmr yadda yasha cewa duk sanda wani zai faru .. 'Cikin wata irin kasashiyar murya zeenat ta buga nablah wata irin razananniyar tsawa ke dan ubanki tsayuwar uwar me mekiyiwa mutane . maza kije ki hada tsummankarinki yanzu ba sai gobe zaki bar min gidana dan wlh ko second biyu bazaki km karawa ba acikin gidan nan sheger yarinya mayya me kama kuruwar mutane gabadaya tun zuwanki gidan naji Na tsaneki ashe tantiriya ce ke me.... . Tsawa ummi ta bugawa zeenat itama wacce tasa zeenat din qamewa guri daya tana kallon ummi a frigice km atsorace . shiga hankalinki mamana banson iskanci banza wai ke meyyasa kwata kwata yanzu kika sauya hali . Kika daukarwa kanki halin da banaki ba. kibari muji wanda Yayi wa yarinya nan ciki Amman kinki zaki Hanna Allah ikonsa be ? .kada ki manta fa gabana gabanki yayarta ta damka mana amanar yarinyar agurinmu. Km duk abinda yasameta ahalin yanzu muke da alhakin akai .... shikennan ummi nayi shr Amman wlh ni bazan cigaba da zama da wannan yarinyar ba sannan km bazan bari a haifamin 'cikin sh...karki sake kikarasa furta wannan kalmar Ida ban ba hk ba yau nida kaina zan miki dukan mutuwa tun kafin me alhakin hk ya bayyana .sororo zeenat tayi tana bin ummi da kallo me cike da tmbayoyi iri iri . Ummi tace ke nabla wa yayi 'cikin jikinki? kuka me karfi nablah ta fashe dashi muryarta na rawa tace ummi ki taimaki dan girman Allah wlh wlh bansan wanda Yayi ba .nima wayar gari kawai nayi naganni dashi batare da nasan tsinan........ shiiiiii ya isa hk ummi ta katseta tana cigaba da kallonta ... Uhmmmm zeenat taja numfashi tana duban nablah Kin dai ci ribar soyayya tunda har Ga tsaraba nan kin samu wawiya yarinya kawai... haka nablah ta dinga kuka tana nadamar zuwanta aiki tare da danasani biyyewa sharrin zuciya datayi da yanzu tana 'can cikin danginta km gatanta . sanin da ummi tayi idan ba'a bar zance hk ba. wani abu zai iya samunta km tasan halin deeni babu hakuri ballanantana Daga kafa. daga karshe allura ta tono garma..dan haka tace kukan ya isa hk kin nablah kwantar da hankali Kin dai tabbatar da baki San wanda Yayi 'cikin ba ko ? Nablah tayi saurin girgizawa ummi kanta . Ok jirani Ina zuwa yanzu Ummi ta Mike a zabure kmr gaske takamo Hannun Zeenart ta jata zuwa d'akinta, a bakin gado Ummi ta zaunar da Zeenart. Itama ta zauna a gefen ta, suna fuskantar juna . Ummi tayi,shr tana kallon zeenat da nazarinta sannan km ta saki murmushi wanda Yasa zeenat cewa ya hk ummi Muna 'cikin tashin hankali ke km kina murmushi ? Dole nayi murmushi zeenat . Sannan wannan murmushin Nawa bana komai bane Na murna ne zeenat .... Zeenat Ga dama tasame mu ..dama ummi ? Wani irin dama ne wannan ummi zeenat ta fadi hk tana bin Ummi da Wani irin kallon. Ita Ummi kallonta take Zeenart, cikin k'osawa tace " Umm..... Hannu Ummi ta d'aga mata, fuskarta d'auke da murmushi ta dafa kafafarta ta tace " 'yata ga dama ta samu, kin san duk abinda kake addu'a to Allah zai kawo maka mafita, cikin rashin fahimta Zeenart ta kalli Ummi tace " Kamar yaya ummi nifa ban gane nufiki ba? Kallon ta Ummi tayi tace " cikin jikin Nablah mana, cikin k'osawa Zeenart tace " Ummi nifa ban fahimceki ba,wlh gyaran murya Ummi tayi sosai sannan taci gaba " ki karb'i cikin jikin Nablah ki gayawa duniya naki n....... Zunbur Zeenart ta mik'e " tsaye jikinta Na rawa muryarta cike da in.. inna...tace Allah ya kiyaye na rik'i d'an shege har na dangan tashi da jini na ne . , d'an dabamusan usulin sa ba, shi zan karb'a ya rink'a kwana asaman k'irjina, kuma gado d'aya, duk abinda Zeenart keyi Ummi na zaune ta zuba mata ido.... Ummi ta sake kamo hannun Zeenart ta zaunar tace " wannan ita kad'ai ce mafita, kinga dai dangin mahaifin deeni wanda kema naki ne sun sako mu gaba daga ni harke, kuma lokacin da suka baki yana gaf da cika daman big Dady Ya tsawatar da yanzu ..... "Wallahi Ummi koma mai zai faru sai dai ya faru, da dai na rik'e d'an shege, ai gwara muje gidan marayu mu d'auko,zeeta ta katse ummi . murmushi Ummi tayi tace " shi na gidan marayun kina da tabbacin tsatsun sa? "Ko kina da yak'ini akan sa? Shiru Zeenart tayi ta sunkuyar da kanta k'asa tace" ni dai gaskiya Ummi bana so... "Ok Ummi tace had'i da mik'ewa tsaye ta d'aga kafad'a tace " to ba ruwa na zan cire hannuna daga cikin lamarinki , sannan zan toshe kunnuwa na, na kuma rufe ido na, da duk abinda Deeni da dangin mahaifinsa zasuyi miki, ni kaina nasan banyiwa Deeni adalci ba, dana hana shi kara 'aure, saboda rashin haihuwarki bawai daga Allah bane, gangancinki ne, tunda Allah ya sani Zeenart duk wani abu dazanyi miki narigada nayi miki, dan haka wallahi ko yau Deeni yace zai k'ara aure bazan hana shi ba. Ja da baya Zeenart ta fara yi, tana girgiza kanta kwalla na zubo mata take fad'in "kishiya Ummi? Kafin Ummi tayi magana Deeni ya shigo da sallama a bakin sa, ganin yanayin Zeenart ne yasa shi tsayawa cak, dubansa yakai wajen Ummi, ido Ummi ta kanne masa, had'i dayi masa signing, ajiyar zuciya ya sauke, yace " lafiya Ummi na ganku duk kunyi cirko-cirko, nan Ummi ta kwashe komai ta fad'a masa, sai lokacin ya gane ina Ummi ta dosa, kafad'un Zeenart ya kama ya rungumota a hankali ya zaunar da ita ya zuba mata rikitattun idanuwanshi,yana kallonta cikin muryar kuka tace " my heart wai da gaske zaka iyayi min kishiya Ina raye ? Shiru yayi na wani d'an lokaci, sannan yayi kwafa yace " Zeenart Allah ya sani ina son zama dake har karshen rayuwata sannan km babu wata mace da zata kama k'afarki a wajena, amma ke kanki kin san kinyi wasa da damarki, kuma kin san burin kowanne d'an Adam a duniya yaga kwansa, yadda aka haife shi shima ya haifa, maganar gaskiya bazan b'oye miki ba, na baki lokacin ne idan baki haihu ba zan k'ara mata har biyu saboda ni Allah yayi ni mutum mai san tara iyal....... da k'arfi Zeenart tasa kuka ta d'ora hannu aka, tace wayyyyyoo " na cuci kaina, na zalunci kaina, bazan tab'a yafewa kaina ba, wallahi daka yi min kishiya gwara nayi komai, zan iyayin komai akan kayi min kishiya, bazan iya sharing d'inka da kowacce mace ba, ina sanka,ta rungume shi tana kuka. Kanta Ummi ta shiga shafa mata tana lallaahen ta, sosai Deeni da Ummi suka kwantar mata da hankali suka kuma lallashe ta, tare da kwad'aita mata ciki, sosai suka cusawa Zeenart k'aunar cikin ranta, fiye da k'ima, dan ta tabbatar shi kad'ai ne garkuwarta da kishiya. Allah sarki nablah baiwar Allah hatta abincin da deeni yakawo mata kasa ci tayi dan tsabar fargaba da tashin hankali datake ciki ,'cikin ya kulle sakamakon yunwa rarrashin duniyan nan deeni Yayi mata akan taci abinci tayi wanka ta kwanta Amman taki sai kuka take tana kiran sunan ahlinta daya byn daya, sai da deeni ya bude mata wuta sosai yasoma dawo mata tamkar mara hankali Sannan ta natsu taci abinci kadan tayi wanka ya kwantar daita yana shafa cikinta da sumar kanta , ya kashe mata karfin AC dakin da wutar dakin ya lullubeta da blanket Yayi kissing din lip's dinta duk da bata so ba ,ya bakinsa daidai tsaitin kunneta kiyi bacci please Banda tunani bbu abinda zai sameki ... Kwana zeenat tayi tana kuka tare da kai kukanta gurin Allah yayaye mata damuwarta sannan da addu'ar idan alkhari ne karba 'cikin jikin nablah . Cikin Allah yasaka son 'cikin . 'Cikin ikon Allah washegari koda zeenat ta tashi taji babu abinda ta ke so a rayuwarta sama da cikin jikin Nablah, ta shiga d'an lallab'a Nablah tana har dabata kulawa, amma can k'asan ranta kwata-kwata bata k'aunar Nablah, tayi mugun tsanarta. , cikin kawai take so, shima saboda kullum Ummi da Deeni suna k'ara cusa mata soyayyar cikin ne, Ummi kuma tana nuna mata cikin ne kawai gatan ta, dan shine tsakanin ta da kishiya.. mgnr samun 'cikin zeenat ya baci 'cikin estate din . yayinda gabadaya yan'uwa Na nesa dana kusa sai murna suke akan sake samun 'cikin zeenat byn wasu shekaru yayinda Deeni sai nan nan Yake da nablah yana bata kulawa babu yadda Deen baiyi daita ba suje scanning amma fir Nablah tak'i... Da daddare Nablah da Ummi suna hira a parlor Nablah ta kalli Ummi tace " Ummi kinyi min alk'awari idan kun dawo zani gida, ta fad'a kamar zatayi kuka, dariya Ummi tayi tace " karki min kuka nablah gobe in sha Allah zan saka driver ya kai ki, inya so idan kin gama sai yaje ya d'auko, tsalle Nablah tayi tace " nagode, nagode sosai Ummi, da sauri Ummi ta bata rai tace " Rufa min asiri ki daina tsallan nan nablah , kar Zeenart da Deeni su kamani, dariya sukayi gaba d'ayan su, Nablah ta mik'e zata shiga d'aki . Deeni ya sauko, ko kallon inda yake batayi ba, ta taci ga tafiyarta , shiko ya zuba mata rikitattun idanuwanshi, yana jin wani mugun dad'i yana ratsa shi, sosai ya shagala da kallan ta Ummi tayi gyaran murya. Sai lokacin ya dawo hankalinsa, k'eyarsa ya shafa, yana murmushi ya kalli Ummi, dariya Ummi tayi tace " oh ni Oga Deeni, waskewa Yayi Yan dariya yana k'ara shafa kanshi Ummi ta kalle shi tace " yawwa gobe zan koma gida na, kuma da Nablah zan tafi, nan da fara'ar dake fuskarshi ta d'auke, . Ummi ta lura da hakan amma tayi kamar bata san yanayi ba, yace" Ummi ni dai gaskiya a'a ban bada izini ba, ya fad'a kamar zaiyi kuka, dariya Ummi tayi tace " izini manya, yaushe har ta zama cikekkiyar matarka harda kake maganar izini? Dariya shima yayi yace " Ummi mata ai duk mata ce, yadda hak'k'in 'yarki ke kaina itama haka nata yake kaina, sosai Ummi tayi murmushi irin Nasu Na manya kana tace " aini 'yata gani akayi akace ana so, dana hana ma mutum kamar yayi kuka,da hauka ita waccen binka ma narink'a da ita kana cewa a'a, kasan kuwa Bahaushe yace " Matar shige bata darajara, dariya shima yayi sosai yace " wata mata shigen ba. amma banda wata, ya fad'a yana mik'ewa, gaba d'ayan su dariya suke yace " ni dai ban bada izinin akai min mata da "dana "ko ina ba. Washe gari Deeni zai fita office yaje gaida Ummi, bayan sun gama gaisawa ta k'ara yi masa maganar tafiya da Nablah, yace a'a, Ummi tace " ai dama ni na aura maka matar to yanzu nafasa zan tafi da kayata ta fad'a tana dariya, cikin wasa da dariya suka rabu, dakin Nablah ya shiga ya iske ta tayi wanka ta shirya tsaf, ta shirya kayanta, dariya abin ya bawa Deeni amma ya kanne ya b'ata rai yace " ina zaki? Cikin zumud'i tace " gidan mu, cikin jikinta yabi da kallo yaga yadda yayi mata d'as abin sha'awa, matsowa yayi gaf da ita ta yadda kowa yana jin bugawar k'irjin kowa, cikin kasalalliyar murya yace " da izinin wa zaki fita? Saboda ya takureta sosai ta kasa magana, yace" to babu inda zaki, ban baki izinin fita ko k'ofar gida ba, bakin ta dake motsi yana san yin magana amma ta kasa yabi da kallo, yawonsa ne ya tsinke, k'utt ya had'iyi yawun, bakin ta ya had'e da nata ya shiga tsotsa kamar ba gobe.. Kiciniyar kwace kanta ta shiga yi amma ta kasa, idonsa ma ya lumshe yana ci gaba da abinda yake, kuka ta sakar masa, auko da sauri ya sake ta, yaci gaba da kallonta, tafiya yayi har yakai bakin k'ofa ya juyo yace " ban baki izinin fita ba, yasa kai ya fice. A gajiye ya dawo daga wajen aiki, a parlor ya zube, cikin kwalliya Zeenart ta fito ta tare shi, tana ta zuba masa shagwab'a, shiko gaba d'aya hankalinsa yana wajen Nablah, shiru baiji motsin taba, a hankali ya mik'e yace " bari nayi wanka, ya fara taka step din, M heart nazo nayi maka? Murmushi ya sakar mata yace " no yanzu zan fito, d'akin Nablah direct ya wuce, babu ita balle kayan ta, babu komai nata, cikin firgici ya fito bibbiyu yake taka step d'in, sai da ya saita kansa sannan ya sauka, kallon Zeenart yayi yaji bazai iya tambayar ta Nablah kai tsaye ba, dan haka yace " my love kicewa wannan yarinyar ta dafa min coffee, " wa wai Nablah ai Ummi ta tafi da ita, a firgice yace " what!? "Da izinin wa? ba nace ban bada izini? Wani irin kallo Zeenart take yi masa tace " izini kuma, sai kace matar ka? Sai lokacin yasan yana nema ya kofsa, nutsuwarsa ya tattaro ya saita kansa yace " Ok badamuwa, jeki dafa man, yana ganin ta shiga kitchen yayi wuf ya fita, gidan Ummi ya nufa, yana shiga ya iske ta a parlor kansa ya shafa yace " Ummi ina Nablah, hankalin Ummi kwance tace " nasa driver ya kai ta gidan su, amma ba kwana zatay...... what Ummi gidan su fa kika ce? Kanta ta d'ago ta kalle shi taga duk ya birkice, ya fita hankalinsa. No editing please πŸ™πŸ»πŸ™πŸ»πŸ™πŸ»πŸ™πŸ»πŸ™πŸ»πŸ™πŸ»πŸ™πŸ»πŸ™πŸ» bana 'cikin natsuwa pray for me MMN SUDAIS CEπŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Wowwwww fans kuna Ina Ku garzayo Ga wani mashahurin kayataccen labari me dauke da darasi iri iri da abubuwa ban mamaki wanda ya tattara kan al'amuran rayuwar duniya . bakinciki farinciki kuncin rayuwa soyayya tausayi sadaukarwa ...ba kowane novel bane face GADAR ZARE .... ~NA~ *HAUWA A USMAN* _JIDDARH_ Kadan Daga 'cikin novel me taken suna GADAR ZARE A firgice ya mik'e daga inda yake zaune, yana kallon sauran abokanan nasa fuska cike da hawaye idonsa yayi ja sosai Buga kansa ya fara yi a bango yana ihu yana cewa " sun kashe min kowa bani da kowa yanzu, zaman dirshan yayi a k'asa, yana ihu yana yarfa hannunsa, zumbur ya mik'e ya nufi fridge ya d'auko robar ruwa ya bulbulawa kansa Akan ido na suka k'one gidan mu, mahaifiya ta, mahaifi na, k'anne na duk suka mutu akan kunne na ina jiyo ihun su *************** Cikin waye wannan a jikin, uban waye yayi miki ciki bazaki fad'a ba saina kashe ki, wayyo na shiga duk irin tarbiyyar dana baki abinda zaka saka man dashi kenan, cikin tace " wallahi Aunty ban sani, idan za'a kashe ni ban san wanda yayi min cikin nan ba, nima ganin shi kawai nayi ajiki na, tafiya tayi ta bud'e durowa ta d'auko Qur'an ta d'ora akan ta tace " na rantse da wanda raina ke hannunsa bansan wanda yayi min ciki nan ba. Kanta tayo gadan-gadan tana nizaki rainawa hankali, ta shak'e ta idonta suka kakkafe ************** Acikin gidan yarin yake ihu yana kuka yace " sunci Amana ta, sunyi min butulci, na yarda dasu amma sun ci amana sun had'a min *GADAR ZARE* Amintattu nane suka yi silar zuwa na gidan yarin, sun raba ni da kowa nawa sun raba ni farin cikina,cikin matsanancin kuka yace " wallahi koda zan rasa komai Na rayuwata bazan kyale su ba. Sun mun sharri, sun had'a man makirci ************* Koken acikin kayana kuma, kafin ya k'ara sa maganar dubbun police sun kewaye shi da bindugogi, Ana cikin haka wayarsa ta fara ringing, dakyar ya samu ikon d'agawa, ji yayi muryarsa ta tintsere da dariya yace " nine amininka, d'an uwanka, kaga yadda nayi wasa da hankalinka ko, na nuna maka halin 'yan Adam Cikin rawar murya yace " mai yasa kaci amanata? " saboda ina santa, ita rayuwa tace km mallakina , Wani irin mahaucin ihu ya saki tare da buga wayar da k'asa . Uhmmmm kada Ku sake abaku labarin wannan azababen labarin GADAR ZARE !!! πŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œ Dedicated HAUWA A USMAN (JIDDARH) Page 94 Tun kafin zeenat takarasa inda nablah ke tsaye jikinta Na wani irin mugun kirrrrrrma ummi tayi tsalle tashige tsakaninsu .tana cewa lfyrki mamana kike wanna ihun hk ? Meyye faru ne wai ? Me tayi miki ? Ajire ummi tashiga jerowa zeenat tmbyr jikinta Na rawa itama . 'Cikin wata irin mahaukaciyar murya zeenat tace ummi ummi ciki nagani ajikin yarinya nan tana nunu 'cikin nablah da yatsanta... Ummi ta dan juyo afrigice tana kallon jikin nablah Ciki km zeenat , wani irin ciki ana mazan kalau ? Wlh ummi ki kalle yarinyar nan da kyau ciki ne ajikinta Na haihuwa. ummi ta sauke naunauyen ajiyar zuciya kirjinta Na bugawa tare da janyo hannu nablah cike da fargaban abinda zai faru zuwa kan gado Amman nablah taki zama hakan Yasa ummi 'Cikin sanyi jiki ta xubawa 'cikin jikin nablah idanunta tana kallo tamkar batasan da zamansa ba. kana tace tabbas ciki gareta ..to garin yaya hk ta faru nablah ? Ciki nake Gani ajikinki fa da gaske . Kirjin nablah Yayi wani irin mugun harbawa har dan 'cikinta ya juya tare da dungulewa ya cure agefe guda a cikinta. Ta runtse idanunta hade da sanya hannuta ta dafe daidai gurin take km hawaye ya balle Daga idanunta yasoma tsiyayowa yana bin kuncinta ,ummi tayi saurin katseta ta hanyar cewa uhmmmm nablah ki natsu bbu abinda za'a yi miki. yadda akayi kikayi ciki nake son sani . Da km wanda Yayi miki? wasu sabbin Hawaye ne masu zafi suka sake biyo kuncinta tun bata Kai Ga cewa komai ba zeenat tace haba ummi wace irin tmby wace wannan zaki mata .akwai dantirin dan iskan da zai yi mata ciki wanda ya wuce kb ....Ni nasan kb ne Yayi mata 'cikin Amman wlh kinyi hasara me hijabin sharri kawai ...... Ummi ta juyo da sauri tsaitin da zeenat ke tsaye tana fama aikin jijjiga jiki da nurfarfashi ai wlh uhmmmm yau Naga abinda yafi karfina. shegiyar yarinya shiyasa kullun kike kinshe kanki 'cikin hijab ashe Kinsa ta'asar da kikeyi. Banda kuka babu abinda nablah ke yi ta rasa yadda zata yi da rayuwarta musamman ma data Ga yadda hankalin zeenat din yake atashe sannan Ga ummi itama bata 'cikin natsuwarta tsoronta ma kar zeenat din ta sheketa takashe batare ta sake daura idanunta akan iyayenta ba . dan hk ahankali tacigaba da jero addu'oi kala kala akasan zuciyarta batare da tace uffan ba sai kuka take tana mazurai da ido domin xuwa lokacin zuciyarta gabadaya bbu abinda take so da kaunar Gani kmr ta daura idanunta akan deeni ko zai taimakamata kmr yadda yasha cewa duk sanda wani zai faru .. 'Cikin wata irin kasashiyar murya zeenat ta buga nablah wata irin razananniyar tsawa ke dan ubanki tsayuwar uwar me mekiyiwa mutane . maza kije ki hada tsummankarinki yanzu ba sai gobe zaki bar min gidana dan wlh ko second biyu bazaki km karawa ba acikin gidan nan sheger yarinya mayya me kama kuruwar mutane gabadaya tun zuwanki gidan naji Na tsaneki ashe tantiriya ce ke me.... . Tsawa ummi ta bugawa zeenat itama wacce tasa zeenat din qamewa guri daya tana kallon ummi a frigice km atsorace . shiga hankalinki mamana banson iskanci banza wai ke meyyasa kwata kwata yanzu kika sauya hali . Kika daukarwa kanki halin da banaki ba. kibari muji wanda Yayi wa yarinya nan ciki Amman kinki zaki Hanna Allah ikonsa be ? .kada ki manta fa gabana gabanki yayarta ta damka mana amanar yarinyar agurinmu. Km duk abinda yasameta ahalin yanzu muke da alhakin akai .... shikennan ummi nayi shr Amman wlh ni bazan cigaba da zama da wannan yarinyar ba sannan km bazan bari a haifamin 'cikin sh...karki sake kikarasa furta wannan kalmar Ida ban ba hk ba yau nida kaina zan miki dukan mutuwa tun kafin me alhakin hk ya bayyana .sororo zeenat tayi tana bin ummi da kallo me cike da tmbayoyi iri iri . Ummi tace ke nabla wa yayi 'cikin jikinki? kuka me karfi nablah ta fashe dashi muryarta na rawa tace ummi ki taimaki dan girman Allah wlh wlh bansan wanda Yayi ba .nima wayar gari kawai nayi naganni dashi batare da nasan tsinan........ shiiiiii ya isa hk ummi ta katseta tana cigaba da kallonta ... Uhmmmm zeenat taja numfashi tana duban nablah Kin dai ci ribar soyayya tunda har Ga tsaraba nan kin samu wawiya yarinya kawai... haka nablah ta dinga kuka tana nadamar zuwanta aiki tare da danasani biyyewa sharrin zuciya datayi da yanzu tana 'can cikin danginta km gatanta . sanin da ummi tayi idan ba'a bar zance hk ba. wani abu zai iya samunta km tasan halin deeni babu hakuri ballanantana Daga kafa. daga karshe allura ta tono garma..dan haka tace kukan ya isa hk kin nablah kwantar da hankali Kin dai tabbatar da baki San wanda Yayi 'cikin ba ko ? Nablah tayi saurin girgizawa ummi kanta . Ok jirani Ina zuwa yanzu Ummi ta Mike a zabure kmr gaske takamo Hannun Zeenart ta jata zuwa d'akinta, a bakin gado Ummi ta zaunar da Zeenart. Itama ta zauna a gefen ta, suna fuskantar juna . Ummi tayi,shr tana kallon zeenat da nazarinta sannan km ta saki murmushi wanda Yasa zeenat cewa ya hk ummi Muna 'cikin tashin hankali ke km kina murmushi ? Dole nayi murmushi zeenat . Sannan wannan murmushin Nawa bana komai bane Na murna ne zeenat .... Zeenat Ga dama tasame mu ..dama ummi ? Wani irin dama ne wannan ummi zeenat ta fadi hk tana bin Ummi da Wani irin kallon. Ita Ummi kallonta take Zeenart, cikin k'osawa tace " Umm..... Hannu Ummi ta d'aga mata, fuskarta d'auke da murmushi ta dafa kafafarta ta tace " 'yata ga dama ta samu, kin san duk abinda kake addu'a to Allah zai kawo maka mafita, cikin rashin fahimta Zeenart ta kalli Ummi tace " Kamar yaya ummi nifa ban gane nufiki ba? Kallon ta Ummi tayi tace " cikin jikin Nablah mana, cikin k'osawa Zeenart tace " Ummi nifa ban fahimceki ba,wlh gyaran murya Ummi tayi sosai sannan taci gaba " ki karb'i cikin jikin Nablah ki gayawa duniya naki n....... Zunbur Zeenart ta mik'e " tsaye jikinta Na rawa muryarta cike da in.. inna...tace Allah ya kiyaye na rik'i d'an shege har na dangan tashi da jini na ne . , d'an dabamusan usulin sa ba, shi zan karb'a ya rink'a kwana asaman k'irjina, kuma gado d'aya, duk abinda Zeenart keyi Ummi na zaune ta zuba mata ido.... Ummi ta sake kamo hannun Zeenart ta zaunar tace " wannan ita kad'ai ce mafita, kinga dai dangin mahaifin deeni wanda kema naki ne sun sako mu gaba daga ni harke, kuma lokacin da suka baki yana gaf da cika daman big Dady Ya tsawatar da yanzu ..... "Wallahi Ummi koma mai zai faru sai dai ya faru, da dai na rik'e d'an shege, ai gwara muje gidan marayu mu d'auko,zeeta ta katse ummi . murmushi Ummi tayi tace " shi na gidan marayun kina da tabbacin tsatsun sa? "Ko kina da yak'ini akan sa? Shiru Zeenart tayi ta sunkuyar da kanta k'asa tace" ni dai gaskiya Ummi bana so... "Ok Ummi tace had'i da mik'ewa tsaye ta d'aga kafad'a tace " to ba ruwa na zan cire hannuna daga cikin lamarinki , sannan zan toshe kunnuwa na, na kuma rufe ido na, da duk abinda Deeni da dangin mahaifinsa zasuyi miki, ni kaina nasan banyiwa Deeni adalci ba, dana hana shi kara 'aure, saboda rashin haihuwarki bawai daga Allah bane, gangancinki ne, tunda Allah ya sani Zeenart duk wani abu dazanyi miki narigada nayi miki, dan haka wallahi ko yau Deeni yace zai k'ara aure bazan hana shi ba. Ja da baya Zeenart ta fara yi, tana girgiza kanta kwalla na zubo mata take fad'in "kishiya Ummi? Kafin Ummi tayi magana Deeni ya shigo da sallama a bakin sa, ganin yanayin Zeenart ne yasa shi tsayawa cak, dubansa yakai wajen Ummi, ido Ummi ta kanne masa, had'i dayi masa signing, ajiyar zuciya ya sauke, yace " lafiya Ummi na ganku duk kunyi cirko-cirko, nan Ummi ta kwashe komai ta fad'a masa, sai lokacin ya gane ina Ummi ta dosa, kafad'un Zeenart ya kama ya rungumota a hankali ya zaunar da ita ya zuba mata rikitattun idanuwanshi,yana kallonta cikin muryar kuka tace " my heart wai da gaske zaka iyayi min kishiya Ina raye ? Shiru yayi na wani d'an lokaci, sannan yayi kwafa yace " Zeenart Allah ya sani ina son zama dake har karshen rayuwata sannan km babu wata mace da zata kama k'afarki a wajena, amma ke kanki kin san kinyi wasa da damarki, kuma kin san burin kowanne d'an Adam a duniya yaga kwansa, yadda aka haife shi shima ya haifa, maganar gaskiya bazan b'oye miki ba, na baki lokacin ne idan baki haihu ba zan k'ara mata har biyu saboda ni Allah yayi ni mutum mai san tara iyal....... da k'arfi Zeenart tasa kuka ta d'ora hannu aka, tace wayyyyyoo " na cuci kaina, na zalunci kaina, bazan tab'a yafewa kaina ba, wallahi daka yi min kishiya gwara nayi komai, zan iyayin komai akan kayi min kishiya, bazan iya sharing d'inka da kowacce mace ba, ina sanka,ta rungume shi tana kuka. Kanta Ummi ta shiga shafa mata tana lallaahen ta, sosai Deeni da Ummi suka kwantar mata da hankali suka kuma lallashe ta, tare da kwad'aita mata ciki, sosai suka cusawa Zeenart k'aunar cikin ranta, fiye da k'ima, dan ta tabbatar shi kad'ai ne garkuwarta da kishiya. Allah sarki nablah baiwar Allah hatta abincin da deeni yakawo mata kasa ci tayi dan tsabar fargaba da tashin hankali datake ciki ,'cikin ya kulle sakamakon yunwa rarrashin duniyan nan deeni Yayi mata akan taci abinci tayi wanka ta kwanta Amman taki sai kuka take tana kiran sunan ahlinta daya byn daya, sai da deeni ya bude mata wuta sosai yasoma dawo mata tamkar mara hankali Sannan ta natsu taci abinci kadan tayi wanka ya kwantar daita yana shafa cikinta da sumar kanta , ya kashe mata karfin AC dakin da wutar dakin ya lullubeta da blanket Yayi kissing din lip's dinta duk da bata so ba ,ya bakinsa daidai tsaitin kunneta kiyi bacci please Banda tunani bbu abinda zai sameki ... Kwana zeenat tayi tana kuka tare da kai kukanta gurin Allah yayaye mata damuwarta sannan da addu'ar idan alkhari ne karba 'cikin jikin nablah . Cikin Allah yasaka son 'cikin . 'Cikin ikon Allah washegari koda zeenat ta tashi taji babu abinda ta ke so a rayuwarta sama da cikin jikin Nablah, ta shiga d'an lallab'a Nablah tana har dabata kulawa, amma can k'asan ranta kwata-kwata bata k'aunar Nablah, tayi mugun tsanarta. , cikin kawai take so, shima saboda kullum Ummi da Deeni suna k'ara cusa mata soyayyar cikin ne, Ummi kuma tana nuna mata cikin ne kawai gatan ta, dan shine tsakanin ta da kishiya.. mgnr samun 'cikin zeenat ya baci 'cikin estate din . yayinda gabadaya yan'uwa Na nesa dana kusa sai murna suke akan sake samun 'cikin zeenat byn wasu shekaru yayinda Deeni sai nan nan Yake da nablah yana bata kulawa babu yadda Deen baiyi daita ba suje scanning amma fir Nablah tak'i... Da daddare Nablah da Ummi suna hira a parlor Nablah ta kalli Ummi tace " Ummi kinyi min alk'awari idan kun dawo zani gida, ta fad'a kamar zatayi kuka, dariya Ummi tayi tace " karki min kuka nablah gobe in sha Allah zan saka driver ya kai ki, inya so idan kin gama sai yaje ya d'auko, tsalle Nablah tayi tace " nagode, nagode sosai Ummi, da sauri Ummi ta bata rai tace " Rufa min asiri ki daina tsallan nan nablah , kar Zeenart da Deeni su kamani, dariya sukayi gaba d'ayan su, Nablah ta mik'e zata shiga d'aki . Deeni ya sauko, ko kallon inda yake batayi ba, ta taci ga tafiyarta , shiko ya zuba mata rikitattun idanuwanshi, yana jin wani mugun dad'i yana ratsa shi, sosai ya shagala da kallan ta Ummi tayi gyaran murya. Sai lokacin ya dawo hankalinsa, k'eyarsa ya shafa, yana murmushi ya kalli Ummi, dariya Ummi tayi tace " oh ni Oga Deeni, waskewa Yayi Yan dariya yana k'ara shafa kanshi Ummi ta kalle shi tace " yawwa gobe zan koma gida na, kuma da Nablah zan tafi, nan da fara'ar dake fuskarshi ta d'auke, . Ummi ta lura da hakan amma tayi kamar bata san yanayi ba, yace" Ummi ni dai gaskiya a'a ban bada izini ba, ya fad'a kamar zaiyi kuka, dariya Ummi tayi tace " izini manya, yaushe har ta zama cikekkiyar matarka harda kake maganar izini? Dariya shima yayi yace " Ummi mata ai duk mata ce, yadda hak'k'in 'yarki ke kaina itama haka nata yake kaina, sosai Ummi tayi murmushi irin Nasu Na manya kana tace " aini 'yata gani akayi akace ana so, dana hana ma mutum kamar yayi kuka,da hauka ita waccen binka ma narink'a da ita kana cewa a'a, kasan kuwa Bahaushe yace " Matar shige bata darajara, dariya shima yayi sosai yace " wata mata shigen ba. amma banda wata, ya fad'a yana mik'ewa, gaba d'ayan su dariya suke yace " ni dai ban bada izinin akai min mata da "dana "ko ina ba. Washe gari Deeni zai fita office yaje gaida Ummi, bayan sun gama gaisawa ta k'ara yi masa maganar tafiya da Nablah, yace a'a, Ummi tace " ai dama ni na aura maka matar to yanzu nafasa zan tafi da kayata ta fad'a tana dariya, cikin wasa da dariya suka rabu, dakin Nablah ya shiga ya iske ta tayi wanka ta shirya tsaf, ta shirya kayanta, dariya abin ya bawa Deeni amma ya kanne ya b'ata rai yace " ina zaki? Cikin zumud'i tace " gidan mu, cikin jikinta yabi da kallo yaga yadda yayi mata d'as abin sha'awa, matsowa yayi gaf da ita ta yadda kowa yana jin bugawar k'irjin kowa, cikin kasalalliyar murya yace " da izinin wa zaki fita? Saboda ya takureta sosai ta kasa magana, yace" to babu inda zaki, ban baki izinin fita ko k'ofar gida ba, bakin ta dake motsi yana san yin magana amma ta kasa yabi da kallo, yawonsa ne ya tsinke, k'utt ya had'iyi yawun, bakin ta ya had'e da nata ya shiga tsotsa kamar ba gobe.. Kiciniyar kwace kanta ta shiga yi amma ta kasa, idonsa ma ya lumshe yana ci gaba da abinda yake, kuka ta sakar masa, auko da sauri ya sake ta, yaci gaba da kallonta, tafiya yayi har yakai bakin k'ofa ya juyo yace " ban baki izinin fita ba, yasa kai ya fice. A gajiye ya dawo daga wajen aiki, a parlor ya zube, cikin kwalliya Zeenart ta fito ta tare shi, tana ta zuba masa shagwab'a, shiko gaba d'aya hankalinsa yana wajen Nablah, shiru baiji motsin taba, a hankali ya mik'e yace " bari nayi wanka, ya fara taka step din, M heart nazo nayi maka? Murmushi ya sakar mata yace " no yanzu zan fito, d'akin Nablah direct ya wuce, babu ita balle kayan ta, babu komai nata, cikin firgici ya fito bibbiyu yake taka step d'in, sai da ya saita kansa sannan ya sauka, kallon Zeenart yayi yaji bazai iya tambayar ta Nablah kai tsaye ba, dan haka yace " my love kicewa wannan yarinyar ta dafa min coffee, " wa wai Nablah ai Ummi ta tafi da ita, a firgice yace " what!? "Da izinin wa? ba nace ban bada izini? Wani irin kallo Zeenart take yi masa tace " izini kuma, sai kace matar ka? Sai lokacin yasan yana nema ya kofsa, nutsuwarsa ya tattaro ya saita kansa yace " Ok badamuwa, jeki dafa man, yana ganin ta shiga kitchen yayi wuf ya fita, gidan Ummi ya nufa, yana shiga ya iske ta a parlor kansa ya shafa yace " Ummi ina Nablah, hankalin Ummi kwance tace " nasa driver ya kai ta gidan su, amma ba kwana zatay...... what Ummi gidan su fa kika ce? Kanta ta d'ago ta kalle shi taga duk ya birkice, ya fita hankalinsa. No editing please πŸ™πŸ»πŸ™πŸ»πŸ™πŸ»πŸ™πŸ»πŸ™πŸ»πŸ™πŸ»πŸ™πŸ»πŸ™πŸ» bana 'cikin natsuwa pray for me MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Dedicated to HAUWA A USMAN ( JIDDARH) Page 95 Kanta ta dago ta kalleshi taga duk ya birkice ya fita haiyacinsa ta hadiye abinda taji ya tasomata ya tsaya mata a kirji. sannan ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tace eh gidansu nace direba yakaita taga iyayenta kmr yadda nayi mata alkwarin .Amman ummi Na dauka sai xuwa wani lokaci zata tafi yasoma mgn muryasa cike da zafin zuciya haba first love yazaki bari yarinya ta tafi wannan hargitsartsiyar unguwar tasu me cike da dowatsu alhalin kinsa halin datake ciki yakarasa fadar mgr muryarsa kmr zaiyi kuka . Da kake wani fushin da daukar zabi akan yarinyar mutane . diyata ce nablah ko taka? Yadda kake tunanin kana son "dan" dazata haifa maka . itama hk iyayenta suke sonta km suke bukatar ganinta kusa dasu dan hk kmr yadda nace maka nasa direba ya ka ita gida . ahankali jikinsa Yayi mugun sanyi zuciyarsa tashiga harbawa da sauri da sauri ya runtse rikitattun idanunshi gam yana jin Babu dadi acikin ranshi .. tare da kamo lips dinsa na kasa yasoma cizawa da karfi can ya bude idanunshi ya zubawa ummi dake zaune bisa gado tana kallon yaninyasa da nazarinsa . Muryarsa a sarke yace first love to meyasa kika. kwaso kayanta ? Nakwashe km nayi hakane domin Na tabbatar da abinda nake zarge akanka deeni . Wai meyasa Ku maza bakwa iya dannar xuciyarku akan abinda kuke so? deeni tun ranar dana dawo daga india Na dira Daga airport Na tabbatar da ka kamu da matsanancin mugun son yarinyar nan nablah so km bana wasa ba , sosai ka nitse 'cikin kogin sonta . " deeni kafi son yarinyar nan fiyye da zeenat sannan km kana yiwa yarinyar nan wani irin mahaukacin so . Da wani irin mugun sauri ya dago da rikitattun idanunsa ya zubawa ummi sosai yana mata wani irin kallo me tsoratarwa sannan da mamakin mgnrta saman fuskarshi . Eh deeni bazakataba Gane hakan ba sai lokacin Yayi . Amman ka rigada ka fada son yarinyar nan tunda har ka iya marin zeenat agabana akanta batare ko shakkata ba . km ka rungumi matarka agabana deeni ka kwantar daita akan kirjinka hkn ya tabbatar min da bakaramin so kake yiwa nablah ba. ni dai koda zamanku zai daure daita fatana dan Allah dan annabi kayiwa diyata zeenat adalci karkaga wannan itace uwar ya'yanka itace me haihuwa sannan ka wulakanta min zeenat ko byn raina banason ka wulakanta min ita . dan hk ka natsu ka kwantar da hankalinka da kyau akan 'cikin jikin nablah Allah ne yabaka 'cikin jikinta km shine me tsare bayinsa . " inshallahu da kariyarsa nablah zata haifamaka abinda ke 'cikin ta. A hassale muryarsa Na rawa yace ni duk ba wannan ba tunda nace kartaje ba sai a hakura ba idan lokaci hk Yayi da kaina zan kaita uhmmmm sannu ubanta mlm salisu ....... yau wata nawa rabon yarinyar nan da iyayenta kada ka mata ita kanta nablah bazataso zama tare da iyayenta ba a halin datake ciki . Km ma Muyi daita yau din nan zata dawo .... zuciyarsa a hassale km muryarsa can kasa kasa yace first love nidai gsky banso tafiyarta ba. sannan km mgnr wai Ina son yarinyar nan komai komai.... shima ba hk bane first love domin ni nasan zuciyata nasan abinda take so da wanda bata so . banasonta yarinya idan har. Na afka sonta ta yaya bazan gane ba yakarasa fadar mgnr tare da juyawa fuuuuuu yasoma tafiya ranshi abace ya bar gidan ummi tayi murmushi irin Nasu Na manya deeni kennan ne rikicin gangan Allah Yayi maka albarka tare da sanyaya maka zuciyarka .. Hayaniyace ta kure 'cikin gidan mlm salisu da murna da kururuwar ganin nablah gabadaya duk wanda ya kalli fuskokin ahalin gidan murna suke da farincikin ganinta .. Mama tashiga nan nan da diyarta kanneta zagaye daita kowannesu Na murna ganinta hatta aunty Salma tazo da murnata wace ummi ce tasanar mata da zuwan Nablah din . gabadayansu ,suka saka nablah a tsakiyar su .suna murna da jin dadi ganinta . nuratu ta kalli nablah da kyau . Kai Alhamdulilllahi yau dai zamu huta da shan zagi gurin baba. Na aunty Salma ta tsiyar masa da "ya" nablah tayi murmushi wanda ke karawa fuskarta kyau da annuri tare da cewa banana kennan. nayi kewarsa nima sosai fiyye da tunaninku .. uhm kalli yadda kika dawo Nablah kinyi kyau dake kikayi fresh sosai gadabaya fatar jikinki ta sauya wlh gurin nan ya amsheki inji cewar nuratu .. Allah ko nablah tace hk tana murmushi sannan tacigaba duk wannan kyawun da fresh din danayi wlh nafi son gidanmu koda kuwa za'a kwana bamu ci ba Amman dai zan koma sbd wani dalili nawa .. aunty Salma tayi saurin cewa wlh bada hannuna ba 'cikin komawarki . Ni dai tunda kin dawo Na auna arziki Na huta da fadan baba wlh har fargaba zuwa gidan nan nake . Tun tafiyarki nake 'cikin tashin hankali boye miki kawai nakeyi sbd kwanciyar naki hankalin Amman mgnr gsky Na tsorata da al'amarin baba.. nan nuratu tashiga zaiyanewa nablah labarin duk abinda ya faru da yadda aunty Salma ke shiri idan zatazo gida . aiko gabadayansu suka kwashe da wata mahaukaciyar dariya . Maman da tun sanda suka fara hirasu da nuratu da Salma ba tsoma musu baki ba sai yanzu tace uhmmmm nablah bana jin babanki zai yarda ki sake barin gidan nan ballanantana har ki koma wani aiki. ni kaina wlh yanzu banaso komarwaki . dan hk bbu inda zaki ki zauna kema 'cikin yan'uwanki zan fi samun kwanciyar hankali . Aunty Salmah tace wlh zanceki gaskiya ne mama Amman kubari baban yazo tukun nasan da zarar yasanar mata da abinda ya zartar akanta zata natsu ... ko babu wannan dalilin bazata koma koina ba inji cewar mama . murmushi takaici nablah tayi tare da cewa Mama kennan Allah Ni dai zan koma wlh Amman Na da wata uku zan dawo gabadaya gareku. mama dan Allah kada kice a'a ta karasa mgnr tana marairaice muryar . uhmmmm mama ta sauke ajiyar zuciya to shikennan Amman kibari babanki yazo kiji me zaice. Take sukar bar zance suka shiga wata hirar daban . karfe hudu daidai sai Ga direban ummi ya dawo daukar nablah Amman nablah ta fita da kanta tace ba yau zata koma ba sai zuwa jibi ko gata. da zai wuce aunty Salma ta bishi Dan ya rage mata hanya . Da daddare byn sallar isha'i mlm salisu yashigo gidan da sallama a bakinsa hannushi rike da wata bakar leda yana shiga dogon parlour gidan. idanunshi suka sauka kan diyarsa nablah dake sanye da hijab ajikinta wanda tun safe datazo gidan bataci re ba tana kwakume dashi abinda Yasa ma mama bata mata maganar ta cire ba sbd tasan tun asali hk take mayar hijabi ce ita ko bacci zatayi bata cirewa .. Ahankali mlm salisu yakarasa shigowa ciki tare da cewa wanake ganin hk kmr nablah agidan nan ? Nuratu ta tashi da sauri jikinta a sanyaye ta karbi ledar hannushi ta ajiye a gefe tana mishi sannu da zuwa . Bai kulata ba sbd hankalinsa dake kan nablah ..tsam itama nablah tayi da ranta tare da shan jinin jikinta sbd ganin irin kallon da mahaifin nata ke jifanta dashi . jikinta a matukar sanyaye ta bude bakinta da kyar gurin cewa sannu da zuwa baba .. uhmmmm yauwa Yan neman abun duniya da fatan dai kin samo masu yawa ? Nablah tayi tsit ta sake sha jinin jikinta ai nasan duk inda kika je zaki dawo , indai nine ubanki ba shegiya bace ke..... yakarasa mgnr yana nunata da yatsa hannushi haba haba baban Salma tun...ke ...nasakaki cikin maganata ? Ya katse mama Yacigaba da mgnrsa . Da "yata" nabeelah nake mgn ba da saratu ba . dan hk banason jin bakinki cikin manta . ,ai duk da hadin bakinki yaran nan suke yi duk isakanci da sukaga dama. basu dauke ni abakin komai ba km wlh duk lalacewata ni nan nine ubansu dole km akirasu da sunana sai dai mutun ya gudu bazan fasa mgn ba da cin uwar yarinya tsit kake jin gurin tamkar babu wasu halittu acikin parlour ..mlm salisu yacigaba har ni ubanki zance miki banason abu kice sai kinyi dole . Ni talakane me wadatar zuci banida karfin daukar nauyin karatunki Amman kice dole sai kinyi . Yanzu Ina kudin da kika samo a yawon duniyar da kike je dan nasan ba aiki kikaje ba? duba Ga yanayin sauywar da jikinki Yayi Amman bbu komai hkn ma daidai ne a gurina kinyi son ranki nima nayi son zuciyarta akanki yakarasa fadar Haka tare da shigewa 'cikin dakinsa Bai sake cewa komai ba. jikin mama Na rawa tace kungani ko. Kunga irin abinda nake gudar muku kennan Amman bakwa jin magana.. Maza maza ki tashi kibishi dakinsa ki bashi hakuri .. Jikin nablah a matukar sanyaya ta Mike tsaye ta karasa 'bakin kofar dakinsa ta dan yaye labulen dakin babanta. Ta hangoshi zaune shr yasa hannushi daya ya tallabe habarsa dashi tashigo ahankali ta durkusa da kyar tayi neldwon 'agabanshi muryarta Na rawa tace dan girman Allah babana kayi hakuri Allah bazan sake ba km wlh tsakani da Allah aiki naje baba ba yawon duniya ba . Duk da nasamu abinda Na fita nema Amman banida natsuwar zuciya sakamakon bijirewa mgnrka danayi . Amman kayi hakuri baba takarasa mgnrta hawaye Na bin kuncinta .. Mlm salisu ya sauke naunauyen ajiyar zuciya yana duban nablah diyarsa wacce yafi so da kauna duk a 'cikin ya'yansa komai nashi ta dauko basu da bambanci komai sai dai kasacewarta macce muryara a sanyaye byn Yayi gyaran murya yace shikennan nablah Allah kyauta km alhamdulilllahi tunda Allah Ya dawo min dake lfy bbu abinda ya sameki ai Na auna arziki. kukan nablah ya tsananta yayinda a ranta km tace wayyyyyoo babana akwai abinda yasameni har Yayi min nakasu a rayuwata .. kibar kukan hk Na hakura km na yafe miki Allah Yayi miki albarka sai dai wani hanzari ba gudu ba nima nayi miki abinda bazaki ji dadinsa ba .. Domin kuwa byn tafiyar ki bbu dadewa wani mutumin kirki yazo neman aurenki nan dai mlm salisu yayiwa nablah bayanin abinda ya faru byn tafiyarta tun daga farko har karshe .. Nablah Ta dago shanyayyun idanunta afrigice tana kallon mahaifinta dasu . Shima ya dago yana nazarinta tare da daga mata kanshi alamun gaskiya ya sanar mata . Ya numfasa kana yacigaba haushin abinda kika min da kaicinsa da km kimar mutumin Yasa Na aikata Haka .. nablah wannan mutumin dana aura miki mutumin kirki ne me mutunci da girmama babba. bakiga yadda yake hidima damu ba ke kanki kinsan rayuwar gidan Na tausaya da al'amuran cikinsa gabadaya . yanzu Hk shine ya hanani wanki hular da nakeyi ada ya samomin aiki me daraja acikin apapa.. bbu abinda zancewa wannan mutumin sai Allah Yayi masa albarka km ya albarkaci aurenki dashi .. yanzu tunda kin dawo zan nemeshi nasanar masa ya turo iyayensa gareni domin nasan nasabarsa da inda yake zaune .. sosai nablah ke resgar kukanta har da shesheka tana jin wanin irin zafi 'cikin ranta meyasa abubuwa suke zuwa mata hk? daga wannan sai wannan tasan shikennan shirin karatunta ya rushe kennan har abada tarasa burin zuciyarta da farincikin rayuwarta . yau tazo mata da abubuwa iri iri masu daci da muni. rasa karatunta 'cikin jikinta ...auren da babanta ya daura mata batare da amincewarta ba .. nabeelah mlm salisu yakira sunanta kinyi shr kina kuka bakice min komai ba. ko zaki butulcewa zabin dana miki ne? Ta sinkuyar da kanta kasa sosai tana sake fashewa da wani sabon kukan me cin rai da taba zuciya tare da girgiza masa kanta ... Kin amince da auren dana daura miki ? Ta girgiza masa Kanta batare da tace komai ba alamun ta amince yauwa diyar albarka nasan daman baki da damuwa ta nan, ko wancen karo ma dakika bijeremin nasan sharrin Salma ne da makircinta Amman nasan ba halin diyata bane .. sai da mlm salisu ya dasa aya sannan nablah tace baba ... muryarta Na rawa rawa ..Ina neman alfarma guda daya agurinka dan Allah kayi hakuri kabani nan da wata uku , Ina son nakoma gurin aikin nan nawa Dan akwai abinda zan karasa musu wanda ya zama lallai sai nice zanyi da zarar nagama inshallahu zan dawo sai natare.... mlm salisu ya girgiza Kai yana mata wani irin duba kana yace Aa nabeela bazan iya sake barinki zuwa wani guri ba me kike son mutane suce akaina ..? nazama uban banza kennan agareki koda bbu auren kowa akanki Nablah bazan km yarda da komawarki ba ballanantana yanzu danasan da auren wani akanki . Me kike tunani mijin naki zaice akai idan yaji labarin kinzo kin koma ? Muryarta cike da kuka tace Baba tunda yasan banana km Bai San da dawowata ba kawai kada kasanar masa Na dawo . Aa nabeela kiji mgnta sannan kiyi abinda nake so ko al'amuran ki zasu daidaita arayuwa . gabadaya yanzu kin sauya halayenki dana sanki dasu domin ada kin kasance me biyayya gareni sannan km baki jayyaya ko yi min musu akan duk wani abu danace sabanin yanzu . Sosai tashiga yiwa mlm salisu magiya da rokonshi tana kuka Amman yace sam Bai yarda ba. bbu abinda nablah bata fadawa mlm salisu ba akan yabarta ta koma . bafa zan barki ba nabeelah ki sake komawa ba. gara ma ki hakura kiyi zaman aurenki shiyafiyye miki alkhari akan wannan aikin . km inshallahu idan kika bi umarnina zakiga daidai arayuwarki . Muryarta a shake sbd da kukan da tayi tace shikennan baba Na hakura yayinda km acikin zuciyata ba Haka bane ta dai fadi Haka ne kawai . ta yaya ma zata zauna ta haifi 'cikin shege a gidan ubanta.wazata tace Yayi mata ? Kai ina...zamanta ma bazai yuwa ba duk da tana son zama 'cikin alhalinta . Alhamdulilllahi kisoma shirinki daga wannan lokacin zuwa kowani lokacin zaki iya tarewa agidan mijinki....yana karasa fadar hk ya Mike tsaye tsaye yasoma kokarin cire babbar Rigarsa ya rataye . Jikinta a sanyaye ta fito Daga dakin mahaifinta Byn fitarta mlm salisu ya dade zaune yana tunani akan lamarin nablah . gabadaya mlm salisu Yayi deciding akan abinda Yayi mata ko zai amince da bukatar ta ko bbu Nablah me biyayya ce agareshi. yashiga damuwar sosai akan ganin yanayin diyarsa km abar kaunarsa ahankali ya dinga jin acikin tanaji yanaji babu dadi . Sannan kwata kwata Bai ji dadin ganinta 'cikin halin damuwa ba. yakasa yin komai ko abincin da aka kawo masa tunani Bai barshi ya iya ci ba .. Daren ranar nablah Na kwance akan gadon mahaifiyarta juyi kawai takeyi tare da tuhumar kanta akan abinda take son aikatawa kanta. batasan dalili ba . Sannan batasan abinda yasa ba Amman ji kawai take zuciyarta Na ingizata ta gudu kawai ta bar gidan ta koma ta haifi abinda ke jikinta tunda tasamu wanda zai amsa km ya fita bukatar abinda ke cikinta . take km ta tsinci kanta 'cikin wata irin faduwar gaba sakamakon tuno deeni da al'amuransa datayi . Wani irin kewarsa taji ta tsarga mata tare da mamaye zuciyata da gangar jikinta duk ta inda ta motsa sai taji hannushi Na yawo a tsantsar jikinta .sosai ta dinga sauyi atare daita agame dashi . Ta dinga jinshi har acikin jinin jikinta da gangan jikinta zuciyarta tashiga harbawa ahankali tana aiyana mata abubuwa masu tarin ,yawa akansa.. da kyar nablah ta rentse shanyayyun idanunta tana saka da warwara a zuciyarta akan zamanta gidansu da 'cikin wata bakwai da satinnai ..ajikinta. tasan muddin mahaifinta yasan da zaman 'cikin jikinta kashinta ne kawai bazai yi ba da duka .akaron banza ma ,zance idan yakamaka kana sai Yayi matun mugun duka tana kallon yadda yake dukan nuratu akan tara samari Ina ga ita me dungurungun ...... Idanunta suka bushe takasa runtsawa 'cikin Haka nuratu tashigo dakin hannuta rike da waya tana chatting ta zauna agefen nablah. sanyayyiyar ajiye zuciya Nablah ta sauke da karfi gaske har nuratu ta juyo 'cikin sanyi jiki tana duban yanayinta kana tace wai ke meke damunki ne duk kin wani takurawa kanki akan maganar baba? idan baki son auren dayayi miki kigamasa man bawai ki zauna kina damun ruhinki da tunani banza ba . Itama nablah juyowa tayi sosai tana kallon nuratu takasa ce mata komai .. Nablah ....nuratu takira sunanta . muryata a sanyaye ta amsa da Na'am. Ta amsa muryarta Na rawa . meyasa. kike son komawa gidan aikin nan byn kinsamu abinda yakai ki ? Kuma wani abu ne zai sake maida ke ? ,aganina ki hakura kawai da duk ma abinda zakiyi ki zauna acikin mu wlh lokacin da baki nan nasha mafarki dake kina 'cikin wani halin tashin hankali shiyasa ni yanzu a gaskiya bana son ki sake yin nisa damu . duk da jikinki ya nuna baki 'cikin damuwa da wahala Amman wlh hankalina Bai kwanta da wannan aikin naki ba. , Nablah ta fara kwalla idanunta suka cicciko taf da ruwan hawaye xuciyarta na sake karyewa . muryarta a sanyaye km cike da raunin hawaye tace aunty nuratu bazaki gane abinda zai maidani gurin aikin nan ba kona gaya miki . sannan km batun mafarkinki gaskiya ne domin Ina 'cikin tashin hankali da garare rayuwa wanda Yasa bana jin zan iya cigaba da zama a tsakaninku acikin wannan yanayi . ,dan hk Na yanke shawarar gobe zan yi tafiyata Amman dan Allah kada ma ki gayawa kowa dan bama zan koma gidan aikin ba . A frigice nuratu ta ajiye wayar hannuta tana fuskarta nablah dake kwance tana matso ruwan hawaye idanunta. kina nufi duniya zaki shiga ko me ? Niidai kiyi min addu'a kawai domin rayuwata tana 'cikin tasko wanda bansa ranar dazan fita ciki ba Nablah takarasa mgnr hawaye nabin gefen idanunta. Me Yayi zafi hk indai akan auren da baba ya daura miki ne Ai gara kiyi zamanki idan yaso kice masa baki so . Amman zance guduwa ma kada ki farashi domin sunanki zaki bata . Uhmmmm aunty nuratu wlh ba a dalilin auren da baba Yayi min bane . Kawai dai akwai wani sirri dake tattare dani ne. Km shi zai hanani zama tare daku a halin danake ciki . wani sirri ne wannan da har da bazaki iya gaya min shi ba Ina matsayin yaruwarki ? Nablah tayi shr zuciyarta Na wani irin bugawa km tana son sanarwa yayarta zance cikin jikinta Amman bakinta Yayi mata nauyi takasa cewa mata komai. Uhm Ina jinki nablah ki sanar min da abinda ke damunki ko zan iya taimaka miki idan km har abun yafi karfina sai mu sanarwa da aunty Salma. still shr nablah tayi taki cewa komai duk yadda nuratu taso nablah ta sanar mata da damuwarta Amman taki. Dan hk nuratu ta hakura tace shawarata takarshe da zan baki kada ki kuskura ki gudu kije koina ki zauna duk rintsi km komai Yayi tsananin sauki Na zuwa da izinin Allah .sannan Ta Mike ta fice Daga dakin .. byn fitar nuratu nablah ta sake afkawa 'cikin duniyar tunani iri iri a game da rayuwarta shekarata, ta 'cikin Sha takwas kennan Amman tension din dake idanunta Yayi mata yawa. zuciyarta banda zafi bbu abinda take mata ,tana murna tazo gida gashi tazo ta tadda wani sabon tashin hankali dayafi na 'cikin jikinta. Wai babanta ya daura mata aure da mutumin da ko shi kansa Bai San kowaye ba .abu kmr a film.. Yadda nablah batasamu runtsawa ba hk ce takasance da deeni shima. Dan kwata kwata ko kwanciya kasawa Yayi atsaye yake yana ta faman aikin zariyar a dakinsa . Da tunanin abinda zai biyo baya domin ake uku yayiwa Kule direban ummi zuwa unguwar su nablah ya daukota Amman taki biyo shi wai ba yanzu zata dawo ba har yakira ummi 'cikin tashin hankali fisrt love kin Gani ko. kinga abinda yasa kikaji naki yarda da zuwan yarinyar nan ko... yanzu meyye solution ? nifa zanje kai tsaye komai ma zai faru sai dai....naji Amman kabari zuwa gobe mugani ummi ta katse shi ta hanyar ce masa hk. Ni San yarinyar nan bazata iya zaman gidansu. Da 'cikin jikinta ba . Jin ummi kawai yake Amman gabadaya hankalinsa a mutukar tashe yake. zariya yake sosai hannuwansa duka rungume da kirjinshi ...yana Allah Allah gari yawaye. Washegari garin ranar mlm salisu ya iske Nablah kwance a dakin mama ta lullube jikinta da bargo duk tunani duniya ya adabi ruhinta .tana ganin mahaifinta ne ta Mike Daga kwanciyar datayi ta zauna sosai kanta a sunkuye tana gaidashi ya amsa yana dubanta shi kansa yasan yana matukar sonta duk 'cikin yayansa km bayason damuwarta sannan ya zauna Yayi tunani sosai akanta Dan hk sbd jin dadin abinda tayi masa ahankali ya zauna abakin gadon ya kamo hannuta yana nazarinta muryarsa a kausashe mlm salisu yasoma mgn 'cikin natsuwa nabeelah duk 'cikin yayana bbu me mun biyayya kmr ki ba me son farincikina kmr ki dole nima naso farincikinki tamkar yadda kike son farincikina a bisa biyayyar da kika min na auren dana miki baki min gardama ba ko nuna min kinki ko ki mutsa min ko kin kangare min ba shiyasa nima zanyi kokari naga Na faranta miki. kije byn wata uku ki dawo ubangiji Allah Yayi miki albarka duniya da lahira ubangiji Allah Ya tsareki da tsarewarsa ubangiji ya kareki daga dukkanin wani sharri ko wani abin ki . Allah yakaiki lfy ya dawo min dake lfy sannan kitsare min mutunci ki da martabarki kin dai Ga yadda mahaifinki yake bakowa bane facce mlm salisu da Allah Ya rufa masa asiri yanzu .. nabeelah kimin alkwarin byn wata uku zaki dawo gareni kada kisani jin kunya ..tana kuka muryata rawa zuciyarta bugawa tace Nagode banana km inshallahu zan dawo kmr yadda kace ..kibar kukan nan hk yanzu yaushe zaki koma can din ? Inshallahu zuwa jibi to to shikennan Allah Ya nuna mana naga tsabar da hjyr tace akawo Masha Allah idan Kin koma kiyi mata godiya sosai ya Mike tsaye jikinshi a sanyaye ya fita Daga dakin .. Nablah tasamu natsuwa ta kwantar da hankalinta tashiga 'cikin yan'uwanta anata shan shafta daita ko yau din nan sai da Kule yazo Sau biyu tace mishi ita batashirya ba sai gobe hk ya juya ya koma ya sanarwa ummi hankalinta Yayi matukar mugun tashi sosai ,ZUCIYAR deeni kuwa kadan ya rage ta buga , tun sanda ummi tasoma sanar masa da abinda Nablah tace yakasa mgn da kwakwaran motsin sai ma runtse idanunshi da Yayi. yana jin yadda kirjinshi kemasa zafi da radadi ya dinga aiyanawa aranshi Anya kuwa *AUREN SIRRI* bazai tashi ba ya dawo AUREN BAYYANE ba? Shiru kawai Yacigaba dayi batare da yace komai ba domin idan yace zai yi mgn komai zai tabarbare , umminsa ce zatashiga damuwa da tashin hankali bashi ba hatta uwar gayya zeenat hankalinta atashe yake matuka sai surutai take xubawa tana tsinewa Nablah a kasan zuciyarta ganinta nablah kawai tana neman rusa masu shirinsu ne . byn yanzu kowa yagama sanin ciki gareta .. Washegari daga gurin aiki Kai tsaye unguwarsu nablah deeni ya nufa yasamu guri nesa kadan da gidansu Yayi parking batare da ya fito Daga 'cikin motar ba Yayi waning din glass din motarsa yasamu wani matashin yaro da baifi shekara goma xuwa Sha biyu ba ya aika 'cikin gidan yaje yace ana kiran nablah . byn kmr minti biyar yaron ya fito yasanar masa wai bata nan take yaji zuciyarsa ta buga da karfi gaske . A hargitse ya sake tura yaro jeka please ka tmby Inda taje muryarsa Na rawa . yaro yashiga ya sake fitowa wai ance ba'a San inda take ba . gabansa ya km bugawa da matsanancin sauri ya rantse rikitattun idanushi ya budesu fesss akan yaro yace wa yace maka hk? yayarta nuratu ce . take deeni yagane amsar rainin hankali nuratu tabawa yaron 'cikin wannan halin sai Ga abba autansu nablah ..yazo shigewa deeni yace yauwa abba zo nan ya, ya futoshi da hannushi dayake abba yasanshi km sun dan saba dashi tunda yana zuwa gurin mlm salisu time to time da murna yakaraso yazo ya tsaya jikin motar deeni yana gaisheshi deeni ya katse shi ta hanyar ce masa duba min 'cikin gidanku nablah Na ciki.. abba Yayi murmushi har gibinsa ya bayyana yace la......wai aunty kake nema Ai yanzun ma narakata jection zata shiga motar ko ina ni ma wlh nama manta Sunan gurin . deeni ya zaro rikitattun idanunshi waje. wasu zafa suka shiga karyo masa hankalinsa ya sake tashi yashiga jero addu'oi kala kala sannan yasoma yiwa motarsa key cike da hanzari ya tada motar Bai sake cewa abba komai ba Yayi gaba da mugun gudu . abba da wannan yaron suka bi byn motar da kallo kafin Daga bisani suka kama gabansu .. Abban nashiga gidan yake gayawa nuratu wannan mutumin da baba yake cewa mijin aunty nablah ne. yazo yanzu yana tmbyr aunty nablah Amman nace masa yanzu narakata shiga mota. nuratu ta juyo da wani irin mahaukaci sauri tana kallon Abba Dan Allah ? Wlh .daxo da zanshigo gida naganta da jaka shine tace naraka . Yanzu km byn Na rakata km.... ubanka naji naji ba wannan dogon surunta naka nace kakaranto min ba, ai nasan da zance tafiyarta ,shi dai mutumin dakace yazo nemanta ne nace karya kakeyi . mutumin da Bai San da dawowar Nablah ba ta ya'ya zaice maka kakirata masa ita. Allah kuwa Aunty shine ya aiko musa sannan yace nima nakirata , ayya aiko wlh ban San shi bane ,ta fadi Haka tare da dafe goshinta har aika masa da bakar mgn nayi fa arashin sani .Na dauka wani ne wlh .... Abba ya tabe bakinsa to ke aunty meyasa kike yin irin hk ne ? Komai fada fada da bakar mgn yakarasa fadar mgnrsa tare da shigewa 'cikin dakin mama yana mata gunguni ta juya tabi bayansa da kallon tana mamakinsa sannan yace Dan rainin hankali kawai ni kake fadawa hk taja tsaki tacigaba da aikin gabanta. , Gudu sosai Deeni yake sulawa akan express din oshodi zuwa kan bridge din obalende gabadaya a rude yake addu'a kawai yakeyi a bayyane Allah Yasa estate dinsu ta nufa ba wani guri ba ji yake tamkar ya fly yaganshi a gida km yaganta wani irin tsalle zuciyarsa ke yi sakamakon rudanin daya shiga. " jikinsa Yayi mugun yin sanyi tamkar ana masa wanka da ruwan kankara da kyar yake iya hadeye miyo makoshinsa. dai dai 'bakin checking point din da zai Kai mutun zuwa jakonde first get ya hangota zaune gaban wata dalleliyar motar fuskarta dauke da murmushi har wushiryarta ta bayyana .da sauri ya runtse idanunshi tare da sa hannushi ya murzasu . ya sake budewa tabbas ita din dai yagani zaune gaban motar wani shima mutumin ciki sai dariya yake bulbula mata yana shafa sumar kanshi da hannunshi. Da sauri deeni ya bud'e murfin motarsa yana shirin fitowa, kafin ya gama fitowa aka basu hannu da hanzari ya koma cikin motor tamkar wani zarar re yayi mata key, yabi bayan su, aguje sosai Deeni yake zabga uban gudu akan titi, dan shi kanshi bai san gudun mutuwa yake ba. Ajiyar zuciya ya sauke ganin sun nufi titin estate d'in su, ci gaba yayi da binsu baya , ahankali ahankali har suka k'arasa ko'far estate d'in daga can baya Deeni ya tsaya yana hangen su yana son yaga abinda zai faru a tsakaninsu . Zuciyar sa ce ta buga da k'arfi gaske lokacin dayaga Nablah tana sake yiwa matuk'in motar murmushi, wanda har sai da dimple dinta ta bayyana, sai da ta kusan wajen 15mnts da tsayawar motar sannan ta fito, har ta fara tafiya, mutumin ya k'ara yi mata magana ta juya ta rufe motar ta sunkuya ta window motar. Mutumin yace " dan Allah ki bani phone number ki mana idan babu damuwa,sbd idan zanzo gurinki dariya tayi sosai dimple din ta ya sake lotsawa, muryarta a sanyaye tace " bani da waya wlh a gidan mu ba'a bari na rik'e phone, nagode sosai da taimakon dakayi min, ya bude motarsa ya fito ya tsaya agabanta yana gyara wuyar rigarsa tare da karemata kallon tsab sannan yace Ok to ko zan iya samun card din shiga estate din Ku . Ta sake yin murmushi ai ba gidanmu bane aiki nake yi aciki ,can unguwar daka daukoni to anan gidanmu yake. yashiga yi mata wani irin kallo yana mamaki acikin ranshi yana maimaita aiki aiki nake yi anan .....kennan duk wannan kyawun nata a geto take rayuwa ? Take km Wata zuciyarsa tace masa kada kayi mamaki daman mata masu tsantsar kyau da hankali suna geto km ya'yan talakawa ne ..... we'll shikennan yace babu damuwa koma dai menene naji nagani Ina sonki hk da fatan zaki karbeni ..... muryarta a shagwabe km a sanyaye tace uhm Nagode da soyayya ya dauko iPhone x ya Mika mata ki karbi wannan wayar so that idan zanzo sai Na Kira ki . Ta girgiza masa kanta alamun bataso wayyohhhyyy kadan ya rage manager deeni Bai sume ba zaune 'cikin mota tsabar jarabar kishi mutumin Yayi ta karba taki karba sai daya matsa mata sosai tukun ta karba ta juya tasoma bada steps din tafiyarta me kashiwa mutun jikinshi ta shiga estate din . Tunda Deeni yaga yadda Nablah keyiwa mutumin nan murmushi da dariya har fararen hak'onranta na bayyana, dimples d'inta suna lotsa, yaji kamar ya mutu, wani irin abu yaji ya tokare masa k'irjinsa, yana caccakar ruhinsa da tsokar jikinshi take km zuciyarsa ta shiga bugawa, idonsa suka dena gani sosai sai dishi-dishi, wani irin mugun zafi gami da d'aci yaji yana taso masa daga zuciyar sa zuwa k'irjinsa, nan da nan bak'in ciki gami da zafin zuciyarsa suka k'aro, yana ganin Nablah ta shiga gida ya fito da hanzari, ko motar bai tsaya rufewa ba, wata irin tafiya yake, ya nufi mutum dake shirin shiga motarsa . A kansa Deeni ya tsaya cak yana k'are masa kallo tsana . , iska ya furzar gameda yarfa hannunsa yace " kai mlm wannan yarinyar daga ina ka d'auko ta? , wani irin wulak'antaccen kallo mutumin yayiwa Deeni sannan yace " malam lafiya dai? Wata irin razananniyar Tsawa Deeni ya daka mishi yace " ban iskanci ba tamabayar ka nake ba. cikin isa mutumin yace " daga gidan su, Deeni yace " meye tsakaninka da ita? " Santa nake kuma auren ta zanyi mutumin ya bawa Deeni amsa kai tsaye, sai da Deeni ya dafe saitin zuciyarsa saboda wata muguwar bugawa da tayi da k'arfi, tana barazanar fasa k'irjinsa, hannunsa ya luma cikin sumar kansa, yana cizon leb'en sa da k'arfi, a harzuk'e yace " waye uban ka? Ido mutumin ya zaro, shima cikin zafin rai yace " dalla malam waye kai dazaka zo kaina ka tsaya kana min wasu surutai marasa kan gado? Deeni ya nuna kansa yace " ni......? sai kuma yayi guntun murmushi yace " dan uwarka uban waye ya baka izinin tsaya min da mata ta,? ido mutumin ya zaro yace " matar ka fa..? "Kwarai kuwa matata ce, baka da hankali ne da baka lura da cikin dake jikin ta ba? " dan girman Allah kayi hak'uri wallahi ban san matar aure bace, kuma Nablah bata gaya min tana da aure ba asalima yau nasoma ganinta har ma narage mata hanya . Jin mutumin ya kira sunanta yasa Deeni k'ara harzuk'a, nan yabar mutumin ya nufi gida, a parlor ya sami Ummi da Nablah suna hira, dayake ummi tazo gidan maida kayan Nablah ...a fusace ya shigo parlor, hannunsa dafe da zuciyarsa, idonuwansa sunyi mugun yin nauyi , tafiya yake yana tangad'i tsabar jarabar kishi dake cin zuciyarsa.. " Subhanallahi Ummi ta fad'a ta mik'e tsaye ta nufe shi da sauri , dan bata tab'a ganin Deeni cikin mawuyacin hali,i Rin hk ba kuma cikin tashin hankali irin na yau ba, da ganin baya cikin hayyacinsa, gadan-gadan kan Nablah ya nufa, itama tayi masifar tsorata da ganin yanayinsa da sauri ta mik'e tayi bayan Ummi da gudu. Wayyohhhyyy nashiga uku.. Ummi na tambaya lafiya? amma ina ita kawai yake san ya kama, itako ta b'oye a bayan Ummi, kwata-kwata ya manta da wani cikin jikin ta, idonsa ya rufe, cikin zafin rai ya fisgo ta daga bayan Ummi ya zuba mata lafiyayyun kuma kyawawan marika guda guda biyu , then yana shirin rufeta da duka Ummi ta shiga tsakanin su tana rufeshi da maseefa .... Nablah ta zube kasa tana kuka kamar ranta zai fita, hannunta Ummi ta kama takai ta d'aki, a bakin gado ta zaunar da ita, fridge taje ta d'auko mata ruwan me sanyi ta bata, sai da tasha Ummi ta kalle ta tace " mai kika yi mishi? Cikin kuka Nablah tace " wallahi Ummi banyi mishi komai ba., "To naji yi shiru kinji, sosai Ummi ta lallashi Nablah sannan ta fita, a parlor ta iske shi, a tsaye yadda ta barshi, kallon sa Ummi tayi tace " me tayi maka son? Shiru yayi, tare da furzar da iska,me zafi yayi ruku'u, ya mik'e a galabaice cikin rawar murya yace " wai yarinyar nan dan iskanci da aure na a kanta take kula samari, harta hau gaban motar sa suna hira tanayi masa murmushi, shi kuma d'an iska na tambaye meye tsakanin su, yace min wai santa yake, auren ta zaiyi, babban abin haushin ma har sunan ta ta fad'a mishi da karbar waya a hannunshi ... Murmushi Ummi tayi irin na manya ta kama hannunsa ta zaunar dashi ahankali a tsanake take kallonshi tace".......... MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Dedicated to *HAUWA A usman* ( JIDDARH) Page 96 Tace idan ance maka kana son yarinyar nan nablah kace Sam baka sonta. " yanzu gashi nan tsabar kishi ji yadda gabadaya yanayinka yakoma. tunda Na haifeka deeni har zuwa yanzu ban taba ganin kamanninka sun sauya kazama wani irin mutun abun tsoro kmr irin yau ba . "kama manta da cikar burinka wato 'cikin dake tare daita sbd tsabar kishi idanunka sun rufe kazo ka kwakwadawa yarinyar mutane mari. in banda ma Allah Yasa Ina nan nashiga tsakani da sai kamata dukan dakayi asarar bby'n cikinta . "idan ance kana sonta kace Kai ba Haka ba yanzu meyye wannan kayi ? Deeni Ga son yarinyar nan karara Ina Gani acikin kwayar idanunka tare da zunzurutun kishinta . Wanda Yasa har zuciyarka ke bugawa da karfin. alokacin fa daka shigo dafe da tsaitin kirjinka kake sbd tsabar jarabar kishi da kunar da zuciyarka ke maka akanta ... Deeni kana son yarinyar nan ko ka yarda ko karka yarda. kanawa nabla wani irin mahaukacin so ka duba yadda kishi Yasa zakawa yarinyar nan nakaso. ka duba yadda kake huci kmr zaki , ka duba yadda ka kama Yar mutane zaka mata dukan mutuwa kana kokarin son illata musu 'ya deeni .. tunda ummi tasoma mgn deeni Yayi shr kawai yana sauraronta batare da Yayi yunkurin cewa mata komai ba. sai ma rikitattun idanunshi daya tsura mata yana mata wani irin kallo me cike jin tsoron furucinta ... uhm kayi shr kana dubana kaki cewa dani komai. sbd kana tunanin zance nah ba hk bane.. muryarsa a sarke km can kasa kasa yace first love ....sai km Yayi shr .. Deeni kennan karyata mgnta zakayi ko ? Ba wai karyatawa zanyi ba first love Amman ni bana jin hkn atare dani km har cikin zuciyata da ruhin jikina bana jin wai sonta nake ..Ni dai nasan Ina matukar kishin igiyoyin aurena dake kanta yakarasa fadar Haka zuciyarsa Na tsananta bugawa da sauri da sauri.... Babu komai lokaci shi zai nuna Haka . can km ummi tayi kasa sosai da muryarta nidai Dan girman Allah ka sausautawa kanka akan lamarin yarinyar nan.. Sannan km karage wannan mugun son dakake mata sbd gaba.. domin idan har yadda nake hango tsagwaron kaunarta 'cikin idanunka,idan suka zarta hk akwai matsala wanda gaba banida abinyi .... Sannan ka tausayawa zeenat dina kada ta fuskanci wannan son dakake mata. " ka boye mata kada ruhinta Yayi baki wanda nasan sanadiyar hkn zata iya shiga 'cikin wani hali ......hakika Ina tausayawa diyata ummi takarasa mgnrta tamkar zata zubda hawayen tausayin zeenat. jikinsa a matukar sanyaye ya kamo hannuwan ummi dukka 'cikin nashi sannan ya Kira sunanta ... first love ki daina ce min hk sannan ki daina cewa Ina son yarinyar nan. kada bakinki ya kamani .. "bawai bakina zai kamaka bane deeni oready karigada kayi wannan saken... Saken daka fada tarkon soyayyarta . Ni farincikinka shine nawa ka nutsu kadaina takura kanka akanta dayawa .... a Dan zafafe ya Mike tsaye ta riko hannunshi dake 'cikin nata Ina zuwa km sbd nace ka daina takura kanka akanta ne kayi fushi ..? runtse rikitattun idanunshi Yayi sannan ya bude fess yana duban fuskar umminsa .. Sam wlh ba hk bane my first love zuwa zanyi nayi wannan yarinyar worning da kyau " Dan wlh first love zan iya ilatata a duk sanda Na sake ganinta da wani Kato ... karka sake ka km taba lafiyar jikinta .. 'Cikin jin zafin abinda ummi tace Ya kamo lips dinsa na kasa yana cizawa yana zame hannunshi cikin nata tare da hawa step ... yayinda duk wannan dramar da'ake madam zeenat Na can dakinta ta manne kunneta da earpiece tana faman aikin chatting.. Yana shigowa dakin ya isketa zaune tana kuka sosai har da shesheka wani irin kallo wulakanci yajefo mata wanda Yasa kirjinta bugawa da sauri ta yunkura ta Mike tsaye da Dan saurinta jikinta Na kirma takoina .. a fusace deeni ya nuna Nablah dake tsaye da Yatsansa daya kana yace Daga Ina wannan mummunar mutumin ya daukoki ? Tayi shr taki cewa komai sai hawaye ne ke silalowa. ya furzar da isaka ta bakinsa yana cigaba da mgn 'cikin bacin rai Dan wulakanci km da tsabar iskanci Na tura Kule har so ba adadi gidanku ya daukoki Amman dayake ke Yar rainin sense ce kikace bazaki xoba ko? sbd kinsa iskancin da kika shiryawa kanki ko ? Amman yanzu kin iya biyo wani katon banza har kina washe masa baki . ....to dariyar uwar me kike masa ? Tayi shr nan ma taki yin mgn sai wani hawaye ne sharrrrrrr ke sake fitowa Daga idanunta. shiiiiii ya daura yatsansa akan lips dinsa yi min shr munafuka kawai kukan munafurci me zaki min byn ki bude baki ,ki amsa min questions dina . aiko take nablah tasoma maida kukanta da sauri ... wai ke stupid har da wani fari kike masa da wayan nan banzayen shanyayyun idanun naki masu kama dana mayyu ko... ? 'zo nan zo nan ki kawo min wayar da wacen Dan iskan mutumin yabaki me kama kwado .. tayi saurin girgiza masa kanta alamun bazata zo ba. Ok bazaki zo ba ? bari ni nakaraso da kaina yasoma nufota ransa abace. muryarta na rawa tace Dan girman Allah ka tsaya a nan karkaraso gareni tsoranka nake ji km ni wlh .... Tambayoyinka sun min nauyi wlh bazan iya amsa maka ba. Kinsa Allah sai kin amsa min km a yanzu 'cikin kuka tace wlh bazan iya ba. Zaki iya ne ya fada yana karasowa gabanta Daga inda yake yana jiyo bugun zuciyarta da sauri kmr yadda yake jin nasa zuciyar Na tsananta bugawa da sauri tana ganin Yayi kusa daita sosai . taja baya sannan ta tsura masa shanyayyun idanunta 'cikin nashi wanda hkn yayi sanadiyar fitowar wasu abubuwa Daga idanunta suna shiga 'cikin nasa wani irin shock ya dinga ji ajikinsa .... muryarta a raunane km a shagwabe tace to..to..ka natsu ka daina fushin nan ka zauna zangaya maka wlh ... Nablah karki sake ki kawomin rainin hankali. Wlh kinyi kadan ki wulakanta deeni .. Sannan Ina son ki sani ni ba lusarin namiji bane wanda Bai San ciwon kanshi ba da kimar nauyin dake kansa ba . cikakken namiji ne Ni wanda zai iya gwada kunjinsa a muhalinsa daya dace.. " gabadaya ta rude takasa fahimarta inda zancesa suka dosa yakarasa fadar hk. muryasa 'cikin da fada fada . gabadaya ta sake rudewa tarasa yadda zatayi dashi. domin bata son yanawa lamarinta shishigi da abinda yashafi rayuwarta . Ganin yanayinsa Na sake birkicewa Yasa take wata idea tazo mata tayi saurin dafe gaban goshinta da hannuta tare da yin kasa luuuuuuuu zata fadi ..nan da nan deeni hankalinsa ya tashi karasa karasowa Yayi gareta yana kiran sunanta tare da rungumata jikinshi taki amsa kiran dayake mata . Ke nablah .. nablah yana kiran sunanta ya girgiza fuskarta tana jinshi ta sake lafewa ajikinshi tana shakar daddaden kashin turaren jikinsa. ya Mike tsaye daita ajikinshi ya kwantar daita a saman gado . Da"" hanzari jikinsa Na rawa ya nufi fridge dauko ruwa ... nablah naganin hk ta Mike tsaye da sauri tayi hanyar waje da hanzarinta sai dai tana fita Daga dakin taci karo da zeenat wacce ta fito yanzu Daga bedroom dinta. da sauri nablah tace yi hkr Dan Allah aunty tana goge Hawayen fuskarta .. Me yabiyo hk Daga dakin ? Zeenat Ta fada tare da rike mata kafardata. muryar nablah cike da matsananciyar tsoro tace shiiiiiiiii shine ... Shine wa ? Daidai lokacin da deeni ya fito Daga dakin nablah a frigice yana haki ganewa da Yayi wayo nablah tayi masa yanaganinsu yaja birki ya cuge abakin kofa tare da rungume duka hannuwansa a fadadden kirjinshi yana dubansu. zeenat takai dubanta kan kofar taganshi tsaye kyam yana kallonsu da rikitattun idanunshi jawur sun koma kalar tashin hankali.. Ajiya zuciya zeenat ta sauke da karfi tare da tmbyr nablah mekika yi masa yashigo har dakinki ? Nablah dake tsaye a gefen zeenat jikinta Na Dan kirma ta dubi deeni kadan sannan muryarta cike da in..inna.. tace wlh wlh.. aunty nima bansani ba km daman ba sai Nayi masa wani abu ba yake cin zalina. takarasa mgnr muryarta cike da shagwaba .. murmushin takaici kawai zeenat tayi Dan wani irin abu taji ya caki tsakiyar zuciyarta. kirjinta yashiga yi mata zafi da tafarfasa Amman ta danne. ta bude bakinta da kyar tace to daina wannan nishin da hakin dakikeyi yanzu Ina zaki ? Parlour zani gurin ummi to jeki abunki kinji ,sannan ki saki ranki sosai sannan ki daina wannan tsalle tsallen dakike Kinsa bake kadai bace nablah tayi jummmmmm da ranta tare da matsawa Daga rikon da zeenat tayi mata tace tkns aunty zeenat am okay now .. nan nablah ta wuce bata koma takan deeni dake tsaye yana kallonsu tamkar wasu picture ba ...takarasa sauka kasa .. zeenat tabita da kallo tana jin Ina ma itace da 'cikin jikin yarinyar nan . Ina ma ajikinta yake ..Ina ma itace dauke dashi km na mijinta ne mafi soyuwa acikin zuciyata .. Allah mai iko akan komai . Yabaka abu km ya tafiyar dashi yadda yake so. kowa da yadda Allah yake son ganinsa dubi me yarinya tasamu ciki sauki bbu laulayi komai ko amai ko wani abu daya danganci wahala da matsala. wani lokacin idan taga nablah Na tsalle da 'cikin jikinta har kuka take abinda ita takasa jurewa kennan arayuwarki gashi karamar yarinya ta jure duk da batasan wayye uban 'cikin ba .. jikinta a mace ta sauke naunauyen ajiyar zuciya ta juyo tana duban deeni dake tsaye har lokaci.. Ahankali zeenat ta maida hankalinta sosai kan mijinta mafi soyuwa a zuciyarta ...me nablah tayi maka ka biyota irin hk alhalin kasan condition din datake ciki ? Wani irin kallo rainin sense ya aiko mata dashi sannan ya dubeta sama da kasa yace bbu ruwanki dani da km abinda nayi mata gabadaya ya sake hargitsawa sbd jin haushin tmbyr da zeenat din tayi masa .. cool down my hrt tmby ce fa kawai .. just stay out of my way ya fada yana bin gefenta tare da shigewa dakinsa da kafa ya banko kofar da karfi ya fada kan makeken royal bed dinsa .. Why why I care when someone else gets close wit her? ya jihowa kanshi wannan tmbyr yana me runtse rikitattun idanunshi.. Zeenat ta Dan jima tsaye agurin byn barin deeni tana wani irin tunani nadaban a zuciyarta tare da nazarin yanayinsa. zuciyarta tasoma harbawa tana tsalle can km zuciyarta tayi sanyi tayi saurin cire abinda ya darsu a ranta ..wanda take ganin da kamar wuya faruwarsa .. Bangaren deeni kuwa ahankali zuciyarsa tayi masa sanyi ko bbu komai ya godewa Allah dayasa ta dawo masa lfy da cikinsa . wanda ahalin yanzu Yake tunanin bazai sake sakacin barinta zuwa koina ba ballanantana wannan hargitsatsiyar unguwar tasu .. sannu ahankali km zantuttukan umminsa ke dawo masa daya byn daya akan wai son yarinyar yake . ya girgiza kanshi kawai yana son karyata zance ,ai km ummi ita takawoshi duniya tasanshi tasan halinsa , yakamata ya amincewa kanshi da son yarinyar nan yake..Amman kwata kwata zuciyarsa taki yarda da hk . Ahankali tunaninsa yakai Ga Fk jikinsa a mace Ya janyo wayarsa Yayi dealing din number fk bugu daya biyu fk ya dauka da sallamarsa deeni ya amsa yana sakin numafashi da kyar. fk yace aboki ya'akayi ne ? Please kazo yanzu yanzu Ina son ganinka fk dake kishingide a parlour gidan sa yana kallon ball ya Mike zauna tare da da cewa lfy abokina .. deeni ya furzar da isaka ta bakinsa yace Kai dai kazo kawai. fk ya Mike tsaye Ok Gani nan zuwa ya fito Daga part dinsa yana cigaba da waya da deeni .. Byn kmr minti goma sai Ga fk wanda zuwa lokacin gabadaya mutane gidan kowane yashige dakinsa .. Kai tsaye dakin deeni fk ya nufa ya ganshi zaune a hargetse wani iri iri dashi sai huro bakinsa yake da iska yana sakewa. fk Yayi saurin karasowa gareshi yana aiko masa da tambayoyi iri iri da hannu deeni yayi masa nuni da gurin zama .. byn fk ya zauna yana duban deeni. Sai da deeni sauke numfashi ajire kmr Sau biyar da ajiyar zuciya sannan muryarsa a galabaice yace wasu Yan tambayoyi nake son zan maka please. Kataima min kasanar dani amsoshinsu kada ka boye min komai idan har kasan amsar tambayoyin da zan maka . fk yabashi gabadaya attention dinsa sosai yana jira Daga gareshi . uhmmmm ina jinka . Yauwa Kana ji ko akwai wata yarinya aduk sanda naganta zuciyata ta dinga tsananta yawan bugawa da faduwa kennan . Sannan ko ganinta nayi da wani someone else zakaga hankalina Yayi kololuwar tashi tamkar zanyi hauka . km idan bana kusa daita bana jin dadin rayuwa da zuciyata. matsuwa nake naganni Gani gata . shine abun ya dameni nake son kasanarmin meke sa mutun tsintar kanshi'cikin wannan yanayin ? Wacece wannan yarinyar firstly ? Wannan ba damuwarka bane Fk da son sani kowace amsar tambayoyina kawai nake son ji .Ok fk ya fadi Haka tare da dafa kafadarsa deeni da hannunshi daya sannan yace da fari dai duk abinda kalissafa din nan suna Daga 'cikin kadan Daga alamomin matsanancin so da kauna..... deeni ya zubaura ya Mike tsaye tare da dafe saitin zuciyarsa ,fk Yayi saurin me dashi inda ya tashi cool dwon deeni . koma wacece wannan yarinyar kayi nisa acikin tafkin sonta . deeni ya dungule hannusa ya buga akan center table yana jijiga kafarsa daya da kamo lips dinsa na kasa ya danne sosai da hakorinsa. nan dai fk yashiga yi masa bayanin dalla dalla da fahimta dashi abinda ke haifar da hk Dan yasan bashi da ilimin ta wannan fannin. kana yakarasa mgnrsa da cewa ko ita ce wannan yarinyar ta ranan nan? Afrigice deeni ya dago rikitattun idanunshi ya zuba masa sannan ya girgiza masa kanshi alamun ba ita bace. To koma wacece kana matsanancin sonta km irin sosai din nah . Deeni yayi sororo yana tunani . da fari nablah da kanta ta sanar masa sannan umminsa ta gayamishi hk . yanzu km Ga fk ya sake fahimtar dashi .. Amman duk da hk yana ji azuciyarsa ba gsky bane ta ya'ya zai sota. take km zuciyarsa tace masa wakake son km ya sake tabbatar maka da sonta kake ? Zeenat ce ta fado masa ? Yaji gabansa ya fadi rassss yacigaba da dukan uku uku . fk yabar zance yashiga janshi da hira ahankali ahankali har ya dawo dashi 'cikin natsuwarsa suka shiga hira Amman har lokaci zuciyar deeni cike take tap da alhinin lamarin. Shi sai yasan baya sonta Amman km bazai iya rabuwa daita ba. sai wajajen magriba sannan fk yabar gidan . Rashin jin duriyar deeni a gidan tun rana Yasa abin duniya ya damu ZUCIYAR zeenat. Byn tagama duk wani abinda take kafin bacci ta nufi dakinsa jikinta sanye da wani guntun mini siket iya cinyarta da riga otanet. wacce ta bayyana brest dinta ta sama . , kwance taganshi akan makeken gadonsa yayi rigingine idanunshi Na kallon celling saman dakin da gani tunani yake mai zurfi,gaske. kan jikinsa ta fad'a tana narke masa cike da shagwaba iri iri tana tmbyrsa damuwarsa kayi hakuri idan sbd tmbyr dana maka dazu ne da abinda nace . , kallonta yayi da rikitattun idanunshi yaga yadda duk tashiga damuwa akanshi . sai km tausayinta yakamashi Dan hk ya Dan sakar mata murmushi tare da yi mata mazauni a faffad'an k'irjinsa, hannunta ta cusa cikin k'irjinsa tana shafawa a hankali, ido ya lumshe ya shak'i iska da k'arfi, ya fesar ganin haka ne yasata had'e bakin su waje d'aya takai hannunta kan jijiyarsa tana shafawa, yayinda d'ayan hannunta yake kan nipply dinsa yana murzawa . Birkita ta yayi, ya shiga romancing d'inta a gaggauce, gaba d'ayan suka afka 'cikin wata duniya ta daban,kusan 30mints suka dauka suna romancing din junansu kafin Daga baya ahankali ya samu nasarar shigarta. Sosai Deeni yake sex da Zeenart amma abin mamakin yadda ya kasa gamsuwa, daita. kwata-kwata yadda kasan ba aiki yake ba , babu yadda Deeni bayyi ba dan ganin buk'atarsa ta biya yayinda ita tunin tayi release. amma ina Shi sam Bai yi . , nan take Nablah ta fad'o,masa arai ya tuna yadda yake jin dad'inta da yadda yake samun nutsuwa daita, duk da ba 'cikin haiyacinta take ba . wani irin shock yaji ajikinsa wanda har tsigar jikinshi suka Mike tsaye yrrrrrrrrrrrrr..... Zeenat kuwa sai faman kuka take tana raki, " wai har yanzu baka gamsu bane, ni gaskiya na fara gajiya fa , wallahi bazan iya ba please ka d'agani, tsaki Deeni yayi ya d'aga Zeenat ko kallanta baiyi ba ya shige birthroom ya barta nan kwance tana ta faman juyi da kuka. _To k'alubale gare ku mata, idan kina yiwa mijin ki irin raki haka toki tabbata zai fad'a masifar neman mata, idan kuma yana da k'arfin imani ne zaiyi miki kishiya, idan mijinki yana sex dake kamata yayi koda baki jin dad'i kuma kin gaji ki daure, ki nuna masa kina masifar jin dad'i to bari muga ya oga Deeni zaiyi_da tarin sha,awarsa? Yana shiga bathroom ya sakarwa kansa ruwa, ranshi yayi masifar b'aci, a game da yadda zeenat keda raki wa tunaninsa inda sabo yakamata ace tasaba da yanayinsa zuwa yanzu. ..Amman kullun 'cikin raki take ..Ya ja tsaki a ransa yace " wato ita kanta ta sani kenan, idan buk'atarta tabiya ni ko'oho, bata damu ba, koma yaya zanyi inyi, . idan ma zina zanyi ita baishafeta ba, hmmm Allah sarki Nablah, ashe ba k'aramar dauriyya take dani ba. Haka Deeni yayita sak'e2 aransa harya fito daga wanka, a kwance shame2 ya sameta tana ta faman haki, kallonta yayi ya kauda kansa gefe yace " get out of my room, a tsorace ta kalle shi tace " but why my hrt ... Hannusa duka yasa ya d'agata yace " am not ur hrt idan har da gaske kina sona d'in da kika ta faman fad'a, zaki iya jurewa buk'ata . ko shekara zanyi a kanki ina tunanin zaki iya jurewa bawai da zarar Na biya miki bukatarki ki dameni da kingaji ba . Inda nakasance mazinaci wlh da tuni kin nemeni kin rasa. ,tunda nasan akwai matan dayawa zasu iya da lalurata Amman ko yanzu Alhamdulilllahi.. Nagodewa Allah daya tsareni daga afkawa 'cikin zina... Cikin sanyi jiki tace " ina sanka kuma Allah ya sani. Km Allah shine shaida nah akan irin son danake maka , amma gaskiya duk girman soyayyar danake maka baikai na iya jurewa buk'atarka, gabadaya ba. ,deeni zaka iya spend din the only night kana sex da mace batare da kagaji ba . Banza iya da bukatarka ba deeni tafi karfina ... gaban sa yaji yayi wani irin muguwar fad'uwa da sauri ya kalle ta yace " kenan jurewa namiji sex, ba soyayya bace? Kai ta girgiza masa alamar eh, tacigaba ba k'aramar soyayya bace, shiyasa nima nake iya k'ok'arina akan ka, yace " ok to jeki kwanta. Kallonsa tayi tace " please kabarni na kwana anan, "no yace mata. " Please my hrt , hannu ya d'aga mata yace " please don't let me shout at u, just go ya fad'a yana nuna mata hanyar waje, jikinta a sanyaye ta fita. _Wallahi kowanne namiji zai iyayin haka harma fiye da haka akan sex_ Zenat na fita ya fad'a gado, ya shiga duniyar tunani, " ashe bak'aramin so Nablah kemin ba kenan da har take iya jurewa buk'ata ta, Allah sarki gata yar yarinya k'arama,Amman take daukeni tsab .. zumbur ya mik'e tsaye ya kunne CCTV kwance ya ganta daga ita sai yar yaloluwar rigar bacci bako pant balle bra ajikinta Dan zuwa yanzu ko sakasu tayi sai taji duk sun takurata ajiki duk da bawani girma 'cikin nata Yayi ba.. Idonsa ya lumshe ya ciji leb'en sa ahankali yana shafa sumar kansa, nan take yaji mazakutar sa ta motsa, a hankali ya mik'e tsaye jikinsa a sanyaye ya zira jallabiyarsa ya d'auko maganin baccin ta,ya nufi dakinta. Yadda yaganta acikin CCTV hk ya sameta tana ganinsa tayi saurin janyo bargo tarufawa jikinta tana lumshe shanyayyun idanunta batare da tace masa komai ba. shima Bai wani damu da yanayin ko in kular datayi masa ba sbd hankalinsa dake kan Dan karamin cup din dayagani ajiye a gefen beside dinta wanda ke dauke da malt aciki da milk . 'Cikin dabara ya jefa kwayar magani ciki sannan ya zauna yana karewa yanayinta kallo tsab tare da kai hannunshi kan kafafunta da suka Dan kumbura kadan yasoma mammatsa mata. ta sake lumshe idanunta tana budesu karaf idanunsu suka sarke 'cikin juna .. muryarsa a mace yace tunani me kikeyi ta girgiza masa kanta hade da daukar cup din malt ta Kai bakinta tana Sha ahankali ahankali har Tasha rabi ta ajiye sauran . Ki daina yawan tunani domin yana saurin illata rayuwar mutun . most special keda ke dauki da juna biyu. wannan karon idanunta ta runtse gam ..sbd dadin yadda yake massaging din kafafunta zuwa gwiwarta. ahankali tasoma jin bacci bacci tana ganin double ta zame kafafunta Daga 'cikin hannunshi muryata cike da mayyen bacci tace bacci ..ta fada tana zabga wata uwar hamma ..baice daita komai ba sai ma lip's dinsa daya kamo yana cizawa cike da shaukinta ya Mike tsaye ya lullubeta kmr gaske Yayi gaba .. Byn kmr awa daya daga shi sai towel a kugunsa ya sake nufi d'akinta ta b'arauniyar hanyarsa dayasa ba bi batare da sanin kowa ba . A hanakali yakarasa yaje ya kulle ainihin kofar shigowa d'akin, . cikin sand'a ya bude bargon datake lullube tana baccin, aciki. ya shafa kwakkywar fuskanta me dauke da sihirtaccen kyau . sannan ya lallab'a yaje ya kashe fitilar d'akin, a hankali ya hau gadon,bakinsu ya hade guri daya yashiga tsotsa yana zuba mata miyon bakinsa ciki ta datse bakinsa da harshenta yayi saurin toshe mata hanci,ta hanyar daura nasa hancin kan nata dole tasa Nablah shaye miyonsa don son shak'ar lumfashi ta. , yana ganin ta shanye ya koma gefen Daga gefe ya kunna dum light, 'cikin matsanancin bukatuwa daita yasoma romancing dinta 'cikin shauki yana ruda mata sansar jiki , aiko bayan wasu 'yan mintuna yaji ta fara maida masa da martani da magana alamun tazo hannu sosai. Dan sai shafosa take tana nishi ahankali . murmushi yayi, kawai tare da haye wa kanta yadda bazai danne mata ciki ba, a hankali yaji tana sauke lumfashi, kuma tana tajera sheshekar kuka wanda daga ji kasan tun kukan da taci ne yammacin ranar . Fuskarta ya shafo a hankali sannan km cike da tausayinta yace " am so sorry dear, ba'a san raina na mare ki ba, ni kaina ban san dalili na nayin hakan ba, kamar tana jinshi ta turo masa Dan k'aramin tsukaken bakin ta, dariya yayi yace " mara kunya, daga nan ya had'e bakin su,waje yana masa wani irin tsutsa Na fitar hankali tamkar wani mayuncin zaki . aiko da sauri itama ta cafki bakin sa , cikin magagin bacci tace " shine ka daina zuwa gurina kwana biyu ko? Nayi missing d'inka sosai, please ka daina dad'ewa baka zo inda nake ba, kana sani cikin wani hali. ina buk'atarka sosai, please yauma kajiyar dani dad'i,daka saba jiyar dani tana kaiwa nan ta sake had'e bakin su, ta cafki laulausar harshensa tashiga tsotsa, takai hannuta kan jijiyarsa ... Wani irin mahaukacin shock Deeni yaji tun daga tafin k'afarsa har zuwa kwakwalwarsa, hannusa ya cika da nonuwanta ya shiga murza kan nipply dinta a hankali,yayinda hannunsa d'aya km ya kai 'cikin k'asanta ya shiga yi mata fingering sannan km bakinsu na manne cikin na juna hunnan d'aya a kan nononta d'ayan a k'asanta, itama hannunta d'aya yana kan jijiyarsa d'ayan yana kan nipple's d'insa. Sosai Nablah ta zage take neman tsotsewa Deeni ruwan kansa, gaba d'aya ta gama rikita shi,da birkita masa tunani cikin Gigi bacci ta mik'e tsaye tare da hannuwanshi, ya zame mata k'amar d'an k'aramin yaro duk inda ta jashi nan yake yi, kallonsa tayi da shanyayyun idanunta, tace ka tsaya a tsaye yau ni zanyi maka komai. Ya zaro ido 'cikin shaukin Yadda take maganar tana fad'awa jikinsa ne ya k'ara jefa Deeni cikin matsanancin hali, nelldown tayi ta kai bakin ta kan jijiyarsa tashiga sucking d'insa, hannuwanta ta mik'a tana daga tsukunnan tana murza masa nipply dinsa. Tab! Aiko suman tsaye ne kawai Deeni bai yi ba,amman gaba d'aya ya gama fita daga hayyacinsa fit,. yarinya k'arama ta neman zautar da shi, saida ta gama tsotse jijiyarsa tas sannan ta mik'e tasa harshenta akan nipply dinsa tashiga tsostsar tana lasa.. Hannayenta kuma suna yawo a duk sansar jikinsa, saida ta gama tsotse masa nipply s tas, sannan ta kwantar dashi ta saka masa nononta a bakinsa kamar baby aiko caraf ya cafka ya shiga tsosa breasts dinta, ita kuma tana shafa masa sumar kansa, sai da yasha mata brest dinta sosai sannan, ta kwantar dashi sosai ta kwanta a kansa, ta tura masa k'asanta a bakinsa aiko ya shiga aikin sucking,dinta yana gurnani awa zakin dayake fagen fama yayin da itama take k'ara tsotsar jijiyarsa, sun d'auki lokaci sosai a haka suna jiyar da kansu dadi sannan ta sake mik'ewa ta hau kansa, da kanta ta cafki jijiyarsa ta danna 'cikin k'asanta, ta fara sama da kasa. Tamkar ba me ciki ba sannan km kmr cikin ba'a jikinta yake ba . Aiko tsabar dadi Oga Deeni Bai San sanda ya bud'e muryarsa da iya k'arfinsa ba ya shiga kwarara wani azababen ihu, dadi ba . Zeenat tana can duniyar bacci, amma Ummi kam da daman baccinta rabi da rabi ne sbd sallonlin dare datake yi . tajiyo sautin ihun Deeni, da sauri a kuma tsorace ta tafito still tana sake jiyo ihunsa jikinta Na rawa ta nufi inda take jiyo sautin ihun tilon Dan nata. , tabbas daga d'akin Nablah take jiyo ihun Deeni, a bakin k'ofar d'akin ta tsaya tana k'ok'arin bud'e k'ofar ne tajiyo sambatun su. Oga Deeni yace "Please karki fita daga rayuwata Nablah, ke haske ce a duniyata, sai a kanki na kara tabbatar da meye aure, na kuma kara sanin yadda dad'in mace yake, Nablah kina da dad'i ga ni'ima, ke din ta dabance,wllh bazan iya rayuwa babu ke ba, ban san dad'in sex yakai hk ba sai a kanki, ban san haka mace keda ni'ima da dad'i ba sai a kanki, wllh bazan iya rabuwa dake ba, idan kika barni zan fad'a halakar neman mata,wayyyyyo dad'iiiiiiii, Ummi dake bakin k'ofa tayi saurin toshe bakinta , tana kuma jiyo sautin ihun Deeni da gurnani tare da sambatunsa, iri iri . Cikin mutuwar jiki Ummi ta juya da matsanancin sauri ta koma d'aki, zuciyarta tamkar zata kama da wuta a bakin gado ta zauna ta saka kuka mai cin rai, a Fili take magana " na shiga uku ni da kaina nayiwa Zeenat diyata kishiyar da bazata iya da ita,ba. lalle na had'awa 'yata *GADAR ZARE* da kaina wanda ga dukkanin alamu ni da ita ne zamu fad'a ciki. "Ga duk alamu Nablah irin matan nan ne masu ni'ima dad'i wanda su natural haka Allah ya halicce su, tunda tasan Nablah bata tab'a amfanin da maganin mata ba, . to idan kuma Nablah ta waye ta fara amfanin da maganin mata fa? , ta kuma San meye aure fa? Kuka ta k'ara fashewa dashi "wayyo na shiga uku , ji yadda Deeni ke ihu yana sambatu akan yarinya k'arama. Yar cikinsa kwata2 baya cikin hayyacinsa, to wai ina Zeenat take da har ya samu damar zuwa ga Nablah,? lalle Zeenat ta tabbata lusarar mace km shasha wacce ta rako mata duniya, tunda harta bari yarinya k'arama kamar Nablah take neman shirin kwace mata miji. Gaban Ummi ne yayi muguwar fad'uwa data tuno da maganganun Deeni, a fili tace " wato Zeenat bata iya biyawa masa buk'atarsa ko me yake nufi ? tayiwa kanta tambaya, ta tuno yadda yake ihu yana cewa bazai iya rayuwa ba . Bbu Nablah, zai fad'a zina, to tabbas idan dai Zeenat bata iya biyawa Deeni buk'atarsa, aiko indai haka ne laifinta ne. kuma ta tafka babban kuskure,a rayuwarta ita komai sai ta zamto raguwa km koma baya. Amman zata San abinyi domin bazata zuba idanu ba tana ji tana Gani wata tazo tafi diyar komai agurin miji ba . Shiyasa fa tace lallai sai kaskantacciyar km mara galihu take son ya aura. Amman km Gashi abu Na neman sauya salo . Rashe Na neman juyewa..... haka dai Ummi tayi ta sak'a da warwara ta yadda zata bullowa lamarin . Oga Deeni kuwa yana can yana kwasar gara da sukwati on the ground bai samu nutsuwa ba sai da yayi gud 4rs akan Nablah, sannan ya samu gamsuwa kuma ko sau d'aya Nablah bata ce masa ta gaji ba, sai ma had'in kai datake bashi 100%. Wasai Deeni yaji shi, cassssssssssss . cak ya d'auke ta yayi bathroom da ita bath d'in wanka ya cika da ruwa ya saka su ciki, sosai ya b'ata lokacinsa yana mammatsata kafin yayi mata wanka ya fito daita rungume ajikinshi. sai da ya shirta tsaf sannan ya kwantar da ita ya tsotsi lips dinta sosai , yayiwa goshinta light kiss ya fita Daga dakin . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Dedicated to *HAUWA A USMAN* (JIDDARH) Page 97 Bayan Deeni ya koma d'akinsa . Da kuzari ajikinshi ya fad'a kan makeken royal bed d'insa zuciyarsa cike da farinciki Mara misaltuwa. shiru yayi kawai ya tsurawa cilling dakin idanunsa yana tuna abubuwan masu mahimmaci da dadi atattare da lamarin yarinyar.. Duk ta yadda ya runtse idanunshi ita yake gani rungume ajikinshi tana aikin sarrafashi . Da susuta masa jiki . gaba daya abubuwan da suka faru a tsakaninsu yanzu ya dinga tunawa daya bayan d'aya . Yana hadawa guri daya sai murmushin dadi yake hade da lumshe rikitattun idanunshi . da kyar ya samu barci ya d'aukeshi cike da mafarkaiya masu dad'i da tunzura zuciya . Washegarin ranar da wani sabon kuzari Deeni ya tashi fuskarsa wasai dauke da annuri babu wani alamar damuwa a tattare dashi ko bakinciki . sai dai kallo zaka masa kagane miskili Na bugawa ajarida domin duk wannan farinciki Bai bare sun bayyana ba . miskilancinnan nasa Na nan ba inda yaje. Dakin Nablah ya nufa Kai tsaye . tura kofar yayi ya shiga hade da sallama, jingine ya sameta a jikin gadonta hannayenta dukka a saman ruwan cikinta. tayi zurfi cikin tunanin abinda ke faruwa daita lokaci xuwa lokaci . A duk sanda deeni yayi sex daita tana ji ajikinta tunda ba'a zahirance take ganin hk ba . sai kawai tafi daukar abin amatsayin mafarki ne irin wanda tasaba . ko shigowar Deeni batajiba har sanda ya karaso gabanta . bata sani ba. zama yayi a Gefen gadon tare da rungumeta a faffadan kirjinsa. yana kaiwa wunyata sumba. Ita kuwa nablah jin an rungumeta yasata dawowa Daga duniyar tunani data lula tare da sauke A jiyar zuciya da karfi ta tsura masa shanyayyun idanunta tana narke fuska . Shima rikitattun idanunshi ya tsura mata yana kallon 'cikin kwayar idanunta masu narkar da zuciyarsa da gangar jikinshi . ahankali yake fidda wani numfashin sama sama tamkar wanda yayi gudun tsare . wani irin feelings yake ji yana tasomasa marar misaltuwa a duk lokacin da yake tare da ita. sake lafewa tayi sosai a jikinsa tana sake sauke ajiyar zuciya tana shakar daddad'an kamshinsa. sun d'auki tsawon lokaci a haka kowannensu da abinda zuciyarsa take saka masa ahankali ya d'agota daga jikinsa ya kafeta da rikitattun idanunsa, itama shi take kallo da shanyayyun idanunta. fuskarsa ya had'e da tata yayinda sukejin numfashin juna cikin maganarsa Me kamada rad'a yace "tunanin me kikeyi ne haka?" Muryarta a raunane tace babu komai fa tare da kauda fuskarta Daga gareshi. yace "koma meye yakamata ki rage wlh bason tunaninnan da kike yi , kar yazo yashafi lafiyar babyna" yafad'a yana kashe mata ido tareda shafo cikin nata cikin wani irin shauki yakarasa fadar hk. Bakinshi yakai daidai tsaitin kunnenta yace ki shirya anjima dake zan wuce asibiti aduba min lafiyarku,ke bby nah shagwab'e fuska tayi sosai tana turo masa Dan karamin tsukaken bakinta kana tace "uhm uhm gaskiya ni banason xuwa hospital . Km ko bashi bama ni gani nake tamkar za'aa gane cikin dake jikina. Sai daya tsotsi lips dinta sannan " yace "wayema zai ganki a mota ta fa zaki shiga" tace "nidai a'a" shiiiiii yace "banason jin komai Daga bakinki .Yar rainin hankali kawai Amman ranar nan dayake gidanku zakije bakiji kunyar fita da 'cikin ba, bananan ma kika yi tafiyarki ... sannan kina jin tsoron xuwa hospital sbd kada wani yaganki da ciki ,kika iya shigowa motar wani jaki tundaga geto area din ku har zuwa nan ,bakiji komai ba sai yanzu ne zaki kawo wa mutane salo. , dan haka banason musu ko wani iyayi ki shirya kawai kafin na gama breakfast marar kunyar karya kawai . Ya Mike tsaye yana kokari barin dakin . To dole ne sai naje hospital din ince 'cikin nawa ne . km lafiyata za'a duba . Ya Dan dawo dabaya da baya ya juyo yana kallonta . yess Haka ne fa ,Amman km dole kije yarinya kiga doctor .yana gama fadar hkn ya fice gabadaya. " Ahankali yake taka step har yakarasa saukowa zuwa dining area din fuskasa cike da tsansar annuri da zati so fresh dashi ya zauna akan kujerar dinning wanda oready yake a shirye. ummi da zeenat ne zaune suna zaman jiran fitowarsa . ,abinci zeenat ta hada masa da coffee dinsa Na gado yasoma ci yana jin wani irin sanyi har 'cikin zuciyarsa 'cikin sanyi jiki yasoma cin abinci sbd Yadda yaga umminsa tana kallonsa. Sosai idanun ummi ke yawo a tsantsar jikinshi ,km da zarar sun hada ido da ummi sai yaga tana masa wani irin kallo kmr Na tunhuma kmr Na tambaya wanda shi kwata kwata Bai ganewa manufar hkn ba. kasancewar shi ba me son mgn bane Yasa yashare ummi kawai Bai ce mata komai ba . bai km Bai tambayeta dalili ba Amman shi aranshi yana jin kmr an dauke masa wani dutse ne sbd yana jin kanshi so freshi da farinciki byn yakammala da cin abincinsa yake sanarwa ummi zance zuwansa asibiti da nablah zai wuce . domin yana son ya kaita a duba masa lfyrta. tun kafin ummi tayi mgn zeenat tace Kai gsky kam my hrt yakamata wlh danni nima Na dade da yin tunani akan hk . Km tun jiya kayi mgn ai da tare zamu . Me zai hana yanzu ma kibisu kuje taren ai zaifi tunda kinga ke mace . Bakamar ba . Girgiza kanta kawai tayi bari suje kawai ummi wani lokaci maje . koma Na kaita da kaina .. Bayan sun isa asbiti aka dubata da lafiyar bby akace za'a yi mata scanning. fur Nablah taki yarda tasoma kuka dole haka Deeni. Yana ji yana Gani ya hakura dan ya fuskanci rikici takeji dashi . Daga hospital din Kai tsaye office dinsa ya wuce da . Suna shiga ta Mike kan kushin dinsa me kama da bed tayi Kwanciya . shi km ya kulle office din yasoma abinda yakawoshi .. Ahankali bacci ya dauketa baita ta tashi ba sai gurin la'asar. kallonsa tayi kmr zatayi kuka tace deeni kana tsoron Allah kuwa ? Kalli yadda lokaci bautar Allah Ya wuceni baka tashe ba wai Kai wani irin mutu ne please ? Murmushi yayi tare da girgiza mata kanshi alamun shima Bai sani ba . harara ta cilla masa Daga inda take cike da takaicin halinsa. Sannan mike ahankali zuwa toile din dake office din.. 'Bayan ta idar da salolinta tayi addu'a ta shafa ta nike prayer mat din dayabata tayi salla dashi ta matsa ta daura masa saman table dinsa ta koma ta zauna fuskarta a hade Dan jin haushinsa . Xoki dauki abinci kici yace daita . Azumi nake tabashi amsa adakile alhalin km babu wani azumin datakeyi . Bai km mata magana ba Yacigaba da rubuce rubucesa har zuwa karfe shida saura tana zaune shr shi km yanata aikinsa kmr Bai san da mutun ba duk har 'cikin zuciyarsa yaji bbu dadin rashin cin abincin dabatayi ba .. Ahankali yaga ta Mike tsaye ta nufi kofar fita . Taji sautin muryarsa 'cikin sanyi wani abu kike son akawo miki ? yace daita batare daya dago Daga abinda yake ba . shanyayyun idanunta ta tsura masa wanda Yasa shi dagowa ahankali idanunsu suka sarke 'cikin juna ita tafara janye nata tayi kasa da kanta tana murza hannuwata 'cikin juna . Sosai tabashi tausayi Dan ya hango gajiya da wunya attare daita . Bataji motsinsa ba sai hucin numfashinsa taji daf daita a dan razane taja baya ya cilla mata wata uwar harara ,kauda Kai tayi tana mamakin yadda shi kwata kwata abun harara Bai yi masa wuya . Mutafi ko kin gaji ? Batare da ta amsa masa ba tasoma tafiya . shi km yana biye daita abaya. har suka shiga lift suna fitowa ta barshi tayi gaba ta abinta . Tsaye ya sameta ajikin motarsa murmushi gefen baki yasakar mata sanda yakaraso Inda take. Ta yamutsa fuskarta tare da turo masa Dan karamin tsukaken bakinta. dariya ya kyalkyale dashi sosai yana nunata da key . Bakinta ta bude Dan mamakin abinda yasakashi dariya har hk . Nas.. aliyu Muhammad khaliyal ashe rai kanga rai ? wata matashiyar budurwar ce fara Sol amman daganin ba tmby kasan ankara da cream din bleaching ke cewa deeni hk . yayinda take karasowa gurinsu bbu ko dar ta rungume deeni ajikinta cike da dokin ganinsa tare da bashi sumba a kirjinsa . Wayyohhhyyy zuciyar nablah tayi wani irin matsanancin harbawa da karfi , sannan takoma ta dinga bugawa da sauri da sauri . sai data saki kara a can kasan makoshinta wanda ita kadai taji sautin abinta . Banda dokawa bbu abinda ZUCIYAR nablah keyi Dan ganin wannan tashin hankali ganin matar nan taki raba jikinta danashi. Taji wani irin tutukin haushi ya tsaya mata akirji . Yasa a fusace ta janyo matar tayi cilli daita gefe tare da dauketa da wasu mahaukan mari . muryarta a sarke tace ke wacce irin jaka ce ki dinga kula da jikin mazan mutane . Dan gabadaya zaki iya fadawa tarkon sharia ..tana nunata da yatsanta . sororo deeni yayi yana aika mata da kallon mamaki .. Uhmmmm su nablah kennan . ta juya ahankali ta jingina da jikin motar . Hannayeshi zube duka 'cikin aljihun wandonsa yabita da kallo fuskasa dauke da wani irin matsanancin murmushi farinciki . Nas aliyu wacce wannan wawiyar yarinyar har ta iya taba lafiyar jikina agabanka kana kallo ? Wani irin mugun kallo ya sauke mata wanda Yasa tayi saurin ja da baya bashiri tafiya yasoma yi Dan isa idan take da hanzari Tasha gabansa yanzu Nas aliyu kana kallo aka wulakantani Amman ka kasa daukar mataki alhalin rabonmu da ganin juna over 12 year kennan Ina ta nemanka sai yau Allah yabani sa'a gashi nazo taka Nas Dan Kai Amman da alamun ko murna haduwarmu da juna bakayi ba. haba Dan Allah duk me yakawo hk ? A kufuke ya Daga mata hannu kibarni naji da riginar da kika cazamin akan wanda nake ciki jidda Dan wulakanci ma ki rasa irin tarbar dazaki min sai ta runguma 'cikin bayyanar jama'a . Ai Ni wlh nablah tayi min daidai data dauke min ke da mari shasha kawai yasoma kokarin bude motarsa .kamoshi tayi cike da fitsari nablah dake tsaye still tana facing dinsu ta runtse idanunta gam. karar saukar wasu irin mahaukatan maruka taji deeni ya sauke mata masu kyau d lfy . Ta sake runtse idanunta. Banson shirme da shiriritanki Na iskanci leave me alone ..ya fada a fusace tun abaya banyi irin hk dake ba sai yanzu ne danake da lafiyayayun mata har guda biyu .....Ya nuna mata yatsunsa biyu take gabanta ya fadi tagane wacce yarinyar data mareta yanzu matarsa ce .. wani irin kallon rainin hankali nablah da bude idanunta ke masa jin ya ambaci mata biyu .. Yana gama fadar hkn ya bude motarsa yace ke.....shiga muje. Nablah tayi masa banza taki motsawa ballanantana tashiga kmr yadda yabata umarni. Bai wani tsaya westing time ba sai ji tayi an dauke ahankali byn ya bude mota side din baya ya sakata ya rufe shima yashiga. Direbansa ya tada motar . 'Bayan motarsa ta bi da kallo cike da mamaki da takaicin tallabe da fuskanta . Wato sai har yanzu shi yana tamkar yadda tasanshi bai canzawa . atunani ganin yadda ya fito Daga cikin companies dinsa yana murmushi . Ya canza Daga wance Nas aliyu din data sani zuwa wani daban. tana kallonsa har sanda securities dinsa suka saka motarsa a tsakiya suna kokari barin haravar ma'aikatan sannan ta nufi motarta a guje ta fige motar tazo ta wuce shi . Tabe bakinsa yayi yayinda azuciyarsa yace fitinanniyar banza kawai bbu abinda ta iya sai shashanci . ban saurareki ba acan baya sai yanxu . shasha mara aji kawai mtsssssss ya furta a bayyane .. Har suka Kai gida bbu wanda Yayi dan'uwansa mgn Daga nablah har deeni . sai da motar ta tsaya ne nablah ta yunkura tana shirin fitowa taji . an janyota an maidota ahankali tare da juyo daita suna fuskantar junansu . cikin kwayar idanunta yake kallo yana hango tsagwaron sonshi da kishinsa tattare da tashin hankali iri iri a 'cikin su . Muryarsa a kausashe yace as from today Karki kara yi min wannan stupid thing din da kikayi yau . Wato marin wata akaina .Dan Banga abinda ya dameki dani ba ,da km rungumar datayi min . Ko kina sona dazaki haushi ? Tayi shr tare da tsurawa 'cikin idanushi nata kwayar idanun. Dan iskanci har dayi abu kmr wata matata ko zeenat datake matata bazata yi min abinda kikayi ba. Muryarta cike da rauni tace ..Amman ta ya'ya Dan tana Yar isaka zata rungumeka a.... shiiiiii gara ma nata akan Na wasu take tagane hannuka me sanda yayi mata idanunta suka cicciko zatayi kuka .. muryarsa a sanyaye yacigaba da mgn km wlh kinci darajar 'cikin jikinki ne if not ni kadai bansan abinda zan miki ba .wawiya kawai idan ance kina son mutun kice a'a . dama kince kina sona ko na dan taimaka Na aureki ko Dan dararjar kyautar bby da kika min . taja tsarki tare da bude kofar motar da karfi ta fice ta barshi nan zaune . murmushi yayi kawai yana shafa sumar kanshi ahankali ahankali yarinyar kin makaro fa domin Na dinga kunna wutar kauna kennan acikin zuciyarki . Wata irin kulawa da tarairaya ta musamman Deeni yake bawa Nablah ita kuwa saidai ta Bishi da shanyayyun idanunta akan duk abinda zai mata domin kwata kwata batajin hidamarsa gareta yana birgeta. Sannu ahankali rayuwa tayi ta tafiyar masu har zuwa lokaci da watan haihuwar nablah tayi 'cikin ya fito sosai yayi tsini har abun ya Daga hankalin deeni da ummi yayinda gabadaya tunda watanta haiguwarta ya tsaya take 'cikin fargaba da tunani kusa zeenat da deeni har ma da ummi suke bata kulawa da nuna mata tsansar soyayya ..wanda kusan yanzu deeni da zeenat kullun suna dakin nablah suna kwantar mata da hankali akan ta kwantar da hankalinta zata haihuwa lfy. wani lokaci ma har kwana suke a dakin su saka deeni a tsakiyarsu .wanda ita nablah sai dai taja gefe can tayi kwanciyarta tabarsu tana mamakin yadda zeenat gabadaya ta sauya mata yanzu ba kmr da ba . Yau kmr koda kullun deeni yashigo dakin ya iske tsaye a gaban mirrow tana duban yadda cikinta yayi girma sosai ahankali yakaraso Inda take tsaye yana dubanta tsunganawa yayi agabanta tare da manna kunnenshi kan cikinta a tare suka kalli junansu sakamakon motsin bby suka ji .Ya dage mata gira yana nuna mata 'cikin da yatsansa lumshe shanyayyun idanunta tayi tana Daga kafafunta da kyar Dan son zuwa kan gado ya Mike tsaye jikinshi a sanyaye ya cimmata tare da riko hannuta 'cikin nashi ya zaunar daita akan gadon km har lokacin hannu nablah Na rike 'cikin nashi yana aikin murzawa . ya tsura mata ido ahankali yana kallonta gabadaya ta sauya takoma wata kalar tausayi Ya saki hannunta . ya kamo kafafunta ahankali ya maida bisa gado yashiga mammatsa mata sbd wani irin kumburi da sukayi .sosai take jin dadin yadda yake massaging din kafafunta ta Dan yatsuna fuska tana sake lumshe shanyayyun idanunta sorry please.. kiyi hakuri inshallahu lfy zaki haifi abinda ke cikinki dukkanin mu Muna miki addu'ar kema kina ? Me kike cewa tayi masa banza tamkar bada ita yake ba .jin motsin turo kofa Yasa ya saki ya zame hannunshi Daga abinda yake mata zeenat ce tashigo tana sheki da daukar hankali ta zauna a gefenshi tana yiwa nablah sannu . Dan ita kanta yanzu takan tausayawa yarinyar da 'cikin jikinta . Murmushi tayi suka shiga hirar 'cikin jikin nablah . ita dai nablah shr tayi bata ce dasu komai ba sai dai tana sauraransu ..wlh Allah nake naga yarinyar ta haihuwa kodan sbd mama ta abuja . Deeni yana jinta yayi mata shr tacigaba kana ji ko my hrt idan yarinyar idan ta haifi mace fateeha za'a saka mata idan km namiji ne sunan fateehu za'a Sa . ya juya inda take zaune tana yauki ya watsa mata wata uwar harara sbd yagane dalilinta . Nacewa hk Amman ya kanne Yace sbd me zan saka wannan sunan duk da akwai shi 'cikin alqur'ani me girma? .Ni sunan first love dina zan saka idan macece idan km nmj ne sunan abbana zan saka . Ta Dan yatsuna fuska tana duban 'cikin jikin nablah kana tace gsky Bai kamata kasawa wannan 'cikin sunan iyayenmu ba. naga bby din ba daga tsatso me kyau suka fito ba ..tsaki yaja yana mata kallon tababbiya yayi kwanta can kusa da nablah tare da juya mata baya . Kwanciya tayi itama abayansa ita dai nablah nata idanune kawai domin kusan tafi su matsuwa ta rabu da 'cikin jikinta . km ko bbu komai tana jin dadi yadda suke bata kulawa sosai .fiyye da da . Wata safiyar tafiya gaugawa takama deeni zuwa abuja kwana biyu zai yi ya dawo Bai so tafiyar ba Amman takama sai shi dine zai je da zai tafi tamkar ya wuce da nablah hk yaji ,sai ummi ta nuna bacin ranta sannan ya wuce .. 'cikin bacci nablah taji tamkar an tsunguleta ahankali km ta dinga jin wani irin zazzabi ciwo mara iyaka abayanta da mararrta . ta bude idanunta wanda da kyar tamkar jira ciwon yake ta farka yace bismilla . Ta sauko Daga kan gado ahankali bata son tayi motsin mai karfi sbd ummi da zeenat su farka . Dan yanzu tare suke kwana tashiga bayi sbd ji datayi kmr tana jin 'bayan gida ' hk ta dinga shiga toilet yakai Sau goma tana tsugunawa Amman shr yaki fitowa ta dawo ta kwanta tana jin ciwon yana ratsata ta sake jin cikinta ya cure guri tare da wata irin murdawa ta km tashi da kyar takoma toilet Daga ba sai ciwo ya tsananta ba . Ta sake fitowa ta kifa kanta da gado ta jujjuyawa da cicciza lips hannunta daya dafe da mararta 'cikin ummi ta farka da sauri tace nablah yaya ? Muryarta da kyar tace ummi marata zan mutu ,ummi ta duro da mugun sauri tare da tashin zeenat itama a rude ta Mike tana duban nablah dake murkususu ciwo ummi ta dafa tare da cewa kiyi addu'a nablah inshallahu bazaki mutu ba abu fa kmr wasa ciwon nakuda yakama nablah yi take cicciza lips dinta tana buga kasa tana kiran mutuwa zanyi ummi ki taimakeni wlh mutuwa zanyi ...... MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Dedicated to HAUWA A USMAN JIDDARH Kainuwa association Page 98 Ki daina furta kalmar mutuwa nan nablah addu'a kawai shine mafuta . zeenat wacce gabadaya tagama rudewa sbd ganin halin da nablah take ciki tasoma zariya a dakin tana Kai kawo da furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun. A rude ummi tace kamamin ita zeenat mukaita dakin kasa . Zeenat dake tsintitin acikin dakin takaraso da sauri . Takai hannuta jikin nablah ita da ummi zasu kamata. nablah tayi saurin girgiza kanta tana dukan Tear's da tafin hannunta . kibari akai ki dakin kasa nablah zai fi sauki akan nan din. uhmmmm ummi uhmmmm takasa cewa komai sai uhmmmm da murkususu ciwo . take wani irin gumi me zafi shiga tsaftsafo mata takoina jikinta. Jikinta ke wani irin kirma Dan azabar radadin ciwo. ta dinga cizan lip's dinta da karfi tsabar tashin hankali . kuka take da idanunta tana kokarin kamo hannu ummi 'aiko Allah yabata sa'a ta damke hannun ummi 'cikin nata da karfi tsiya . nishi take hankali sbd numfashinta dake sizing yana dawo . zeenat dibo min ruwa a cup kikawo nayi mata addu'a. hk zeenat ta fita jikinta Na rawa biyu biyu ta dinga taka step taje takawo ummi ruwa acikin cup . ummi takarba tayi mata addu'a tabawa nablah tasha Amman still ciwon Bai ragu ba . Sai abunda ya Karu Na naxaba wani irin murdawa cikin nata yayi da karfi aiko ta saki wata irin razananniyar kara wanda Yasa zeenat fashewa da wani irin matsanancin kuka jikinta yacigaba da rawa . Tana kuka tace ummi Dan girma Allah mukai yarinyar nan asibiti karfa Yar mutane ta mace mana mushiga uku Daga taimako .. bazata mutu ba inshallahu . Duk wani taimakon da ummi tasan anayiwa me nakuda tayiwa nablah shi Amman Sam bbu wata alamun zuwan bby wanda hkn ya nuna ummi cewa doguwar nakuda gareta. Daman km dayawa anasamun hk wani zaga alokacin rainon ciki basashan wahala sai gurin haihuwa wasu km tun gurin daukar 'cikin suke shan wahala har zuwa haihuwa wasu ma kwata kwata basu San da wannan matsalar ba zasuyi renon ciki lafiya Haka ma haihuwar 'cikin sauki zasuyi ta . kuka nablah keyi tana kiran mutuwa zatayi itama zeenat kuka take tana cewa ummi kinga abinda nake gudu da jin tsoro ko........ ummi kalli yadda yarinyar mutane ke shan wahala kalli yadda numfashinta keyi ni dai wlh tsoro nake ji wani abu yasameta 'cikin wani irin kuka zeenat takarashe zancenta da wallahi ummi bazan iya haihuwa ba ban zan iya ba wallahi Na hakura da haihuwar gabadaya . 'Cikin fushi ummi ta buga mata tsawa Dan Allah kiyiwa mutane shr duk kinbi kin cikawa mutane kunne ba'a haihuwa ke uwarki ta haifeki. zakizo ki ishi mutane da surutan banza da wofi shasha kawai 'aiko kowace da yadda haihuwa take zuwa mata kamamin ita ni mukaita kasa .. . Haka suka kama nablah zuwa dakin kasa ummi ta kwantar daita tunda tun dazu a tsugunne take a sama har garin Allah yawaye ciwo yaki ci yaki cinyewa banda murkususu ciwo bbu abinda nablah keyi da ikin kiran sunan mamata da mutuwa zatayi . Wani daren yashigo nablah Na kan abu daya , tayi firifiri daita tayi mugun fita haiyacinta iya jigatuwa tayi shi har tasoma gajiya tana janyo numfashi da kyar tana fitawar da kyar km still ummi da zeenat Na tsaye akanta Amman haihuwa shr. Gashi km sosai nablah ke jin wata irin azababen azaba har tasoma fezgar gashin kanta .... ta daina gane suwaye akanta ta dawo bbu karfin komai ajikinta bakinta ya bushe sannan Yayi fari fat.. idanunta suka bushe . hawayen dake idanunta suka kafe suka bar xuba bakinta ne kawai ke motsin ahankali tana karanto duk wata addu'ar tada iya ji taje da zata iya data fizge 'cikin jikinta ta huta da radadin azabar ciwon datake ji ... Daren ranar bbu shiri ummi ta da zeenat suka cucibi nablah tamkar wata Yar bby suka sakata abayan mota batare da sanin kowa ummi ta zauna baya tare da nablah zeenat ta shiga gaban mota ta tayiwa motar key sai wani asibiti kudi me zaman kanshi da shegen kyau. suna xuwa hospital doctor yana dubata yace haihuwa ce Amman km da saura Dan yanzu ma tasoma nakudar domin har lokacin jikin nablah Bai bude. ba jin Haka Yasa zeenat sadaukarwa da mutuwa zatayi duk wannan azabar data kwana tana Sha . Ace km yanzu taka fara nukuda ita kam tunda take arayuwarta bata taba ganin irin ciwon nan ba. shi Yasa tasawa ranta ta nablah takare .. Tun daren jiya jikin mahaifiyar nablah yake a tashe takasa runtsawa sakamakon gabanta daketa aikin faduwa tamkar ana buga mata guduma wanda batasan dalilin faruwar Hakan ba Dan Haka ta Mike jikinta a sanyaye Daga kwanciyar datayi tazo ta dauki buta tayi alwala tashiga jero nafiloli da addu'oi neman tsari . Shi can bangaren deeni tun daren jiya jikinshi yabashi gidanshi bbu lafiya sbd mafarkin barkatai daya kwanayi km duk akan nablah ne Dan Haka tun da asuba yashiga neman layin zeenat dana ummi Amman shr bbu wanda ya dauka acikinsu ,Bai hakura ba Yacigaba da neman layin Daga karshe ma daya Kira yaji wayar akashe . nan fa hankalin shi yayi mugun dagawa yakasa yin komai sannan Kuma rasa jin dadin zuciyarsa kawai yaga gara ya dawo gida .batare da bata lokaci ba yabada Umarni siyan Tiket kawai yana shirya jikinshi yana neman layin ummi dana zeenat Amman har lokaci shr swchoff ake ce masa . Wani tashin hankali ma sai jirginsu ya sauka a Lagos gabansa ya tsananta faduwa zuciyarsa Na tsinkewa Allah Allah yake yaganshi agida kawai .. Yana shigowa 'cikin gidan da zeenat yasoma cin karo ya sauke ajiyar zuciya da karfi yana dubanta tana sauri tana hada kayan bby Na haihuwa Dan jiya daddare basu tafi da kayan haihuwa ba sbd a rude suke. tana ganinsa duk ta dabirce tasoma kuka muryasa Na rawa yace Ina nablah da ummi 'cikin sharar hawaye tace suna hospital prioucion s . Tun jiya batada lfy amman doctor yace nakuda ce ....inna lillahi wa inna ilaihi rajiun yana tafiya yana furta hakan acikin zuciyarsa atare suka shiga mota gabadayansu a rude suke . sanda ya iso asibiti nablah ta jigata iya jigatuwa bbu kowa agurinta sai nurse nurse ne tare daita. deeni ko gaisawa bai tsaya yi da ummi ba. Hankalinsa a matukar tashe yace Ina nablah take ? Suka nuna mishi dakin haihuwa Kai tsaye yashige 'cikin labour' room din wata doctor ce tace please sir kayi hakuri ka Dan jiramu awaje hankalinsa a matukar tashe yace madam Dan girma Allah kiyi hakuri nima Ina son naga matata . Ai yana dora idanunshi akanta Bai san sanda hawaye suka shiga siyayo masa . ya mannata ajikinshi ya rungumeta yana kuka da aikin jero mata sannu bbu kaukautawa addu'a kawai yake mata yana zubda hawayen tausayinta ya dinga jin daana kar bar wa mutun nakuda daya karbarma ta huta tun daren jiya ake abu daya har yanzu . tamkar shi nakudar take jira ta tashi zanga zanga Amman haihuwa shr bbu labari . Hankali likitoci Suma yayi matukar tashi sosai tun daren jiya suke tsaye akanta , zeenat kuwa a ranta tace tun dai shekaranjiya Dan dai bamu gaya muku gsky bane . .. likitoci suka tabbatarwa deeni zata haihu zuwa karfe goma shabiyu ranar Amman gashi har yanzu shr Ga dai 'cikin Na motsa alamun bby 'cikin Na raye. Sosai hankalin deeni yakai karshe gurin tashi tsigar jikinshi har tashi suke tsabar tausayin yarinyar . ganin har biyu tayi ta wuce bbu sauki sai wahala datake Sha Yasa Shi cewa doctors din suyi mata aiki su cire mata abinda yake 'cikin ta huta . tunda sauran karfinta yazamo yanzu ko nishin bata iyawa sai shanyayyun idanunta datake jujjuyawa wal wal dasu . Hudu daidai aka yi mata shirin aiki sai addu'a ummi keyi ita ko zeenat kuka take sosai har da shesheka . A dakin tiyata sabon ciwo yatashi 'cikin zafi zafi ta dinga jin bayanta tamkar ana Sara mata da ada jikinta wani irin rawa har gadon datake kwance akai shima sheking yake .iya wahala nablah tasha sai dai Allah sauketa lafiya .. Deeni rike da hanuta yana kuka yana mata addu'ar .Shi yanzu bata 'cikin jikinta yake ba ,ita din yafi bukata .domin duk yadda yakai da son haihuwa sai daya ji ta fita aranshi tausayinta da kaunarta ke zariya a gangar jikinshi. wani irin uban nishi tayi da karfi sai Ga kan yaro ya fito fit . Jim kadan wani kadan wani yaron ya sake fitowa sororo deeni yayi yana kuka yana kallon ikon Allah Wani sabon kukan farinciki ya kufce masa ya rike hannuta gam yaki saki sai sumar kanta yake shafa ahankali yana mata sannu can km sai Ga wani sabon ciwo nakuda take doctors din suka gane Yan uku ne suka taimaka mata aka fiddota agalabaice duk tafisu shan wahala Dan ko kuka batayi. nan suka fita da yaran duka uku Dan gyarasu ummi tayi matukar farinciki da saukarta lfy an shirya yara ummi nata murna . Shi kam deeni bbu wanda yake son Gani kmr nablah doctors sukace masa kada ya damu ana kimtsa ta ne suka mata allurar bacci sannan suka kaita dakin hutu bacci take sosai Dan batasan irin hidimar da'akeyi daita ba .koda zeenat taga bbys sai kirjinta ya buga sbd tsabar kamanin da suke da deeni sak sak komai Nasu Na deeni har ma gara ta mace ta dauko kamanin uwarta sai sai farin Na deeni ta debo .'aiko take tasoma yiwa ummi mitar kamanin yaran .Kai zeenat wlh Kin fiyye matsala Wani kama yaran nan sukayi da deeni kawai idanunki ke ganin hk Amman ni Banga hk ba .. Tun asibitin ummi ta dinga kiran dangi tana sheda musu zeenat ta haihu sauka lafiya tasamu yan uku . Sannan ta tilasawa doctor kan sai ya sallamesu a ranar doctor yace a'a sbd uwar tana bukatar hutu .ummi tace bbu damuwa abar uwar anan zasu wace da yaran doctor yacika da mamaki Amman dayaga ai sune suka kawota yace shikennan . Suna komawa gida nan dangi sukayi matuka murna da farinciki saukarta lfy kowa sai albarkaci bakinsa yake fada Kai Kai zeenat gsky kin iya haihuwa tamkar bake ce kika haifi yaran nan ba. Kai Masha Allah Yara sak ubansu takoina deeni yaran nan suka dauko ita dai sai dai tayi murmushi kawai tana duban yaran dake kwance masu tsantsar kamanin da mijinta tun asibitin gabanta ke faduwa sbd tsabar kamanin da yaran ke yi da deeni .. ita kam nablah tana can hospital batasan hidimar da'ake da bbys dinta a gida ba. Dan batama San yan uku ta haifa ba . Tana farkawa idanunta suka sauka akan deeni ya taso da sauri sannu nablah kin tashi ? Kallonsa kurum tayi . Ta kauda fuskarta gefe ya wanke mata baki 'cikin wani dan karamin kwanan siliva tare da tayarda ita zaune yaje ya ajiye kwano ya hado mata tea me kwari yazo yana bata da kanshi ..idanunta kawai ta tsura masa tana kallonsa tana tea din . ahankali ,shi kanshi yagane mgn take son yi .. 'cikin sanyi jiki ta kauda bakinta Daga cup din . alamun takoshi . Ya ajiye cup ya dawo gefenta ya zauna ya kamo tafin hannunta 'cikin nashi yana mammatsa mata magana take son yi Amman bakinta Yayi mata nauyi .. Ya kafe da rikitattun idanunshi gabadaya tayi wata irin muguwar rama acikin kwana biyn din datayi tana nakuda muryarsa a sanyaye yace kina son wani abu ne akawo miki ? Ta girgiza masa kanta. ahankali . Ok kimin mgn mana naji muryarki ko wani guri Na miki ciwo ne,? Nan ma ta girgiza masa kanta ..can km muryarta a raunane tace Ina abinda Na haifa ? Gabansa yayi Wani irin tsalle Dan baiyi tunanin zata tambayi abinda ta haifa ba .take Zuciyarsa tashiga harbawa da sauri da sauri muryarsa can kasa kasa yace Suna gida gurinsu ummi . ta runtse shanyayyun idanunta da suka sake shanyewa tsabar wahala dataci . yabita da wani irin kallo tunhuma Haka kawai yaji gabansa Nacigaba da dukan uku uku sautin muryarta ya sake ji nima Ina son zuwa gida .yace Ok bari nasamu doctor . Ya Mike tsaye ya sumbaci goshinta kana ya fice da sauri yana waigenta . Byn deen yasamu doctor yayi masa bayanin ko za'a iya sallamarsu bbu wata matsala doctor yace bbu komai ai zasu iya wucewa .. Sai yamma liss suka shiga estate din ta kofar baya deeni yashiga daita sbd taron mutane dake 'cike da gidan. Yan taya murna bai samu damar kaita dakinta ba . ya nufi dakinsa na kasa daita zuwa lokacin da jama zasu tafi .. misalin karfe tara Na daren deeni yaje gadon kwanciyar yaran ya dauko mace da namiji ya rungume yaran yana jin matukar son yaran nabin jiki da jinin jikinshi yana mamaye ruhinsa da zuciyarsa .. ummi ta dauko daya suka nufi dakin da nablah take . Da sallama suka shigo dakin nablah . suka zauna tare da saka nablah a tsakiyarsu muryar deeni cike da farinciki yace nablah kinga arzikin da Allah Ya ...wani irin kallo ummi tayi masa yakasa karasa abin zaice take km yagane ashe yaso ya kwabsa ne..kwantar da yaran sukayi akan bed .wayanda suka Sha wasu haddun kaya sanyi masu shegen kyau da tsada da daukar hankalin farare tas tas dasu tamkar ya'yan turawa ,sosai ta tsurawa bbys din ido tana masu Wani irin.kallo kamanin yaran take kallo 'cikin tashin hankali taki dauke idanunta akansu yanzu itace ta haifi wayan nan kyawawan bbys din masu kyawun kyau hk ganin yadda yake kallon baby's din Yasa ummi tashi ta fice shima can deeni ya Mike tsaye yana amsa wayar Yan taya Shi murna ya bar dakin . Dakin ya saura Daga nablah sai bbys dinta da suke kwance reras akan gado abin sha'awa. kallon yaran tacigaba tana jin Wani irin sanyi Na bin jikinta take km taji Wani irin mugun son yaran yashiga ranta tare da ratsa kowane shashi Na gangar jikinta tundaga tafin kafafunta har 'cikin kwalkwaluwarta nan take taji idan dukiya zata taru bazata iya rabuwa da yaranta ba ,daidai da daya Daga cikinsu bazata iya bayarwa ba ballanantana dukansu kawai ta fashe da wani irin matsanancin kuka tare da rungume yaranta tasoma sabatu , wallahi tallahi bazan iya rabuwa daku ba yarana Ina sonku ina kaunarku km zan rayu daku. koda kuwa duniya zatakini . ta zageni akanku Ina sonku takarasa fadar hkn tana sakin Wani irin kuka me cin rai ahankali take cigaba da kallon baby's dinta hawayenta Na tsaya ahankali tasa hannuta ta goge tana sakin ajiyar zuciya 'ta daura mazan duka a saman cinyoyinta mace km ta daurata akafadarta tana jin Wani irin dadi mara misaltuwa aranta tare da jin duk abinda zai faru sai sai ya rafu Amman bazata rabuwa dasu ba .... Uhmmmm nah wa oooooooooo MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Dedicated to HAUWA A USMAN JIDDARH Page 99 'Cikin wannan halin datake ciki deeni ya km shigowa dakin fasukarsa dauke da wani irin maganadisun murmushi .ta koina ka kalleshi kasan yana 'cikin tsantsar farinciki da murna samun wayan nan kyawawan bbys din masu matukar kyawun da daukar hankali . Ahankali yakarasa inda take zaune rungume da ya'yanta duka . ya tsura mata rikitattun idanunshi yana kallonta da jin Wani irin mugun sonta da yaran yana tasoma masa . Yanayin daya ganta ciki yasashi shan jinin jikinshi . zama yayi kusa daita sosai har cinyoyinsu Na gugar juna ya amshi ta mace Daga hannuta ya daurata saman cinyarsa yana kallonta yana kallon fuskarta nablah dayaga gabadaya ta canza ta dawo wata iri . muryarsa a sanyaye ya Kira sunanta nabeelah ....bata amsa masa ba sai ma juyo da tayi inda yake zaune tayi masa kallon second 2 kana ta dauke idanunta Daga kanshi. ta maidasu kan yaranta dake cinyarta . ,sautin muryarsa taji a matukar sanyaye fiyye da farkon shigowarsa dakin .. nablah kinga kyautar da Allah Yayi mana ko? Adakike ta amsa masa da uhmmmm . gsky kin iya haihuwa. arayuwata bantaba ganin macce data iya haihuwa kmr ki ba . Gsky kinyi kokari sosai . nan ma tayi masa banza ta sharesa gabadaya ma taki cewa dashi komai . yanzu mekike bukata akawo miki ? muryarta can kasa kasa tace babu tare da kamo lips dinta Na kasa tana cizawa ahankali ahankali tana Dan jijjiga kafarta daya akasa . Gabadaya deeni ya rude yarasa abinda ke masa dadi tunda ta haihu yarasa gane kanta sai wani shashsharesa take tana basar dashi da ciccin magani wanda yarasa dalilinta nayin hk . runtse rikitattun idanunshi Yayi sosai . ciki Mutuwar jiki sakamakon tuno da kyawawan bbys dinsu data haifar masa masu tsananin kamadashi km yake tare dasu ahalin yanzu. To me zai dameshi da duk abinda zatayi arayuwa tagama masa komai tunda tabashi abinda yafi so da kauna a rayuwarsa ta duniya . sumbar bby girl din yayi yana jin wata irin natsuwa ta daban tana ratsa kowane shashi Na gangar jikinshi sosai yake son yaransa Amman yafi jin kaunar mace fiyye da sauran acikin zuciyarsa . Jikinasa cike da rauni soyayyarta yakamo tafin hannuta 'cikin nashi yasoma murzawa ahankali ahankali 'hade da shaukin kaunarta yace meke damunki nablah naga duk kinyi wani iri hk ? Ki sanar da deeni abinda ke damunki banason ganinki 'cikin wannan damuwa da tashin hankalin please ... yanzu kin zama wata bangare Na rayuwata da farincikina gabadaya sbd wannan kyawawan bbys din dakika bani .. Kimin abinda wata matar takasa jura ta min arayuwa . Kin bani kyautarsu alokacin danafi bukata . akan wayan nan yaran bbu abinda bazan iya miki Shi ba , matukar Bai shafi addanina ba . ban ji dadin yadda naganki ba yanzu. idan akwai wani abu dake damun zuciyarki ki fito ki sanar min. ni km nayi miki alkwarin zan yi miki maganinsa kowani iri ne .. yakarasa fadar hk yana matse laulausar tafin hannunta 'cikin nashi yana jin yadda sonta ke fizgar zuciyarsa gareta .. So take tayi mgn Amman maganar taki fitowa sakamakon wani yanayi data tsinci kanta ciki ,ita fa bbu abinda ke damunta s halin yanzu wanda ya wuce son rabata da ya'ya za'a yi. ta lumshe shanyayyun idanunta kana ta budesu ahankali ta zubesu 'cikin nasa still takasa tabuka komai shima lumshe rikitattun idanunshi Yayi sannan yace Ok kingama ganin yaran zan maidasu kasa sbd masu zuwa ganin bby .. take zuciyarta ta buga da matsanancin karfi har sai data taji zubowar gudan jini Daga kasanta . afrigice ta zare hannuta 'cikin nashi tana kallonsa a tsorace bakinta da alamun son yin mgn . kanshi ya girgiza mata yana kokarin mikewa tsaye . Muryarta cike da inn inna ta fizgo mgn da kyar tace nifa.. nifa ..ban bada ya' yana. what ? Bai San sanda yakoma ya zauna ba .yana kallonta da matukar mamaki . Wallahi wallahi deeni idan duniya zata taru akaina idan sama da kasa zata hade idan za'a yi ruwan jini deeni bazan iya bada ya'ya nan ba. kai ni daya Daga cikinsu ma bazan iya bayarwa ba ballanantana duka . deeni koda duniya zata kini ciki kuwa har da mahaifana dakai deeni koda zan dawo kwanan akan bola Ina tsince tsince in ciyar da kaina da ya'ya Na ,bazan iya bada ya'yan nan ba wlh. duk da Allah yasani bansan waye mahaifinsu ba Amman Ina ji ajikina mahaifinsu ba wulakantacce mutun bane duba Ga yanayin ya'ya. take gaban deeni ya fadi rassss rassss rassss yashiga bugawa da karfi karfi .zuciyarsa tashiga tsalle da kururuwa neman dauki da agaji . muryarta ahankali 'cikin sanyi jiki tacigaba da mgn tunda Na kalli fuskar ya'yan nan narasa meyasa naji Ina mugun kaunarsa wanda bansan dalili ba narasa meyasa tun sanda Na daura idanuna akansu kawai naji bazan iya rabuwa dasu ba . takarasa mgnr tana fashe masa da wani irin matsanancin kuka me cin rai da Daga hankalin . Jikinta Na matsanancin rawa ta kwantar da yaran daya byn daya akan gadon. da kyar ta sauko Daga kan gadon datake ta zube masa a gabansa ta dinga kuka Dan Allah deeni karku rabani da ya'yana Ina son su ko zan rasa raina bazan iya rayuwa bbu su ba. Wallahi bazan iya rabuwa da yarana ba aduk yanayin da suke Wallahi azim bazan iya rayuwa bbu su ba ni Ina son su a Haka . kuka take sosai tana rokonsa akan kada surabata da yayanta . Gabadaya jikin deeni yayi Wani irin mugun tsayi km ilahirin jikinshi suka mace murus yarasa abinda ke masa dadi a zuciyarsa . Ga koshi Ga kwana yunwa. hankalinsa ya Kai kololuwar gurin tashi gabadaya yarasa abinda yakamata Yayi ahalin dayake ciki . kukan farinciki zai yi ko haushinta zai ji Na sabon salon iskanci data tsiro ... sai kallon bbys din yake yana kallonta tsugunne agabansa tana risgar kuka tana rokonsa . shima ajiye bby' girl din dake hannunshi yayi . ya tsura mata rikitattun idanunshi da kyau yana cigaba da kallonta hade da nazarinta wato dai da gaske mutuwar son yaran take kmr yadda shima yake matsanancin son su . duk Shi a tunaninsa yafita son su da bukartasu arayuwarsa .. a zuciyarsa yaji wani irin matsanancin sanyi ya ratsashi tundaga tafin kafafunshi zuwa kwanyarsa , kennan idan yace zai isar da sakon zuciyarsa gareta bazai Sha wata wahalar shawo kanta ba adalilin wayan nan yaran .. take km burin mahaifiyarsa ya fado masa . yaya zaiyi da ummi wace oready tagama gaya duniya da shelar cewa zeenat ta haihu ? ..yaya zata ji idan tasamu wannan mummunar labarin ? Kuka take Sosai ta rike kafafunshi gam deeni kayi hakuri nasan ban kyauta ba akan abinda nayi Amman Ina son ya'yana duk da kasancewarsu shegu wlh ba zan iya kyauta dasu ba kmr yadda nayi maka.. shiiiiii Karki kara kiran ya'ya Na da she.. shegu ni..Ni..ne ...sai km yayi shr ya datse harshensa da hakorinsa gam jikinsa Na wani irin matsanancin rawa idanunta dake cike da ruwan hawaye ta xuba masa tana kallon bakinsa .. zuciyarsa gabadaya gaskiya take son fada mata Dan ta daina danganta ya' yansa da kalmar shegu Amman yana jin matsanancin tsoron tashin hankali dazata shiga fiyye da wanda take ciki ahalin yanzu.. Shi dai yasan xuwa yanzu ya Mika duk rayuwarsa gareta sbd kaunar dayake mata ita da yayanta ... 'Cikin wannan halin zeenat da ummi suka shigo dakin atare turus sukayi ganin nablah durkushe gaban deeni rike da kafafunsa tana risgar kuka da iyakacin karfinta . Da sauri suka karasa garesu suna tmbyr deeni lafiya meke faruwa ? 'cikin rawar jiki nablah ta Mike tsaye ta nufi gurin ummi tana layi tana kuka muryarta cike da kuka tace Dan girma Allah ummi ku min rai wallahi bazan iya bada ya'yan nan ba kumin abun alkhari nasani km Na gode da karamcinku gareni Amman kada Ku rabani da ya'yana ..... A zubure zeenat ta dafe kirjinta tare da cewa what ke kina da hankali kuwa ? Ke wace irin mahaukaciya ce yaza'a yi kice bazaki iya bada ya'yan ba ..... take nablah ta fuskanceta sosai a fusace tace gaki nan babbar mahaukacirya da batasan abinda takeyi ba da sanin ciwon Kanta ba. ke kinsan zafin haihuwa ne? ko kinsa zafi ya'ya ke kinsa wahalar dana Sha akan wayan nan ya'ya? to nace bazan bayar ba km idan sama da kasa zata hade bazan bada ya'ya nan ba ke ni akan ya'yan nan banki duniya takini ba ciki km har da iyayena wallahi wallahi dana bada ya'yan nan gara narasa rayuwata gabadaya. ke indai kika ga nabada ya'ya nan sai dai idan bana numfashi a doron kasa . rassss rassss gaban ummi yayi wani irin matsanancin bugawa da karfi ..Hk ma deeni gabansa ya km bugawa zuciyarsa tacigaba da rawar datake tun kafin shigiwarsu ummi .. Zeenat tace Wallahi wallahi baki isa ba nablah kinyi kadan km sai kin bada yaran nan tunda tun farko ke kika amince km kinyi alkawarin zaki bada su muryar zeenat Na rawa takarasa fadar hk . Wani irin kallon tababbiya nablah tayi mata sannan muryarta Na rawa rawa tace to..to.. yanzu nafasa badasu sbd nima Ina son abuna dama can danayi kyautar su bansan zafinsu bane yanzu kuwa sai dai nabawa wasu labari . Baki isa ba wallahi sai dai kuwa ki rasa ran naki dakike ikirarin rasawa akansu Amman kmr kin bada ya'ya kingama .. Ok zanga wanda ya isa dazai rabani da ya'yana .. ke nifa nafiki zafin Kai da rashin mutunci akan yaran nan zan iya miki duk abinda yazo zuciyata inji cewa zeenat . baki nablah ta saki tana kallon zeenat da mamakinta hakan yabawa zeenat damar cigaba da maimaita kalmar dole abasu yara tunda tun farko an rigada anshirya hk da surutai kala kala tayi kan baby's cike takama zata dauka nablah tayi kuka kura ta dire gabanta cike da maseefa tace ubanwa yabaki damar taba min yara ? Ubanki da km uban Yayi miki ciki a gidan nan . a fusace ummi tashiga tsakaninsu tana jan zeenat baya. ummi ta dinga mamakin abinda nablah tayi duk da tasan Yar tatace da fadan rashin gsky Amman batayi tunani nablah zata iyawa zeenat rashin kunya da tsiwa Haka ba . Ni zaki kawo danyen Kai da ranshi kunya ta fadi Haka tana nuna nablah da yatsan hannuta Dan girma Allah ummi ki matsa Na canzawa wannan Yar iskar yarinyar halitata dama Ina da ciki daita Ina takaici ta wlh. kallon kasa da sama nablah ke bin zeenat dashi ahankali wanda ke nuna alamun bata isa ba . Kina takaicina ai sai kixo ki kasheni ki huta banda mijinki daya nace akan zai taimakamin da tuni ban san inda dare Yayi min . zeenat tayi sororo tabi deeni da wani irin kallo tana jiran taji yakarya mgnr yarinyar . Amman taji Yayi shr yana binsu da idanu kawai . my hrt ummi kuna jin fa abinda yar iskar yarinyar kecewa ko. ummi tace munji ai zance nata duk shirme ne bakya ganin duk abinda take bata 'cikin haiyacinta tasoma jijjga zeenat din kiyi shiru mu yanzu bawannan shirme bane agabanmu yadda yara zasu zama naki shi kawai .kiyi shr ki natsu asan abin yi . nablah najin Haka ta buga kafarta daya a kasa ta nufi gurin da bbys dinta suke kwance gadan gadan tasa wani irin mahaukatan kuka tana cewa wllahi tallahi ban bada ya'ya Na . ya'yan guda uku ta rungumesu ajikinta tana sake sakin wani irin matsanancin kuka me ban tausayi da taba zuciyar ma aboci saurare .. Tashin hankali wanda ba'a saka masa ranar zuwa . zaune kawai deeni yake yana kallon sarautar Allah. Yana mamakin daman zafin kan yarinyar nan yakai hk Shi Bai sani ba ....abu kmr a film yarinya tana kokarin birkice musu da dagula musu lissafi. hatta ummi tsaye kawai take sake da baki tana kallon ikon Allah da yadda nablah ke nuna reaction dinta akan bby din da batasan taka maimain wanda yayi ma 'cikin su ba . ,to wannan idan km tasan ya'yan deeni ne km jikokinta me zai faru ? Tayi wa kanta tmbyr tana cigaba da kallon nablah rungume da yara tana kuka . tamkar wata zautaucciya . Gabadaya Daga deeni har ummi kasa tabuka komai suka yi sai idanu da suke bin nablah dashi ... Wani irin tausayinta ne me gyaraye da tsansar soyayyarta ke sake huda kirjinsa da mamaye gangar jikinshi da zuciyarsa . alahakikanin gaskiya Bai taba tunani yarinyar zata canza salo irin Haka ba.bai dauka zata so ya'yan da ta dinga hauka akan acire mata su ba . Wani irin gumi ne me zafi ya shiga tsaftsafo masa ta koina ajikinshi yazama tamkar wani mutun mutumi a zaune yana kallon nablah kwakwume da bbys ajikinta duk tayi firi firi tafita haiyacinta . Take zeenat ta dinga jin zuciyarta tamkar zata fashe ta tarwatse kan takaicin nablah. ita kanta wani irin mugu mugun son bbys din ne yashiga ranta tun sanda suka zo duniya ta daura idanunta akansu taji sun shiga ranta. duk da duk sanda ta kallesu gabanta Na tsananta faduwa akan tsananin kamanin da yaran keyi da mijinta. Dan ko mahaukaci ya kalli yaran yasan kamarsu daya da deeni babu wani bambanci launi ko sura daidai da yatsun kafafun yaran dana hannusu irin na deeni ne sak . bakinsu da hanci komai Nasu irin nasa ne . sosai take taji wani irin mugun son yara Na sake ratsata har 'cikin zuciyarta tana jin bazata iya rayuwa bbu su ba .... Amman Ga tashin hankali da uwarsu tazo mata dashi wanda take jin bazata iya jurawa ba .. Amman duk da Haka durkusawa wada .... gabadayan ilahirin jikinta yayi mugun sanyi jikinta banda kirma bbu abinda yake tsabar tsoro da rudani . Ga mamaki deeni da ummi har nablah. suka Ga zeenat ta zube a gaban nablah tana kuka tare da rike kafafunta tana rokonta Dan girma Allah nablah ki rufa min asiri kada ki min Haka wannan ita kadai ce damata da zata min katanga tare da yi min shingi da kishiya arayuwa ta. Dan girma Allah kibar min yaran wallahi nafiki bukatarsu zan kular miki dasu fiyye da tunaninki . zan basu gatan duk duniyar nan . zan kaunace su fiyye da ke kanki da kika kawo su duniya .. Dan Allah kibar min su Karki fasa kyautar mana dasu kmr yadda kikace ummi Dan Allah kisa baki tabar min su .. my hrt kaima kayi shr kaki cewa komai please kuyi mata mgn kozataji nafita bukatarsu takarasa mgnr tana fashewa da wani irin matsanancin kuka. kuka zeenat take tana rokon nablah akan tabar mata yaran ... ahankalin deeni ya Mike tsaye Daga zaune dayake yaje har gaban nablah ya mika mata hannunwansa duka alamun tabashi yaran Amman taki . Yayi yayi tabashi yayan taki sai ma matsawa da tayi Daga kusa dashi tana jijiga yaran da zuwa yanzu hayaniyarsu tasoma tayar dasu . da kyar deeni ya shawo kanta ta hanyar ce mata bbu inda zanje da yaran nan nablah zan kwantar dasu ne kawai ko bakiga yadda kika matsesu ba ajikinki ba kar wani abu yasamesu . sannan ta Mika masa mace da Na namiji zuciyarta cike da tsoro da fargaba yaje ya kwantar dasu . ya dawo ya amshi dayan ma ya kwantar dashi kusa da yan'uwasa kana ya janyo hannuta ciki sanyi jiki Ya zaunar daita akan gadonta ya tsura mata rikitattun idanunshi yana kare mata kallon tsanake . sannan yasoma magana 'cikin sanyi rai da zuciya... MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Dedicated to HAUWA A USMAN JIDDARH Page 100 Nablah ki natsu ki dawo 'cikin haiyacinki muyi mgn 'cikin tsanake da fahimtar juna da farko kin amince da zaki bamu abinda zaki haifa wanda har muka sanyawa rayuwarmu son abinda ke cikinki. " to meyyasa yanzu kika canza ra'ayinki alhalin duniya tagama sannin wayan nan ya'yan ya'yanmu ne nida matata ? Ilahirin jikinta da bakinta wara suke gurin cewa nidai kawai ji nake a halin yanzu bazan iya kyautar dasu ba. . saboda kinsha wahala gurin haihuwarsu shiyasa bazaki iya badasu ko me ? Kai tsaye taji ya 'aiko mata da tmbyr datasa ta tsura masa shanyayyun idanunta da suke cike da ruwan hawaye taki ce masa komai sai kallonsa kawai take .. "jikin deeni Yayi sanyi sosai sbd ganin yadda yanayinta ya sauya . yarasa ta inda zai bullo mata. ta kalleshi sosai Yayi matukar bata tausayi Amman har 'cikin zuciyarta bata jin zata amince tabashi yayanta kyauta . " tacigaba da dubansa can km yace kina jina ko kiyi hakuri kibar mana yaran nan nida matata nayi miki alkwarin zan raba tarin dukiya biyu Na baki rabbi akansu kije kicigaba da rayuwarki . Sosai ta sake tsareshi da shanyayyun idanunta tamkar zata cinyeshi tana mishi wani irin kallon rainin wayo. hakan Yasa gabansa cigaba da faduwar dayake . shima kallonta yake yana jira Daga gareta tare da mamakin canzawarta a'cikin zuciyarsa . idan wani ya fada masa zata rikide ta dawo masa Haka wallahi zai rantse da Allah yace karya ne ranta a matukar bace tace Kai dukiya ta dama km take rudarka har kake jin Kai wani ne . Amman ni bbu abinda za'a bani a duniyar nan da zai Saka Na iya kyautar da ya'yana har UKu ba daya ba. ko mahaikaciya ce Ni bazan soma yin wannan dayin aikin ba ballanantana Ina 'cikin haiyacina, yakarasa fadar hk tana nuna brain dinta da yatsan hannuta. kana tacigaba nidai Dan girma Allah Na rokeku daku barmin ya'ya Na Ina sansu nima a duk yadda suke. deeni ya runtse idanushi gam tare da furta ya Allah akasan zuciyarsa ....yasoma cizan lips dinsa da karfi . gabadaya komai Na 'cikin duniyar nan yasoma tsaya masa Bai taba tunani sanadiyar yarinyar zai taba shiga 'cikin tashin hankali irin Haka ba. ya dauka rashin son 'cikin jikinta datake tun farko zai tsaya a Haka ne . Amman a kalmomin bakinta na yanzu komai ya sauya agareshi yagane shi din bakomai bane a duniya nan . sannan ya soma fahimtar Bai isa yace zai ma kaddarsa wayo ba . Yau din nan tazo masa da tarin abubuwa da daya farinciki dake tattare da tashin hankali mara misaltuwa . Shin yanzu ya zaiyi da kaddarar data fada masa ? Ya'yan da zai fara samu a duniya sunzo masa da wani irin salo na daban . yanzu mezai cewa danginsa da yan'uwa ? Hakika Komai yagama dagule masa ahankali ya juya saitin da zeenat take tsaye surusuru tana aikin barin jiki da marairaice wa . yana aika mata da wani irin matsiyacin kallo me frigita zuciyar wanda akawa sannan muryarsa a fusace yace kinga ni ko ? Kinga irin abinda sakacinki ya haifar mana ko ? Me kike tunani zai faru gaba idan har taki amincewa tabada yaranta ? Zeenat da jikinta ke mugun kirrrrrrma ta sake fashewa da wani irin matsanancin kuka tana yarfe hannuwa . yanzu dakin yi hakuri kin haifi wanda Allah yabaki da duk hk Bai faru ba. da km baki samu 'cikin tsaka me wuya ba. Amman bbu komai duk 'cikin wannan lamarin ni akafi cuta yakarasa mgnrsa yana jin kunar rai acikin zuciyarsa yayinda kirjinsa ke wani irin buguwa da karfi . Shi kanshi kuka yake son yi ko zai daina jin radadin azabar ciwon zuciyarsa keyi . banda kuka bbu abinda zeenat keyi ita kanta tasan ta cuci kanta da kanta. Ta ruguza rayuwarsu sbd sakacinta da son zuciyarta ta Mike Daga inda take ahankali tana layi ta rungume ummi ajikinta tana matsanancin kuka. Ummi kiyi hakuri a rayuwa nasan Na cutar daku Amman ko daidai rana daya ummi baki taba kina ba . Sai ma sabuwar kulawa da kike bani hakika ke uwace guda har da rabi samun irin Ku ahalin yanzu zai yi wuya ummi kiyi hakuri abida nayi ki ya femin Na cutar dake domin ba irin tarbiyya da kika bani ba kennan ta sake tsanata kukanta. ummi itama ta rungumeta sosai tana zubda hawayen tausayin diyarta arayuwa ta tsani abinda zai saka zeenat dinta zubd hawaye matukar tana da yadda zatayi. kasa cewa komai tayi Sai aikin rarrashita datake tana shafa bayanta .. Ahankali deeni ya dauke idanunsa akansu ya juyo sosai tare da gyaran zamansa yana fuskantar nablah da kyau ya kaskantar da kanshi da muryarsa agabanta yana nuna mata shin din bakomai bane facce me nema agurinta . a wannan fani har ya mance dako su waye tsaye akansa. Domin Bai San sanda ya kamo tafin hannunta 'cikin sanyi jiki ba yana kallon 'cikin kwayar idanunta muryarsa cike da rauni zuciya tare da mayyen sonta ya Kira sunanta.. nabeelah ...kiyiwa Allah ki mallaka mana bbys din nan. badanmu ba Sai saboda Allah ki duba tashin hankali da zanshiga akan yaran nan . sannan ki duba halin da mahaifiyata da matata zasu shiga ki tausaya nablah ki duba yadda mahaifiyata tagama gayawa duniya akan nida matata muka haifi bbys din nan .Kinsa idan akaji sabanin hk zatashiga tashin hankali da rudin rayuwa .. nablah nasan kina da saukin Kai da sanyi hali hade da hakuri akan komai Na rayuwa . Na rokeki da Allah kibarwa zeenat bbys din nan . Allah zai duba lamarinki ya sake baki wasu da yardarsa ... a fusace ta fizge hannuta 'cikin sauri Daga nashi tana jin takaicin mgnrsa . .. Kana ji har mara hankali matarka ta kirani dashi akan ya'yan dani kadai nasan kalar wahalar dana Sha akansu tunda Daga cikinsu har zuwa haihuwarsu. idan har nabar mata yaran nan wallahi azim Na tabbata mahaukaciyar gaske deeni . zeenat ta bar jikin ummi tamatso gareta sosai tana kuka tana rokon nablah. ZUCIYAR deeni tasoma rawa yasoma jin Wani irin ajikinshi hakika ya tausayawa zeenat duk da yasan itace silar rugujewar rayuwarsu da yi musu katangar karfe da burin ransu km farincikinsu Amman fur nablah taki amincewa tare da cewa aunty kiyi hakuri wlh nima Ina son ya'yana. idan nabaki su ni km yazamanto su kadai ne ya'ya da zan haifa a duniya ni km Sai nayi ya'ya ? Kiyi hakuri kawai kema Allah zai baki naki da yardarsa Amman zance nabar miki ma su yanzu bbu shi . kibar min nawa nayi rayuwa dasu , sune duniyata ayanzu bazan iya rayuwa bbu su ba . deeni ya juyo a tsukwane ya kafe zeenat da idanushi yana kallon yadda ta dawo wata kala abar tausayi bbu wuya tashin hankali ya canza mata kammani . Ummi takaraso ahankali itama ta zauna kusa da nablah ta dinga bata hakuri da yima dabarunsu irin Na manya da siyasa iri iri Amman fur nablah taki Sai ma fashe musu da sabon kuka datayi ni kibarni Haka Dan Allah Dame zanji . yanzu zan bar muku gidanku akan na bada yaran nan gara na komai kan bola Na rayu dasu 'cikin kulawata . gabadaya deeni yasoma tsorata da yanayinta har yasoma aikawa kwalkwaluwarsa tmbyr Anya kuwa wani abu Bai samu brain dinta ba kuwa gurin haihuwa ? Sosai Ya xuba uban tagumi tare da jefa Dan karamin yatsansa 'cikin bakinsa yana cizawa da karfi yana kallonta yana nazarin reaction dinta .. sosai ya jima yana kallonta kafin Daga bisani yace first love barta kawai akawo mata abinci yaci da alamun tana jin yunwa tun da muka shigo gidan nayi nayi daita taci abinci taki ci a she rigima take ji shiyasa. jikin ummi a matukar sanyaye tace zeenat goge Hawayenki ki natsu kada mutane su gane Muna 'cikin damuwa da matsala. muje maza ki kawo mata abinci ni zan Dan tsaya saboda kauda idanun mutane akanmu. Tare suka fita . ummi Na sake rarrashinta akan ta kwantar da hankalinta .. Suna fita deeni ya juyo gareta ya hade da jikinshi ya rungumeta zuciyarsa Na harbawa da sauri da sauri . tare sa sakin naunauyen ajiyar zuciya bakinsa yakai daidai saitin kunneta sosai. Yace Na yaba da jarumtarki Na yaba miki da yadda kike son baby's dinmu . daman Haka yakamata duk wata uwa tayi akan yayanta . km hakan da kika yi ya sa naji kin birgeni sosai. Sai dai me zai hana ki tausaya kibarwa zeenat dina baby's din please zata kular miki dasu ..ki tuna sanda kike kuka kike rokona akan azubar da ciki Na hana batare da saninki ba . ki tuna irin taimakon dana miki akan ni zan karbi 'cikin da bansan wanda Yayi miki ba domin gujewa kunyar duniya Da karfina da dukiyata duk sa sadaukar akan Na inganta 'cikin jikinki da rayuwarki . Amman kirasa abinda zaki sakayyar min dashi . Sai hanani bbyn dana gama wahala akansu. Meyasa zaki min hk ? Yakarasa mgnr da Ki bar mata sake of me please nablah zanji dadi idan har zaki iya min hk .kina jin yadda zuciyarata ke bugawa da karfi akanki . ,akanki zan iya yin komai ciki har da fallasa sirrin dake boye wanda hakan bazaiwa first love dadi ba. please nablah sake of me jikinta Sai kirma yake tana zubda ruwan hawayen tausayinsa muryarta a dashe tace nasani deeni kataimaka min a rayuwa km zan iya yi maka komai a rayuwa Amman bazan iya kyautar yaran nan Ga kowa ba ciki kuwa har da kai .. Ni kaina Haka kawai Na tsinci zuciyata da matsanancin kaunarsu tunda Na daura idanuna akansu .kasa samun natsuwa . Ya zanyi nabaku kennan ni zauna hk ? Byn tarin wahalar dana Sha akansu . ahankali ya sausauta rungumar da Yayi mata ya ciro hanky Daga gaban aljihun rigarsa yashiga goge mata hawayen dake tsiyaya akan kuncinta . bakinsa ya Kai kan lips dinta ya tsotsa yana kallon 'cikin idanunta . Lumshe shanyayyun idanunta tayi tasoma kokari cire bakinta Daga nashi . Jikinsa a sanyaye ya xuba mata rikitattun idanunshi kawai yana kallonta yana imagine dinta. har sanda zeenat ta dawo dakin hannuta rike da cool food flasks da flasks din ruwan zafi da plate .. Deeni ya janyo wata Yar karamar stood tsakiyarsu ya bude cool da zeenat tashigo dashi. miyar dayafi tsana arayuwarsa yasoma cin karo dashi wato miyar kuka wace Tasha naman kaza da kayan kamshi makewa Yayi ya ciro karamar ta sama ya ajiye yacigaba da bude cool yaga tuwan samiviter ne aciki Whit lailon ya ciro tuwon yasaka akan plate ita km zeenat jiki Na rawa ta hada mata tea me kauri ta mikowa deeni. " ya karba ya ajiye a gefen plet din. abin zeenat nabashi mamakin sannan km yana jinjina girma al'amarin. lallai sanadin wayan nan baby's din Yasa zeenat dinsa tasoma sauya halinta wanda yajima yanasonta dashi . Muryarsa a matukar sanyaye yace Bismillah nablah kici abinci . taki ci ta xubawa masa idanunta ya Mika mata cup din tea shima taki karba. Yayi shr ya tsura mata rikitattun idanunshi bazaki ci abinci ba ? Ta girgiza masa kanta alamun eh saboda kina tunani zamuyi poison naki ko ? Tayi saurin sake girgiza kanta to meyasa bazaki ci ba alhalin nasan kina jin yunwa ? Muryarta a shagwabe tace nifa bance zakuyi min wani abu ba .. zeenat kawo min spoon. . Zeenat ta juya da sauri taje takawo masa spoon ta Mika masa . mamaki ne yakama zeenat Ganin deeni yasoma tura tuwon samiviter da miyar kuka abakinsa the most abincin dayafi tsana kennan arayuwarsa ballanantana dai miyar kuka wanda ko sunan miyar akafada agabansa Sai ya yatsuna fuska tsabar baya sonta . Amman yau shine zaune yana ci hankali kwance dago rikitattun idanunshi Yayi masu tsantsar cike da tashin hankali ya daura akan nablah dake zaune tamkar an dasata tare da yi mata alama da spoon din hannunshi . , zeenat tasoma itama sosai ta tsoma hannuta sbd ganowa datayi lallai nablah bata yarda dasu ba. tasoma ci Sai da nablah ta tabbatar dayaci sosai hk ma zeenat sannan ta tsoma hannuta ciki tare da yin bismillah tasoma ci ahankali aranta tace idan ma mutuwarce ba zan mutu ni kadai ba Sai dai abarwa ummi baby's din . ko tea din ma kin Sha tayi Sai da zeenat Tasha deeni yasha sannan Tasha itama . deeni ya kalleta yana tabe baki girgiza Kai . sbd muraran km azahirance nablah ke nuna kuruciyarta a filli . Idan har wani abu zasuyi mata . Ai tayi kadan ta kare kanta . number wayar ummi deeni yakira . Byn kmr minti goma Sai gata tashigo dakin first love yakama ayiwa yarinyar wanka hk fa da duk abinda yadace. ko bakace ba deeni duk za'a yi mata daman wannan tashin hankali ne Yasa nakasa samun natsuwa nayi mata ai nablah tamkar diyar cikina Na dauketa . Da zai fita ya janyo hannu zeenat ya nufi dakinsa daita ya rungumeta tsam tsam ajikinshi zeenat yakira sunanta Ina so ki tattaro natsuwa ki sanyawa gangar jikinki sannan ki kwantar da hankalinki da sannu zan shawo kanta 'cikin sauki batare da wani hargitse ba har ta amince . domin wannan harbin iskar da kike da tashin hankalin ba zai saka tabada ya'ya 'cikin sauki ba . as far as tasan wahalar daukar ciki da radadin haihuwa kema kinsa bazai yiwu a karbi yaran 'cikin sauki ba. ki dinga lallabata ta yadda taza yarda ta amince da ba cutar daita da yaranta zakiyi ba .. narkewa tayi sosai ajikinshi , zanyi komai my hrt matukar yaran zasu zamo nawa Dan wlh wani irin mugu mugun son yaran nake ji 'acikin zuciyarta . Nima sun shiga raina zeenat fiyye da ita kanta uwar data kawo su duniya. Amman duk da hk ba zai yiwu muyi mata dole ba . tana bukatar rarrashi da caring kema kinsa haihuwar nan is not easy ballanantana irin nata datayi kwana biyu tana abu daya sosai deeni ya kwantarwa da zeenat hankali har ta Dan samu natsuwar zuciya tare da sake jin kaunar yaran daram acikin zuciyarta .. Kowajen wanka ma kememe nablah taki yarda ummi ta rufe kofa toilet tayi. Dan kofar a bude aka barta tana hango wutsil wutsul din yaranta akan bed Dan gabadaya atsorace take dasu ummu. yayinda zuciyar ummi tashiga watsi watsi datashin hankali anya kuwa ba wata maseefar ce ke shirin faruwa dasu ba. duba Ga yadda nablah ke nuna son yayanta mura mutane da yin kafa kafa dasu ... Daren ranar gabadayansu Daga ummi har oga deeni da zeenat adakin nablah suka kwanna sbd yaran a cewarsu . bbu wanda ya runtse acikinsu. yaran Sai kuka suke nablah zaune tana feeding din mazan duka biyu zeenat km tana tsaye tana hada abinci yara a fidda. shi km deeni yana tsaye rungume da bby girl dinsa yana jijigata sbd kukan datake ya saka mata lips dinsa abakinta yana Dan jijjigata har takoma bacci ya mannata ajikinshi sannan ya koma ya zauna . Ya jin yadda zeenat ke cigaba da rokon nablah Amman tayi mata banza taciga da feeding din yaranta tana jijiga kafa .zaune kawai deeni yake Dan Bai San me zaice ba . ya kwantar daita zeenat ta karbi bby daya Daga hannu nablah tashiga bashi abincinsa. ita dai ummi zuru tayi tana aikin binsu da ido kawai. sbd al'amarin yarinyar ya daina bata mamakin ya dawo bata tsoro . Haka 'cikin daren ummi da deeni sukayi ta mata naci da rarrashi akan yaran . nablah kema tamkar diyata nake jinki 'cikin raina sannan km bazan iya takuriki ba Amman idan kinsa yadda yaran nan suke 'cikin zuciyarta dakin mallaka manasu Kai tsaye bazan taba gajiya gurin rokonki akan kibar mana su ba . nablah tace uhmmmm azuciyarta , ummi kennan bazaki tabagane value din yaran nan a raina ba . ni kaina bantabasani Haka yaya suke acikin zuciyar iyayensu ba Sai dayazo kaina . wayan nan yaran sune duniya ahalin yanzu .. zeenat ma sake saka baki ciki nablah zan kular miki dasu Dan girma Allah kiyi hakuri kibar minsu wlh nafiki bukatarsu sannan Ina rokon ki Dan Allah kibari a dinga sauka da baby's din nan kasa sbd Yan zuwa barka .. Wani irin mugun kallo nablah tabi zeenat din dashi sannan tace nifa wlh bazan wani bayar da ya'yana ba . duk me son ganinsu yazo sama idan ya matsu Amman wlh idan kuka takurani zan ban bar muku gidanku Gobe goben nan , Dan nima wlh atakure nake daku. gaban deeni ya buga da karfi ya tsurawa Dan karamin tsukaken bakinta ido . Muryarsa a sanyaye yace nablah no duk zance Bai kai hk ba . Ba Sai kinje koina ba ke zeenat gobe kiyi zamanki anan dakin kawai duk me son ganinki da bbys yazo nan yasameki. jikinta a sanyaye tace to shikennan my hrt. Washegari gidan yacika tap da dangi tana ji yadda kowa yake fadar irin kyawun yaran Amman wai macce ce kawai bata biyo deeni ba suko mazan tamkar an tsaga kara ne dashi . Ita ko nablah tana kwance su ummi gabadayan sun rasa gane kanta domin ranta a matukar bace yake taki yarda tayi magana da ummi ballanantana wata zeenat. Barta deeni ko kallo Bai isheta ba sbd magiyar dayake mata akan yaran aranta kuwa kwata kwata batason ta kara daidai da second daya agidan. tunanin kawai yadda zata gudu take da yaranta 'cikin sauki batare anganta ba .. Tundaga ranar duk yazo barka ya nemi ganin baby's Sai dai subada uzirin Doctor yace bbys din suna bukatar hutu yawan daukar da'ake musu yana saka su zazzabi dare wasu sun yarda da zance Sai dai wasu basu wani amince ba . km suka dinga cewa iyayi ne kawai irin Na deeni Dan duk sunsa sharrinsa ne ... Sosai ummi ke bawa nablah kulawa ita da yaranta .ta gasata sosai da sosai duk da kasancewar nabla irin matan ne masu tsukaken jiki wayan da da zarar anagama cinsu suke hadewa take Amman duk da ummi Na kula da kasanta .domin zuwa yanzu ta hade gam tamkar ba itace ta haifo Yan uku ba .sosai km take da nuna mata yadda zata kula da yaranta. Itama nablah duk abinda ummi tasanar tana kiyayewa sbd daman ita can me kaunar yara ce nawasu ma ta bauta musu ballanantana nata .ita kuwa zeenat gabadaya fargaba da tunani hade da tashin hankali ya maidaita wata iri . tayi wujiga wujiga daita tayi wata irin rama tayi duhu kallo daya zakayi mata kasan tana 'cikin taskon rayuwa da tsaka me wuya. Yayinda kullun kwana duniya take like da nablah tana yi mata naci da magiya akan tabar mata baby's din ta .ita km ta rufe idanunta taki wani lokacin idan abun ya isheta tasaka mata kuka .abu goma da ashirin Ga kewa gidansu datake Ga taushin hankali da fitinar zeenat. Ta fanni deeni ma gabadaya ya susuce ya rame tsaye kawai yake da kafafunsa Amman zuciyarsa cike da rudani . Tunda akayi haihuwar yagagara fita koina . abokansa sukayita zuwa taya Shi murna karuwar daya samu . Yayinda ,gida da office takoina ka kalli fuskar jama'a murna haihuwar manager suke . ,sadaka kuwa deeni Yayi shi har bai San iyakacin abinda ya raba ba .hutu sati guda akabawa ma'aikata companies har sai byn suna . Fk ma yazo ganin baby's da kyar deeni yasamu ya karbi a gurin nablah yakai masa km har yakai su ya dawo dasu kuka take .tana ganin ya dawo mata da yaranta ta bar kuka datake tana sakin numafashi da karfi da ajiyar zuciya 'cikin jikin nasa yakaraso gareta yana cizan lips dinsa yace yanzu har rashin yarda takai Haka nablah ? Bazan cutar dasu domin nima sune duniyata kalli yadda kika dawo nablah akan yaran da nabaki ba .wata katuwar harara ta zabga masa sannan ta turo masa tsukaken bakinta gaba bangane yaran da banawa ba? Kana ganin duk duniya akwai wanda ya isa Yayi claiming din yaran nan nashi ne ? Ya Dan yi murmushin takaici ya zauna gabanta ya tsotse lips dinta cike da shaukinki kaunarta yace akwai ubansu km mahaifi ko ba dade zai bayyana kansa garesu Amman dai kafin zuwansa kiyi hakuri ki bar min su. Ranar da bbys suka cika kwana hudu da haihuwa tafiyar gaugauwa taka ma deeni zuwa abuja tun safe deeni ya tafi abuja amman aranar zai dawo. ,tunda nablah taji zance tafiyar sa . Ta kasa zaune ta kasa tsaye . hankalinta Yayi matukar mugun tashi . Duk ta frigice .. taki sakarwa ruhinta salama . Karfe shida daidai deeni yashigo gidan kai tsaye dakin jikin nablah ya nufa yana bude kofar yayi turus jikinsa a sanyaye sbd ganin da Yayi nablah tsaye rungume da yaranta biyu akirjinta ,sannan km dayan na goye abayanta tana jijiga su tana kuka su ummi da zeenat tsaye akanta sunyi cirkocirko suna dubanta .Dan gabadaya sun rasa yadda zasuyi daita tun barin deeni gidan take a Haka . baby's din ma kuka suke sosai tamkar sun San mamansu Na 'cikin tashin hankali. ahankali deeni yakarasa shigowa dakin sosai yana bin su ummi da kallo. kana jikinshi narawa da zuciyarsa gurin cewa lfy ummi naganku hk ? Ina fa lfy deeni tun safe daka bar gidan nan nake fama daita taki cin taki Sha har zuwa yanzu. Yanzu km mun shigo dakin munganta goye da ya'yan . da alamun shirin guduwa take ya runtse rikitattun idanushi dake cike da rudani yana ambatar sunan Allah . ya kamota ya zauna daita ya karbi yaya duka ya kwantar dasu ya riko hannuta'cikin nashi yana kallon ummi da zeenat tare da yi musu alamar su fita. Byn sun fita gabadayansu ya Mike yaje ya rufe dakin tare da yiwa kofar key yana dawowa ya rungumeta gam ajikinsa kusan minti goma shabiyar suka dauka haka batare da yace komai ba suna sauke naunauyen ajiyar zuciya da shakar numfashin junansu.cike da tausayinta ya zareta Daga jikinsa yaje ya hado mata tea me zafi yakawo mata ta kar Tasoma sha ahankali Dan yanzu tafi yarda dashi akan zeenat da ummi . muryasa'cik e da fargaba yace nablah ta dago shanyayyun idanunta tana kallonsa batare da ta amsa. Meke damunki ? Tayi shr taciga da kurbar tea . Ko wani abu su ummi suka miki ? Ta girgiza masa kanta . Ya kamo tafin hannunta wanda yake empty yasoma murzawa ahankali ahankali tare da tsareta da rikitattun idanunshi. Muryarsa cike da laushi ya sanyaya ta sosai sannan yasoma mgn a tsanake yace ba ki min alkwarin zaki bani bby ba? Ba gori ba ki tuna abubuwan alkhari dana miki nablah akanki Na mari matata ta sunana akanki Na kewa mahaifiyarta gardama Ya'yanki ba'a San usilinsu ba. ba'a San tushensu ba Amman naji nagani nace karbi 'cikin jikinki domin Na rufa miki asiri sbd kar duniya ta zage ki . ,kin tuna sanda kika yi 'cikin nan ban Kiki ba nayi rayuwa dake tamkar matata ,Na kula dake da abunda ke cikinki . please nablah kada ki canza ra'ayinki akan alkwarin dakika min akan zaki bani su . jikinsa Na rawa yacigaba da cewa wlh idan kika yarda kika amince kika bani baby's din nan nayi miki alkwarin zan mallaka miki gidan glass gabadayansa zan mallaka miki gidana dake ajawu estate zan maidake makaranta kicigaba da karantunki dakike buri . zan taimakawa iyayenki Na canza musu rayuwa zan ingata rayuwarki data ahlinki gabadayansu . haka ya dinga kwadaita mata abubuwan alkhari dazai mata . nablah Ina son kisan wani abu ko matata ta sunnu bata taba zuwa sabon gidana Na glass ba Sai ke. bantaba yin rayuwa da wata mace a duniya irin yadda nayi rayuwa dake ba . Narasa tantancewar kaina da zuciyata shin sonki nake ko km tausayin ne ko km sabo ne Amman mutane da dama idan Na tmbyesu suna gaya min sonki nake. which's kema kinsha gaya min haka. Amman Ina karyata zuciyata nablah ki dubi Allah ki taimaka please ki bani yaran nan sake of me zuciyata tayi rauni dayawa gashi bata iya naci akan abu duk girma Amman yau tsawon kwana hudu Ina binki. sanadiyar wayan nan yaran bbu abinda bazan iya miki ba arayuwa zan miki komai Na rayuwar duniya r nan . jan jiyar dake dadin duniya zan saki daukaka acikin duniya. bazan taba barin ki wulakanta ba. Duk abinda deeni ya mallaka naki ne hk zuciyar deeni take ce please please nablah ki taimaka please Haka ya dinga gaya mata Ward's masu dadi da sanyaya zuciya as ended. Ya zube kasa agabanta Yayi mata neildwon tamkar dai yadda zeenat tayi mata. ya daura kanshi a saman cinyarta sannan ya sakala hannushi ya rungumeta gam ta baya muryarsa a raunane yace mata. Dan girma Allah kiyi hakuri ki taimakeni ki rufa min asiri ni badan zeenat ba Dan ummi banason ki kunyata ummi sbd ta rigada tagama gayawa mutane zeenat haihu . Yanzu tunda abin yazama hk Kinfa sa kyautar mana da yaran shikennan ki ba r ya'ya kawai . Amman Dan sbd dan kada mutane su farga su gane ba yaranmu bane . Ki aro mana su Amman agurin ki zasu dinga kwana a lallaba mutane har ayi suna inyaso byn suna Sai a gayawa duniya da mutane abinda zeenat ta haifa sun mutu har an binnesu ke km kina iya tafiya da yaranki . Gabanta ya fadi jikinta ya dauki rawa tace to.. to. shikennan Na yarda da wannan . zan muku alfarma har ta wata daya a gama rurumar suna da barka Sai dai fa wlh da ya'ya zan dinga kwana kmr yadda kace. zuciyarsa cike da farinciki samun nasara da Yayi yau yace Na amince . to kira ummi da zeenat ka maimaita agabansu gabadayansu suka shigo dakin byn kiran da deeni Yayi musu ta waya. Ahankali cike da natsuwa ya maimaita yadda sukayi da nablah ummi zatayi mgn da zeenat Yayi saurin yiwa ummi sigina da idonsa alamun kada suce komai take kuwa suka yi shiru. suka hau cewa shikennan mun yarda da wannan tsarin ... gabadayansu da ummi da zeenat har deeni suka tabbatar mata da sun Yarda akan tsarin... Uhmmmm to ko yazata kaya tsakanin deeni da zeenat har uwar gaya ummi πŸ€”πŸ€”πŸ€”πŸ€”πŸ€”πŸ€”πŸ€”Ku dai kucigaba da biyo Yar mutan bagudo MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Dedicated to HAUWA A USMAN (JIDDARH) Page 101 Gabadayansu suka fita Daga dakin atare. zuciyar ummi da zeenat cike da matsanancin fargaba da tsoron abinda zai biyo byn wata dayan nan da nablah tabasu.. zeenat so tayiwa ummi mgn akan hukuncin da nablah akan baby's . Amman bakinta Yayi mata nauyi . takasa cewa komai Sai dai ita azuciyarta taso ne ace ambar mata yaran gabadayansu ba wai aro aka basu da gindaye sharadi .. Byn fitarsu nablah tayi kuka har da ciwon kai akan rayuwar data tsinci kanta ciki . Me zatacewa iyayenta da danginta akan yaran ? Wa zata ce Yayi mata cikinsu ? Sosai tayi kuka tamkar ranta zai fita .. Ita dai duk rintsi tana son ya'yanta km duk tsananin wuya tana tare dasu km zata rayu da abunta domin sune duniyarta itace duniyarsu . da daddare deeni yashigo dakin ta Dan dago shanyayyun idanunta ta dube shi wallahi Sai taga duk ya rame mata Yayi Dan wuya , yaja stood ya zauna yana facing dinta idanunshi akanta tayi saurin yin kasa da kanta . muryarsa a raunane.yace me Dame kike so game da suna ? ta sake dago shanyayyun idanunta ta dubeshi dasu tana maimaita abinda yace a cikin ranta muryarta a sarke tace ni Ina ruwana da wani suna ? Nifa babbar sunana kugama abinda zakuyi da yarana Ku dawo min da abina nakama gabana . Ya kamo hannuta 'cikin nashi yasoma murzawa yana kallonta agalabaice kana yace Karki damu kanki Ai za a dawo miki dasu . Amman kafin wannan lokaci Dan girma Allah ki saki ranki sosai kin dinga ci abinci kina basu nono sosai suna Sha . Yakarasa mgnr da duk kinbi kin tada hankalinki sbd yaran nan. ,uhmmmm dole ne naga kmr ana son a farmakeni akansu ne km mgnr bada nono Ai ko bakace ba dole nabasu idan ma banbasu me zanyi dashi? numfashinsa ya sauke da kyar yana cigaba da kallonta ya km damko dayan hannuta 'cikin nashi yana murzawa ahankali ahankali yana kallonta surar jikinta nablah yakira sunanta ta kalleshi ta sauke idanunta 'cikin nashi .take gaban dukkansu ya buga da karfi . wai bakya jin komai a game dani ne? ya fadi hk muryarsa cike da fargaban abinda zatace . Sai data tsuke tsukaken bakinta hade da lumshe idanunta sannan tace me kake tunanin zanji a game da kai ? Wani abu makamancin felling akaina ko shaukin kaunata ......... Yayi mgnr yana matse hannuta sosai 'cikin nashi.ta girgiza masa kanta uhmmmm Gsky ni bana jin wani abu makamancin hk a game da kai . Sai dai idan Kai ne ke jin hk agame dani . Yayi saurin lumshe rikitattun idanunshi na 2 second kana ya bude fess yana kallonta tabbas abinda ta fada masa ba gsky bane . idan dai har shi yana jin wani abu akanta yasan dole ne itama takasance hk .. Ya Mike yakarasa gadon da bbys dinsa ke kwance suna bacci ya sumbacesu daya byn daya Amman ya dade akan bby girl dinsa yana kallonta yana jin kaunar yarinya Na sake huda zuciyarsa komai nata irinn Na nablah ne sak. bbu abinda ta dauko nashi Sai hasken fata koda ya dawo gurin nablah har tayi shirin bacci . ta Dan dube shi tace kazo ka wuce bacci nake ji zan kulle kofa uhmmmm babudamuwa kina iya kullewa kawai Dan nima anan zan kwanta . Bangane anan zaka kwana ba ? Tayi masa tmbyr a Dan hassale . Bai ce daita komai ba ya nema guri can karshen gado ya kwanta . Yana runtse idanushi . tazo inda yake kwance ta tsaya akanshi .. please kazo ka bar dakin nan . Nifa wlh bana son kebencewana da kai alhalin Kai ba muharramina bane. fizgota taji yayi ahankali bisa kirjinsa ya rungume tsam yana sakin numafashi . kiyi baccinki anan bbu abinda zan miki . Muryarta a matukar tsorace tace gsky ni a'a . ada can baya banyi komai dake ba Sai yanzu ..kina jego Ta bude baki kennan zata sake yin mgn ya hade bakinsu guri daya yana girgiza mata kanshi da lumshe rikitattun idanunshi masu kashe mata sansar jikinta. Dolenta tayi shr ta lafe a fadadden kirjinshi tana fidda numfashi sama sama . Asuba ta gari tsumammu masoya .. Ana sauran kwana biyu suna nablah zaune a gefen godo jikinta sanye 'cikin wata hadaddeyar doguwar rigar shadda har kasa wacce ummi takawo mata. rigar shadda tayi matsefafe kyau ajikinta km dagani zatayi tsada Tasha aikin stone work sosai rigar tayi mata kyau ta karbi sihirtaccen surar jikinta me daukar hankali . tayi kyau sosai tayi fresh Sai sheki take xubawa irin Na me jego . Koina ya cicciko ajikinta most especially brest dinta da suka sake wani irin cikowa bam dasu sukayi mata hakeke akirjinta tamkar zasu yaga rigar dake sanye jikinta . Sai kamshi turaren me sanyi dadi take takoina kasancewarta me tsanani tsafta da son kamshi . deeni yashigo dakin bakinsa dauke da sallama ya ajiye wasu manya manya lailon . ya zauna kusa daita sosai tare da cewa washhhhhh yana kallon fuskarta. ta juyo ahankali saitin inda yake zaune idanunsu suka sarke 'cikin juna ya kashe mata idonsa daya yana kallon 'cikin kwayar idanunta da surar jikinta wani irin shock jikinsa Yayi. Kullun yaga ganta kara kyau take masa da sake shiga zuciyarsa . take zuciyarsa tashiga harbawa da sauri akanta . muryarsa a raunane yace ga kaya nan ki bude ki duba wanda Bai me ki ba Sai a canxo. lumshe shanyayyun idanunta tayi batare da tace masa komai ba . tasoma bubbude lailon din jikinta a sanyaye. Nablah Na budewa taga wasu kwali guda uku manya Sai Dan karamin kwali guda daya ta dago shanyayyun idanunta ta kalli deeni suka hada ido ya jinjina mata Kai alamun taciga da budewa kawai taga abinda yake cikinsu Dan har wani kamshin kwalayen keyi da lailon din gabadayan . Manyan kwalayen tasoma budewa takarmane hadaddun aciki. kusan kala biyar ajere aciki . ta sake dago shanyayyun idanunta ta dubesa ya sake kashe mata idonsa daya. Domin daman idanushi nakanta ne. jikinta a matukar sanyaye taciga ta ajiye wannan kwalin ta bude wani vasassce flat shoes different types tagani Suma guda biyar masu shegen kyau da tsada da daukar hankalin batace komai ba ta km bude dayar kwalin kayan jewairis ne dangin kayan wuya kowane sarka sait da dankune da agogo da bangus da abin hannu Na axurfa sai sheki suke da daukar ido anyi musu ado da Stones farare yayinda kowanne jikin abin hannu an rubuta N N da manya harafi kana Gani azahirance .. sororo tayi kawai tana kallonsa da shanyayyun idanunta jikinsa cike da shaukin kaunarta ya sake motsawa sosai har suna jin numfashin junansu da bugun zuciyoyinsu. ya karba abin hannu ya zira mata yana murmushin gefen baki wanda Bai hade da fuskarsa gabadayan ba .yace ya kikagani ,sunyi kyau ko ? Ta lumshe idanunta batare da tace kala ba . Ki Bari byn suna zan kanki saudiya ki zabi design din da kikeso ayi miki Na zinari .. Ita dai nablah har lokacin kallonsa kawai take da mamaki tamkar a mafarki wai ita yau deeni yakewa abubuwa kmr matarsa ta suna km yake bata kulawa ta musamman ita fa tasoma jin tsoron lamarinsa gsky . Ahankali Ya soma shafa saman hannuta yana lumlumshe rikitattun idanunshi ya sake cewa ya kikagani ko kayan basu miki bane ? Girgiza kanta kawai tayi tare da cewa Na gode Allah Ya saka da alkhari Allah yakara Budi . km sunyi matukar yin kyau sosai .. Murmushin ya sakar mata deeni. fari tas yake jin zuciyarsa Sai wani murmushin farinciki yake jin yana mamaye ilahirin jikinshi . Wannan shine karo Na farko da Yayi mata alkhari irin hk arayuwarsa km taji dadi ta yaba har tayi masa godiya da addu'a . Ga kanshi ya bude Dan Karami kwalin ya ciro wata dankareriyar waya Samsung ya hada da layi da komai yabata murna ya rufeta sosai jikinta a mace tasa hannuta ta karba tana sake yi masa godiya . girgiza mata Kai Yayi alamun bayaso . yadda ta nuna taji dadinta sosai aranta . Dan hk dole shima yaji dadi ya Mike ahankali ya fita Daga dakin yanata fara'a da murna itama binsa tayi da ido tana yatsina fusaka har ya fice ya rufo mata kofar .. ta sake dudduba kayan sosai tana yatsina fusaka tana jinjinasu a ranta tace aikin banza kawai dama kasani baka wahalar da kanka ba idan kayi da wata manufane ma . burinku ba zai taba cika ba akaina da yarana ba . duk 'cikin kyautar bbu abinda ya birgeta km ya dauki hankalinta kmr abun hannu hk ta dauki lokaci tayita kallonsa tana shafawa tana lumshe ido . Ranar suna deeni ya kashe wasu irin mahaukatan kudi tamkar a kasa yake hakosu zeenat da ummi kallonsa kawai suke. akwati day day har biyar yayiwa kowane Daga cikinsu Daga nablah har ummi da zeenat tsayawa ma fadar abinda yake 'cikin akwatin nan bata lokaci ne . Ga key din mota da daya bawa nablah kira 4mart Yar me shegen kyaun tsiya sabon sanfiri . ga kujerar hajji da umara ita da iyayenta sannan Ga takardun gidan shi Na glass yace yabata halak malak ko byn ranshin sannan ko bata tare dashi Na gaya ummi ta km ta amince da hkn sanda yagama zayye ne mata komai. hakan yasata jin wani irin mugu mugun tausayinsa domin tasan duk yanayi wannan abun ne Dan ta hakura tabar masa ya'ya ta . ita km Wlh duniya da abinda ke cikinsa zai bata bazata kyautar masa da yayanta ba . Ta fada jikinshi sbd murna abinda Yayi mata ta rasa wace irin godiya zatayi masa . hannunshi duka Yasa yabata kwakkywar runguma ajikinshi tare da lumshe rikitattun idanunshi. Sbd shaukinta dayaji ya tsargamasa sakamakon jinta ajikinsa . sai aikin cusa kanshi atsakankanin kirjinta yake xuwa wunyata yana shakar daddaden kamshin turaren jikinta dake karawa zuciyarsa shaukinta bbu abinda deeni yake banda sauke naunauyen ajiyar zuciya da hadiye miyo kasa cewa komai Yayi sai aikin shinshinata da yake yana bata hot kiss a duk inda bakinsa yaci karo dashi ajikinta rungumeta yayi tsam tsam ajikinshi yana sake sakin ajiyar zuciya tamkar wanda yake jin tsoro kar akwace masa ita. , ahankali Ya Kai hannunshi sama 'sumar kanta yasoma shafawa xuwa bayanta ita kuwa nablah da gabadaya a sukwane take sbd jin dadin abinda Yayi mata da tausayinsa tayi lufffff acikin fadadden kirjinshi me cike da yalwar gashi tare da sa hannuwanta dukka ta zagaye bayansa tana shashafa wuyansa 'cikin salon son zautar dashi gabadaya wani bakon al'amari take ji a game dashi wanda sai yanzu takara tabbatarwa da xuciyarta da abinda ke faruwa daita wato matsanancin soyyayar deeni tayi nasarar cafkar ruhinta. take km tausayin kanta ya rufeta sanadiyar tuno wanene shi deeni a karon kanshi . da km matsayin matarsa wani irin azababen wutar kaunarshi ke taso mata bataki ace matsayin miji da mata suke ba. yayinda wasu warare daban daban ajikinta ke sake budewa ajikinta suna bawa deeni muhali Na musamman yadda taji yaki sausautawa sai aikin shinshinata yaje yana sakin numafashi me gyaraye da zafi zafi me kara raunana zuciyarta akan shi. idanunta suka cicciko da ruwan hawaye Amman ta maidasu sbd rashin sanin fassararsa garesa.. Muryarta a raunane takira sunanshi Bai amsa ba saima sake susucewa dayayi ajikinta ganin bashida niyar amsawa Yasa tasoma raba jikinta dana shi . muryarta a raunane tamkar zata fashe da kuka tace duk wannan hidimar wa ni Kadai deeni ? Ya Daga mata Kai . Deeni sunyi yawa wlh sun min yawa hawaye suka shiga bin kuncinta . basuyi yawa ba nablah ki zarta hk a gurin zan iya karar da duk abinda Na mallaka akanki .. Kin bani farinciki mara misaltuwa a rayuwa ki daina kukan nan yau ranar farinciki ce please yashiga goge mata hawayen . dangi sunyi hidima da bby . sosai aka sha shagalin suna. yara sukaci sunan ummi da mahaifin deeni da sunan deeni karan kanshi. kowa ya wadatu da kayan suna domin rabon get fast aka dinga bayawar . mutane kuwa kmr turosu ake takoina ka kalla jama'a ne . Fanni Kawayen zeenat kuwa bbu mgn suncika gidan makil , da fatan baku manta da zeenat da tarin kawaye ba Sai shiga take tana canzawa . shannu goma aka yanka da raguna biyar . Haka ma kawayen ummi sun zo sosai fuskar kowa ka kalla a gurin murna yake . Ita kam Nablah tana can dakin tayi shr ita kadai tana tunani abin arzikin da deeni yayi mata a safiyar yau din nan da irin hidimar dayake mata. zeenat tashigo dakin hannuta rike da wata dakakiyyar shada geziner Sai sheki take tana daukar hankalin ta mikawa nablah ungo ki canza zamuyi photo . nablah bbu mutsu tasa hannuta karba . riga da zane ne wayanda suka sha aiki stone work ta mike jikinta a matukar sanyaye tasoma cire kayan jikinta tasaka can km Sai ga ummi da deeni sun shigo har da bby da camera man. irin kayan dake jikin zeenat danata ,shi tagani ajikin deeni wato anko kennan Yayi musu zeenat tayi tayi ta gyarawa nablah fuskata Amman nablah taki. Ummi ta miko mata bby boy ta karbi . shi km deeni rike da mace zeenat rike da dayan boy din aka dinga kashe musu pic . Sosai akayi musu hotuna wani deeni shi da nablah da baby's wani da zeenat wani km gabadayansu har ummi . Daren ranar sunan byn kowa ya watse ya kama ganansa gida ya saura Sai Yan tsiraru abokan arziki . deeni yashigo dakin nablah yaga har tayi bacci yaje ya tsugunna gaban gadon yaran Yayi musu addu'a sannan ya sumbucesu yazo kusa daita ya sumbaci kumatunta ya tsotsi lips dinta , ya kashe AC dake aiki acikin dakin ya fita ..Ya nufi dakin zeenat.. Byn sati biyu sosai baby's suka kara girma sakamakon kulawa kallo daya zaka musu kaji sunyi mugun shiga ranka sannan kamaninsu da mahaifinsu yana sake bayyana wani lokaci idan zeenat ta kallesu Sai taji gabanta Na faduwa har tadasa ayar tmby akansu Amman da zarar tayiwa ummi zance ummi zatace Suma halitar Allah ne km duk yadda Allah yake son bawansa yakasance hk zaiyi km halita biyu biyu Allah yake yi a duniya ..da hk ummi take dauke hankalin zeenat Daga kamanin da yaran sukayi da deeni .km sosai take son yaran take basu kulawa ..Sai dai yaran kiyiwar maseefa garesu indai ba'a gurin mamansu suke ba bbu kwanciyar hankali su dinga kuka kennan har an kaisu gurin uwarsu tukun wanda hakan Na matukar bakanta ran zeenat domin ita so take kafin lokacin da nablah zata bar gidan ta kwace yaran a hannuta ko ta karfin tsiya ne .. Kullun deeni 'cikin tashi hankali yake akan lamarin yarinyar da shaukin tunanita domin gabadayansa yagama tabbatar wa kanshi da son yarinyar yake bil hali da gsky bbu karya juyi kawai yake akan makeken gadonsa yana tunani ta yadda zai furta wannan tsadaddiyar kalma . Ahankali zuciyarsa ta bashi shawarar ya sanar mata kawai a wuce gurin take zuciyarsa tayi Na'am da wannan shawara .. Washegari Ahankali nablah ta fito Daga dakin tasoma saukowa Daga kan step jinkinta rufe da wani Dan Karami 'bakin mayafin shiform.daidai ta kusan karasa saukowa tasoma jiyo kamshin turaren deeni a bayan ta Dan juyo ahankali gabanta Na wani irin bugawa .Shi din ne tagani shima yana takowa ahankali 'cikin takun nan nasa me cike da izza da kasaita byn yaje dakinta Bai ganta ba Sai yaran yagani kawai . 'Cikin sanyi muryar nan tasa me matukar kashe jiki taji yakira sunanta nabeelah tayi ki juoyawa yace please ki tsaya muyi mgn man.. Abu ne me mahimmanci yakawoni yau gareki . ko kallonsa batayi ba tacigaba da tafiyarta ballanantana ta nuna alamun taji abinda yace shi km hakan datayi yakara narkar da zuciyarsa akanta sannan yakara jin yarinyar tagama tafiya da imaninsa wani irin sonta ke fizgarsa gareta .Haka kawai ya tsinci kanshi da binta kawai tamkar wani rakumi da akala har xuwa babban parlour'n gidan sai alokacin ta Dan juyo tana masa wani irin matsanancin kallo sannan fuskarta a tamke tace uhm Ina jinka ..? Abinda tayi yayi matukar mugun bashi mamaki ya km shiga tambayar kanshi da gaske kennan son yarinyar yake ? Idan yayi laakari al'amarin. da km yadda yazamo yanzu agabanta tamkar wani zautaccen sauna . To yanzu idan Yayi sanya rashin sanar daita abinda yakeji a game daita taje ta fada son waninsa da aurenshi akanta fa ? Ya zai ji ? take km wani gumi yasoma sauko masa yashiga gogewa yana take km idanunshi sauya kala sbd matsanancin kishinta dayaji . Ita kam mamaki da tsoro ne suka rufeta Na abinda ya canza shi farar daya Dan 'cikin sanyi muryar da bata San tana daita ba tace ya dai deeni ? Kawar da komai dake 'cikin zuciyarsa yayi ya kamo hannuta yana murzawa 'cikin salonsa ya sunkuyar da kanshi kasa yana kallon agogo dake daure da tsintsiyar hannunshi Yama rasa ta Ina yakamata ya fara Bai taba tsintar kanshi da jin nauyi Dan zai fadawa mace yana sonta ba sai akanta .. Ita kuwa nablah duk ta qagara taji abinda yake son sanar mata Dan hk ta tsareshi da shanyayyun idanunta tana kallonsa . gabadaya abinda take ji akanshi Yasa ta manta da inda take burunta Bai wuce taji ya furta sonta yake ba ...sun jima a Haka hannusu sakale dana juna kafin ahankali Ya bude bakinsa kmr me rada ko jin tsoron abinda zai fada yace I love you... 'Cikin wata irin razana daba San ma tayi ba ta galolo shanyayyun idanunta waje tana cigaba da kallonsa da mamaki tace what? Ganin abinda tayi Yasa yaji zuciyarsa ta tsananta bugawa da sauri da sauri . tsoronsa daya kada tayi rejecting dinsa halin daya tsinci kanshi akanta .take zuciyarsa tashiga zaginsa hk akayi kawai kazo kace kana sonta kayi shr ba dole ta frigita ba karshenta ma bata taba soyayya ba ... Yayinda ita km tana sane tayi masa hk Amman lokacin da furta kalmar kadan yarage zuciyarta bata buga ba tsabar rudani domin bata taba kawowa ranta nan kusa zai furta yana sonta ba . A frigice tacigaba da kallonsa tana masa wani irin kallo . Da sauri Ya gyara tsayuwarsa yana fesa mata murmushinsa yana sake damkar hannuta 'cikin nasa da kyau muryarsa can kasa kasa yace I mean nablah tun sanda Na fara ganinki naji kinshiga raina km Ina fatan zaki kasance wacece zata zama babbar sirri Ga rayuwata km wacce zata sake haifa min ya'ya da zasu zama sanyi idaniyana da fatan zaki min wannan alfarma? Yakarasa mgnr yana marairaice fuska. Sosai taji wani irin dadin sanyi ya mamaye zuciyarta da ilahirin jikinta wata irin kunyarsa ta lullubeta tayi kasa da kanta sosai tana fidda numfashin farinciki batare da tabashi amsa ba .. Hkn datayi ya bashi tabbacin yasamu shiga agurinta kennan idan dai har taso shi yasan zata karbi aurenshi dake kanta bazai Sha wuya ba gurin sanar mata da matsayinta gareshi ,Amman yana son samu tabbacin Daga bakinta Dan hk yace 'cikin marairaicewa please nablah kice min wani abu mana kiyi shr idan km baki sona ne kada ki damu kanki zan iya samun wata . Da sauri ta dago shanyayyun idanunta ta tsura masa tare da daure fuskarta tamau . Ya kashe mata idonsa daya yana kallon 'cikin idanuta wanda itama naShi take kallo . Yan jayota jikinsa ya rungume takasa hanashi sbd Yadda narke mata sosai har yasoma kashe mata jiki . Say something to me now nablah ... yakarasa fadar hk yana sake kwamemeta Muryarta cike da sanyi tace zanyi tunani akai better kiyi tunani sosai akai kodan sbd bbys dinki ko bazaki aureni ba sbd su ? Tasoma mutsu mutsun kwacewa Daga jikinsa ya saketa ita km tayi saurin karasa shigewa kitchen sakamakon motsin saukowa dataji . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— *AYSHA A BAGUDO* Kainuwa Waiter's association Dedicated to *HAUWA A USMAN* *(JIDDARH)* Page 102 Ummi ce ke saukowa a hankali daga matattakalar har takarasa sauka parlour'n gabadaya idanunta kan deeni tana mishi wani irin kallo mai tattare da tsansar tuhuma tareda tarin tambayoyi, shikuma Deeni ganin irin kallon da umminsa ke jifansa dashi Yasa duk sai yaji wata matsananyar kunya ta kamashi. sunkuyar da kanshi kawai yayi yana Sosa byn keyarsa alamun rashin gaskiya atare dashi domin jikinshi yabashi tunda yaga yadda umminsa tayi. ba mamaki ta ganshi tare da sanyin idaniyarsa . Numfasawa ummi dake tsaye a gabansa tayi wace takasa yi masa mgn . sannan can km ta jinjina Kanta tace ni zan fita Amman iyakacina cikin estate dina ,Dan tunda akayi haihuwar nan ban leka koina ba . muryasa 'cikin mayye da shauki kaunar dake tangaliliya dashi yace alright first love. muje Na kaiki duk inda kike son zuwa. da hannuta ta katseshi tana girgiza masa kanta alamun Yayi zamansa takarasa inda take zaton nan nablah tashiga tayi gyaran Murya tana duban bayan Nablah dake kokarin daukar heater ta juyo ahankali tana duban ummi tare da gaida ita. Dan kwata kwata ranar Sau daya suka hadu ta . Ummi ta amsa tana cewa to ni zan Dan fita ki kula da yaran nan sosai please.... idan kina bukatar wani abu ki sanarwa zeenat sannan yanzu aikin me zakiyi hk ? Duk abinda kike so Ga larabara nan kisata zatayi oready nasanar mata tun baya kin daina aikin komai agidan nan. muryarta a raunane tace ummi bawani aiki bane fa ruwan zafi ne kawai shima wanda zan hadawa yara abinci ne Ok ta juya tasoma tafiya Sai Na dawo . adawo lfy ummi Allah tsare . Ameen batare da ta km juyowa ba . Ummi nabarin gidan Da sauri deeni ya shiga 'cikin kitchen din ya tsaya abakin kofa yana kallon bayan Nablah dake tsaye komai nata tsab tsab km gabadayan ta sauya masa tayi wani irin kyau amadadin tayi baki sbd ruwan zafi . Sai ma haske takara kafafunta da yatsun hannuwanta suyi tas tas dasu abin sha'awa . sak kana kallonta kaga me dayen jego wani irin abu yaji yana fexgarsa gareta . yasoma takawa ahankali har yakaraso gareta ya sakala hannushi duka ya zagaye kugunta dashi tare da daura habarsa agefen wuya a Dan frigice ta juyo duk da tasan ko aikin waye . ta inda ya daura habarsa ta kalla idanunsu suka sarke 'cikin juna a take zuciyoyinsu ya buga da karfi . ranta Yayi mugun dagulewa taja wani irin matsanancin tsaki wanda ya taba zuciyarsa Amman ya Dane abinda yaji . hk kawai nablah ta tsinci kanta da sakin wani irin raunatacce kuka 'cikin muryarta mara sauti yayinda Shi km ya Sai wani sake narkewa yake ajikinta yana shinshina wuyanta tare da goga mata gashi habarsa tasoma kokarin raba jikinta danashi tana kara sautin kukanta please deeni kabarni wlh bana kaunar irin abinda kake min. kwata kwata bbu tsoron Allah acikin zuciyarka kwakumarta Yayi sosai kamshin jikinta da kashin turaren datayi amfani dashi suka nemi fidda Shi 'cikin hankalinsa har yasa shi jin kafafunshi sun Gaza daukarsa alamun zasu zube 'cikin wani irin maseefar shaukinta ya tattaro sauran kuzarinsa dayayi saura ya janyota zuwa jikin fridge ya matse gam ajikinsa yana sakin numafashi me gyaraye da huci me zafi. 'cikin rawar murya me cike da wani irin rauni ya fara mgn .. please kiyi hakuri da duk abinda kike Ga Ina miki nablah ni nasan akan daidai nike ba wai rashin tsoron Allah bane Amman da sannu wata rana zaki fahimci hk. nablah tun iya tsawon rayuwata banta aikata zina ko rabar inda ake aikatashi ba domin ubangijina ya tsareni. duk wani jin dadin rayuwa ko jima'i Ina yin sane tare da halalina Dan hk Dan Allah ki daina zubda hawayenki akan na rabi jikinki. Ki daina kuka nima zaki sani kuka domin Na fiki jin radadi wannan kukan naki me cike da zargi da fassara iri iri . Ya juyo daita ahankali suna fuskantar junansu sosai har suna jin hucin numfashin junansu yasoma goge mata hawayen dake kwance a saman kuncinta. tsantsar kaunarki kesani aikata miki abinda baki so wanda ni nasan ba haramun nake aikatawa ba. ta turo masa dan karamin tsukaken bakinta gaba muryarta cike da shagwaba tace ba haramun kake aikatawa ba ibada kake ? Ya Daga mata kansa alamun eh wasu Hawayen takaicin mgnrsa ne suka zubo mata duk da kokarinta Na son danewa datake ware shanyayyun idanunta tayi tasoma masa kallon wani tababe km mara cikakken hankali ganin yanayin irin kallon datake masa Yasa ya Kai hannushi ya tallabo fuskarta tare da Kai bakinsa ya manne danata waje daya yashiga tsotse lips dinta Na sama dana kasa . yana kallon'cikin kwayar idanunta Daga nan salon wasannisa suka soma canza salo ya rungumeta tsam ajikinshi bakinsu still manne da juna yana romancing din jikinta tuni suka soma barin duniyar kasa zuwa duniyar sama deeni tamkar wani mayye yaki sakar mata jiki Sai daya tiririn da sautin ruwan zafin data daura kitchen sannan ya Dan dawo normal ya sausauta rungumar da Yayi mata tana manne ajikinshi yaje ya kashe soket . ya sake dawo daita jikin fridge suna sauke naunauyen ajiyar zuciya ajere ajere yayinda nablah ta manne masa ajikinshi tana shakar daddaden kashin turaren jikinshi tare da sakin numafashi . Shi kuwa Sai tsura mata rikitattun idanunshi Yayi yana kallonta yana mai hura mata hucin numfashinsa da iskar bakinsa ta lumshe shanyayyun idanunta muryarta cike da rudani tace please sakarni Na wuce nabar yarana su kadai fa adaki . Sai lokacin yaji wata irin nutsuwa ta ratsa jikinshi muryasa a Dan kausashe yace me zai cinyesu a dakin uwar son ya'ya? Uhmmmm Ai ya'ya abin so ne wlh . wasu ma suna nema suke basu samu ba. take yagane dashi take Yayi murmushin kawai yana kallonta ya sake rungumota sosai ya Kai bakinsa 'cikin kunneta Ok nima ki aureni Sai ki haifo min nawa kinga shikennan nan naraba kaina da gorinki kullun mara kunya kawai ya ciji kunneta da Dan karfi ta saki kara mara sauti ya sausauta rungumar ta ya rike kafadarta shiiiiii wlh Karki tada min mata daga bacci da wannan sautin naki. uhmmmm ta tabe bakinta ai she fa kana jin tsoronta ? Yes Ina jin tsorota man sbd girmanta ne km Ina son mamata sosai..... mtsssssss taja sarki ka San kana son nata ne yanzu kazo kace kana sona ? Ya dage mata girarsa daya alamun eh ta sake jan wani tsakin a ranta km tace aikin banza tare da fizge jikinta ta nufi gurin heater ta janyo Dan Karami flasks tasoma tsiyaya ruwan zafi ciki yakarasa ya tsaya abayanta. sautin muryarsa taji nablah kina sona kina kishin matata .ki soni kawai domin Shi nafi bukata ki bar kishin matata. Tsabar haushi da takaicin batasan sanda hannuta ya goce Daga 'bakin flake din ba tasoma tsiyaya ruwa a kasa da sauri deeni Yayi baya yana kallonta tsaki taja da kyacci alamun bata ji dadi da ruwan Bai same Shi ba. ta rufe flask din ta fice azuciye Daga kitchen din . murmushin jin dadi Yayi . Tare da bin bayanta da sauri tana shiga dakin ta danna key sororo Yayi. Tare da bin kofar da kallo kafin Daga baya ya juya ahankali yasoma tafiya zuwa dakinsa yana jin farinciki mara misaltuwa a ranshi . Washe gari Deeni ya shiga dakin Nablah ya sameta zaune ita da yaranta, ta sasu agaba tana kallonsu tana murmushi, sukuma sai wutsel wutsel suke suna tura hannu 'cikin baki cike da koshin lfy . hankali kwance yake kallonsu yana jin wani irin kaunarsu yana bin jini da jikinshi . ya dade tsaye jingine da Jikin kofar dakin yana kallonsu cike da sha'awa da jindadi.daga it har yaranta . sannan ahankali ya karaso gabanta . zama yayi tare da rungumota jikinsa yana jin wani irin shaukin sonta yana ratsashi da bin kowane shashi Na gangar jikinshi yayinda itama a nata bangaren wani irin bugawa zuciyarta takeyi tana harbawa da sauri. sun dade a haka batare da kowanensu ya furtawa dan'uwansa uffan ba. dagota yayi sosai tare da kafeta da rikitattun idanunshi yana mata wani irin kallo mai cike da tsantsar so da kauna. itama kallonsa take tana jin wasu abubuwa suna fitowa daga 'cikin idanunsa yana shiga 'cikin nata ido. daga karshe ta kauda kanta gefe hade da daure fuska tace "lafiya irin wannan kallon hk ? nifa banason yawan kallon nan fa.. tunda mutun yasan yana da matarsa. yaje ya kalleta man ." Bai kamata ya tsaya yana kallon mace dabatasa ba tafada tana turo masa dan tsukaken bakinta. shikam Deeni jiyayi tamkar ya bushe da dariya ganin yadda kishinsa ke tasiri acikin shanyayyun idanunta kullun idan ya kalla . Dan hk yaji tana matukar burgeshi ba kadan ba,da yadda take tafiyar danata salon kishin cike da natsuwa. bakinta ya kamo yana tsotsa lips dinta kamar ya samu sweet, itama bata hanashiba kasancewar tanajin dadin hakan saida ya tsotsa son ranshi sannan ya saketa dan kanshi yace sai nayi maganin wannan rashin kunyar taki. Juyawa yayi ahankali ya kalli yaransa dake kwance suna cigaba da aikin tura hannusu 'cikin baki saida ya sumbacesu gaba daya yana maijin wani irin farinciki a ransa, na samunsu arayuwarsa kyawawan jarira'ya'yansa abi so da kaunarsa . Nablah kallonsa take sosai saida yagama da yaran ya sake juyowa gareta hade da kamo tafin hannuwanta duka 'cikin nashi yana murzawa cikin nutsuwa muryasa a sanyaye yace "Nabeelah" saida taji wani irin abu ya tsirga mata tundaga tsakiyar tafin kafafunta zuwa ilahirin jikinta.. kafeshi tayi da idanunta takasa amsawa bai damu da kin amsawarta ba, yaci gaba da maganarsa "please ki fadamin kema kina sona koda Sau daya ne km ki tabbatar min da zaki aureni"? wani irin sanyi taji yana ratsa zuciyarta da ruhinta . amma a zahirance sai ta daure fuskarta tamau kana tace "nace maka sai nayi tunani akai so yakamata kabarni nayi tunanin abinda ya dace dani . Idan nagama tunani zan sanar dakai" daga haka ta kwace hannunta duka 'cikin nashi hade da mikewa tsaye . ficewa daga bedroom din ta barshi zaune . deeni tsayawa yayi sororo tamkar mutun mutumi yana kofa cike da mamakinta . bai taba tunani da zaton akwai ranar da zai furtawa wata Diya ' macen kalmar so..... tayi ta yimasa yawo da hankalinsa hakaba. wani abun takaicin ma kullum sonta kara nunkuwa yake acikin zuciyarsa, duk abinda take masa baya ganin laifinta, hasalima burgeshi take karayi . dafe daidai saitin zuciyarsa yayi hade da lumshe rikitattun idanunshi yace "ya Allah ka sausautamin son wannan baiwa taka" ya jingina bayansa da gado dakin yana tunani. Zeenat ce ta shigo ta sameshi a cikin wannan halin. Sai datayi kissing din baby's din sannan a hankali ta karasa gareshi hade da kwanciya a jikinshi, tana ta zuba masa surutu akan yadda zasu kwace yaran a hannun Nablah . tana me sake nanukar jikinshi sam bata ma kula da yanayin halin dayake ciki ba. Yayinda shikuwa wani irin haushintane ya kamashi baisan lokacin da ya fincikota daga jikinsa ba yana mata wani irin kallo . , mamakine ya kama Zeenat ganin yadda ya fusata, daga mgn. take jikinta yasoma rawa ta fashe mishi da kuka . Ahankali km jikinsa Yayi sanyi sai alokacin yaji tausayinta ya kamashi Rungumeta yayi sosai ajikinshi yana lallashinta. a haka Nablah tashigo dakin ta samesu makale da juna suna xuba love zeenat tamkar wata bby dake shirin shigewa jikinsa wani kololon bakinciki ne ya tokare mata kirji har , bata san lokacin da tasaki tsaki ba, duk suka dago idanunsu atare suna kallonta. Zeenat mamakin yadda nablah ta zama marar kunya yanzu take. yarinyar da take shiru shr me cike da tsansar kunya Amman gabadaya yanzu tarasa dalilin dayasa ta sauya. uhmmmm ta sauke naunauyen ajiyar zuciya ba laifin bane Ai tunda tasan dadin maza dole ta sauya hali.ta fadi hk acikin zuciyata. shikuwa Deeni murmushin farinciki ya saki domin yasan kishi takeyi akansa . amma ya basar hade da dago Zeenat ya mannata da gefen jikinsa yace muje dakinki bbyna . har sun soma tafiya ta dawo da sauri ta dauki baby mace da namiji ta mikewa deeni ita km ta dauki daya suka fice Daga dakin suka bar nablah tsaye da takaicinsu. Wunin ranar yaran nacan tare dasu ,suna shan gata da tarairaiya Daga zeenat har deeni shr shr har yammacin ranar ba'a dawowa nablah da yaran ba . Ga nonuwanta sun cika bammmmmm da ruwan nono har tsiyaya suke gabadaya hakurinta da kawai cinta akan yaran yasoma karewa Dan hk ta nufi dakin zeenat inda take jiyo sautin kukan yaranta sama sama .alamun sun soma gajiya. Tana shiga bata tsaya wata wata ba ta Kai hannuta zata dauki yaran zeenat ta rike tsintsiyar hannuta. nablah ta dago idanuta tana dubanta . muryarta a hassale tamkar zatayi kuka tace hb aunty kina kallon yadda yaran nan suka wuni tun safe basu ci abincinsu ba ... uhmmmm Ai nima nabasu abinci ko kinga alamun yunwa atare dasu ? Ran nablah in Yayi dubi ya sake baci tace idan baki Ga alamun hk ba ni nagani km har naji hkn ajikina tana sake kokari daukar Anan zeenat ta Mike Daga zaune datake kusa da yaran .. sannu uwar yaya to wlh kibi ahankali domin naga take taken ki kina neman ki wuce Gona da iri . nablah cike da mamaki da karfin halin yadda zeenat takeyi tace zan dauki yayana aunty kema jike ki haifi naki 'cikin hk deeni dake 'cikin bathroom din zeenat ya fito daure da towel a kungunshi . kafin ya karaso inda suke sbd duk yaji abinda suke cewa yaga zeenat ta dauke nablah da wani gigutaccen marin tana nunata da yatsanta don't ever try ki min gorin haihuwa ya'ya arayuwarki km ko kina so ko baki so yaran nan namu ne. nablah ma cike da matsanancin fushi ta Daga hannuta zata saukewa zeenat nata marin deeni daya karasa inda suke ya rike hannu nablah gam yana kallon 'cikin idanunta . Karki soma taba min lafiyar mata sa'a arki ce ita ? 'cikin fushi yacigaba da cewa girman banza zeenat ta girmeki. ban son rashin kunya da tsaurin ido fa . nablah ta fixge hannuta a fusace tana jijjiga jikinta muryarta cike kunar rai tace aikin banza kawai mlm Daga kai har matar taka . Idan kashi abinyi ne kaza tayi man. Karki sake yarinya kiwa mijina rashin kunya wlh yanzu Na gyara miki zama ehee Km wlh ya'yan suna nan. Km yau ana zasuyi week end gara ki kama gabanki tun wuri . Kuka nablah tasaka musu wlh Dole ku bani ya'yana Na kwana tare dasu ai bamuyi hk daku ba. to mun canza ra'ayiinmu yau inji cewa zeenat. S ai da deeni Yasa baki tukun sannan zeenat tabari nablah ta dauki yaran ta fice Daga dakin tana kuka . zeenat ta fashe da kuka wai deeni yana fifita Yar aikinta Dan ta haihu akanta. tsawa ya buga mata tare da cewa idan anbar miki yaran kina da yadda zakiyi dasu ne ? Ko kina da nonon basu ? Ta sake rushewa da kuka Dan Allah mlm kiyiwa mutane shr Kinsa kina so ya'ya meyyasa baki tsaya kin haifi naki da Allah yabaki ba ? kuka take sosai wai deeni da nablah sun mata gorin haihuwa . Dan takaici ma tattare kayansa yayi nason fice Daga dakin. Amman kasa qarasowa Yayi tsakiyar dakin . sbd yadda jikinsa ya mutu Dan bakaramin yamutsa tunaninsa tayi ba musamman yadda take kuka take kiran sunansa dana nablah ..har 'cikin ranshi baya kaunar ya bude idanushi yaga tana kuka musamman sbd yadda ta kwallafawa ranta akan son ya'yan daban nata . ganin takiyin shr Yasa ya wuce bedroom dinsa yaje ya zauna 'bakin gadon yana kara tunano Dan tunaninsa Na baya . A daxu sanda zeenat ta mareta ji Yayi kmr numfashinsa zai fizge ne ya bar jikinsa sbd wani irin radadi da tashin hankali daya tsinci kanshi ciki wani irin zazzafar sonta da tausayinta yaji ya shigeshi alokaci daya. mikewa Yayi ahankali ya canza kaya ya nufi dakin nablah cak ya tsaya akanta sbd baccin daya tarar daita tayi abinta hankalinta kwance ita da yaranta zama Yayi kusa daita ya kura mata idanushi yana kallon beauty dinta da km yadda skin dinta ke sheki Sai dai Dan ramar yagaga fuskarta tayi wayarta dake gefe daya tafara haske alamar shigowar kira ahankali ya Kai hannushi ya dauka yana dubawa sunan aunty Salma yagani yana yawo akan screen din wayar. hk kawai Yayi rejecting tare da blocking dinta yashiga contact dinta Yayi wiping din komai sbd karma tasamu damar kiran wani akawo mata dauki . Mikewa Yayi ya fice Daga dakin ya nufi compound din gidan ya nufi motarsa yashiga yabar gidan bashi ya dawo gidan ba Sai dare har Yayi shirin kwanciya Amman ya kasa kwantawa sbd Bai sanya ya'yansa da nablah 'cikin idanushi ba . fitowa yayi'cikin kayan bacci wando da riga Whit ya nufi dakin nablah zaune take itama 'cikin kayan bacci mara shara shara tana gyaran farcen kafarta tana ganinsa ta daure fuskarta ya lura har lokacin fushi take dashi Amman ya shareta ya wuce Kai tsaye 'bakin gadon da bbys dinsa ke kwance ya duba lafiyarsu tare da yi musu addu'a sannan yakaraso 'bakin gadon inda take tare da zira hannuwansa duka'cikin aljihun wandonsa yace are you Ok ? Sai da tayi masa wani irin kallon rainin wayo sannan kai tsaye tace masa yes ....batare da ta saki fuska ba . Daga akafadarsa Yayi kawai yace Ok gud night tare da juyawa ahankali ya ficewarsa. Wani irin mugun sabon takaici n sa ne yatasomata ganin yadda Yayi tafiyarsa batare da yabata hakuri ko rarrashita akan marin da matarsa tayi mata da xuba. tsaki taja a ranta tana musu Allah Ya isa Shi kuwa deeni kasa komawa dakinsa Yayi yasamu kanshi da son zuwa yaga halin da zeenat take ciki rabonshi daita tun yammacin ranar. cike da natsuwa ya murda handle din kofar ya shiga parlour'n ta bata nan Sai kayan kallon parlour'n dake kunne musamman kararsu da Yayi yawa yakarasa 'cikin bedroom dinta sakamakon sheshekar kukanta dayake juyowa Daga cikin bedroom . Zaune take can kasa gefen karshen gado ta cusa kanta a tsakiyar ciyoyinta kuka take sosai kmr ranta zai fita wanda kusan tunda rayuwarta tasoma tabarbare kullun dare duniya sai tayi kukan domin ragewa kanta kunar da zuciyata keyi akan cutar kanta datayi . shr Yayi yana kallonta zuciyarsa takasa natsuwa ahankali yakarasa gurinta . wani tausayinta ne ya mamye ruhinsa runtse rikitattun idanunshi Yayi da karfi sbd kukanta Na matukar taba zuciyarsa da kwalkwaluwarsa musamman yadda abubuwa da suka gabata ke son dawowa 'cikin memory dinsa ahankali yashiga furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun domin bayason tuno komai akan abinda tayi masa . cike natsuwa yakarasa har inda take ya dagota yana kallonnta yana goge mata hawayen dake kwance saman kuncinta sannan ya rungume ta ajikinshi yana shafa bayanta ahankali ahankali muryarsa a sanyaye yace am sorry for hurting you bazan sake ba. Muryarta cike da kuka tace deeni da kai aka taru aka min gori akan ya'yan da ba naka Amman bbu komai rayuwa ce nima Allah zai bani nawa domin har kullun ban fidda ran samu ba tunda kullun Ina neman gafarar Allah da rokonsa ..nima Na kura da ya'yanta Allah zai bani nawa shiiiiii yakatseta ta hanyar cewa ya isa zeenat kibar kukan nan hk . Suma tamkar Ya'yanki ne zeenat ko byn raina basu da wata uwar data fiki 'cikin kuka tashiga girgiza masa kanta alamun a'a. sosai yayita rararshinta yana bata hakuri Daga karshe ya zance da romancing din jikinta yasoma canza salo zuwa wani fanni na daban. tasoma mutsu mutsun kwacewa kabarni my hrt banaso . ya kwakwume gam ajikinsa ya nufe bed dinta ta zame jikinta tayi baya tana sakin naunauyen ajiyar zuciya ya tsura mata idanushi sosai masu sauri karya LOGO dinta Amman yaga kwata kwata taki saduda fezgota Yayi da karfi tsiya 'cikin jikinsa muryarsa a raunane yace bakya son nayi sex dake tace uhmmmm why zeenat ..? Am not in the mood banida feelings ta fadi hk tana kuka. Ok Karki damu bari ni janyo Shi a duk inda yake yashiga romancing dinta ta karfi da yaji har Yayi narasar rabata da kayan jikinta tamkar wani zautauce mayunwancin zaki cike da zalama ya daura lips dinsa akan nipply dinta ya dinga lasa yana ciccizawa da hakorinsa take jikinta ya dinga sakewa yana macewa kasanta ya jike tasa duka hannuta ta matse gam ajikinta tana sakin numafashi tare da sake turamasa nonuwanta gabadaya suka rude suka susuce suka fita 'cikin haiyacinsu bbu abinda suke sai aikin sarrafa juna. ahankali 'cikin mutuwar jiki tasaka hannuta 'cikin sumar kansa tana cakudawa yayinda Shi km Sai nukurkusanta yake Daga karshe suka bar duniyar kasa zuwa duniyar sama duk hanyar dayasan zai kwantar mata da hankalinta Yayi . Ita km duk hanyar da tasan zata gamsar dashi tayi bbu laifi dan tayi kokari yau fiyye da da. asuba ta gari zeenat uwar gidan deeni πŸ˜‚πŸ˜‚πŸ˜‚πŸ˜‚πŸ˜‚πŸ˜‚ haka Deeni ya kasance kullum yana rokon Nablah ta amince da aurensa amma sai yawo dahankalinsa takeyi duk ya shiga damuwa a daren watarana ne suna zaune gaba dayansu a dakin Nablah Deeni yana rike da Anan takwarar first love, yana mata wasa first love kuma ta rike haidar mai sunan Baban deeni, yayinda Zeenat ta dauki takwaran Deeni wato junior ta kuramasa ido batasan dalilin dayasa in tana kallon yaran zuciyarta take bugawa ba tace "gaskiya Ummi yarannan suna matukar kama da my hrt kullum kamarsu kara bayyana take" wani gumi ummi taji ya tsatssafo mata tayi karfin halin cewa "haba Zeenat ke kullum maganarki kenan shin baki taba ganin mutane masu kama dayaba? wanda kuma basu da alaka da juna. nibanga abun mamakiba dan yarannan sunyi kamannin da deeni ikon Allah ai yawuce haka. kuma godewa Allah yakamata mu karayi da sukayi kamarsa dan bawanda zai gansu yayi tunanin ba 'ya'yanku bane" Zeenat tace "hakane km Ummi" shikuwa Deeni tunda suka fara maganar yake kallon Ummi har takai aya sannan yasaki wata boyayyiyar ajiyar zuciya. itama Nablah ido ta zuba musu tana sauraro Zeenat kam tayi matukar gamsuwa da jawaban Ummi.yayinda nablah ko ajikinta Deeni ne ya mike zai fita Ummi tace "muje Deeni inason magana dakai" bayan sun zauna a bedroom din Ummi tace "me yake damunka deeni ? kwanannan gabadaya Naga ka canza kmr kana cikin damuwa" shiru yayi kamar bazai amsaba, sannan yace "Ummi bakomai" murmushi Ummi tayi tace "haba Deeni nasan bazaiwuce ciwon son yarinyar can ba" dasauri ya dago kai yace "a'a Ummi ba haka bane" shafa kansa tayi tace "nidai abinda nakeso dakai karage yawan damuwa akanta dan Allah kar kajawa kanka wata matsalar kasani atashin hankali ka ? " gyada kai yayi kawai batare da yace mata komai ba tace "Allah Ya maka albarka" yace "Ameen" ya tashi zai fita ummi tace masa "intayi tsami maji" sakai yayi yafita yana murmushi. haka deeni yayi ta fama da nablah tana ja masa aji saima suka shiga wasan buya dashi, daga ta ganshi saita nufi gurin ummi ko tashige bandaki har yagaji ya tafi. abun yana matukar damunsa har 'yar rama yayi. wata rana Ummi da Zeenat sun fita unguwa Deeni ya shiga dakin Nablah ya sameta kwance tasa su junior a gaba tana musu wasa. hayewa kan gadon yayi ya birkitota ta juyo gabansa ya tsuramata rikitattun idanunsa yana kallonta yace "Nabeelah meyasa kikeson azabtar dani ? zuciyata bazata iya jure rashinkiba please ki amincemin" Cusa fuskarta tayi 'cikin kirjinsa tana shakar daddaden kashin turaren hakika itama tana azabtuwa da sonsa yasake cewa "Nabeelah In kuma bakya sona ne ki kalli kwayar idona kifadamin nayi alkawari zan hakura dake" wani lugude zuciyar Nablah tayi Jin yace zai iya hakura da ita. karfa agarin jan aji ajin ya tsinke, dan yanda takejinsa a zuciyarta bazata iya rayuwa bashi ba. shikansa deeni ya fadi hakan ne dan ya kawo karshen jan ajin da nablah ke masa. Muryarta cike da fargaba ta bude baki ta fara magana tace "Deeni bawai sonkane banayiba amma ai hausawa sunce kwarya tabi kwarya, ni inagani ban dace dakaiba, takowanne Bangare shin kamanta har cikin shege.... bai barta ta karasaba ya toshe bakinta danashi cikin bacinrai yana huci yace karki sake shegantamin 'ya'ya dagowa tayi dasauri tana kallonsa. hakan da ya yi ne ya ankarar dashi katobarar da yaso yayi, ya gyara maganarsa dacewa " 'ya'ya kinbanisu tun suna ciki kuma daga lokacin nakudurta a raina ba wanda ya isa ya kirasu da shegu, ciki kuwa harda ke da kikakawosu duniya, karki sake makamanciyar wannan maganar banaso. nablah ta sauke ajiyar zuciya gamida fashewa da kuka tace "hakika Deeni ka cancanci na maka duk wani abu da kake nema saboda irin kyautatawarka gareni, baka taba kyamatata ko abinda yafito daga cikina ba, duk da kasan asalinsu, hakika kai mutumne nagari, mai kyautatawa nagode nagode Amman wlh bazan iya aurenka ba . dasauri Deeni ya Mike Daga samanta ya zauna tare da rungumota jikinshi . Muryarsa a sarke tasoma rarrashita please nablah kada kiyi min hk nasan kina sona Dan me zaki ki amincewa da soyayyarta ? Meyye aibuna ya zareta Daga jikinsa tare da tsuramata rikitattun idanunshi please nablah mayye aibuna dabazaki iya aurena ba ? Baka aibuna komai kawai dai aurenka ne bazan iya ba .Bai sake ce mata komai ba ya Mike tsaye yana layi yanar dakin. Tunda ga wannan lokacin Deeni Bai sake yi mata mgnr soyayyarsa ba kowani aurensa kawai Yacigaba da bawa bbys dinsa Kulawa ta musamman tareda inganta rayuwarsu acikin kankanin lokaci bbys sukayi wani irin girma Na ban mamaki ..Gasu da shege kiweya da shiga ran mutane ..baka isa kamusu kallo daya ka dauke idanunka akansu ba .. Yayinda nablah Ta bude email da kanta tafara Facebook da whatsapp instagram da sauransu ta sake samu wayewa arayuwarta kallo daya zaka mata kasan tana 'cikin jin dadi Sai dai ta dan rame kadan sbd tunanin gida datake akai akai . Haka abubuwa suka cigaba da gudanar a tsakanin Deeni da nablah da uwar gayya zeenat yayinda kullun kwanan duniya deeni yake kara jin tamkar ana sake kara masa wutar soyayyar nablah .itama bangaren nabla soyayyar deeni din ne ke cin zuciyarta da ruhinta Amman Sam miskilacinta yaki barin ta bayyana masa abinda ke ranta . wata daya Na cika nablah ta tada balling tafiyarta gidansu hankalin gabadaya ahlin gidan ya tashi suka fuskanci matsanancin damuwa bbu irin hakurin da ummi bata bata ba akan ta Dan kara musu lokaci Amman Sam taki yarda da salon yaudararsu. da kyar deeni ya shawo kanta byn ya bude mata wuta sannan ta hakura Banda taso ba sai Dan ta kulawa ranta zata gudu da ya'yanta ko tawani hali ne. ganin yadda tayi deeni yasan bawai ta hakura har 'cikin ranta bane Sai Dan ba yadda ta iya yasashi kara securities abakin get din estate din da masu tsaro tundaga farkon shigowa engine balogu har zuwa 'bakin get din planums rows family estate. nablah ta dinga auna guduwa tare da yaranta Amman takasa fita Dan hk kara kullun Sai tayi kuka rayuwar data tsoma kanta ciki tare da tarin nadama mara iyaka ahankali ta mikewa Allah lamarinta tare da yawonta addu'ar Allah ya daidaita mata rayuwarta ya kawo mata sauki da salama acikin labarinta sosai tasoma kwantar da hankalinta.. Barin ma Yawan kyautatawar da Deeni yake mata . Ga tarin soyayyarsa mai karfi da kullun yake sake shiga ranta da mamaye dukkanin wani shashi Na gangar jikinta. hakan yasa Nablah ta fasa tafiyar datace zatayi bayan wata dayan kamar yadda tace. tunda yanzu ita kanta tagama amincewa ZUCIYARta da gangar jikinta tana mugu mugun kaunar deeni da son kasance tare dashi . gashi yaranta suna matukar samun kulawa sosai ta kowanne bangare, shiyasa ta sakankance tare da kwantar da hankalinta . Zaune deeni ya kurawa CCTV camera dinsa nablah yagani tsaye tana sallah farinciki mara misaltuwa yakamashi jikinshi har yake gurin zooming din camera ita din ce take sallah aiko washegari tun da wuri ya dawo Daga office yagama shirinsa akanta ..karfe shabiyu daidai Na rana yashiga dakinta ta barauniyar hanyarsa kwance ya isketa baccinta yayi nisa Ga yaranta kwance a gefenta batasamu kwatar dasu akan gadon su ya dauke su daya byn 1 ya kwanta . Yakaraso gareta ya rungume ta ajikinshi yasoma romancing dinta yana cire rigar jikinta yana lasar jikinta ya shafa bra's dinta yana lumshe rikitattun idanunshi wani naunauyen ajiyar zuciya ta saki tana shigewa jikinsa Shi km Sai cusa kanshi yake tsakankanin nonuwanta yana shakar kamshin turaren jikinta dake sake zautar dashi Sai lasar lip's dinta yake sosai yake ruda mata jiki itama ahankali ta dinga maida mishi martani shinshinata yake yana sakar mata sumba a wuyanta Yasa hannushi ya katseta gam ajikinsa tamkar tsohon maye cike da shauki suka andataya duniyar ma'aurata sosai yake murzawa yana fidda nishin dadi tarasa me Yasa idan yana cinta yake jin tamkar kada yabari bata isar Shi dadinta me wuyar fassarawa ne kwana suka yi suna abu daya da murza juna Sai wuraren asalatu ya barta ya Mike tare da rungume ta ajikinshi ya maida mata kayan jikinta . Washegari agaye tashi tana mikar gajiya da salati abakinta tana addu'ar neman tsari Daga sharrin aljan nisa Ga mafarkinta Na jiya wanda ta jima rabonta da yinsa wunin ranar sukusuku tayi Shi cike da jimami da sanyin jiki. Kwance tashi bbu wuya agurin Allah yara sunata girma abunsu yanzu har sunkai wata hudu suna rarrafensu ko ina ga wayo da Allah Yayi musu abinka Ga ya'yan hutu ajebo idan kagansu bazaka taba cewa ya'yan wata hudu bane sakamakon girma jikin da Allah Yayi musu Ummi taso kwarai yaran su shaku da Zeenat sosai akan Nablah amma fur yaran suka ki yarda saidai Nablah.. idan zeenat da nablah Na guri daya zaune kwata kwata basa zuwa gurin zeenat suna manne da uwarsu suna jin dumin jikinta koina tayi acikin gidan suna biye daita .. Yau takama lahadin karshen wata wanda ahlin muhd bello khaliyal suke gabatar da taron sada zumuncinsu da suke duk wanda ka kalla a estate din daga matasan Yan'matansu da samarina da manya farinciki ne shimfide a saman fuskokinsu sbd murna ganin juna yan'uwa Na nesa dana kusa gabadaya sun tattara acikin babban makeken holl din dake 'cikin estate hayaniryasu ta kaure' .. Deeni dake zaune Kusa da Fk ya Mike tsaye rungume da anan bisa kafadarsa jikinsa sanye da danye yadin voyal fari kal kal yacewa Fk aboki nifa zan ware Ok badamuwa nima ba dadewa zanyi ba . Ya fito Daga 'cikin Hall din kunnenshi manne da waya yana amsa kira da aka masa yanxu ahankali yake mgn 'cikin harshen turacin wanda idan basani kayi ba zaka dauka baya jin hausa. kmr ance ya juya idanunshi gefen hagunsa idanunshi suka sauka akan nablah tsaye ita da yakub Dan Dan mama ta abuja take zuciyarsa tayi wani irin razana da kyar ya hadiye abinda yaji ya tsaya masa a makoshinsa. wani irin abu me kama da guba yaji yana ratsa 'cikin jikinsa hankalinsa Yayi mugu mugun tashi kirjinsa yashiga dukan uku uku a harkuzuke yasoma takowa ahankali'cikin takun nan nashi zuwa Inda suke tsaye ya sake kamkame Anan ajikinshi sbd yadda yake jin Kansa kada Yayi sakacin daya salwantar da diyarsa . nablah naganinsa ta frigice ta daina murmushin datake domin sanin halinsa rikitattun idanunshi ya tsura mata yana kallonta cike da mamaki . yakub dake tsaye wanda Bai San dalilin deeni Na tsayuwa akansu ba yace yaya deeni kaima ka fi.....deeni ya katseshi ta hanyar ce masa shiiiiii idanushi nakan nablah yana jifanta da wani matsayacin kallo. take zuciyarta ta motsa ta cunkuse guri daya yayinda hankalinta Yayi mugu mugun tashi tasoma fargaba abinda zai mata.. muryasa cike da matsanancin rudani da tashin hankali mara misaltuwa yace tsayuwar uwar me kake yi Daita ? Sannan meyye tsakanika daita ? Ajere deeni ya jerowa yakub tmbyr yayinda jikin nablah ya dauki kirma zuciyarta tashiga tsalle da shawagi tamkar zata basa kirjinta. Banda gumi bbu abinda take shikam yakub gyara tsayuwarsa sosai Yayi tare da xuba hannuwansa duk'cikin aljihun bayn wandonsa kana yace tsayuwar fahimtar juna nake daita. Sannan km bbu komai a tsakaninmu face wani Dan sako danake son isarwa gareta . tsurewa nablah tayi da jin abinda yake son fadi tun zuwa Na garin dana daura idanuna akanta naji matsanancin mugun sonta ya shigeni wanda nike jin idan ban sameta ba zan iya mutuwa ......deeni Bai sanda ya dauke yakub da wasu lafiyayayun mari guda biyu ajere mahaukacin banza ashe kuwa zaka mutu batare da kashiryawa hkn ba. mamaki cike da alajabi ya farmaki ZUCIYAR yakub. ya dafe kuncinsa yana kallon deeni shima deeni Shi din yake kallo wallahi azim idan Na km ganinka tsaye daita zan salwantar da kai batare da laakari ko kai waye ba ,ya tura hannusa 'cikin aljihun wandonsa ya ciro key matarsa ya danna tare da nuna nablah da key din ahannushi alamun tashiga a matukar tsorace tasoma Daga kafafunta zuwa 'cikin motar shima ya biyota da sauri ya bude yashiga ya zauna batare da ya kalli inda take zaune ba . ya kwantar da Anan bisa cinyarsa muryar nablah cike da matsanancin fargaba da tsoro tace kawota ta fadi hk jikinta Na wani irin kirrrrrrma ... Yayi mata banza tare da yiwa motar key tafiya kadan sukayi suka iso gida tun deeni Bai gama daidai parking a harabar gidan ba tasoma kokarin fita aiko yana gama parking ta fice da sauri . shima ya fito ko tsayawa rufe motar baiyi ba ya kwantar da Anan akan Dan madaidaicin gadonta dake parlour'n kasa yayinda nablah ta rude ta nufi hanyar step domin tsira Daga maseefarshi taku daya tayi zuwa biyu taji an fezgota tayi luuuuuuu ta dawo da baya ta fada saman fadadden kirjinsa atsorace muryarta cike kunar rai numfashinta Na shirya daukewa tace . dan Allah mlm wai menayi mk ne? Kawai Daga kaganina da mutun zaka nemi kashe kanka ....Ya nuna kirjinsa da yatsansa yana kallonta cike da matsanancin damuwa ai daman kasheni kike so yi nablah shiyasa kika ki amincewa da zuciyata km Wlh akanki bbu abinda bazan iyayi ba sbd nasan kema kina sona . Mtsssssss taja tsaki tare da soma mgn tana ja baya da baya sonawa zan gaya maka bamu dace da juna ba idan kana da tunani nasan zaka fahimci abinda nike nufi . idanushi ya zaro yana aiko mata da wani irin kallo me cike da matsanancin tashin hankali a fusace ya soma takowa zuwa Inda take 'cikin sauri da dugunzuma zuciya . aiko da azama ta afka kitchen ya Kai kololuwar gurin tashi hankali fuskarshi tayi jawur . ya Kai hannushi zai damki wuyanta ta goce tare da sakin wata razananniyar kara kuka tafara yi sosai tana tokonsa yayi hkr ganin yadda gabadaya fuskarshi ta cike da rud ani tasoma neman abinda zata kare kanta dashi Dan taga alamun hankalinsa ya gushe hannuta ya sauka akan ta dauko wukar a frigice ta tsaita 'cikin Shi badan tana son burma masa tsabar bacin rai wani irin zafi yake ji wai shine zai kashe kanshi . Muryarsa a fusace yace Ok soka min wukar zakiyi sbd baki sona baki kaunata. ta girgiza masa kanta tayi . gadan gadan Yayi kanta soka min wukar Na mutu Na huta kema ki huta da matsa miki din danake tayi baya da wukar jikinta Na wani irin rawa tasoma kuka ganin yadda yazamo mata cikakken mara hankali Yasa hannushi ya damki wukar da niyar fizgewa daga hannuta itaam cike da matsanancin tsoro taja wukar da karfi gaske kanshi yasara sakamakon wani abu daya caki zuciyarsa ya ratsa kowane shashi Na gangar jikinshi me kama da raunin ciwo . idanunshi ya runtse gam yana jin radadin ciwon ajikinshi da kyar ya bude idanunshi da suka gama canza kala ya bude tafin hannusa Sai ga jini jirrrr agigice ta zaro idanunta waje tana kallon wukar dake rike a hannuta a frigice tayi wurgi daita tayo kanshi wayyyyyoo Allah jini .... kagani ko . Kagani ko kalli yadda kajiwa kanka ciwo ta fadi hk tana kuka tana ciro Dan Karami mayafin jallabiyar jikinta ta daura a saman hannushi zata daure masa ya zame hannushi yana murmushin tayi sororo tana kuka tana kallonsa ... muryarsa a kausashe yace kina sona nablah dau ta dauke Shi da wani mahaukacin mari bana sonka deeni ....... kina sona dau ta sake daukeshi da wani mari jikinta Na rawa sannan tana janyo hannushi da karfi tana son daure masa hannnunsa . kalli yadda kike kuka akan sona da kaunata nablah ta Kai hannuta zata kara masa wani marin ya rike tsintsiyar hannuta yana kallon 'cikin idanunta mace kullun a soyayya murna take Amman bansan dalili da Yasa ke kike kuka akan nace Ina sonki. Amman shikennan bbu komai nablah Allah zai rayani . Sai dai kisani yamaza dole Na nisanta kaina dake da komai Na . Dan hk Daga yau zaki barmin gidana daman Ina rike dakeni da hanaki tafiya sbd tarin son da nike miki. Amman tunda baki sona n ima zan barki Sai dai ki sani bazaki fita da daya Daga cikinsu haidar ba km idan duk duniya nan gatanki ne zanga wanda zai karbar miki su hk kika zo km hk zaki koma . yana gama fadar hk ya Mike tsaye yana layi tamkar wani mashayi. ta biyo bayansa a guje please deeni karka min hk..kar ka rabani dasu har zai hau step takarasa ta rungume Shi ta baya tana kuka cak yaja ya tsaya kirjinsa Na wani irin bugawa please deeni Na rokokeka juyowa Yayi tare daita yasa hannuwansa duka ya tallabo kyakywar fuskarta ya tsura wa fuskarta idanushi yana kallon 'cikin idanunta ahankali km ya zareta Daga ajikinshi ya tsaidata akan kafafunta tunda baki sona nablah nima Na hakura dake. km nayi miki alkwarin bazan sake tuna ki acikin zuciyata da duniyata ba har abada. ya juya zai wuce ta janyo hannushi Da sauri ya juyo gabadaya batasan sanda ta shige jikinshi ba ta rungume Shi tsam tsam tana kuka sautin muryasa taji ki daina kuka tunda baki sona bakinta ta Kai daidai saitin kunnenshi ta furta masa kalmar I love you .. love you ...Wani irin xillo zuciyarsa tayi . ya dinga jin wani sanyi Na ratsashi ta koina tundaga tafin kafafunshi har zuwa 'cikin kwanyarsa. matseta Yayi gam ajikinshi yana sakin naunauyen numafashi da ajiyar zuciya ..... Uhmmmm love one tinti MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— *AYSHA A BAGUDO* 🌈 Kainuwa writer's association Dedicated to *HAUWA A USMAN* *(JIDDARH)* Page 103 Wani irin sabon bakon alamari ne yabakunci tsokar dake makale da kirjinta. yayinda kowani part na jikinta ke sake budewa da karbarsa a cikin zuciyarta, da bashi matsayin wani jigo NE gareta da rayuwarta gabadaya . wani irin sonshi da feelings dinsa ne ke dawainiyya da ruhinta da gangar jikinta. wani irin sanyi ta dinga ajikinta ta narke masa ajiki sosai Tana fidda numfashi hade da sauke ajiyar zuciya . " shi kuwa deeni bawan Allah da kyar yasamu ya dago hannushi daya me ciwo da mara ciwon ya tallabo Kanta tare da fuskarta ya tsura mata rikitattatun idanunshi yana kallon hawayen dake cigaba da tsiyayowa daga shanyayyun idanunta cike da shaukin kaunarta tattare da soyayyarta me tarin yawa da tsinka zuciyar ma'abocin bege. ahankali yashiga girgiza mata kanshi ganin tarin hawayen dake kokuwar sake tsiyayowa daga idanunta. Wani irin kaunarta ke fizgarsa. Wanda yake jin zai iya yin komai akanta ciki kuwa har da mallaka mata rayuwarsa da komanshi. Kallonta yake me cike da tsantsar kauna da tausayi . tuni wasu sabbin hawaye suka sake samun nasarar biyo kuncinta jikinsa a matukar sanyaye ya matso da fuskarshi daf datata sosai har suna jin hucin numafashin junansu da bugun zuciyoyiyinsu tare da daura harshensa kan kuncinta yana lasar hawayen dake tsiyayowa wasu na zubowa rungumota yayi sosai ajikinshi yana shafa bynta muryasa cike da rauni da shaukin kaunarta yace please... Nabeelah ki daina kuka nan ki tausayamin ki tausayawa rayuwata da halin dazanshiga. zuciyata bazata iya jurar ganinki kina zubda hawayenki akaina ba. ina miki mugun son Da ni kaina bansan adadinsa ba . km bansan sanda yashigeni ba. "fatana yanzu mukasance cikin inuwa daya matsayin miji da mata ta yadda Zamu tallafi rayuwar ya'yanmu..... ........ Dummmm Dummmm gaban nablah ya buga da wani irin matsanancin karfi gaske... take jikinta ya dauki rawa.... xuciyarta tashiga yin up and down Tana hautsinewa. ta dinga bugawa da Sauri da sauri sakamakon tunowa datayi ita din wacece? Da km nauyi mafi girman dake kanta Wanda shine zai yi sanadiyar rashe komai atsakaninsu damn Yi mata katangar karfe dashi . Tuno wannan Abu yasa da sauri ta fixge jikinta daga jikinshi ta Mike tsaye zumburrrr jikinta na wani irin rawa tashiga furta kalmar Inna lillahi WA Inna ilaihi rajiun..... tare da yin saurin share hawayen dake cigaba da tsiyayowa a saman kuncinta . Wani irin tsuma jikinta yasoma yana rawa rawa bakinta yasoma ambaton sunan Allah atsorace deeni daya tsareta da rikitattun idanunshi yana kallon reaction dinta. ya matso ahankali kusa Daita taja baya da sauri muryarsa na rawa ya sake matsowa kusa daita sosai har suna jin hucin numfashin juna yace lfyrki me km ya faru dake? me kikatuno hk? Ajere yayi mata tbyr ta girgiza masa kanta still tana sake ja da baya alamun bbu komai . shima kanshi Yashiga girgiza Mata yana kallon cikin kwayar idanunta . please nablah kada ki min hk . kada ki cutar dani kada ki boye min komai . ki sanar min idan wani Abu ke damunki Yana kokarin kamo tafin hannuta cikin nashi ta sake ja da baya sosai ta juya da wani irin sauri zata bar gurin ya hanzarta cafko hannuta cikin nashi tare da juyo daita ahankali.... cike da tsanyi jiki idanunsu suka tsarke cikin juna . zuciyoyinsu ya buga atare . Wani irin Abu suka dinga jin yana musu yawo ajikinsu tamkar a jona wutar lantarki kusan minti biyar suka dauka suna kallon juna kafin daga bisani Ahankali jikinta ya dinga sakewa yana macewa . zuciyarta tacigaba damn harbawa... yanzu datake tsaye kan kafafunta zance mahaifinta ke dawo mata daki daki km sabo FIL. bata takan deeni domin ganinsa da sauraron lafazinsa a halin yanzu yasa Tasoma tunani lallai akwai wani boyayyen Al'amari a game dashi. " shiyasa take ganin dolenta ko ta halin yaya ta bar gidan. Kodan samawa ruhinta salama. Ahankali ya furzar da isaka me gyaraye da hucin zafi ta bakinsa sannan ya bude bakinsa da kyar... Yace please nabeelah tell me what 's wrong with you? Nothing kawai tace masa atakaice. No no no something is wrong with you beelah you better tell me the truth so that I will know what to do.. yakarasa fadar hk tmkr zai sakar mata kuka xuciyarsa na wani irin tsalle da bugawa alokaci daya domin gabadaya zuwa lokacin baya cikin hankalinsa Sam da Natsuwarsa. burinsa Kawai bai wuce komai ya daidaita atsakaninsu ba . Sannan bai Kaunar duk wani abinda zai daga masa hankalinta da jefata Cikin duniyar tunani da tashin hankali. Muryarta a fusace tace I said nothing is wrong with me ta yaya kake son dole sai fadi karya. wallahi wallahi ban yarda dake ba . akwai tashin hankalin daya frigitaki yanzu yanzu har ya canza min reaction dinki kawai ki gaya min ki gaya min abinda yazowa zuciyarki ................ Dan bantaba ganin irin wannnan reaction din daga gareki ba, yakarashe Yana tsurawa nablah idanunshi . Saurin Saita kanta tayi hade da danne abinda take jin yana tasomata daga kasan r u hint a...... Kafin tace bbu komai fah are you sure you are alright? Ta girgiza masa kanta kawai dan bazata iya furta masa komai Ba koda kuwa tace zatayi mgnr . Wani irin kuka ne ya kufce mata me karfi da frigita zuciyar masoyi from know there.... Bai San sanda ya fexgota zuwa lafiyayyen fadadden kirjinshi ya rungumeta tsam tsam yana sakin numfashi kuka take sosai rarrashinta yake jikinshi na kirrrrrrrma . Meyasa meyasa kike kuka nablah bynkin kin amsa kina so...... Nah km kince bbu komai ? Idan kinsan baki sona kada ki tursasa kanki akaina zan iya barinki Amman zuciyata da rayuwata zasu kasance cikin rudani datashin hankali maramisaltuwa. muryata cike da matsanacin Kuka tace ina sonka deeni ina sonka har bansan yadda zan misalta maka ba sai dai wani abu ya gifta atsakaninmu wanda ya datse komai har yasa bazamu taba kasancewa matsayin mata da miji ba takarasa mgnr tana sakin wani kukan me cin rai.. fusace ya sausauta rungumar da yayi mata ya dafa kafadarta duka tare da daga muryarsa Sosai meyyeshi.......wannna bazaar Abu ? ki fadamin meyeshi? ya zuba mata rikitattun idanunsa yana kallonta. Ganin tayi shr taki cewa komai km bata da niyyar cewa wani Abu yasa zuciyarsa ta sake dugunzuma da tunzura matuka.. yace beela kina son halakani daganin bayana kina bukatar rayuwata kina son kasheni tun mutuwata bata zo min ba ........ki dubi cikin kwayar idanuna ki sake gayamin kina sona sannan kigaya min matsalarki zan tsiya dukkan wata matsalar ki da damuwarki har da Karin riba ciki. bazata iya kallon cikin kwayar idanunshi ba kmr yadda yace . Sai dai Muryarta a tsarke km cike da in... Inna.. Sannan Tana kokarin zame kafadanta ta juya cike da mutuwar jiki. tace ni....ni.. Matar aure ce.. matar wani irinka ce domin byn farkon barowata gida mahaifina ya daura min aure da waninka batare dasanina babe, ta fadi hk tana karasa zamewa gabadaya daga gareshi.......... Wani naunauyen ajiyar zuciya ya sauke yana riko yatsunta biyu daga karshe yasamu nasarar kamo yatsunta duka Cikin nashi . yana jin wani irin sanyin dadi na ratsa every part of him.. OK wannan ce kawAI matsalarki? Itace damuwar datake kokarin tauye nawa farinciki Dana Dade ina nema daga gareki? Tayi shr taki cewa komai baby. meyasa dakika dawo bakisanar min ba? Muryarta a matukar sanyaye tace nima bansani ba Amman nafi lakantashi da cikin jikina NE alokacin ya dauki hankalina. yayi shiru yaki cewa komai sai ma rikitattun idanunshi daya tsura mata km still hannushi sarkafe cikin nata yaki sakar mata hannu sai faman Aikin murzawa dayake yana lumshe ido .. cike da sanyi jiki da sanyin murya tace sakar min hannu please km yanzu ka tsaya matsayinka na tsaya nawa tunda kasan koni wacece da irin nauyin dake kaina...... uhmmmmm Amsar da ya iya bata Kennan yana sake tsareta da idanushi yana kallon surar jikinta komai nata yayi masa. Arayuwa haka yake bukatar shep din Mace kwayu gareshi. a bayyane dazahirance ganin yayi shr yaki sakar mata hannu kmr yadda tace yasa ranta yasoma baci tasoma kokarin fixge hannuta. Adaidai wannan lokacin Zeenat dake dawowa daga taron meeting dinsu ta murda handle din kofar parlour 'n taci Karo da mugun gani.... dan kuwa gani tai Deeni rike da hannun Nablah, gam yana Aika Mata da wani iri kallo me dauke da ma'anoni iri iri. Tsaye take bisa kafafunta dake rawa tasa tafin hannuta ta mutsurtsuka idanunta dan ta tabbatarwa Kanta da abinda idanunta ya gane mata, tabbas kuwa hakan ne. Deeni ne yake rike da Hannu Nablah yana mata wani irin kallo mai tattare da ma'anononi daban daban wanda in ba gizo idanunta ke mataba sai tace kallon soyayyane ............. turkashi... Wani irin kishi taji ya turnuketa, tareda tafarfasar zuciya wanda takeji tamkar ta kashe Nablah . kowa ya huta. tsawar da ta dakawa Nablah ne yasa suka dawo daga duniyar kallon soyayyar da suka fad'a, Zeenat ta kuma cewa "ke karamar 'yar iska sakarmin hannun miji" tafada tana hargagi,da takowa ahankali zuwa inda suke hannusu manne da juna amaimakon Nablah ta firgita sai ta saki murmushin takaici wanda yake kara kawata fuskarta. da bayyanar da ainihin sihirtaccen kyawun fuskarta. tace "inaga dai idanunki basa gani sosai, dan da suna gani mijinki zaki cewa ya sakarmin hannu, tunda shi ya rike dani, bani nake rikeshiba. saboda haka ki gyara kalamanki."kice ya sakar min Hannu.......... ba Zeenat ba hatta Deeni sai da gabansa yayi muguwar faduwa da matukar mamakin abinda Nablah tayi. kafin su ankara Zeenat tayi kukan kura ta nufo Nablah, dasauri Deeni yayi wuf ya shiga tsakaninsu.tare da tura nablah bayansa zuciyarsa na tsanata bugawa...... ganin haka yasa Zeenat ta kara yunkurin kaiwa nablah wani irin dukan . kamo zeenat Deeni yayi ya matseta Gam a jikinsa, yana sakin numfashi yakasa cewa komai ita kuwa sai masifa take.tana zagin nablah karuwanci da kika Saba dashi zaki koyawa mijina mutumin kirki me kyawawar zuciya da ruhi wallahi baki isa ba.. Ke gidana ma zaki Bari yau . yau dina ba gobe ba... Ta inda take shiga bata nan take fita ba.. ganin haka yasa Nablah a matukar tsorace ta wuce da sauri.tayi hanyar dakinta. Tun deeni bai saketa ba ta markada mata mugun duka. Duk da Zataso ace deeni yabar zeenat din ta daketa data sai ta koya mata hankali, inyaso ta samu dalilin barin gidan. deeni ya dago Zeenat yana kallonta ransa a bace itama kallonsa take cike da tuhuma, iri iri zuciyarta wani irin harbawa take da Sauri wanna wani maseefa ce hk daga wanna sai wanna har yanzu zunubinta yaki Barin ruhinta samu salama da piece of mind . jikinta har shaking yake idanunta ne yakai kan hannushi inda yaji ciwo zaro ido waje tayi. idanunta gabadaya Sun juye Sun birkice .a razane tace "kamar jini nake gani a hannuka fa? " tafada tana kai hanunta gurin cike da fargaba. dauke hannunta yayi yace "sai yanzu kika kula da halin danake ciki ? kishi ya rufe miki ido da nabarki kin dake yarinyar nan da kinji kunya. , dan ita ta ceci rayuwar mijinki. godiya ya kamata kiyi mata amma ke Sam baki da tunani."ya tsinci kanshi da fadar hk sbd rasa abinda Zaice. Zeenat ta sake matsowa kusa dashi sosai hankalinta a tashe tace "yi hakuri my hrt wlh rainane ya baci, Kasaan banason ganin kowace mace rabe da ajikinka amma garin yaya kaji irin wannan ciwo haka?" rabawa yayi ta gefenta ya wuce yana cewa "naga alama sokike jinina ya kare" dasauri tabiyo bayanshi tana daddanna number doctor, kasancewar jinin bai Dena zuba ba. zuciyarta cike da tambayoyi da wasi wasi akan cewar Nablah ce ta ceci rayuwarsa . tayaya? Take ta daura ayar tmby Akan mijinta da wannan yarinya Amma bata da mai bata wannan amsoshin. Ita ko Nablah da ta koma dakinta wanka ta shiga ranta duk a jagule yake, ga abinda Zeenat tayi mata ga tunanin yadda zata bar gidan kullun burin ta bai wuce Tacoma gidansu ba sai dai bbu hanyar fita.. Ita km wlh bazata tafi ta bar ya'yanta ba . Kusan awa biyu tayi a zaune Tana tunanin rayuwarta . da tunanin mafuta. ciwon da deeni yaji ne y'a fado a rai Tausayinsa ya tsargama har cikin jikinta wasu hawaye masu zafi suka zubo mata tana sonshi Amman yazama dole ta barshi ta fidda shi cikin zuciyarta. domin gujewa fushin mahallincinta.. Tausayinsa yacigaba da adaban ruhinta da gangar jikinta. Ta dinga ji a ranta ba lallai ne zeenat ta kula dashiba, tabashi kulawar data dace ba. ita kadai sai tsaki take ko abinci bata nemaba ta kwanta amma zuciyarta tana ta azalzalarta ta da son ganin Deeni shin ko a wanne hali yake.? Shirin kwanciya tayi har ta Kwanta sai km kewar yaranta da son ganin halin da oga deeni ke ciki ta taso ta fito parlour'n kasa ahankali bbu kowa daga cikin mutane gida ta sake hawowa sama tashiga dakinta ta kwanta Amman Sam takasa runtsawa ballannata wani bacci. kwata kwata bacci yaki daukarta ta dawo tamkar wata zautauciya . ta zauna tsakiyar gadonta ta rafka uban tagumi Tana thinking da feelings dinsu zumbur ta Mike tsaye ta nufi bedroom din ummi basu ta fito tashiga bedroom zeenat nan ma basa ciki sai zeenat kadai dake kwance abunta tana bacci. Kai tsaye bedroom Dinsa ta nufa ahankali ta murda handle din kofar shiga dakinsa ta tura kofar tashiga Tabi bangon cikin dakin sbd duhu koina.. Cikin san'da tashiga neman inda abun switch yake ta kunna haske wutar ta haska koina a dakin a frigice ta zero idanunta waje cikin wani irin matsanancin tsoro da kunya sbd ganinsa zaune a tsakiyar gadonsa datayi idanunshi Akanta.. Daman Km Yasan ko bbu komai zatazo kodan sbd yaranta . cike da wata matsanaciyar kunya tayi kasa da kanta kawai idanunta ya sauka Kan kayan baccin dake sanye a jikinta duk da ba wai wasu masu shara shara bane a dan frigice ta dago ta kalleshi taga rikitattun idanunshi kyam akanta . idanunshi na yawo a tsantsar jikinta Sam bata ji dadin yadda yaganta hk ba ..muryarta na rawa tace daman y'a yara nazo dauka. Murmushin takaici yayi akasan ranshi ya nuna mata inda suke da yatsan hannushi.. Tsumu tsumu tasoma takowa har cikin tsakiyar dakin ta isa inda yaran ke Jere resss kwance abunsu hankali kwance suna sheka bacci . hannunta na rawa ta dauki Anan ta rungume a kafadarta ta juya da zumar tasoma zuwa ta Kwantar daita... Ta dawo taji sautin muryarasa kawo min mamana muyi sallama. jikinta a sanyaye takaraso har tsakiyar gadon dayake zaune ta Miko masa ita batare da tabari jikinsu ya hadu ba. ya karbeta yana mata kallon kasa kasa kirjinsa na bugawa . ta juya ta daukosu haidar shi Km ya tsurawa Diyarsa ido yana kallonta wani sanyi yake jin yana ratsashi . Koda ta fita dasu haidar bynta ya biyo tana shiga dakin shima yashigo atare suka kwantar da yaran ta nufi kan bed dinta . yayi musu addua ya juyo zuwa inda take unexepeted taji saukar numfashinsa a fuskarta ta runtse idanunta gam zuciyarta dokawa tashiga kokuwa da numfashinta bakinsa ya Kai y'all sumbaci lips dinta da goshinta da hancinta sannan ya fice daga Dakin.... Washegari Ranar deeni yashiga dakin ummi da Anan bisa kafadarsa yana shafa bayanta byn sun gaisa ya Dan zamo kadan daga kujera ya kwantar da anan a saman kirjinshi ummi ta zuba masa ido kawai tana kallonsa Tana nazarinsa can km ta numfasa tare da sauke ajiyar zuciya kana tace deeni daman ina son muyi wata mgn da Kai game da yarinyar nan nablah yace OK fisrt love inajinki. tayi gyaran murya umarni zan baka ba shawara ba.. Banason ka sake zuwa gurin yarinyar nan da zumar yin wani abu daita Wanda ya danganci rayuwar aure.. Gabansa ya fadi rasssss take zuciyarsa tashiga tsalle Tana bugawa da karfi yayi saurin waskewa bai Bari ummi tagane halin dayashiga ba . ya sake gyara zamansa sosai yana duban ummi . ummi tacigaba da mgn umarni nabaka . kaga bazai yiwu ka dinga yiwa yarinyar ciki tana haihuwa sannan tana nuna son yaranta a filli wanda mu ba hk bane shirinmu akanta. Dan hk naga yakamata musallameta kawai takama gabanta batare da mubata yaran ba. deeni ya zaro ido waje yana kallonta Sororo kirjishin na tsananta bugawa. ko bazaka iya bane ka tsaya kana kallona? ya girgiza mata kansa kawai yana cizan lips dinsa kana yace shikennan ummi babu damuwa zanyi duk yadda kike ce Amman abar zance tafiyarta gsky .. first love idan akace za,awa yarinyar nan hk hakika bayiwa rayuwarta adalci ba shiyasa tun farkon tsara wannan shirin banso hk ba domin nasan hkn ba me yiwu ba . Amman sbd farincikinki first love na Hakura na amince badan naso ba . ahankali km yashiga yiwa ummi nasiha da magangu masu ratsa zuciya da kama da waaxi har dai ummi ta fahimta. Suka bar zance.suka shiga wani.daman itama bawai tana son tozarta nabla bane. kawai tsarin zeena take bi sbd kwanciyar hankalinta. Shi dai deeni nan inda sukayi zance nan ya barshi yacigaba da lallabawa yana zuwa kwana dakin nablah yana shan shaaninsa. Ayau nablah tashirya barin estate koTa halin kaka, bata dauki komai nata ba, baya ga yaranta tun asubar fari tashige byn bot din motor deeni ta kwanta ita da yaranta tana adduar samun kufuta.. byn deeni yagama shirinsa tsaf na zuwa office as usual yashiga dakinta yaga wayam babu ita babu yaran ya koina adakin bai ganta ba nan hankalinsa yayi mugun tashi .ya fito afrigice yashiga tmbyr zeenat da ummi Amman bbu wanda yasan inda ta nufa yakira securities din bakin get aka tabbatar masa da babu wanda ya fita babu get pass akakaice dai suma bbu wani bayani. dakinsa ya nufa Kai tsaye ya kunna camerarsa ahankali yaganta tana sanda har sanda tashiga cikin bot din motarsa a rude ya fito da gudu ummi da zeenat biye dashi hankalinsu atashe Kai tsaye bot din ya bude jikinsa na kirma . . kwance yaganta ita da yaranta Sun hada uwar zufa sbd kundindine suke cikin hijab tana ganin an bude boy ta fashe da kuka tana rokonsa yaran kuwa bbu wanda yayi kuka dayake suna tare da uwarsu . a matukar frigice ya kai hannu yaye hijab dnta kwance yaga yaran ahankali yasoma fitowa dasu daya byn daya yana kuka ya mikowa su ummi ita ko bai san sanda yacakumota ba yayi cikin gidan daita . yana Gama shigadaita parlour yasoma yaryarfa mata maruka yana huci kina haukane zaki kashe yara adalilin wautarki na banza da wofi ? Kuka take sosai tana rokonsa gidanmu nake son zuwa Dan Allah kubarni na tafi. wlh nagaJi da zama daku kun cuceni bakumin adalci ba kunce nabaku sati daya nabaku wata Amman kun kanenayeni. for what reason zaku rikeni ku hanani tafiya? takatasa fadar hk muryata cike da kuka. ko kulata bai Yi ba . yasakai ya shige dakinsa yana Kuka shima yana kiran aikin bazan kawai tana son kashe min ya,ya. Zareya yaashigayi goye da hannuwanshi duka abaya yana tunanin yadda zai da rayuwarsa . ranar dai aikin da bai fita ba Kennan ita km wunin ranar da zazzabi ta wuni a dakin ta . ta cikin CCTV yake kallonta ta dunkule guri daya tana rawar sanyi bashir ya shigo dakin ya zauna gefen gado jikinsa na rawa ya taba wuyanta wani irin zafi yaji ya ratsa tafin hannushi ya rungumeta tsam ajikinshi yana kukan tausayinta. Tsawon lokaci ya dauka tana rungume ajkinsa tana rawar sanyi bashiri ya dauketa zuwa hospital gwajin farko aka tabbatar masa da shigar ciki gareta na Wata uku wani farinciki ne yashigeshi. lokaci daya ya manta da komai da wata damuwa. yana sake godiya ga Allah daYa azurta shi da sake samun wani karuwa . can km yayi shr Yana tunani yadda zai bulowa ummi . jikinsa a Mace suka dawo gida batare da saninta ba .shima km bai sanarwa kowa ba har ummi. Akwana atashin yara sun Kara girma sosai har sunkai wata takwas suna gudunsu koina har suna kiran Sunayen mutane gidan yayinda cikin nablah keda wata biyar cikin na shida km har lokacin bbu wanda yasani acikin gidan byn deeni .kasancewar bata da Girman ciki da laulayi. ummi ta dinga koyarda yaran yadda zasu Kira zeenat da momy nablah da aunty Amman fur suka ki yarda sai dai su cewa nablah momy zeenat aunty. Wata rana nablah ta fito daga kitchen yaran nata wasa a parlour suka hangi nablah da gudu suka taso zasu tareta yayinda zeenat dake zaune tun dazu take fama dasu suzo wajenta suka ki . taja tsaki ranta tare da cewa Amman Kalli yadda daga ganin uwarsu sun taso aguje zuwa wajenta haushin hk yasa ta Mike ta hadasu gabadaya ta gwarasu........ Faduwa sukai tare km agigice suka dago take bakin anan ya fashe haidar km goshinsane ya bugu har yatashi yayinda shi km junior ya fada saman kafafun nablah atare suka fashe da wani irin matsanacin kuka suka gigice gabadaya sukayi kan uwarsa rungumesu tayi ajikinta tana kuka suma suna yi. wani radadi take ji cikin ranta zeenat dake tsaye ta sake zuba wani uban tsaki shegun yaya kawai sai shegen naci da kulafin uwar tsiya. Duk yadda nike sonku Amman sai kun nunawa duniya cewa bani ce uwarku ba ni wlh garama abarki ki tafi da yayanki ko na huta da jaraba. ta wuce fuuuuuuuu a fusace ta nufi hanyar dakinta. cike da sanyin jiki nabla ta kwashe yaranta ta nufi dakinta dasu tana kuka tayi musu wanka ta canza musu kaya ta kwantar dasu akan gadnsu. koda deeni ya dawo gidan tuni har sunyi bacci yashigo dakin as usual Kai tsaye inda ya hangosu kwance ya nufa Yana kallonsu daya byn daya ya kamo hannun anan cikin nashi yaji jikinta da zafi can km idanunshi ya sauka kan goshin haidar ya sake kallonsu daya baya yaga bakin anan ma a dan kumbure yake ya juyo ahankali inda nabla ke zaune tana jijjiga kafarta daya hannuwanta cikin juna tana wasa dasu. Muryasa a kausashe yace meyasame yaran nan? Muryarta a raunane tmkr zata zubd kwalla tace faduwa sukayi........ Yayi shr yana nazarinta sananan ahankali ya maida idanunshi kan yaransa Yana kallonsu hk kawai ya dinga jin tausayinsu na ratsashi daga su har uwarsu domin shi kansa yasan hanyar dayabi gurin mallakar uwarsu bai Yi ba . kwata kwata Hakan bai dace da tsarin islama ba. addua yayi musu ya dawo inda nabla ke zaune ya rungumeta jikinsa Yana shinshina wuyanta .meke damuki ban taba ganinki cikin irin wanna yanayin ba..? Tayi shr taki cewa komai sai zuciyarta dake tsale tmkr zata fasa kirjinta..tmbyr duniya yayi mata taki cewa komai hk ya hakura ya bar dakin. yana fita ta fashe da kuka tare da daura hannuwanta duka saman kanta. Wayyo Allah nashiga uku na jefa kaina cikin maseefa da tashin hankali na kawo kaina cikin qangin rayuwa na cuci kaina meya kawoni . meye sake dawo Dani cikin wanna gidan ta kai hannuta ta janyo wayarta jikinta na rawa tashiga dealing number aunty Salma Amman shr kwata kwata yaki zuwa duk number datakira bata xuwa Wanda kusan wata uku Kennan takasa samun kowa daga cikin yan gidansu tayi cilli da wayar ta sake fashewa da wani irin kuka....... Me tsuma zuciya ta kwanta Tana tunani da kuka. Tana birgima da neman dauki. Yana fita daga dakin nabla Dakin ummi ya nufa yana isa ya tarar da zeeanat hakimce gaban ummi suna tautaunawa.akan ita lalai tana son nablah tabar gidan . fuskarta kawai ya kalla yasan akwai abinda ke faruwa. Jikinsa a sanyaye ya tmbyesu abinda ke faruwa. Ummi ta Kalli fuskarsa tare da dafa hannushi ta gyada masa kanta alamar bbu komai ya daura nashi hannu kan nata batare dayace komai ba.. Ya mike tsaye sbd shi kansh baya jin dadin jikinsa. Km yasan akwai wani Abu da suke boye masa . Duk wani shirye shiryen yadda nablah zata bar gidan cikin sauki batare da yaran ba . Zeenat da ummi sungama shirya abinsu tsab cikin sauki .. Wannnan yanayin tashin hankalin da nablah take ciki da damuwa har Ta ta km cika sati daya agidan wanda deeni kadai ke faman bata baki da hakuri gabadaya taji tayi mugun tsanar kanta arayuwa. why why why did she not take her destiny before ta sake dawowa gidan nan akaro na biyu....gabadaya ta kasa makanta it Feels like Tana cikin mugun Hali ......da damuwa da bacin rai zuciyarta tayi rauni sosai game da lamarinta..... Wata kawar zeenat ce me suna suhaila tazo gidan byn Sun gaisa aka kawo Mata abin tabawa suka shiga hirar duniya ummi zaune daga can gefe daya tana kallo tashar india zeeyword yayinda nablah dake zaune ta mike tsaye da niyyar basu guri su zanta. tanagama mikewa tsaye suma yaran suka Mike suhaila ta kamo hannu junior wanda ke kusanci daita aiko take ya fashe da kuka. zeenat ta mike da kanta takamosu haidar da anan ta zaunar. junior km gefenta suhaila ta dinga murmurshi Kai zeenat gsky kin iya haihuwa wlh yaranki Masha Allah kmr su sukayi kansu sannan km sak ubansu zeenat tayi murmush kawai. sai dai fa mace kwata batayi kama dake ba Dan ma tafi kama da wance me aikin nan taki, inji cewar suhaila kirjin zeenat ya bagu ta kirkiro murmushin dole sannan tace Allah ko? Uhmmmmm inji cewar suhaila . babu wata Kama da tayi daita kawai dai idanunki ne ke ganin hk . nablah tasoma tafiya har ta nufi hanyar step Amman junior sai kallonta yake yana kara volume din kukansa ran zeenat ya sake baci sosai Amman ta share tacigaba da hirarta da kawarta. Byn suhaila ta wuce nablah ta sauko . zeenat ta Kalleta ta Kalli ummi kana tace wlh ummi yarinyar nan makirci take son Kawo mana akan wayan nan shegun yayan nan nata. da zarar taga anyi baki lokacin tsalle tsallenta ke tashi sbd tasan jarabar yaran bata tashi sai bata gurin salon mutane su gano. ummi dake zaune ta dago idanunta ahankali tace karki ce hk manana yaran ne suke da kulafuci uwa Bari ma junior duk yafisu naci bakiga yanzu su haidar da anan Sun daina wannan kukan ba .sun saba dake. Allah ummi har da iskancin wanna makirar yarinyar takarasa fadar hk cike da takaici. duk da nabla najinta Amman tayi shr domin ita yanzu har tafi tausayin kanta akan yaran tazo wucewa hannuta rike da plate din abinci junior da ke faman binta yana kuka . Tasan may be yunwa yake ji shine ma dalilin saukowarta Kasa sbd kukanshi da yayi yawa aiko zeenat ta sanya mata kafa ta kifa saman junior kadan ya rage bata danneshi ba tayi saurin rungumoshi jikinta yaron yashiga kuka sosai sbd ya tsorata. itama batasan sanda hawaye yashiga Bin kuncinta ba tana kuka gwanin ban tausayi deeni da fitowarsa Kennan daga daki sannan hkn ya faru akan idanunshi ya zabura yakaraso gurin a sukwane ya rungumesu gabadaya ajikinsa yana jin wani irin radadi a zuciyarsa . shafa cikin jikin nablah yayi a boye batare da hankalin kowa yakai gurin ba yace bakiji ciwo ba? Kai kawai ta iya daga masa sbd har lokacin deeni ne kadai Yasan nablah tana dauke da ciki wata Shida batare da sanin kowa ba . shi ne kawai yasan da zamansa.. ummi ma tana zaune tana ganin abinda ke faruwa haushin zeenat ya rufeta Amman batayi mgn ba . tashin deeni yayi kmr wani zaki yayo kan zeent tana ganin hk tayi byn ummi da sauri ta boye Amman ya fuxgota da karfi wani irin Maruka yasakar mata ajere guda hudu sannan ya Barta . suman wucin gadi tayi.tana kallonsa hankalinta atashe. ummi ganin irin abinda deeni yayiwa zeenat ya matukar bata ranta sosai jikinta har rawa yake sbd bacin rai zeenat kuwa cewa da deeni tayi akan wannan yar iska karuwar tsintacciyar mage yar aikin banza zaka mareni ? Wallahi sai tabar gidan nan yau wani irin kallo yayi mata idan kika km kiranta da karuwa zan Kara miki wani Marin yarinyar data rufa miki asiri a lokacin dakike bukata hkn . why not kema ki dinga Tausaya mata.talauci fa ba hauka bane hk arziki bame daurewa bane. wanna karuwar zan tausayawa ya daga hannu zai sauke mata wani Marin ummi ta mike a fusace ta rike masa hannu,gam Ta daukeshi da wani gigitaccen Mari . gabadaya kowa dake gurin yayi tsit aka shiga kallon kallo daga deeni har zeenat da nablah sautin muryar ummi ya karade parlour yau shine Karo na farko km na karshe da Zaka km Marin zeenat akan wata kana haukani ne ko bawar ubanka ce ita?giyar wake kasha ko me? yayi shr yakasa cewa komai tmbyrka Nike? still yaki mgn yarinya tazo har bayana Amman bbu shakka ko kunyata ka fixgota ka mareta .wlh karka km ta nuna sa da yatsanta kuskureni tayi ni kaina shirin daukar mataki nike akan abinda tayi Amman bata hanyar daka biyo ba. Tana Gama fadar hk ta damki hannu zeenat tayi dakinta daita tana kuka zeenat na kuka kiyi hakuri kinji mamana sosai take kuka ummi na rarrashinta kiyi hkr duk ke kika jawo komai . alamarin gabadaya ya cukudewa zeenat da ummi.. Daren ranar dole ummi tasaka deeni agaba da kuka km dole yabawa zeenat hakuri byn tayi masa fada sosai ya fita daga dakin itama nabla jikinta a sanyaye tashigo dakin ta durkusa har kasa tabawa ummi da zeenat hkr inda ummi tace mata yakamata tabasu yaran takama gabanta sbd zamanta a gidan babu abinda yaje jawowa sai fitina yake hadasawa kullun . nablah ta fashe da kuka ummi na amince zan bar muku yaran ni kaina ina son barin gidan nan Amman nasan matsawar ina son tafiya dole nabarsu. wlh na hakura dasu gara na barsu naje na cigaba da rayuwarta. ta Mike tana kuka takoma dakinta ta rungume dukka yaran ajikinta tana kuka suma sunayi. Tunda ummi tayiwa deeni mgnr tafiyar nablah hankalinsa ya tashin matuka yashiga damuwa ya dinga bawa ummi hakuri. kiyi hakuri first love kada kirabani daita ki Bari asanarwa zeenat da komai wlh bazan iya rabuwa daita ba first kinsan ina ..ina.. sonta.ya karasa fadar hk bakinsa na rawa Ai sbd nasan kana son nan ta ne yasa nace ka saketa aboye kmr yadda ka aureta a boye batare da sanin kowa ba. domin koda angayawa zeenat din ma ba adalci zakayi atsakanisu ba,. meyasa bakason zeenat kmr yadda Kake son yarinyar nan ? Me nablah tafita kyau gata kome? jikinsa na rawa yace ummi bazaki taba ganewa ba km ni yaushe nace bana son zeenat ko baka fada ba nasani tun ba yau ba deeni . shiyasa naki amincewa na baka aurenta tun farko dan nasan zalintata zakayi . ni ummi wani irin zalinci ne baa min ba dan kawai ni banida gata banida ME shigarmi banida ME tausaya min. ya miki tsaye jikinsa na cigaba da rawa yace ni dai ummi ina son matata km wlh bazan iyawa rabuwa rabuwa daita ba gara kawai ki sanarwa zeenat da komai km kice kece kika shirya komai game da aurena da nablah dan ni ban shiryawa kaina yin AURRIN SIRRI.... da kowace mace ba .sai da tsarinki yakoma ya durkusa har kasa ya tsuguna gaban ummi ummi kiyiwa Allah kiyi hkr ki gafarceni dan Allah nima bayin kaina bane... Hawaye ya zubowa ummi yayi saurin tarewa please ummina ki tausayamin kar ki zubda hawayenki akaina maseeface me girma gareni. nidai kibarni nacigaba da rayuwa da matana duka km kowace tasan matsayinta.... Shine banaso ai the different is clear Kai ma Kasaan da hk. km hkn ba me yuwa bane zeenat batason zama da kishiya km bazan cigaba da danne hakkin yarinyar nan nablah ba . ka saketa kawai. gabadaya ya rude ya marairaice ya dawo wani iri ya daura hannuwansa duka bisa kafafun ummi muryarsa na rawa yace first love nabla wani ciki gareta.... Ummi tayi wani irin zabura ta mike tsaye dafe da kirji tashiga salati tana juya kai. ta tsura masa ido tana kallonsa ciki fa kace deeni? Ya kada mata kai tmkr wani kadangare ta sake rudewa ummi tashiga damuwa da tashin hankali tashiga zariya a dakin ta kai kawo ya nufo gareta ta tsaida shi da hannuta kada ka karaso gareni deeni hk mukayi da Kai yace kiyi hakuri firfirst lov. amsa kawai Zaka bani. yace a,a OK yanzu ban isa nace ga abinda nake son kayi ba. wallahi ba hk bane ni din banza har yau ban isa na ja da mgnrki ba Amman bazan iya rabuwa da nablah ba. Da kyar da taimakon Allah yasamu ya shawo kan ummi ta zauna ya dinga bata hkr har ta sauko aka sake kira zeenat ummi tabata hkr shima ya bata hakuri Amman takasa sanar mata da matsayin nablah a gurin deeni wanda daga karshe ta fashe da kuka. Atare deeni da zeenat suke bata hkr. adaren komai ya wuce tare suka kwana daita. Amman ummi bata Yi wani bacci kirki ba yadda taga rana hk taga dare har zuwa washegari ranar. Ckin damuwa take da daasani. Cikin Kwanaki duk inda nablah tayi da idanu ummi take binta tana mamakin wai wani cikin gareta har hawaye take zubdawa aboye ta goge Tana tunanin yadda zata bulowa da zeenat da zance ita kanta tsoron lamarin take da tasan hk komai zai cukude musu wlh dabata kawo wannan shawarar ba gashi komai na neman ruftawa dasu. A wata safiyar byn deeni yagama shirinsa na zuwa Aiki yaso kwarai yashiga dakin nablah yaga halin da take ciki tunda yana tare da yaransa alokacin Amman kememe zeenat ta kasa ta tsare har sai dataga fitarsa sannan ta nufi dakin ummi byn kmr minti goma shabiyar sai ga kiran deeni yashigo wayarta ta dauka cike yauki muryarsa cike da sanyi kmr koda yaushe yace taje dakinsa akwai wanI file din daya Bari a saman gadonsa ga Mathew nan zuwa zai karbar masa. ta Mike tsaye tana karasa jin abinda yace ta nufi dakinsa kmr yadda yace mata tana shiga taga file din ta dauko ta kira labara ta mika mata kije ki tsaya waje akwai wanda zai zo yanzu kimika masa wanna ta juyo cike da yauki madadin takoma nata dakin sai ta sake koma dakinsa tayi kwanciyarta saman bed dinshi Tana fida numfashi ahankali tana shakar daddande kamshin turarensa ahankali tasoma juyi akan makake gadonsa tana Jin wani irin feelings dinsa can km ta mike zaune ta tsurawa tangamemen hotonsa dake manne a bangon dakin ido tana kallon tsantsar kyawun halitar mijinta. ahankali ta Mike tsaye jikinta a matukar sanyaye ta tsaya gaban hoton Tana kallonsa tmkr inda an kirasa zai amsa. Tasa hanuta tana shafa fuskarsa tsawon lokaci ta dauka tana kallonsa tana Kara jin tsantsar kaunar mijinta da kishinsa acikin zuciyarta kafin daga baya ta nufi jikin mirror ta tsaya tana karewa kanta kallo tasa hannu ta dauki turarensa ta fesawa jikinta akan wanda ta fesa haka kawai taji gabanta yayi wani irin mummunar faduwa har sai da zuciyarta ta amsa wasu file file ta hango ta cikin mirrow daga lungu bedside dinsa alamun xubewa sukayi jikinta a mace sannan km zuciyarta na tsananta bugawa takarasa tasa hannu tazaro su duka ta zauna kan bed tana shiryasu daya byn daya cikin hk idanunta ya sauka akan wani farar takarda . tasoma warwareWanna ahankali cike da matsanancin faduwar gaba Tana dubawa rassss gabanta yayi wani irin mugun bugawa da karfi ta zaro idanunta waje sosai tana sake kallon takardar da kyau tana juyawa tana sake karantawa gwajin ciki ne dauke da Sunan nablah ajikin taksrdar ta mike tsaye jikinta na kirmmma. take wani irin gume ya rufeta tashiga tunanin yadda akayi takarda gwajin ciki dake dauke da sunan nablah dakin mijinta . ahankali komai yashiga zuwa mata daki daki kwalkwaluwarta ta dauki caji tundaga zuwan yarinyar gidan matsayin me aiki har zuwa cikinta na farko da yaranta da kamaninsu da mijinta. sosai jikinta ke rawa gume ya rufeta sosai tashiga tsiyaya wani irin razananniyar ihu tasaka kardai deeni kwana yake da yar mutane agidan batare dasanin kowa ba idan dai abinda take tunani hk ne zina Kennan yake daita komai? take ta fito daga dakin a haukace ta nufi dakin nablah.. Tana shiga dakin ta sameta kwance jikinta sanye da Wando three Guater da riga whit harmless ta shan iska kanta babu komai gashinta kwance ya zubo har gadon bayanta cike da natsuwa Take shirya kayanta na barin gidan . yaranta zagaye daita sunata zuba mata surutu irin nasu na yara.amman banda junior wanda yayi shr yana kallonta dominshi fitinanne miskili ne sak ubansa har halinsa babu abinda yabari. bata tsaya wata wata ba tayi kanta nablah naganin yanayinta hankalinta ya tashi ya Mike tsaye da sauri tana kokarin daukar hijab dinta. zeenat ta fixge a haukace ta damki wuyanta tayo waje daita kiiiiiiiiii tasoma janta Dan ubanki sai kin gayamin ubanwa yayi miki ciki ? wani cikin a gidana ummi Takwallawa ummi kira tana jan nablah da iyakancin karfinta wlh sai kingaya uban da yayi miki ciki ?gabadaya yaran suka rikece suma sukaga binta suna kuka daidai wannan lokacin motocin deeni dana escort dinsa sungama danno kai cikin estate har sun faka motocinsu wani daga cikin escort dinsa ya fito da sauri ya bude masa motor ya fito da kyar tare da alamun gajiya ataredashi yana tsaye yaji gabansa ya fadi yashiga duka uku uku .duk esoct dinsa da derebobinsa zagaye dashi yasoma takunsa cike da natsuwa suna biye dashi wanda kaida ne sai sun Dan ganashi da kofar shiga gdansa suke juyawa . zeenat wacce idanuta suka gama rufewa da tsabar tashin hankali ta bude kofa da karfi ummi dake saukowa takara hanzarta saurinta tana dakatar daita da kiran sunanta da tmbayarta abinda ke faruwa Amman ina zeenat batama san abinda ummi ke fadiba . ta hankada nablah habar gidan da iyakacin karfinta shi km deeni ya kawo kai sai saman fadadden kirjinshi yaran sukayo gurin deeni da nablah suna kuka..............fitar min daga gida daga ke har yaranki bana son yaran ki kwashi tsiyarki ki fita daga gidan........ mmn sudais ce πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Dedicated to Hauwa A usaman Jiddar 🌈Kainuwa writers association Page 104 Jin furuncin zeenat dake shiga cikin kunneta yasa tasoma yin Kasa kasa daga jikin deeni kadan ya rage bata zame ba yayi sautin tarota Amman ki yarda ta tsaya bisa kafafunta dole tasa,shima ya bita yana sake rungumeta ajikinshi yaranta gabadaya suka sake yowa kanta suka kamkameta suna kuka . ummi najin abinda zeenat ke faman fada tana kuruwa da zunduma ihu..... gabanta ya yanke yayi wani irin mummunar faduwa ta karasa fitowa waje da saurin maseefa.wanda har hankalin jama'ar dake cikin estate din yafara yowa kansu dan wasu daga cikinsu MA har Sun fara lekowa ta balcony suna kallonsu. Idanun ummi suka sauka akan deeni dake durkushe rungume da nablah ajikinshi .... kallo daya zaka masa Kasan hankalinsa a matukar tashe yake . Sanann km take zaka gane yana cikin tsaka ME wuya. ahankali ya dago rikitattun idanunshi ya zubawa ummi yana kallon da mamaki A saman fuskarshi . suka hada ido da ummi wace yanayinTa kawai mutun zai kalla ya gane irin kallar tashin hankalin datake ciki. Kallonta yacigaba dayi yana zafi cikin zuciyatsa da gangar jikinsa Wato Tana kallon zeenat ke shirin Yi masa aika aika agida batare data ta tsawarta mata ba .... ya runtse rikitattun idanunshi yana me jin tsantsar takaicin abinda umminsa kema masa ahalin yanzu.. dakewa kawai ummi tayi tamkar bataji duk abinda ke faruwa ba tare da Nemo jarumta ta sanyawa jikinta ta dauke idanunta akan deeni kana muryarta na shaking tace zee..zeenat lafiya meke faruwa ne? A haukace muryar zeenat na rawa jikinta na wani irin tsuma tace ummi wannan yarinyace ta km yin ciki a gidan nan har na tsawon wata shida ummi idan da ance kb NE to yanzu cikin uban waye ajikinta ? Tunda dai kb yabar gidan nan..... banda kuka babu abinda nablah da yaranta ke faman yi . yaran kuwa sai faman tsallara kuka suke ganin uwar su afrigice tana kuka yayinda deeni dake rungume daita yasake kamkameta tsam ajikinsa yana shafa bayanta da tafin hannushi gabadaya ji yayi sararin samaniyya da inda yake durkushe na jujjuyawa dashi.yarasa wace irin masseefa da tashin hankali ke tattare da zeenat .... Yarasa wani irin kishin hauka gareta . sanadinta yarasa abubuwa dayawa. Yarasa kulawar mahaifiyarsa da soyayyarta yarasa farincikinsa yarasa jin dadin duniya duk wani farincikinsa kokari take taga tadagushe masa . yayinda kwata kwata batada wani amfani agareshi yarasa abinda take nufi dashin ? Farincikinsa ta haifa masa ya'ya takasa wanda yasamu km tana neman ganin bynsu tare da sabautasu ummi na zaune tana kallo ta daure mata Gindi . yaya ake son yayi darayuwarsa ? Tsuma kawai yake jikinsa na kirrrma yana jin tamkar ya Mike ya sabauta mata jiki da mahaukacin duka ko zai ragewa kanshi takaicinta.... itako nablah gabanta ne ya sake yin wani irin matsanancin faduwa da karfi . Wani irin bugawa kirjinta keyi da sauri da sauri yayinda zuciyarta ke suya da harbawa...ganin kuka bazai fishsheta ba yasa ta tasaka iyakacin karfinta ta fexge jikinta daga jikin deeni ....... jikinta na kirrrrrma ta dubi zeenat ta furta kalmar ciki. Ciki fa kika aunty ? Meye hadina da ciki km ahalin yanzu? takarasa mgnr tana kuka ta girgiza Kai. Eh munafukar Allah ciki ne dake km wallahi sai Kin sanar Dani uban da dayake dirka miki ciki a gidan nan batare da saninmu ba . deeni ya Mike tsaye da kyar jikinsa a sanyaye Tare da cire long sleeve din dake sanye ajikinshi ya sanyawa nablah. har ya saka mata rigar hankalinta bai jikinta burinta kawai taji duk abinda ke fitowa daga bakin zeenat yazamto karyane ba gaskiya ba.ya tareta sosai da fadadden kirjinshi ta yadda bbu me ganinta kana yasoma aikawa escort dinsa da derebobinsa da securities din da suka dan taso domin ganin tashin hankalin dake faruwa. da wani irin kallon kasa kasa me kama da tsayuwar uwar me suke masa agurin tare da nuna musu hanyar biiiiiiii da yatsansa ...... dan kwata kwata takaicin wulakancin abinda zeenat tayi masa ya hanasa furta daidai da kalma daya ce ....... aiko take suka juya gabadayansu km bbu wanda ya sake juyowa acikinsu.. hankali nablah a matukar Tashe ta nufi Gurin wannan takardar da zeenat ta jefar ta dauka jikinta na kirrrrma Tasoma karantawa tabbas sunanta ne rubuce cikin farar takardar dauke da ciki har na tsawon 6 months. innalillahi wa inna ilaihi raji'un kawai nablah ke maimaitawa ta juyo da sauri tana duban deeni dake tsaye still yana kareta daita da jikinshi.. tsuru tayi masa da ido kawai tana kallonsa hawaye na tsiyaya daga idanunta kafin daga baya ta juya tana kallon zeenta da ummi wasu tsiraran hawaye Masu dumi suka shiga kokuwar biyo kuncinta ta dawo tamkar wata mutun mutumi atsaye a gurin. ahankali km ta daga idanunta sama Tana kallon sararin samaniya alamun son tuno wani abu dangane da rayuwarta .. sai lokacin komai ya dawo mata.... tashiga tunani tabbas last three weeks tayi zazzabi km deeni ne yakaita hospital da kanshi byn Sun fito take tambayarshi abinda doctor yace ke damunta. yace mata babu komai malaria ce. Wani irin mahaukacin kuka ta saki tayi jefa itama da takarda hannuta tare da daura hannuta duka bisa kanta tana ihu da kururuwa tace wayyo Allah wayyo ni nabeelah na shiga uku ni km wannan itace *K'ADDARA TAH na hauwa A usman jiddarh* sosai nablah ke kuka tana dubansu yayinda yaran suma ke Kara volume din kukansu abin gwaninsu ban tausayi. Deeni ya matso inda take tsaye tana zai ta bata tayi saurin gocewa karkar tabani .....ta dakatar dashi afrigice gashin kanta dake xube abayanta suka hargitse ta dawo tamkar wata zautauciyar makauciya . ita kuka yaran kuka. Ummi km sai rawar jiki take tana kiran sunan zeenat... Zeenat mushiga cikin gida meyasa kika Yi hk? Meyasa baki gayamin ba...Kalli yadda idanun mutane ke kanmu. Itama zeenat kuka take sosai tana girgizawa ummi Kai domin zuwa lokacin gabadaya jikinta da brain dinta ya gama bata yaran da km cikin dake jikin nablah na mijinta ne. tabbas ta cuci kanta da kanta ta illata rayuwarta da rayuwar aurenta sai a lokacin abubuwa da dama suka shiga dawo mata daki daki tundaga muguwar kamar da yaran keyi da mijinta har zuwa yadda deeni kafkaf daita da yaran . Da lokacin dayake yin kwana biyu kawai a dakinta sauran kwana biyu din baya zuwa gurinta km baya yarda tazo masa muddin bashine yaso hkn da kanshi ba. lallai Tacika mahaukaciya mara hankali da tunani arayuwata ....wani irin mahaukacin ihu ta km sawa tayi kan nablah gadan gadan. Zata cafkota wuyanta . deeni yayi kukan kura ya fizgo nablah jikinsa ya rungumeta tsam tsam ajikinshi ita da yaranta.... duk wanda ya Kalli fuskar Deeni yasan yakai kolowar bacin rai da tashin hankali. Rikitattun idanun nan nashi sunyi jawur dasu tamkar an zuba masa barkono ciki . gaban fuskarsa sun canza suma sunyi jawur.. ba zeenat ba har ummi sai data tsorata da ganin yanayin da deeni yashiga bbu abinda yafi kona masa rai da taba zuciyarsa irin yadda zeenat ke kokarin hankada nablah waje babu kaya ajikinta ga kukan da yaran ke faman Yi fuskarsu tayi ja. Nablah na rungume ajikinsa da yaran ya nufi hanyar cikin gidan dasu zeenat tayi saurin tare hanyar tana jifansa da wani irin matsiyacin kallon.... Muryarta a matukar hassale tace bafa zata km taka kafarta da sunan shiga gidan nan ba. Ummi tayi saurin janye zeenat da iyakancin karfinta daga bakin kofar Sbd ganin yadda deeni ke aikomata da kallon tashiga cikin hankalinta dashi . Tasan shi , tasan halinsa, tasan tashin hankalin dake saurin haukatashi da wuri har ya autsina tunaninsa.. Yasa gabadaya arasa gane kanshi.. Ahankali yasoma takawa zuwa cikin gidan nablah na rabe da jikinsa suka shiga cikin parlour 'n . ahankali ya zaunar daita akan kujera zuciyarsa na dokawa ya zauna yana facing dinta tare da tsura mata rikitattun idanunshi yana kallonta cike da tausayawa... yayinda kaunarta ke sake karuwa acikin zuciyarsa Tare da bin kowane part na jikinsa....tsawon lokaci yana zaune yana kallonta yarasa takamaimain abinda zai ce mata.. kukan kura zeenat tayi,tashigo cikin parlour 'n bata tsaya wata wata ba tayi kan nablah ta shako wuyanta ta hada da yaran ta janyosu...... yaran suka sake sakin wata uwar kara duk suka frigice cikin kuka tace wlh baki isa kiyi Zina kina yin cikin shege kina kawo min gida ba . mazinaciyar banza kawai gyaran muryar deeni yayi yana kallon tsaitin da ummi ke tsaye tana rawar jiki alamun tayi wani Abu akan haukan da zeenat keyi Amman sam ummi takasa aikata komai gabadaya tsaye kawai take bisa kafafunta komai yagama cakude mata waje daya Dan kusan duk ummi tafi kowa tsurewa da shiga tashin hankali Mara misaltuwa banda rawa babu abinda Jikinta keyi takasa tabuka komai . Baka jin komai a parlour'n sai hargagin ihun zeenat wallahi sai Sun bar min gidana daga ita har wadan nan shegun yaran tsinannu tabbbbbbbbb wani irin yunkurawa deeni yayi a matukar fusace ya janyo zeenat yayi wurgi daita gefe daya yana aika mata da wani irin kallo da jajayen idanunshi dasuka gama rikedewa suka canza kala yana fidda wani irin numfashin tamkr wani zaki ..... Zumbar zeenat ta Mike tsaye tana dubansa ranta abace ta nuna inda nablah ke tsaye da yatsansa hannunta Kana tace akan wannan yar iskar karuwar Kake son wulakantani da nunawa duniya ni din bawata tsiya bace agurinka? A harzuke muryasa na rawa jikinsa na tsuma yace karki sake ce mata Karuwa...... ummi tayi tsalle takaraso gareshi ta katse shi ta hanyar ce masa karka sake kace komai deeni. ......ban baka umarnin cewa komi ba deeni.... a fusace yajuyo zuciyarsa na dokawa da sauri yace enough is enough ummi ....the game is over Now & nobody will stop me to tell the truth ....ba karuwa bace ya fuskanci zeenat da kyau kirjinshi na wani irin bugawa *MATATA CE* Ta sunnah kmr yadda kike matata. yadda kike agurina haka take agurina koma ince har tafiki........ jikin ummi ya tsananta rawa kar karrr ta koma ta zauna jagwab kan kujerar mutun daya hade da dafe kanta ta hannuwanta duka tana kuka sharrrrr sharrrrr. yayinda shi km deeni yacigaba da facing din zeenat yana mgn ransa a matukar bace... wayan nan ya'ya dakike ganin *haidar* *Anan da *junior* duk ya'yanane na halak malak Wanda ko yanzu inda babu ni a duniya sune magadana sannan uwarsu tana da kima da mutunci a idanuna Wanda har duniya tane bazan daina ganinta da wannan darajar ba . ita da mahafinta wanda shine ya Aura min ita batare da sanin koni waye ba da matsayin dana taka a fadin duniyar nan sannan da kafafuna na taka har zuwa gurin mahaifinta na roki aurenta agurinsa km ya amincemin ya Aura Min ita. ummi tun haihuwar yaran nan yakamata ace an fito da sirrin boye....amman nake ta mike biyayya ummi zaki Kaini wuta km babu biyayya gurin sabawa ubangiji ga abokin halitarsa nablah *Mamata ce* kmr yadda zeenat take Matata gabadayansu daya ne agurina....babu wani bambamci.. bansan meyasa kike son tauye Hakin nablah akan zeenat ba....Wani irin gigitaccen ihu zeenat tasaka ta fixge dan kwalin kanta dayagama karkacewa tayi cilli dashi gefe tana karkada gashin kanta.. wallahi wallahi baka isa ba *DEENI* wannan zance banza ne da daji ma ansan karyar ne wlh ta ina haka zata kasance kace dai kabi dare kabi duhu ka dirkawa wannan yar iskar karuwar ciki Amman ba dai wani aure ba wlh.. Ta zabura ta dauki glass cup din dake ajiye a saman center table ta cilawa nablah dake tsaye wace jinta da ganinta ya dauke sai idanunta dake tsaye kyam akan deeni .Tana kallonsa.. Deeni yayi saurin cafke glass cup din..tacigaba da ihu tana kururuwa wlh wlh karya ne wannan abar tazama kishiyata . amatukar razane takira Sunan ummi da karfin gaske ...ummi... ummi kina jin abinda yake cewa wanda ni nasan karya ne hakan baxai taba faruwa ba agidana. Kishiya a gidana never in history tanakarasa fadar hk tayi hanyar kitchen da gudu.. ummi ta zabura ta Mike tsaye tabi bynta da gudu itama tana kiran sunanta. wanda sai lokacin nablah ta dawo cikin natsuwarta da kyau sannan km farat wani matsanamcin tsoro yashigeta jikinta yakama rawa ta rude tana neman hanyar tsira .. ummi ta kwalla kara ta biyo zeenat tana kokarin kwace wukar hannuta Amman ina takasa tana fitowa nablah ta saki Kara itama wanda ya sake frigita yaran sukayo gurinta tare da rungumeta... deeni ya tsurawa zeena ido yana kallonta rike da wuka sannan kausashe yace meyye hk ko kina hauka ne? Kai ne dai mahaukaci tunda gashin nan brain dinka ya juye kana fadar abinda bazai taba yiwu ba. ke kuwa zaki ci kashi binshin kutumar ubanki yau ta nuna tsatin cikin nablah da wukar Jikinta na wani irin tsuma. Wallahi yau sai kinga kudi kince kashine dan bazan barki ba sai naga bayanki gobe ma bazaki km zama karuwar wani ba MA ba mijina ba.zeenat zan mugun saba miki zan shuka miki ranshin mutunci zan baki mamaki wlh idan kika km cema yarinyar nan karuwa . ummi kina ji kina gani kiyi Mata mgn zan canzawa zeenat kamanin wlh idan bata gyara furuncinta bakinta akan yarinyar nan ba haba wannan irin maseefa ce hk ba aure na aureta.?dan ita kadai Allah ya haliceni? jikin Ummi na tsuma tace yiwa hakuri karka mata komai dan girman Allah. Allah Yayi maka albarka... Ya tabe baki kawai yana kallonsu yana girgiza kai. Nablah tayi tsuru tsuru tana kallonta atsorace sannan muryata a raunane tace please aunty ki kiyi hakuri ki dawo cikin haiyaciki dan Allah ta yaya ma zaa yi mijinki ya zama nawa wlh ba mijina bane km Nisan Allah duk abinda ya fada miki karyane ba gskiya bane kutumar ubanki ina mgn kina maidamin. da mijina nake mgn badake bakar Karya munafuka maciya amana ta nufota ummi ta Saki kara tana kuka yau ME zangani ni fadeela Dan girman Allah zeenat ki ajiye wukar nan kada kiyi kisa kisa zuciyata ta buga.. Kada Allah yasa ta ajiye wukar ummi tana ganin idan ta illata yar mutane zaa kwaleta ne . wlh da kaina zan hada da hukuma ahukuntata yarinyar nan Matata ce fine banga wani abun boye boye aciki ba ummi . Muryar nabla na shake tace dan Allah mlm ka daina cewa matakar ceni. wannan ma ai rainin hankaline tayaya ma hkn Zai kasance? . Ta yadda ya'yanki ke Kama Dani kadai ya isa yasa ki fahimce komai km kisan hakan ma yagama kasancewa inji cewar deeni ya fada yana watsa mata kallon rainin hankali . Ko ki yarda ko karki yarda ni mijinkine km uban ya'yanki. Zeenat tace Karyane bazata taba zama matarka ba sai dai Karu...ya daga hannu zai sauke mata wani gigitaccen Mari ummi ta katseshi ta hanyar buga masa tsawa kamin shr dan ubanka km wlh karka sake kataba min lfyr yarinyar da ME zataji? da wannan maseefar data kunno Kai ko me? Wlh idan kayi sanadiyar da zeenat dina tashiga cikin wani Hali ko wani Abu yasameta nima bazan yarda ba. ummi kinsani nasani nablah Matata ce ta sunan wace kece silar komai to meyasa kike nuna kmr bakisan komai ba ? Kodan banida gata bani kowa komai sai ki dinga nuna son kai akan zeenat........ Jin hk yasa zeenat yin cilli da wukar hannuta tare da ja da baya dafe da tsaitin zuciyarta tana kallon ummi wasu sabbin hawaye na tsiyayo mata bisa kuncinta ummi tarasa yadda zatayi da rayuwarta.. kawai tashiga girgizawa zeenat Kai zeenat ta zubara ta Kalli deeni muryarta na rawa cike da in.. Inna tace karya ne wlh badai ummina ba ummina bazata min hk ba ...Kai ban ma yarda kayi wani aure ba ..nasan ko aure zakayi bazaka taba auran wannan yarinyar ba yar talakawa kaskantaciya Mara galihu wace tazo aikata domin Rashi da talauci ... ummi ta fashe da kuka tana kokarin Kamo hanun zeenat cikin nata. deeni ya rigata ya damki hannun zeenat cikin nashi ya nufi hanyar step daita ta tokare taki mov ka sake maci amana wlh sai Allah yasaka min nasoka arayuwata. Numfashina ne kawai bazan iya fixge shi nabaka ba Amman karasa sakayar da Zaka min sai wannan tana kuka takarasa mgnrta tare da son fixge hannuta daga nashi Amman takasa sbd bakaramin riko yayi mata ba. Bai daita komai ba kawai Cigaba da tafiya yayi da ita har yayi taku uku ya Dan tsayawa ya juyo yace nablah ta biyoshi itama. Da sauri ta girgiza masa kanta alamun bata zuwa tasoma neman hanyar guduwa batare yaranta ba. Ya dawo ahankali ransa a bace ya kule Duka kofofin parlour gabadaya wanda zasu sada mutun zuwa waje gudun kada nablah ta gudu . sannan ya nufi dakinsa da zeenat itama sbd tsaro ya tafi daita dan yasan kafin yaje ya dawo ta illata nablah. ya je ya dauko wayarsa wanda akayi video dauren aurensa da nablah ya dawo parlour km duk lokacin still zeenat na rike cikin hannushi gam jikinsa a sanyaye ya hada wayar da makeken TV dake manne da jikin bangon parlour'n ya tsaita komai ya kunna gabadaya daga zeenat har nablah babu wace kirjinta bai buga ba Dan tsabar frigicin abinda zai biyo baya. gabadaya idanunsu nakan TV yayinda zuciyar ummi ta dinga tsalle tana tafarfasa jikinta na rawa rawa tana juya Kai tana uhmmmmm uhmmmmm deeni karkayi hk please tayo inda TV yake da niyyar kashewa Amman ina aikin gama ya rigada ya gama dan Kafin ta karaso har mutanen ciki sun soma bayyana . cak taja tsaya tana salallami da ambato Sunan Allah gabadaya babu inda bai dauki rawa ba ajikinta . daga zeenat har da nablah zuciyoyinsu ke bugawa tmkr ana buga musu guduma. deeni kuwa kamo yaransa yayi ya zaunar dasu sai faman ajiyar zuciya suke ja suna fitarwa tsabar kukan da sukayi gabadayansu suka kwanto jikinsa . Sosai nablah ke kallon mahaifinta yana murmurshi tare da wasu daga cikin makwatansu na uguwarsu Take jikinta ya dauki wani irin rawa karrrr..... karrrrr ....karrrr ta sake kurawa TV idanuta tana kallon komai azahirance. A matukar frigice itama zeenat ke kallon tsirarrun mutane dake zaune suna gabatar da daurin aure har sanda taji an ambaci sunan mijinta km an daura auren dashi Tana Gama jin hk ta saki wata razananniyar kara wanda gabadaya gidan ya amsa tare da zubewa kasa sumammiya.................... Mmn sudais ce πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Kainuwa writers association (united we stand and succed our ambition is motivate the mind of readers) Dedicated to Hauwa A usman Jiddarh Page 105 A matukar haukace ummi tayi kan zeeent Tana jijjigata tana kuka tana kiran sunanta zeenat .....zeenat ki tashi dan girman Allah ki tashi kar ki min hk kar ki mutu kibarni ....idan wani Abu yasameki bazan taba yafewa kaina ba nice sanadin komai ni najawo miki duk wannan wahalar da maseefar please zeenat.... shima deeni a zabura ya mike tsaye yayo kanta yana girgizata da wani irin sauri yaje ya dauko ruwa yashiga tsiyaya mata Amman still ko motsi batayi ba hankalinsa yayi mugu mugun tashi fiyye da tunani me karatu. sunanta kawai yake Kira yana girgiza kumatunta hatta haidar da Anan kuka suke sosai banda junior dake zaune yana kallonsu yana sheshekar kukan dayaci. hannuta haidar da Anan suka rike suna kiran sunanta aunci aunci ki ta chaci ki chaci aunty dady yace ki chaci deeni ya tallabota agigice ya rungumeta jikinshi yana kiran sunanta gabadaya ya rikice yarasa yadda zaiyi . da inda zai nufa daita kawai ya cicibeta ya nufi dakinsa daita ummi da yaran na biye dashi abaya suna faman kuka Yana shiga dakin ya kwantar daita akan gadonsa. " ummi wacce gabadaya tagama rudewa da gigicewa ta fita haiyacinta tarasa takamaimain abinda yakamata tayi . ta saka wani irin Kara tare da cewa Dan ubanka nan yakamata kayo min daita ko hospital? Uhmmmmm wato kana son kashe min ita ne ko ? Deeni da alamun kana bukatar ganin bayana kanason ganin karshena wallahi muddin wani Abu ya samu zeenat wlh wlh bazan yarda ba . bazan barka ba sai nayi kararka zuwa court... azubure ummi ta sake frigita ganin yadda kwata kwata zeenat bata motsi bata numfashi sai surutai kawai take zuwa tana zagin deeni. A matukar hassale deeni ya juyo yana kallon ummi muryarsa a kausashe yace haba ummi ya kike son nayi da rayuwata? Ni kaina bazan so wani mummunar Abu yasameta ba first love. ko babu komai zeenat Matata ce km yar uwata ce front &back babu ta inda zan yakiceta ajikina da zaki dinga cewa idan wani Abu yasameta bazaki yarda ba bazaki barni ba ....... ince duk kece kika jawo mata wannnan matsalar da tashin hankalin kece da kanki zaki kasheta da hannunki bani ba kece kika sakata cikin wannan damuwar da tashin hankalin bani ba da tun farko kin barni nayi aurena abayyane tasani kowa yasani da duk hk bata faru ba . Amman gabadaya first love kin hana komai kin bata komai kin ruguza komai Amman kina neman daura min laifin da banawa ba. wlh first love koni idan wani abu yasamu zeenat ni da kaina zan fara kai kararki court kafin ki kaini . Dan ni aka fi cuta kisani yin *AUREN SIRRN* da yarinyar mutane batare da saninta ba sbd kawai naki farincki keda yarki kina neman kaini wuta first love bisa ga zunubin zeenat yarinya tana aikata kuskure Amman Kiri Kiri baki son laifinta baki tsawata mata bakison wani yayi Mata hukunci bisa ga kuskurenta yanzu WA gari yawaya? Ummi ta fashe da wani irin mahaukacin kuka batasan sanda ta cire Hannuta ta daukeshi da gigitaccen Mari tana kuka tace yanzu deeni har mu kawo wannnan stage din? Yanzu ni Kake gaggayawa mgn hk? ina fada kana fada? Nice nazama abar sakace hakoranka. ni kake fadawa duk abinda yazo bakinka dan kawai soyayyar wata ya Rufe maka ido .Amman wlh bazakasan bakada hankali ba sai kabari wani Abu yasamu zeenat dina a sanadinka lokacin zakasan ko waceceni. km lokacin zakayi dakasanni kasancewata uwa gareka ta juya fuuuuuuuuuu ta nufi dakinta da sauri har tana hadawa da gudu gudu ta dauki waya tana kiran family doctor dinsu hawaye na Bin kuncinta. Jiki a matukar sanyaye deeni ya dauko ruwa a fridge yashiga kwara mata still shr Kake jin zeenat ko gezo batayi ba wayarsa ya zero yashiga neman layin doctor yana zariya adakin yaran suka haye gado suna jijjigata da kiran sunanta idanusa ya zuba masu Yana mamakin yadda yaran datake jin haushin akan sunki sabawa daita suka damu daita.. duk da basanin halin datake ciki suka Yi ba . ya runtse idanunshi daidai lokacin da'akayi pik din call. a hanzarce ya bada Umarni kawai tare da cigaba da kaikawo acikin dakin ....hankalinsa atashe. Yayinda nablah dake tsaye a parlour junior rabe ajikinta . sbd tsabar rudewa da frigicewa da tashin hankali ganin abinda take gani sandarewa tayi agurin tazamo tmkr mutun mutumin tabbas babu karya cikin zancen deeni . fuskar mahaifinta take gani har lokacin yana murmushi wanda tarasa na mene yana cigaba da daura aurenta da mutumin dake ganin jegoni ne arayuwarta . babu abinda take gani sai hoton mahaifinta yana mikawa wasu daga cikin makwatansu hannu suna gaisawa alamun angama daurin aure yana musu godiya. Nocking din kofar parlour gidan ake da Danna bell da karfi. koina agidan ya karade da sautin Kara deeni yA fito da sauri ya wuce nablah tsaye wiki wiki da idanu still tana kallon TV wanda ke sake rewaning din kanshi. ya nufi kofa yana budewa yaga Ammar tsaye aiko take ya hade rai dan tunani shi ya dauka doctor ne yakaraso. muryasa a dan kausashe yace ya'akayi ne? Amar yace daman Big dady ne yace kazo yanzu yanzu yana son ganinka gabansa ya buga yashiga dukan uku uku nazo fa? Amar yace uhmmmmm hk yace. OK kace masa gani nan zuwa bai tsaya bi takan amar ba ya juya yakoma ciki tare da kule kofar. Ya Janyo hannu nablah gabansa na tsananta faduwa ya zaunar daita please nabeelah ki dawo cikin haiyacinki kisanyawa jikinki natsuwa kinsan bake kadai bace kurka sa zuciyata ta buga... shr kawai tayi takasa cewa dashi komai still imagine din abinda ke faruwa take acikin memory dinta . yaja hannuta cike da sanyi jiki muje ki sauya kayan jikinki kin mikewa tayi sai ma alamun da tayi masa da kanta daya barta kawai. dan hk yabarta ya Mike yaje dakinta ya dauko mata doguwar riga ya zira mata daga zaune a in datake .. Byn kmr mitin 15 sai ga doctor yazo . da hanzari deeni ya shigar dashi inda zeenatb take kwance tmkr matacciya. batare da bata lokaci ba yasoma AIkinsa cikin iya da kwarewa ummi takasa tsaye takasa xaune ta fice daga dakin tana adduar Allah yadawo mata da numfashin diyarta kuka take sosai tana furta duk adduar datazo bakinta da adduar da mutun zai Yi idan yana cikin kunci da damuwa *allahumma lasa'alah illa maja'altahu sahla WA'anta taja 'alul huzna iza shita sah'alah* Shi take ta maimaitawa da Inna lillahi wa Inna ilahi rajiun... Shiru shr Big dady zaune zaman jiran zuwa deeni shr har awa daya ta wuce bai ganshi ba . ya yunkura ya mike tsaye tare da sandarsa yasoma takowa ahankali yana saukowa daga balcony dinsa dan duk dramar da akayi akofar gidan deeni akan idonsa komai ya Faru kasancewar babu wani nisa tsakaninsu tundaga lokacin da zeenat ta hankado nablah harabar gidan ta fada kirjin deeni har zuwa sanda deeni ya rungumo yarinyar da bai san kowacece ba zuwa cikin gidan. tun lokacin hankalinsa ke tashe yakasa samun natsuwa. Ahankalin dattijon yacigaba da takowa har ya sauko zuwa harabar gidansa tare da kwallawa amar Kira ... amar yataso da sauri yana amsawa Big dady yace muje ka kaini gidan deeni . amar yacewa big dady yaface yana zuwa.. Nidai kaini kawai hankalina yaki kwanciya da alamun akwai wata Matsalar dake faruwa agidan. Hk suka shiga mota amar yaja sai gidan deeni amar yayi parking ya fito da sauri ya budewa big dady kofar motor . big dady ya fito ya nufin door din gidan da kanshi yashiga dannan bell deeni ne still yazo ya bude masa yana ganina ya hau shafa keya yana masa sannu da zuwa kana yace big dady ai dakayi zamanka zanzo koda baka zo ba yakarasa fadar hk yana me bawa dattijon hanyar shigowa wanda daidai wannan lokaci numfashin zeenat yasoma dawowa tana farkawa ta saki wani ihu me karfi gaske deeni ya bar big dady zaune ya hanzarta da sauri. " shi da ummi suka shiga rigerigen shiga dakin tana ganin ummi ta sake rushewa da wani sabon kuka ummi ta rungumeta ajikinta tana kuka zeenat na kuka shi dai deeni godiya yashiga yiwa Allah dayasa numafshin ya dawo jikinta . yakarasa inda take rungume da ummi yakamo hannuta yana mata sannu tayi saurin zame hannuta cikin nashi tare da rutse idanunta alamun batason ganinsa. ya mike jikinsa a matukar sanyaye yana yiwa doctor godiya suka fito daga dakin suka nufo parlour inda big dady ke zaune . suna fita numfashin zeenat yasoma sezing da kyar take jawo shi tana fitawar . ummi ta saketa ta rugo da gudu tana kiran deeni da doctor turussss tayi ganin big dady zaune yana rike da junior yayinda idanunshi kyam Akan nablah wace har lokacin bata cikin haiyacinta . take ummi tawayance tare da nuna wa doctor hanyar dakin da zeenat take. Doctor ya juya ya da wani irin mahaukacin sauri ya koma . bayan doctor ummi tabi batare ta tsaya bi takan big dady ba. tayi cikin dakin da sauri byn komai ya daidaita numfashinta ya dawo normal wanda zuwa lokacin kukanta ya Dan Tsaya sai numfashi datake janyowa. da kyar ta bude bakinta kmr batason yin mgn tace ummi fitar Dani daga dakin nan zuciyata ummi zata buga idan nacigaba da zama cikinsa . babu mutsu jiki na rawa ummi ta kamota jikinta suka fito . kiyi hkr manana kiyi addua mamana zaki ji saukin radadin abinda ke damunki. ta nufi hanyar up stairs daita da niyyar kaita dakinta zeenat ta girgiza mata Kai ummi karki kaini... Kifitar Dani daga gidan nan gabadaya banason zama cikinsa take ummi tayo Hanyar main parlour din gidan batare da taso ba. Yayinda big dady still yana zaune suna zantawa da deeni ya bude bakinsa Kennan da niyar tmbyrsa abinda ke faruwa ya hango tahowarsu ummi zeenat makale agefenta suna takawo ahankali yayi shr kawai yana dubansu. ganin hk yasa ummi kasa wucewa ta gabansa ta zaunar da zeenat akan kujera itama ta zauna hannuta rike da yatsun zeenat sai lokacin ta gaida Big dady .ita ko zeenat kasa mgn tayi ta runtse idanunta gam tana jijjiga jikinta... Big dady ya amsa gaisuwa yana dubansu daya byn daya gabadayansu har nablah fuskarshi dauke da tambayoyi irir iri. sai daya gama nazarinsa akansu tsab sannan ya numfasa yace ya duk naganku wani iri hk kmr akwai damuwa meke faruwa daku ? Deeni yayi Shiru yayi kasa da kanshi yana yashafa keyarsa gabansa na cigaba bugawa jira kawai yake yaji abinda ummi zatace. ahankali yaji sautin muryar ummi tace babu komai big dady. deeni ya dago kanshi da sauri yana duban ummi afrigece take suka hada ido ta tawatsa masa wani irin kallo tare da wata uwar harara sbd atunaninta shine yakira big dady . big dady yace ya ina kallon tsantsar damuwa da tashin hankali afuskokinku har wannan baiwar Allah da bansa kowacece ba Amman fadeela kice min babu komai . ummi ta daure fuskasta sosai ta sake cewa babu komai big dady . ganin da deeni yayi kmr ummi batason asan abinda dake faruwa agidnsa ballantana asamu matsalaha Da daidaituwar lamari. gashi shi yanzu yagaji Da boye boye gara ayita takare kowa ma yasan komai shi badamuwarsa bane. dan haka gabansa na bugawa da karfi. muryasa a dake yace big dady akwai damuwar nan fa da tashin hnkali wanda km duk first love ce silar komai .ya sauke numfashi da ajiyar zuciya kana yacigaba big dady wannnan yarinyar da kake gani zaune yana nablah da yatsansa *MATATA CE* ta Susan wacce ummi ce da kanta takawo min ita gidan tace na aureta batare da duniya tasan da hk ba . Big dady yayi Jim yana kallon deeni da ummi da da alamun yana bukatar Karin bayyani daga gunta. ummi ta tsunkuyar da kanta kasa Take wani gumi me zafi ya rufeta.zeenat ta dinga kallon ummi zuciyata na bugawa tason taji ummi takarya ta abinda deeni yace Amman taji ummi tayi shr .muryar na rawa tace karkawa ummi karya yaya ummina bazata taba min hk ba wlh, deeni ya watsmata wani kallo kana Ya gyara zama yashiga zaiyanewa Big dady komai daki daki daya fair tun daga farko shirya lamarin har karshe .big dady dake zaune yana sauraron deeni har sanda ya dasa aya ya numfasa yana duban ummi sannan yakira sunanta fadeela kina jin abinda deeni ya fada meye gskyr lamari.....? Ummi Tayi shr tana kallon big dady... Kennan gaskiya ne abinda deeni ya fada ta fashe da kuka tana jijjiga kai alamun hk ne... Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun kawai big dady yashiga furtawa yana maimaitawa yana kallon ummi jikinsa a matukar sanyaye.. Wani irin razananiyar Ihu May karfi gaske zeenat ta saka tayi zumbur ta Mike tsaye jikinta na kirrrrma ta jingina jikinta da bangon gurin tana duban ummi afrigice sannnan ta fashe da wani marayan kuka me taba zuciya da cin rai tace Wayyyyyyyyyyyyyo allahnah ummi kin kasheni na mutu na lalace wayyo ni muZeenat shikenan tawa ta kare atsorace deeni ke kallon zeenat yadda ta birkice ta fita haiyacinta ta zama tmkr wata sabuwar mahaukaciya sabon kamun hauka . ta haukace ta Dinga kuka tana ihu tana kiran ummi kin cuceni ummi kin rabani da farincikina ummi ta dafe kirjinta azuciyarta narawa aranta tace tabbas na cuceki manana Amman bansa hk abun zai juye bisa kaina ba. kinci amana ummi kin yaudareni kin ci amanata kin cuceni . da mahaifiyata na Raye nasan dabazaki min hk ba yanzu ummi ke da kanki kika yiwa zeenat dinki kishiya..... Keda kanki zakiwa zeenat dinki kishiya..kishiyar ki rasa wace zakimin sai yar aikina.... gsky baki kyauta . Baki kyauta min ba ummi sbd bana haihuwa . laifin danayi ban cancanci wannan hukuncinba yar aikina fa ummi . Ummi wani cikin ne fa daita har na tsawon wata shida nan da wata uku zata sake haifar masa wasu ya'ya nashiga uku ni muzeenat wannan wace irin bakar rana ce gareni . ta sake zabura tayi wani irin ihu tayi kan nablah ummi tayi saurin rungumeta ajikinta tana kuka ummi nayi . kiyi hakuri diyata bawai nayi hk Dan na cutar dake bane diyata . nayi dan nema maki farinciki acikin rayuwar aurenki ne. bansan gadar zare nashiryawa diyata mafi soyuwa araina ba tun ba yau nake kukan nadamar abinda nayi ban km san rashe zai juye da mujiya ba kiyi hkr tabbas kuskurena ne ya jefaki cikin bakinciki dakike ciki. Amman duk rintse duk wuya bazan taba Barin ki wulakanta a duniya ba matukar ina raye ina sonki zeenat fiyye da komai dake cikin duniyar nan adalilin sonki yasa na aikata hk.. kuka suke sosai gwanin ban tausayi. Kuka zeenat tacigaba da Yi Don yanzu wani irin haushin ummi takeji matuka acikin ranta ganintake duk abinda ya sameta ummi ce silar komai ahankali ta dinga zame jikinta daga jikin ummi tana girgiza kai tana kukan ummi kin cuceni kingama da rayuwata kin kassara zuciyar zeenat dinki tunda Arasa wace zaa min kishiya daita sai wannan ..... Diyar talakawar Mara galihu wacce sanadin babu taxo aikato ina zaune da kishiya guri daya batare da....big da ya katseta yana girgiza Kai batare ya iya furta komai ba dan gabadaya abin ya girmama tunaninsA bai Taba jin inda akayi aure irin wannan ba. Wani irin kallon nablah kewa zeenat ME tattare da tsansar takaici Take tana gama jin komai tazama mahaukaciya tuburan tafita daga hankalinta tafita cikin natsuwarta tasoma surutai bake kadai aka cuta ba aunty har Dani . ni aka cuta wallahi ni aka cuta ..hankalin amatukar tashe takarasa inda deeni yake tsaye yana dubanta tashiga nunashi da yatsanta deeni ka cuceni na tsanaka bana sonka bana kaunarka deeni na tsaneka har abada bazan taba sonka ba kai ne Ashe kasaka rayuwata Cikin kangin rayuwa da bakinciki da ukuba da tsananin kunci rayuwa . kai ne ka ruguza min farincikina ka lallaba ka dirka min ciki yanzu ga wani ciki . Meyasa baka zo min a siffarka ta mijina ba ? Meyasa baka Aureni ta hanyar da Allah ya halallata aure ba ? Meyasa baka inganta rayuwata ba ? kasa na haifi ya'yana a wulakance ankirasu da shegu alhalin halallatattu ne ankirasu da yayan zina Kasa ankirani da Mazinaciya karuwa deeni .....kasa ni kaina ina zargin kaina . Kasa ni kaina nakasa yarda da kaina takarasa mgnr tana zubda hawayen tausayin Kanta ahankali ta juya tsaitin da ummi ke durkushe Gaban zeenat har lokacin suna kuka me taba zuciya muryarta cike da matsanancin kuka tace ummi yanzu inda yarki ce ni ta cikinki zaki yarda Amata irin wannan auren wulakancin da kaskancin kodayake ma diyar da kike ikirarin kina sonta itama kincin amanatar duk da yake mu talakawa ne ta maida idanunta cikin na zeenat sosai sannan tacigaba da mgn cike da tashin hankali. ba kaskantattu bane mu ba Km wulakantattu bane ko aikatau da kikaga nazo Yi . tawa kaddarar ce tazo hk bawai talauci ko rashin abincin dazamu ci bane yasa haka . mahaifina bai da matacciyar zuciya sbd har yau yana neman na kanshi km yana rufa mana asiri tunda bai bar mu da yunwa ba ko kishin ruwa tunda ba tsirara muke yawo ba. Da zakice yar talakawa yar aiki naji ni yar talakawa ce Amman na mishi ranar da ke baki mishi ba . Sosai ta dinga sakin magannu batare da wata fargaba ko shakka ba hakika ummi ke da danki kun cuce rayuwata. ummi na rikeki bisa amana tmkr mahaifiyata Amman sai gashi yazamanto da saka hannuki cikin jefa rayuwata cikin matsanamcin kangi me wuyar fita . wlh wlh yau ko numfashina zai Kare sai nabar muku gidanku ta sake Maida shanyayyun idanuta masu cike da ruwan hawaye kan deeni sosai tana kallonsa wasu ruwan hawayen na tsiyaya, tasa hannuta ta goge hawayen kana tace ya'ya km naka ne na dade ina kwankwanto hk acikin zuciyata deeni na dade ina zargin wani alamari game da Kai. Na Dade ina tunanin cewa kaine kake zuwanmu acikin mafarkina ashe bamafarki bane gaske ne ummi na dauke uwa nabi ki har daki nagaya miki matsalar dake damuna game da aljanu suna ku santata Amman kikace min wai babu wani aljanu nayita addua kin mata Ashe dake aka hadu ake son tsaida yancina zuwa bauta.... Meyasa ummi ? Meyasa kikayi hk wlh ban taba tunamin hk dagareki ba ummi ..ko numfashina zai dauke koda zan rasa komai da kowa arayuwata zan tafi zanbar gidan nan yau km a yanzu km wallahi bazaka taba mallakata ba deeni sbd hanyar da biyo gurin mallakata. kabiyo ta hanyar da bata dace ba sannan km ya'ya nakane gasu nan sannan km wannan cikin ko Zan mutu bazan haifeshi ba .deeni ya zabura ya matso gareta jikinsa na rawa zai tabata tayi karka taba mugu ME cin amanar ya'yan mutane ta juya da sauri tayi hanyar dakinta.. Wani irin kuka xeenat ke Yi nafitar hankali da taba zuciya ahankali big dady da kanshi ya mike ya dagota ya runguneta ajikinshi yana shafa bayanta sun kusan miti goma ahaka sannan ya Dakota ya kura mata idonsa dake cike da ruwan hawayen tausayinta .. Girgiza Kai tafara cikin kuka tace big dady karkamin kuka kada kada zubda hawayenka akaina duk abinda ya faru Dani ,ni njawowa kaina. Da kaina da nayi hkr lokacin da Allah yabani nawa arxiki ya'ya da yanzu ban tsinci kaina cikin wannan damuwar da tashin hankalin ba. Gabadaya tausayinta yakama mutane gurin. Kuka take sosai tana nadamar abinda ta aikatawa rayuwa ta rarrafa zuwa inda ummi ke zaune tana goge hawaye. ta daura kanta bisa cinyoyin ummi.. Ummi kiyi hkr kiyi hkr ummina ki yafemin ki min aikin gafara bisa furuncina gareki bazan taba yin fushi dake ba ummina nasan ni na cuci kaina bakece kika cuceni ba nasan kinyi hk ne sbd daurewar faruncikina a gidan yaya bazan taba butulce miki ba ummi duk duniya banida wacce tafiki ...Tana kuka take mgn ummi ina neman alfarma agurinki ki taimakamin kisa deeni ya sauwakemin aurenshi dake kaina na hutawa rayuwata da ganin bakin ciki. ummi tashiga girgiza mata kai tana kuka.. ummi bazan iya ganin da jurar kallon yaya tare da wata ba . zuciyata ummi zata tarwatse zan mutu.... Mutuwa zanyi ummi muryata cike da kuka takarasa mgnr...haidar da anan har junior da suke zagaye da ummi suka shiga goge mata hawayen dake tsiyaya da hannusu.... Yaran kamar wasu manya suka rungume ta, suna kuka, itako Nablah da gudu kamar zararriya ta sauko daga sama tayi hanyar fita, kota kan yaran bata bi ba balle kayan ta, cikin zafin nama Deeni yayi kanta ya manta da jama'ar dake falon, rik'o ta yayi gam a jikin sa, yace " pls Nablah karkiyi min haka, karki guje ni, kar ki hukuntani da laifin da ba nawa ba, wallahi kece rayuwata idan kika barni mutuwa zanyi, matuk'ar bakya kusa dani Nablah rayuwa ta bata da wani amfani, ke haske ce a gare ni, pls karki min haka, ya k'arasa maganar hawaye nabin fuskarsa, da k'arfi ta hankad'e shi ta kalleshi ido cikin ido ta nuna masa yatsa tace " don't, don't ever touch me again, I hate you Deeni, you are monster, you are cheater,you are liar, deceiver, I don't want to see you again in my future life. , ka yaudare ni, na yarda dakai, na d'auka kafi kowa so na, da tausayi na, ashe kai mugu ne, I can believe it, Deeni kaine kayi man haka. Duk yaran suka taso suka bar jikin zeenat suka rungumeta a fusace ta cire su daga jikinta. Tana cigaba da mgn. Yara gasu nan, dama sune burinka, to Allah ya cika maka, ka rik'e kayanka, Deeni yace " pls Nablah you are my life, don't live me, murmushi tayi cikin kuka tace " ur life, kanka kawai ka sani, ta juya zata fita, da sauri yace " a matsayi na mijinki ban baki izinin fita ba, juyowa tayi ta tako gaf dashi tace " miji!!! , ta nuna shi tace " wai kai kana tak'amar miji, gaya man meye miji meye aure? "Sannan ka sanar dani hakki na d'aya dakataba sauke min, bayan biyan buk'atar kanka, kai yanzu baka ji kunyar kiran kanka mijin Nablah ba, yanzu . Deeni shi kanshi mahaifina kaji kunyar sa, bai sanka ba, bai san daga inda ka fito ba ya d'auki 'yarsa ya baka, ya baka yarda da amana, nasan mahaifina ba dan matsayinka ya bakani. dan nasan baima san waye kai ba, balle yasan abinda ka mallaka, Deeni daga ni har mahaifi na ka cuce mu, ka yaudare mu, amma ba komai Allah na nan, ta juya saitin zuciyar sa ya dafe, yana kuka sosai kamar k'aramin yaro ya matso inda take, yace " wallahi Nablah ina sanki fiye da komai da kowa a duniya you are my first love, I love you so much, wallahi Nablah idan kika barni zuciya ta bugawa zata yi, mutuwa zanyi Nablah, rayuwata bata da wani amfani matuk'ar bakya tare dani. Wani irin mahaucin kuka Zeenat ta saka tabar jikin Ummi tace " Ummi kinga abinda kika jawo min ko? Ina zaman lafiya da miji na kin d'auko min bala'i tunda nake da Deeni bai taba'a furta kallar koda yana so na ba , balle yace he love me so much, Deeni bai tab'a gaya min kalaman soyayya ba, Ummi alhakin Nablah ne zai kamaki, shiyasa Allah ya jarrabi Deeni da sonta fiye dani, koma ince fiye da kowa harke tunda kema da kunnanki kinji abinda yake cewa akan ta, Ummi kinga yadda tunaninki ya cutarda mu, ta k'ara fashewa da wani mahaukacin kuka. Shidai Big Dady kallan su kawai yake ya rasa abinyi, nablah tasoma daga kafafunta Deeni yace" pls ku taimka kuyi mata magana kusa baki karta tafi ta barni, wallahi ita ce rayuwa ta, kafin kowa yayi magana Nablah tace" wallahi ko mutuwa zakayi deeni sai na barka, kai koda gawarka kace a gaba na zan saka k'afa na tsallake ta, tasa hannu ta share hawayen dake zubo mata tace " akan me zakayi *AUREN SIRRI* dani,. shi ban kai maccen da za'ayi Auren bainar nasi dani bane komai? Kai ya girgiza mata yana kuka kamar wani k'aramin yaro, tace" san kai ne yasa kayi min haka, ka aure ni, ban sani ba, ka rink'a kusantata ba tare dana sani ba , harka yi min ciki, ka k'ara lallab'owa ka d'irka min wani ciki, yanzu ma in banda Allah ya toni asirinka da sai dai kayi tayi man haka, ina haihuwa ka yanke min jin dadi kanannaye komai na rayuwata ta fashe da wani sabon kuka tace " Allah ya isa Deeni, Ubangiji ya saka min, & I will never for gv u, ta jiya zata fice sosai Deeni ke kuka ya durk'usa gwiwa bibbiyu a gaban Nablah yana kuka wiwi yana rok'onta karta barshi. Zeenat ma kukan bak'in ciki take, a gabanta mijinta yake durk'usawa agaban macen da bata kaita komai ba yake rok'onta ta so shi, zuciyar Ummi kuwa kamar zata tsage don bak'in ciki da takaici, ji take kamar ta d'ora hannu aka ta fasa ihu, ta gwammaci mutuwarta da ganin wannan rana, Deeninta ...tilon danta mai kyau,da tarin ilimi,da aji, gata, ga naira, yau shine yake rusa kuka durkushe a gaban mace yana rok'on soyayyarta, a gabanta kuma ba Zeenat d'inta ba. Deeni na dafe da zuciyar sa, yana kuka a gaban Nablah, ganin zata fita ne, kuma babu wanda ke da niyyar yi mata magana kan ta tsaya. ya sashi cewa " idan kika fita nabeelah ban yafe miki ba, Allah ya isa, ci gaba tayi da tafiyar ta,batare data juyo ba yaran ma suka bayanta suna kuka. murmushi irin na manya Big Dady yayi sannan ya kira sunanta NABEELAH!, cak ta tsaya ba tare data jiyo ba, yace " zo nan, diyata a hankali ta jiyo ahankali tazo gabansa ta durk'usa, sai kuma ta fashe da kuka, da rarrafe Deeni ya rarrafo zuwa inda take yazo gabanta yace " please my heart kice kin fasa bari na, yayi maganar kamar wani zararre, Big Dady ne ya daka masa tsawa yace "deeni ka shiga hankalinka, sannan ya juya ya dauki waya yakira Ammar yace " kasanar da Family gabadaya cewar akwai meeting, nan da 1hr maza da mata har wad'anda ke gidan miji ka kira su ka sanar dasu, Big Dady ya kalli Nablah yace " jeki d'auko hijab d'inki, ba musu ta shiga d'aki ta kintsa kanta sosai sannan ta fito, Big Dady ya kalli su Ummi da Deeni yace " nan da 1hrs ku hallara,r ya kalli Nablah yace " muje, da sauri Deeni ya mik'e yace " nima zan bita, wani wulak'antaccen kallon Big Dady ya watsa mai wanda yasa shi ya shiga hankalinsa dole, Anan, Haidar, Junior gaba d'aya suka rik'e Nablah suka saki kuka mai ban tausayi, Big Dady ya kalli Ummi yace " jebi yara abin tausayi dan Allah, wallahi hakkin yaran nan kad'ai ya isheki, kodan gashi nan ma kin fara gani, Big Dady ya rik'e hannun Anan, ya kalli Ammar yace " rik'e Babanka, Ammar yayi murmushi ya d'auki Haidar, da junior big dady ya d'auki Anan, suka tafi gidan Big Dady. Har nablah. Meeting room A babban falon Big Dady kowa ya hallara manya da yara, maza da mata, ciki kuwa harda FK, gefe ga Deeni sai Zeenat dake ta faman kuka, kusa da Ummi, Nablah ma har lokacin kukan take, yaranta na nanik'e da ita, Big Dady yayi gyaran murya, ya kalli Fk yace " bud'e mana taro da addu'a, bayan an kammala ne Big Dady ya kalli Deeni yace " maimaita abinda ya faru, ba tare da tsoro ko wani fargaba ba Deeni yashiga zayyana duk abinda ya faru tun daga farko har k'arshe, kmr yadda ya sanawar da big dady kowa a wajen ya hau kallon Ummi yana mamaki, had'i da yin sallallami, gyaran murya Big Dady ya kuma yi sannan ya kalli Ummi yace " Yanzu ke fisabilillahi kinyiwa yarinyar nan Nablah adalci, idan 'yarki aka yiwa haka ya zaki ji, wanne irin mataki zaki d'auki, ki duba yadda kika tauyewa yaran nan hakki akan farin cikin ki keda 'yarki, a ganinki kinyi dai-dai, ke yanzu ko tausayinsu baki ji bA. , baki kunyar mahaliccinki, haba fadeela gaskiya baki kyauta ba, shiyasa Allah ya nuna miki baki isa komai ba, ya fifita yarinyar a zuciyar Deeni fiyye da taki 'yar, mai gatan, shiyasa Allah ya nuna miki ikonsa yasawa Deeni matsananciyar soyayyar Nablah, ta yadda bazai iya daurewa ko yi miki biyayya ba, a gabanki, akan idonki ya durk'usa a gaban ta yana kuka akan ta so shi, wannan kad'ai ya isheki izzina, da kuma darasi ga masu halin san kai irin naki, ki dubi yaran nan ya nuna su Haidar yace " idan suka girma suka ji abinda kikayi musu, da mahaifiyarsu kina ganin zasu k'aunace ki, ke ko tausayinsu baki ji, baki tausayin yarinyar nan k'arama yarinya kmr wannan dan nasan batafi 18yrs ba, kinga yadda Ubangiji ya nuna buyawarsa akanta ya hana 'yarta ki haihuwa da Deenin. "Ni nasan bazaki tab'a yarda ayiwa 'yarki haka ba, idan ko akayi mata sai inda k'arfin ki ya k'are, gaskiya kina da san kanki, baki da adalci, wallahi ki nutsu ki koma ga Allah, ki nami yafiyar yaran nan, kinga dai yadda Allah ya saukar da aya a kanki wannan kad'ai ya isa ki gane kuskuren ki. Kinga dai yadda ke da kanki kika had'a muku GADAR ZARE, keda 'yar taki, kika yiwa 'yarki kishiya abinda tafi tsana arayuwarta, kuma bata tashi sani ba sai da kishiyar ta zama dole k'anwar nak'i, dan ko ba'a zauna da ita ba dole a zauna da 'ya'yanta tunda ga tanan nan ma wani tsohon cikin, kinga keda kanki kinyi mata illar da harta mutu bazata manta ba, wannan kad'ai ya isa kusan komai na Allah ne, shike yin abinda yaso akan wanda yaso, a kuma inda yaso, dan haka mutane mudaina gaggawa a rayuwar mu. Sosai Big Dady yayi musu fad'a gaba d'ayansu ya had'a dayi musu nasiha mai ratsa jiki, sannan ya sallami kowa, duk wainar nan nan da ake toyawa inna bata sani ba, dan idan ta sani ba zaman lafiya shiyasa Big Dady ya hana a fad'a mata, yace " Deeni ya tsaya, MAMAN SUDAIS πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— Dedicated to Hauwa A Usman jiddarh Kainuwa writers association (united we stand and suceed our ambition is to entertain & motovite the mind of readers) https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ Page 106 Byn kowa ya watse. parloun'n ya dauki shr na tsawon wani lokaci big dady ya dinga kallon deeni yana mamakin reaction dinsa na dazu daya dinga Yi akan yarinyar. "ahankali Big dady ya cigaba da kallonsa tmkr wani sabon Halitta agabansa. sakamakon yadda cikin kankanin lokaci gabadaya kamaninsa suka sauya ya dawo wani irin mutun Abin tausayi. Ahankali big dady yake kalleshi tare da nazarinsa Kana ya numfasa muryarsa a matukar raunane irin ta Manya ya kira sunan shi..... deeni ya dago rikitattun idanunshi da suka gama canza kala tsabar rudani da tashin hankalin da yake ciki . ya zubawa big dady su yana kallonsa batare da yace uffan ba. " sai ma hadiye abinda ya tsaya masa amakoshi yayi yana maida hankalinsa sosai gurin sauraron abinda big dady zai ce . Big dady ya sake fuskantarshi da kyau sannan yace nasuruldeeni na fuskacin kana matsanancin son yarinyar nan nabeelah kana mata mahaukacin so fiyye da tunanin me tunani wannan kalubali ne agareka sannan km babban yakine akanka daka San yadda zaka shawo hankalin yarinyar nan cikin sauki. sbd daganin yarinyar tana da kafiya da taurin Kai da taurin zuciya sai kayi mugu mugun aiki da km yaki sannan Zaka samu ka shawo kanta da hankalinta. " musamma sbd abinda akayiwa yarinyar wanda kowace Mace akayiwa hk zata iya yin hauka fiyye danata . na Lura sosai kafi son yarinyar akan zeenat duba da yadda ka dinga yi wasu abubuwa agabanmu gabadaya idanunka sun Rufe deeni akanta. so nidai abinda zance anan bai wuce nace kayiwa Allah kayi aldalci atsakaninsu deeni. kayi adalci atsakanin matanka kada ka taba fifita daya akan daya karka sake kabari daya tagane kafin son daya akanta . duk wacce Kake so axuciyarka kabarwa ranka yazama sirrin zuciyarka . daman dole ne sai kasamu wacce zakaji kafi so atsakanin matanka . Amman karkar kuskura ka bayyanawa kowace daga cikinsu. kabarwa zuciyarka kayi adalci kaji tsoron Allah karike matanka amana dan karkaga nabeelah ce me haihuwa uwar ya'yanka kace zaka wulakanta zeenat sannan kada kaga zeenat yar'uwarka ce ka biyewa mahaifiyarka. ku taru ku wulakanta nabeelah.. sosai big dady ya dinga masa Nasiha me ratsa jiki da huda zuciya dasa zuciya nadamar abinda ta aikata. Sannan zance ita yarinyar nan nabeelah kabarta anan tukun kafi asan abin Yi. ya daga kanshi alamun yaji. byn big dady yagama dashi yace idan ya fita ya turo masa zeenat. Jikinsa a matukar sanyaye ya mike tsaye da kyar yana yiwa big dady sallama hade da godiya... Byn ya fito ya iske zeenat zaune a karamin parlour'n gidan ya zauna kusa Daita sosai yana jin wani irin matsanancin tausayinta yayinda sound din kukanta ke taba zuciyarsa. "gabadaya nadamar abinda ya aikata agabanta yakeyi. hakika bata cancanci hk daga gareshi ba kodan duba da yadda take matukar kaunarshi fiyye da komai arayuwata . cikin sayin jiki ya kamo tafin hannuta cikin nashi yasoma murzawa ahankali ahankali kafin yace wani Abu. Da sauri ta zame hannuta cikin nashi tare da juyar da kanta alamun bata son ganinsa . yaja numfashi da karfi ya fetsar yana tsura mata rikitattun idanunshi yana kallonta cike da tausayawa. sannan ya bude bakinsa da kyar ya kira sunanta complete Name dinta muzeenat, .............. zeenat taki juyowa ta kalli inda yake ballanta yasa rai da samun amasart. sai ma jijjiga kafar daya da take tana cizan lips dinta. Miryarsa a raunane ya sake kiran sunanta My Zeenat am sorry.... am very sorry for what I did...nasan ban kyauta miki ba . sannan baki cancanci hk agurina ba. " tabbas naso na kuntatawa rayuwarki alokacin da kikayita zubar min da cikina arariya ....Amman bata wannan hanyar ba. Ko auren sirrin dana Yi da nablah ba'a son Raina nayi ba. Umarnin first love nabi wanda alokacin gabadaya daurewar farincikinki take nema agidana .amman kiyi please ki yafemin bisa biyyewa first love danayi gurin boye miki.. duk wannan bayanani dayake mata bata juyo ta kalleshi ba har yagaji ya Mike da niyar wucewa tare da Sanar mata da sakon Big dady. zeenat wacce taci kuka tkmr zata bar duniya idanun nan nata suka sake kankancewa sukayi sumtuma sumtuma sukayi jawur dasu . tashiga dakin da big dady yake zaune zaman jiranta. wasu hawayen bakin ciki da takaicin abinda mijinta yayi dazu yashiga silalo mata bisa kuncinta. ahankalin tasamu gurin nesa kadan ta zauna tana fuskantar big dady sosai . wani irin tausayinta gyaraye da tsantsar kaunarta ke ratsashi. hakika yasan anyi mata laifi me girma...Wanda ta cancanci atausayawa rayuwarta da komanta. an tauye mata hakinta... anci zarafinta da mutuncinta. an hukuntata da hukunci me radadi da ciwo da wuyar mantawa. ya ja numfashi da kyar ya fetsar idanunshi kyam akanta yana nazarinta sannan ahankali yasoma da yimata nasiha akan yarda da kaddara ..... muzeenat kiyi hakuri da yadda kika tsinci kanki. ki yarda da yadda kaddaraki tazo miki. wannan Abu ba daga umminki bane ba daga nasuruldeeni bane ba daga ita yarinyar bane daga Allah ne . wannan hukuncin Allah ne ,ya zarta akanki. " kada kiyi jayayya da ikon Allah. kada kiyi fushi da abinda mahalinciki Allah ya zarta akanki . "sannan rabon yayan nan ya rigada ya rantse muzeenat sai Sun xo duniya. in ma ba haifesu ta hanyar sunnan aure ba sai sun zo duniya ,tunda Allah yarigada ya Kaddara akwai rabon ya'ya atsakain nabeelah da nasuruldeeni sai an haifesu kota hanyar shegu ne, musamm ma idan kikayi duba da yadda Allah ya nuna ikonsa acikin shekara daya Allah yabashi yaya har uku sannan ga wani cikin wanda Allah Kadai yasan abinda zata haifa.. wasu zafafan hawaye masu ciwo da taba xuciyar ma,aboci tausayi suka shiga gangaro mata a fuska .. zeenat ta dafe kanta datake jin yana mata wani irin sara da mugu mugun ciwo. cikin wani irin matsanancin kuka tashiga girgiza kanta yayinda aranta ta dinga furta kalmar Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un ...yaushe ni muzeenat zan samu sauyin rayuwa me dadi irin na kowace mace agidan aurenta? .. Big dady ya numfasa kana yacigaba muzeenat ki natsu ki sanyawa zuciyarki salama akan lamarin nan sbd idan kin matsa dayawa rabo zai iya kasheki, ki mutu kibarsu, su cigaba da rayuwarsu cikin kwanciyar hankali . Dan hk ina son kiyi hakuri ki Karbi wannan kaddarar data zo miki da hannu biyu biyu. " ki rungume kaddarki muzeenat km da alamun yarinyar zata biki yadda ya dace . zata miki biyayya kada ki zubda girmanki a idanunta itama Sosai yayi mata nasiha me ratsa jiki da sanyaya zuciya tunda big dady yasoma mgn bata dago kanta ta dubeshi ba . Sai kuka datake kawai tana sake nadama abinda ta shuka arayuwarta. wanda shi yajefa rayuwarta takasance hk.take wasu wurare suka dinga budewa jikinta suna karbar kaddarar tada fada mata. wani irin tsoron Allah ne ya sake shigarta.. Kafin kace me tunin zance ummi yakarade ilahirin estate din . "masu zaginta nayi masu side dinta nayi kowa da yadda yake fadan albarkacin bakinsa akanta . wayanda basa side dinta kuwa suka dinga Yi daita suna zaginta. Tare da tsananin mamakin sonkai irin nata da butulci da cin amana da yaudara da haincin irin nata. Sosai suke mamakinta . wannan wani irin sonkai ne daita? kwata kwata batayi adalci ba. Daga gidan big dady kai tsaye zeenat gidan babanta wasu daga cikin yan'uwaa suka nufa daita. yayinda nablah ke gidan big dady Dan koda big dady ya gwada Yi mata Zance takoma gidan mijinta kafin asan abinyi. kin yarda tayi, ta koma gidan deeni... Daren Rana banda kuka babu abinda zeenat keyi wanda daga karshe ta yanke shawarar kaiwa Allah kukanta. ,ta Mike taje tayo alwala tashiga jero nafilloli tana kuka tana neman sausauci agurin Allah, ya kawo mata sauki cikin lamarinta . byn ta idar ta Dade zaune hannuta rike da carbi tana lazimi . kwata kwata takasa runtsawa sakamakon tuno ummi datayi tasan duk inda ummi take tana can cikin tashin hankali da kuncin zuciya . tasan ummi bazata taba iya runtsawa ba. Tasan yadda ummi ke matsanacin sonta da kaunarta fiyye da komai aduniyarta . wasu zafafan hawaye masu ciwo suka shiga silalomata. tana nan zaune tana ambaton Sunan Allah har sanda aka Kira asalatu bata runtsa ba addua Kawai take... Sosai ummi tashiga tashin hankalin rashin zeenat tashiga uku tarasa abinda ke mata dadi ta rame acikin kwana daya kacal . abun Duniya duk yabi ya dameta gabadaya yanzu kunyar dangin take ji. da gudun shiga tsakaninsu sbd duk magangun da suke fada yana dawo wa kunneta hankalinta yayi mugu mugun tashi tarasa inda zata saka ranta taji dadin arayuwarta. bata da kowa akasar Nigeria sama da zeenat da deeni suka gareta. idan har zasu iya gujemata zamanta bashida amfani akasar. Ahankali ta mike tsaye jikinta kasalance ta shiga tsintiri adakinta na ainihin gidanta. Kafin daga baya ta nufi inda ta,ajiye wayarta takira Wanda ke mata biza zuwa kasar haihuwarta. byn tagama wayar ta dauko yar karamar jakar matafiya tasoma shirya kayanta ciki tana hawaye tana jin wani irin radadi da kewar tilon danta deeni da zeenat aranta . Tsab tagama shirya komai.. Itama tunda rigimar nan ya faru bata samu ta runtsa ba har zuwa yau din nan . Washegari tana idar da sallah asuba ta dauki Jakarta da niyar barin kasar gabadaya. ahankali take saukowa daga matattakalan gidan xuwa parlour'n kasa taji motsen alamun bude kofar cak ta tsaya da tafiyar datake jikinta ya dauki kirrrrrma...abinka ga jikin girma kadan ya rage batayi kasa ba. Km har lokacin danunta na kallon kofar shigowa. tilon danta deeni taga Yana kokarin sanyo Kai cikin gidan. Ahankali karasa yashigowa jikinsa sanye da farar jallabiya fara kal da alamun daga masjid yake. Take wani irin sanyin dadi ya zirayarci ilahirin jikinta da zuciyarta.ta dinga jinta wani Iri wani iri. Amman ta kauwar da kanta da abinda take ji tacigaba da saukowa ahankali jikinta naciga da rawa wanda har yar karamar Jakarta hannuta rawa yake. gaban deeni ya buga da matsanancin karfi ganin umminsa rike da jakar matafiya . Wanda duk sanda kaganta da ire iren jakunkunan Kasan tafiya zatayi. har tazo ta gifta ta kusa dashi idanunshi akanta yana kallonta da mamaki a saman fuskarsa. ganin tana shirin bude kofar yasa da sauri ya riko jakar hannuta Jikinsa na wani irin rawa ..muryarsa cike da in... Inna... yace u'm.... ummi ina km zaki tafi hk ? Meyasa ummi zaki mana hk ? ummi please....... ummi kada kiyi hk Dan girman Allah kiyi hakuri ki yafemin ya zare Jakar hannuta ya ajiye agefe daya tare da tsungunawa agabanta gwaiwa biyu biyu ya daura tafin hannusa duka bisa kafafunta please ummina kiyi min afuwa bisa ga laifin abinda na aikata miki bazan sake ba. na tuba ummi nabi Allah da manzonsa na biki. ummi karki kujemu.idan kika gujemu rayuwarmu zata tagyara zamu shiga wani hali dagani har zeenat dinki...... ahankali ta zare kafafunta zuciyar na wani irin bugawa jikinta yayi sanyi. Take zuciyarta tashiga shawagin barin tilon danta da diyarta zeenat .. Taku daya tayi zuwa biyu taja ta tsaya hade da juya masa baya tana jin wani irin matsanacin kunyar deeni .har zeenat ahalin yanzu kunyar hada ido take dasu. Batason km hada idanunta danasu. tarasa ina MA zataje ta saka ranta taji dadi da wa zatayi hirar ta rage zugin da zuciyar ke Yi akan abinda ya faru zeenat kadai gareta diya Mace gashi itama tagujeta ta juyawa rayuwarta baya akan abinda ya faru... Jikinsa na rawa da rarrafe ya samu ya matso inda take. yace kiyi hkr ummina karki tafi ki barmu bamuda kowa a nan sai ke idan kikabarmu yaya kike son rayuwarmu takasance? Ummi taja naunauyen ajiyar zuciya da numfashi ta sauke da kyar. Kana tayi dauriyar juyowa tana kallonsa duk da har lokacin zuciyarta cike take tab da jin kunyarsa da kunyar abinda yayi mata gaban big dady da gaban dandazon daginsa sbd common Mace.... Mace ma wace itace da kanta ta tsaya tsayin daka ta aura masa ita ,yana kukan bai sonta.... "muryarta a dake tace Ai wannaN bakomai bane idan na barka deeni.. karka manta yanzu kana da madadina wacce tafi agurinka . har kake kokarin yimin tawaye akanta you give me double surprise deeni akan Macen da nice na tirsasaka ka aureta ba dan kana sonta ba.. ni... ni deeni ta nuna kirjinta da dan yatsanta Amman babu komai karku damu duniya ce. sai dai kasani ayau din nan zanbar muku kasarku da danginku gabadaya na koma tawa kasar . dama dan wa Nike zaune? Dan kai da zeenat ne Amman ayau kun nuna min ni din bakowa bace agareku km nasan ko babu ni arayuwarku zaku cigaba da rayuwarku yadda kuke so.... Takarasa fadar hk tana kuku . deeni ya rude ya gigice hankalinsa yayi mugu mugun tashi ya sake rungumo kafafunta please ummi karki ce hk kice komai mu kice rayuwarmu kece farincikinmu kece jigon komai agurinmu karkiyi mana hk ummi yana mgn yana kuka yana rokonta tayi hakuri tayi masa aikin gafara ko a'lamura zasu daidaita gareshi. gabadaya jikin ummi yayi tsanyi zuciyarta tayi rauni tausanyi dan nata ya huda kirjinta. take komai ya kwance mata ita kanta bata kaunar abinda zai nisantata dashi shi kadai gareta sai marainiyar Allah zeenat . Tana tsananin son deeni Amman soyayyar zeenat dinta daban ce kasancewar kaunar dake tsakaninta da mahaifiyarta . tsawon lokaci suka dauka ahaka deeni nacigaba da kuka yana bata hakuri. da kyar yasamu ya shawo kanta hannuta na rawa ta daura bisa kanshi ta shafa sumar kanshi Kana ta zauna ya daura kanshi bisa cinyarta yana kuka yana bata hkr . yayinda ita km ta cigaba da shafa sumar kanshi muryarta a matuKar sanyaye tace is OK son kukan ya isa hk komai ya wuce Allah yayi maka albarka Allah sanya albarka arayuwarka data iyalinka gabadaya. bai samun damar amsa mata ba sbd kukan dayake. shi kanshi yayi muguwar nadamar abinda yayiwa mahaifiyarsa mafi soyuwa azuciyarsa... Ka tashi ka zauna akan kujera deeni ya tsinci muryar mahaifiyarsa.. ya dago kanshi yana dubanta yana girgiza mata Kai first love barni anan . ya sake gyara zamansa agabanta suna fuskanta juna. ummi ta numfasa tana dubansa gabadaya duk ya rame yayi dogon wuya data tuno dalilin abinda yasakashi dawowa hk tayi saurin runtse idanunta gam tana kukan zuci da blaming din Kanta. itace silar fadawarsa cikin Matsala yana zaman zamansa da matarsa.. Da kyar ta bude idanunta tace ina zeenat dina take yanzu tana gidanka ne? Ya girgiza mata kanshi sannan yace dukansu basa gidana. Gabanta ya buga yashiga dukan uku uku bakinta na rawa tace ina zeenat Dina take ? Tana gidan babanta....... ummi tayi dif kirjinta na wani irin lugude wasu sabbin hawaye suka zubo mata tasoma magana cikin harshen indiyanci , akan zeenat ta gujeta ta daina sonta sbd kuskurenta nason ganin rayuwarta ta inganta agidan danta. kuka take sosai tana daura laifin komai akanta. deeni na rarrashinta da goge mata hawayen idanunta first love ki daina kuka yanzu zanje na dauko miki zeenat dinki bake kadai kika tsinci kanki cikin damuwar da tashin hankalin rashinta ba. ni kaina nayi nadamar ramuwar gyayar da nayi niyyar mata yacigaba da gogewa ummi hawayenta . ita km sai girgiza masa Kai take muryata na rawa tace kaje deeni ka... Kawo min zeenat a duk inda take ko zuciyata da ruhina za samu salama. sai da ya sake goge mata hawayen idanunta sannan ya Mike jikinsa a sanyaye ya juya yasoma tafiya hard ya kawo bakin kofa yana daura hannushi kan handle yaji an murda kofar. ya dan dakata .. ahankali aka bude kofar.... Zeenat yagani tsaye sanye da doguwar riga da hijab lulube har kasa . ido cikin ido suke kallon junansu kowace da abinda zuciyasa ke sakawa akan dan uwansa. ahankali ta raba ta gefenshi ta wuce shi batare da tace masa uffan ba . ya meida kofar ya Rufe ya biyo bayanta ummi na arba da zeenat ta Mike zumbur jikinta na rawa bakinta na rawa gurin fadar ma..ma... na tana me ware mata hannunta duka alamun tazo gareta zeenat ta fashe da kuka takasara tare da shigewa jikin ummi.. Ummi ta rungumeta ajikinta tana kuka. a she tunani bai zama gaskiya a she zaki kawo kanki gareni byn duk abinda na miki? Gabadaya na ji kunyarki zeenat . naji kunya akan yadda fasaha ta dauke min na kulla miki gadar zare da hannuna akamiki kishiya batare da saninki ba. ... ummi ki daina kuka bazan iya barinki ba ummi dake kadai nasaba arayuwa bansan dadi uwa ba sai ke ummi. ban rayu da mahaifiya ba sake ummina Kin nuna min gata fiyye "dan" cikinki ummi duk inda zanje nayi rayuwa aikin banza ne idan bana tare da ke.. dan bazan iya jurar rashinki ba ummi. ina sonki duk duniya nan banida kmr ki hakika kin raya zumuncin dake tsakaninki da mahaifiyata. kin duba byn mahaifiyata domin nasan ko tana Raye da wuya tamin abinda kika min kin nuna min gata kinsa ban Yi kukan maraici ba.. takarasa mgnr tana kuka ummi ta yafito deeni da hannuta yakaraso ya zauna kusa daita tayi saurin goge hawayenta kana ta kamo Tafin hannushi ka bata hkr deeni....Ka Tausayawa rayuwarta har yanzu ina jin xeenat araina tmkr fareeda.. Ita kadai ke mayemin kurbin fareeda arayuwa. ita kadai ke dabemin kewar fareeda a duk sanda hkn yataso min .....takarasa mgnr idanunta na fidda wasu ruwan hawaye.. jikin deeni a sanyaye yace first love tun jiya nake bata hakuri kwana nayi ina kiran wayarki danata Amman akashe .fisrt love nima abin atausayamin ne .ina bukatar tausayawarku ke da zeenat.... Nasani... Nasani deeni Amman Kasan mace tafi bukatar tausayawa akan namiji. ummi ta hade hannusu gurin daya ta damke cikin Nata sosai . atake zuciyoyinsu ya buga sbd tuno da rana da suka mallaki junansu amatsayin ma'aurata ranar da ummi tabasu amanar junansu tare da tabbatar musu da su din yan'uwan juna ne mafi kusanci da juna . atare suka dago suna kallon juna kowanensu zuciyarsa cike da tausayawa... muryarsa a raunane yace am very sorry zeenat.. I Din mean to hot you . ummi ta saka baki kiyi hkr diyata... Duk nice silar cutuwarki denni bashida laifi komai. Ki daura laifi gareni zeenst nice na miki laifi bashi ba. zeenat tashiga girgiza kanta tasa hannuta daya tana gogewa ummi hawaye muryarta raunane tace ummina na yafe miki ...nasan duk abinda kikayi kiyi ne sbd ni... Nasan ko diyar da kika haifa acikin ki irin kulawar dazaki bata Kennan . ummi ki manta da wani abu makamancin wannan ya taba faruwa arayuwarmu wallahi wallahi ummi na yafe komai . shima yaya na yafe mishi duniya da lahira Amman ummi akwai wani hanzari ba gudu ba. Dan Allah kicewa yaya ya sawake min aurensa dake kaina tunda ni baya sona baya son farincikina. bansan wani irin kiyayya yaya yake min ba wanda ya manta kowa da komai ya manta da irin rayuwar da muka gudanar a farkon aurenmu ya tsugunawa wata Mace agabana yana rokon taso shi ummi.... Idan har nacigaba da rayuwa aure dashi wlh ban kyautawa kaina ba ... amman dan hakuri na Hakura da komai na dauki kaddarata nima zanje gaba nacigaba da rayuwata..... Deeni yayi sororo tare da tsura mata rikitattun idanunshi yana kallonta cike da mamaki abinda tace. ummi tayi gyaran murya tace mamana bazan takuraki ba sbd tun farko aurnku ma ban takuraki ba ballananta yanzu Amman da zakiyi hkr ki rungumi kaddararki dana nafi kowa dake cikin duniyar jin dadi. burina ba wuce naganku kuna rayuwa tare ba . abinda bakusani ba batun yanzu nake son ganinku cikin inuwa daya ba. Amman sbd sanin halin deeni danayi yasa naki hadaku tun farko ko lokacin dayazo min da zance aurenki naji matukar dadi Amman ganin ba sonki yake ba alokacin kawai yana son yin auren ne dan na matsa masa yasa naki amincewa . Amman kikace kinji kin gani zaki iya... Ahankali ummi ta meda idanunta kan deeni bazan takurata mata ba idan kaji kana bukatar matarka Kanason cigaba da zama daita. kasan yadda zaka Shawo kanta idan km kasan bakada bukatarta arayuwarka sakar min abata. domin abinda wani yagaji dashi yaga yayi masa tsufa shi wani yake so da dauki ganin ya mallaka. deeni ya runtse idanunshi da sauri sbd jin haushi da takaicin zance ummi. Ummi na mgn fadar hk ta Mike tsaye tabar gurin ta nufi dakinta tana goge hawaye . bathroom tashiga ta zauna kawai tarasa abinda ke mata dadi. zeenat ma zame hannuta tayi cikin nashi yana kallonta Tabi byn ummi. a sikwane Yabi bayanta da wani irin kallo . tana shiga dakin ummi ta fashe da wani sabon kukan sbd har lokacin tana jin mugun kaunar mijinta. sonshi acikin jinin jikinta yake .rabuwa dashi babban tashin hankali ne gareta Amman zata dakewa zuciyarta ko zata samawar ruhinta salama sosai take kuka tana tuna rayuwarta acikin dakin datake yanzu. da yadda abubuwa suka dinga gudana daya byn daya suna wucewa da yadda ta rayu da matsanancin kaunarsa batare daya Sani ba. da yadda ya dinga jiyar daita dadin aure ta dinga jin dama lokacin zai dawo mata da ta sake sabuwar rayuwar me inganci. ashe daman zai kara aure arayuwarsa shi yasa lokacin datace yayi mata alkwarin bazai mata kishiya ba yace a'a zeenat bani ne da rayuwata ba. ban isa Na tsarawa kaina rayuwa ba. Aure nufi ne na Allah idan Allah ya kaddaromin sai nayi. kedai ki tabbatar da kin tsare min hakina . babu mamaki idan kika tsaremin hakkina dake kanki ta yuwu gaba naki kara aure . duk da babu yadda Allah baya juya lamarinsa. tuno wannan zance nasa ya sake haukatata ta dinga kuka tana datasani arayuwarta....... ahankali ta mike tsaye tana safa da marwa ...motsin turo kofar dakin taji anyi tayi saurin goge hawayen dake tsiyayowa daga idanunta batare data juyo ba. ahankali taji an meda kofar an rufe alamun an shigo dakin. jingina bayansa yayi da jikin kofor tare da rungume dukka hannuwasa akirjinsa. ya tsurawa bayanta idanu kawai yana kallonta yayinda ahankali ya dinga jin wani irin tausayinta yana ratsa kowani shashi na gangar jikinsa hakika bata cancanci wulakaci ko sabanin hk daga gareshi ba a kullun yana yabawa da tarin kaunarsa gareshi. cikin wani irin sayin Jiki yakaraso gareta ya rungumeta ajikinsa ta baya yana me juyo daita suna fuskatar junansu. atare suka sauke ajiyar zuciya . ya tallabo fuskarta da hannuwashi yana Kare mata kallo ya bakinsa ya tsotse bakinta muryarsa a matukar raunane yace ki bini mu koma gida zeenat mukarashe rayuwar aurenmu tare. nifa bazan koma ba domin bazan iya cigaba da rayuwa dakai ba...... Daga yanzu kasawa ranka mata daya kacal gareka..no... no.. don't do this to me zeenat . kiyi hakuri please kishirya yanzu mu wuce tare. ta girgiza masa Kai alamun bata komawa gidansa yin duniya yayi daita Amman taki amincewa ta bisa.. hk yagaji ya Hakura yabar gadan. Kai tsaye gidan big dady ya nufa ya duba yaransa ita kam nablah bai samu damar ganinta ba sbd taki yarda sukaga juna. Hk ya koma gida ya shirya zuwa office. koda ya dawo daga office gidan ummi ya nufa rarrashin duniya yayiwa zeenat amman tace Sam ya barta lokacin data aureshi bai matsawa rayuwarta ta aureshi ba Dan hk yanzu bata Yin auren ya sallameta kawai ta aure wani . kmr ya mutu hk ya dinga ji alokacin datake fada masa hk.. a matukar fasace ya fito tmkr zai tashi sama . ko gidan Big dady bai je dubo nablah ba. Ya wuce gidansa dan yasan haukanta ya zarta na zeenat. sai dai gabadaya bai da salamar zuciya . Daren ranar da kyar yasamu bacci barawo ya samu nasarar daukarsa cike da matsanancin damuwa. washegari zeenat gabadaya akwance take ta zube tayi wata muguwar Rama sallah kadai ke tadata koda ko abinci ta manta rabon data sakawa cikinta ummi tayi ta matsa akan ta saki ranta taci abinci Amman furrrrrrr taki. Gabadaya komai ya cukudewa deeni guri daya takowani bangare babu sauki da sausauci gida da office baida natsuwa tafiya kawai yake Amman zuciyarsa tap take da damuwa da tsantsar tashin hankali da tunani mara misaltuwa. daga office kai tsaye gidan ummi ya nufa yashigo gidan bakinsa dauke da sallama ummi kadai ya tarar tana zaune ta amsa masa tana kallonsa. dan ramar tasa ta yau tafi ta kullun nunawa ahankali ya zauna tare da ajiye jakar system dinshi yace first love mun yini lfy. lfy lau son ya aiki . yayi dan jim sannan yace alhamdullahi kusan minti goma yayi zaune baiji motsin zeenat ba wanda abinda yasani ne matsawar ummi na guri dole ka isketa kusa daita. jikinsa a sanyaye ya fito da system dinsa cikin wata karamar bakar jaka yasoma dudubawa yana son karasa tura sakwanni .muryarsa akasalance yace first love ina zeenat? Ya fadi hk batare da dago ba. Ta mike tsaye tare da bashi amsa tana sama yanzu ta tashi . OK turo min ita first love . koda ummi tasanar mata da sakonshi bata mutsa ba taxo a parlour ta sameshi zaune kan daya daga cikin kayatattun kujerun parlour'n ummi na alfarma system dinsa akan center tablet agabanshi yana latse latse jikinsa sanye cikin wani farin yadin volya fari kal me shegen kyau hasken yadin da kyawunsa, su suka tona asirin tsadarta kashim turaren nan nasa na yau da kullun yana nan. yacika gurin batare daya dago ya dubeta ba ya nuna mata kujerar zama da hannusa cikin harshen turanci yace have a sit. ba mutsu jikinta a matukar sanyaye ta zauna kusan minti goma bai ce daita komai ba yanata danne dannesa ta dago idanunta tana duban agogon dake manne a parlour muryarta a sarke cike da matsanacin tsoro tace nifa gsky ina son komawa daki dan ina da abin Yi. ya dago rikitattun idanunshi ya dubeta..ya lashin lips dinsa na kasa kana yace Kibani minti biyar local in kammala muhinman aikina. Taja numfashi hade da kawar da kanta gefe . ahankali ta sake kallon agogon minti biyar din tacika tana shirin sake yin mgn taga ya ture system din dake gabansa ya mike ahankali ya zagayo gefen datake zaune kafafunsa babu takalmi ya janyo wata yar karamar akujerar stood dake daf daita ya zauna ya rusuno sosai kusa daita har suna jiyo numfashin junansu. Muzeenat........ ya Kira sunanta cikin laulausar muryarsa . ta tsuke fuskasta sosai batare data amsa masa ba . bai wani damu da yanayin yadda tayi ba yacigaba da mgnrsa. muzeenat meyasa kika Xabi rabuwa Dani ki auri wani? alhali nasan kina mugu mugun sona? da sauri ta dago idanunta ta sauke cikin nasa gabanta ya buga da karfi take ta kawar da idanunta tace daba lokacin ban san ciwon kaina ba Amman yanzu gsky bana wani sonka. Uhmmmmm ya sauke numfashi tare da yin murmushin yake. nasan kin fada ne kawai sbd girman laifi da kike tunanin miki Amman in da gaske kin daina sona ki dubi kwayar idanuna ki tabbatar min da ba kya Sona ...... cike da rashin tsoro wanda duk daurace kawai ta aro tasanyawa jikinta ta Kalli cikin idanunshi tace yaya deeni na daina sonka. bana kau... Yayi saurin katseta ta hanyar daga mata hannu tare da runtse idanunshi gam zuciyarsa na wani irin harbawa da suya muryasa a raunane tamkar zaiyi kuka yace naji na yarda kin daina sona Amman ki duba wasu abubuwa kafin kiyi tunanin barina na farko Ki duba rayuwar ummi bazata taba jin dadin rabuwarmu dake. sannan mutane zasu zagene idan nabarki wasu ma sai Sun tsnemin akanki. kiyi hkr ki dawo mukarasa rayuwarmu tare mu ingantata tare gidana bazai Yi hasken da nake bukata ba matsawar ba kya cikinsa . zaman gidaka din me zanyi yaya? ni ba da "da" ba ba samun kulawa daga gareka ba. Ince ana hakurin zaman auren ne idan har ya'ya sunshiga tsakani. , to ni banida ko daya atare da Kai gara kawai kowa ya Hakura . na Kara gaba ko nima zan samu farincikin dana rasa agurinka takarasa fadar hk tana meda kukan dayaso kufce mata. Zeenat zaki haihuwa Dani Jikina nabani zaki haihu Dani... Zan haihuwa man nima na San da hk Amman bada Kai ba. yanzu kinfi son kije ki aure wani ki haihu dashi bani ba.. Kina son kibarni kiyi rayuwa da wani na alhalin ina Raye? OK kai kai ka iya aurenka a boye har da haihuwa ina Raye. OK a she fa nice bazan iya yin hk ba Ko? tabbas bazan iya aikata hkn ba alhalin da aurenka a kaina . Amman ai zan iya rabuwa da Kai matsawar bana sonka? ya sake runtse idanunshi gam sbd radadin furucinta dan ya tsani jin kalmar bata sonshi daga bakinta . sai daya furzar da iska me gyaraye da zafi zafi kishi sannan yace dake zan gama rayuwata zeenat kece uwargidana anan Duniya km ina fatan ko alahira ki zama shugaban matana a aljanna . ina bukatar mucigaba da rayuwa tare ke kadai kika kasan halina kika San yadda kike bi Dani . duk wata Mace da zan kasance Daita abayanki take . ki rigada kin sha gabanta takowani bangareni ta tabe baki wannan km matsalarkace. matsalata ni yanzu nabarka nayi nisa dakai nayi maka Nisan da bazaka taba Kamoni ba. ya kamo tafin hannuta cikin nashi yana murzawa cike tasasawa yace muzeenat dan Allah ki taimake ni.. wlh bazan iya rabuwa dake ba sbd ina sonki............... haka zaki tafi ki aure wani ki barni? karka soma furtamin wannan kalmar yaya naso ka furta min ita tun ba yau ba Amman sai tsintarshi nayi abakinka durkushe gaban wata kana rokonta tasoka kana furta mata wannan kalmar dana fi son ji daga gareka ,batare da kayi alakari da ina gurin ba... kiyi hkr ki dawo dakinki mucigaba da rayuwarmu Wlh bazan iya barinki ba sbd ina sonki. Kabar soyayyarka zeenat tace batayi. ka kara akan wanda kakewa na..blah wlh na yafe mata Kai dan wlh yanzu banasonka tuni ka Gama fice min arai gabadaya ya marairaice mata yana mammtsa tafin hannuta taga yana neman zube mata tun kafin yakarasa kasa tayi saurin tareshi tana juya masa Kai. kibarni zeenat sbd naga durkusawa nablah danayi agabanki shi yafi tsaya miki arai kibari kema namiki ko zuciyarki zata rage radadin datake miki akaina. Wasu hawaye masu ciwo da radadi suka shiga zubo mata . Kanta Kawai take girgiza Masa uhmmmmm uhmmmmm bazan taba lamuncewa da hkn ba yaya.... Bazan lamunci ganinka durkushe agabana ba........ Ni ni dai kawai aurenka yarigada ya fice min rai yayi wata irin zabura ya Mike tsaye wanda hakan yasa hantar cikinta kadawa.yashiga zariya adakin gumi na tsaftsafo masa ya dumkule hannushi guri daya ya cure sannan ya naushi iska. yajuya ahankali jikinsa na wani irin kirrma ya dauki naurarsa me kwalkwaluwa bai sake cewa daita komai ba ya fice daga gidan.. nan ta zube kasa tana rusa wani irin kuka Amman bataji zata km zama dashi matsayin mijinta... Da daddare suna zaune ita da ummi . ummi ke tmbyarta yadda sukayi da deeni bata boye mata komai ba tasanar Mata yadda sukayi dashi ummi tace mamana kiyi hakuri ki koma dakinki Allah ummi bazan iya cigaba da zama dashi bane . Allah ya hada kowa da rabonsa ummi agabaki agabana agaban big dady yaya ya tsugunna gaban karamar yarinya yana kuka tasoshi... Alhalin nida muka dauki sama shekaru takwas da aure bai taba mafarkin furtamin ba.... niko me zai saka nacigaba da zaman aure dashi yaje can Allah yabasu zaman lfy da matarsa nima Allah yabani nawa mijin ummi ta goge hawayen dasuka zubomata a boye.... Duk wannan gurmin da ake nablah na gidan big dady batasan komai ba . kwana biyu nablah takoma gidan deeni wanda da kyar big dady yasamu ya Shawo kanta ta amince ta koma gidan da Zumar taje tashirya ranar lahadi zasuje gidansu gurin mahaifinta har shi. Amman tana komawa gidan tana ganinsa ta tada balli ta sake tuburewa ta haukace masa agida tana kuka tace ko sama da kasa zata hade ko duniya zata nade koda zan rasa raina baxan taba zama agidan nan ba wallah kaji na rantse sai na barmaka gidanka km na fasa bar maka daya daga cikin ya'yana domin nawa ne ni kadai. km da ya'yana zan tafi tunda ban yayesu ba . ta tubure masa sosai deeni ya riko hannuta. tayi wani irin ihu hade da fixge hannuta cikin nasa ta kwasa aguje ta nufi hanyar get......... Zeenat dake cikin dakinta wanda zuwan Kennan kwasar abubuwanta na bukata ta fito sbd hayaniyar da tasoma cika gidan . Deeni Wanda ranshi Yayi mugu mugun baci a matukar harzuke ya bi bayanta abinka ga dogon mutun tattaki yayi cikin sauri zaraf ya damkota xuwa gareshi tun bata karasa zuwa bakin get ba. tirtirjewa tasoma Yi tana ya saketa Amman yaki sakinta sai daya shigo daita cikin gidan . xeenat wace takarasa saukowa tabisu da kallo zuciyarta na tsananta bugawa . ranshi a bace yasoma yaryarfa mata maruka masu rai da lafiya zuciyarsa na wani irin zafi da tafarfasa ya zaunar daita ta Mike tsaye zumbur tana watsa masa wani mugun kallo ka mareni an mareki . ko zaki rama ne? ahankali zeenat ta Juya ta tabar gurin ta nufi dakinta . Dan yanayin yadda tagansu . Ya taba zuciyarta har yasa ta dinga jin zuciyarta na wani irin suya kirjinta ya dinga bugawa da sauri da sauri ahankali tasoma karanto duk wata adduar datazo bakinta domin samun sausauci dan har lokacin babu abinda ya ragu a zuciyarta a game da kishin mijinta. Nace zaki ramane ya sake ta dauketa da wani gigitaccen Marin dayasa har "dan" dake cikinta yayi wani irin juyawa da sauri ahaukace take saki wani ihun tana dubansa da mamaki deeni kasake Marina ta fadi hk tana nuna kanta. Suna nan tsaye zeenat ta sauko ta raba ta gefensu ta wuce abinta. Wlh sai Allah ya saka min . Bai sanda haushin kalmarta da ganin zeenat ta fice yasake yarfa mata wani Marin ba yana nunata da yatsansa Muryasa a matukar harzuke ya bude bakinsa ya Kira sunanta nabeelah.... wace irin halitar mutun ce ke da baki da tausayi ? wacce irin zuciya gareki da babu imani cikinta ? wace irin zuciya gareki da baki yafiya? kina son ki kasheni ne ....? sai ga kwalla yasoma saukowa daga idanunshi da sauri ya juya mata baya yasoma mgn cike da sanyi murya matsayina da mukamina da shekaruna wanda akalla da nasamu haihuwa arayuwata da wuri da yanzu kusan ina da kamarki... Amman duk na karyar da matsayina da girmana na durkusa miki gaban mahaifiyata gaban Matata sbd kawai nasan a miki ba daidai ba arayuwarki . Amman duk kika kunyarta dasu. muryata a hassale tace ai duk kaine kaja ya Ciro hanky acikin aljihun gaban rigarsa ya goge hawayensa ya juyo ahankali idanunsu suka sarke cikin juna kowanesu sai da zuciyarsa ta buga da mugun karfi gaske kawai taji ya rungumeta ajikinshi nabeeah ki taimakeni a sanda na durkusa miki ban damu da yanayin da kowa yagani ba nablah idan kin cire soyayyar Allah da manxonsa da mahaifiyata kece kike bayanta Dan Allah nablah ki taimakeni zan rike ki amana zan rikeki da kyau ki bani dama nayi miki alkwarin zan zama tmkr bawanki ta fixge jikinta daga nashi ni kabarni please nifa gsky bana jin zan cigaba da rayuwata da kai wani irin duba yake mata yana jin yadda kaunarta ke sake huda masa zuciya da bawa kowani shashi na gangar jikinsa.. Shr yayi kawai yana kallonta kafin daga bisani ya daga waya yakira sule direbansa byn yazo yace Kaita gidansu . wani duba tayi masa kana tace ka bani ya'yana Dan wlh bazan barsu ba. Ai kinsa inda suke kije ki daukesu. Ka dai je ka dauko min su banza yayi mata yayi tmkr bai ji abinda tace ba yana aika mata da kallon bata isa ba . ganin bashi da niyar bata yaranta yasa ta Mike ta fice abunta. Sam bata ji wani tausayinsa ko kadan acikin ranta ba........ shi kuwa tana fita yashiga sintiri acikin parlour'n tsananin damuwa tayi masa yawa yarasa yadda zaiyi duk yadda yazaci zai shawo kan nablah da zeenat . abin yaci tura sai dai baya jin zai iya Hakura dasu. hanyar dakinsa ya nufa. Cikin sauri ya kira wani direbansa yasa takalmi da hula ya dibi kudi masu yawa ya zuba cikin aljihun ya fita........... Mmn sudai ce πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO 🌈kainuwa writers association (united we stand and succed our ambition is to entertain &motivate the mind of readers) https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ page 107 Kai tsaye gidan big dady deeni ya nufa jikinsa har tsuma yake tsabar tashin hankalin daya tsinci kanshi ciki. gabadaya komai na duniya ya rigada ya tsaya masa cak , sai km taimakon Allah yake nema da zuba ido yaga ta inda sauki zai zo masa. "murya a marairaice yakewa big dady bayanin abinda ya faru atsakaninsa da nablah byn komawarta . da halin dayake ciki da zeenat . " big dady ya numfasa yana sauke ajiyar zuciya sannan yace shikenan Bari na tashi mutafi yanzu gurin mahaifin nata daman naso abari mu hadu da sauran kawun nan ka domin muhada karfi da karfi muje , sbd rashin kyautatawar da akayiwa mahaifin yarinyar. Ita kuwa zeenat kabarni daita Nata me sauki ne Inji Cewar Big dady. wanda oready yarigada yagama mikewa tsaye suka fito tare da deeni yace su biya su dauki mahaifin fk dana zeenat da ita ummin karankata .. Hkn ce kuwa takasance big dady da kanshi ya sanar mata data shirya maza maza daita za'a je gidansu nablah. Ummi tace zeenat ma ta taho suje tare motor ummi daban ita da yar gaban goshinta Direbanta adekule Najansu. yayinda deeni da big dady da yaran duka uku suna cikin mota daya , mahaifin zeenat dana fk cikin mota daya sai motocin escort dinsa dake biye dasu agaba da baya . Deeni zaune akan kujera me zaman bazan agaban motarsa renge Rober ya dan kara karfin AC motor sbd wani irin gumin dake tsaftsafo masa ta koina ajinkisa. anan rungume ajikinsa. ciro wayarsa yayi agaban aljihun gaban rigarsa yashiga dieling number sule . Kira daya Sule direbansa ya dauka yana ambaton sunan boss cike da girmamawa . deeni yace sule kuna daidai ina yanzu? Bangaren sule kuwa cewa yayi muna daidai underbrige din oshodi express. OK idan kun kai daidai ladipo kasan yadda Zaka Yi kujerani agurin ganinan zuwa yanzu OK boss . deeni ya katse kiran Tare da ajiye wayar kusa da giyar motor . gabadaya hankalinsa yayi mugu mugun tashi yarasa yadda zai Yi da rayuwarsa da yadda zai fuskancin mahaifin nablah da zance dayen aikin da yayiwa diyarsa.. Ya juyowa ahankali yana sauke naunaiyen ajiyar zuciya tare da bawa direbansa umarnin ya taka Motar sosai ...... big dady yace dan me zai taka mota sosai kmr ya dibo dabbobi. sannan ya maida hankalinsa kan direba yace yayi tuki ahankali .. nablah dake zaune a byn mota taga sule direba yana rage gudun motar da yake hade da gangarawa gefen titi ya Tsaya yana jujjuya kai alamun motor ta samu Matsala, ta dan gyara zamanta kana tace lfy baba sule naga ka tsaya? Wani abu zan dan duba a motar yabata amsa da hkn . taja bakinta ta tsuke batare da ta sake cewa dashi komai ba. dan ita kanta hankalinta a matukar tashe yake da wannan ranar dazatakoma gidansu dauke da wani cikin wata shida da wani abu ... Lokacin da su deeni suka kusan kawowa ladipo oshodi ya sake kiran sule direbansa yace yashirya gashi nan karasowa . Suna wuce ladipo oshodi deeni ya sake kira sule yace ya biyosu abaya OK boss ai naga wucewar motocinku yanzu . nablah tayi shr tarasa gane kan inda zance sule direba ya nufa kawai ta kawar da kanta gefen titi da kawar da zance dan gabadaya burinta bai wuce taganta acikin gidansu km gaban mamanta da babanta da yan'uwanta zaune ba.. Sunkai daidai iyana paja ta gane kmr tare suke da motocin deeni ranta abace ta juya bayanta aiko taga Motar escort dinsa abayanta tsaki taja kawai tare da hada uban tagumi... Cikin minti talatin motatocin su deeni suka shigo unguwarsu nablah yayinda Jama'ar dake zaune akan layin unguwar kowa ya maida hankalinsa akan hadaddun motacin dake kokarin shigowa cikin geto area din tasu da kokarin son yin parking a akofar gidan mlm salisu me wanki hula ....... Cikin ikon Allah suka ci sa'ar samun mlm salisu me wanki hula akofar agidansa. Wanda yake ta faman kokarin yin alwala ba dan lokacin sallah yayi ba sai dan yin alwala akoda yaushe ya zamemai jiki.. . Ahankali su deeni da Big Dady tare da sauran jama'a da suka zo tare ke kokarin fitowa daga cikin motor daya byn har suka gama fitowa gabadaya har nablah wace ta dan yi jimmmmmm kafin ta sanyo zara zaran yatsun kafafunta zuwa waje. Kana ta fito da jikinta. aiko junior nayin arba daita ya nufi gurin yana murmushi sauran yan'uwansa ma suka marasa baya. " yayinda mlm Salisu wanda ya kammala da alwalarsa dayake ya dago kanshi ahankali da zumar mikewa tsaye idanunshi karaf suka sauka akan deeni dake tsaye tare da wasu mutane wayanda bai san ko su waye ba . Gefe daya km diyarsa ce nablah tsaye jikin mota yake kallonta zagaye da wasu kyawawan yara masu mugu mugun kyau da daukar hankali sak masu tsananin kama da deeni. Idanun mlm salisu kyam akanta yana kallonta a matukar tsoroce domin idan ba gitso idanunshi ke masa ba diyarsa yake kallo tsaye km kmr ciki ne ajikinta....... Ga km yara ahankali mlm salisu yake kallon deeni da nablah da sauran mutanen dake tsaye cirko cirko da ya'yan dake jingine jikin nablah suna manne daita Ya sake kai dubansa ga Anan...... take yaji wata irin mummunar muguwar faduwar gaba from no where ......... tayi masa ruf da dubu aka . Hankalinsa yayi maseefa maseefar tashi . tunani kawai yake to meye yahaddin nasuruldeeni da nablah guri daya . Dayaga ta fito daga cikin jerin motocin da suka fito. shi dai asaninsa da yayi deeni gurinsa yazo ya nemi auren nablah batare daya tafi daita ba . to ina nablah taje tasamo ciki km har da ya'ya har guda uku.... Wani irin tsoro ne me cike da tsansar frigici da fargaba yayi mugu mugun shigarshi ya dinga jin Wani Abu na taso masa yana hawa kanshi. take yashiga addua acikin zuciyarsa hade da Kane abinda yaji yana tasomasa gabadaya mahaifin nablah ya kasa motsi daga inda yake itama nablah wacce sai yanzu hankalinta ya kai ga mahafinta gabanta ya shiga faduwa at the same time zuciyarta tashiga tsinkewa da harbawa. deeni yayi saurin karasawa inda mlm salisu yake tsaye ya mika masa hannu. jikin mlm salisu a matukar sanyaye ya bashi hannu suka gaisa sai dai har lokacin idanunshi nakan diyarsa nablah yana kallonta zuciyarsa cike da frigici. murya deeni a kasalance yace baba gurinka muka tare da dagina. Mlm salisu yayi saurin kawar da tarin damuwarsa . sannan km take zuciyarsa tashiga Yi masa wasi wasi akan batare suke da nablah da nablah. da dan hanzarinsa ya shiga cikin gida sannan ya dawo yayi musu iso ciki. Byn sun shiga gidan aka gaisa zuciyar kowa cike da fargaba .. mahaifin nablah ya boye tarin fargabansa hade da nuna matukar murnarsa da zuwan deeni big dady ya numfasa yace to deeni gamu a gaban mahaifin yarinya sai kayi masa bayani komai game da abinda yakawo mu Dan waka abakin meshi tafi me...? Sauran mutane dake zaune agurin suka amsa da tafi dadi.. Jikin deeni yayi mugu mugun sanyi ya sake sunkuyar da kanshi kasa sosai wanda daman tun sanda yashigo parlour 'n kanshi sunkuye yake kana muryarsa a sanyaye a raunane yasoma bayani tundaga kan farkon aurensa da zeenat da labarin zubar masa da ciki da zeenat take Yi masa har zuwa kan yadda akayi aurensa da nablah da yadda asiri ya tono kowa a daginsa yasani har zuwa yau din nan dayake bashi labari. Hankalin mahaifin nablah ya tashin kwarai da gaske zuciyarsa ta dugunzuma guri daya ta yunkuro abinka ga me zuciya.. ya Mike tsaye jikinsa na tsananta rawa tare da cewa Zance banza zance wofi. "Zance banza inji mutane banza. Oh ! byn kungama cutar min da yar kun mata ciki ga ya'ya har uku ta haifa sannan ga wani ciki. shine kuka kwasota kuzo min daita. to kuzo in muku me? AI banida wani amfani yanzu ko ina dashi amfanina ya rigada yakare. mlm Salisu ya meda idanunshi kyam akan deeni tunda da ina da amfani agurinka ko km kasan darajata da yadda kaxo ka aureta agurina kamata yayi ka dauketa ahannuna ba wai kaje ka rike min ita agidanka ba . kayi mata ciki agidanka ta haihu ka sake dirka mata wani cikin ba. Sam wannan ba adalci ne bane km wallahi azim nasuru baka min adalci ba yanzu yartawa ce tazama hk kmr a gidan magajiya nasamota ? Ranshi a bace ya dinga zazzaga masa tujara iri iri wallahi nasuru kaci amanata. " Domin bansaka ba ban San asalinka ba na amince maka har nabaka auren diyata. a fusace yashiga nuna deeni hannushi yana nuna masa kofar fita ni maza maza ka tashi anan kabar min gidana bana ko son ganinka acikin idanuna na daukeka mutumin arziki mutumin kirki ban tsaya tmbyr ko kai waye ba. na dauki yarta nabaka wacce ma acikin yayan nawa itace mafi soyuwa araina shine zaka min irin wannan sakayyar? Daman da niyyar dakazo auren nablah Kennan dan ta haifa maka ya'ya? Amman babu komai kaje kawai Allah ya ........ Kafin yakarasa deeni yayi saurin mikewa tsaye ya katse shi ta hanyar cewa dan Allah dan annabi baba karka min Allah ya isa.......nasan matsawar kamin Allah ya isa zata bini.... Sbd nasan nablah yarkace . Dan girman Allah ka taimakeni karka min Allah ya isa kar ka Kai karata gurin mahalicina.. A matukar fusace mahaifin nablah ya furzar da wata iska me zafi me cike da tsansar tashin hankali mara misaltuwa idanuwanshi suka rine suka jawur ya cire hular kanshi tare da goge gumin dake tsaftsafo masa sannan ahankali ya maida idanunshi kan nablah yace Kalli yadda kika maida rayuwarki......abin kwatance kanki kika cuta bani ba duk abinda yasameki ke kika jawowa kanki.. Muna zaman zaman mu lfy bamu rasa ci ba bamu rasa sha ba bamu rasa gurin kwanciya ba . duk da talaucina Allah ya rufawa min asirin da zan dubaku . km da talaucin nan nawa dakika raina na rufawa sauran yayyeki asiri har suka rayu suka zama abin alfahari agurina har namusu aure Amman ke kika daurawa kanki buri da son kwadayin duniya wai ke a dole sai kinyi karatu me zarfi to yanzu wa gari ya waya. karshe ga kaddarar abinda son karatuna nan ya fada miki nan.. GA kaddararki nan kin je a miki wulakaci abanza a wofi an wulakanta rayuwarki . an dirka miki cikin da baki san ma kowaye ubansu ba. " kika haifi ya'yan aka kara dirka miki wani cikin... Uhmmmmm kaddaraki Kennan da kika jawa kanki. Amman bada kowa zanyi bakiciki ko nayi Kuka ba. dake zanyi kuka yanzu da badan Allah ya yanke miki wahala ba da yanzu ahaka zakiyi tayin ciki kina haihuwa batare da sanin kanki ba ballantana mu iyayenki da kikabar mu cikin fargaba da tashin hankali dubi yadda mahaifiyarki ta dawo kalar tausayi kusan damuwarta har ta zarta nawa kullun zanceta akanki nabeelah kowa kika kalla agidan nan bashi da kwanciyar hankali.. Sosai ya dinga zazzzaga mata itama nata tujarar har ya kusan dukanta yayi mata gabadaya ranshi yagama baci idanunshi suka rufe wata irin jawowa yayi mata da tshon ciki mahaiifin zeenat ya kwaceta ahannushi. shi km deeni gani aika aikan da mahaifin nablah ke shirin masa yasa hankalinsa yayi kololuwar tashi da sauri sauri zuciyarsa ta dinga dokawa tana bugawa da karfi. mlm Salisu yace ku miko Mara jin mgn na sabautata na huta me zanyi daita.... Arayuwata. yarinya ta dinga janyowa mutane maseefa da ciwon zuciya duk cikin ya'yana nafi son wannan shegiyar yarinyar da amincewa daita dabata yardata da amanata Amman Kalli abinda tajawo min tajawo kanta tuzarci banda a Gaban shedu da Jamar arziki na daurawa yarinyar nan aure da me mutane gari zasuce . kinje an rike min ke har kika haifi yaya uku me kike son nacewa yan'uwa na da danging da abokan arxiki Dan wani ko ka rantse masa ba yarda zaiyi ba cewa zai Yi cikin shege tayi. deeni yayi saurin runtse idanunshi dan shi kwata kwata ya tsanani jin wannan kalmar arayuwarsa. idan kuwa akwai abinda yafi tsana nan duniya tana byn wanna kamal... Wallahi yau sai kin gane Taurin kai bai inda yake kai mutun sai nadama da danasani gara na kasheki na huta, daga ita har cikin dake jikinta.... Deeni fa yaga da gaske mlm salisu so yake yayi masa hasarar cikinsa . ga km tarin mugun son dayake WA nablah na sake fizgarsa take yashiga bawa mlm salisu hkr yana karawa. zuciyarsa kadan ta rage bata buga ba hade da yin wani irin tsalle . cikin kirjinsa sai luguden tashin hankali da fargaban abinda mlm salisu ke shirin Yi masa yake. zuciyarsa ta dinga tafarfasa ranshi yayi maseefar maseefar tashin ya dinga jin jikinshi na wani irin tsuma tsabar tashin hankali yayinda nablah data fixge daga hannun mahaifin zeenat . tayi byn deeni ta kamkameshi ajikinta tana wani irin kuka me ban tausayi tana kuka tana furta dan Allah ka taimakeni wallahi babanmu nada zuciya zai iya kasheni tunda yace zai kasheni zai iya kasheni ya huta.. Nasan halinsa zai iya kasheni tana kuka tana sake kamkame deeni ajikinta wannan ririkewar datayi masa ya sake jefa zuciyarsa cikin rudani da mawuyacin damuwa shi kansa afrigice yake da ganin yanayin mahaifin nata. wanda tunda yake zuwa gurinsa bai taba ganin wannan sifar atare dashi ba . Ahankali tausayinta da wutar sonta ke sake shigarsa da ingizashi .yayinda zuciyarsa ke cigaba da bugawa da karfi... Sbd yadda take gogar jikinsa da nata jikin... Ahankali big dady ya mike yana duban ummi da wani irin yanayi yayinda deeni ke ta faman aikine bawa mahaifin nablah hakuri shi km yana furta sai ya kasheta. da bata bijirewa maganarta ba . da bata kai kanta gidanka har kaganta kaxo yin *AUREN SIRRI* daita ba... Zuciyar mahaifin nablah fa ya dugunzuma ya dinga kokarin ture deeni ya fixgo nablah .. a zafaffe ya dinga cewa nasuru ka miko yarinyar nan idan ba hk ba wlh har kai zan hada inyaso duk abinda za'a Yi ayi.. Big dady daya mike da kyar yace mlm salisu ka dubi girman Allah kadakata ka zauna miyi mgn.. Wannan mgnr da big dady yayi ita ta dakatar dashi daga abinda yake shirin aikatawa ko babu komai girman Allah da mutumin ya hadashi dashi da km ganin Girmansa wanda akalla shekaru zai kusan daya da kwatan nashi.. Shiyasa hankalinsa ya Dan dawo jikinsa tare da kokarin son sanyawa jikinsa natsuwa daga tsumar datake ba kaukautawa.. Sannan ahankali ya nemi guri ya zauna zuciyarsa na zafi da radadi yana huci zufa na sake karyo masa ta koina ajikinsa mahaifiyar nablah na kuka nuratu na kuka hatta yaran kuka suke ganin za'a dukar musu uwa . Cikin sanyi murya big dady yace kayi hakuri mlm salisu ka yarda da kaddara datazo maka. ka dubi girman Allah da cikin dake jikinta da km wayan nan ya'ya dake kuka kayi hakuri ka godewa Allah da wannan Abu daya faru da ya'yan data haifa da cikin jikinta ba'a titi ne tasamoshi ba. aure tayi . Aure km na Sunnan ma'aiki wanda kaine da hannuka ka daura shi.. Duk abinda Allah yakaddara bawa sai ya faru .. km duk abinda Allah ya kaddara maka ka amsheshi da hannu biyu biyu.. Shine cikar imanin mutun. Ka sake godewa Allah da nablah ba cikin shege tayi ba wanda hakan shine abu mafi muni gareka damu gabadaya.. Da Allah bai Yi hikimarsa ta zartar da aure tsakanin nasuru da nabeelah ba dafa tabbass sai an haifi yaran nan duka atiti wanda zuciyoyinmu bazai taba lamunta wannnan bakar maseefar ba . amman alhamdullahi tunda abin nan ya faru nake godewa Allah da ya'yan nan ya'yan sunan ne. ba shegu bane . idan ya'yan gaba da fateeha ne idan km cikin shege tayi me zakayi? yaza'ayi dole dai hakurin nan zakayi har gara yanzu ma kana da hujjar Kare kanka da bakin mgn acikin jama'a. Kai kmr ba babba ba ina hankalinka da tunaninsa suka je ai idan rai ya baci hankali ke nemoshi ka tuna akwai yarda da kaddara acikin cika cikan muslinci mai Kyau ko mara Kyau. soaai big dady shima ya dinga bashi baki har zuciyarsa ta dunga kasa tana lafawa da yin sanyi ahankali big dady ya dinga masa nasiha zuciyarsa tayi sanyi sosai Amman duk da wannan nasihar da big dady yayi masa bai hanashi mikewa tsaye yace naji km nagode sai dai bazan taba karbarta ba takoma can inda tafaro rayuwarta tayi cikin har ta haihuwa batare da sani ba. Ba munyi alkwari dake ba akan wata uku zakayi ki dawo gareni ba ? Nablah ta girgiza masa kanta...mlm salisu yacigaba Kana ganin yarinyar nan sbd auren dana mata bada saninta ba yasa lokacin data rokeni akan nabata wata uku zata je gurin aikinta ta dawo nabata bisa ga kyautatawa Amman shine tayi zamanta sai data haihu ta dawo min da wani cikin dayake makira ce ita.. Km tasan abinda tana son shuka. nabeelah shi kanshi mijin daya zagayo gurina aureki km ya dinga zagayawa yana miki ciki kina haihuwa dame zai daukeni ? tunani ma zai inda ace bashi ne yayi miki cikin ba hk zan km daukarki da ciki na bashi . nabeelah kin cuci kanki kin zubarwa da kanki da mutunci da kima ki bari azo gurin mahafinki aureki akai ki gidan mijinki kmr yadda akewa kowa ce budurwa me mutuncin da kimarki da daraja Amman kika cuci kanki . sbd da baki bijirewa mgnta ba, kin zauna lokacin dana ce miki karki sake kije koina da bai ganki ya zagoye ya aureki agurina da wata manufa ba. nablah na wani irin kuka ta rarrafo zuwa gurin mahaifinta . Tana kuka mlm salisu yace wacce irin ya Mace ce me mutunci da daraja da kamun kai zata aikata irin abinda kika Yi domin cikar burinta ? Tana kuka tana girgiza masa Kai alumun babu kana muryarta cike da kuka tace wlh baba bansan komai ba ...ban San komai ba akan cikin jikina da ya'yan dana haifa ni kaina wayar kaina nake nagani dashi dan Allah babana kayi hkr ka yafe min bazan sake kinji mgnrka ba duk abinda kace nayi shi zanyi bazan sake sabawa umarninka ba.. tana kuka tana rokonsa furzar da iska yayi yana girgiza Kai . zeenat tayi shr tayi zugun azaune tana kallon ikon Allah yau ga talaka me zuciya tagani . Ashe daman talauci bayasa mutun ya kaskanta da wulakanta yazamo Mara galihu? A she daman talauci bayasa mutun ya tozarta kanshi? A she daman talauci bayasa mutun ya daydayta yazamo abin tausayi ? A she talauci bayasa mutun yazama kasasshe har zuciyarsa ta mutu. Tasashi jin bazai iya kwatarwa kansa yancinsa ba ? A she talauci bayasa mutun yazama me matacciyar zuciya km Mara zuciyar kanshi. Yau ga deeni me tarin arziki tsohon retaya soldier me tarin camfanoni da tarin dukiyar da shi kanshi bai san adadinsu ba . tsaye GAban wani wulakantaccin talaka me wakin hula yana masa fada da maseefa har da rantsuwa.. Yau ga big dady shugaban plant nuwaun rows family estate shugaban dagin gabadaya na nesa dana kusa ya zauna a gidan talakan dako inda me gadinsa ke rayuwa yafishi daraja Amman ya zauna yana masa tujara yana rokonsa dan Girman Allah yayi hakuri ajiyar zuciya taja da karfi zuciyarta ta sake yin ladab akan rayuwar duniya sai lokacin km tasan lallai ba komai kudi ke wa mutun arayuwa ba.. Hk kazalika ba komai kudi ke sai maka ba lallai akwai talakan dayafi me arziki zuciya da tunani .. Atunaninta yadda motocinsu suka shigo unguwar da yadda arxiki ya nuna ajikinsu yaci ace ko tarin kirki mahaifinta bazai ba akan mgnr da suka zo masa daita Amman sai gashi ya dage iya karfinsa da gaskiyarsa yana surfa musu tujara.. Hk ma ummi tunanin datake Kennan Ashe tagudu bata tsira bane datace a auri yar talaka Mara gata da galihu kaskantacciya. Ashe baban nablah ba kaskantacce bane Mara galihun datake tunani mutun ne sak me zuciya ba wanda za'a iya cin galaba akanshi bane domin yadda take kallonsa a irin wannan zuciyar tashi ko shara'a zai iya Yi dasu duk kudinsu. lallai yau tagamu dagamonta. aranta ta dinga jin idan baban nablah me arziki ne da basan me za Yi ba. tana cikin wannan tunanin nata na wuncin gadi mahaifin nablah ya gyara tsayuwarsa sosai yace yanzu sai ki Mike ki bisu ku koma inda kuka fito tare . da son kokarin barin gurin mahaifin zeenat yayi saurin tararsa ta hanyar shan gabansa yace Dan Allah kayiwa iyayenka ka sauraremu. Mahaifin nablah yace ku daina hadani da Allah da iyayena akan cutar da'aka min kana ganin abinda nasuru danku yayi min kana ganin irin yaudara da cin amanar da nasuru danku yayi min wasu irin iyaye za,a yiwa irin hk a wanna duniyar da muke cike su lamunta ? .Da kyar da Allah da big dady aka samu aka shawo kanshi har yazo ya km zama . itama ummi jikinta a sanyaye tashiga bashi hakuri tare da ce masa wlh duk wannan laifina ne sannan kuskurena ne ba laifin deeni da nablah bane . asalima nabah batasan komai ba kmr yadda tagaya maka domin kuwa batasan deeni na kwamciyar aure daita ba sbd magani yake mata amfani dashi kafin komai ya wakana a tsakaninsu sosai ummi ta dinga vashi hkr akan Abunda daya faru. sannan km tace yayi hkr ya yafewa nablah batada laifi komai idan ma akwai me laifi to itace babbar me laifi domin itace silar komai. hatta zeenat ma da jikinta yagama yin sanyi da lamarin sai data saka bakinta gurin bawa mahaifin nanlah hkr Takara yarda da sanin Duniya da abinda ke cikinta ba komai bane ta dinga tunanin matsayi na big dady da deeni da sauran mutane dake zaune agurin Amman gabadaye kowa hkr yake bawa mahaifin nablah jikinta yayi mugu mugun sanyi ta bude baki tace Dan girman Allah baba kayi hkr ka yafemana gabadayanmu dukkaninmu masu laifi ne km masu kuskurene ko agurin Allah Amman kayafe mana Dan Allah. Deeni ma ya matso sosai yace baba munayiwa Allah laifi ubangijin daya halicemu yabamu ci da sha yabamu lfy sannan km yabarmu da rayukanmu km muyi masa laifi km rokeshi yafiya ya yafemuna sosai deeni ya dinga bawa sirinkin nasa me kafiya da daurin zuciya hakuri yayinda nablah dake durkushe tana kuka . ta rike kafafuwan mahaifinta tana fadar babana ka yafemin sau daya tak nasan nataba Saba umarninka aduk tsawon rayuwata Amman Kalli yadda rayuwata ta dawo baba? idan ka cigaba da fushi Dani bansan yadda rayuwata zata dawo ba. ta dinga risgar kuka tana rokonsa yafiya gabadaya jikin mlm salisu ya sake yin sanyi sosai . nuratu da mama mahsifiyar nablah suma kuka suke suna nabashi hkr muryasa a raunane ya dubi gabadaya mutane gurin yace shikenan na Hakura na yafe mata.... take hankalin kowa dake gurin ya kwanta. take Kuma mlm Salisu ya bugawa Manyan ya'yansa waya da wasu daga cikin danginsa na nan kusa waya sannan yakira waliyan da suka daurawa nablah aure. duk akazo aka hadu da dattawan unguwa har yayyenta da kannanta da aunty Salma . Amman mlm salisu bai fito ya gaya masu gaskiyar lamarin ba sai yayi musu karyar cewa tun sanda aka daura auren. deeni yazo daga baya ya dauki matarsa Amman sbd wani dalili yasa bai fitO ya sanar wa kowa ba sai yau din nan gashi nan har sun haihuwa ga MA wani cikin nan ajikinta ga danginsa nan.... To byn yan unguwa Sun fita . sai yagawa daginsa da ya'yansa gskyr ainihin abinda ya faru nan dai aka sake neman yafiyar juna aka yafewa juna sosai . byn komai ya natsa mahaifiyar nablah tace dan Allah abar mata nablah zuwa wani lokaci har ta haifi cikinn jikinta zuwa lokacin hankalinta zai kara kwanciya. da kyar deeni ya yarda ya amince da barin nablah agidan Amman banda yaransa . bai samu damar kebewa da nablah ba Suka koma gida zuciyar kowane cike da farinciki Amman banda zeenat wace duk da abinda ta dinga Yi karfin hali kawai take Tana addur samun saukin abinda ke tasomata akan mijinta.......... Sannan ta wani bangaren km zuciyar cike take da jimami da tsantsar tausayin mijinta ta koma gida. Ko kadan xuciyarta ta kasa samun sukuni tunanin shi kawai take km tana matukar tausaya masa sbd ganin irin soyayyar da yakewa nablah acikin kwayar idanunshi.. Abun tausayi ita data taso marainiya ta rayu da tarin kaunarsa cikin zuciyarsa ita tafi cancanta yaso fiyye da komai baki kadai bazai iya furta adadin kaunarsa gareta ba hk xuciya bazata taba misalta yadda take jinsa cikin jini da jikinta na. ita tasan da tarin soyayyarsa zata mutu Amman ba komai zata tsaya daidai matsayinta da jajircewa akan rayuwarta wasu hawaye ne masu dumi suka sauka akan kyakyawar fuskasta. Jin motsin shigowar ummi da muryar anan yasa tai Yi saurin goge hawayen fuskasta tashige bathroom wanka tayi hade da dauro alwala gabadaya ta fito tana goge gashin kanta da gudu anan tazo ta rungumeta tana mata mgn cikin gwarancin mgnrsu ta yara aunty ina kika Shiga tun dazu? wanka nakeyi my ummi Bari na shirya sai muje muci abincin ko . zaunar daita tayi kafin ta fara shirinta tasoma shafa mai a lallausar fatar jikinta kafin ta shafa powder ta km gyara gashin kanta tasa ribon ta kamasa atsakiyar kanta ta feshe ilahirin jikinta da sanyaya turare me dadin kamshi kana ta dauko doguwar riga meflay har kasa anan na zaune tana kallonta. suna hada IDo zeenat ta sakar mata murmushi ta cikin mirrorw tana me juyowa ahankali hannuta rike da kwalbar turaren tace ya'akayi ummina anan tayi murmushi siraren hakoranta wayanda suka fara fitowa suka bayyana. zeenat ta gyara mata jikinta da kanta itama tare fesheta da turare sannan ta dauke ta sabata akafa suka nufi parlour'n ummi Kai ta janyo haidar da junior zuwa dining area tasoma da hadawa yaran tea tana basu daya byn daya ummi dake tsaye tana kallonsu ta lura tunda suka dawo daga gidansu nablah yanayinta ya sake sauyawa zuciyarya tayi rauni, da alamun zeenat dinta ta soma canzawa koma tace ta canza gabadaya sai faman jan yaran take jikinta ummi takaraso ahankali xuwa inda take zaune . ta zauna kusa daita tana dubanta sosai ita da yaran gabadaya tausayinta yakamata ta dinga addur Allah daidaita tsakaninta deeni yasa takoma dakinta tasamu nata rabon ya'ya muryar ummi a raunane tace manana yakamata ace kiyawa kanki fada Ki koma gidan mijinki kizama tsohuwar gidan sai dai akwai Abu daya da nake son ki fahinta a yanzu . ki kiyaye sharin zuciya sannan ki rage wannan sakarcin naki ki tsaya ki kula da rayuwar mijinki fiyye da yadda kike Yi abaya . zeenat ta hadiye abinda taji ya tsaya mata arai tasoma cin abinci batare datacewa ummi komai ba Har tagama cin abinci fada da nasiha ummi ke mata byn tagama ta mike tsaye tana shirin barin gurin ummi tace mamana bakice komai ba game da komawarki dakinki ? Muryar a matukar sanyaye tace ummi sai nayi tunani tukun bazan koma inda baa san mutuncina da kimata ba. Sannan ta saba anan akafadarta suka Koma kan kujeru suna kallo..... Daren ranar zuciyar deeni fessss yayi bacci sai dai cike da tunanin matansa yayinda ya dinga ganin kima da mutuncin abinda zeenat tayi masa agaban mahaifin nablah tana kulawarta gareshi duk da yasan zuciyarta cike da jin haushinsa. Yasan irin maccen datakasance agurinsa ba kmr kowace Mace bace Tana sonshi tana sadaukar da farincikinta gareshi sosai ya dinga tunaninta yana bata matsayi me girma acikin tsokar dake makale da zuciyarsa. Washegari da kuzari ya tashi byn yayi wanka cikin shirinsa na zuwa office ya fito ya nufi gidan ummi escont dinsa na biye dashi abaya . agidan ummi yayi breakfast Haidar da junior zagaye dashi suna zuba masa surutu tubda bai ga anan ba ya tabbatar tana gurin zeenat dan tun jiya ya lura da yadda take makale daita. har yagama break bai ga saukowar zeenat ba Dan hk yana kammalawa bai tsaya tmbyr ummi ba ya nufi dakinta kai tsaye ahankali ya tura kofar yashiga cak ya tsaya yana Kare musu kallo gabanshi na wani irin faduwa sannan yana jin wani bakon alamarin atare dashi dan ganin Anan rungume ajikin zeenat tana faman Yi mata murmush da alamun biyewa Shirman yarinyar take .yayinda jikinta sanye da doguwar rigar bacci me shara shara wanda bai boye komai na jikinta ba take ya dinga reaction dinsa na sauyawa duk kwanakin nan amatse yake Amman tashin hankalin dayake ciki ya girmame bukatarsa. ko kadan zeenat bata wani damu da tsayuwarsa ba agurin duk da taga shigowarsa km tun lokacin daya shigo hankalinta ke kansa kirjinta na wani irin bugawa Amman tasharesa tacigaba da biyewa Anan kawai. ahankali yacigaba da kallonta yana takowa zuwa inda suke zuciyarsa cike da tsantsar soyayyarta gareshi . barin yadda yazo yaganta rungume da anan hkn bakaramin faranta ranshi yayi ba. yasan ta nuna masa tsantsar kauna da tausayi hade da sadaukarwa soyayya . stood din dake ajiye agefenta ya janyo ya zauna idanunshi akanta yanaciga da kallonta. gabanta na wani irin dokawa ta dago idanunta tana kallonsa anan tayi saurin fadawa jikinsa tana kiran dadyna zan sha shuwet ...ya rungumeta ajikinshi yace sweet km mamana da sanyin safiyar tace uhm yace OK let me true with your aunty tare da sanyata atsakiyarsu . shi km yana me fuskasta zeenat da wani irin sanyayen kallo gbadaya ya kashe mata jiki da kallonsa har takasa dago idanunta muryarta asanyaye ta bude bakinta tace yaya ina kwana... wani irin kallo ya jiho mata batare da ya amsa mata ba. ta sake maimaitawa a tunaninta bai ji bane duk da tana da yakinin yaji Amman taji sai idanunshi dataji yana mata yawo a sansar jiki. ta dago idanunta asanyaye taga still ita din yake kallo . idanunshi cike da mamakinta yadda yaga yanzu gabadaya ta canza biheviours dinta akanshi tana hira da kowa da sakewa da kowa acikin gidan shi kadai ta canzawa .. batason kebewarsu tare sannan bata wani daukin son ganinsa ko nuna damuwarta dashi wanda da ba hk take masa ba. cikin sanyin jikin nasa ya kamo tafin hannuwanta duka cikin nashi yana murzawa ahankali yana kare mata kallo Kana muryas a kasalance ya Kira sunanta.. zeenat meyasa kike son tarwatsa zuciyar masoyinki? Meyasa kike son tarwasa rayuwarmu....? duk ma ba wanna ba na Lura atsakankanin wannan lokacin kin sauya Hali zeenat kin canza kwata kwata bansanki da taurin kai ba ballantana dagon fushi akan abu.... Meyasa kika kasa hakura da laifin dana miki. kinki komawa Gidana alhalin km kince kin yafemin.....? Narasa gane kanki da gindinki zeenat yanzu har takai ta kawo har suna kin canza min na tashi daga zuciyarki na dawo zuwa yaya.... Wanda rabon danaji hk abakinki tun kafin muyi aure dake sai km cikin wannan hatsaniyar kika dawo da kirana da wanna sunan ....... Sbd kawai Yanzun kin daina sona ko..? MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO 🌈kainuwa writers association (united we stand and succed our ambition is to entertain &motivate the mind of readers) dedicated to Hauwa A usman jiddarh Page 108 Ya tsura mata rikitattun idanunshi kawai yana kallonta tare da jiran jin abinda zatace masa yayinda km ahankali wutar sha'awarsa ke sake tasowa tana kokarin bawa kowa part na gangar jikinsa circulating . naunauyen ajiyar zuciya ya sauke ahankali . tare da sake sanyaya muryarsa . Yace I've been talking to you and you're not replying me , plz talk to me, now zeenat.... so that I'll ve peace of mind still shr tayi masa taki cewa dashi komai wani irin lugude da harbawa xuciyarta keyi har jikinta na shaking domin Kalmar ta daina sonshi din daya Ambata tayi matukar mugun girgiza zuciyarta da raunana ilahirin jikinta cikin wani irin salo yacigaba da murza tafukan hannuwanta cikin nashi yana sake tsareta da rikitattun idanunshi Masu saurin susuta mata gangar jiki da zuciya . ganin yadda yanayinsa yasoma sauyawa zuwa wani babin bukatuwa gashi itama yanason tada mata tsumin nata sha'awar ,yasa tasoma kokarin zare hannuta cikin nashi tana fizgo numfashi da kyar" Amman ina da sauri yayi saurin riko yatsun hannuta guda uku ya tsura mata idanunshi. Ido cikin ido suke kallon juna. Ahankai ta tattaro jarumta ta sanyawa jikinta muryata a matukar raunane tmkr wacce zata zubda kwalla tace yaya... Kayi hkr please ka barni bana son kusancina da kai ahalin yanzu . kai ko kebewa tare da kai banaso ina son nisanta kaina daga gareka bana bukatar wani abu ya sake shiga tsakanina da kai....gabadaya Ina son na mantaka aduniyata Sannan km tabbas mgnrka babu karya cikinta hakika muzeenat ta daina sonka kmr yadda Kake tunani. dan me zeenat zata zauna da mutumin da bai sonta bai kaunarta bai son farincikinta da walwalarta arayuwa sannan mgnr na canza maka suna na daina kiranka da zuciyata sau nawa Kana min gargadi da kashedi akan hk akan na daina kiranka da zuciyata ... hkn bai taba damuna ba sai kaine yanzu kazaji babu dadi aranka dan na daina ... Ka rigada ka gama fice min arai ba km zan koma gidanka nacigaba da zama da kai alhalin zuciyarka naga wata ba .... Kawai ni ka sakeni na hutawa Raina kaima ka hutawa rayuwarka mubar junanmu mucigaba zumunci dake tsakaninmu kawai ya ishemu. " ahalin yanzu idan na tuna da wahalar dana sha a zama da kaina ina jin tamkar na mutu nabarka a doron kasa kacigaba da rayuwa da wacce tafini daraja agurinka . duk da tarin abubuwan da Ka dinga min ina hadiyewa hk bai isheka ba yaya sai dakaga ka musgunawa zuciyata ta hanyar quntata mata. ni dai na rokeka da girman Allah kamin afuwa ka sauwakemin aurenka ...... "muryarsa a kasalance tmkr zai Yi kuka yace ki min afuwa zeenat wlh bazan taba iya sakinki ba sbd son da Nike Miki ,Amman na yarda ki Xabi horo me tsanani wanda kike ganin yafi kowane horo wahala ki min shi na yarda Na amince in dai zaki janye mgnr saki. ki koma gidana .... bai gama rufe baki ba ta dakatar dashi tace wazaka yaudara ni? Ta nuna kirjinta da Danyatsan hannuta tana sake kallon cikin kwayar idanunshi sosai wallahi ko kadan kalamanka bazasu taba tasiri acikin zuciyata ba har su sanyaya min raina . ba . waye zai yarda ya dangwama cikin damuwa da wahala da bakinciki rayuwa? Kalli yadda nazama yaya ....... nice fa wannan muzeenat din da Nke ji da kaina takowane fannin kyau kwaliya diri uwa uba asali da nasaba me kyau Amman na zama abar wulakantawa agurinka bisa ga kuskurena danayi maka .. ni wani irin hakuri ne ban baka ba Akan kuskurena gareka ? Wani irin azabtarwa ce bakamin ba Yaya. hk Ka Rufe idanunka ka min abinda kagadama batare da kula da wahalar dana sha ba gurin fitar cikin kansa. shine ni yanzu Kake wani bani hakuri nakoma gidanka nacigaba da zama da kai ka Karasa kasheni ko? . " ni nasan ko mutuwa nayi alhalin yanzu baka da hasara yaya kana da me mayye maka gurbina koma nace wacce tafini da komai agurnka ni dai alfarma daya kawai nake son kamin wanda bai wuce ka Sak.....a zabure ya mike tsaye tare da katseta yana aiko mata da wani irin kallo yana Huci.wanda sauran kadan anan ta fadi yayi saurin tarota jikinsa kina hauka ne wai ko kuwa kinsa abinda kike fad? Wannan wace irin maseefa hk? Sai lallabaki nike kina botsarewa laifi na miki na km baki hakuri . kince na tsugunawa wata Agabanki nace inasonta wanda nasan shine Abu mafi muni gareki wanda kike tunani na Miki kema km nace zan durkusa miki kince A'a nace ina sonki kin maida abun shirme to mekeke son na miki? na kashe kaina nabaki shine zai Tabbar miki da ina sonki ko me ..? kinsa Allah idan MA Zaki Hakura ki koma gidana ki koma idan km bazaki hakura ki koma ba fine kiyi tazama Saki ne dai ko zaki mutu bazan taba sakinki ba sai dai ki mutu da aurena akanki . Ince gidan nan ma shima tmkr matsayin gidana ne, kicigaba da zama acikinsa har randa kikaji zaki dawo gareni ni km wlh zanbaki mamaki fiyye da tunaninki yana gama fadar hk yasa hannu ya dauki Ana ya rungumeta akafadarsa juya fuuuuuuuuu . yana zuwa kasa ya ajiyeta a gefen ummi tare da yiwa ummi sallama ya wuce office .. Da rana byn zeenat tagama baccinta ta tashi tayi wanka tasa sabon dinkinta wanda laraba ta karbo mata tasha kwalliya bazaka taba tunanin akwai abinda ke damun zuciyarta ba. ko tana tattare da damuwa ba sbd hadiye damuwarta. tayi fess daita simple make up tayi shima abinda yasa tayi dan sbd ya rigada yazame mata jiki ne yin kwalliyar if not bazatayi ba. ta sauko parlour 'n kasa hannuta rike da pos taciro kudi tabawa laraba kudin cefane tare da bata instroction din abinda zata tsiyo mata sbd sakwara take son ci yau nan dana laraba ta shirya ta fita cefano musu kayan sakwara da miyar agusi hade da busasshen kifi. tana zaune Wayarta ta dameta da karar shigowar massage's tana daukar wayar tasoma cin Karo da zafaffan sakwanin mijinta wanda gabadaya sakwanin ban hkr ne da yadda yake sonta cikin harshen turanci kanta yayi mugu mugun daurewa ta sake tsurawa wayar ido tana kallon text messages dinsa tabbas sakonnin mijinta ne take gani daki daki take sake Bin text din tana karantawa sororo tayi taji tmkr amafarki take ganin dubin kalaman ban hakurinsa gareta. tmbyr ta anan yaushe Ne deeni yasoma sonta irin hk? Km abin mamaki ta yaya zuciyarsa ta Yi saurin saukowa domin tasan da fushi ya bar gidan wanda aduk lokacin da yayi irin wannan fushi hk yana kwana da kwanaki bai sauko ba . wani lokacin ma sai itace zatayi ta binshi da rarrashi sannan zai Hakura . sosai taji dadin hkn aranta sai dai km abun bai wani birgeta ba ko dadata da kasa ba. yayinda a bayyane km tace ka hadu da wahala deeni domin wlh kaima sai kasan kimata da darajata ta diya Mace sannan ko zankoma gidanka. ahankali ta dinga bin sakonin nashi tana gogewa daya byn daya Cikin farinciki ta wuni ranar zuciyarta fess cike da tsantsar soyayyar mijinta ita kanta tasan bazata taba iya rayuwa babu shi ba . shine duniyarta rayuwarta. duniyar da babu deeni cikinta, rayuwace me tattare da damuwa da kuncin rayuwa wanda daga karshe tasan zuciyarta bugawa zatayi ta mutu . Zaune a office dinsa yake amman gabadaya zuciyarsa cike take tap da tunanin zeenat da mamakinta iya gaskiyarta fa yake hangowa acikin kwayar idanunta tabbas zeenat tazabi rabuwa dashi ta aure waninsa zeenat me sonshi da nuna masa kulawa ada ta daina sonshi zeenat wacce ki fargaba da tsoron gaya masa mgn ada Amman yanzu gabadaya babu wannan tsoron shi kuwa ko sama da kasa zata hade bazai taba sakinta ba... Jikinsa a sanyaye yasamu ya dinga cike file files din dake zube bisa makaken table din dake zagaye dashi yayinda lokaci zuwa lokaci yana dago idanunshi yana kallon agogon dake manne a jikin bangon office din wani time km ya dauki wayar ya tura mata text ahaka dai har yasamu ya kammala tarin ayyukan dake gabansa daga office kai tsaye gidansu nablah ya nufa... A k'ofar gidan su Nablah yayi parking din hadaddiyar motarsa Dan bai Bari escort dinsa sun biyo shi ba ya fito, cikin takun nan nasa me cike da daukar hankali waige waige ya fara yi yana neman yaran dazai aika,zuwa cikin gidansu nablah Abba k'anin Nablah ya gani ya fito,Da gudu daga cikin gidan yana tsale .. kiransa Deeni yayi, Abba yazo da sauri yana gaida deeni fuskarsa dauke da murmushi Deeni ya kalle shi yace yauwa Abba" Baba na ciki? "Eh Abba yace, " OK yi min sallama da shi, juyawa Abba yayi, yakoma cikin gidan tare Abba da Baban Nablah suka fito,. " har falo Baba yayiwa Deeni iso, yana ce masa " kaima ai d'an gida ne yanzu ka daina tsayawa daga waje,inda kazo murmushi Deeni yayi hade da durkusawa har k'asa ya gaida iyayen Nablah. , fita Baba yayi da kansa ya kira masa Nablah, da sallama ta shigo d'akin ta nemi waje ta zauna nesa dashi kadan tana me had'e fuskarta tamau , ido ya k'ura mata yana kallonta tayi masa kyau sosai tayi fresh da ita da gani hankalinta a kwance yake bata da wata damuwa. , ganin bata da niyyar yi masa magana balle ta gaida shi yasa shi had'i rai ya kawai da kansa gefe, shima ya basar da ita, yaciro wayarsa yashiga internet kusan minti 30 suna zaune babu wanda yacewa dan'uwansa ko kala sannan ganin Da yayi bazata yi masa magana bane idan bashi yayi mata ba . ya sashi mik'ewa a sikwane ko sake kallon inda take bayyi ba yace " idan kina da buk'atar wani abu kiyi min text bai jira mai zata ce ba yayi gaba abinsa aranshi kuwa yace ni za'a Shawa kamshi gidan kika zo yarinya da sannu zan sa ki shiga hankalinki ki gane kuranki kisan ba'a yiwa maza irinmu wannan salon iskanci sannan km ya Yankewa kanshi cikin ita da zeenat babu wace zai kara lallasa ko ya bata hakuri . Ganin yadda Deeni ya nuna halin ko in kula a kanta ne yayi masifar d'aga mata hankali, tsoro da fargaba suka durar mata lokaci d'aya, take zuciyar ta ta bata karfa garin jan aji ajin ya tsinke yabarta da wahala karfa Deeni yazo ya daina santa har ya kai ga yayi zuciya ya sake ta. , aiko take gabanta yayi wani irin muguwar fad'uwa da karfin gaske har dan dake cikinta ya motsa da sauri tasa hannuta ta dafe inda taji baby ya cure guri daya, kirjinta ya shiga bugawa da k'arfi, fashewa tayi da kukan da ita kanta bata san kona menene ba, Daren rana deeni yaje gidan ummi aka kawo mishi sakwara da akayi yaci Sosai yayi nar. suka shiga hirar duniya da siyasa da ummi zeenat na zaune ko kallon inda take bai Yi ba Amman yana dan Lura da yadda take satar kallonsa kasa kasa idan taga zasu hada ido sai tayi saurin dauke idanunta. sai wajen shabiyu ummi tace bazaka tafi gida bane? yace uhmmmmm nima yau anan zan kwana ummi tace Dan me to byn ka wuce kwana s gida yanzu . yayi murmushinsa me kawata fuskarta tare da fidda aininhi kyawunsa sannan yace uhmmmmm nasan da hk first love gidana ne ke bani tsoro yanzu shiyasa kawai naga yakamata nima na tattaro na dawo nan gabadaya. ummi naji hk tasan akwai abinda yake nufi da wannan tsarin nashi ta Mike tsam bata sake cewa dashi komai ba tace to da alkhari . itama zeenat tana ganin ummi ta wuce ta dauki junior da haidar taje ta kwantar dasu. ta dawo daukar Anan dake jikinsa yace naga inda ake kin uba ana son ya'ya. Cak ta tsaya takasa daukarta ta dago idanunta tana dubansa ya kashe mata idonsa daya yana sake balance ganin yau jin wani abu aranshi yasa ta bar masa yarsa takama gabanta. da kanshi yaje yakai mata Anan ya kwanar adakinta ita kuwa da tana jin motsin shigowarsa ta juya masa baya. ya nufi dakinsa ya kwanta sai dai kwana yayi yana juye juye agado hannushi dafe da mara yayinda bukatarshi takai kolowa gurin bukatuwa ya matse pillow a kirjinshi gam yana cicciza lips dinsa ya dinga watsawa kanshi ruwa kiran sallahr farko ya zabura mike ya sake sakawar kanshi ruwa sannan ya nufi masjid . Washe gari wajen k'arfe 5:00pm Deeni yaje gidan su Nablah bayan sun gaisa da 'yan gidan ne aka kira masa Nablah, ana ce mata tazo inji Deeni ta mike da sauri, tafiya take kamar zata hantsila tama manta daga ita sai daguwar rigar bacci ta shan iska a jikinta, bakinta d'auke da sallama ta shiga d'akin, guri ta samu ta zauna muryar na rawa can k'asan mak'ogwaro kanta a k'asa tace " Abban Anan ina wuni........, wani dadi ne ya ratsa Deeni tun Daga tafin kafafunsa zuwa santsar jikinsa saboda dadin sunan data kira shi dashi, cikin jan aji ya amsa mata da lafiya lau, kefa ya kike? "Alhamdulillah ta bashi amsa, duk suka yi shiru Nablah tace" ya su Junior da Ummi da zeenat ? " duk muna lafiya, ya fad'a yana lek'a fuskarta dan san ganin yanayin da take ciki, mik'ewa tayi tace" bari na kawo maka ruwa, kai ya d'ago da niyyar yi mata mgn amma cak maganar ta tsaya masa a mak'ogwaro, rigar dake jikin Nablah babu abinda ta boye gashi ko bra babu a jikinta koya ta motsa sai jikinta ya motsa, ai bai san sanda ya jawo ta ta fado jikinsa ba take km jijiyarsa ta mike sambal sbd ganin abincinta azahirance. Baki ta bud'e zatayi masa magana, aiko caraf taji ya had'e bakin su guri daya kwata kwata , bai bari tayi maganar ba, sosai Deeni yake tsotsar bakinta yayinda hannunsa yake wasa da nononta, Nablah ko da yau ne rana ta farko data tab'a jin haka a zahirance tuni ta rude ta firgice ta fara k'ok'arin kwatar kanta, amma ina wane ita, sosai hankalin Deeni ya tashi mak'ura dan dama a buk'aci yake tunda abun nan ya faru baiyi sex ba shiyasa yake . rigar baccin jikinta ya zame ya jefar a gefe ya cire tashi rigar, dama daga ita sai rigar babu ko pant, bakinsa ya kafa akan nononta ya fara tsotsar su, ita Nablah wani yarrrr take ji a jikinta, gaba d'aya ya gama fita a hankalinsa ya manta a ina yake burinsa kawai aji shi a samanta, k'ok'arin kai hannunsa k'asanta ya farayi, hannunsa ta rik'e ta saka masa kuka tace" please a gida fa muke wani yana iya shigowa ya ganmu a haka please ka daga ni, amma baima san tana yi ba, hannunsa ta rik'e gam taki saki dakyar ya kwace hannunsa ya danna a k'asanta numfashinta ne ya kusan d'aukewa saboda abinda taji, shiko k'ara ficewa yayi daga hankalinsa ya ji gabanta a jike sharkaf da ruwan ni'ima. Deeni ya fara k'ok'arin ciro sandar girma daga cikin wandonsa duk ta rude ta frigice tasoma kuka sosai tana bashi hkr dan karkamin komai wlh tsoro take bani bazan iya ba. karasa fito da jijiyar, yayi da niyyar shigarta da sauri Nablah tasa hannu ta rik'e shi sosai tana rokonsa " dan girman Allah kar kayi man haka, ka rufa man asiri nan fa gidan mu a d'akin mahaifiya ta, haba Deeni wannan wane irin abin kunya ne kake k'ok'arin ja mana sosai take kuka tana maganar. Ajiyar zuciya Deeni yayi, a hankali ya daga ta ya mayar da kayansa itama ya mayar mata da nata ya koma gefe ya jingina da bangon dakin yana mayar da numfashi sama-sama, a hankali yakamota ya rungumeta a jikinsa yana shafa bayanta yana mayar da nufashi, lamo tayi a jikinsa itama, a hankali ya kai hannushi zuwa kanta yana shafa sumar kanta yace beelah I love you more than anything in this world " please ki bini muje gidana ko zafi ne na raga dake ba sai nayi sex ba, please ki taimaka min . feelings na damuna, dago da kanta tayi atsorace tana kallonsa tare da sauke naunaiyen ajiyar zuciya sannan tace" ni wannan abin kunyar badani ba,wlh agaban Mama da Baba ka d'aukeni zuwa wani guri haba aida kunya, shiru yayi baice mata komai ba,sai ma ya kara matseta a jikinsa tsam yana sauke ajiyar zuciya sai da sukayi 30mts a haka sannan ya sausauta rungumar da yayi mata ya kai bakinsa cikin kunneta ya xira harshensa ciki yana mata wani irin sotsa wanda yasa taji gabadaya tsigar jikinta Sun mike tsaye wani shaukin dadi na dibarta muryasa a raunane yace ki Bari muje gidana please please wallahi amatse nike beelah yanzu zamu dawo sosai taji yabata mugun tausayi Amman wlh bazata iya biye masa tabishi wani guri ba ita bama hk ba tsoron wannan abun dake cikin wondansa take . Ya tsura mata rikitattun idanunshi dasuka gama canza kala tsabar jarabar dake cin ranshi yasa hannuShi yasa ya janyo nata hannu ya daura saman jijiyarsa ta zaro ido afrigice please beelah kishafa min zan dan ji dama dama. jikinta na wani irin kirma tace uhmmmmm wlh bazan iya ba to kana da mata ba kaje wajen matarka Man ka dai zamo me kwatata adalci atsakaninmu yanzu fa lokacinta ne banawa ba.wani irin sanyin dadi yaji yana ratsashi da ratsa every part of him .. jin abinda ta fada yasa ya sake susuce mata yana sake yawo da hannuta akan jijiyarsa yana lumshe mata ido tare da zaro nononta daya yana shafawa ahankali da murza kan nipple dinta yana sake matse hannuta da jijiyarsa sosai yana fidda wani irin numfashi yayinda gabadaya ta sake tsurewa da ganin yanayinsa Dan tunda take arayuwarta bata taba ganin jijiyar babbar mutun ba sai yau. yau din km taci sa'ar ganinta katuwa ga girma ga tsawo da kauri tmkr robar faro . sai gurin sha daya ya bar gidan byn daya dan ragewa kanshi zafi daita sannan jiki a sanyaye ya mike yana kakkabe jikinsa da gyara zaman rigar jikinsa yayi mata sallama ya tafi . Kai tsaye gidan ummi ya nufa kmr jiya kowa yayi bacci daga zeenat har yaran sai ummi kadai yasamu zaune tana kallon tasharta ta gado yayi mata sannu da gida hade da hayewa sama yashige dakinsa yayi wanka yayi shrin bacci sannan ya dawo parlour'n ya zauna yana kiran wa..shiiiiii Allah ummi ta juyo tana dubansa tare da Yi masa sannu tace ga abinci can fa . ya girgiza mata kanshi first love bar abincin nan kawai da dai zan samu coffee dana sha bana jin cin komai yanzu . Ummi ta mike taje ta hado masa coffee takawo masa har da flaks din gabadaya takara gaba . tabarshi nan zaune yana kora coffee Yana kallo yana jin yanayinsa na sake canzawa wani irin azabbaben fillings ya ke jin yana taso masa from no where yashiga mammatse kafafunsa yana cicciza lip's dinsa the more yadda yake kora coffee din the more yadda yake sake jin feelings na sake taso masa . karfe daya daidai ya mike da kyar ya kashe komai na parlour 'n ya hau sama da niyyar shiga dakinsa har ya daura hannushi kan handle din kofar dakinsa . km ya fasa ya juya kawai ya nufi zuwa dakin zeenat yana murda kofar yajita a bude ajiyar zuciya ya sauke ya tura kofar yashiga dakin ahankali yashiga laluban inda makunni fitilar dakin yake. cikin saa ya gano ya kunna take haske ya gauraye dakin kwance yaganta kan bed Anan rungume daita suna baccinsu hankali kwance idanunshi ya tsura mata sanye take da right pupul din rigar bacci ahankali jikinsa amace yasoma takowa cikin sanyi jiki yakaraso inda suke yasa hannushi ahankali ya zare Anan ajikinta yaje ya shimfida mata blanket me kaure ya shimfedata tare da lullubeta. ya dawo ya mayye gurbin Anan tare da hade bakinsu guri daya yashiga tsotsar bakinta yana yawo da duka hannuwanshi a sansar jikinta kayan dake jikinta ya cire sannan shima yasoma kokarin cire nashi still bakinsu na hade. nonuwanta yake murzawa son ranshi cike da wani irin salo ME cike da shauki tare da zafafan kissing ta koina na jikinta ita kuwa sai mika take tana gantsaro masa kirjinta alamun sakonninsa na shigarta aiko nan da nan deeni sake gigicewa yacigaba da sarrafa albarkatun kirjinta. yana murza jajayen kan nipples dinta yayinda kafin kace me tuni wasa yasoma canza salo cikin bacci zeenat taji yanayinta na sauyawa ta dinga mika tana gantsarowa tana sake turawa deeni breast dinta shi km sai sake susucewa yake yana manneta da jikinsa frigigib ta farka daga bacci tasoma kokarin bude idanunta har ta ware su fess akan fuskar deeni suna hada ido ya kashe mata idonsa daya yana cigaba da tsotsar kan nipples dinta yana lumlumshe mata ido afrigice tayi kokarin mikewa zauNe yasa iyakancin karfinsa ya danneta hade da hayewa bisa ruwan cikinta yana aika mata da salonsa masu saurin kashe mata jiki. tafara kici kicin kwatar kanta Amman ina sosai deeni ya sauke mata karfinshi gabadaya bisa kirjinta yacigaba da sarrafata kafin daga karshe ya dauke hanyarsa daya kwana biyu bai shiga ba. yasoma aiki sex daita yana gurnani nan ita km tafara yi masa shagwaba har da kuka . bai saurareta ba sosai yake biyawa kanshi bukata itama tun tana nokewa da kuka har ta hakura sakar masa jiki babu yadda ta iya dan yadda yake zira mata jijjiya babu sauki bazata iya hakura dashi ba har ta bijirewa bukatarsa . ihu yake sosai akanta har dasu I miss you..... I love you so much bby ya kamkameta ajikinsa yana mata wani irin mugu ci. atare sukayi release ita dashi bai dagata ba yacigaba da aiki akanta yana zuba mata surutai kala abinda zeenat bata saba ji ba Kennan daga gareshi Dan hk batasan sanda ta kamkameshi ajikinta tana sake bashi hadin kai ba . deeni bai barta ba sai dayayi mata ci hudu masu rai da lfy shima ya barta ne kawai sbd yasan yanayinta ba me juriya bace agurin sex yanzu ma sai Data bashi mamaki dauriyarta batare da nuna masa gajiyarta ba domin yasan dai bata iyawa dashi iyakacinta dashi two round ne tace masa ita tagaji . yana mikewa daga kanta ta juya masa baya tana kumbure kumbure da wani ciccin magani ita ala dole matsa mata yayi. ya kalleta yana tabe baki tare da juyowa part din data juyar da fuskarta yana duvanta muryasa a sarke yace meyye abin juyar da kai byn kingama kwasar dadi na . ta yamutsa fuska tace ni babu wani dadi dana ji byn takurani kayi meyasa bakazo min idona biyu sai daka bari nayi bacci ka wani sato hanya. babu wani dai yarinyar kisha dadin kawai borin kunya kike ni nasan ni kadai zan iya dake sannan ni kadai zan jiyar dake dadin wannan abar ya nuna mata jijiyarsa dake rike a hannushi yana shafawa alamun yana bukatar Kari dan a mike take still ...Kai dai kawai ka yarda kayi satar hanya. uhmmmmm nayi na isa ne that's why. Ko kina da abincewa yanzu wlh kiga wani satar hanyar..ni sani duk duniya babu wanda ya isa ya gamsar dake bayana kwadayina na hango cikin kwayar idanunki shiyasa kawai naga yakamata aka she bosss ko ba hk yakarasa fadar yana dage mata girarsa daya hade da cewa ni tashi muje muyi wanka tana jinshi tayi masa banza ba taki tashi tsaya . ya sake maimaita mgnrsa kawai taji yana kokarin cicibarta zuwa bayi tayi saurin mikewa tsaye zumbur tayi hanyar bathroom. tare suka Yi Wanka dashi yana manne daita ajikinsa yana wasa da nipples dinta da wasu part din jikinta yayinda ita km sai faman buge masa hannu take. Allah yaya kabarni hk nayi wankana wlh bacci nake ji ya hade rai sosai tare da kamkameta ajikinsa wlh idan baki daina ce min yaya din nan ba wlh zan shuka miki rashi mutunci better ma ki cigaba da kirana da zuciyarki zai fi miki sauki wlh yama fi dadi abakinki yakarasa fadar hk yana hade e bakinsu waje daya .. Washegari koda zeenat ta tashi agajiye ta tashi taji mararta tayi mata wani irin nauyi da kullewa da kyar taiya Mikewa tsaye taje tayi wanka ta shirya cikin doguwar riga ta sake Bin lfyr gado yana shigowa dakin yaganta kwance tana sheka bacci yayi murmushi yace lallai ma wannan yarinyar tagama rainani dayawa. wato har yanzu bata sauko ba ballannata tabi ta kaina. ya girgiza kanshi kawai ya hawo gadon cikin bacci taji ana murzata da murza breast dinta da sauri ta tashi afrigice shima tashi yayi ya rungumeta tare da bata kiss takoina mgn tafara masa dan Allah ya...ai kafin takarasa taji lip's dinsa ya sauka akan nata ya cafka lips dinta da karfi tsiya yana masu tsotsan mugunta . tana kallonsa kmr zatayi kuka sai daya gama ladabtar da bakin sannan ya zare bakinsa ya riko duka tafin hannunta cikin nasa yana murzawa ahankali yana kallon cikin kwayar idanunta muryarsa a sanyaye yakira sunanta zeenat...... Ki tattara inaki inaki ki koma gidanki wlh wlh ina insonki idan bana sonki da tuni na sakeki kmr yadda kika bukata sannam Idan bana sonki da tun farko ban shiga damuwa ba sanda umminki tace bazata bani aurenki ba sbd cutarki zanyi . kece Mace ta farko da zuciyata takasa Hakura Daita yayin gwagwarmar neman aurenta. nasan kinsa da hk kawai dai kishinane ya rufe miki ido har yasa kika ganewa kike ganin kmr bana sonki nablah nike so. nablah kaddarata ce babu yadda zanyi na gogewa kaina kaddata please zeenat kiyi hkr ki koma gidana karki barni gidana bai Zai yi hasken danake so ba idan babu ke acikinsa. ta zame hannuta duka daga cikin nasa tana bata ranta tare da cewa bafa zan koma gidanka ba ka kyaleni kawai yadda nike rayuwata din nan yafi min dadi. karya kike zeenat ya tari numfashinta rayuwa tare dani shine koman ki km shine kwanciyar hankalinki da farincikinki wlh idan babu ni acikin duniyarki bazaki taba iya rayuwa me inganci ba. ranta a matukar bace tace shiyasa ai nace kabarni nacigaba da rayuwata hk babu kai acikin duniyata, kagani ko wani abu zai sameni inda babu kai acikin duniyata . muryasa a hassale yace OK har yanzu baki hakura ba Kennan gaki ga gidan nan nabarki... ki cigaba da zama acikinsa . sakin aure ne dai bazan taba yin sa ba.... Yakarasa fadar hk yana me daga mata kafadar sannan abinda baki nasani ba ni kadai zan iya dake da jiyar dake dadin duniya ya juya har zai bude kofar dakin ya km tsaya tare da juyowa yana mata wani duban mgn yake son Yi mata. ko me ya tuna ya km fasa ya juya ya fice. tun daga wanna ranar zeenat ta sake nisanta kanta da deeeni duk abinda zai hadata dashi guje masa take yayinda abun ke bakanta ranshi cikin wannan lokaci zeenat tasoma zazzbin dare da amai Amman babu wanda yasani tunda abatajin komai da rana sai idan dare yayi kwana zaune take har sai goshin asuba tayi take samun daman runtsawa tayi fari sosai ta rame ta daina cin abinci sosai idan kaga tana cin Abu to Abu ne me tsami kmr lemun tsami . Kwanci tashi ba wuya a wajen Allah, gashi har cikin Nablah ya isa haihuwa, kullaum Deeni sai ya zo gidan sau biyu, sosai suka shirya da Nablah komai ya wuce a zuciyarta suke shan soyayyar su, haka dai lokaci yayi ta tafiya, da safe Deeni zashi office ya biyo ganin Nablah. Mama da kanta ta shiga tayi magana, dakyar ta iya bud'e baki tace " Mama yashigo nan, saboda tun dare Nablah ke yin mak'uda, Deeni ya shigo da sallama amma Nablah bata iya amsa sallamar sa, a gefen gadon ya zauna yana fuskantarta, aiko ciwo kamar jira yake, nakuda taho gadan-gadan, ai tuni Nablah ta firgice ta fita daga hankalinta, ta fara salati, hankalinsa a tashe ya sungume ta ya fito waje da ita, da sauri Mama ta mike tana salati, tace" haihuwa ce ko Deeni amsa yake bata yana tafiya " eh Mama, kasancewar Mama macece mai kara da kunya ce shiyasa ta kasa binsu, tayi musu addu'a dai, Deeni nayin parking ya fito da sauri ya d'auke ta yayi cikin hospital da ita, da sauri nurses suka karb'e suka shiga labour room da ita. Wannan Haihuwar kamar waccen , dan Nablah bakaramin wuya ta sha ba . iya wuya tasha sosai bashiri deeni yasa akazo da mahaifiyarta wasa wasa sai da nablah tayi kusan kwana uku tana labour gabadaya hankalin yan'uwanta yayi mugun tashi nuratu anty salma kuka hatta mama kasa dauriya tayi yayinda nablah ta dinga barin wasiha iri iri deeni ya rude ya fita hankalinsa shi kansa sai daya zubda mata hawayen tausaynta har an Yanke shawarar Yi mata aiki ,kmr wannce Karon Allah ya taimaka ta sumb'ilo yaranta 'yan biyu mace da namiji kyawawan gaske farare tas masu kama da Deeni suma sak, Nurse ta fito d'auke da yaran dukkan su biyun ta mik'awa Deeni dake ta faman safa da marwa a k'ofar lobour room din, tace " congratulations sir, ta fada tana mik'a masa yaran, ajiyar zuciya Deeni ya sauke ya k'arb'i yaran ya zuba musu take yaji kwalla na zubo masa, Doctor ya dafa shi ya nuna masa d'akin da aka kwantar da Nablah yace " ta haihu lafiya nan da 2hrs idan ta huta zamu sallame ku, da sauri ya nufi d'akin. Yana shiga tana bud'e idonta a kusa da ita ya zauna ya dora mata namijin akan ta, yace " kin ga kyauta da Allah yayi mana ko? kinga iko da kudurar ubangiji ko, wannan kadai ya ishe mutum tsoran Allah, a bamu kai 2yrs da aure ba Allah ya bamu kyautar yara biyar, murmushi Nablah kawai tayi, waya d'auko ya kira Ummi ya shaida mata Nablah ta haihuwa an samu 'yan biyu, cikin farin ciki Ummi tace " kuna ina yanzu, " muna abitin Family, ok gamu nan zuwa, Zeenat dake zaune ta shaidawa Nablah ta kara haihuwar 'yan biyu, jikinta yayi mugun yin sanyi, idon Ummi ta fakaita ta goge hawayen daya zubo mata, " Deeni kuwa gidan su Nablah ya kira ya shaida musu ta sauka, nan Deeni ya rink'a kiran waya yana tura text yana shaida musu, cike da farin ciki. MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO 🌈kainuwa writers association (united we stand and succed our ambition is to entertain &motivate the mind of readers ) Dedicated to hauwa A usman jiddarh Page 109 Cikin kankanin lokaci ummi ta dinga bugawa dagin na nesa dana kusa wayar akan zance haihuwar. da sanar musu cewar me jegon tana family hospital dinsu. Kafin kace ME tuni labarin haihuwar nablah ya karade koina a estate din. Gabadaya koina ya dauka da zance haihuwar har su maryam da shema da sauran su lubnah sun kira zeenat suka mata barka ta amsa musu fine tmkr babu wani abinda ya faru atsakaninta da nablah. dan har ce musu tayi su sanar da jama'arta da zance haihuwar. wanda hkn yayi maseefar basu mamaki . aransu sukace anya kuwa wannan zeenat din da suka sani ce kowatace daban. domin idan kuwa ita ce Lallai zeenat tayi mugu mugun tsanyi da canzawa . gabadaya ma ta sauya ta daga zeenat din da suka sani ta dawo musu ruwan tsanyi. Tun sanda ummi ta sanar da zeenat zance haihuwa nan jikinta yayi mugun tsanyi . sannan takara tabbartawa kanta Dan Adam ba'a abakin komai yake ba arayuwa. sannan km mutun bai isa ya canzawa kanshi kaddararsa ba. Ita kam ta yarda ta amince kaddararsu ce nablah ita da mijinta. Domin tayi imani da Allah idan ba Dan Allah yayi nablah zata shigo cikin rayuwarsu ita da mijinta ba. da tata kaddarar xubda ciki bai shigo ba. Dole kaddarar zuwan nablah da hahuwar da zata yiwa deeni ya janyo nata kadddarar zubda cikinta . jikinta ya sake yin wani irin mugun sanyi take km jikinta yasoma rikicewa tasoma rawar tsanyi ta sake rungume anan dake rungume ajikinta tana jinjina girman alamarin ubangiji da kudirarsa domin duk yadda Allah yaso da lamarinsa hk zai Yi . shekara biyar Kennan tana neman haihuwa ido rufe byn zubda cikinta sai gashi cikn shekara daya tal deeni yasamu ya'ya har biyar . hk tunani suka dinga zuwa mata iri iri game da rayuwar duniyar suna wucewa . duk da yadda take jin jikinta hkn bai hanata budar bakinta tacewa ummi yakama ace xuwa yanzu an isa zuwa hospital. ba sai wasu daga cikin dagin Sun rigamu zuwa ba. ummi wacce oready tagama mikewa daga zaune datake tace tunanin da nike Yi Kennan barin na dauko mayafina da Jakarta sai na tafi tunda ke bakya jin dadin jikinki ...... A'a ummi tare zamu har yaran ai bawani Abu ke damuna normal nike . zeenat tasaka laraba tayiwa yaran duka wanka ita km tasoma da gyara haidar da junior . Sannan ta shirya Anan tsab cikin wasu kayan redymedy ta shafa mata baby oil akanta ita dasu Haidar sbd har lokacin ganinsu take they are still baby's. kawai dai jikin girma jiki garesu sakamakon cimar abincinsu da km kulawa da tattali da suke Samu me kyau . dan ko abincn da ake basu irin na kasar turai ne. sai kyalli yaran suke xubawa da daukar hankali barin ma yar gata Anan domin gabadaya gidan sun fi ji daita kasancewarta mace. Ta feshesu da turare me sanyin kamshi tana tushe hancinta dan jin turaren yasoma hawa kanta. " sannan Itama ta Mike tsaye da kyar ta zaunar dasu akan kujera three stars tace kujirani baby's dina ina zuwa . murmushi Haidar da Anan suka mata banda miskilili uban miskileye wato junior me halin ubansa sak kana ganinsa babu tmby like father like son . tashiga dakinta Kai tsaye bathroom tashige gabadaya tasoma yunkurin amai aiko tashiga kwara amai tmkr zata amayar da hanjin cikinta. sai datayi me isarta sannan tayi wanka ta fito tana fidda numfashin wahala sama sama. ta shirya kanta tanajiyo sautin muryar ummi tana ce mata tagama fa ita take Jira . Bata wani Yi shafa ba ko fesa turare ajikinta sbd yanzu kusan duk bata bukatar shakar kamshinsu . wanda ta fesawasu anan ajikinsu ne ma yanzu yasakata Amai. daguwar rigar jallabiya ja wace tasha stone work tun daga samanta har kasanta da hannuwanta ta zira ME shegen kyau da daukar hankali . tayi rolling din kanta da bakin mayafi sak idan kaganta kaga ba indiyar asali . duk da rashin shafan da batayi ba hkn bai sa fuskarta yin fesss ba farinta bai disashe ba. sai ma wani fari data Kara Yi na musamman ta dauki farin ledar tsamiyar birinta wanda shansa ya zamemata jiki tasaka cikin yar karamar Jakar ratayawarta. tayi kasa.. Suka nufi hospital suna isa kai tsaye dakin da aka kwantar da nanlah suka nufa wanda daman deeni yasanar masu . bakinsu dauke da sallama suka shiga dakin . Zaune suka tadda oga deeni manne kusa da nablah makale daita tmkr zai shege mata jiki yana bata tea abaki ganinsu yasa ya dan gyara zamansa yana yiwa ummi sannu da zuwa yana cigaba dabata ita km ganinsu yasa ta Kai hannunta tana kokarin karbar Cup din a hannushi. babu musu ya sakar mata ita km sunkuyar da kanta kasa sosai takasa sha yayinda yaran sukayo kanta suna murnar ganinta . dan rabonsu daita kusan tsawon wata uku Kennan. deeni yayi saurin taresu . aiko junior ya saka kuka yana kallon uwarsa da son zuwa gurinta Amman antareshi. deeni yashiga rarrashinsa yana ce masa momy she's not filling fine. bata da lfy Kalli yana nuna masa kyawawan baby's dake kwance cikin dan madaidaicin gadon jarirai momy ta haifa maka baby masu kyau kana so ? duk cikin harshen turanci yayi masa mgnr junior yayi shr yana kallon baby's sai dai basu dauki hankalinsa ba. shi dai gurin uwarsa yake son zuwa . muryar nablah asanyaye tayiwa su ummi sannu da zuwa ummi da zeenat suka amsa tana mata sannu da jiki. zeenat MA ta bude baki da kyar tace sannu nablah ya karfin jikin? Ta fada ahankali byn ta zauna suna fuskantar juna. jikin nablah na Dan rawa da bakinta . da sauki ta bata amsa still muryarta cike da rudani . Dan wani irin matsanancin kunyarta taji tayi mugun rufeta. to Allah ya baki lfyr jiki da lafiyar shayarwa ameen tace muryarta kasa kasa. ummi ta janyo hannun junior ta zaunar dashi kusa da uwarsa tace makale mata ME shegen bakin nacin tsiya ai idan baganinsa yayi akan bed din kusa daita ba hankalinsa bai zai taba kwanciya ba. ballantana ya Bari ruhinsa yassmu salama. aiko take deeni da zeenat suka sa dariya wanda itama ummin dariya takeyi gurin fadar hk. shi dai junior jinsa kusa da uwarsa yasoma murna yana farinciki sauran yan'uwansa suka makale su km jikin zeenat . zeenat ta mike tsaye jikinta a matukar sanyaye ta dauko baby's ta mikawa ummi daya itama ta rike dayan tana nunawa anan da hadar yayinda kadan kadan junior ke kallonsu yana kallon uwarsa.ummi tace ki karasa shan tea Man kafin yayi sanyi nablah ta girgiza kai na koshine ummi. Amman dai takai cup din bakinta. ganin junior bata bin cup din hannuta da kallo yasa tace masa Zaka sha tea? ya Dan daga mata Kanshi alamun zai sha tasoma bashi da spoon din hannuta ahankali daman ita kanta tea din ya isheta ga km tarin tsarguwa da kunyar aunty zeenat datake jin yayi mata ruf da dugu. ahankali deeni ya koma ya jingina da bangon dakin tare da ciro wayarsa yana lallasawa Amman gabadaya hankalinsa da natsuwarsa sun karkata ga zeeenat wacce take zaune jugun . sbd idan dai idanunshi ba gizo suke Yi masa ba rama yaga tayi sosai fiyye da kwanakin baya daya ganta . Kasa kasa yacigaba da kallon wanda hkn ya takurata sosai har yasa zuciyarta dokowa da sauri . Kusan awa daya da zuwansu sannan sule direba ya sauke aunty Salma da nuratu sai wata kanwar mahaifiyar nablah . suna shigowa deeni yabar dakin. sosai aka shiga gaisawa da juna tare da yiwa juna barkar samun karuwa. wuni cur ummi sukayi a hospital din hira sosai ke gudana atsakanin ummi da deeni inda jifa jifa ummi tana saka zeenat cikin Amman ita zeenat sai tabasar dasu . tayi murmushin yake kawai . Dan kar nablah tagane akwai wani Abu. Amman gabadaya ma tafi meida hankalinta akan nablah tana janta da hira. Sai yamma list sannan suka kama hanyar gida. ummi da zeenat zaune abayan mota da haidar da junior anan km rungume ajikin deeni agaban motor kule direban ummi na tukasu ahankali dan deeni Yabar sule a hospital domin ya maida su aunty salma gida . ahankali deeni yasa hannusa ya tsaita kan morrow motor ta yadda zai ji dadin karewa zeenat Kallo . Kallonta yake cike da wani irin mamakin ramarta . jikinta ne yabata yana kallonta dan hk ta dago idanunta ahankali aiko karaf idanunwansu suka sarke cikin Juna take zuciyarta ta buga da karfin gaske . sosai ya kura mata ido . ta kau da kanta gefe ahankali tare da lalubar Jakarta taji wayam alamun tsamiyar birinta takare .taja tsaki mara sauti ummi tajuyo tace ke km lfy ta bata fuska ummi tsamiyar birina ce takare ummi ta tabe baki km shine yazama abun tsaki ? deeni yaki dauke idanunshi akanta kmr minti biyar tsakanani ta km juyowa taga ko ya duke idanunshi Akanta duk da jikinta yana bata still ita din yake kallo. sake tsarkewa idanunsu sukayi cikin juna wannan Karon atake zuciyoyinsu ya buga. wani tsaki ta sake ja Amman wannan Karon aranta tayi tana me watsa masa wata uwar harara. wani tsadadden murmushi yasakar mata wanda tasan da wuya kaga yayi irinsa idan bata kure masa ba. cikin kwantar da Murya sosai yace first love meke damun yarinyarki naga duk tayi wani iri ? Yakarasa fadar hk yana kokarin gyara anan ajikinsa . ummi ta juyo ahankali ta dube zeenat tace wlh son bansani ba. kusan ko ni wannan ramar nata yasoma damuna. Kin km tmbyeta? nayi tmbyr duniya nan Amman tace babu komai ba km je hospital? ummi tace bamuje kasan zeenat da kin zuwa hospital ai. AI kamata yayi ace kuje kuga likita domin asan abinda ke damunta. shima nayi mata mgn kwanaki har nuna mata bacin raina nayi Amman abanza ni abunda ma yafi damuna yadda bata cin abinci sai kayan tsami kullun ita Kennan shan lemun tsami. ya sake tsareta da rikitattun idanunshi yana kallonta yana cewa ai dole kam yanzu taga likita Dan bana bukatar wanna ramar nata . idan ma wani abun ne atareshi da wuri. ko km ni tasanar min da damuwar nayi maganinsa. ummi tayi murmushi kawai kana tacigaba ai zeenat din da Kasani. ta yanzu kam gabadaya ta sauya ta canza tazama me shegen zurfin ciki tsiya komai Aka tmbyeta yanzu tace babu komai . wlh har abun Nata yasoma data zuciyata bana jin dadin ganinta hk yanzu zeenat tafi bukatar mutuwa akan rayuwata ummi takarasa mgnr kmr zata zubda kwalla..mgnr ummi ta taba zuciyar zeenat sosai magana take son Yi Amman takasa bude bakinta sbd yawun dake cike cikinsu. lura da hkn da deeni yayi ne ya umarci kule ya tsaya ta zubda yawun abakinta . akan hanya tace kule ya tsaya . Tayi warning glass din motor tare da kira me sai da kayan fruit dake zaune gefen titi . Matashiyar mata takaraso jikin motor da sauri ta tsaya tana tmbyr abinda suke so. abinda ya daurewa deeni kai bai wuce ganin abinda tayi point ba. Lemun tsami da agwalima wanda bai karasa nuna ba da kyau wanda dagani yasan zaiyi mugu mugun tsami tace akawo mata matar ta hado duk abinda zeenat ta lissafa mata. ta mika mata ta karba ta zuba ajakarta shi dai deeni sai binta yake da idanu dazata biya kudi ne ma yayi saurin zaro 5k ya mikawa matar duk da yasan kudin kayan basu kai hk ba . yace kule yaja motar. mashiyar matar nayi masa Bayanin ai kudin bai kai hk ba . ya daga mata yatsunsa alamun tabarshi kawai tun cikin mota zeenat tasoma Shan agwalumarta tana lumshe ido sbd dadin dataji ya ratsata. deeni dake kallonta ta cikin mirrorw ya sakar mata wata uwar harara akayi sa'ar itama kallonshi take. Take ta rama tana cigaba da tsotsar kwallon agwalomarta . Muryasa a kasalsnce yace meyye hk zaki kama shan abu batare da kin wanke ba? Salon wata sabuwar cutar takamaki . ke nifa ban ma yarda da shan wannan agwalo ....me take da suna da lemun tsamin ba muryarta kmr zatayi kuka tace ummi kingansa ko nifa banson takura da sa ido fa. ki gaya masa ya fita harkata da abinda nike ya dago hannu zai buge mata baki tayi saurin gocewa kinga shi ko ummi..... Nifa banason damuwa ni ne ma damuwa zaki gane kinkirani da damuwa wlh . ummi tayi murmushi kawai tana girgiza Kai har suka karaso gida zance zeenat da matsalar dake damunta suke tautaunawa da ummi ... Tana zuwa gida wanka da sallah tasoma yi sbd lokacin sallah tayi ta dawo parlour'n kasa ta zauna . tana nan zaune ummi ta sauko taci abinci ita da yaran ta mikasu gurin deeni. ita km takaraso gaban zeenat ta zauna tana kallonta tare da cewa bazaki ci abinci bane? ummi banajin cin komai yanzu wlh ni kaina ina son cin abincin Amman da zarar na zauna gabadaya sai naji ya fita akaina. ummi ta tsura mata ido sosai tana kallonta tana nazarinta sannan daga baya ta numfasa. ummi batasan sanda tace ko dai ciki gareki zeenat? Zeenat tayi murmushi kai kai haba ummi wani irin ciki km . byn every month ina yin period dina kawai dai hk nike jin kaina yanzu Amman wlh banida komai . OK yanzu meyye amfanin zamanki zeenat agida kiyi hkr ki koma gidanki shine gatanki da rufin asirinki. duk yan'uwanki suna zaune gidajen mazajensu lfy lau ,da dadi da babu duk da nace bazan matsamiki ba Amman wlh komawarki shine kwanciyar hankalina. zeenat taja numfashi da kyar ta fesar Kana tace ummi kiyi hkr da abinda Zance gsky bafa zankoma gidan deeni ba adduata bai wuce ya sauwakemin . Allah ya hada kowa da rabonsa mafi alkhari . ahankali ummi ta dinga mata fada cikin zafin rai da kunar zuciya ki zauna saunanci har wannan karamar yarinyar ta dawo ta kwance miki miji gabadaya. ,ki kara rasa gane kanshi gabadaya tun yana binki yana baki har yazo ya tattaraki ya watsar . sosai ta dinga mata fada ta inda take shiga ba tanan take fita ba daga baya ta dawo nasiha. ta kamo hannuta cikin nata hb mamana ki tashi tsaye ki karbi mijinki. ni nasan kina matukar son mijinki. zeenat ta zaro ido waje tare da cewa kai ummi wanna ai zance da Kennan. wai ina son yaya ? wlh kina sonshi sai dai idan kin ce min bakamar da ba na yarda. km ko ni zanji dadin hk Dan zakewarki akanshi yasa tun farko ya dinga nuna miki ko inkula Amman abinda nake so dake yanzu ki natsu ki shiga hankalinki kiyiwa kanki fada kishiga ilimin ta natsu ki koma dakinki . Zan yiwa hjy turai mgn tasamomin me gyara min jikinki ciki da waje . ta yadda kema zaki zama abar alfahari agidanki. km akwai sakon danabada akamin daga India suma duk na gyara ne . zeenat tayi dariya sosai wanda rabonta dayin irinta tun kafin hargitsin daya faru. tace kai ummi ina kyawun sona? dole ne mamana akanki babu abinda bazanyi ba matsawar zaki samu farinciki uhmmmmm ummi Kennan kina son dai nakoma gidan yaya alhalin kinsa baya sona shikenan hk zan koma gidansu yacigaba da wulakantani agaban matarsa ummi ki bar zance komawar nan tawa bashi da wani amfani wlh ... Yana da amfani mamana kema wanann Karon dole kiyi hkr ki zage ki kwato yancinki agidanki abinda baki sani ba matar Fari da mujin fari suna da wuyar rabuwa duk runtsi km ko Sun rabu wlh kowannensu zaishiga damuwa da tashin hankali mara misaltuwa koda kuwa rabuwar tasu bata arziki bace. aganina yakamata ace ..... Cak ta dakata da mgnrta ganin saukowa deeni ......kunnenshi makale da waya yana hira da sanyi idanunshi Yakaraso inda suke ummi tace ina yaran ? yayi mata alamun duk sunyi bacci da hannushi. ya zauna kan kujerar da zeenat ke zaune akai har cinyoyinsu na gogar juna damm gabanta ya buga shima hkn ce tafaru dashi ta Dan saci kallonsa ta kasan ido suka hada ido ya kashe mata ido daya yana cigaba da wayarsa . ta kawar da fuskarta gefe tana Kallon ummi . muryasa a sayaye yace nablah bazafa ki taba ganewa ba ke yarinya ce bangaren nablah kuwa cewa tayi tayaya zangane kuwa.. Allah abban anan kayayyakin sunyi yawa ne sosai shiyasa kaji nace hk hatta aunty salma ma sai datayi mgn akai . Ina aunty salma take? gata OK kibata wayar kawai . jin hk yasa zeenat tasan da nablah yake waya hkn km yasa zuciyarta tayi wani irin harbawa da sauri . da sauri tashiga kokuwa da numfashinta dake neman daukewa. take km tasoma karanto addua acikin ranta . nablah ta mikawa aunty salma wayar yayi mata bayanin abinda yake so ayi . tace ai abun ne yayi yawa wlh bai Yi ba aunty. komai nayi mata ta cancanci hk daga gareni to to shikenan angode Allah kara budi . yace ameen sannan ta mikawa nablah wayar suka Yi sallama daita tare da cewa zai kirata zuwa anjima karta Yi bacci tajirasa yakarasa fadar hkn ba ta yadda zasu ji ba . ummi ta mike tsaye tana cewa yakama kazo ka koma gidanka hk fa. kar fa daginka su sani gaba da kanan zance . bangama fita cikin wance surutan ba ka sake jawo min wani... ajiyata ce agidanki first love ki bani ita kawai nakama gabana yana gama fadar hk ya waske tmkr bashine yayi mgnr ba take ummi da zeenat suka gane abinda yake nufi.. ummi taji sanyi sosai aranta domin yanzu tana jin dadin yadda deeni yake nuna kulawarsa akan zeenat da damuwa da lamarinta. tayi murmushi sosai tace wlh deeni ka rainani dayawa to yazanyi first love abubuwa sun min yawa most especially matsalar zeenat first love Kalli ki duba yadda zeenat ta dawo kullun sake ramewa take bata rasa ci da sha ba da komai Amman takasa damuwa aranta. Wlh ji nike tmkr xuciyata ta buga akan hk . ummi tace hkr zakayi komai zai Wuce Inshaallahu yazama labari . zeenat ta furzar da iska tana sauke naunauyen ajiyar zuciya aranta km tace kaji shi. da iyayin tsiya yana yin wani abu dan ace ya damu da lamarin mutun ... alhalin ba hk bane ackin zuciyarsa . nan ummi tabarsu tayi Dakinta tana adduar Allah ya daidaita lamarin komai atsakaninsu. ahankali ya janyo system dinsa yasoma operating yana tura sakonni ayanar gitso ta mike tsam itama zata bar gurin batare daya dago kanshi ba yakira sunanta tare da cewa ta hado masa coffee juyawa tayi zuwa hanyar kitchen ta hado masa coffee. cinki daurewar fuska takaraso ta'ajiye masa batare data kalleshi ba . ta juya abunta aiko bazato ba tsammani taji ya fezgota zuwa fadadden kirjinsa ya rungumeta tsam ajikinsa yana sakin numfashi tare da ture system din gabansa . dagowa tai tana kallonsa ya Sakar mata wani kayataccen murmushi wanda ya bugar mata da zuciya yasa kirjinta yashiga dukan uku uku tayi saurin dakewa. ya tsura mata ido yana kallonta sai dai ita kam juyar da fuskasta tai tare da shan kunnu sosai cikin murmushin nan nasa me hargitsa zuciyar ma'abocin kaunarsa. yace my sweet wife wai duk meyye, zafi hk? fushin nan yayi min yawa fa wlh yayiwa zuciyar deeni nauyi dago da idanunta tayi ta xubesu cikin nasa . fushin me zanyi ai inda mutun yasan andamu da fushin nan yake . yau kusan wata uku Kennan nake binki zeenat Amman kina garani kmr wani ball sai ma ki dinga shareni kina wani babbatsar dani. kwata kwata ma na Lura yanzu baki son ganina yakarasa fadar hk yana sake narke mata ajiki yana shafo fuskarta . wasu hawayene masu zafi suka samu nasarar Zubowa a idanunta da sauri yasaka harshensa yasoma lasar hawayen yana dauke mata su tana mugun son mijinta idan yayi mata wani abun ji take tmkr ta ciro zuciyarta tabashi .Tana son caring din mijinta Tana son mijinta yasan value dinta da mutuncinta koda zata koma gidansa. muryarsa a matukar sanyaye yace my First Lady ....suna daya kirata dashi yayi mugun tsanyaya ranta ta lumshe ido tana jin wani tsanyi na ratsata daman deeni zai zame mata hk? daman deeni zai Yi laushi hk? Wasu ruwan hawaye ne suka zubomata ahankali yacigaba da mgn me km yayi zafi hk harda zaki dinga kuka daga mgn? nifa a yanzu banason ganin kukanki ballantana bacin ranki dan Allah ki daina kukan nan yana taba zuciyata ya hade hannuwansu ya daura daidai saitin zuciyar ina sonki zeenat ni kaina bansan ina matukar kaunarki ba sai danaga kina kokarin barina ki aure wani na. dago fuskasta tayi tana kallonsa yayinda shi km ya Saka hannuwansa duka ya tallabo fuskasta ya hade goshinsu guri daya . tsinin hancinsa na gugan nata suna shakar numfashin juna cikin tsigar rarrashi muryarsa cikin salon Mai dadi yake mata mgn am sorry ones again my firstlady stop crying please am very sorry . nasan kina sona nima km hk nasan kina kishina ne sbd kina sona. km na yaba da wannan salon kishin naki. yanzu salon kishin naki matukar birgeni yake sbd bakisa yaranki Ciki ba, da ita nablah abun iya kaina ya tsaya. hkn yasa nakasa hakuri gurin shareki kmr yadda nayi niyyar. you mean anything to me shr tayi ta daina kuka sai dai takasa ce masa komai sbd yadda jikinta yayi sanyi . dan yawo yashigayi da hannushi a sansar jikinta kafin daga baya ya kamo tafin hannuta ya xira yatsunata guda biyu cikin bakinsa yana tsotsa ahankali yana sake kashe mata sansaR jiki duk da tana jin dadin abinda yake mata da jin wani irin mugun feelling dinsa . Amman ta danne ta dake ta samkame mishi ajiki. ya mike tsaye daita ya nufi dakinta suna shiga salonsa ya sake canzawa zuwa wani salo First Lady deeni .....yakirata ina son ki jiyar dani dadi yau wanda banta ji irinsa ba. ya fadi hk still hannushi na yawo ajikinta . dago idanunta kai tsaye ta jefa cikin nashi ido motso daita yayi sosai suna shakar numfashin junansu . cikin muryarsa data soma canzawa zuwa ta shauki yace ina bukatar natsuwa daga gareki yake Matata. hk ya dinga binta yana romancing din jikinta har yasoma mantar daita zance kinsa datace tana Yi ayanzu . wanda alokacin shi burinsa bai wuce yasamu ya biya bukatarsa da zeenat ba. yau ma still babu laifi she real try to him dan akalla sunyi round 5 daita take kakare masa tasoma matse kafafunta alamun tagaji batare da tace masa tagaji din ba . ya barta dan shi ahkn ma kokarinta yagani ... Ya kwanta tare da janyota jikinsa ya rungumeta yana fidda numfashi ahankali . cikin hk bacci ya daukeshi rungume da zeenat batare da ya kira nablah. ganin yayi bacci yasa Zeenat zare jikinta daga jikinshi ta mike tsaye da kyar tashiga bayi tayi wanka tsarki Tare da dauro alawala taxo ta gabatar da shaf'i da wutiri sannan ta zauna tayi yan adduointa ta roki Allah ya mallaka mata zuciyaryar mijinta yacigaba da yadda yake mata yanzu kota koma gidansa kada ya canza mata sannan ta koma ta kwanta .. yayinda ita kuwa nablah takasa runtsawa ta dinga kiransa awaya taji ba'a dauka ba.duk ranta ya dagule daga karshe ta kwanta kawai ta runtse idanunta batare da tana jin bacci ba . zuciyarta ta dinga kissima mata abubuwa iri iri daban daban akan deeni addua ta dinga karantowa akasan zuciyarta ahankali taji wata natsuwa tazo mata . Washegari zeenat tana tsaye gaban mirror deeni yashigo dakin sanye yake cikin farin yadi fari kal har mutun yana iya hango singileting jikinsa da kwantaccen gashin kirjinsa ta sama kadan. tayi masa kallon tsab ta mirrorw Kana ta dauke kanta tacigaba da abinda take ya isa gareta ya rungumota ta baya yana shinshina wuyanta ya dan kai habarsa kan kafadarta yanacigaba da goga mata gashin kasumbarsa tare da cewa should I help you? hade fuskarta tayi sosai batare datace masa komai ba. ya juyo daita ahankali yana kai bakinsa kan lip's dinta ya tsotsa sannan yace kina wani basarwa ina miki mgn wlh ki daina wani pretending zeenat har yanzu fa kina son deeni . son deeni acikin jininki yake. uhm ta tabe bakinta sannan tace hk dai kake gani Amman ni babu .....yayi saurin juyo daita hade da hade bakinsu guri daya. sai daya tsotsi bakinta sosai sannan yace kinsa wani abu salonki na yanzu yafi birgeni uhmmmmm ta bashi amsa da hk . shima yace uhmmmmm kamshi turaren jikinsa yasoma autsineta tayi saurin fexgewa daga jikinsa tayi bayi da sauri tashiga sheka amai yakaraso da Sauri yashiga har cikin bayin ya dafa kafadarta yana Yi mata sannu ya bata ruwa ta wanke bakinta da mamaki yake kallonta ya mikar daita tsaye ya kawo dakin ya kwantar daita ya riko hannuta yana me tsura mata ido tsawon minti goma ya dauka yana me kare mata kallon tsab. kana yace when did you start vomiting like this? ta yamutsa fuska tana shafa gefen fuskarta taki bashi amsa sai daya sake maimaita mgnrsa tukun tace today... Yayi Shiru can km yace are you pregnant? tayi saurin girgiza masa Kai . ya zabura ya matso sosai yace ke wlh banyarda ciki ne dake zeenat . ki shirya kawai muje hospital ..ta sake bata fuska kana tace yau fa duka duka kwana uku Kennan dana gama period to yaya zanyi ciki? . Mtssss yaja tsaki to meyyesa ki amai irin hk? babu komai I think malaria ce ke damuna sbd zazzabin daren da nike yi . OK yace yana gyara mata jiki tare da lullubeta yace shi ya wuce office . Lumshe ido tayi Tabi bynsa da kallo inama zarginsu zai zama gsky? ina ma ciki gareta? sharrrrrrr hawaye ya balle daga idanunta nan fa ta dinga kuka tana cizan lips... Hospital ya cika mikil da dagin deeni da abokan arziki takoina Ka kalla daginsa ne. ahaka ma ba duka bane suka zo. hatta dagin nablah dawowa sukayi tmkr wasu yan kauye sai binsu da kallo suke. da safe koda deeni yazo shareshi nablah tayi ko kallon inda yake bata yi ba baya ga gaisuwar datayi Masa . yasan fushi take dashi sbd tun kafin yaxo yake kiranta awaya daki dauka yakaraso ya zauna kusa daita sosai ya kamo tafin hannuta cikin nashi yana murzawa muryarsa kmr zai kuka yace am very sorry pure hrt nasan kina fushi dani ne sbd bankiraki ba jiya wlh manta nayi .....muryarta a dan raunane tmkr zatayi kuka itama tace ai nasani... Ya tsaya slow yana kallonta yana cigava da massaging din hannuta . tacigaba da mgn cikin sanyi rai nasani abban anan acikin irin wannan lokacin bazaka taba tunawa Dani ba. Dole ka manta cikin duniyarka Koma cikin wani hali zankasance. takarasa fadar hk tana runtse idanunta. nablah ki sausautawa kanki kada ki bari kishina yayi tasiri acikin zuciyarki har ya zarta son da kike min Dan... Saurin katse shi tayi ta hanyar cewa dan me zanyi kishinka abban anan alhalin nasan bani kadai gareka ba . gaba ma Zaka iya ganin wata kace kana so ni dai kawai naji babu dadi ne domin kaine kace najiraka Zaka kirani if not bazan damu ba ... Ya lura tsab kishinsa take Amman dayake wayon tsiya ne daita ta waske. OK to kiyi hkr I made a mistake nan dai komai ya wuce atsakaninsu. kullun sai deeni yazo ganinta sau biyu arana. da safe kafin yaje office da km byn ya tashi aiki anan yake tarewa ya bata lokaci yana riritata da shagwabata har taimaka mata yake wajen baya yara abincinsu . inda km ya koma gida still zai kirata awaya su kwana suna sha hirar love abunsu .. Sai da nablah tayi kwana biyu a hospital sannan ta fito sbd Karin da'aka mata gurin haihuwa. Deeni ya dinga hauka da barin kashe kudi har abinda bana amfani bane sai da ya tsiya . har sai da mlm salisu yayi masa mgn akan kashe kudin dayake yayi yawa . yace baba naji Amman kayi hkr karka damu ina dashi ne da ban dashi ba zan kashe ba . zeenat ma ta sake sosai Tana walwalarta cikin mutane daman km ita ta jamaa ce ta fidda komai aranta tsakaninta da nablah komai daidaita kwata kwata bata jin haushin yarinyar azuciyarta . sai Dai dan kishin mijinta datake wanda ba za,a rasa ba daman . A tsakaninta da deeni kuwa babu wata jituwa Kwata kwata batason abinda zai hadasu ko kebewarsu guri daya bataso dan yanzu ne zai nemi dagula mata lisafi km baya barinta hk sai yayi yadda yasan yayi sex daita kota karfin tsiya ne. idan tayi masa mgn tace a gidan ummi fa suke . sai yace OK to ki koma gidanki Man idan kunyar ayi sex dake anan din kike dan wlh muddin baki koma ba . nan zan dinga kawo miki duty ki.km dolenki ki karba hk dai yake mata abubuwa cike da sanyi zuciya da rarrashi.. Ummi ta dage gurin kula da zeenat musamman aka kawo mata me gyaran jiki ,ciki da waje wanda matar tabbata wa ummi diyarta tana da cutar sanyi ajikinta dan hk sai Sun gama treatment dinsa sannnan zaa soma gyaran ciki da waje ta yadda me gida zai ji dadi sosai zeenat bata ki ba dan tasan dole zata koma gidan mijinta sai dai ba acikin wannan lokacin ba sai tagama sanin matsayinta tukun. Sosai itama mahaifiyar nablah take bawa diyarta kulawa gurin gasata da ruwan dumi dayi mata amfani da sassake iri iri kmr su garin Karo da da garin baga ruwa dana magariyya da alam hk zata hadesu guri daya ta dafa su sosai ta cika babban baf tace nablah tashiga ciki ta zauna . Nablah da kuka da ihu hk mama zata dannata ciki akai aiko kafin suna tuni nablah ta dade da hadewa tayi rass tayi fari kyau tayi fresh bobss dinta suyi wani irin cika tkmr ba haihuwa ta biyu ba. Ranar suna yara suka ci Sunan mahafin nablah da mahaifiyarta take aunty salma tayi musu lakabi da wani suna Macen tasa mata Mimi namijin km mu'alim. Wani katamfarin holl ya kama me suna trusted deeni ya kashe kudi kmr babu gobe tmkr akasa yake hakosu. Hk ma danginsa sunyi rawar gani sosai zeenat ma akwati goma shabiyu ta yiwasu nablah yaran hudu hudu nablah biyu. sosai mutane suka jinjina wannan karamcin nata amatsayin na uwar gida yayinda wasu ke mamakinta da ganin kimarta banda masu kallonta duk inda ta gillama nunata ake ga uwargidan nablah. dan sosai tayi rawar gani da bajinta ranar suna .wasu haddadun les ta saka wanda kudinsu zai kai dubu dari da hamsi ga wani make up Datasha na fitar hankali abunka ga meson kwaliya a wannan kyawun datayi har raina kanta tayi a zuwa wai dan bata jin dadin jikinta ne . Ummi ma ba'a barta abaya itama tayi bajinta duk wanda ka gani agurin neming fuskarta cike take da farinciki da murna sbd bakaramin rabo akayi ba manya jakunkuna me dauke da hoton baby's har da amfofi acikinsu abun fa yayi sai san barka Mashaallah hk akayi taron suna lafiya kowa ta kama gabanta tare Da dinbin kyaituttuka .. Duk wani abu da'akeyiwa me jego mahaifiyar nabla tayi mata fiyye da haka domin sosai ta tsuma diyarta da magungunan mata iri iri da km kayan fruit abinka ga basakkwata kowa km yasan yadda mutane sokoto suke gurin maganin mata abun babu sauki . ko zama nablah tayi aguri sai gurin yajike jagab ta dinga tsiyaya Kennan . Shiyasa Tun kafin ta dinga jin wani yanayi na bukatuwa da da namiji wasu wurare na budewa ajikinta wata irin muguwar sha'awa ke bijiro mata. idan deeni yazo kuwa ana film ke faruwa dan taruwa suke su haukacewa junansu suyita tsotsar juna ta ruda shima ya rudata da Salonta me wuyar mantawa. hk zata shige masa jiki ta lafe tana ya mutsashi da dagula masa lissafi ta rinka manne masa ajiki especially a chest dinsa ta zira hannuta cikin rigarsa byn ta balle masa maballin rigar ta dinga shafa kirjinsa zuwa mararsa tana murza kan nipples dinsa wanda ita har mamakin kanta take idan tana masa wani hk zasuyita ta gudar juna ya kamo ya rungumeta ajikinsa tare da ware kafafunta yayita shafa Kasaanta yana wasa da fingers dinsa cikin kasanta daga karshe km ya zarce da fingarin dinta shi km yasa ta daura hannuta kan joystic dinsa tana shafa masa da laylaya kan a wannan zuwan da deeni yake Yi gurinta ya dinga koyar daita wasanni iri iri masu tsayawa arai duk kuwa randa wani uziri ya hanashi zuwa ta dinga cika Kennan tana batsewa ko kiranta yayi da kyar take masa mgn a wannan wata uku da mama mahaifiyar nablah taso nablah tayi tace bazai yiwu ba sbd ganin tsagwaron rashin kunyar da suke tayiwa mata adaki bashiri ta nemi mlm sule maganar yakamata ace nablah takoma gidanta yace ai daman ido na xuba miki Amman wannan tsarin naki duk shirme ne tunda yarinya tayi arbain zaman ME takewa mutane takoma dakinta man dan ku mata duk abinda aka hada daku sai anga daban. dan hk mlm salisu da kanshi yayiwa deeni mgn yazo ranar lahadi ya dauketa. tundaga ranar jummaa akasoma shirye shiryen komawar nablah dakinta. MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO 🌈kainuwa writers association (united we stand and succed our ambition is to entertain &motivate the mind of readers ) http://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/ Dedicated to Hauwa A usman Jiddarh Page 110 Tun daga ranar da oga deeni yaji zance dawowar nabeelah . yake rawar jiki da rawar kafa dawowarta. Tare da mugu mugun daukinta. Yayinda tunaninta yaki barinsa yasamu sukuni da natsuwar zuciya. duk ta inda ya motsa ita yake ji tana masa yawo agangar jikinsa saI ya dinga ji jikinsa na masa wani irin shocking . jijiyarsa tayi tai harbawa bal.... Bal.. gabadaya ya matsu rana ta zo . duk da kullun gidan yakeson nablah ta zauna ciki agyare yake . Amman still sai daya sake neman works na musamman aka sake gyara lungu da sako na gidan . yayinda fk ya dinga tsokanarsa yana masa dariya . kadai anyi dan duniya wlh . yanzu duk wannan rawar jikin da Kake yi na dawowar wannan yar baby ce . wlh ka rage wannan rawar kafar dakake Yi akanta tun ummi bata gane akanta kake barin jiki ba . " sannan km kaga dai nablah karamar yarinya ce sosai ga km jego kar daga dawowarta yar mutane kasomata ka km dirka mata wani ciki .. Dan naga alamun shapshuter ne kai. wannan Karo sai dai ka tsiyaya mata yan hudu ko shida . deeni ya shafa keyarsa yana murmushi gefen baki tare da cewa sarkin sa ido kawai ina ruwanka da ko yan nawa zan tsiyaya mata Allah yasa yan goma zata haifa ai Matata ce. Uhm Kaji fa mutumin dayace bazai iya auren karamar yarinya ba sai gashi yanzu yana wani ciccika baki da kafa akan yar 18yr inji cewar fk deeni yace uhmmmmm wannan ai zancen da ne .amman yanzu na Dade dasanin kananan yaran nan sun fi dadi da sugar ... Yakarasa fadar hk yana dry tare da mikawa fk hannu suka tafawa.. Dan Allah aboki ka dan bar yar mutane takara hutawa sosai please inji cewar fk . take ran deeni ya baci ya hade rai sosai yana watsawa fk wata uwar harara kana yace ban son Iskanci idan yar kace sai ka hanani kusantata ai ganin yadda ya hau yasan km halinsa da saurin daukar zafi yasa fk barin Zance tare tmbyrsa zeenat . aboki wai Meyasa zeenat taki dawowa gidanta ne ? deeni ya fesar da iska ME dumi ya dafe kai . Yace wlh matsalar danike fama daita Kennan wai har ni zeenat zata ce ta daina sona sai dai na saketa ta aure wani na. Akan me to? Uhm aganinta nafi son nablah akanta that's ol wlh aboki babu Bin da ban mata ba. babu yadda ban mata ba Kai intakaice maka babu irin rarrashin da banwa zeenat ba Amman ta murzawa idanunta yaji tace bazata koma gidana ba da Sunan aure. fk ya bude ido cike da tsoro da Mamaki. Big dady kuwa yasan da wannan zance? Deeni ya girgiza masa kai alamun bai sani ba To wlh ka hanzarta sanar masa tun wuri . Deeni ya nunfasa yana cizan lips dinsa na kasa. banason amatsa mata ne akan komawarta nafinson ta dawo gidana dan ra'ayin kanta ban da takura ba. dan ni bazan taba sakinta ba . nida ita auren zobe ne. fk ya km kwashewa da dariya yana cewa ita km nablah dakake kuka da hauka akan sonta fa? Murmushi yake Deeni yayi ya dan motsa Bakinsa ahankali tmkr bazai Yi mgn ba yace auren so........Yakarasa fadar hk tare da juyawa yasoma takawa dab dab... ahankali cikin takun nan nasa me cike da isa da izza batare da ya sake cewa fk komai ba yacigaba da tafiyarsa. fk yayi shr yabi bayanshi da wani irin kallon mamaki ya numfasa da karfe yana sauke ajiyar zuciya sannan yace dole zeenat tace ta daina sonka bakuma zata dawo gareta ba . irin wannan haukan son da kakeyi akan nablah.. yana gama fadar hk shima yakama gabansa. Sosai deeni ke nuna xumudinsa akan dawowar nablah wanda yasa har ummi ta Lura da hkn Amman tashareshi ta xuba masa ido batare data tmbyeshi ba . A yammancin ranar jumma'a ne Deeni yasamu ummi da zance dawowar nablah daga gidansu . Ummi tace zata dawo ranar lahadi shine sai yanzu Zaka sanar min sbd baka daukeni abakin komai ba. Yayi saurin risinawa sosai agabanta please first love kiyi hkr nima jiya mahaifinta yakirani ya sanar Dani zance ..amman kiyi hkr. OK ai babu matsala Allah ya nuna yace ameen . sai dai first love ina neman wata alfarma agurinki . ta tsura Masa ido sosai tana kallonsa da nazarinsa sannan tace alfarma me Kennan ? wai da cewa nayi nablah ba'a estate din nan zata dawo ba aja zata koma da zama. Ummi tayi masa wani duba rainin hankali Kana tace nufinka gidan ka dake can? Ya girgiza mata Kai yana jin wata irin faduwar gaba take yasoma addur samun nasara ...... Dan bai san abinda zai biyo bayan mgnrsa ba. dan ya lura tunda yace can nablah zata tare yaga ta sauya fuska. Murya A Dan kausashe ummi tace Dan me ? Tun kafin yace komai tace OK a shefa ita matar so ce wacce tafi kowace mace daraja agurinka. deeni yayi saurin girgiza kanshi tare da cewa karkice hk first love wlh ba hk bane duk matana abu daya na daukesu. daga zeenat har nablah...ummi ta sake numfasawa tace But I think zeenat tafi cancanca ace ta tare acikinsa ...... uhm First love .... Amman sbd me zakace nablah ce zata soma tarewa cikinsa alhalin ka gina gida ne tun kafin kasan zaka Samu nablah arayuwarka. kiyi hkr first love oready fa tun haihuwarsu haidar na mallaka mata takardun gidajena guda uku wannan na aja yana daya daga cikin mallakinta. Ummi tayi shr batasake cewa komai ba. ya lura kmr ranta ya dan sosu kadan yana son ya baci sannan km bataji dadin abinda yace ba . Dan hk ya sake kaskantar da kanshi sosai agabanta. Ya kira sunanta muryasa a sanyaye . first love Idan har baki son tarewar nablah ciki gidan sai abarshi kawai . A'a ni din km asu wa ummi ta nuna kirjinta tana tabe bakinta. Allah yabada zaman lfy sai mgn ta gaba ba da zance ba wai yanzu kana wani rawar kafa akan dawowarta ba wlh kashiga hankalinka da kyau. ka km saka imani da tausayi da adalci atsakanin matanka da lamarin zamantakewa. ka boye son duk wacce kafin jinta aranka . Sannan banyarda ka wulakanta min diya ba ko cin zarafinta a idon wata ba. Ka nuna me haihuwa tafita daraja dan idan hk takasance wlh this time around idan naga babu adalci atsakani za'a hadu da bacin raina ba dan karami ba. bance ka nuna zeenat tafi nabeelah agurinka ba hakazalika bance ka nuna kafi son nabeelah akan zeenat ba. Nan dai tashiga yi masa nasiha akan matansa yana sauraronta har sanda ta dasa aya. byn Tagama mgnrta ne yace yaushe ita zeenat din zata koma gidata .. numfasawa ummi tayi tace Har yanzu batagama tsaida zuciyarta akanka ba. km kozata koma bazan Bari takoma yanzu ba. da wannan rawar kafar da kake. Amman zata dawo Inshaallahu Nasan xuwa lokacin Kai ma kasan value dinta. Uhmmmmm deeni ya girgiza kai yana cewa yanzu ni first love wani rawar kafa nike sbd Allah ? AI bazaka sani ba tunda idanunka sun gama rufewa . kaje kawai Allah yayi muku albarka gabadaya.. hk ya Mike jiki a matukar sanyaye ya nufi dakinsa . da daddare byn yagama duk wani abu daya zama Al'adarsa kafin bacci ya fito zuwa dakin zeenat Wanda lokacin ta dade da yin bacci . ya dade tsaye akanta rungume da anan jikinta haidar da junior suna gefenta . ahankali ya karasa sosai inda take kwance ya russuno kanshi ya Kai kakinsa yayi kiss din plis dinta. Yabi yaran daya byn daya ya basu sumba agoshi. kana Ya gyara masu rufa ya rage karfin AC dakin tare da kashe Wutar dakin ya kunna musu dumligth sannan ya juya ya koma dakinsa ya kwanta flat akan gadonsa jikinsa sanye da boxes kawai iya cinya gashin jikin nan nasa sai Kyalli suke da daukar hankalina ya dauki wayarsa yayi dialing din number gimbiyarsa. yana shafa gashin cikinsa zuwa mararsa da tafin hannushi . Kira daya zuwa biyu yayi mata . ta dauka bakinta dauke da sallamarta. ya sauke naunauyen ajiyar zuciya tare hura mata iskan bakinsa . Wani irin .jummmmm taji ajikinta yana mata yawo agabadaya sansar jikinta Kana tayi Jim zuciyarta na wani irin dokawa da sauri . , ta gaisheshi cikin sanyayyar muryarta me cike dadi da sanyaya zuciyar ma'aboci sauraro. ya amsa yana lumshe ido tmkr tana ganinsa kana ya Tmbyr kukan me bbys keyi? tace gasu nan sai faman kuka suke min tun dazu. tmkr nima nasaka musu kuka hk nike ji. tafadi hk kmr zatayi kukan . Meya samesu ? Wlh nima bansani ba tafadi hk tana jijjiga Mimi dake kwance akan cinyarta. yayinda mama ta goya mu'alim abaya tana jijigashi ta nufi dagon parlour 'nsu dashi . Muryarta a sarke tace inaganin dai kmr qiyuwa ce kawai ke damunsu dan har magani mama tabasu tace wai ko cikinsu ka ciwo. Amman still kukan suke . Yace OK idan kinga basu daina kukan ba let me know zuwa gobe sai kuje kuga doctor. OK tace cikin hk Mimi tayi lomo alamun tayi bacci . Tace Kaga ma Allah ya taimaka Mimi tayi bacci . muryarsa a raunane yace Better ni dai dan Allah suyiwa abbansu hkr su bar kukan nan agidan mama kar suzo min dashi su hanani hutawa da shanawa da Matata . nablah tayi murmushi wanda ya bayyana wushiryarta tace Allah sai dai kasan yadda zakayi dasu dan wlh da alamun kukan banza zasuyi . ba kmr su Anan ba. Aiko sai dai akai wa ummi su tasan yadda zatayi dan danta nason yaji dadi. me kika tanadarmin ne matas ....dan mijinki dan son yaji dadi ne sosai? ME Kake bukata daga gareni yakai mijina? Deeni yayi murmushin jin dadin abinda tace yana me sake lumshe rikitattun idanunshi tare da yin wani Juyi yana sake shafa gashin dake kwance daga saman cikinsa zuwa mararsa ya dire hannushi kan jijiyarsa yana shafawa yana jin wani irin feeling dinta na fizgarsa. sosai ya tsincin kashi cikin shaukinta tare da nishadi maramisaltuwa Kana yace ina son ki ta nadar min kanki na musamman . Ki tsumani da dadinki me gardi da rikitarwa da mantar da mutun rudin dake cikin duniya . wlh gabadaya nayi mungu matsuwa lahadin nan tayi sauri tazo mukasance tare naga irin juriyarki ta zahiri . Domin abaya ma kin jure kin jiyar Dani dadi kin tsumani da ruwan dadinki Mara misaltuwa kin sani sambatu iri iri pure hrt kingama tafiya da xuciyar deeni . Deeni nakine sai yadda kika Yi dashi. Ta sauke ajiyar zuciyar da karfi har yana jiyo saukar sautin hk. Tayi shr batare datace komai sai sauke ajiyar zuciyata take domin zantuttunkasa neman suke su girmama tunaninta . yayinda ahankali km yayi mugun tashi sbd tono da joystic dinsa datayi . Da irin girmanta take tsigar jikinta suka soma mikewa tsaye suna tashi . gabadaya ta tsinci kanta cikin wani irin yanayi na daban asanadin mgnrsa.jikinta na ta kwantar da Mimi ahankali .Tana fizgar numfashi.. Kinyi min shr pure hrt kinki cewa dani komai. Kema nasan kin matso ko? Kim matsu ranar tayi mukasance tare ko? Yayi mata tmbyr ajire batare da yadamu da abinda zatace ba. Dan ni wlh nayi mugun matsuwa dake.. gani nike MA kmr kwanakin basa gudu wlh.. Hk dai Kake gani abban Anan yaji sautin muryarta me sanyi ta daki dodon kunneshi ta km tsarga masa. tacigaba ni gudun ranakun ma nike gani wlh . please my pure nabah ....yakira sunanta a raunane kada kimin rowar kanki . kada ki rigeni da komai daga sinadarinki da Allah yabaki ki nuna min yadda kike jina aranki ... yakarasa fadar hk yana sauke numfashi da hura mata iska ta cikin wayan wanda hkn ya hadasa mata jin kasala ajikinta da mutuwar jiki . da wani irin shauki na musamman yayinda taji ruwan kasanta na Sake bulbulowa take tajike jagab tasoma tsiyaya tsima jikinta yasoma aiki ta dinga jinsa yana yawo ajikinta . muryarta a Mace tace nifa gsky kana tsoratani da wayan nan zantuttukan naka . ina ji ajikina bazan iya da kai ba kafi karfina . Zaki iya pure hrt ya tari numfashinta ni Nasan zaki sbd jarumace ke wanda oredy MArarki tagama dauke ni tsab abaya kimin cip cip .kmr yadda na cika miki mara da ruwan dadi. gabadaya yadda nike son Mace takasance. hk kike. ni km ina tabbarta miki da zan jiyar dake dadin dake cikin rayuwa aure da sinadarinsa azahirance. ta sauke numafashi da ajiyar zuciya atare tana jin yadda kasanta ke wani irin motsi da yatsina yana sake bulbulo da ruwan dadi .shima can bangarensa tuni boxes dinsa ya jike ya janyo pillow ya matse ajikinsa yana lumshe ido kana muryarsa a matukar kasalance yace zaki jiyar dani dadinki beelah....? Muryarta na wani irin shaking tace uhm nan dai suka raba dare suna hirar soyayya wanda kusan hirar duk akan yadda darensu zai kasance ne idan ta dawo. Washegari deeni yakira nablah byn Sun gaisa ya tmbyi jikin yaran tace wlh ka gansu nan lfyrsu lau sai wasa suke dan ko kukan dare ma jiya basuyi ba. yace OK ina mama? tana sakar gida. bani ita . byn nablah ta mikawa mama wayar suka gaisa yace Dan Allah mama ina son asamo wata dattijuwa wanda zata dinga kula da yaran murmushi kawai mama tayi tace shikenan Inshaallahu za'a duba . bilkisu mama ta samowa nablah daga kebbi wace kusan yar'uwace ga mama Mace me tsananin son yara da tsafta da mutunci tun agida tasoma kula dasu iyakancin nablah da yaran shan nono.. Tuni nablah tagama shirinta tsab na koma gidan mijinta duk zuciyarta cike da fargaban abinda zata riska. yayinda yayarta aunty salma ta dinga bata baki da wayar mata da kai ta yadda zata sake kama mijinta a tafin hannuta . hk ma nuratu wace ta karfi wayarta ta tsundumata cikin groups na novel dana karuwa.. Ranar lahadi deeni ya turo motar dazata kwashi nablah. nuratu da aunty salma da dagin mahafinta guda biyu dana mama guda uku sai wasu daga cikin tsirarun mutanen unguwarsu sukayi sallama da mama tace mata ina son kara nagaya miki ki zauna da uwar mijinki da abokiyar zamanki lfy karki yarda raini yashiga tsakaninki dasu . kinga dai yadda komai ya faru ta nuna komai ba komai bane. A idanun duniya har ake yabonta dan hk kema ki mutuntata kibata girmanta. Ki girmama uwar mijinki tmkr uwace gareki. Sannan kinga mijinki me yawan dangi ne. Suma ki mutuntasu ban da rowa atsakaninki da su . da kowa ma kada ki bari abun duniya ya hadi da mutane da kike tare dasu kuje Allah yayi miki albarka yabada zaman lfy .kiki ji kiki gani.. kai tsaye gidan ummi aka nufa daita bisa ga umarnin deeni........ MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO 🌈kainuwa writers association (united we stand and succed our ambition is to entertain & motivate the mind of readers) Dedicated to Hauwa A usman Jiddarh Page 111 Lokacin dasu nablah da yan'uwanta suka isa gidan ummi . "cike da murna da farinciki ummi ta tarbesu da faram Faram bata nuna musu wata alamar komai ba. ta karbesu cikin aminci da mutuntaka tare da umartan laraba ta kawo musu kayan motsa baki first. Tunda laraba taga nablah da yan'uwanta take murna da jin dadin sake ganinta sbd tasan Komai daya daita da matsayinta agidan. Cikin mintina kalilina akacika musu gabansu da kayan motsa baki iri iri wanda wani abun ma kwata kwata basu taba cin Karo da irinshi ba arayuwarsu . kafin daga baya aka sake kawo musu abincin da abin sha shima aka cika gabansu da kayan abinci kusan kala uku kasancewar ummi tashiryawa zuwansu that's why akayi komai cikin girma da girmamawa. wanda daman kusan halin ummi Kennan akwaita da karrama bako kowani iri ne koda kuwa banata bane . Sosai suka zage suka ci abincin Amman ban da nablah wacce Sam kunyar ummi ta hanata sakewa ballantana ta saki jiki taci. Har sai da ummi ta lura da hkn tace tasaki jikinta taci abinci kmr wata bakuwa sannan fa nabla ta Dan soma tsakura. haidar da anan da sarkin naci junior duk suna parlour 'n wanda wannan Karon kwata kwata basu wani mannewa nablah ba . suna jikin ummi sbd yanzu Sun saba sosai da da kowa gidan ummi da zeenat har laraba ma Suna yarda daita. HakanKuwa ya taba xuciyar nablah ganin yaranta basu damu daita ba sai harkokinsu suke suna yan tsalle tsallensu acikin parlour'n. Yayinda uwar gayya zeenat tana daki kwance duk da tasan wainar da'ake toyawa akasa Amman bata sauko ba domin tasan bai wuce dawowar nablah bane kmr yadda deeni ya sheda mata shekaran jiya . Tana daki anabata kulawar data dace. kwarai taso zuwa sugaisa da yan'uwan nablah sai dai Bata samu damar fitowa ba sbd gyaran jikin da'ake mata alokacin Amman haniyar da'ake acikin gidan yana dan zuwa kunneta Kadan kadan. ganin yadda yaran suka zuwa inda nablah take km suka ki yarda da kowa acikin jama'ar da suka zo yasa ummi ta turasu tana nuna musu nablah oya kuje gurin momy ku gaisa tare da turasu junior yasoma zuwa sannan sauran yanuwansa suka bishi ahankali km suka shigemata suna dan surutunsu na yara da kyar da dabara suka yarda aka daukesu shima sai da nuratu ta fidda sweet ajakarta ta mika musu. Karfe hudu daidai byn yan'uwan nablah sunyi sallar la'asar suka soma shirin tafiya. suka tambayi zeenat ganin tunda suka zo gidan basu ji duriyarta ba. bakuma su san takaimaimai inda muhallin yake ba, domin suna son su damka amanar nablah a hannuta. ummi tace ayya gashi Ko tana nan sai dai bata jin dadi . Kwarai suka so zuwa ganin jikin zeenat amman ummi takiyarda da hkn ta dinga kame kame sbd batason suga halin datake ciki. haka dai suka Hakura sukayi mata adduar samu sauki suka damka amanar nablah hannu ummi . sosai suka kara yiwa nablah fada akan hakuri da juriya arayuwar aure. da girmama na gaba daita . ummi tayi musu shatara ta arziki da Yi musu kyauta ban girma wanda ke tsayawa azuciya mutun domin kowanne ackinsu sai data bata turmin atamfar super exclusive da turaruka design masu mugun kamshi cikin wanda aka zo mata dasu daga india hk sukayita murna suna godiya suka wuce . Jikin Nablah a matukar sanyaye ta tmbyi ummi inda aunty zeenat take tace tana dakin sama. tare da baba balkisu suka nufi har dakin dubota . Tun hawowarsu step din taji faduwar gabanta ta tsannanta bakinsu dauke da sallama sukashiga dakin . hango zeenat sukayi rigingine da jikin gadon dakin hannuta rike da cup tana shan kayan hadin gyaran da'ake mata tana yatsina fuska sbd rashin jin dadinsa datake ji abakinta. su nablah suka karasa shigowa sosai cikin dakin kamshi turaren air freshnal me gyaraye da sanyi AC dakin ya bugi hancinsu nablah ta lumshe idanunta dan jin dadin cent din . , gaisheta sukayi . a mutunce ta amsa musu fuskarta a dan sake tana musu nuni da gurin zama tare da mikowa nablah hannuta alamun tabata bbyn dake rungume da kafadarta . nablah ta Dan mike daga zaune datake ta duka kadan ta mika mata kana ta koma ta zauna zuciyarta na tsananta bugawa wanda tarasa dalilin hk aduk sanda zasu hadu da aunty zeenat hk zata dinga jin zuciyarta na bugawa. sannu baba bilki tayi mata da jiki zeenat ta amsa . itama nablah ta bude baki da kyar tace aunty zeenat ina wuni ya karfin jikin . alhamdullahi ta amsa atakaice . tana kallon fuskar baby'n dake matukar kama da fuskar gwarzon mijinta . Nablah ta juya gurin matar datagani zaune agefen aunty zeenat ta gaida ita . sun dan jima zaune adakin batare nablah tasan abin Yi ba sannan suka fito suka nufi dakin da ummi ta nuna musu dazu daza su hawo sama. .. Sai wuraren karfe biyar oga deeni yashigo gidan bai ga kowa a parlonr'n ba . dan hk ya nufi dakin ummi . hakimce ya isketa tana zaune akan gadonta ta daura kafarta daya kan daya tana jijjigawa daman Km ita taki rasa yazo tunda wayanda suka kawo matarsa Sun tafi . yakaraso ya zauna akasa tare da lankwashe akafafunsa yana kallon fuskar ummi datake a daure tamau babu alamun wasa acikinta. bakinsa na rawa yace first love lfy yana ganki hK? Babu komai tabashi amsa da hk Kai tsaye . ya sake tattara hankalinsa da natsuwarsa sosai akanta domin yasan tunda yaga yanayinta hk yasan akwai tarin damuwa ya kamo hannuta cikin nasa muryarsa a sanyaye yace please first love indai akwai abinda ke damunki ki sanar min. duk duniya ke kadai gareni wlh banson ganinki cikin damuwa irin hk. Sosai yayita lallabata akan tagayamasa damuwarta sbd bai saba ganinta hk ba. sai data dauki lokaci sannan ta numfasa kana tace agaskiya deeni bazan boye maka ba zuciyata taki yarda da amincewa da zamanka a wani guri daban Kai kadai daga kai sai matarka da ya'yanka. " domin nasanka nasan halinka ba adalci zakayi atsakanin zeenat da nablah matukar ka rabasu musu muhali. Dan hk indai zan fada maka kaji km zaka aiki da umarnina to ka hadasu guri daya shine kwanciyar hankalina takarasa fadar hk tana sauke ajiyar zuciya ....... ya tsurawa ummi rikitattun idanunshi yana kallonta har ta dasa aya cike da frigince mgnrta ya hadiye abinda yaji ya tokar makoshinsa . sannan ya sake fuskartata da kyau OK first love shikennan duk abinda kikace hk za'a Yi Amman yanzu ki bare nablah ta soma tarewa kafin na gyara inda zasu zauna tare da zeenat tunda yanzu hk angama gyara inda ita nablahr zata zauna . ummi ta tsura masa idanunta tana masa kallon rainin wayo .... wato dai ko yaya sai yabari nablah ta zauna cikin gidan Kennan . a dan fusace tace bafa zai yiwu ba deeni . yadda zeenat bazata zauna cikinsa ba wlh hakazalika itama bazata shiga cikinsa ba sai dai kasan yadda zakayi ko kasa gidan akasuwa katsiyar kabata kudin tunda rawar jikinka yasa ka kyautar mata da gidan .. deeni yayi shr yana kallon ummi zuciyarsa cike da wata irin matsanancin fargaba in a slow voice yace please first love. " wlh azim Kaji na rantse bazan taba yarda ba kuna tare da zeenat tsawon shekaru baka taba mata wani kyautar azo agani ba. kawai kazo daga baya kace wai ga Zance ga mgn karasa gidan dazaka kyautar sai wanda kafi kashewa kudi akan sauran gidajenka to wlh indai ina raye a duniya hkn bazai yiwu ba. ni bance dole sai kayiwa zeenat kyauta ba sbd nasan bata cancanci hk daga gareka ba Amman itama matar son naka bazata zauna cikinsa ba. babu yadda deeni bai Yi ba ko a week ne tavasu suyi cikin gidan. tace Sam bata yarda ba. gabadaya ta tubure masa cikin hk zeenat ta shigo dakin daukar wasu kayan gyaran jiki dana wanda akazo dasu daga india. ta samesu Cikin wannan yanayin. ummi na mgn cikin fada fada deeni na kokarin Shawo kanta yana bata hakuri. Zeenat tayi saurin takarasa shigowa dakin da sauri ta zauna kusa da ummi Tana kokarin riko hannuta tana tmbyrta a matukar firgice. ummi lfy me ya faru km . ya duk naga hankalinki a tashe hk ? duk jikinta na matsanancin rawa take jerowa ummi tmbyr . yayinda deeni ya tsurawa zeenat ido yana kare mata kallo tsab sbd wani irin maseefaffen kyawun daya ga ta karayi masa akwana uku da bai ganta ba. kallonta yake tamkar ba ita bace yana sake mamaki duka duka kwana uku Kennan Rabon daya sanyata cikin kwayar idanunshi Amman yaga tayi masa wani kyau da fresh ta sauya kammani ta dawo asalin ba indiyarta km bafullata wato asalin iyayenta . wani irin sheki farinta yakara fiyye da da . sai daukar ido take dauuuuuu yake kallonta agabansa tmkr ta sauko daga sama... Yayinda ita Ko kallonsa inda yake batayi ba. gabadaya hanklinta nakan ummi tana tacigaba da tmbyrta. da kyar tasamu ummi ta sanar mata abinda ke faru bata boye mata komai ba . Naunauyen ajiyar zuciya zeenat ta sauke . sannan tace yanzu ummi kan wannan dan karamin zance yasa kika tada hankalinki hk? Dan Allah ummi ki Yi hkr ki daina saka damuwa aranki sbd ni. Ki barsu suyi zamansu acikin sabon gidan tunda mallakinta ne wanda taci sbd darajar ya'yanta yayinda lokacin da zai bata gidan sai daya gaya min km na yarda na amince da hakan yanzu ma da zasu tare sai daya Sanar min ummi . Wallahi har ga Allah ummi ni nayafe mata zamanta cikinsa domin ni nafi kaunar son zamana kusa dake. km cikin dangina . please ummi ki barsu suyi rayuwarsu ciki lfy . Ummi ta fizge hannta cikin zeenat tace lallai sai yau na sake tabbatar da bakida cikakken hankali mamana. kwata kwata baki san ciwon kanki da inda ke miki ciwo ba Shiyasa kike fadar haka. yau tsawon shekara takwas kina tare da deeni ya gida wannan dankarerear gidan bai taba tunanin zamanki cikinsa ba. ya dauka ya mallakawa wata Amman kice wai wai ummi tayi shr takasa karasa mgnr sbd takaicin zeenat . zeenat tace uhm ummi Kiyi hkr duk da dai nasan sbd farincikina kikeyin komai . Amman ummi ita nablar daya mallakawa gidan ba wata bace matarsa ce ta aure km uwar ya'yansa.. .wacce tabashi farincikin dana kasa bashi....takarasa mgn wasu hawaye ta biyowa kuncinta deeni yayi shr yana sairaronsa yana sake jin da ganin Kimar zeenat azuciyara hakika koda bata bashi farinciki ta fannin bashi ya'ya ba tana sadaukar da farincikinta gareshi. awannan fanin baya hada matsayinta dana kowa ita take dashi shi yake daita ahankali wani sihirtaccen kaunarta ke sake ratsashi wanda yake jin ko duniya zata taru akanshi bazai iya rabuwa daita. Km yasan duk Duniya babu macen dake so da kaunarsa sama daita. zeenat tasa byn hannuta ta goge hawayenta kana tacigaba ummi kin damu akanina kina son yaya yayi min adalci shin ni me bashi arayuwa da zai Yi min irin wannan kyautar? Dan hk na rokeki ummi dan girman Allah ta hade hannuwanta guri daya ki barsu ummi ki barsu wlh idan dan ni ne na yafe nida ba gidansa zan koma ba dan me zaki ce lallai bazasu zauna cikinsu ba ummi kika san ni irin mijin da zan samu gaba? Deeni yazabura ya mike yana huci yashiga nuna zeenat yana zaro ido muryarsa a kausashe yace wlh kika sake zance na sakeki kije ki aure wani na zan balballaki agidan inga abunda zaa Yi. Ummi ta katseshi ta hanyar cewa ya isa bana son wata hayaniya anan . zeenat tacigaba da bawa ummi hkr ummi please ummi ki yarda ki amince banason nan gaba azo ana zaginki wlh zuciyata baxa taba jurar hkn ba tace ayi ta zagina idan ke kin zama shasha mara hankali da tunani ni ina dashi . bakuma zan zauna ina kallo nabari hkn ta faru ba . Sai dai idan tsallake umarni za'a Yi. Haba abun ya isa hk ya isheni hk wlh ba kuma zan yarda ba ke kama gabanki wa ma yakiraki dakin nan har da kikazo kika tsoma mana baki ? ummi ta fadi hk tana duban zeenat oya maza maza ki bace min anan ummi fadi hk tare da nuna mata hanyar fita da yatsan hannuta daya. Zeenat ta narke fuska hawaye na zuba tace please now ummi . bazaki fita ba sai gaggaura miki Mari yanzu shasha yarinya kawai . shekararki ashirin da takwas Amman baki san ciwon kanki ba. Simi simi jiki a sanyaye zeenat taja kafafunta da suka gama tsagewa ta fice daga dakin tana kuka cike da matsananciyar kunyar abinda ta aikata rayuwarta acan baya tattare da wani sabon nadama.. ita kam wani irin so ummi ke mata hk? Wacce irin mace ce ummi me tarin zumunci hk? Hakika da za'a samu irin ummi aduniya da zumuncin shi kanshi bai Yi karanci ba a wannan zamanin da muke ciki . Zuciyarta cike da kaunar ummi me tsanani takarasa dakinta tare da dan dosanawa abakin gadonta ta zauna wasu sabbin hawaye masu radadi da ciwo na sake tsiyayowa daga idanunta ahankali tasa tafin hannuta duka tashiga gogewa muryarta cike da kuka tare da daga hannuwanta duka zuwa sama . ya Allah na tuba ka gafartamin tarin zunaibana ka duba maraicina ka tausayawa rayuwata ka jibbanci lamarina ka sake karkato min da hankalin mijina gareni . kasanyawa bawanka deeni soyayyata me tsanami acikin zuciyarsa kmr yadda nike masa Allah nasan ni me tarin laifi ce gareka Allah na tuba ta sake fadar hk bazan sake aikata kuskuren danayi abaya ba. Ta zame ta kwanta wasu tsiraren hawaye na biyo kuncinta. jin motsin shigowar aunty yalwa me gara mata jiki wacce ta tare a gidan bisa ga umarnin ummi yasa zeenat yin Saurin goge idanunta ta mike tsam ta shige bathroom . can tacigaba da Rera kukanta. deeni ya matso sosai ya dafa gwiwowin ummi da hannushi duka muryarsa na rawa yace OK yanzu ya kike son ayi fisrt love kafin komai yayi ready? Ummi ta sake muskutawa ta gyara zamanta sosai tace . Ta zauna anan gidan yau zuwa gobe kai km kaje kasa a gyara gidanka na cikin estate din nan ta zauna cikinsa har sanda zeenat zata dawo kasan abinyi . OK first love duk yadda kike so hk za'a Yi . tun anan dakin ummi ya ciro waya yakira works masu sanitation din gida yace yana son aiki urgentilly. Sannan ya sake meida hankalina sosai ga ummi yace dan Allah First love ki saki ranki wlh ina son zeenat itama irin sosai din nan Amman first love ke gani kike kmr banasonta . Naji kana sonta Amman bazan yarda da wani raba gida ba ehe .... ya Yi murmushi yace kai first love wlh ke kike kara shagwaba, zeenat wlh take yin abinda tagadama. gashi first love har yanzu kina kallo kinki ki sa baki takoma dakinta sai ma daure mata gida dakikeyi . anki asaka bakin ta koma din ,tun farko ban takura ta aureka ba ko saka baki lokacin dazata aureka ballantana yanzu datace batayi nace dole sai takoma. Kai dai tashi kaje matarka na dakin kasa tana jira. uhmmmmm first love wlh hukuma ce ke gabadaya kin frigitani kin rudani . kai din ne sai da hk . yayi mata sallama ya mike ya fita yana murmushi tare da girgiza kai. dakin da zeenat take ya nufa ahankali ya murda handle din kofar yashigo ya isketa kwance tana lasar lemun tsaminta na gado. aunty yalwa dake zaune tana jika turarukan da zata shafewa zeenat jiki dashi tana ganinsa yasa ta kankata kanta tana gaisheshi ya amsa aciki yana yabisu da wani irin kallo sannan yakarsa shiga bedroom din dakin zeenat wace take kwance ta mike da kyar ta nufi dakin still Tana lasar lemun tsaminta . Atsaye ta sameshi yana Kai kawo hannuwansa duka rungume a fadadden kirjinsa tana shigowa ya tsareta da rikitattun idanunshi yana me hade rai sosai. sannan ya bude baki tmkr wanda bai son yin mgn yace wace waccen matar dagani....? A Dan dake tace bakuwar ummi ce sanyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke tare da fixgota jikinsa ya rungumeta tsam yana shakar kamshin jikinta tare da karbe sauran lemun tsamin dayayi saura a hannuta . bakinsa ya kai cikin kunneta ya busa masa iska me matukar kashe jiki . Kana ya kwantar da muryarsa sosai yace ki daina shan abun nan kada yayi miki illa. zeenat narasa Meyasa kike wasu abubuwa irin na masu shigar ciki. Kibari km akai ki hospital kinki . wlh idan kika bari wata cutar takamamin ke zaki hadu da mugu mugun bacin raina. narke masa tayi ajiki har ya kusan yin kasa Kana tace to nifa babu abinda ke damuna kawai tsintar kaina nake da sha'awar shansu km sai akaini wani hospital salon daga nan su lakamin wata cutar. Ya katseta ta hanyar cewa kinfa bata min rai dazu adakin first love Wanda kika kusan saka zuciyata bugawa. na rokeki ki daina cewa zaki rabu dani ki aure wani na sbd bazan iya rabuwa dake ba yakarasa fadar hk yana shinshina wuyanta tare da goga mata gashin fuskarsa. tayi lamo ajikinsa tana jin wata irin natsuwa me sanyayya Ruhin jiki da zuciya . ya dago habarta da hannusa daya yana kallon fuskasta dake fitar da kyallin gyaran data soma samu ga km uwa Uba shigar cikin dake gareta wanda ita kanta bata san da zamansa ajikinta ba yace to yanzu yaushe kika Yanke shawarar komawa gidana ? tayi masa Shiru taki cewa kala. ko har yanzu kina kan bakanki ta rashin son zama tare Dani ? ta lumshe idonta kawai still taki cewa komai ya zauna tare daita aka kujerar dake dakin ya riko Hannunta cikin nashi yana murzawa tare da kaiwa kirjinta wani magadisun kiss.... wanda ya hautsina tunaninta yasa taji Wani irin shock ajikinta mara misaltuwa gabadaya tsigar jikinta suka mike tsaye yrrrrrr ya dade yana yamutsata tare da yamutsa tunaninta da gaya mata world masu sanyi da dani da nuna mata matsayinta da darajartA gareshi hade da mahimmancinta arayuarshi. wanda hakan yayi mata dadi sosai har tasoma saka ayar tmbya akan kaunar nablah da take hangowa acikin rikitattun idanunshi . wani lokacin idan yana mata wani abun gabadaya zuciyarta susucewa take ta dinga ganin tmkr yafi sonta.akan nablah Ta dinga ganin tmkr Soyayyar nablah tasamo asali ne sbd darajar haihuwar datayi masa. gabadaya yadda yake mata yasa ta mance da wani tarin fushinta gareshi ta shige masa jiki sosai tana yamutsa tunaninsa ya kwantar daita tare da zaro brast dinta duka bata hanashi ba sbd yanayin datake ciki na bukatuwa. ahankali ya daura bakinsa kan brast dinta yana tsotsa yayinda Dayan hannu yana kan Dayan Brest dinta yana aikin murzawa sosai yake murza kirjinta yana lumshe ido itama hannuta ta cusa cikin chest dinta tana murza kan nipples dinta har sanda taga yanayinsa gabadaya yasoma sauyawa yana kokarin rabata da rigar jikinta cikin zafin nama ta Dakatar da abinda take masa tana me mikewa tsaye da sauri ya lumshe idonsa yana kokarin dawo daita gareshi Amman ta zame taki yarda. da .kyar ya fizgo numfashi da mgn daga bakinsa please zeenat ki daina guduna har yanzu matsayin mata da miji muke... Muryata a mace tace uhm I know but kaje ga matar so tana kasa tana jiran zuwanka . na Baku full time daga yanzu zuwa sanda naji ina iya dawowa Gareka ya Mike tsaye yana gyara zaman jijiyar dake cikin wandonsa wace ta mike sambal ta cika wandon Muryarsa a kasalance yace ni dai bansaki ba sannan bazan taba gajiya da rokon ki kan ki dawo ga deeni ba . domin shi kai zai iya dake yakarasa fadar hk yana kokarin son barin dakin. bayansa Tabi da wani irin kallo tana jin wani irin mugu mugun kaunar mijinta yana ratsata da Bin kowane part na jikinta. ta dinga tmkr ta dawo dashi gareta ta hanashi zuwa koina su kasance tare har karshen rayuwarsu. Amman ina hkn bai yiwu bane . ina ma kaddarar data gifta atsakaninsu bata faru ba . da yanzu ita kadai ke gareshi babu wata a tsakaninsu Amman yanzu sai hkr mijinta ya zama mijin Mace biyu .. Daga dakin zeenat dakin nablah ya Nufa a parlour ya hadu dasu Haidar suna ganinsa suka taso da gudu suna murna tare da rige rige zuwa gareshi anan ta coge ta tsaya taki karasowa tare da fashewa da kuka ganin yan'uwanta Sun rigata . byn ya daukesu haidar daya byn baya tare da dagasu sama yana kai musu sumba. ya karaso da sauri inda take ya dauke ya cillata sama sorry my first love sun rigaki zuwa gurin abba ko Ya fadi hk yana sake cillata sama da kai mata sunba a goshinta ta dinga kyalkyale dariya tare da yaran Duka ya nufi dakin da nablah take. zaune ya iskesu ita da baba Bilki suna hira hannuta rike da waya chatting take da nuratu jifa jifa tana bawa baba bilki amsa . yayinda baba bilki ke bawa mu'alim abinci. Mimi goye abayanta Baba bilki ta gaidashi ya amsa ta mike tsaye tana niyar fita yace tayi zamanta shima fita zaiyi yanzu. Amman still sai data fita. Nablah taajiye wayar hannuta tana gaidashi tare da sunkuyar da kanta kasa sosai tana wasa da yatsun hannuta ya asma yana rungume da anan akafadarsa yana kare mata kallon tsab tare da hadiye yawu bakinsa ya lumshe ido aranshi yace kai ummi kin rusamin budget dina yau. yanzu duk burin dana ci na dawowar nablah hk zan Hakura ? ya tsura mata rikitattun idanunshi yana kallonta tare da tmbayarta ko akwai abinda take bukata? ta tsuke Dan karamin tsukakken bakinta sannan ta dago shayayyun idanunta ta zuba cikin nashi tace babu . Dan murmushi ya sakar mata tare kashe mata idonsa daya kana yace OK ni zan Dan fita Amman bazan jima ba . tayi masa a dawo lfy. tana sauke wata irin ajiyar zuciya . Bashi ya dawo gidan ba sai gurin goma . a parlour ya iske baba bilki da laraba suna kallo suka mishi sannu da zuwa. Kai tsaye dakinsa ya nufa yayi wanka ya saka jallabiya marun colour yashiga yaga ummi tare dasu haidar . ya leka dakin zeenat. sai daya bata lokaci sosai adakin zeenat uwar gida sarautar mata yana laguta da yamusata yayinda ita km ta dinga shashsharesa tana basar daahi. sannan ya wuce dakin nablah . zaune yaganta cikin wata hadaddiya rigar bacci wanda ya nuna masa alamun shirin bacci take. Ya rufe dakin ya kwanta flat tare da mimmike mata akan gado yana kiran washiiiiiiii alamun yagaji sosai tana ganinsa take taji gabanta yayi mugun faduwa hankalinta yayi matukar tashi zuciyarta tashiga harbawa da sauri da sauri.takasa gaidashi sai idanun data zuba masa. Cike da sanyi murya da sanyi jiki yace pure hrt zonan yana nuna mata saman jikinsa. taki zuwa still tsura masa shanyayyun idanunta masu matukar ruda masa jiki . bai san sanda fizgota jikinsa ta fado saman fadadden kirjinshi yasoma yawo da hannushi ajikinta yana shashshafata yana mammatsa Mata jiki . Muryarsa a mace yace lfy Mrs deeni naganki hk duk wani a hargitse a frigice? rasa yadda zatayi yasa muryata cike da rauni da shagwaba tace noting but am scared . Akan me kike jin tsoro ya tmbyeta yana saka idonsa cikin nata. tace abban anan kabar abinda kakeyi min please at any time baba bilki zata iya shigowa fa ko ummi please.. Karki damu tunda taga shigowata nasan bazata shigo ba AI baba ba yarinya bace tasan akwai sirri tsakanin mata da miji. ummi km oready tayi shirin bacci dan hk ki Saki jikinki babu abinda faru sannan babu abinda zan miki dan hutawa kawai zanyi dake tare da Dan ragewa kaina zafi yakarasa fadar hk yana chakular gefe da gefen cikinta tayi wata irin tsalle ta manne masa ajiki Ni ..ni wlh ban yarda da way..... Ji tayi yayi caraf ya hade bakinsu guri daya yanawa bakin nata wani irin tsutsa na fitar hankali yana kashe mata sansar jiki da salonsa. yayinda joystic dinsa ta dinga kumburi tana mikewa . tsotsar bakinta yakeyi yana yawo da harshensa cikin bakinta. cikin wata irin matsanancin bukatuwa yake sarrafa jikinta cikin zafi zafi har yarabata da rigar baccin jikinta . take jikinta ya dauki rawa tsoron ya bayyana karara afuskarta yadda taji joystic dinsa ta mike sambal ta cika gabansa yasa take idonta yasoma raina fata sosai jikinta yayi week Rigar jikinta yakarasa cirewa gabadaya still bakinsu na manne cikin juna. ahankali deeni yayi nasarar kashe mata jiki murus da salon sakonninsa . masu shiga jiki da saurin mantar da mutun yanayin dayake ciki. takasa yunkurin dakatar dashi sbd mutuwar da jikinta yayi lokaci daya ya sake birkice mata sbd arba dayayi da nonuwanta dake tsaye kyam cike da ruwan nono sunyi dantsa datsan dasu suna tsokanosa. ya lumshe rikitatun idanunshi gam yana hadiyar yawu sbd yasan babu halin sotsarsu . amman duk da haka sai daya Kai bakinsa kan breast dinta yana me runtse idanunshi yasoma lasar nonuwanta da harshenta tare da daura hannusa kan dayan breast yana shafawa ahankali ahankali sai dayagama lasar brast dinta yana zagaye kan nipples dinta batare da yakai bakinsa kansu ba. sannan ahankali yayi kasa Zuwa kasanta wanda zuwa lokaci tuni ta dade da jikewa jagwab tana tsiyaya. ya zira harshrnsa cikin kasanta yana karkadawa acikin kasanta kafin daga baya yasoma souckig din kasanta cikin wani irin salo me kara kashewa mutun jiki sosai take jin wani irin dadi na ratsata take km wannan tsoron nasa ya gudu ta dinga jin dadin abinda yake mata tana sake turo masa kasanta da kyau tana gurnanin dadi shiiiiiiiiiiiii shiiiiiiii shiiiiii tana sake danna kanshi cikin kasanta sbd wani irin dadi datake ji from know where sosai yake sotsarta hannusa duka kan na shanunta yana aikin shafawa Yana tsotsar kasanta gabadaya bakajin sautin komai adakin sai na fitar numfashinsu dake fita ahankali . jin Yadda yake kara kashe mata jiki duk da wata gaba dake lugu da sako ajikinta da salonsa yasa gabadaya ta rude ta gigice ta zauce ta dinga Danna kansa cikin kasanta . shi km deeni yafita haiyacinsa ya zauce ya . haukace mata. yashiga lasarta takoina tare da haye samanta yana goga mata gashin kirjinshi yana kissing dinta. Yayinda kasanta sai fidda ruwan dadi yake rufa yayi mata sosaI da fadadden kirjinsa ya ware kafafunta kana saita joystic dinsa jikinta yana kokarin shigarta tkmr an tsikarita ta dawo cikin haiyacinta tsoronta ya dawo sabo fiyye da wanda take jiki . bakinta yasoma rawa yana motsi alamun tana son yin mgn Amman tsoro da fargaba ya hanata. kawai tasaka masa kuka shi km ya tsaya cak da abinda yake yana dubanta yasan daman hkn zata iya kasancewa. zare joystic dinsa yayi a kaSanta yana fidda wani irin numfashi sama sama ya janyota jikinsa ya rungumeta tsam yana rarrashinta yana shafa bayanta yasan dole taji tsoro kasancewarsu tunda bata taba cinkaro da irin hk ba azahirance . randa ma tasoma ganin joystic dinsa sai dataji tsoro ina ga me gabadaya . bai yi wani yunkuri zareta daga jikinsa ba . sai ma bayanta daya cigaba da shafawa ahankali zuwa Bobbo dinta yana mammatsasu ahankali tayi lamo ajikinsa baka jin sound din komai adakin sai saukar numfashinsu kadan Kaden kusan 30 minti ta dauka tana lafe ajikinsa tana sakin ajiyar zuciya sai daya tabbatar da natsuwarta ta dawo gangar jikinta sanan ya janyo rigar baccinta da kafarsa daya. ya zara mata ajikinta yana goge mata hawayenta ya . sannan ya kwantar daita kmr WAta baby shima ya mike ya saka rigasa yayi kissing din goshinta ya fice daga dakin yana fita ta mike zaune tana sakin wani irin kuka tare da fadin wayyo Allahnah... ta yaya na dinga dauke wannan katuwar joystic din ta deeni me shege girma da tsawo uwa uba kauri . wayyo Allah cike da matsananci tsoro gsky ni kam bazan iya karba katuwar jijiya irin wannan ba da bacci tasamu bacci yayi nasarar daukarta. *uhm uhm asuba tagari amaryar deeni karki damu abarki ce 🍌🍌data saba cika miki mararki tab .Karki damu zaki dauke abarki tsab*😜😜😜😜 MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO 🌈kainuwa writers association (united we stand and succed our ambition is to entertain & motivate the mind of readers) Dedicated to Hauwa A usman Jiddarh Page 112 Bangaren deeni kuwa yana koma dakinsa ya fada kan gadonsa yana fidda wani irin munfashin sha'awa me gyaraye da hucin zafi. yashiga mammatse kafafunsa da matse joystic dinsa tare da watsawa kanshi ruwan tsanyi . sbd yadda yake jin kansa. Gabadaya ya kai kololuwar bukatuwa da abincin ruhinsa . Kawai yayi tunanin why not yakai kansa gurin zeenat duk da yasan matukar yakai kanshi din zuwa gareta sai yasha daga daita kafin ta amince masa. Amman duk da hk yayi give up ya mike yana layi ya nufi dakinta ya kunna wutar dakin . kwance ya ganta ita daya daga ita sai wata yar karamar rigar bacci iya cinya wanda bayyana santala santalar fararen cinyoyinta hakan ne km ya sake hura wutar Sh'awarsa. ahankali ya maida kofar dakin ya rufe hade da murza key . Sannan yakaraso gareta da kyar ya hawo har kan gadon inda take kwance yasoma shafa fuskarta zuwa bakinta wani irin laushi da santse yaji a tafin hannushi . bai san sanda yasoma lalubar jikinta ba yana shashshafa fuskarta zuwa kirjinta yana hadiye yawun jaraba ba ... ahankali zeenat wacce baccinta bai Yi wani nisa ba. ta farka tana bude idanunta deeni tagani zaune yana aikin shashshafata yana lumshe ido kmr wani tsohon mayye . Ta dan yatsina fuska kadan tace lfy da tsakar Daren hk byn ga matarka can a kasa . Shima ya hade ranshi sosai . yace Banson mgnr banza bangane ga matata can ba? Ke meyye matsayinki gareni? ko wani Abu na damun kwalkwaluwarki ne Da duk lokacin da zanzo gareki yanzu sai kin min salo da rainin hankali ai nasan ina da wata matar nazo gareki? Yakarasa fadar hk yana Sake matsowa gareta sosai yana shafar wuyanta cike da wani salon bukatuwa . "dakatar dashi tayi da hannuta wai meyye hk ni dai please kabarni bana bukatar yin komai yanzu sbd marata ma ciwo take min ....allah yasa ta tsinke karewar ciwo yacigaba da romancing din jikinta ta mike jikinta tana jan baya ta jingina da gadon dakin ni wlh marata ke min ciwo bazan iya sex ba Yayi shr yana kallonta batare da yace mata komai ba sai ma kamo lips dinsa nakasa da yayi ya datse da karfi gaske da hakorinsa yakasa mgn yakasa komai. gashi wutar sha'awarsa sai sake bunkasa take tana mamaye sansar jikinsa da kaiwa makura .still bai damu ba cikin mayyen bukatuwa . ya kamota ya hadeta da jikinsa tudun brast dinta ya sake zautar dashi. ga wani sirrin kamshi me sanyi dadi dake tashi a gabadaya sansar jikinta wanda ya sake haddasawa sha'awarsa karfi yasoma romancing dinta idanunsa a rufe take km kamshin turaren jikinsa ya kaiwa hancinta ziyara. nan da nan zuciyarta ta hautsene yasoma tashi hankalinta yasoma barin jikinta tasoma ganin juwa juwa da sauri ta fixge jikinta daga nashi tayi bathroom tun kafin takarasa tashiga kelaya amai baji ba gani. dole Tasa deeni hadiye maitar bukatarsa ya Hakura ya taimakamata ya gyara mata jiki yana mata sannu da mitar ko taki ko taso ciki ne daita take rainawa mutane hankali . Amman ita sam taki yarda da hkn tace Allah ni yaya banida wani ciki wani lokaci effection yana kawo hk. yana saka mutun yin wasu abubuwa kmr me ciki. inda bana period ni kaina zan iya cewa ciki gareni ke dai kika sani ya kamota ya kwantar ya lullubeta . sai tsakar dare sosai yabar dakin nata byn tayi baci. Washegari dinning zagaye yake da alhalin ummi gabadayansu har yaran da nablah suna yin breakfast deeni dake tsakiyarsu zeenat da nablah sun Sakashi atsakiyarsu. su km suna ta gefe da gefenshi Ahankali dukkansu suke tsakurar abinci. yayinda hankalin deeni ya rabu gida biyu zciyarsa na wani irin lugude da harbawa ya kasa samun natsuwa . idan ya Kalli fuskar nablah wacce tasha ado da wani danye volyal orange colour me design din gidan sugar me shege kyau da tsada sai yaji wani irin sihirtaccen kyawunta da kaunarta nashigarsa ahankali ahankali yana ratsa kowani part na gangar jikinsa . hakazalika idan ya juyo ya Kalli zeenat sai yaga tayi masa wani maseefaffen kyau da daukar hankali farin nan nata sai sheki yake sake Yi dau .....kmr ta sauko daga sama . gabadaya ya dinga kallonsu yana jin matan Nasa na sake shiga ranshi matuka cike shauki ya tsurawa zeenat ido yana kallonta wacce kullun yake ganin yanzu tmkr ana canza mata halitar Jikinta ne . yayinda ita kam bata ma san yanayi dayake ciki ba ba sbd abinci datake bawa Anan abaki. ummi km nabawa su hardar . babu wanda ya lura da yanayinsa sai nablah wace tadakata da cin abincinta. ganin yadda ya shagala da kallon zeenat yasa nablah take masa kafarsa daya da karfi ta karkashin table. bashiri ya juyo da sauri gareta yana aiko mata da wani sihirtaccen kallo me kashe jiki .. kallonta yake sosai ido cikin ido suke kallon junansu suna lumshewa juna ido . da idonta daya tayi masa tsigina da yacigaba da cin abincinsa . lumshe tikitattun idanunsa yayi yana shafa nata kafar ahankali har zuwa tsakiyar tafin kafarta wani irin zummmmmm taji ajikinta kmr an jona mata wutar lantarki. take km abincin yafita akanta jikinta ya Dan soma Kirman shocking tasoma yawo da spoon hannuta tana zagaye plet din abincin gabanta tana kartarsu . ummi ta juyo ahankali gareta tana dubanta kana tace ki ce abinci Man. ko abinci ne bai miki ba adafo miki wani ?. Nablah tayi saurin girgiza kai OK kici abinci ba'a son me danyen jego tana wasa da cikinta gurin cin abinci . hk dai nablah ta maze tacigaba da tsakurar abincin jikinta na wani irin shaking sbd still deeni bai bar shafar dayakewa kafarta hade da Yiwa tafin kafarta tafiyar tsutsa dago shanyayyun idanunta tayi ahankali suka sarke cikin nashi ya kanne mata idonsa daya tare da dage mata girarsa daya alamun tmby . lumshe shanyayyun idanunta ta sake yi hade da maidasu cikin plet din abincinta tacigaba da tsukura itace ta fara ajiye spoon ta mikewa tsaye tabar dinning . nablah zaune a dakinta tana feeding din mu'alim deeni yashigo dakin jikinsa sanye da riga fara da gajeran wandon short niker ja iya gwiwa sai kamshi yake zubawa na fitina da tada hankali yakaraso ya zauna ata bayanta ya sakalo wuyansa ta kafadarta ya na goga mata gashin dake kwance a kyakyawar fuskarsa a wuyanta wani irin shocking taji ajikinta take jikinta ya dauki rawa zuciyarta tashiga harbawa da sauri tsagar jikinta suka dinga mikewa ahankali wanda azahirance deeni ke ganin hk ta dago shanyayyun idanunta tana kallonsa a fakaice sannan ta sake gaidashi ina kwana. Kin tashi lfy ? Tace uhm Ya Kai hannushi saman brast dinta yana shafawa da yin mata tafiyar tsutsa . Tayi saurin cire hannushi daga gurin tana yamutsa fuska kabari please kar babana ya kware yayi murmushi tare da dawowa kusa daita sosai ya jona cinyarsa da nata suna gogar juna yayinda ita km ta sunkuyar da kanta kasa tana cigaba da feeding din yaronta. ya dan karkato daita gefenshi suna fuskantar juna ya busha masa numashinsa hade da dago habarta yana kallon cikin kwayar idanunta da suka canza kala . gabayadaya gani yayi idanunta sunyi luhu luhu dasu alamun bata wani samu ishashen bacci ba. yace kin ko Yi bacci jiya? Ta Zuba masa nata idanunta sosai cikin nashi tana kallonsa tana narka dasu abinda ke kara kashewa deeni gabben jiki sannan ta sauke numfashi da ajiyar zuciya atare tace mezai hanani yin bacci? Ya dan ciza lips dinsa AI na dauka tsorona yasa kin kasa runtsawa tsoro fa kace ni din? yayi dariyar gefe baki yace banda cika baki pure hrt byn a bayayyane nake hango tsagwaron tsorona acikin idanunki . Ya sake matsota sosai kinga ni kuwa ban wani samu ishashen bacci ba wlh sbd tunanin gidan dadinki .....naso najini tsumdum acikinsa ina yawo ya fada yana kallon kasanta da hadiyar yawu . ta Sake yamutsa fuska Meyasa abban anan mgnrka bata wuce wannan Abu ? sbd itace damuwata km muradina abincin raina gashi gurin yana da dadi sosai fiyye da tunaninki ina mugun sonshi shiyasa bana daga miki kafa akanshi alokacin da nike baki maganin bacci . Ta hade rai sosai shi km yacigaba da mgnrsa Dan hk kima shiryawa karbar deeni ta kowani yanayi yazo miki nan da yan kwanakin nan sbd hakurinsa yasoma karewa akanki bazan daga miki kafa ba da zarar munkasance tare yadda yake mata mgn hk take hango joystic dinsa ke mikewa tana cika masa wandonsa Ta Dan ware idanunta kadan tana kallon wandon nasa sannan ta dawo kalar tausayi sbd jin abinda yace. Ya numfasa yana sakin ajiyar zuciya kana yace Meye hk kalli duk yadda kika dawo daga yar mgn . Amman anyi mgn kince bakijin tsorona. Ta tsuke dan karamin tsukaken bakinta sannan tace kasan Allah ni ba tsoron kayi sex dani nike ba. abunka din nan ke frigitani da bani tsoro sbd girmansa. ya bata rai yana mata wani irin kallo ME kashewa mutun sansar jiki . Kana ya tabe bakinsa ya kamo hannuta yana murzawa cikin nashi da son kashe mata jiki yadda take feeding din bbyn mata kmr tsokaloshi take komai nata a natse takeyinsa bazaka taba cewa yarinya yar 18 to 19 bace ta maida breast dinta cikin bra dinta ta saki rigar jikinta.ta zare hannunta cikin nashi ta kwantar da yaronta kusa da Mimi ganin yayi bacci. kallonta yaciga da Yi yayinda yanayinsa na sake sauyawa ganin zata mike ta bar dakin ya fezgota da sauri zuwa fadadden kirjinshi ina Zaki km muna hirar mu me dadi ? ki daina jin tsoron joystic dina pure hrt dan wlh oready Tagama cika miki mararki duk girman nan nata da kike gani babu wani space din da yayi saura amararki dabata Cika ba. dan hk ma kima cire tsoron girmanta da tsoronta azuciyarki dan tsab zaki dauketa. Allah ka dai cewa zan dauketa. dan bazan iya daukar wannan abarba taka ba. yayi murmushi yace na rokeki ki daina jin tsoronta zata jiyar dake dadin da baki taba jin irinsa ba a iya tsawon rayuwarki . gashi km nayi Sa'a matata baraguwa bace jarum ce akwai bada hadin kai gurin sex ya fadi hk tare da hade bakinsu guri daya Yana tsotsar lips dinta yana ruda mata jiki da salonsa gabadaya ya hanata mgn sai faman sarrafa harshensa yake cikin bakinta yana tsotsar nata harshen take suka fita haiyacinsu ya kai hannunshi kasanta yana shafa pent dinta zuwa mararta ahankali ya tura fingers dinsa kasanta yaji tajike jagab har tsiyaya take yasoma wasa da kasanta yana karkada fingers dinsa ciki har ya zira fingers dinsa cikin kasanta yasoma fingarin dinta wani irin numfashi ta fizgo da karfi ta cafke harshensa dake cikin nata ta dinga sarrafashi tana tsotsar bakinsa kmr yadda taga yana mata sai daya gama yamutsata sosai ya ragewa kanshi zafi sannan ya barta ta narke masa ajiki tana fidda numfashi sama sama da narai narai da shanyayyun idanunta ya meidaita saman shi tare da zagaye kugunta da hannuwansa duka da kyar ta iya bude baki taCe abban anan ......yace yes my pure hrt ya 'akayi ya kai bakinsa ya tsotsi bakinta da idanunta tace Allah Kana son meidani jarababbiyar karfi dayaji fa. yayi murmushin gefen baki har dumple dinsa suka lotsa tasa yatsan hannunta ciki . ya ja numfashi yace daman can jarababbiya ce sai km kikayi sa'ar samun daidai ke ko ince wanda ya fiki jarabar ta yunkura zata mike ya rike sosai yana dariya yana sake matseta da joystic dinsa Allah banyarda ba kai ne dai kake son meidani irinka. OK shikenan na yarda km na gode da kika zama irina............ Allah ya tsareni. aikin gama ai ya gama na tsundumaki ciki ya fadi hk yana manna mata kiss awuyanta ta lumshe ido kinga irin jarabar taki ko. ai kaine nidai sakar min jiki ka tafi kar aga ka dade adauka wani abu Mikeyi . to adauka man ni ina ruwa wlh dazaki bani dama dana dangwali ruwan dadi ta bata fuska tana rufe masa baki. bashi ya bar dakin ba sai daya gama yamutsata da hargitsata pent dinta ya baci da ruwan jikinta sai nan ya fita yana tsokanarta da jarabbabiya .. bangaren zeenat kuwa sosai take samun kulawa agurin hajja yalwa gabadaya anyi mata treatment din sanyi dake damunta .domin itama kanta taji sauyi ajikinta sosai . deeni zaune gaban big dady yana byn Sun gaisa yake koro masa duk yadda yake ciki da zeenat da irin rikon da ban hakurin dayayi mata yace wallahi big dady babu irin rarrashin da banyiwa yarinyar nan ba akan ta dawo dakinta taki . gashi banason nablah takoma gidana ita km tana gida zaune . me mutane zasu ce? sake gani za'ayi kmr na wulakantata ne ko ban damu daita ba alhalin ba hk bane itama ina Sonta . big dady yakatseshi yace kiramin habibu wato mahaifin zeenat din. cikin minti goma sai gashi yazo big dady yace wa deeni maimaita yadda kukayi da zeenat agaban ubanta yajiyea kunneshi. atsanake deeni yashiga koro komai har ya dasa aya. big dady ya numfasa kana yace wa mahaifin zeenat duk kaji abinda ke faruwa habibu ya girgiza yana mamakinta. idan ita zeenat ban isa daita ba sbd fadeela ta daure mata gindi ai kai naisa dake habibu . yace sosai ma kuwa to inason kazartar da hukunci da kanka amatsayin ka na ubanta big dady nagama fadar hk yashige turakarsa . Atakaice sai da nablah tayi kusan kwana biyu agidan ummi sannan suka soma shirin barin gidan . yayinda duk hakurin deeni yakare gabadaya mazewa kawai yake sbd ganin idanun ummi Da zeenat . sai dai akai akai yana zuwa dan rage zafi da nablah. ita km zeenat tana lura da duk abinda yake Amman ta dauke idanunta akansu. sai ma tunani daya tsarketa sosai tana son mijinta tana son zama dashi tana son cigaba da rayuwa dashi tana son farincikinsa sai dai tsoro take ji kada takoma gidansa ta zama abar tausayi . ya dinga nuna mata kmr yafi son nablah akanta . Wanda hkn ke sa taji gabadaya ta tsani kanta why did she not have taking her marrige very serious before? Gabadaya takasa ganewa kanta shin deeni yana sonta kmr yadda yasha fada mata yanzu ko akasin hk ? ta kamkame jikinta guri daya tana saka da warwara komawarta anya kuwa zata koma. Wata zuciyar tace karki sake ki koma kibarshi kawai Allah ya hada kowa da rabonsa Ta dinga jinta it feels like tana cikin wata duniya ta daban . Tsawon lokaci ta dauka kwance tana wanna tunanin yanzu ne tagane yarinyar dabata Kaita gogewa akan komai na rayuwa ba ke neman dauke mata hankalin mijinta daga gareta. deeni shine mafarkinta shine komai nata abinda ke taba zuciyarta a duk sanda ta tuna bai wuce yadda deeni ya kaskantar da kanshi ya durkusa agaban wata Mace yana kuka yana rokonta taso shi ba. abin nan na taba zuciyarta tana jin tmkr bata da wani sauran dama dazata tsaya gabansa tayi masa wasu abubuwa wanda zai sake birgeshi a idanunsa da zuciyarsa . gani take kmr baya ji baya gani akan kaunar nablah da yaranta. dan hk Tasan komai zata yi masa ba birgeshi zatayi ba cikin gara Kawai tabarshi yaciga da rayuwarsa da matar da yaransa abin sha'awa ita fa yanzu ta gwamaci taje ta aure waninsa da dai takoma gidansa wannan tunani datake Yi taji sautin mgnr mahaifinta yazo gidan sama sama taji yana mgn ummi na hanashi tana cewa muje daga ciki habibu ummi tace dashi hk ne sbd kada nablah dake dakinta taji . suna shiga part din ummi yace ina ita wanna jairar me daurin kai Mara jin mgnr take? ummi ta kwallawa zeenat Kira da sauri zeenat ta yunkura da kyar ta mike tashigo parlour ummi adaidai lokacin dayake cewa idan har ni ne na haifi muzeent to wlh takoma dakinta gidan mijinta shine sanyawar albarkata akanta . taje tayi ta hakuri ta rike aurenta da daraja duk tunani na dauka yarinyar nan ta dade da komawa dakinta sai da big dady ya sanar min da shi kanshi deeni ya tabbatar min yana binta da bata hakuri . wacece ita da baza'a Yi mata kishiya ba? ba'a aure ita aka aureta kai Allah ya jikan fareeda Mace me hakuri da kawaici dasanin yakamata wlh ko Kadan zeenat baki dauko halin mahaifiyarki ba cikin kuka ta zube gaban mahaifinta tana kuka baba dan Allah kayi hkr daman yau nike ....ya katseta kinsa Allah matsawar baki koma ba to ki manta da cewa kina da wani mahaifi a raye a doron duniya dan zan cireki acikin ya'yana km ko byn raina kada kizo kan gawata . ummi tace baa ayi hk ba nima zan fi so suna tare da deeni tacigaba da hakuri Amman deeni ya Saki damarsa tun farko dan hk wallahi duk abinda zeenat take so shi nima nake so.. zeenat Ta mike ta sake kusanto mahaifinta baba ka taimaka kada ka cireni cikin yayanka . wlh azim muddin baki son hk . to ki koma ga mijinki yagaya min gobe zai koma gidansa to ki tabbatar dake aka koma... Ya mike ya fice daga dakin. Zeenat ta dubi ummi tana wani irin kuka me taba zuciya ta daura kanta bisa cinyar ummi. Ummi ta daura Hannnuta saman kanta kiji mgnr mahaifinki mamana tunda yarigada ya nuna ikonsa akanki abinda bai tabayi ba Kennan tun sanda ya damka min ke. yanzu ummi har kin manta abinda yaya yayi min agabanki. ? yanzu hk zankoma gidansa banida MAdoga ko wani yanci. kina da madoga Man mamana Allah shine gatanki km madogararki akan komai ki yawaita addua wanda nasan kina yinta . fuuuuiii ta mike tayi dakinta ganin kmr ummi ma yau bayan danta Tabi ranar wuni tayi kuka haidar da anan har junior suka saka gaba suna kallonta basusan abinda zasu ce mata ba. sai anan ce tace aunty ummi ce ta dokeki tana share mata hawaye kasancewar duk tafisu wayo ko dady ne ta fadi hk cikin mgnrta irin tasu yara ta janyo hannuwan sauran yan'uwanta suka taro suna gogewa zeenat hawayen idanunta. Cikin matsanancin kuka zeenat ta rungumesu gabadayansu ajikinta tana jin ina ma ace yaran nata ne itace da cikinta ta haifesu Amman ko yanzu tana alfahari dasu arayuwarta km laifin mahaifinsu bazai taba shafarsu ba agurinta ya'yanta ne koda kuwa aure bai ratsa tsakaninta da babansu koda ma datake nuna masu wasu abubuwa haushin sunki sakin jiki daita ne gashi ita Allah ya jarabeta da sonsu . Ckin dare takasa runtsawa sai tunanin koma wa gidan deeni take da yadda za'a kaya atsakaninta da nablah shin deeni zaiyi adalci atsakaninsu ko yaya? ita dai har ga Allah bata jin haushin nablah da ya'yanta akan komai dan gabadaya haushinta akan deeni yake . cikin hk taji shigowar sako cikin wayarta ta ta lalubo wayar tana dubawa ahankali tasoma karantawa sakon kmr hk. *my beautiful firstlady km uwargidan nasuruldeeni ykk da fatan kina cikin koshin lfy kmr yadda nike. wani tanadi kika Yiwa zuciyarki ,yau ne kawai ko? Wlh na kosa in ji na rike laulausar tafin hannuki my First Lady yaya kike tunanin daren gobe zai kasance? Ki kismashi kmr zaifi daren amarcinmu armashi nabarki lfy daga mijinki me kaunarki* tsaki taja tare da goge sakon daga wayarta washegari gabadaya taki saukowa kasa ko breakfast kinyi tayi sbd tana fushi da ummi ganinta tagoyi bayan takoma gidan deeni wayarta ta dauki kara sauti me dadi nashigowa ta duba sunan deeni taga yana yawo a screen din wayar . tsaki taja taki dauka. kiranshi gomasha Amman ko sau daya batayi gigin dauka ba. Shigowar text taji. *My First lady please ki fito kici abinci kada kima kanki da kaina illa ko ki bude kofar nazo naga yanayin jikinki I love you so much ,please care about me* Shiru tayi tana sake karanta kalamansa Sun tsinkari zuciyarta da ruhinta Sun taba zuciyarta sosai har ta dinga anya kuwa shine wannan miskilin mutumin da magana da dariya ke masa wuya duniya juyi juyi gsky deeni yayi mugun canzata mata Amman duk da hk sai data tabe baki tare da ture wayar gefe.. Ummi tashigo dakin tana tmbyr ta shirya kayanta kuwa dan nablah tagama shirinta. muryarta tmkr zatayi kuka tace ni yanzu ummi hk zan koma banyi wani shiri ba. Mezakiyi km mamana? wani shiri zakiyi duk abinda zakiyi anrigada anyi miki shi . Babu abinda ban sanar da hajja yalwa tayi miki va har abinda bansata ba tayi miki shi. har cire kunya nayi na matsayina na uwa gareki km suruka na gaya mata ta gyara min kasanki da kyau ta yadda kema mijinki zai Yi alfahari dake. Kunya Takama zeenat sosai tasa tafin hannuta tana rufe fuskarta kai ummi. ummi tace karki ji kunyata mamana duk abinda kikaga yana kokarin shige miki duhu ki hanzarta sanar min duk duniya baki da kmr ni nima hk . Allah yayi miki albarka ki shirya zuwa anjima zaku wuce.. Da yammacin ranar deeni sanye cikin farin yadi me Shara Shara Kallo daya zakawa yadin kasan tsadadda ne sbd azahirance ya bayyana farashin kudinsa kanshi sanye da hula yayinda tsintsiyar hannushi ke daure da agogon relax kamshi turaren nan nasa na gado wato Mat Hamilton 27 sai tashi yake takoina ajikinsa sai kamshi yake zubawa da daukar ido . yayi maseefar kyau ta yadda kallo dari idan kayi masa ba zai wadatar da me kallonsa ba ballantana ya dauke idanunsa akansa jikinsa tmkr ka latsa jini ya fito tsabar jar fata yadda farinsa yake hk na zeenat yake itama Fara ce tasss . daga nablah har uwar gayya zeenat satar kallon Hamson husband dinsu suke dan duk kwaliyar da suke ganin sunyi sai da suka raina kansu agabansa . yayinda kowace take jin wani irin mugu mugun son mijinta azuciyarta har take duk runtse bazata iya rabuwa da mijinta ba . ummi zaune akan kujera agabansu deeni da matansa duka zaune a saman wata hadaddiyar kafet akasa. ummi ta numfasa ta sauke ajiyar zuciya sannan tasoma dayi musu nasiha kmr hk a kullun deeni bazan gaji da tunatar da kai akan adalci atsakanin matanka ba. yau ma dai hkn zan km fada maka kayi adalci deeni kayi adalci akan matanka . mamana nablah kuyi hakuri da duk abinda zakugani agidan aurenku shi aure ibada ne duk km abinda akace ibada ne dole sai kayi hakuri da dagewa. domin samun rahma Allah da rabo me girma gobe kiyama . zeenat ki dauki nablah tmkr kawarki duk abinda kikaga tayi ba daidai ba ki nusar daita ko abinda kikaga bata da experience akanshi sbd duk wanda yarigaka shiga cikin rayuwar aure koda kuwa da kwana daya ne yafika experience mamana ki rike girmanki da Allah yabaki. ke km nabeelah kema ki bi zeenat ki dauketa tmkr yayarki km yar'uwa gareki. ku zauna lfy kuje Allah yayi muku albarka takarasa mgnr tana meida hawayen idanunta dake kokarin son zubowa Ameen suka amsa suka fito zuwa harbar gidan ummi inda motarsa take kowanne jikinsa a matukar sanyaye. Deeni da kanshi ya budewa uwar gida zeenat gidan gaba tashiga ta zauna rungume da anan ya meida kofar ya rufe . Nablah taja ta tsaya tana cizan lips dinta ahankali ahankali. deeni ya dubeta dan yasan abinda take nufi sai daya manna mata kiss awuyata batare daya Bari zeenat tagansa ba sannan ya budewa nablah gidan baya itama tashiga ta zauna. a motar Ma kowa Shiru yayi tmkr wasu kurame har suka kawo gidan babu Wanda yayi mgn . koina tsab an gyara . part din zeenat na kasa shi akabarwa nablah na sama km yana nan a mazaunin na zeenat da sauran dakunan. Karfe takwas deeni ya hada matansa akan yadda raba kwana zai kasance ya fara takan zeenat. Ta sauke naunauyen ajiyar zuciya Tare da hadiye abinda yatsaya mata a makoshi kana tace kwana day day . deeni yayi Shiru yana kallonta da nazarin mgnrta . sannan ya juya inda nablah take zaune Shiru gabanta na dukan uku uku sbd tsoro yayinda koina ajikinta ya dauki shaking sbd idanun deeni dake yawo akanta dan son jin abinda zatace ya dan lashi lip's dinsa na kasa da harshensa kana yace kinji abinda aunty'nki tace ko kina da abin cewa. muryarta a raunane tace hkn ma yayi ,OK to yanzu ke zeenat takanki za'a fara zan kwana a part dinki gobe na kwana adakin nablah. Zeenat tayi murmurshi kana tace ina neman wata alfarma. Deeni yayi saurin hade rai sosai sannan yace tame Kennan? babu wata tsoro ko fargaban ganin yadda ya hade ransa kmr yadda tasaba ji acan lokacin baya. idan yayi irin wannan hade fuskar tace kasan akaidance ko a addinance nablah tana da kwana bakwai sbd kasancewarta amarya agidan nan Amman sbd yanayin yadda akayi aurenta cikin sirri yasa bata samu wannan gatan ba . dan hk nake son bata wannan damar kmr yadda Muslinci yace. kayi mata sati dayanta sannan km nakara muku sati uku Making 4 week's Kennan zakayi agurinta . nablah ta zaro ido waje amatukar tsorace shi km deeni yashiga antayawa zeenat harara bata da hankali duk da shi har acikin zuciyarsa dadin hk yaji sosai . Amman ya wasake ya sake tamke fuska sosai dan kartaga kmr yaji dadin abinda tace. itama nablah mgn take son Yi dan ita gsky wata daya nan yayi mata yawa abarta daga ita sai deeeni ina bazata iya ba ta bude baki Kennan taji deeni yace ki dai yi tunani First Lady akan kyautarki . babu cutar kai cikin hukuncin da kika Zarta ta girgiza kai tace wlh babu komai har cikin zuciya babu komai kasan ni yaya ba tun yau ba kasan halina duk abinda ban amince dashi ba baya taba fitowa daga bakina. kuci amarcinku kawai nablah tasoma yunkuri mgn deeni ya take mata kafa. tayi saurin juyowa inda yake fuskarta kmr zatayi kuka ya kashe mata idonsa daya alamun tayi shr . Amman duk da hk sai datace a'a aunty zeenat ki bar sati Dayan MA na gode duk da ni agurina yayi min yawa Amman 4weeks din nan wlh yayi min yawa . zeenat tayi murmushi tace karki damu kanwata tana me dafa kafadarta nablah bai yi wani yawa ba kmr yau ne km nasan jarumin mijina zai mantar dake har kiga 4 week's din ma tmkr yayi miki kadan . wayyo Allah nablah tmkr ta daura hannuta bisa kai ta kurma ihu Amman babu dama dole tasa nablah tayi shr ba dan ranta yaso tsarin zeenat ba . sai dai kadan ya rage hawaye dake makale a idanunta su zubo mata tayi saurin me dasu kada aga gazawarta ga mijinta tun yanzu . MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A, BAGUDO 🌈kainuwa writers association (united we stand and succed our ambition is to entertain &motivate the mind of readers) dedicated to Haywa A usman jiddarh page 113 Gabadaya nablah tayi wani iri daita. zuciyarta ta dinga tsinkewa. gabanta yashiga dokawa da sauri da sauri ita fa wallahi a matukar tsorace take da deeni. barin ma yadda take ganin yanayinsa. gane hkn da zeenat tayi ne yasa tashiga kwantar mata da hankali . yayinda hkn km yayi mugu mugun taba zuciyar deeni . alahakikanin gsky yaji dadin kwanakin da zeenat ta basu . Amman km sai ya tsinci zuciyarsa dajin haushinta Sbd karfafawa nablah gwiwar datake akansa . wato ita kwata kwata baya gabanta Kennan da gaske . Atakaice dai ta daina sonshi kmr yadda tace. dan gashi ko kishinsa baya hangowa acikin kwayar idanunta. Dan hk yaji aranshi sai yayi mata abinda zai sakata jin haushin abinda tayi .Km acikin Daren nan ba gobe ba. Zeenat ce tasoma mikewa ahankali ta nufi upstairs tashige dakinta ta kwanta akan makeken gadonta tare da runtse idanunta tana tunanin duniya da abinda yagabata abaya. Nablah zaune cikin sabon dakinta yayinda baba bilki ke zaune agefenta tana cin abinci deeni yashigo dakin yace idan baba bilki tagama taje takaita dakinta. Byn baba bilki taga dakin da'akabata ta sake dawo dakin domin daukar twins su kwana tare. suka iske deeni na gyara musu kwanciya ya dago rikitattun idanunshi ahankali yana dubabsu baba bilki tace uhm nazo daukar yaran ne deeni yace ki barsu zasu dinga kasancewa tare damu har xuwa wani lokacin kafin su dawo hannuki gabadaya aikinki akansu iya safe zuwa dare ne kawai bacci km muna tare . tace to tare da cewa sai da safe . Dare yayi sosai baka jin motsin komai acikin gidan zeenat kwance kan gadonta ta kasa runtsawa tun byn fitar deeni daya zo yayi mata sai da safe bata iya motsawa ba daga inda Take. Dan ko tashi ta kulle kofarta batayi ba. " sai kallon agogon dake manne da bangon dakin da ceiling dakin kawai take zuciyarta na wani irin dokawa . ,hade da lisafin cikin zuciyarta a sanin halin datayiwa deeni yanzu hk tasan yagama cire kayansa zuwa na bacci ko yana kwance sanye da boxes iya cinyarsa rungume da nablah . dan tasan halinshi in and out ba hakuri gareshi ba. Tana cikin wannan tunanin kawai taga shigowar nablah ta fado mata daki da gudu km a frigice kwarai jikinta na wani irin kirma tsallake zeenat tayi ta wuce can bayanta ta makure wuri daya . zeenat ta zabura ta mike tana mai waiwaiyawa inda nablah take tana kallonta jikinta sai Bari yake kar.. kar ..kar.. daga ita sai wata yar yololuwar rigar bacci ne ajikinta ga Manya nonuwanta dake cike da kirjinta bammmm tmkr zasu hantsilo waje kallonta take tana kallon zallar kuruciyarta abayyane . bakaramin kyau taga tayi mata ba cikin shigar datayi . babu karya kyakkyawar yarinya ce nablah irin sosai din nan. domin kuwa zafin kishinta bai iya Rufe mata ido ba da har zai hanata ganin kyawunta take ta Tuna sanda itama lokacin darenta da deeni. Cikin zuciyarta tace Kai deeni deeni namiji guda ne har da rabi km yau ne ta gane me yake nufi da yawon ambaton kanshi namiji dayake Yi . sai gashi ya shigo dakin yana daure rigar baccin dake sanye ajikinsa da belt din rigar . Yana hada ido da zeenat ya sakar mata wani laulausar murmushin gefen baki . a zuciyarta tace dole kamin murmushin yake sbd kasan ka Cuceni kagama dani da rayuwata. juyawa yayi ya bar dakin hade da cewa zo Man firstlady batayi wani jayayya dashi ba . tabishi abaya zuwa bancoy muryasa a Dan dake yace dan fito min da yarinyar nan . sai ki turo kofarki ki kulle ai dare yayi me kike Yi har yanzu idonki biyu bakiyi bacci ba? Ta harareshi tace kai me kakeyi? Yayi murmushi yace to naji taimaka min nidai ki fito min Daita dan kinga na rigada na kai limit nayi niyar, zan kwana dakinta. ranta a matukar bace tace ai bani na kawota dakina ba kashiga da kanka ka dauketa mana. Cikin natsuwa da tausayawa ya matso sosai kusa daita suna fuskantar juna. hade da jin numfashin junansu . Yasa hanunshi daya ya hadota da jikinsa yana busa mata iskar bakinsa kana yace ina jin kunyarki zeenat bazan iya shiga ba shiyasa yanzu nike son kiyi min adalcin da kika saba yimin "ki fito min daita. ranta abace ta fizge jikinta ta juya ta wuce shi fuuuuu ta koma dakinta tayi kwanciyarta gabanta na cigaba da wani irin mugun faduwa. kar dai deeni ya shigo mata dakin yace zai dauki nablah dan tasan bakaramin aikinsa bane km take tashiga tunanin abinda yasa nablah gudowa daga dakinta amatsayinta na me ya'ya biyar Anya kuwa wani abu ya taba wakana atsakaninsu tun byn da abinda ya faru ya faru kuwa ? ta aikawa brain dinta tmbyr da bata da me bata amsa. Ta mike ahankali tace nablah tashi ki Koma dakinki kinga ko babu komai kar yaranki su tashi cikin dare neman abinci . Allah aunty bazan iya komawa ba tayi mgnr kmr zatayi kuka. zeenat tayi tayi daita Amman Sam nablah taki . hkn ya sake tabbatarwa zeena da zarginta. abinda ya koro nablah kuwa daga dakinta shine byn baba bilki ta barta dakin tayi shirin baccin kmr yadda tasaba kawai ba sai taga deeni yasoma cire kayan jikinsa ba yayi mata tsirara haihuwar ummi abinda bata taba gani ba Kennan arayuwarta tsiraicin nmj babba. ga jijiyarsa tayi wani irin maseefar kumbure tazama katuwa yasa hannushi daya yana shafata ahankali yana kallonta ita kuwa jijiyar sai sake mikewa take .gadan gadan ya nufi inda nablah take ya nufi bakin nablah daita yana kokarin turamata cikin baki . aiko tanaganin hk tayi wuf takwasa da gudu maserfa tayi waje. yana ganin hk ya kwashe da wata irin dry da shi kanshi bai san ya iyata ba. km daman yayi hkn ne kawai Dan ya tsoratata km yayi narasa . yana bude kofa dakin yaga tayi hanyar sama tunaninsa ko dakinta na da zata shiga . Amman sai yaga tashiga dakin zeenat. yace very gud daman abinda yake so Kennan. har dare ya tsula zeenat bata runtsa ba tana jiran taga ta inda deeni zai zo ya dauki nablah Amman akaci sa'a har gari ya waye bai shigo ba . Washegari da safe zeenat ta mike da kyar ta kammala abinda zatayi tayi sallah da Jan carbi ta mike zata fita shiryamusu abinda zasu ci sai ta Kalli inda nablah take kwance daure da zaninta databata. tace ki tashi kije dakinki kinji nablah kodan sbd yaranki yanzu deeni bazai miki komai ba balle ya tabaki tunda gari yawaye tace mata to. Tuni laraba tana kitchen Tana kokarin kammala komai. Byn Sun karya zeenat bata koma Samanta ba ta zauna a parlour'n kasa wanda hkn kusan kaidarta ne , byn tayi breakfast ta kunna kallo yayinda yaran ke kusa daita suna shan lollipop din data basu . 12:00 daidai kawai ta hango wucewar deeni zuwa dakin nablah kan kace me meyye wannan sai kawai taji ihun nablah a kidime . take jikinta yasoma rawa rawa tayi matukar kidimewa ta gigice ta dinga jin tmkr wani Abu yana mata yawo ajikinta wayyo wayyo wayyo kawai abinda take ta ambato Kennan. sai daga baya wani tunani yazo mata ta koma ambaton lahaula walakuwwata illabillah . bata san tsawon lokacin data dauka zaune tana cikin wanna kidimar ba sai kawai tajita jike sharkaf da gumi . ta mike Ta kai yaran gurin baba bilki ita km taje dakinta tayi wanka tayi alwala tayi nafila rakaa biyu tayi yan adduoi ta shafa ta zauna gaban mirror tana sha mankade wanda shine yanzu ya dawo man shafawarta kasancewar batason kamshi komai tana kallon kanta ta cikin madubi babu abinda tarasa ajikinta dangin more rayuwar 'da 'na miji har yanzu nonuwanta a tsaye suke babu ta yadda deeni zai Yi wuju wuju da rayuwarta. har yanzu cikin ganiyar kuruciyar take gashi ita Mace me daraja ce a irin wannnan zamanin wato dai irin matan zamani da kana ganinsu ba sai anyi maka bayani ba . dan haka ta tsayarwa ranta da cewa da wuni IN wani yace bai sonka to lokacin wani km zaice shi da kwana yake kaunarka. dan hk bazata lamunci irin wannan matsanacin bakincikin ba daga gareshi. dan zai iya nukurkusata ya karya mata zuciyarta kwaliya tayi sosai ba dan komai ba sai dan ta tabbatar WA kanta Cewar kuruciyar datake kirawa kanta tana nan. dago ido tayi ta Kalli agogon dakin taga lokacin sallah yayi ta Mike ta zuba doguwar riga har kasa ta gabatar da sallah ta dan kwanta. baita ta farka ba sai gurin lasar ta mike tayi alwala tayi sallah taso takoma bacci Amman tasan baccin laasar bashi da kyau gashi km lokacin shiga kicin yayi. tashiga kitchen tasoma aikin abinci laraba na tayata suna hira bakamar da ba yayinda zuciyarta bata daina ambaton lahaula ba . tuwon shinkafa miyar agushi wanda itace tayi niyyar cinsa Dan ta ragewa kanta matsanancin ramar datayi ta sake yin farfesun kayan ciki dan nablah wanda yasha kayan kamshi ta km Yi na kaji duk sbd nablah. a dalilin na natawar da xuciyarta take mata akan har lokacin yarinya ce nablah wacce batasan komai ba km batayi mata komai ba sannan km bata da wani laifi agunta ba'ita ta kawo kanta gurin mijinta ba. ba'ita taga mijinta tace tana so ba. asalima kawo mishi ita akayi abisa rashin sanin manufar hk. lokacin da deeni yashiga dakin nablah zaune take tana gyara kayan yaranta bata san da shigowarsa ba sbd bayanta data bawa kofar dakin . shine dalilin dayasa ta tsorata ta saki kara ta kidime. shine har lokacin yana tare daita bai fito daga dakin ba yana rungume daita yana romancing din jikinta da gaya mata world's masu dadi da sanyaya rai da kashe zuciya da gangar jiki. ya dinga lallabata akan duk abinda zai daita karta tsoro dashi . sannan km bazataji zafi abun ba . wlh pure hrt I will not hurt you please ki yarda ki bani hadin kai yau na nuna miki tarin kaunarki gareni azahirance . ya sake yin kasa da muryarsa sosai yace zaki bani hadin kai? ta daga masa kai alamun eh. baki ji tsorona ba shima tace eh. promise ya miko mata hannunsa, jikinta na wani irin rawa tasaka hannuta cikin nashi yahade yana murzasu cikin nashi . da Salonsa me susuta zuciyar mutun da gusar da tunanin mutun daga gangar jikinsa. ya dade sosai adakin fiyye da awa hudu yana manne daita ajikinsa yana aikin lagudarta. da taba nan taba can. tsotsi nan tsotsi can . hk yayita sukurkuce mata yana sukurkuta mata jiki da salonsa. yana romancing cike da dabara da wayo. Zeenat na aiki a kitchen ta hangi fitowar deeni daga dakin nablah ta jima tana mamaki karde tunshigar data ga yayi daki sai yanzu ya fito. kai deeni ba dai jaraba ba. bata san sanda bakinta yace mishi Dan iska ba sai data fada sannan ta tuna mijinta takira da hk . tayi saurin yin istigifari yara suka shigo kitchen da gudunsu suna murnar ganinta da kiran sunanta tashiga murna tana shafa kansu daya byn daya ta zuba musu abinci dan tasan ya isa suji yunwa duk da sunci indomi da rana . karfe takwas daidai gabadayansu suka hadu a dinning area suka ci abinci. yayinda zuciyar nablah cike take tap da matsanancin tsoro da fargaba har zeenat ta dan lura da hkn . shi kam deeni Allah Allah yake agama cin abinci suje su kwanta . Nablah zaune a dakinta jikinta babu kwari duk ta damu kanta Dan sbd tasan yadda deeni ke rawar kafa akanta yau kam ba kyalleta zai Yi ba. dan hk ta dinga kokarin cire tsoronsa a cikin ranta da shirin shiga filin daga . tsab ta gyara kanta ta sanya wata fitinanniyar rigar bacci wacce ta bayyana sirrin jikinta wanda hatta kan nonuwanta ana hangowa muraransu . ta feshe ilahirin jikinta da turare kala kala masu tsuma zuciya da sanyi da dadin kamshi . hk ma yaranta wayanda tunin Sun Dade da yin bacci ahankali deeni yashigo jikinsa sanye da rigar bacci yanayin ta jiya sai dai wannan kalar pinky colour ce . yana ganinta hk yaji hankalinsa ya sake tashi jijiyarsa ta mike sambal fiyye da yadda ya tsorata ta dashi jiya baisan sanda shaukinta ya kwasheshi ba. Ya janyota jikinsa ya rungumeta tsam tsam yana sakin wani naunauyen ajiyar zuciya. ya manneta da kirjinshi jin tudun nonuwanta akirjinsa ya sake rikitashi gabadaya ya rude ya dauke tmkr wata yar baby yayi kan gado daita yasoma shafarta aiko tuni jikinta ya dauki rawa gabanta yashiga dukan uku uku ,ganin yadda jikinta ke rawa ne yasa deeni sakin murmushi aboye . kana ya zauna yana kallonta ya kamo tafin hannuta cikin nashi ya hade rai sosai yace wannnan wani wulakanci ne ? dan kinga ina lallabaki shine salon Iskancinki zai zatar tunani . tun wuri Kibani hadin karki min irin na jiya . na godewa Allah dayasa na dade dayin disvirging dinki cikin mayyen bacci Dan gsky da vansa matsalar da zan fuskanta daga gareki ba.bata damu da yana yin fuskarsa ba ta turo masa Dan karamin bakinta ai kai ne ke sake tsoratani da wannan katuwar abun naka . bakinta ya cafko ya shiga tsotsa yana yawo da hannushi ajikinta gabadaya hannushi yaki tsayuwa aguri daya ajikinta. tsoro da fargaba suka taru suka mamaye zuciyar nablah. hannushi taji akan nonuwanta yana shafasu tare da zagaye kan nipple dinta da wani salo. sauri yunkura tayi zata mike ya danneta da iyakancin karfinsa kirjinsu na gugar juna. nonuwanta na gugan kwantaccen gashin kirjinta. shi km gashin kirjinsa na tsinkararta nonuwanta take tasoma jin sauyin lamari ajikinta tasoma jin wani dadi dadin abinda yake mata from know where.. Muryarsa amace da shaukinta ya kira sunanta pure hrt... Da kyar ta iya bude idanunta ta zuba cikin nasa batare data amsa ba. daidai kunneta Ya kai bakinsa yace are you enjoying..? tace uhm yace OK duk abinda kika ji nayi miki kema kimin kinji akagauce tace to..... AI batakarasa ya zira harshensa cikin kunneta yana tsotsa yana hura mata iska abun da ya sake haukata nablah Kennan tashiga zuba sambatu wayyo....hhly.... kunnena jikinta wani iri wani iri yake min wani nake ji ya saurin cire bakinsa and kunnenta ya hade bakinsu guri daya yashiga Yi mata wani irin tsotsa yana tsotsar miyanta yana hadiyewa shima yana xirara mata nashi miyan ya hade harshenta da bakinta yana tsotsa . yayinda hannuwansa duka ke bisa nonuwanta yana aikin sarrafasu da laulaya kan nipples dinta. rigar baccin jikinta yasoma kokarin cirewa har ya zare yayi filinging dashi gefe ya zare pant din jikinta yayi cilli dashi ya sauko da bakinsa ahankali yana lasar jikinta zuwa cibiyarta yana lasa yana tsotsar kan cibiyarta still hannushi na yawo ajikinta yana romancing dinta . ahankali yacigaba da tsotsaeta yayi kasa zuwa kasanta ya zira harshensa cikin kasanta yana yawo da harshensa ciki. ita km sai Mika take tana sake dago masa sosai tana sakin nishi uhmmmmm uhmmmmm sosai sakonninsa ke isa gareta yadda yakamata shi km daman oga deeni abinda yake so Kennan gashi gabadaya nablah ta sakar masa jiki sai murzata yake yana kissing din duk inda yaci karo dashi a jikinta . sosai yake romancing dinta ya sake ware kafafunta ya kai bakinsa ya tsotsi kasanta yadda yakamata wani irin ihun dadi tayi wayyo....hhly Abban Anan.....da...da.. di . gabadaya baka jin motsin komai adakin sai saukar numfashinsu sama Sama . sosai ya tsotse kasanta tas yana karkada harshensa cikin kafin daga baya ya zira fingers dinsa cikin kasanta yashiga fingering dinta yana shafa brast dinta yana lumlumshe ido sautin dadi kawai nablah da deeni ke fiddawa sai daya tabbatar da Takai gejin bukatuwa. babu ta yadda zata iya guje masa. domin ita kanta abukace take dashi. dan yadda take mammanne masa ajiki tana turo masa kirjinta da kamo jijiyarsa tana kokarin zirawa kanta. yayi adduar saduwa da iyali tare da dauke hanyarsa yana kokarin shigarta ne ta dan zabura alamun zafi .yunkurawa yayi ya shige da karfinsa ai deeni na shigarta yaji wani irin sugar na fitar hankali na zariya a gangar jikinsa. a matukar haukace yasoma having sex daita ware kafafunta yayi sosai sanda wani shocking dadi ya caki kwalkwaluwarta bata san sanda ta dinga dago masa kasanta ba. shi km yana aikin zira mata yasa duka hannushi ya tallabo bombo dinta sama da Kyau ta yadda zai ji dadin zira mata joystic dinsa sosai . wani irin nishi da gurnanin dadi take tare da kamkameshi ajikinta alamun tana gaf da kawo bukatuwarta . yasa deeni ya fita cikin hankalinsa kwata kwata ya manta cewar nablah yarinya ce karama ya dinga zira mata jijiya yana ihun dadi . yauwa pure hrt turo min da kyau kinji daman nasan you can do it more perfect like this please bushi it for me very well turo masa take shi km yana aikin cacccakarta da kyau. maseefaffen gumi ya hada yana sassakarta yana jin sanda tayi ta kamkameshi sosai tayi release ya sake matseta gam ajikinsa . sosai yake murzata da iyakacin karfinsa deeni akwai shi da son sex abincin ranshi ne Zaka iya hanashi abinci da komai har atsawon kwanaki bai ji haushinka ba Amman ka hanashi abincin ruhinsa zaku iya raba jaha dashi . gashi yana jin wani mugu mugun jin dadinta har cikin tsakiyar kanshi juyata yayi ta baya ya maida joystic cikin gidan dadinta ya dinga aikin zira mata gumi kawai yake tsiyayo masa takoina a tsansar jikinsa. zira mata joystic dinsa yake yana shafa nonuwanta cikin zafi zafi ya dinga Yi sbd gaf yake shima da yin release ahankali yayi release ya zare joystic dinsa ya kwanta ya daurata bisa kanshi ya zira mata hutsiyar aiki ,ya rike west dinta gam yasoma up and down daita akanshi nan fa idanun nablah suka soma raina fata ta fara kukan wuya kukan dadi sbd yadda yake zira mata sandar girma babu sausauci yayinda shi kuwa IN banda gurnani da ihu dadi babu abinda yake nablah ko sai jin jiki take kusan guda 2 hours yayi a wannan round 3 din . sannan ya barta ya zare jikinsa wanka suka Yi atare suka fito tana manne dashi yace taje ta hado masa coffee. taje ta hado takawo masa ta mikamasa. ta zauna Kennan tana rike da kugunta alamun gajiya ya dauki cup din coffee ya kai bakinsa yana kurba ahankali yana kallonta ita sai lokacin taji wata irin maseefafiyar wunya ta sake mikewa zata koma kitchen Mimi ta farka hk dawo ta dauketa tana jijjigata tare da bata nono tasha takoma bacci ta kwantar daita ta nufi kitchen. farfesun kazar da zeenat tayi ta dibo da vitermilk da kwallin hollondia tana tafiya tana mgn aranta ashe abun ma babu wani wuya niketa jin tsorasa sauki gareshi. Tare da deeni suka ci farfesun kazar sukayi nar ta nemi gurin tayi kwanciyarta sbd tunaninta angama komai. shima yana gama abinda zaiyi ya biyu bayanta yasoma cire rigarta data mayar jikinta. kiyi kwanciyarki hk nike son ganinki . tayi masa shr ta lumshe idanunta Tasoma baccinta me dadi. cikin bacci kawai taji ana lalubarta da shafar jikinta da nonuwanta kafin tayi wani yunkuri sbd baccin dake cikin idanunta tuni deeni ya haye samanta Yasoma sikwati on the ground akanta. take wani irin feeling yaxo mata tasoma shafa bayansa zuwan kanshi tana jin dadinsa da dadin yadda yake tafiyar Da'ita shima this time around sai da yayi 2 round yayi mata.atakaice dai sai dayayi mata lafiyayyen ci guda biyar tare da juyata yadda ranshi keso km still bai ji alamun ya koshi daita ba ko yagaji ba, sbd irinsu nablah irin matan ne masu mugun dadi tsiya wanda dadinsu bayasa namiji yaji yagaji da muamularsa dasu . Sannan ya koma ya kwanta wanna time din tana rungume ajikinsa tsam ko wanka basuyi ba sukayi baccinsu hk. tana manne da jirjinsa hannuwashi duka zagaye da cikinta asubar fari ya tashi ya tasheta tayi sallah. da kyar ta iya tashi sbd tsabar gajiyar da tsamin da kasanta yayi . tashiga bathroom tayi tsarkin ruwan Zafi sosai wanda aunty salma ce ta sanar mata da yin hk sannan tasoma da wankan tsarki. Deeni na fita dakinsa yaje yayi wankan tsarki me hade da alwala dakin zeenat yashiga domin ta daita. Amman ga mamakinsa zaune yaganta bisa pray mat tana Kaiwa Allah kukanta har da hawayeta yana jin sautin muryarta tana adduar Allah ya azurta da samun yaya masu albarka. sosai yaji mugu mugun tausayinta ya ratsashi . bai ce mata komai ba ya juya ya nufi masjid. Byn ya dawo ya iske nablah kwance ta lulluba jikinta har kanta da abun rufa. ya zame blanket din yaga ta kudundune jikinta ciki . ita Km tana janyo blanket din . jallabiyar jikinsa ya cire itama ya cire mata doguwar rigar jikinta ya hadeta da jikinsa yana jin yadda tumin jikinta ke ratsa nashi ahankali yashiga shafata tayi saurin bude idanunta alamun tsoro dan har ga Allah bata dauka zai iya sake nemanta ba a yadda ta gurzu agurinsa gabanta yasoma faduwa da ganin yanayinsa yasoma canzawa . ya zagaye lips dinta da yatsan hannushi yana shafawa yana shishshige mata jiki . Ya hade fuska tmkr bai taba dry ba muryasa a raunane yace yana ga kin wani zero ido Ko bakya son na tabaki NE? Tace bawai banason ka tabani bane. to mayye abun wani zaro ido tace nothing OK ya zarce da abinda yake son Yi din . yana Kai bakinsa daidai tsaitin gurin wuyanta yana goggo mata gashin kasumbarsa hannushi daya yana kan Brest dinta . ya dinga shafawa yana zagaye kan nipple dinta wani irin shauki ne ya dibeta tayi luuuuuuuu ajikinsa ta manne take komai ya sauya atsakaninsu joystic dinsa ta mike itama yanayinta ya sauya Tasoma jin wani iri ajikinta ya janyo hannuta daya ya daura kan joystic dinsa tare da daura nashi hannu yana shafawa tmkr wata mayunwancin zaki jijiyarsa Tasoma kaburi tana nishi. yayinda kan joystic sai Kalli yake . ya lumshe rikitattun idanunshi sbd dadin daya ji yana ratsashi jin ta dan tsaya da hannuta ne yasa ya bude idonsa da kyar muryasa a kasalance yace wayo..hhhl..y Please don't stop continue ....kicigaba pure hrt daman Nasan jaruma ce . kema kinga abun babu wuya bbu wahala ko sai dadi ? Uhmmmmm kawai tace masa Amman aranta tace kace babu wuya Man, tun ba kai ake zirawa wannan katuwar abar ba, romancing dinta yake cike da shaukinta yana zuba sambatu breast dinta ya cafko yana lasar kan nipple dinta kasancewa ruwan nononta baya fita acikinsu sai idan anatsutsarsu . take ta manta da wani radadin zafi ko wuya tashiga aikawa mijinta sakonninta cikin nata salon wanda yakoya mata daga jiya daddare zuwa wannan lokacin da suke ciki . Sosai km ta haddace Salonsa daya daurata akai. bakinta takai kan nipples dinsa tana masa wani irin tsotsa wanda yasa deeni sakin kara Mara sauti da sauke ajiyar zuciya da karfi gaske jikinsa na wani irin rawa ya gyara mata kwanciyarta ya shigeta ta Saki karar dadi me gyaraye da zafi zafi sbd tsukakken farji gareta Kafin daga baya gurin ya dan bude. yasoma having sex daita sai dayayi gud 1 hour akanta bai Yi release sbd release din jiya da yayitayi can km ya dan mike samanta Kadan batare daya zare joystic dinsa ba. ya dage kafafunta yasa hannuwanshi duka ya rike cinyoyinta yacigaba da zira mata. gurganin dadi kawai deeni ke zuba yayinda kasanta ke sake tsaftsafo da ruwa iya murzuwa deeni ke murzata har tayi release nan fa karfinta yayi kasa sosai sai shine nashi karfin ke sake zuwa alamun yanzu ne yake jin dadin sex din . nablah tasoma yatsina fuska alamun gajiya. ,ya gyara mata gashin kanta dayake kokarin bajewa yana rufe mata ido . wani irin zafi tasomaji tasoma mammatse kafafunta tana kokarin hanashi yin abinda yake Yi . aiko oga deeni yace bata isa ba sake ware kafarta yayi yana zira mata joystic dinsa muryarsa a cike da shaukinta yace kingaji ne tace uhm yace OK am comin ya sake ware kafar yana cigaba . ganin datayi deeni bai San kawaici ba yasa ta fashe masa da wani irin matsanancin kuka yana fidda numfashin dadi ya sake cewa kingaji ko girgiza masa kanta tayi da sauri. shi ko kukan nata kmr zugashi take yacigaba . AI gabadaya tasa duka karfinta ta matse kafafunta dole tasa oga deeni dakatawa yana sauke numfashi ahankali ita kam kuka take sosai har da majina yayinda kasanta har shaeking yake , yana bal... Bal.....bal.. alamun yaci uwar wahala. ta tsuke kasanta sosai wanda hakan ke sake zautar dashi . wanda ko ada can baya abinda ke sashi murzata da kyau Kennan Idan joystic dinsa na cikin kasanta ita km sai yaji tana tsuke gurin. da kyar deeni ya Hakura Yana mamakinta Kennan a zahirance bazata iya dashi ba . tabbas yasan shi namijin duniya ne km yana alfahari da hk. shi kanshi yana yabawa kanshi da jarumtarshi. sosai nablah tagaji iya gajiya ... Ya rungumeta yana shafa sumar kanta sorry baby nace bazanyi hurt dinki ba gashi nasaki kuka cikin kuka Tasoma kokarin turesa ajiknta Allah mugunta kamin yayi murmushi yace no ba mugunta bane nature din Kennan aiko ta Saki wani kukan shine Dan mugunta matarka tace tabarmin kai har tsawon 1month Allah ban yarda ba sai dai asake a canza duty ya dinga mata dariya yana cewa ai km kinyi kokari sosai.. babu wani kokari nidai ban yarda ba da kyar yasamu ya lallabata yashawo kanta ta Hakura.amman da sharadin bazai sake mata irin na yanzu ba Sai gari ya waye sosai sannan deeni ya fito daga dakin nablah yaje dakinsa yayi wanka ya shirya ya nufi dinning wanda xuwa lokacin zeenat da yaran suna zaune shima yazo ya zauna yana sumbatar kuncinta da yaransa ya matso sosai kusa daita nawa abincin fa? Bata iya yi masa mgn ba ta dauki abincin nablah ta nufi dakinta sai datayi sallama sau biyu aka bata izinin shiga kwance taga nablah mama Bilki tagama Yiwa yara wanka tana sanya musu kaya nablah naganin zeenat ta mike duk da radadin zafin da kasanta ke mata hk ta zauna haba aunty zeenat da kanki babu komai kanwata ki tashi kici abinci OK nagode sosai zeenat tabar dakin baba biilki tace kai nabeelah kinyi Saar samun abokiyar zama ta gari wace a wannan zamanin da muke ciki irunsu suke da wuyar samu nablah tayi murmushi baba Kennan gsky duk wanda yaganta hk zai ce sai dakinsanta a watanin baya sai kin raina kanki akanta macece me izza da son iko da milki takama da nunawa dan Adam baakin komai yake uwa uba maseefaffen kishi akan mijinta duniya ce tayi mata warbar kuno yasa kikaga ta dawo hk nan suka bar zance suka shiga wata hirar har zuwa sanda deeni yashigo dakin cikin shirinsa na zuwa office baba bilki ta gaidashi ta fita shi km yakaraso ya zauna kusa daita yana kallon fuskasta gabadaya wata irin kunyarsa yasa take sunkuyar da Kanta kasa tana wasa da yatsun hannuta ya riko hannuwanta duka cikin nashi yana mata massaging dinsu tace ina kwana... Yaki amsa ta sake maimaitawa still yaki amsawa ta dago shanyayyun idanunta karaf suka sarke cikin nashi atare suka ji wani irin yanayi ajikinsu tayi saurin zata meida kanta kasa yasa Hannibal ya tallabo habarta yana kallon cikin Idonta kina jin kunyata ne? Tayi shr sai ma lumshe idanunta datayi yace meyasa zakiji kunyata ai tsakaninmu babu kunya dan hk kar na sake ganin alamunta kinga ai my hrt bata jin kunyata agaban kowa take min abubuwa kema km shedace ya tsotse bakinta yace ina son kulawa sosai ina son anuna an damu dani ina son jin dadi nasan kin fahimce hk ina son kamshi ajikin Matata a duk sanda na rabeta banason kazanta idan na dawo daga office ina kina parlour zataso ki rungumeni kiyi kissing dina da wasu abubuwa ta narke fuska tana tsuke baki duk abinda ka lisafa duk zan iya maka Amman kacire runguma da kissing ciki idan muzo daki zan maka double dinsa yace anki wayo duka nike da bukata ayimin ya mike tsaye daita ajikinsa yana kissing dinta ya mike mata brefccase dinsa ki soma duty yanzu tasa hannuta takarbi Jakarta cike da tsantsar ladabi suka fito parlour 'n tare suna jire da juna suna hirar soyayyarsa kasa kasa zeenat naganinsu taji gabanta ya fadi take Tacoma karanto addua har nablah ta wuce ainihin main parlour'n gidan shi km yakarasa gurin zeenat yace shi zai wuce office mikewa tayi tashige jikinsa duk dokawar da zuciyarta keyi tana masa adduar a dawo lfy bayanta ya shafa yana kai bakinsa cikin kunneta tkns my hrt wani shock taji da frigicin furucinsa ta dago tana kallon cikin idanunshi ya kashe mata idonsa daya alamun hk abinda taji ina son kicigaba da kirana zuciyarki kmr yadda kika saba nima hk kalmar yaya din na taba min zuciya tayi murmushin jin dadi suka sallama... Ya iske nablah tsaye tana jiransa yayi mata kissing ya amshi Jakarta hannuta sai na dawo kimin Tana din abu me dadi.... Ya fadi hk batare daya juyo ba. MMN SUDAIS CEπŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A, BAGUDO 🌈kainuwa writers association (united we stand and succed our ambition is to entertain &motivate the mind of readers) dedicated to Haywa A usman jiddarh page 113 Gabadaya nablah tayi wani iri daita. zuciyarta ta dinga tsinkewa. gabanta yashiga dokawa da sauri da sauri ita fa wallahi a matukar tsorace take da deeni. barin ma yadda take ganin yanayinsa. gane hkn zeenat tayi yasa tashiga kwantar mata da hankali . yayinda hkn yayi mugu mugun taba zuciyar deeni . alahakikanin gsky yaji dadin kwanakin zeenat ta basu . Amman km sai tsinci zuciyarsa dajin haushinta Sbd karfafawa nablah gwiwar datake akansa . wato ita kwata kwata baya gabanta Kennan da gaske . Atakaice dai ta daina sonshi kmr yadda tace. dan gashi ko kishinsa baya hangowa acikin kwayar idanunta. Dan hk yaji aranshi sai yayi mata abinda zai sakata jin haushin abinda tayi .Km acikin Daren nan ba gobe ba. Zeenat ce tasoma mikewa ahankali ta nufi upstairs tashige dakinta ta kwanta akan makeken gadonta tare da runtse idanunta tana tunanin duniya da abinda yagabata abaya. Nablah zaune cikin sabon dakinta yayinda baba bilki ke zaune agefenta tana cin abinci deeni yashigo dakin yace idan baba bilki tagama taje takaita dakinta. Byn baba bilki taga dakin da'akabata ta sake dawo dakin domin daukar twins su kwana tare. suka iske deeni na gyara musu kwanciya ya dago rikitattun idanunshi ahankali yana dubabsu baba bilki tace uhm nazo daukar yaran ne deeni yace ki barsu zasu dinga kasancewa tare damu har xuwa wani lokacin kafin su dawo hannuki gabadaya aikinki akansu iya safe zuwa dare ne kawai bacci km muna tare . tace to tare da cewa sai da safe . Dare yayi sosai baka jin motsin komai acikin gidan zeenat kwance kan gadonta ta kasa runtsawa tun byn fitar deeni daya zo yayi mata sai da safe bata iya motsawa ba daga inda Take. Dan ko tashi ta kulle kofarta batayi ba. " sai kallon agogon dake manne da bangon dakin da ceiling dakin kawai take zuciyarta na wani irin dokawa . ,hade da lisafin cikin zuciyarta a sanin halin datayiwa deeni yanzu hk tasan yagama cire kayansa zuwa na bacci ko yana kwance sanye da boxes iya cinyarsa rungume da nablah . dan tasan halinshi in and out ba hakuri gareshi ba. Tana cikin wannan tunanin kawai taga shigowar nablah ta fado mata daki da gudu km a frigice kwarai jikinta na wani irin kirma tsallake zeenat tayi ta wuce can bayanta ta makure wuri daya . zeenat ta zabura ta mike tana mai waiwaiyawa inda nablah take tana kallonta jikinta sai Bari yake kar.. kar ..kar.. daga ita sai wata yar yololuwar rigar bacci ne ajikinta ga Manya nonuwanta dake cike da kirjinta bammmm tmkr zasu hantsilo waje kallonta take tana kallon zallar kuruciyarta abayyane . bakaramin kyau taga tayi mata ba cikin shigar datayi . babu karya kyakkyawar yarinya ce nablah irin sosai din nan. domin kuwa zafin kishinta bai iya Rufe mata ido ba da har zai hanata ganin kyawunta take ta Tuna sanda itama lokacin darenta da deeni. Cikin zuciyarta tace Kai deeni deeni namiji guda ne har da rabi km yau ne ta gane me yake nufi da yawon ambaton kanshi namiji dayake Yi . sai gashi ya shigo dakin yana daure rigar baccin dake sanye ajikinsa da belt din rigar . Yana hada ido da zeenat ya sakar mata wani laulausar murmushin gefen baki . a zuciyarta tace dole kamin murmushin yake sbd kasan ka Cuceni kagama dani da rayuwata. juyawa yayi ya bar dakin hade da cewa zo Man firstlady batayi wani jayayya dashi ba . tabishi abaya zuwa bancoy muryasa a Dan dake yace dan fito min da yarinyar nan . sai ki turo kofarki ki kulle ai dare yayi me kike Yi har yanzu idonki biyu bakiyi bacci ba? Ta harareshi tace kai me kakeyi? Yayi murmushi yace to naji taimaka min nidai ki fito min Daita dan kinga na rigada na kai limit nayi niyar, zan kwana dakinta. ranta a matukar bace tace ai bani na kawota dakina ba kashiga da kanka ka dauketa mana. Cikin natsuwa da tausayawa ya matso sosai kusa daita suna fuskantar juna. hade da jin numfashin junansu . Yasa hanunshi daya ya hadota da jikinsa yana busa mata iskar bakinsa kana yace ina jin kunyarki zeenat bazan iya shiga ba shiyasa yanzu nike son kiyi min adalcin da kika saba yimin "ki fito min daita. ranta abace ta fizge jikinta ta juya ta wuce shi fuuuuu ta koma dakinta tayi kwanciyarta gabanta na cigaba da wani irin mugun faduwa. kar dai deeni ya shigo mata dakin yace zai dauki nablah dan tasan bakaramin aikinsa bane km take tashiga tunanin abinda yasa nablah gudowa daga dakinta amatsayinta na me ya'ya biyar Anya kuwa wani abu ya taba wakana atsakaninsu tun byn da abinda ya faru ya faru kuwa ? ta aikawa brain dinta tmbyr da bata da me bata amsa. Ta mike ahankali tace nablah tashi ki Koma dakinki kinga ko babu komai kar yaranki su tashi cikin dare neman abinci . Allah aunty bazan iya komawa ba tayi mgnr kmr zatayi kuka. zeenat tayi tayi daita Amman Sam nablah taki . hkn ya sake tabbatarwa zeena da zarginta. abinda ya koro nablah kuwa daga dakinta shine byn baba bilki ta barta dakin tayi shirin baccin kmr yadda tasaba kawai ba sai taga deeni yasoma cire kayan jikinsa ba yayi mata tsirara haihuwar ummi abinda bata taba gani ba Kennan arayuwarta tsiraicin nmj babba. ga jijiyarsa tayi wani irin maseefar kumbure tazama katuwa yasa hannushi daya yana shafata ahankali yana kallonta ita kuwa jijiyar sai sake mikewa take .gadan gadan ya nufi inda nablah take ya nufi bakin nablah daita yana kokarin turamata cikin baki . aiko tanaganin hk tayi wuf takwasa da gudu maserfa tayi waje. yana ganin hk ya kwashe da wata irin dry da shi kanshi bai san ya iyata ba. km daman yayi hkn ne kawai Dan ya tsoratata km yayi narasa . yana bude kofa dakin yaga tayi hanyar sama tunaninsa ko dakinta na da zata shiga . Amman sai yaga tashiga dakin zeenat. yace very gud daman abinda yake so Kennan. har dare ya tsula zeenat bata runtsa ba tana jiran taga ta inda deeni zai zo ya dauki nablah Amman akaci sa'a har gari ya waye bai shigo ba . Washegari da safe zeenat ta mike da kyar ta kammala abinda zatayi tayi sallah da Jan carbi ta mike zata fita shiryamusu abinda zasu ci sai ta Kalli inda nablah take kwance daure da zaninta databata. tace ki tashi kije dakinki kinji nablah kodan sbd yaranki yanzu deeni bazai miki komai ba balle ya tabaki tunda gari yawaye tace mata to. Tuni laraba tana kitchen Tana kokarin kammala komai. Byn Sun karya zeenat bata koma Samanta ba ta zauna a parlour'n kasa wanda hkn kusan kaidarta ne , byn tayi breakfast ta kunna kallo yayinda yaran ke kusa daita suna shan lollipop din data basu . 12:00 daidai kawai ta hango wucewar deeni zuwa dakin nablah kan kace me meyye wannan sai kawai taji ihun nablah a kidime . take jikinta yasoma rawa rawa tayi matukar kidimewa ta gigice ta dinga jin tmkr wani Abu yana mata yawo ajikinta wayyo wayyo wayyo kawai abinda take ta ambato Kennan. sai daga baya wani tunani yazo mata ta koma ambaton lahaula walakuwwata illabillah . bata san tsawon lokacin data dauka zaune tana cikin wanna kidimar ba sai kawai tajita jike sharkaf da gumi . ta mike Ta kai yaran gurin baba bilki ita km taje dakinta tayi wanka tayi alwala tayi nafila rakaa biyu tayi yan adduoi ta shafa ta zauna gaban mirror tana sha mankade wanda shine yanzu ya dawo man shafawarta kasancewar batason kamshi komai tana kallon kanta ta cikin madubi babu abinda tarasa ajikinta dangin more rayuwar 'da 'na miji har yanzu nonuwanta a tsaye suke babu ta yadda deeni zai Yi wuju wuju da rayuwarta. har yanzu cikin ganiyar kuruciyar take gashi ita Mace me daraja ce a irin wannnan zamanin wato dai irin matan zamani da kana ganinsu ba sai anyi maka bayani ba . dan haka ta tsayarwa ranta da cewa da wuni IN wani yace bai sonka to lokacin wani km zaice shi da kwana yake kaunarka. dan hk bazata lamunci irin wannan matsanacin bakincikin ba daga gareshi. dan zai iya nukurkusata ya karya mata zuciyarta kwaliya tayi sosai ba dan komai ba sai dan ta tabbatar WA kanta Cewar kuruciyar datake kirawa kanta tana nan. dago ido tayi ta Kalli agogon dakin taga lokacin sallah yayi ta Mike ta zuba doguwar riga har kasa ta gabatar da sallah ta dan kwanta. baita ta farka ba sai gurin lasar ta mike tayi alwala tayi sallah taso takoma bacci Amman tasan baccin laasar bashi da kyau gashi km lokacin shiga kicin yayi. tashiga kitchen tasoma aikin abinci laraba na tayata suna hira bakamar da ba yayinda zuciyarta bata daina ambaton lahaula ba . tuwon shinkafa miyar agushi wanda itace tayi niyyar cinsa Dan ta ragewa kanta matsanancin ramar datayi ta sake yin farfesun kayan ciki dan nablah wanda yasha kayan kamshi ta km Yi na kaji duk sbd nablah. a dalilin na natawar da xuciyarta take mata akan har lokacin yarinya ce nablah wacce batasan komai ba km batayi mata komai ba sannan km bata da wani laifi agunta ba'ita ta kawo kanta gurin mijinta ba. ba'ita taga mijinta tace tana so ba. asalima kawo mishi ita akayi abisa rashin sanin manufar hk. lokacin da deeni yashiga dakin nablah zaune take tana gyara kayan yaranta bata san da shigowarsa ba sbd bayanta data bawa kofar dakin . shine dalilin dayasa ta tsorata ta saki kara ta kidime. shine har lokacin yana tare daita bai fito daga dakin ba yana rungume daita yana romancing din jikinta da gaya mata world's masu dadi da sanyaya rai da kashe zuciya da gangar jiki. ya dinga lallabata akan duk abinda zai daita karta tsoro dashi . sannan km bazataji zafi abun ba . wlh pure hrt I will not hurt you please ki yarda ki bani hadin kai yau na nuna miki tarin kaunarki gareni azahirance . ya sake yin kasa da muryarsa sosai yace zaki bani hadin kai? ta daga masa kai alamun eh. baki ji tsorona ba shima tace eh. promise ya miko mata hannunsa, jikinta na wani irin rawa tasaka hannuta cikin nashi yahade yana murzasu cikin nashi . da Salonsa me susuta zuciyar mutun da gusar da tunanin mutun daga gangar jikinsa. ya dade sosai adakin fiyye da awa hudu yana manne daita ajikinsa yana aikin lagudarta. da taba nan taba can. tsotsi nan tsotsi can . hk yayita sukurkuce mata yana sukurkuta mata jiki da salonsa. yana romancing cike da dabara da wayo. Zeenat na aiki a kitchen ta hangi fitowar deeni daga dakin nablah ta jima tana mamaki karde tunshigar data ga yayi daki sai yanzu ya fito. kai deeni ba dai jaraba ba. bata san sanda bakinta yace mishi Dan iska ba sai data fada sannan ta tuna mijinta takira da hk . tayi saurin yin istigifari yara suka shigo kitchen da gudunsu suna murnar ganinta da kiran sunanta tashiga murna tana shafa kansu daya byn daya ta zuba musu abinci dan tasan ya isa suji yunwa duk da sunci indomi da rana . karfe takwas daidai gabadayansu suka hadu a dinning area suka ci abinci. yayinda zuciyar nablah cike take tap da matsanancin tsoro da fargaba har zeenat ta dan lura da hkn . shi kam deeni Allah Allah yake agama cin abinci suje su kwanta . Nablah zaune a dakinta jikinta babu kwari duk ta damu kanta Dan sbd tasan yadda deeni ke rawar kafa akanta yau kam ba kyalleta zai Yi ba. dan hk ta dinga kokarin cire tsoronsa a cikin ranta da shirin shiga filin daga . tsab ta gyara kanta ta sanya wata fitinanniyar rigar bacci wacce ta bayyana sirrin jikinta wanda hatta kan nonuwanta ana hangowa muraransu . ta feshe ilahirin jikinta da turare kala kala masu tsuma zuciya da sanyi da dadin kamshi . hk ma yaranta wayanda tunin Sun Dade da yin bacci ahankali deeni yashigo jikinsa sanye da rigar bacci yanayin ta jiya sai dai wannan kalar pinky colour ce . yana ganinta hk yaji hankalinsa ya sake tashi jijiyarsa ta mike sambal fiyye da yadda ya tsorata ta dashi jiya baisan sanda shaukinta ya kwasheshi ba. Ya janyota jikinsa ya rungumeta tsam tsam yana sakin wani naunauyen ajiyar zuciya. ya manneta da kirjinshi jin tudun nonuwanta akirjinsa ya sake rikitashi gabadaya ya rude ya dauke tmkr wata yar baby yayi kan gado daita yasoma shafarta aiko tuni jikinta ya dauki rawa gabanta yashiga dukan uku uku ,ganin yadda jikinta ke rawa ne yasa deeni sakin murmushi aboye . kana ya zauna yana kallonta ya kamo tafin hannuta cikin nashi ya hade rai sosai yace wannnan wani wulakanci ne ? dan kinga ina lallabaki shine salon Iskancinki zai zatar tunani . tun wuri Kibani hadin karki min irin na jiya . na godewa Allah dayasa na dade dayin disvirging dinki cikin mayyen bacci Dan gsky da vansa matsalar da zan fuskanta daga gareki ba.bata damu da yana yin fuskarsa ba ta turo masa Dan karamin bakinta ai kai ne ke sake tsoratani da wannan katuwar abun naka . bakinta ya cafko ya shiga tsotsa yana yawo da hannushi ajikinta gabadaya hannushi yaki tsayuwa aguri daya ajikinta. tsoro da fargaba suka taru suka mamaye zuciyar nablah. hannushi taji akan nonuwanta yana shafasu tare da zagaye kan nipple dinta da wani salo. sauri yunkura tayi zata mike ya danneta da iyakancin karfinsa kirjinsu na gugar juna. nonuwanta na gugan kwantaccen gashin kirjinta. shi km gashin kirjinsa na tsinkararta nonuwanta take tasoma jin sauyin lamari ajikinta tasoma jin wani dadi dadin abinda yake mata from know where.. Muryarsa amace da shaukinta ya kira sunanta pure hrt... Da kyar ta iya bude idanunta ta zuba cikin nasa batare data amsa ba. daidai kunneta Ya kai bakinsa yace are you enjoying..? tace uhm yace OK duk abinda kika ji nayi miki kema kimin kinji akagauce tace to..... AI batakarasa ya zira harshensa cikin kunneta yana tsotsa yana hura mata iska abun da ya sake haukata nablah Kennan tashiga zuba sambatu wayyo....hhly.... kunnena jikinta wani iri wani iri yake min wani nake ji ya saurin cire bakinsa and kunnenta ya hade bakinsu guri daya yashiga Yi mata wani irin tsotsa yana tsotsar miyanta yana hadiyewa shima yana xirara mata nashi miyan ya hade harshenta da bakinta yana tsotsa . yayinda hannuwansa duka ke bisa nonuwanta yana aikin sarrafasu da laulaya kan nipples dinta. rigar baccin jikinta yasoma kokarin cirewa har ya zare yayi filinging dashi gefe ya zare pant din jikinta yayi cilli dashi ya sauko da bakinsa ahankali yana lasar jikinta zuwa cibiyarta yana lasa yana tsotsar kan cibiyarta still hannushi na yawo ajikinta yana romancing dinta . ahankali yacigaba da tsotsaeta yayi kasa zuwa kasanta ya zira harshensa cikin kasanta yana yawo da harshensa ciki. ita km sai Mika take tana sake dago masa sosai tana sakin nishi uhmmmmm uhmmmmm sosai sakonninsa ke isa gareta yadda yakamata shi km daman oga deeni abinda yake so Kennan gashi gabadaya nablah ta sakar masa jiki sai murzata yake yana kissing din duk inda yaci karo dashi a jikinta . sosai yake romancing dinta ya sake ware kafafunta ya kai bakinsa ya tsotsi kasanta yadda yakamata wani irin ihun dadi tayi wayyo....hhly Abban Anan.....da...da.. di . gabadaya baka jin motsin komai adakin sai saukar numfashinsu sama Sama . sosai ya tsotse kasanta tas yana karkada harshensa cikin kafin daga baya ya zira fingers dinsa cikin kasanta yashiga fingering dinta yana shafa brast dinta yana lumlumshe ido sautin dadi kawai nablah da deeni ke fiddawa sai daya tabbatar da Takai gejin bukatuwa. babu ta yadda zata iya guje masa. domin ita kanta abukace take dashi. dan yadda take mammanne masa ajiki tana turo masa kirjinta da kamo jijiyarsa tana kokarin zirawa kanta. yayi adduar saduwa da iyali tare da dauke hanyarsa yana kokarin shigarta ne ta dan zabura alamun zafi .yunkurawa yayi ya shige da karfinsa ai deeni na shigarta yaji wani irin sugar na fitar hankali na zariya a gangar jikinsa. a matukar haukace yasoma having sex daita ware kafafunta yayi sosai sanda wani shocking dadi ya caki kwalkwaluwarta bata san sanda ta dinga dago masa kasanta ba. shi km yana aikin zira mata yasa duka hannushi ya tallabo bombo dinta sama da Kyau ta yadda zai ji dadin zira mata joystic dinsa sosai . wani irin nishi da gurnanin dadi take tare da kamkameshi ajikinta alamun tana gaf da kawo bukatuwarta . yasa deeni ya fita cikin hankalinsa kwata kwata ya manta cewar nablah yarinya ce karama ya dinga zira mata jijiya yana ihun dadi . yauwa pure hrt turo min da kyau kinji daman nasan you can do it more perfect like this please bushi it for me very well turo masa take shi km yana aikin cacccakarta da kyau. maseefaffen gumi ya hada yana sassakarta yana jin sanda tayi ta kamkameshi sosai tayi release ya sake matseta gam ajikinsa . sosai yake murzata da iyakacin karfinsa deeni akwai shi da son sex abincin ranshi ne Zaka iya hanashi abinci da komai har atsawon kwanaki bai ji haushinka ba Amman ka hanashi abincin ruhinsa zaku iya raba jaha dashi . gashi yana jin wani mugu mugun jin dadinta har cikin tsakiyar kanshi juyata yayi ta baya ya maida joystic cikin gidan dadinta ya dinga aikin zira mata gumi kawai yake tsiyayo masa takoina a tsansar jikinsa. zira mata joystic dinsa yake yana shafa nonuwanta cikin zafi zafi ya dinga Yi sbd gaf yake shima da yin release ahankali yayi release ya zare joystic dinsa ya kwanta ya daurata bisa kanshi ya zira mata hutsiyar aiki ,ya rike west dinta gam yasoma up and down daita akanshi nan fa idanun nablah suka soma raina fata ta fara kukan wuya kukan dadi sbd yadda yake zira mata sandar girma babu sausauci yayinda shi kuwa IN banda gurnani da ihu dadi babu abinda yake nablah ko sai jin jiki take kusan guda 2 hours yayi a wannan round 3 din . sannan ya barta ya zare jikinsa wanka suka Yi atare suka fito tana manne dashi yace taje ta hado masa coffee. taje ta hado takawo masa ta mikamasa. ta zauna Kennan tana rike da kugunta alamun gajiya ya dauki cup din coffee ya kai bakinsa yana kurba ahankali yana kallonta ita sai lokacin taji wata irin maseefafiyar wunya ta sake mikewa zata koma kitchen Mimi ta farka hk dawo ta dauketa tana jijjigata tare da bata nono tasha takoma bacci ta kwantar daita ta nufi kitchen. farfesun kazar da zeenat tayi ta dibo da vitermilk da kwallin hollondia tana tafiya tana mgn aranta ashe abun ma babu wani wuya niketa jin tsorasa sauki gareshi. Tare da deeni suka ci farfesun kazar sukayi nar ta nemi gurin tayi kwanciyarta sbd tunaninta angama komai. shima yana gama abinda zaiyi ya biyu bayanta yasoma cire rigarta data mayar jikinta. kiyi kwanciyarki hk nike son ganinki . tayi masa shr ta lumshe idanunta Tasoma baccinta me dadi. cikin bacci kawai taji ana lalubarta da shafar jikinta da nonuwanta kafin tayi wani yunkuri sbd baccin dake cikin idanunta tuni deeni ya haye samanta Yasoma sikwati on the ground akanta. take wani irin feeling yaxo mata tasoma shafa bayansa zuwan kanshi tana jin dadinsa da dadin yadda yake tafiyar Da'ita shima this time around sai da yayi 2 round yayi mata.atakaice dai sai dayayi mata lafiyayyen ci guda biyar tare da juyata yadda ranshi keso km still bai ji alamun ya koshi daita ba ko yagaji ba, sbd irinsu nablah irin matan ne masu mugun dadi tsiya wanda dadinsu bayasa namiji yaji yagaji da muamularsa dasu . Sannan ya koma ya kwanta wanna time din tana rungume ajikinsa tsam ko wanka basuyi ba sukayi baccinsu hk. tana manne da jirjinsa hannuwashi duka zagaye da cikinta asubar fari ya tashi ya tasheta tayi sallah. da kyar ta iya tashi sbd tsabar gajiyar da tsamin da kasanta yayi . tashiga bathroom tayi tsarkin ruwan Zafi sosai wanda aunty salma ce ta sanar mata da yin hk sannan tasoma da wankan tsarki. Deeni na fita dakinsa yaje yayi wankan tsarki me hade da alwala dakin zeenat yashiga domin ta daita. Amman ga mamakinsa zaune yaganta bisa pray mat tana Kaiwa Allah kukanta har da hawayeta yana jin sautin muryarta tana adduar Allah ya azurta da samun yaya masu albarka. sosai yaji mugu mugun tausayinta ya ratsashi . bai ce mata komai ba ya juya ya nufi masjid. Byn ya dawo ya iske nablah kwance ta lulluba jikinta har kanta da abun rufa. ya zame blanket din yaga ta kudundune jikinta ciki . ita Km tana janyo blanket din . jallabiyar jikinsa ya cire itama ya cire mata doguwar rigar jikinta ya hadeta da jikinsa yana jin yadda tumin jikinta ke ratsa nashi ahankali yashiga shafata tayi saurin bude idanunta alamun tsoro dan har ga Allah bata dauka zai iya sake nemanta ba a yadda ta gurzu agurinsa gabanta yasoma faduwa da ganin yanayinsa yasoma canzawa . ya zagaye lips dinta da yatsan hannushi yana shafawa yana shishshige mata jiki . Ya hade fuska tmkr bai taba dry ba muryasa a raunane yace yana ga kin wani zero ido Ko bakya son na tabaki NE? Tace bawai banason ka tabani bane. to mayye abun wani zaro ido tace nothing OK ya zarce da abinda yake son Yi din . yana Kai bakinsa daidai tsaitin gurin wuyanta yana goggo mata gashin kasumbarsa hannushi daya yana kan Brest dinta . ya dinga shafawa yana zagaye kan nipple dinta wani irin shauki ne ya dibeta tayi luuuuuuuu ajikinsa ta manne take komai ya sauya atsakaninsu joystic dinsa ta mike itama yanayinta ya sauya Tasoma jin wani iri ajikinta ya janyo hannuta daya ya daura kan joystic dinsa tare da daura nashi hannu yana shafawa tmkr wata mayunwancin zaki jijiyarsa Tasoma kaburi tana nishi. yayinda kan joystic sai Kalli yake . ya lumshe rikitattun idanunshi sbd dadin daya ji yana ratsashi jin ta dan tsaya da hannuta ne yasa ya bude idonsa da kyar muryasa a kasalance yace wayo..hhhl..y Please don't stop continue ....kicigaba pure hrt daman Nasan jaruma ce . kema kinga abun babu wuya bbu wahala ko sai dadi ? Uhmmmmm kawai tace masa Amman aranta tace kace babu wuya Man, tun ba kai ake zirawa wannan katuwar abar ba, romancing dinta yake cike da shaukinta yana zuba sambatu breast dinta ya cafko yana lasar kan nipple dinta kasancewa ruwan nononta baya fita acikinsu sai idan anatsutsarsu . take ta manta da wani radadin zafi ko wuya tashiga aikawa mijinta sakonninta cikin nata salon wanda yakoya mata daga jiya daddare zuwa wannan lokacin da suke ciki . Sosai km ta haddace Salonsa daya daurata akai. bakinta takai kan nipples dinsa tana masa wani irin tsotsa wanda yasa deeni sakin kara Mara sauti da sauke ajiyar zuciya da karfi gaske jikinsa na wani irin rawa ya gyara mata kwanciyarta ya shigeta ta Saki karar dadi me gyaraye da zafi zafi sbd tsukakken farji gareta Kafin daga baya gurin ya dan bude. yasoma having sex daita sai dayayi gud 1 hour akanta bai Yi release sbd release din jiya da yayitayi can km ya dan mike samanta Kadan batare daya zare joystic dinsa ba. ya dage kafafunta yasa hannuwanshi duka ya rike cinyoyinta yacigaba da zira mata. gurganin dadi kawai deeni ke zuba yayinda kasanta ke sake tsaftsafo da ruwa iya murzuwa deeni ke murzata har tayi release nan fa karfinta yayi kasa sosai sai shine nashi karfin ke sake zuwa alamun yanzu ne yake jin dadin sex din . nablah tasoma yatsina fuska alamun gajiya. ,ya gyara mata gashin kanta dayake kokarin bajewa yana rufe mata ido . wani irin zafi tasomaji tasoma mammatse kafafunta tana kokarin hanashi yin abinda yake Yi . aiko oga deeni yace bata isa ba sake ware kafarta yayi yana zira mata joystic dinsa muryarsa a cike da shaukinta yace kingaji ne tace uhm yace OK am comin ya sake ware kafar yana cigaba . ganin datayi deeni bai San kawaici ba yasa ta fashe masa da wani irin matsanancin kuka yana fidda numfashin dadi ya sake cewa kingaji ko girgiza masa kanta tayi da sauri. shi ko kukan nata kmr zugashi take yacigaba . AI gabadaya tasa duka karfinta ta matse kafafunta dole tasa oga deeni dakatawa yana sauke numfashi ahankali ita kam kuka take sosai har da majina yayinda kasanta har shaeking yake , yana bal... Bal.....bal.. alamun yaci uwar wahala. ta tsuke kasanta sosai wanda hakan ke sake zautar dashi . wanda ko ada can baya abinda ke sashi murzata da kyau Kennan Idan joystic dinsa na cikin kasanta ita km sai yaji tana tsuke gurin. da kyar deeni ya Hakura Yana mamakinta Kennan a zahirance bazata iya dashi ba . tabbas yasan shi namijin duniya ne km yana alfahari da hk. shi kanshi yana mugun yabawa kanshi da jarumtarshi. sosai nablah tagaji iya gajiya ... Ya rungumota jikinsa yana shafa sumar kanta sorry baby nace bazanyi hurt dinki ba, gashi km nayi har nasaki kuka.muryarta ashagwabe cike da kuka Tasoma mgn tana kokarin turesa ajiknta Allah mugunta kamin Abban anan yayi murmushi yace no ba mugunta bane nature dina Kennan sai dai kiyi hkr aiko ta sake Sakin wani kukan shine Dan mugunta matarka tace tabarmin kai har na tsawon 1month Allah ban yarda ba sai dai asake a canza duty. ya dinga mata dariya yana cewa sbd matata tana sona tana son naji dadi that's why yasa tace hk ai kin ma yi kokari sosai.. babu wani kokari nidai ban yarda ba wlh . yanzu hk ka dinga yi min lokacin da kake bani mgnin bacci ya kashe mata idonsa daya yana murmushi ta shagwabe fuska Allah ka azatar dani ka sake rokata na yafemaka ya kamo lip's dinsa yana cizawa ahankali yana kallonta kuka take bilhaki da kyar yasamu ya lallabata yashawo kanta ta Hakura ta daina kuka .amman akan sharadin bazai sake mata sex irin na yanzu ba .naji sai dai kema zakiyi duk abinda nace tace taji ya kai hannu zai shafo kirjinta tayi saurin buge masa hannu Allah kabarni ai ke din kin cika dadi da yawa ya tsuguno ya kai bakinsa kan lip's dinta ta kawar da bakinta shi km yace wlh sai ya sha Suka fara kokuwa haka tana ji tana gani ya danneta ya tsotsi bakinta son ranshi tare da cewa me dadi kawai zai bar dakin tace ka tsaya ka gaya min naka sharadin ya juya mata hannu alamun zai dawo . Sai da gari ya waye sosai sannan deeni ya fito daga dakin nablah yaje dakinsa yayi wanka yayi shirin zuwa office jikinsa sanye da court ashi colour rigar cikinta Whit wuyansa zagaye da tie yayinda kafafunsa ke sanye cikin shoe ashi shima. ya fito yana xuba kamshi taku yake ahankali ya nufi dinning area wanda xuwa lokacin zeenat da yaran suna zaune angama shirya komai. shima yazo ya zauna yana sumbatar kuncinta da yaransa ya matso sosai kusa daita yace nawa abincin fa? Bat so Yi masa mgn ba Amman hk ta daure ta kirkiro dryar karfin hali tace gudmorning tasoma zuba masa abinci. morning dear kintashi lfy .Ta tura masa plet din abinci gabanshi ta hada masa coffee dinsa na gado sannan ta mike ta nufi dakin nablah ganin bata fito ba har lokacin muryarsa a sanyaye yadago yace ina zaki zanki kira nablah ki barta kawai aa Bari nakirata baga har yanzu taki sakin jikinta ba. ya meida kanshi yacigaba da cin abincinsa. sai datayi sallama sau biyu aka bata izinin shiga. kwance taga nablah baba Bilki na zaune kusa daita wace tagama Yiwa yara wanka tana sanya musu kaya. nablah naganin zeenat ta mike da kyar duk da radadin zafin da kasanta ke mata hkn ta zauna tana gaida zeenat cike da girmamawa zeenat ta amsa tare da cewa ki fito abinci fa yayi ready haba aunty zeenat da kanki babu komai kanwata ki tashi kizo kici abinci OK nagode sosai . zeenat ta juya tabar dakin. baba bilki tace kai Amman gsky nabeelah kinyi Sa'ar samun abokiyar zama ta gari wace a wannan zamanin da muke ciki irinsu suke da wuyar samu. nablah tayi murmushi baba Kennan gsky duk wanda yaganta hk zai ce sai dai dakin santa a watanin baya sai kin raina kanki akanta. mace ce me izza da son iko da milki takama da nunawa dan Adam ba'akin komai yake ba uwa uba maseefaffen kishi gareta akan mijinta . duniya ce tayi mata warbar kunu yasa kikaga ta dawo hk . ke dai kome nene dai babu ruwanki tunda ta nuna tanason zaman lfy dake ai komai ya wuce nan suka bar zance suka shiga wata hirar daban har zuwa sanda deeni yashigo dakin cikin shirinsa na zuwa office baba bilki ta gaidashi ta fita . shi km yakaraso ya zauna kusa daita yana kallon fuskarta gabadaya kawai taji wata irin matsananciyar kunyarsa taji takama hkn yasa take ta sunkuyar da Kanta kasa tasoma wasa da yatsun hannuta. ya riko hannuwanta duka cikin nashi yana mata massaging dinsu tace ina kwana... Yaki amsa ta sake maimaitawa still yaki amsawa ta dago shanyayyun idanunta karaf suka sarke cikin nashi atare suka ji wani irin yanayi ajikinsu. tayi saurin zata meida kanta kasa yasa Hannu ya tallabo habarta yana kallon cikin Idanunta kina jin kunyata ne? Tayi shr sai ma lumshe idanunta datayi . meyasa zakiji kunyata ai tsakaninmu babu wata kunya wacce ta saura ma na cireta dazu dan hk kar na sake ganin alamunta a fuskarki kinga ai my hrt bata jin kunyata agaban kowa take min abubuwa kema km shedace akan hk yakarasa fadar hk yana tsotsar bakinta yace ina son kulawa sosai pure hrt ina son anuna an damu dani sosai sannan km ina son jin dadi nasan kin fahimce hk , ina son kowani lugun da sako zan Kai hancina ajikin Matata naji kamshi, a duk sanda zan rabeta banason kazanta idan na dawo daga office ida kina parlour zakitaso ki rungumeni kiyi kissing dina har ma da wasu abubuwa . ta narke fuska tana tsuke baki sbd ta fahimci sharadin nasa Kennan dayace km tasan sarai wayo yake son Yi mata .muryarta cike da shagwaba tace duk abinda ka lisafa duk zan iya maka Amman please kacire runguma da kissing ciki . idan muzo daki zan maka har double dinsa yace anki wayo duka nike da bukata ayimin alokaci daya. ya mike tsaye daita ajikinsa yana kissing dinta tare da mike mata brefcase dinsa ki soma duty ki tun yanzu tasa hannuta duka takarbi Jakarta cike da tsantsar ladabi ,suka fito parlour 'n tare suna jire da juna suna hirar soyayyarsu kasa kasa . zeenat na ganinsu taji gabanta yayi wata irin bugawa da karfi . take Tasoma karanto addua har suka karaso inda take nablah ta wuce ainihin main parlour'n gidan . shi km yakarasa gurin zeenat yace shi zai wuce office mikewa tayi tare da shigeWA jikinsa duk kuwa da dokawar da zuciyarta keyi hkn bai hanata Yi masa adduar a dawo lfy ba . bayanta ya shafa yana kai bakinsa cikin kunneta tkns my hrt wani irin shock taji da frigicin jin furucinsa ta dago idanunta tana kallon cikin idanunshi ya kashe mata idonsa daya alamun hk ne abinda taji yace ina son kicigaba da kirana zuciyarki kmr yadda kika saba. nima hk, kalmar yaya din nan banasonta tana taba min zuciya. tayi murmushin jin dadi sosaI taji kalmarsa gareta yayi kissing din lip's dinta suka Yi sallama... Ya iske nablah tsaye tana jiransa yayi mata kissing dinta itama ya amshi Jakarta hannuta sai na dawo kimin Tana din abu me dadi kafin na dawo .... Ya fadi hk batare daya juyo ba. MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO 🌈kainuwa writes association (united we stand and succed our ambition is to entertain & motivate the mind of readers) Dedicated to hauwa A usman Jiddarh page 114 tun bayan wucer deeni zeenat ke zaune tana saka da warwarar yadda zata sarrafa mijinta idan ya dawo gareta . da salon daya koyar daita da nata zata kara duk tayi masa amfani dasu, yanzu zata kwantar da hankalina ta cire komai aranta tacigaba da shan magungunanta hankalinta kwance. Allah ya taimaketa yasa ta rabu da cutar tsanyin jikinta, kmr yadda hajja yalwa tace tana da. sannan km akwa tarin magunguna wanda aka turowa ummi daga india suma sosai take amfani dasu . ga kayan fruit datake sha babu dare babu rana duk daI bawai ta damu da shansu bane . hk dai zata jure . tana nan zaune agurin nablah tazo ta wuceta tashige dakinta karfe shida na yammancin rana daidai deeni yadawo daga office ,lokacin zeenat da nablah da yaran duk suna zaune a parlour suna kallon tashar mbc action yayinda ma'aikatan gidan kowace na part dinta ,wannnan km duk cikin tsarin uwar gida zeenat ne duk sanda take parlour zaune ba'a shigo mata matsawar baita ce ta nemi me aikin ba. Deeni yayi sallama da muryarsa me cike da tsananin dadi da shiga jiki ,hade da taba zuciya da saka mara jin magana shiga hankalinsa. ya Tsaya cak abakin kofa yaki karasowa inda suke take nablah ta fahimci abinda yake nufi. wato tazo ta tare shi kmr yadda yagaya mata daxu da safe da zai fita office. ta dauke kanta daga kallonsa duk bugawar da zuciyarta keyi, a zuwan idan yagaji da tsayuwarsa yakaraso da kanshi, cigaba da tsayuwar yayi agurin. kallo daya zeenat tayi masa ta dauke idanunta akanshi sbd tasan duty baya hannta . dakace itace on duty da tuni yanzu an wuce gurin data taro abunta. Ganin da nablah tayi bai da alamun karasowa yasa ta Mike tsaye jikinta a matukar sanyaye har jikinta keyi ga wata maseefaffiyar kunyar aunty zeenat din daya rufeta. tasoma takowa zuwa inda yake ahankali . " ciki ciki tayi masa sannu da zuwa ya kamota ya rungume ajikinsa ko nauyin zeenat bai ji ba . sannan ta karbi briefcase din hannushi da sauri tayi gaba zuwa dakinsa shi km ya tsaya gurin zeenat yana shafa wuyanta da fuskarta sannu da zuwa Tayi masa . ya amsa yana kallon cikin idonta yasan abinda ya meidasu hk, bai wuce zallar kishinsa ba . Amman take kokarin boyewa da dannewa cikin zuciyarta. , shi km wlh ya rantse ya km rantsewa tunda ta nuna bata damu dashi da lamarinsa ba, har ta iya kyautar da kwanakinta ga nablah batare da jin komai ba, shi km sai yabata mamaki yatasa kallon seizing film acikin gidan . muryasa a kasalance yace ya gida ya fama da yara aciki tace alhamdullahi . ya manna mata kiss agoshinta yayi gaba yana juyawa taji tmkr ta daura hanunta bisa kanta ta kurma ihu da kukan takaici. agabanta deeni babu kunya babu tsoron Allah yayi tsayuwar minti goma Dan kawai nablah ta tarbosa. aiko Idan haka ne za'aci uwar sabada acikin gidan Bari dai duty ya dawo kaina ,abin yayi mugu mugun taba ranta . ai ko babu komai yakamata Suji kunyar idanunta. Takasa hakurin abinda idanunta suka gani zuciyarta ta dinga tafarfasa tana suya ta runtse idanunta Kawai dan ita kadai tasan abinda ke cin ranta. Adakinsa yasamu nablah tana niyar fitowa ya rungumeta ajikinsa hade da komawa daita cikin Dakin ina zaki hk ? hk ake tarbon miji ko hk akewa miji ? daga sannu da zuwa babu wata caring ? Ya fadi hk yana fadawa kan bed daita ya manneta sosai da jikinsa yana kai mata sumba dan Allah ka sakeni wlh ina matukar jin kunyar aunty zeenat, Kaji yadda naji kuwa a lokacin daka rungumeni agabanta? me kikaji gaya min abinda kika ji? ni dai please kabar sharadin tarbar nan, na dinga yi maka adaki daga ni sai kai. Allah ko ? to banyarda ba wlh kullun hk ce zata kasance atsakaninmu sai dai idan bakece Dani ba . kibari kiga yadda my hrt zatayi idan ta Karbi duty yarinya zaki kallon film idan baki Saki jiki ba. nablah tayi Saurin hade rai. Jin abinda yace. Ya mike zaune daita ya daurata kan ciyarsa yana kallon cikin idanunta. Kina kishin matata dayawa nabelah ba tun yau na gane hk ba. Amman ki boye wannan kishin naki kada yayi tasiri agangar jikinki. Domin idan zeenat tagane hk tafiki mahaukacin kishi akaina. Ta turo masa Dan karamin tsukakken bakinta sbd jin haushin abinda yace. Cikin murya me cike da IN inna tace to ..to.. ni nace maka ina kishinka ne . kodai menene nidai Nagaya miki gsky sbd zaman lfy . ki cire min kayan jikina nagaji dayawa, ta Sake ware ido alamun mamaki kayan MA sai an cire maka yes of course hk Matata take min tarigada ta shagwabani da hkn. kema ki daura daga inda ta tsaya ya kwanta flat .babu mutsu Tasoma da cire masa takalminsa da sock ta hawo gadon ahankali ta zamo wandon jikinsa tacire masa yar saman rigarsa da rigar ciki . ya saura daga shi sai whit singlet da boxes. taje fridge dinsa ta dauko holondia mai sanyi ta tsiyayo a cup ta miko masa ya riko hannuta hade da cup din yayo kansa daita taji tsoron kar ya zubesa ajiki. yasa hannushi daya ya karbi cup din ya ajiye akan bed Side ya rungumeta tsam ajikinsa yana shinshina wuyanta yana kissing dinta yana yawo da hannushi atsantsar jikinta . ta yunkura zata Mike sbd ta fahimci abinda yake nufi daita, ya me daita abban anan karfa aunty zeenat taga na dade da yawa ta dauka ko wani Abun mukeyi . karki damu ita ai ba hk take ba. ni dai Allah a'a ya hade bakinsu guri daya yasoma tsotsar bakinta.wani irin tsotsar bakinta yake yana yawo da harshensa cikin bakinsa cikin WAta irin salo na daban wanda nan take idanunta suka soma raina fata jikinta ya mutu murus tayi Week sosai yacigaba da yawo da hannushi ajikinta yana rabata da kayan jikinta . yayinda still bakinsu ke manne cikin juna, wani irin shauki ne ya dabeta har yasa batasan sanda tasoma meida masa da martini ba ,tana lumlumshe idanu sai daya rabata da kayan jikinta tsab yana aika mata sakoninsa masu fidda mutun haiyacinsa. aikin shafata da manneta da kirjinsa yake jikinta na rawa tayi saurin cire masa Whit singlet dinsa shi km ya zame boxes dinsa ya dauketa cak ya daura bisa joystic dinsa ya xira cikin kasanta. ta Saki wata irin kara mara sauti, Kana ta lumshe ido, bakinsa ya kai yayi kissing lulu eyes dinta . tare da rike kugunta . nan fa komai yashiga wakana atsakaninsu baka jin motsin komai sai sautin numfashinsu. sosai yake having sex daita ita km tana enjoy tana ihun dadi OH... Uhmmmmm.. Oh my God wayyo..hhly..Dadi wayyo..hly allah nah shima sambatu kawai yake xubawa oh shit ha... Ha..ha... Town Like this ya sake juyo daita tana kallon front yana kallon back dinta yayinda hannuta ke dafe bisa kafadarsa yana cigaba yana sake Danna mata joystic dinsa, ta km sai sakin kara take ,how do you feel.. Are you enjoying ....nablah dake enjoy din dadinsa ta fidda numfashi da kyar tace ha..ha..ha wayohhly wlh am feel gud am real enjoy lokacin da deeni zai Yi release ya sake Dannata da kyau yana nishin oh my God... Uhmmmmm uhmmmmm sannan atare suka Yi jikinsu yayi very week.. Zeenat Shiru Shiru tana zaune zaman jiran futowarsu Shiru har akayi Kiran sallar magrib basu fito ba. ta mike ranta a matukar bace, Dan take shedan yasoma raya mata wasu abubuwa da kismamata wani abu deeni keyi da nablah adakinsa. dakinta ta nufa tare da shigewa bathroom ta sake yin wanka tayi alwala tazo ta gabatar da sallah tayi yan adduointa tana zaune tana jiran akara kiran sallahr ishai. Yayinda daidain wannan lokacin deeni da nablah suna cikin bathroom din deeni suna soyewa abunsu ruwa na tsiyaya akansu yana sake ruda mata jiki da salonsa tare sukayi wanka tsarki tare da dauro alwala. Daukota yayi daga bathroom dukkansu babu kaya ajikinsu, ya ajiyeta akan gado yana kissing dinta. ya miko mata towel tana goge jiki tasoma jin sautin kukan mimi ana hawo daita sama . ta zabura ta mike tana kokuwar karasa goge jikinta ta janyo siket dinta tana zirawa cikin sauri . deeni ya dubeta yace meyye hk ki natsu Man ki saka kaya atsanake bakajin yadda yarinyata ke kuka ya kamota jikinsa yana kallonta kana yace yarinyar nan fa naga alamun mugun son ya'ya gareki Allah yasa kar sonsu yafi nawa tasiri. narke masa tayi ajiki to ai kaine ka koya min son ya'ya please kabarni na karasa saka kayana naje zuwa ga mimina.. Yayi murmushin gefen baki yana cizan lips dinsa. Zeenat dake zaune bisa pray mat ta mike ahankali zuciyarta na wani irin mahaukacin bugawa ta nufi waje . da baba bilki tacika ro tayi saurin ce mata lfy baba kukan me Mimi take hk? baba bilki ta mikawa zeenat Mimi wlh hjy bansan meke damunta ba tun dazu nike rarrashita nabata abincinta Amman taki karba da alamun uwarta take nema . zeenat tace OK Yi tafiyarki . ta juya zuwa dakinta da mimi ta sata akafadarta tana jijigata sai tayi kmr tayi shr sai km ta km callara kara.. Yayinda nablah najin kukan yarta har inda take. deeni na raina mata hankali kije kiyi sallah zai fiyye miki wannan zaman tunda ni ne na koya miki son ya'ya yau zan rabaki dashi ,yakarasa fadar hk yana zira jallabiyarsa yaje ya kulle kofar ya Zare key ya zira cikin aljihun jallabiyarsa. ya wuce inda pray mat yake ya tadda sallah dole tasa itama tasaka kayanta tasoma tata sallahr. Deeni na idarwa ya zare jallabiyarsa ya ajiye ya dauki wayarsa yana deiling number abokinsa fahad wanda suka jima da ganin juna tun akan nablah sai ga sakonsa ya turomsa na ya dawo daga kasar Cairo number bata shiga ba yaji ana nocking kofar yace waye murya a sanyaye yaji zeenat tace nice. yasa hannu ya ciro Key din kofar ya mike yana tafiya tmkr Mace cike da salo batare da sanya komai ajikinsa ba ya bude kofar tsaye yaganta tana faman jijiga Mimi ta mika masa mimi dake kuka kmr ranta zaifita har time din . ta juya da sauri sbd bazata iya kallonsa ayanayin dayake ,hkn zai iya dagula mata lissafi.. Nablah tayi saurin sallame sallarta da kyar ta iya juriyar yin addua ta mike deeni ya mika mata mimi yana mata dariya mugunta sbd ganin yadda tayi kicin kicin da ranta tacika ta batse.. Ko ta kansa bata bi ba . ta fice daga dakin ta Nufi dakinta inda ta iske baba bilki aiko tayi ta mata fada ta tafi turakar miji tun yanzu tabar yarinya tana ta faman kuka yanzu zaki ce bakiji kukan yarinya nan ba sai abokiyar zamanki ce ta fito ta karbeta ahannuna . Shr tayi kawai tana bawa mimi nono dan ko tace zata tsaya yi mata bayyani ba fahimta zata Yi ba.. Zeenat tana koma dakinta ta rushe da wani irin matsanancin kuka ME tsananin gaske sbd bakinciki deeni yasoma isarta sosai tasoma datasanin abinda tayi na baiwa nablah kwanaki kwananta. anya kuwa batayi kuskuren aikata hkn ba? tana kuka tace nayi ne sbd ina Sonka deeni sannan km na kama girma da mutuncina. na karbarwa kaina yanci agurinka. nabaka wanna damar NE yaya dan ka sake ka rage rawar jikin da Kakeyi akanta . ba dan bana bukatarka ba ,nima ina Sonka fiyye daita I still care about you . cikin hk sai ga deeni yashigo dakin mayye hk zeenat..? A matukar frigece ta dago idanunta tana kallonsa. Meke damunki hk kike kuka ? Maimakon ta tsaya gaya mishi dalilin kukanta kawai ta sake fashewa da wani sabon kukan me tsanani sbd bakincikinsa . yasan sarai abinda yasakata kuka . muryasa araunane yace kiyi hakuri....... hakuri yaketa bata har sai dayaga ta Dan natsu sai yace mata banfa miki komai ba ko wani Abu zeenat ban km zalinceki ba. Ba km ina da niyyar zalintarki ba. sbd banyi aure dan kin gundireni ba ko kin isheni ba . nayi ne dan ina son karawa. Km kinsa yin hk ba laifi bane . godewa Allah ni'imar da yayi min nayi . na rokeki alfarma ki bari mu zauna lfy kar kiyi min abinda da kika San da can baki min ba . ki dan Yi hakuri Dani Kadan nayi Miki alkwarin zan Yi hakuri me yawa dake ,idan kika Dan kawar min da kanki, kika Yi min kawaici kmr yadda kika nuna . na miki alkwarin zanji kunyarki in km ta girmamaki sbd ke din daman kina da girma a wurina. yanzu muje Kibani abinci yunwa nike ji, . muryarta a raunane tace abinci yakare ya tsura mata rikitatun idanunshi yana sake kallonta cikin natsuwa kafin yace mata my hrt Keenan kina ganin idan kika azabtar Dani da yunwa da akwai wata riba da hkn zai kawo miki? AI yadda kika shirya abinda ya dace agidan nan Wanda nasan baki iya hana kowa ba acikin agidaΓ± hk nima zaki bani . nasan zakibawa nablah da yaranta sbd kin yarda basu Miki laifin komai ba hk yakamata ki yarda ni dana kawota gidan nan ba laifi nayi ba zeenat. duk da yake ni na ajiyeku dukkanku km duk ina sonku zancigaba da zama daku, kin fi sanin yanzu ina gudun bacin ranki ina gudun fushinki zan Yi komai zan bar komai dan a zauna lfyta sai abunda baza'a rasa ba . idan km da gaske abincin ya kare sai ki san yadda zakiyi Dani yakarasa fadar hk yana daura kafarsa daya kan daya. kalaman nasa suka Yi nasarar sata natsuwa taje ta shirya masa dinning yakaraso yace ta zauna suci tare man tace tana zuwa ta koma daki tana shiga dakin wayarta ta dauka sbd karar datakeyi murmushi tayi sbd sunan ummi datagani cike da farinciki tasoma wayar sai taji ummi tace zaman naku lfy ko ? Tace lafiya lau umminah tace Allah yayi miki albarka keda zuriar gidan gabadaya. ya saka miki da alkharin samun zuria nagari km yakara miki hakuri da juriya a zaman aurenki muryarta a raunane tace ameen ummi suka dan fara hira daita Cikin hirar ummi tayi ajiyar zuciya ina son ki kara rike girmanki mamana kada kiyi kokarin shiga tsakanin deeni da matarsa babu ruwanki da saka musu ido ki kawar da idanunki akansu da lamarinsu kmr yanzu ne kawai komai zai wuce . idan kika tadda hankalinki Dan kulawar dakike samu daga gareshi ,zata kau azuciyarsa . kada kibarin yarinyar ta gane kina kishinta idan tafi hk wayo ta gane kina damuwa akanta sai ta rainaki . kinga abu yabayi ba Kennan zeenat tace hk NE ummi . wlh ina iyakancin bakin kokarina shi yaya din NE Ma yake son kure hakurina , sai ya dinga shiga dakinta da rana ko yajata dakinsa wlh ummi dazu kmr na gudu nabar gidan hk naji . karki fara zeenat AI gidanki NE sai dai kiyi mata adalci kawai km ki kiyi hkr ki dauke zuciyarki akansu akan duk abinda zasuyi . suka danyi shr kadan daga ummi har zeenat sai taji sautin ummi tace ni kaina nasan kishiya zafi ne daita zeenat ballantana irin taki. sai kayi hkr idan ba hk sai ka gudu kabar ladanka . ki roki Allah ya cire miki sauran kishinta dake damunki Allah ya baki hkrn zama daita . daman ina tayi ummi sosai zeenat ta Saki jiki sukayi hira da ummi hira.hankalinta ya kwanta . Washegari Byn sallah sallar isha'i deeni yana zaune a parlour'n nablah ta Mike zata fita yace ta dawo ta zauna tace Abu zan dauko yace zauna. hk ta zauna yana cin abincin yana kallonta sbd mugunta deeni yatasakata gaba yaki barinta zuwa taje gurin baba bilki tayi yar hira lallai sai dai ta zauna kusa dashi yayita kallonta . dole badan taso ba ta hakura sai dai gabadaya atsorace take dashi ganin yadda yake kallonta yana lasar baki kmr itace abinci . sosai tsoronsa ya tsananta azuciyarta ta dinga Allah Allah wani uziri ya fidda shi daga dakin. yana kammalawa ya mike ya fita yace yana zuwa . ai tana ganin ya fice ta Mike da sauri ta kwashe flack din abinci daya ci takai kitchen ta dawo Dakinta ,tasanya key ta zare, tace wlh bazan zauna ka dinga shana banza ba, ta baje akan gado cikin wasu kana nan kaya yayinda yaran tuni Sun Dade da yin bacci. tasoma bacci cikin kwanciyar hankali karfe shadaya daidai deeni yagama tura Sakonin ta yanar gitso ya dawo dakinta abun mamaki ya ji kofarta agarkame Allah yasa babu kowa akasa ya juya yaje ya dauko wani extra key yana sakawa ya murda Allah ya taimake shi ,yaji kofar ta bude . ya lallaba yashigo , kwance yaganta cikin wasu arnun kanana kaya riga iya ciyabiyarta sai gajeren wondon bomshort iya cinya ta faka gashinta tsakiyar kanta kasancewar bata son kitso. bai tsaya wata wata ba ya dauke kmr wata yar baby yayi bathroom daita yana shiga ya xumdumata cikin ruwan tsanyi a battube. afrigice ta bude ido tana sakin kukan shagwaba yace ni zakiyiwa wayo shine har da rufemin kofa ko . yarinya ai wlh baki isa ba tunda na Dan dana zumarki bazan iya daga miki kafa ba, sai dai kiyi hkr da yanayi . wanka suka Yi tare tana shagwabe masa yajata suka koma dakinta yasoma bin jikinta yana lasa yana manne mata ganin take takensa Yasa tasa masa kuka yasoma rarrashinta yace tayi hkr da yanayinsa da hk zata saba. tace Allah kacika jaraba abban anan matarka na kokari da kai. ya hade fuska sosai yace kema AI jarababbiya ce,km kema yanzu Matata ce sai ki bada himma . a bacci ma kika jurewa bukatata ballantana azahirance. a bacci kace wannan bana cikin haiyacina . shareta yayi yasoma ruda mata jiki da salonsa kai deeni dan duniya ne km cikakken namiji ne yasan takan soyayya, da yadda ake janye hankalin Mace. tuni ya mantar daita ko ita wacece . da wani tsoro da fargaba datake . cikin second kankani ya juyawar mata da hankali da tunaninta, ya dasa nashi cikin zuciyarta wata irin rayuwar aure suka gadar a Daren me cike da tsantsar dadi da tsayawa azuciya. juyata yake son rashi sai da yayi gud 5 round akanta kafin gari waye km kowane with different stly ,km duk tabashi hadin kai sai a round 6 ne takakare masa tasoma kuka na fitar hankali yayita rarrashinta tabari yakai round 6 din. da kyar ta iya jurewa hkn . nan fa deeni yagane bakowace Mace ce zata iya dashi ba . hkn yasa yaji zeenat tafado masa arai ,domin dayaa mata basa da wannan juriyar iya gejinsu ayi cikin dadin rai da marmari 4 round to 5 Amman daga hk basu iya dauka ba. a hkn ma masu kokarin ke jurewa hkn acikin mata. wanka suka Yi suka fito suka kwanta rungume da juna, baccin dadi deeni yayi. yayinda ita km tayi na wuya ,tundaga Lokacin nablah ta gane wani irin kalar miji Allah yabata ita yanzu bama kanta kadai take tausayawa ba . har aunty zeenat tausayi take bata, Amman wani lokacin km tana jin haushinta wato ita Tasan yadda mijinta yake yasa tace tabasu har 1month Cikin haka tafiyar gaugauwa takama deeni zuwa southcoria ai murna da farinciki babu wanda yaka nablah. Amman ta boye kar ya gane dan Tasan bakaramin aikinsa bane idan yagane yace yafasa. abin haushin kwananshi uku ya dawo km yana dira daita yayi dinner ranar ,iya gurzuwa ta gurzu agurinsa . Tun daga lokacin idan ummi zata kira zeenat sai fara da Kirin nablah su gaisa ta tmbyeta lfyr yaran . sannan takira diyarta zeenat su sha hirarsu irinta ta uwa da "ya" kawai ba . har da zance kawa da kawa aminan juna tana Yi mata. Idan takirata suna gama gaisawa zata sako mata mgrn kishi watakila dan tasan shine babbar maysalatar a lokacin oho? ita km gabadaya bata boyewa ummi komai da irin zafin datake ji akan kishinta da yadda zuciyarta take tafarfasa akan deeni idan yana wasu abubuwan, domin tarigada ta gane duk duniya bata da kmr ummi. Wata Rana da ummi takirata dayake a tunzure take da yawa sbd salon iskancin deeni gareta. da km yanayin da ummi tayi mata wayar, . ce mata tayi Kai ummi me zan sake Yi da deeni km? Me deeni zai sakeyi naji ya burgeni acikin arayuwar nan? AI ni fa gabadaya ya rigada ya fita akaina babu abinda na tsana irin naga wulgawarsu suna mitsu mutsu da junansu ko inji maganarshi balle in ganshi ya shigo inda Nike yanzu sai inji kmr in mike in rufeshi da duka inyita duka. Dariyar da ummi takeyi ne ya katse mata zancen nata, tayi shr tana sauraron dryr ummi. itama km ta fashe da dariyar. , me baban Anan yayi miki mamana da zafi hk ? Ta dan Yi murmushi sbd sunan da ummi takirashi dashi . tace bare barenshi ne yayi yawa ummi wlh ummi bakiga rawar jikin dayake Yi akan yarinyar nan ba . shiyasa nace ko dawoa gareni yayi bazan saurareshi ba tunda dai abin nashi hk NE . na Hakura dashi na bar mata shi ,na yafe suje can su karata. nacigaba da zaman hkr tunda hk Allah ya dauro min . To in ki Yi hk AI bakiyi adalci ba mamana , zeenat tayi saurin cewa kmr yaya ummi kema ummi kina Bin bayanshi Kennan ko? Ummi Tayi murmushi tace ina Bin bayanshi man sosai . sai dai ke din kmr tanfar uwa kike gareni ayau zaman lfyrki da kwanciyar hankalinki agidan aurenki Yana nufin Al'amura masu yawa gareni. dan nasan shine kwanciyar hankalina. Nisan babu wani bare bare da rawar jikin da deeni zai Yi akanta ,har ya tsune miki ido. idan baki bar abinda yake gabanki ba kin meida hankalinki garesu ta yaya zaki san bare baren dayake Yi akanta. nace ki kauda idonki akansu Idan ba hk kishi me karfii zai sake samu matsuguni a zuciyarki. Duk abininda zai mata duk rawar jikin da zai mata ,duk bare baren jikin da zai yi mata bazai kai wanda yayi ba alokacin aurenku, km bazai kai wanda zai yi anan gaba ba .. maganganu masu dadi ummi ta dinga gaya mata sbd ta kwantar mata da hankali har dai ta hkr ta yarda da cewar wai duk abinda yake bai kai wanda yayi mata ba, Amman ita kam idan banda ummi ce ta fadi hk bazata taba yarda ba. don gani take ma babu inda aka taba yin irin abinda shi din yake Yi. ai da nablah taga abun na deeni babu sausauci dan yadda taga ya dauki sex da mahimmanci bai dauki abinci hk ba. yasa tasoma wasan buya dashi. dan ko bacci zatayi kulle kofarta take tabar key jiki. cikin hk aunt salma da nuratu suka kawo mata xiyara, sai da aunty salma ta dan ji tsoro ganin irin ramar da nalah tasomayi . koda ta tmbyeta bata boye mata komai ba . ta sanar mata nan fa aunt salma ta dinga bata baki da daurata kan hanya da nuna mata yadda zatayi . ba tsoronsa dazata sakawa ranta ba. Idan ana ganinki hk take mutane zasu soma fassara yanayin mijiki . ki Saki ranki tunda kinga irin yanashi Kennan . ki yawaita shan kayan fruit ki cire tsoro ita kanta uwar gidanki idan tana ganinki hk. zata rainaki ta Raina jarumtarki. nan kuawa ta saka wa ranta hkr ta sake rungumar mijinta hannu biyu suka cigaba da gudanar da love suna shana abunsu ,Kullun da irin kwaliyar datake masa na daukar hankali da fitina barima data gane mayyen son kanana kaya ne hk take saka nuratu siyo mata kala kala har dana iskanci. tai tai baje kolinta a turakar me gida. Lokacin da suka cika sati biyu suna cin budirin amarcinsu zeenat tayi masa zance komawarta makaranta dan sosai taji karfin jikinta . sai dai fa laulayin ciki na Dan taba dan MA ba kmr yadda tasaba ba. wannan cikin tana saka karfin hali cikin lamarin kodan wannan babu kuruciya aciki, gashi lokacin cikinta yashiga cikin wata na biyar . ita kan tana dan jin sauyi ajikinta kadan. Deeni bai hanata ba sai dai yace akwai motoci guda biyu da kule zai zo dashi zuwa anjima 4mart kowace da Kalarta . ki dauki daya kibawa nablah key daya. Tayi godiya sosai. To byn ankawo motocin ta dauki blue black tabawar nablah fara kasancewar taga ita baka ce, farar zata fi dacewa daita . ita km ta dauki blue black kasancewarta fara. cikin week din takoma school ita km nablah deeni yashiga koya mata mota da kanshi. Koyar da motor dayasa suka dinga sheka ayarsu da soyewa , da rungume rungume da tsotse tsotse ahaka Suka kusan cike satinsu biyu dayayi saura . wanda har nablah ta kware da rike sitiyarin motar . tana zuwa har jakonde first get da kanta ta dawo. ana jibi zeenat zata kabi girki nablah ta shirya zuwa gidansu. nablah acikin byn mota ita da deeni sai yaranta wai za'a sauke shi a airport zashi Abuja kwana daya zaiyi ya dawo. kwaliya deeni yayi sosai yana rungume da anan acinyarsa ta kalleshi taji wani irin son mijinta na sake mamayeta taji dadi mijinta ME cikar halita ne me km tsananin tsabta uwa uba kwarjini ga zati ahankali cikin natsuwa tace yanzu fa zaka iya kara auren wata macen bayani ko? Bai juyo ya kalleta ba yayi murmushi wanda ya bayyana dimple dinsa me sake karawa fuskasta annurin kyau. batare da ya dago daga kallon yan yatsun anan ba ahankali yace mata kina tsoro ne? Ta dan matsa kusa dashi sosai ta kwantar da kanta a gefen kafadarsa tayi masa mgn ahankali cikin sanyi muryarta tace Allah ba tsoro nike ji ba. ina dai mugun son mijina ne kawai . shr yayi bai sake cewa daita komai ba. Sai da aka kai shi airport taga tashinsa sannan aka wuce daita gidansu. Sosai mutane gidansu sukayi murna da ganinta ana nan da ya'yanta daman kusan yadda jikokin diya mace suke cikin zuciyar kakaninsu. Daren ranar mama ta mikowa nablah wata hadaddiyar zuma me kyau gaske datasha kayan hadi, da Dan dano tace ki dinga amfanin daita gurin matsi da lasa nablah tasa hannu ta karba mama tace Tasoma amfani dashi tun yanzu tunda gobe zaki koma. ta mike ta matsa a kasanta ta lasa kmr yadda mama tace . ta saka kwalbar cikin Jakarta. Aiko tun Daren tasoma jin sauyi ajikinta kwanta tayi tana matse kafafu Dan koda deeni yakirata sai daya gane tana cikin wani hali . Amman daya tmbyta sai ce masa tayi babu komai. Koda zeenat ta dawo daga school ta tmbyi yara akace mata tare suka tafi ,sai taji babu dadi aranta ,Dan ta dauka nablah zata barsu anan agida ne har ta dawo Amman dai takwar da komai cikin ranta tayi mata uziri dako ta manta ne. Kwanan nablah daya ta dawo kmr yadda deeni yace koda ta dawo har ya dan jima da dawowa gidA kasancewar shigowar Yamma tayi. taje har daki tayiwa zeenat sannu da gida ta amsa tana tmyrta mutane gida. Shiri tayi sosaI na zautatarwa cikin kayan baccin me mugun shara shara da daukar hankali taci kwaliya kmr babu gobe tasha kamshi takoina jikinta . ta km matsa zumar da mama taba ta saka jumbulelan hijab dinta ta rungume yaranta duka akafadarta ta nufi turakar miji. Deeni na zaune yana aikin tura sakonni a system yaga an murda kofar dakin . ya dago rikitattun idanunshi ya zubawa kofar yana ganinta. ya Mike da sauri ya taro su ya rungumesu gabadaya ajikinsa ,yana kissing dinta nalah tace kamanta mu tun baaje koina ba, am very sorry pure hrt sbd jina shr. AI gabadaya sauri nike na kammala nasan baby Tana jira tace uhmmmmm Tana yi masa Fari da lulu eyes dinta tana cire hijab din jikinta AI daskarewa deeni yayi staye ganin madarar kyau bai san sanda ya fezgota ba ........ MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO dedicated to Hauwa A usman Jiddarh Page 115 Ya fixgota Jikinsa cike da matsanancin shaukin kaunarta, ya rungumeta tsam tsam a fadadden kirjinsa yana rada mata mgn cikin kunneta bby'nah gsky gsky u look so pretty ...yakarasa fadar hkn yana hura mata iskan bakinsa a fuskarta wanda hakan ya hadasa zafaffa wutar kaunarsa gareta, jinsa take yana mata yawo a dukkanin ilahirin sansar jikinta da ruhinta. Kullun ta daura idanunta akanshi, kaunarsa da shaukinsa karuwa suke gareta, ta juyo cike da natsuwa suna fuskantar juna da shakar numfashin juna at the same time ta tsura masa shanyayyun idanunta sosai masu cike taf da tsantsar sha'warsa, tana kallon cikin idanunshi hade da wata tsiga ta daban, tana sake jin tarin kaunarsa Mara iyaka da misaltuwa. " yanayin surarar jikin mijinta take cigaba da kallo me cike da tsantsar haiba da kamala tattare da jarumta domin kallo daya Zaka masa ka tabbar da haka kasan cewa shin din cikakken namiji ne na bugawa ajarida wanda samun irinsu ke da wuya Sannan km abin bukata da muradin kowace cikakkiyar Mace me ji da kanta, takoina ya hade iya haduwa,bashida makusa ,muryarsa a sarke ya fexgo mgn da kyar pure hrt dressing dinki ya min ,km yayi fit dinki sosai, sannan ina maraba da wannan ziyarataki domin nasan ta musammance gareni ga dukkanin alamun zan sha...... Da Wani irin saurin ta hade bakinsu guri daya tana murmushi tana masa wani irin tsotsa na fitar hankali domin hanashi karasa abinda yake son fada din. sororo yayi kawai yana kallonta, ido cikin ido suke kallon juna, yana Lumshe mata rikitattun idanunshi da suka soma canza kala zuwa wani yanayi na daban ,ya sake rungumeta gam akirjinsa kafin daga bisani ya sausauta rungumar dayayi mata ya makaleta ajikinsa yana shinshina wuyanta zuwa jikinta, tare da sake cewa pure hrt kinyi nice fa ya fadi hk tare da kashe mata ido. Itama nata idon ta kashe masa tmkr yadda yayi har takusan sashi dry kana tace tkns sadauki nah abban anan dina. , ya matso daita sosai suna sake fuskantar junansu, Ya tsura mata rikitattun idanunsa sosai yana kallon cikin shanyayyun idanunta still itama shi take kallo ,wani lokacin idan tayi wani abun matukar mamaki take bashi ,sakamakon karancin shekarunta dayake kallo Amman idan yayi wani tunanin sai yaga ita din fa daban take ko cikin zaratan mata uwa uba sanyayyiyar ni'ima da Allah yayi mata me tsuma bawa da hana mutun sukuni. ya tsotse lips dinta kana yace gsky baby sunan nan yayi min dadi sosai acigaba da kirana dashi. ta katse shi ta hanyar cewa nida Kai only . Yayi murmushi wanda bai bayyana jerarrun hakornsa ba . gsky ban yarda da wannan tsarin ba ,yayi mata kmr dai yadda take masa idan yayi mata wani abun. , akirani da Sunan akoina km agaban kowa.....am scared bazan iya ba gara nida kai. Wa kike jin tsoro ? Tayi shr taki cewa dashi komai ... Tell please pure hrt don't hide anything to me... How are you scared ashagwabe tana narke fuskar tace ni kabarni ba sai kaji OK yace yana dage kafadunsa duka sannan ahankali yasoma tmbyrta mutane gidansu tace duk lfya Lau suke Suna gaisheka . bai ce komai ba ya zauna daita ajikinsa yana shafa face dinta pure hrt bani minti 30 nakarasa wani aiki . zamewa tayi da kanta bisa cinyoyinsa tare da Dan zunguro joystic dinsa dake kwance cikin wandonsa ,wanda hkn yasa kadan ya rage deeni bai Yi suman zaune ba dan wani irin dauke numfashi yayi da sauri yana kallonta ta sharesa tayi kmr batasan kallon dayake mata ba ,tasoma wasa da gashin dake kwance acinyarsa. ,boyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke sannan yacigaba da tura sakonin dayake suna Dan taba Hira kadan kadan wanda most of hirar itace keyinta, kusan minti 30 ta wuce bai gama abinda yake Yi ba, ta sake dago idanunta ta kalli agogon bango dakin zatayi mgn taji sautin muryasa ahankali yayinda idanushi ke kan system still yace pure her I need coffee.... ta mike tsaye da dan sauri ta yadda ilahirin jikinta suka motsa most especially kirjinta dole tasa deeni dagowa yana dubanta ahankali take yauki da motsa tsantsar jikinta tana bada step sosai deeni yayi xuru yana kallon bayanta har tabar dakin yaja numfashi Allah yasa kar yarinyar nan ta kasheni da salonta ya fadi hk aranshi. amamadin takawo masa coffee da yace sai ta dauko masa freesh milk me tsanyi takawo masa ya amsa cup din yana kallonta jin sanyi daya ratsa tafin hannushi sabanin zafi, yanayinta yacigaba da kallo tayi masa alamun yasha tana sakar masa sanyayyiyar murmushi me bayyana wushiyarta sannan ya Kai cup din bakinsa yasha kadan ya ajiye cup din kasancewar shi ba ma,abocin shansu bane. sbd daita yake saka akawo, Amman shi yafi ga coffee ita km daman tana sane takawo masa domin tana son yarage shan coffee din nan dayake akai akai batare da ya sanyawa cikinsa abinci me nauyi ba, tanason koda bai daina duka ba yarage ,ganinta kmr yawon shan coffee din dayake ke kara masa jaraba .....abinda bata sani ba shi deeni halitar Allah ne me wuyar samu,, hk Allah yayi sa wanda daman akwai masu wannan irin halitar acikin jinsi maza ,idan yayi aiki yayi aiki sai ya juyo ya Shafi fuskasta yana sake taking excuse agurinta ita km sai narke masa take ajiki tana lumshe masa lulu eyes dinta masu sake kashe masa jiki da narkar da zuciyarsa. Hk ta dinga tsiyaya masa fresh milk tana bashi yana hk har ya kammala aikinsa ya mike yashiga bathroom Dan rage mara. Deeni yana fitowa ya tarar da nablah daga ita sai Dan karamin towel dinsa dayake goge kanshi dashi iya cinyarta sai Kalli take kmr wata tarwada, daman km da gangan tayi hkn sbd tasan yanayin halinsa barin ma a yadda taga yana Allah Allah ya kammala da Aikin gabansa. tasan the nest thing itace shi kuwa yana daura idanunshi akanta komai ya sake sauyawa gareshi jijiyarsa tasoma harbawa kadan kadan Amman dayake asalin bamiskili ne, take ya waske yana gyara zamanta da hannushi sbd karawa kanshi kima da girma agurinta ,domin ya lura sosai da irin kallon harajancin datake masa, ko wani jarababbe. ganin irin kallon datake masa Yasa yakaraso gareta ya rungumeta tsam tare da cewa wannan kallon fa na mene ? yana busa mata iskar bakinshi. Murmushi tayi abban anan Kennan idanuna an haliccesu ne dan kallonka da km kallon duk wani Abu dayaxa mallakina atare da kai dan hk bazasu taba tsayawa guri daya ba matsawar Kana tare dani. ahalin yanzu bani da wani buri da muradi komai sama da Kai da dawainiyata gareka . kai ne komai nah... kaine duniyata ...kaine jin dadina zuciyarta you are my everything. xuciyarsa ta buga tana tsalle akan kalamanta murmurshin gefen baki yayi yana kamo lips dinsa na kasa yana cizawa ahankali yana kallonta cike da shaukin kauna. muryarsa araunane wanda tagama canza takoma wani iri yace Allah pure hrt... Onexepented yaji hannuta Kan jijiyarsa numfashi ya sauke da sauri yana dubanta gabanta ya Fadi yashiga dukan uku uku sbd yadda taji abokiyar rayuwarsa tayi wani irin kumburi.. lumshe ido yayi ahankali tsagar jikinsa na mikewa ahankali take ta kawar da tsoronta sbd ita kanta tana cikin wani hali na bukatuwa dashi cike da shaukinsa. Jikinsa da nata karma suke tare da sanya bakinsu cikin juna tana masa wani irin salo nan take Suka soma fita haiyacinsu tasoma cire masa Whit singlet din dake sanye da jikinsa yayinda ta Kai bakinta kan nipples dinsa tana lasa Tana lumshe lulu eyes dinta take yaji wani irin mahaukacin shaukinta ya sake bijiromasa ya hadeta da jikinsa tsam. hade da kai bakinsa cikin kunneta ya rada mata yarinyar nan Allah yasa karki kashe deeni tun lokacinsa bai Yi ba..... ta zaro ido waje tana jifansa da wani kallo me matukar kashe sansar jiki kana tace haba Abban anan kadaina kawo furucin mutuwa nan idan na kasheka na zauna Dawa? Sannan yaya kake tunanin rayuwata zata kasance akwai abubuwan dana tanadamaka dan farincikinka kawai wanda ko Kadan daga ciki ban isar ba tukun. kake cewa zan kasheka takarasa fadar hk tana narke masa fuska. ya sake makaleta gam ajikinsa yana sake kai bakinsa cikin kunneta karki damu muna tare muddin rai km duk runtse ai kimin komai arayuwa kin bani abubuwa masu matukar mahimmanci arayuwa kin bani budurcinki wanda yake da matukar wuyar samu acikin wannan zamanin. kin bani abbana kin bani umminah kin wa deeni takwara , tayi murmushi tare da jin dadin abinda yace, yacigaba ni yanzu a duniyata banga abinda zaki nema agurina naki Yi miki shi ba matukar bai fi karfina ba . , duk da amatukar bukace take dashi sbd zumar datayi amfani dashi tasoma ruda mata jiki Amman hkn bai hanata ce masa kamin komai abban anan ka duba lamarina ka tausaya min alokacin danake bukace da hakan ka cika duka alkwarinka gareni sai dai still akwai burina ....burina bai cika ba Abban anan rungumota yayi sosai ajikinsa yana shafa bombom dinta take ya km rudar daita ta hadiyar abinda ya Tsaya mata a wuyanta . meyye shi wannan cikar burin naki? Dan gabadaya bai tuna da komai ba tunaninshi duk abinda yace zai Yi mata ,yacika mata shi . tana jin yadda jijiyarsa ke harbawa da sauri da sauri, cikar burina man ta fadi hk tana turo Masa Dan karamin tsukakke bakinta uhmmm ina jinki sai da ta sauke ajiyar xuciya tukun tace cikar bruina wanda shine silata tawa kaddarar data kawoni gidanka har yayi sanadin komai daya faru tsakaninmu. take brain dinsa tashiga budewa tana circulating tashiga haskomai komai da tuno masa komai km kwarai ya fahimci abinda take nufi dadinsa daita akwai kaifin baseera dasanin yadda take isar da sakonta km take fitar da kalma cikin tsanake cikin ruwan tsanyi, batare da nuna kuruciyarta da karancin shekarunta ba Wanda yasan hkn na daya daga cikin baiwar da Allah yayi mata . shr yayi kawai yana tunanin lafazinta na karshe sosai yake nazarin maganarta ,aransa yace anya kuwa zai iya wannnan kasadar? Anya kuwa zai iya barinta ? Ganinsa tayi kankanta da shiga Jami's tun yanzu muryarsa a kasalance yace pure hrt na tuna wannan promise din sai dai am sorry to say kiyi hakuri da karatun nan zuwa wani lokaci sbd kinyi kankanta da zuwa jami'a yanzu duk fa yanzu kike 18to 19 ki Bari by the time din dazaki Kai 20 to 21 sai ki fara karatunki kinga lokacin kin kara hankali da sanin ciwon kanki sosai. ,ranta ya Dan soso yasoma baci jin abinda yace ta Dan hade ranta muryata a matukar raunane tace abban anan babu kyau saba alkwari Kai kayi min alkwari da Zarar na haihuwa zan soma karatuna km da Kake mgnr hankali ko wani sanin ciwon kai, wani hankali zanyi km nan gaba ko sanin ciwon Kai . yarana fa biyar ahalin yanzu ta nuna masa yatsunta koda kuwa shekaruna basu Kai naje jami'a ba ai ina da natsuwar dazatasa abarni . ya sakar mata murmushin gefen baki har dimples dinsa Suka loba. ta kwabe fuskarta sosai ,Allah ni ban yarda ba. wayonka kawai kake son yimin wanda kasaba. Sbd ni soyayyata batayi tasiri azuciyarka ba Amman AI gashi kabari matarka tana ta karatunta Dan kafi sonta dani . Cak ya tsaya yana kallonta ya km hade ranshi sosai ta yadda babu wani space dayayi saura na daukar raini. kana yace ,ita fa da karatunta take sama da shekaru uku cikin ta hudu yanzu tana gaf da kammalawa, mgnr nafi sonta ko wani Abu wannan sirrina ne .km banason idan muna tare kina kawo min wannan mgnr ..... zance karatu km naji da zarar an fidda admition za'a samominki shikennan koda wata bukatar ko alkawarin dana dauka ban cika ba tashige jikinsa tana godiya. shi km ya rungumeta yana girgiza Kai . nan salon komai ya sauya atsakaninsu Suka fara tsotse tsotsa da rudawa junansu sansar jiki wani irin hot kiss yake bata takoina yayinda kowannensu kokari yaga ya faranta rai dan'uwansa . hannuta ya Kai jijiyarsa ita km tasoma shafawa ahankali cikin nata salon shi km sai faman aikin lumshe ido yake yana fidda numfashi sama sama kmr ranshi zai fizge daga gangar jikinsa. Kafafunsu suka gaza daukarsu ganin tsayuwar tana neman gagararsu yasa ya dauke gabadaya sukayi kan bed suna manne da juna tana cigaba shafa joystic dinsa . a Dan wannan wasan da take masa yayi release Sannan yayi sauko zuwa kasanta yayi socking dinta sosai yana mammatsa nonuwant tana fidda numfashi da sambatun dadi kana shigeta wanda duk jikewar datayi sai data saki kara mara sauti sbd girman joystic dinsa kana Suka lula duniyar ma'aurata yasoma having sex daita ranar kwana yayi yana Abu daya . idan yayi sai ya Bari ta huta sannan ya sake hk tun xuma na aikin ajikinta tana powar da kuzarin bashi hadin kai har dauriyarta tasoma karewa tasoma kuka muryarta cike da in.. Inna.. Tace abban anan zaka kasheni please kabarni hk . Wayyo..hhly marata cikina bayana ... yayinda idanun deeni suka rufe yakasa hakuri Daita wayo..hhly ..abban anan wlh zaka kasheni uhmmmmm pure hrt bazan kasheki ba... Yayinda gabadaya tsoronta ya tsananta ya galabaitar Daita sosai tasoma yunkuri kmr zatayi amai sannan fa oga deeni yabarta ya tasarara . yana rungume daita a faffadan kirjinshi yana sakin numfashi da kyar yana shafa bayanta sorry bbybnah I know I really hurt you, bazan sake ba na gode sosai km nasan kina kokari dani yana fadar hk yana shafa sumar kanta yana mammatsa mata bayanta da mararta datace tana mata ciwo. tayi masa banza taki cewa dashi komai sai ma lamo datayi ajikinsa tana meida numshin dadi da wuya. . Kiran sallahr farko ta lallaba ta gudu lokacin deeni yayi bacci batako tsaya daukar yaranta ba domin tasan garin daukar nasu zai iya farkawa . km tasan bakaramin aikinsa bane yace zai dakatar daita. Tana shiga dakinta wanka tayi ta tara ruwan zafi tashiga sbd radadin datake jin kasanta ke mata sai dataji an kusan tada sallah ta dauro alwala gabadaya ta fito ta gabatar da raka'ataini fajiri da sallatar ,sannan ta daga hannuta sama tana adduar Allah yaragewa mijinta karfin sha'awarsa . Dan aganinta inda bai hadu da jaruman mata irinsu ba, gsky zai iya fadawa cikin wani hali. Kasan mararta taji tana murda mata sosai, Ta Mike da kyar ta kullo kifarta ta bar key jikin kofar, sbd tsaro tazo ta kwanta baita ta tashi ba sai gurin 10 :00 da sabon matsanancin ciwon Mara me tsanani murkususu take tana dafe da mararta da juyi cikin haka taji ana buga kofar dakin ta mike da kyar taje ta juyo batare da tsaya taga kowaye ta km fada gado tana cicciza baki. baba bilki wacce ta shigo ta lura da yanayinta daman km Shirun taji yayi yawa dan nablah ba irin mutane masu kaunar kwance bace sosai ,shiyasa ma tashigo dubata takarasa ta tsaya kanta Tana tmbyrta nabelah lafiyarki kuwa ? muryarta a disashe km mgnr ma da kyar ta fito gurin cewa marata ke min baba ciwo. tayi mata.sannu ina su anan gasu can gurin aunty dayake itama aunty take cewa zeenat kasancewar tace sunan yayarta gareta. Deeni yagama shirinsa na Zuwa office yashiga dakin zeenat bai zauna ba kasancewar yaso makara km itama atsaye yaganta shigowarta Kennan ta sakar masa murmushi tana morning my hrt ya karaso gareta yana hadeta da jikinsa morning hrt yaya kika tashi ? Lfy ko kefa zeenat yakika ji da kika kirani da wannan sunan? Amman da kina neman ki dauko salo mara bullawa wai yaya abin ma ko dadin jin babu ya fadi hk yana yatsina fuska, aikane sanadin hk,,sanani km nabada hakuri dan bana bukatar dogon fushi tsakanin mu ya mannota jikinsa tare da hade bakinsu ya tsotsi bakinta meyye tanadinki gareni kinsa zuwa anjima zaki shiga duty? Tayi murmushi wani tanadi zan maka wata daya fa nabaka kana angonci duk abinda zan tana da maka kasamu, karki ce hk, ke daban da matsayinki itama hk. OK sai kadawo tukun ni dai amin tanadin kin san yanayin mijin naki, yakarasa fadar hk yana juyawa ni na wuce, dariya ta subuce mata tace a dawo lfy. ya nufi dakin nablah kwance take sai kuka take kasa kasa mara sauti baba bilki na rarrashinta ahaka ya samesu baba bilki naganin yashigo ta mishi ina kwana ta fita karasawa yayi ya haura har saman gadon cikin sanyi murya ya fara mgn pure hrt meya sameki? Meke damunki? Kina cikin hali hk shine baki bari ansanar min ba duk ya rude yayi mata tmbyr ajere cikin kuka tace marata ...marata ke ciwo oh my God ya furta hk hannushi na rawa ya janyota jikinshi yana shafa Marar OK sorry pure hrt go and take ur bath Bari nasamo miki mgn? Kokarin mikewa daga jikinsa Amman sbd jikinta babu kwari ta kasa takoma jikinsa tana sakin kuka sorry bazaki iya tashin ba na kaiki da kaina? Nidai ka barni kawai Ka aikinka zanshiga abina ai duk kaine kaja min ciwon ta fada cikin kuka km har lokacin bata sake wani kokarin mikewa daga jikinsa ba,. Dana miki me har ya haddasa miki ciwon mara tayi shr takasa ce masa komai tana kukan ciwo kallon yadda take kuka yake wanda yasan har da shagwaba ciki Amman still tabashi matsanancin tausayi sannan duk abinda zatayi akan yawon saduwar dayake daita bazai fasa ba sai dai tayi hakuri da yanayinsa kawai, yasan tana kokari Amman hkn bazai saka ya daga mata kafa ba da hk kowace mata wace ta mallaki namiji irinsa take sabawa muryarsa a kasalance yace naji zan tafi Amman Bari na turo miki zeenat aa nida karka min gayar mutane zan warke zuwa anjima OK Bari na turo miki baba bilki ta taimakamiki kiyi wanka kici abinci kafin zuwa anjima zan dawo na kara kafin nashiga duty my hrt. Ta yatsina fuska tace naji tana hararasa kasa kasa light kiss yabata a idanunta da bakinta har zuwa kan pointers norse dinta sannan ya fita lips dinta ta kamo tana tsotsar inda yayi kissing dinta take taji jikinta yayi so week.. Babu wanda ya taimaka mata tayi wanka sai dai abin mamaki yadda take tunani ai period dinta zatagani sakamakon ciwon Marar dataji duk da ita idan zatayi period bata ciwon komai Amman taga wayan bai zo ba sai ruwan jarabar deeni dataga ya Dan bata pent dinta, tarasa dalilin dayasa duk sanda deeni zai taba wani guri ajikinta sai tayi wet ko ada ma can da batasan matsayinsa gareta ba shi din tmkr magnet ne ga jikinta, Kai deeni bakaramin jarababbe bane wlh ta fada hk aranta ace mutun kmr wani inji baya gajiya ji shi har da cewa zai dawo ya kara kmr wani abinci .....tuno yau zatayi hutun dadi yasaka tayi murmushin karfin can km tace shit ai gobe zai km dawo min gsky ni dai zan bari a canja duty kwana day day din nan kwata kwata bai Yi ba hutun nawa mutun yasamu hk tayi ta mgnr zuci har ta kammala wanka tazo ta saka riga mara nauyi iya gwiwa ko bra babu ajikinta sai pent kawai sannan ta hadawa kanta tea me kauri tasha ta koma ta kwanta.kmr jira ciwon mara yake tagama shan tea yace bismila tasoma murkusu. Shi kuwa deeni tuni yana office yana ayyukan gabansa sai gurin 2:00 ya nemi number nablah tana kara ba dagawa yakira zeenat yana tmyrta ko suna tare tace ita yinin ranar ma bata ganta ba Dan bata sauka ba tana karatun text da zasuyi OK daman bata da lfy ne nakirata ba'ayi pick ba ...subhanal Allah Bari na dubota ta Mike ta nufi dakin yadda zeenat taganta yayi mugun daga hankalinta takira deeni ta sanar masa. hankalinsa yayi mugu mugun tashi ,da sauri yature files din gabansa da system gefe ya fito daga office cikin sauri yana tafiya waya manne da kuneshi, yashiga lift yana sauka yashiga kwallawa sule kira, yakaraso da hanzari yana cewa boss gani. bani key abinda yace Kennan yana karasawa jikin mota. jikin sule na rawa ya Mika masa . Escort dinsa da securities dinsa naganinsa Suka mike suna kokarin zagayeshi da son shiga mitocinsu ya dakatar dasu da hannushi ya tada mota yana shiga mota aka bude masa tafkeken get din company ya haura kan titi ya figi mota da gudun maseefa , Ya bar escort da securities da sule tsaye curko curko. har ya nufi hanyar gida km wani tunani yazo masa. Take ya nufi wani babban pharmacy gudu yake shara rawa akan titi kmr zai tashi sama Amman gani yake kmr bazai kmr bazai karasa ba koda ya isa pharmacy jikinsa har rawa yake gurin fitowa sbd tunanin halin da nablah take ciki aranshi dan hk yayi musu bayanin ciwon mararta da sanadi. shap shap aka shiga hado masa mgnin . cike da respect dan da ganinsa Kasan babban mutune bana banza. shi kuwa sai zariya yake kana jin karar sautin shoe dinsa cikin mintina kalilan aka kawo masa magani ya basu kudi wanda baisan konawa bane shi dai ya kin tata yabashi... Iya galaibaita nablah tayi zeenat ta kawo mata magani tasha ta kwata tana nishi sama sama can taji wani ciwon Marar sai ga tumin jini taji yana Bin jikinta. ganin yadda take km yin juyi yasa zeenat ta tmbyta ko period zatayi ne . ta girgiza mata kai dan zuwa lokacin basan jini ke xuba mata ba. Juyi kawai take sake yi akan bed idanun zeenat yasauka kan jini... jini tagani sharkaf da rigar jikinta . ta dafata da sauri daman kina ciwon mara ne idan zaki yi period ? Still kai nablah ta juya dan takasa mgn tace OK ga jikinki nan ya baci. kiyi kokari ki mike ki gyara .period din yazo ta km juya kai alamun bazata iya ba ita kan tana jin yadda jini ke bulbulowa akasanta..... Da kyar da taimako baba bilki Suka nufi bathroom daita kallon kallo suka shiga yiwa juna daga zeenat har baba bilki kowace fuskarta dauke da tmby, ganin yadda nablah ke rike da mara jini na zuba da sauri zeenat ta nufi dakin yara dauko mata pampers ita km baba tashiga gyarata tana mgn anya yarinyar ba Bari zakiyi ba ko ma nace kinyi wayyo baba cikina sannu kinji wannnan daga Bari ne ba jinin Al'ada bane......... MMN SUDAIS CE πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Dedicated to Hauwa A usman Jiddarh Page 116 Da mugun sauri zeenat ta dawo dakin hannuta rike da pampers sbd yadda taga nablah na tsiyaya tasan pad banzai mata ba. wanda zuwa lokacin tuni baba bilki tagama kimsa nablah data ke juyi da walanniya da shanyayyun idanunta tmkr zata mutu.. zeenat ta mikowa nablah dake cikin bayi pampers din. ta karba da kyar ta saka jikinta na wani irin shaking. Baba bilki ta kamota Suka fito. "ta canza riga wace bata da nauyi iya gwiwarta Suka kwantar daita akan bed.. zeenat ta fita daga dakin tana Neman layin deeni Amman shr tana ringing ba'ayi pinking din kiran .. Sosai deeni yake gudu akan titi da taimakon Allah yasamu yakaraso estate dinsu. yana parking ya fito da sauri daga motor ko tsayawa rufe kofar bai yi ba. sai ledar mganin daya siyo ya dauka yashiga gidan agigice .. Sanda ya shigo dakinta tuni har bacci yayi nasarar dauketa. dan hk ya tsaya yana kallonta kafin daga baya yakaraso inda take kwance tana bacci da sauke numfashin wahala.. yasoma tashinta ahankali yana hura mata iskar bakinsa afuskarta . Ahankali ta bude shayayyun idanunta tana kallonsa dasu . idanunta cike da radadin ciwo har wata uwar rama tayi . ta gyara kwanciyarta tana yatsina fuska jikinsa ya janyota sosai ya rungumeta yana Kare mata kallo hankalinsa ya sake tashi sosai dan ganin yadda ta dawo cikin lokacin kankani, yashiga shafa bayanta yana jin dumin jikinta na ratsashi.. sannan muryarsa a sarke yakira sunanta pure hrt ....... kasa amsa masa tayi sai idanunta data zube cikin nasa tana narkersu batare data iya kokarin cewa wani Abu ba . Yace sannu ya kike jin jikinki tace uhm sanda cikinta ya sake murdawa. da karfi tasaki kara me sauti gaske ,tana dafe mararta da hannuta daya. Kana tana yarfe Dayan Hannun nata da cizan lip's dinta. ,bashiri deeni ya sake wani irin rudewa Mara mialtuwa ya zabura ya kamkameta ajikinsa. meke damunki ina ke miki ciwo tell please Gaya min inda ke miki ciwo? duk gabadaya yake jero mata tmbyr yana rungume daita. takasa mgn sai juya kai kawai take babu shiri ya doro daga saman gadon ya nufi wardrobe dinta ya dauko mata doguwar riga ya daura Saman ta jikinta . ya dauketa ya fito daita rungume ajikinsa yana kiran zeenat da karfi ... Zeenat.. Zeenat.. Ta sauko da hanzarinta km a rude sbd yadda yake kiran sunan nata afrigice yana tafiya kizo muje hospital ...a rude tace OK to har ta biyoshi abaya km ta juya da sauri ta koma dauko mayafi . shi km ya nufi compound din gidan daita . jikinsa har tsuma yake tsabar tashin hankali gabadaya yagama rudewa ya Manta da wani maganin dayasiyo mata sbd ganin yanayinta. baba bilki ta biyosu har gurin mota tayi musu addua a adawo lfy Allah yaba da lfy. kai tsaye family hospital dinsu suka nufa daita . Da gaugauwa aka Yi attending dinsu. Dubawar farko doctor ya tabbarmusu da ciki gareta.. miscarriage zatayi deeni yayi shock tare da shan jinin jikinsa hankalinsa km yayi mugu mugun tashi da jin abinda doctor yace. ita kuwa zeenat kadan ya rage batayi suman tsaye ba, tsabar firgici da mamaki wani ciki ..ciki wani cikin ga nablah.... Shiru tayi kawai tare da hada hannuwata guri daya ta dunkulesu Kana ta shafa fuskarta hade da hancinta tana hadiye wani abu dataji ya tsaya mata aranta. Taimakon gaugauwa akayi mata ,tare dayi mata wanki mara.. Zeenat takira ummi tana sanar mata . ummi tace again wani cikin batare dana samu jikokin ya'yan danafi kauna arayuwata ba, km nake mafarkin samunsu ....... uhmmmmm umminah kar kice hk please . ba laifinta bane itama daga Allah ne, nasani mamana Amman Ina son ganin tsatsonki a duniya km acikin gidan deeni kafin mutuwata. , bakida kowa bakida komai bakida wani da zaki kira shakikinki a wannan duniyar inda bani Raye. ya'yanki sune gatanki,sune komanki.sune farincikinki. miji bai tataki ga rashin haihuwa ga kishiya anyi miki tazo tana zazzaga ya'ya batare da kina da ko daya ba.. A kullun ina kuka da bileming kaina abinda nayi miki arayuwa.. Dan girman Allah ummi ki bar tuna baya .jiya ta wuce mufuskanci abinda yau zata haifar. Ni irin tawa kaddarar Kennan kimin adduar cinye jarabawa ummi. , nima ina jin tmkr nayi hauka da wasu abubuwan, to yaya zanyi ummi ? hk Allah yake son ganina BaTare da kowa ba. banida dabara akan komai facce abinda Allah ya zatar akaina . ummi kicigaba da Yi min addua.. adduarki gareni garkuwa ce Tana goge hawaye takarasa zance. Ummi ma goge hawayen da suka zubo a idanunta tayi ta katse wayar batare da ta sake cewa zeenat komai ba.. Koda shima deeni yakirata tace taji zeenat ta sanar mata Allah sawake yabada lfy tace tare da katse wayarta. , deeni yayi sororo tsaye yana kallon wayar hannushi cike da mamakin da alajabin umminsa. da yanayin datayi masa .to me hakan yake nufi km? sosai akabawa nabal kulawa yadda ta dace. Deeni sai nan nan daita yake yana lallabata. Kwanansu daya cikin yini na biyu Suka fito daga hospital . Amman ko kafar ummi basu gani ba balle ta lekosu . Koda deeni yakirata tace itama bata jin dadi jikinta. sai daren da suka fito ne tazo. shima sai da zeenat tasaka mata kuka sosai tace lallai sai tazo .. Yayinda duk ta inda suka hada ido da deeni harara take aika masa da mugun kallo . shi dai har lokacin cike yake da mamakin mahaifiyarsa a iya saninsa yasan babu wata matsala tsakaninsa daita. bawani dadewa tayi ba ta wuce abinta . dan ko saman zeenat bata hau ba, dan itama haushinta takeji sai wani rawar jiki take akan abun .. Shi kam deeni ummi na tafiya dakin nablah yakoma har da saka key sannan ya koma bakin gadonta ya fara tashinta. Sbd lokacin shan maganinta yayi Tashi tayi ta zauna tana dan yatsina fuska ya janyota jikinsa sosai ya rungumeta yana kissing dinta da karewa nonuwanta kallo wayanda suke tsaye cike da ruwan nono . shafa bayanta yayi yana kiran sunanta cike da shaukin kaunarta . dagowa tayi tana kallon cikin rikitattun idanunshi batare data bashi amsa ba . yace ga magani ki tashi ki sha ya kai hannushi dake rike da maganin bakinta da ruwan roba nestle pure life sai data zame jikinta daga rikon dayayi mata kana ta karbi maganin . tsayawa tayi tana kallon maganin hannuta tana sake yatsina fuskarta wanda daga gani kasan tsabar shagwaba ce kawai ke dawainiyya daita . Ya tsura mata idanunshi yana tsareta dasu sosai ya bude bakinsa kmr me koyon mgn yace ki sha man. Uhmmmmm bazan iya sha ba akwai daci sosai wlh .. Ya sake matso daita sosai ya manneta da kirjinsa ya daura wuyansa Kan kafadarta Yayinda ita km take rike da ruwa da magani . Yashiga goga mata gashin fuskarsa a wuyanta. take taji tsigar jikinta sun shiga mikewa daya byn daya. ta runtse idanunta tana sakin numfashi , please pure hrt ki daure kisha maganin. nasani akwai daci Amman ki daure kisha kada ki jefa zuciyata cikin rudani mara misaltuwa doctor ya tabbar da'a tsaya akan kisha koda zuwa na three days ne akai akai. , ta tsuke karamin bakinta sannan tasaka maganin abakinta da kyar ta iya hadiyewa sbd mugun dacin magani. ya zareta ajikinsa ya Mike ya karbi robar ruwan ya ajye gefen bed side dinta. Yaji ta soma kakarin amai yayi saurin karasowa gareta yana dafata , yana mata sannu har ta dawo normal batare data taYi aman ba. yashiga lallabata yana kallonta cike da tausayawa. muryarta a sanyaye km a shagwabe tace abban anan .. Yes pure hrt... Ya'akayi ? wai me doctor yace yana Damuna ne ..? Kawai on-exepeting yaji ta jiho masa tmbyr. Sosai ya km sanya idanunshi cikin nata yana kallonta da nazarinta batare da yace daita uffan ba. Tacigaba tun a hospital nake tmbyrka abinda ke damuna kamin shr...... muryarsa na rawa yace Meyasa ..Meyasa kika damu sai kin San abinda ke damunki? wanda ko angaya miki babu amfanin komai da zai miki ? Ni dai kasanar min koda kuwa bazai Yi min amfanin ba ,takarasa fadan hk tana hade fuskarta sosai . Lip's dinsa na kasa ya laso da harshensa yana me runtse rikitatun idanunshi gam . kusan mintuna goma ya dauka ahaka sannan ya sake bude bakinsa da kyar ya fixgo mgnr yace miscarriage kikayi na sati uku.. ....taji wani zuuuuuummmm ajikinta zuciyarta tashiga tsalle da kokawa kmr zata Fasa kirjinta tafiTo. wani irin sororo tayi tana kallonsa da tuna kalmar miscarriage din dayace tasan abinda ake cewa hkn, Amman gabadaya yanzu tunanita neman juyewa yake. tarasa ganewa ma'anarsa gareta. can ta zabura ta sake gyara zamanta sosai tana me numfasawa a Dan tsorace tace idan zan fahimceka sosai kana nufin Barin ciki nayi ko me? Ya bude rikitattun idanunshi ya sauke cikin nata tare da hade ranshi sosai dan ma karta kawo mishi raini yace uhm. , ta dafe kirjinta da duka hannuta tana dubansa da wani irin yanayi na daban. kace uhm fa ? ya shareta yasoma kokarin cire rigar jikinsa Dan nan zai kwana sbd zeenat ta basu kwana ya dinga kwana tare daita har taji sauki . Kennan gaske ne abinda na fahimta ? ta sake tmbyrsa ya Dan dakata da abinda yakeyi ya juyo gabadaya yana dubanta muryarsa a dake yace abinda kika fahimta gsky ne miscarriage din ciki kika Yi kowani Abu ne. , ta shafe da wani irin matsanancin kuka tana kallonsa muryata cike da kuka tace ciki nayi acikin dan wannan lokacin. Amman kakece min kowani Abu ne.. , irin ma baka damu din nan ba. Kalli yan yarana duka duka watansu nawa yanzu da haihuwarsu zan sake yin wani cikin sai kace wata kaza.. Amman babu komai na godewa Allah ma dayasa cikin ya fita.. Ya matsota a harzuke yana neman damkar wuyanta . ta goce da sauri yashiga nunata da yatsan hannushi na rawa yasoma magana cike da in inna ki... ki..shiga hankali dani ki dawo cikin natsuwarki . Ko kina hauka ne? ni ina nan ina bakinciki narasa cikina... ke km kina godiya ga Allah daya fita. duk duniya babu hasarar dake Tabamin zuciya da gangar jiki kmr wannan hasarar. da kike mgnr wai yaranki... watansu anan nawa a duniya kika sake daukar cikinsu Mimi, ballantana su wayan nan har sun shiga wata na hudu zaki kawowa mutane shirmen banza da wofi . wallahi wallahi ki daina ganin ina sonki zan iya mantawa da shi son karan kanshi na haukataki da rashin mutuncina ... Kar ki bari nasoma nuna miki true colour dina. ya dinga mata wasu abubuwa kmr zai doketa. ita km sai kuka take har da shesheka . ya juya fuuuuuuuuuu a fusace ya bar dakin yana fita ta daura hannuwanta duka bisa kanta Tana kuka takaicin deeni. kafin daga baya ta dinga godewa Allah dayasa cikin ya Zube .... ... Hk kawa kmr wata kaza a km ganinta da wani cikin.. Washegari koda yashiga dakinta ta hade rai sosai shima hk ya shareta. kawai yayi abinda ya kaishi ya fice. Har kwana biyun. Da zeenat tabasu tacika deeni da nablah basu sasanta tsakaninsu fushi suke da juna kowanne ya dauki zafi akan dan'uwansa. Yayinda uwargida ke sake daukar darusa akan duty dinta . dan koda shemah taxo gidan duba jikin nalah dayake deeni ya sanarwa fk. kullewa sukayi adaki sunata tautaunawa. kasancewar itama shemah tasan komai akan kwanakin da zeenat ta bawa deeni da nablah. a kunne shema ta radawa xeenat irin abubuwan da zatayi wanda zata sake rike mijinta gam gam atafin hannuta zeenat nagama saurara tace kai Sheemah . Kai shema ko to tsaya nan kallo ayi babu ke wallahi. zeenat tace kinga ko wlh ban taba yin wannan abun dakika sanar dani yanzu acikin rayuwaru aurena ba. Amman Inshaallahu wannan Karon zan gwada. To wallahi ki daure ki gwada kigani babu boka babu malam zaki rike mijinki gam gam. ke wlh sauran bayanin ma Kece da kanki Zaki bani labari Suka kwashe da dariya kai shemah yaushe kika zama oganniya hk? uhmmmmm zauna nan ido fa yagama budewa yanzu , gashi mazan yanzu yan son jin dadi ne. Kibarini yanzu nan zan bari asakaki cikin wani group dinmu na karuwa . *mufarka mata* sunanshi akwai darasin sosai da'ake koyarwa aciki . OK kawata Kibada number ta asakani. yanzu kuwa yaushe zamu Bari axo har gida akwace mana miji muna ji muna gani, ai ni kin min daidai wlh dakika bawa shegiya 1 month. Dan wlh nasan iya gasuwa tayishi hannun deeni .. Zeenat tayi murmushi Kinga kuwa ni har ga Allah ba dan mugunta ko Dan wata manufa nabasu ba . kawai dai Rawan kan danaga yanayi ne yasaka . Uhm Allah zeenat kinyi sanyi dayawa yanzu kmr bake ba . Amman km hkn ma dakikeyi daidai ne Allah ya kauda fitina tsakaninku nan Suka wuni suna shafta tabari aka saka zeenat cikin *mufarka mata* zeenat ki rike mijinki da kya wlh mazan yanzu ba'a musa rikon saka saka sai kadage da kirsa dakisisina da daukar darasi gurin tafiyardasu acikin tafarkin rayuwar aure . kinga acikin wannan group din zaki sake sanin yadda sinadarin rayuwar aure yake. sosai shemah ta dinga bata course iri iri wanda dayawa zeenat tasani wasunsu km batasani ba. ,karki guji mijinki dan kinga yana mata wasu abubuwa matsawar bashi ne ya kawar da kai daga gareki ba . karki bujire mishi kinsa kyautatawa na raunanar da zuciyar ma'aboci so . sai gurin la'asar Suka rabu.. Deeni tsaye yana kammalawa da duk abinda yasan ya zame mishi jiki da ka'ida Kafin kwanciyar baccinsa kmr su burush da tsaftace ilahirin jikinsa . tsaf yashirya kmr wani sabon ango sai kamshi turare yake zubawa takoina a tsantsar jikinsa sanye yake daga shi sai boxes iya cinya ya dauko White rigar bacci ME budaden gaba ya saka wacce ta bayyana cikakken zatin kirjinsa yayinda kwantaccen gashin kirjinsa ke kwance luf luf. suna Zuba sheki yashiga dakin nablah ya duba lfyarta jikinta. ta kalleshi tana yatsina fuska. ranta yayi mugun baci da ganin yanayinsa sbd tasan inda ya nufa adaidai wannan lokacin km tasan yanzu fa duk irin abinda yake mata shi zai je yayi da zeenat. koma tace fiyye da hakan. wani tutukin bakincikin ya caki kahon zuciyarta. kirjinta ya dinga tafarfasa yana mata yaji. Taji kmr tayi hauka tana kallonsa yakarasa inda yaransa suke kwance yana dubasu yana sumbatarsu sannan ya nufi hanyar fita daga dakin batare dayace mata kala ba .wayyohhly wayyohhly ai tana ganin fitarsa ta saka kuka ME tsanani Wanda tasan na kishin mijinta ne kawai . ta zauna rigingine tana juya kanta, zuciyarta na wani irin dokawa da sauri.. Shi kuwa deeni yana fita part din uwar gida ya nufa yana shiga dakin yaji shr dan hk kwanta akan doguwar kujerar dake parlour'nta kasancewar bai isketa Cikin dakin ba sai dai yana jin motsin saukar ruwa a bathroom dinta hakan yabashi tabbacin tana ciki dan hk yacigaba da kwanciyarsa anan sai dai ahankali ahankali tunanin nablah ke zuwan masa har yasoma addaban ruhinsa, sosai yaji zafin abinda ta masa akan rasa cikin jikinta da yayi . shi ko duniya za'a haifar masa yana so abinsa , to idan ma yace bayason Magada yaya zaiyi da tarin dukiyar da Allah yabashi wace shi kanshi bai san iyakatar ba. ballantana km Allah ya jarabeshi da matukar son tara ya'ya masu albarka take km wani irin shaukin kaunar nablah da tausayinta ne suka sake nunkuwa azuciyarsa da mamaye kowane gaba ta jikinsa. Hakika ita din irin albarkace me yawan albarka ya'ya atare daita. Kalli yadda Allah yake azurtata da samun albarka ya'ya akai akai cikin lokacin da bawani lokaci ba. Tana shirin haifa masa wani cikin banda kaddarar ta gitta. Shi kuwa me zai cewa Allah sai godiya alhamdullahi Allah yabashi kyautar kyawawan yara daga tsatsonta. Numfashi yaja ya sauke da kyar gaskiya dan hk bai kamata yayi fushi daita ba irin hk. ko dan kasancewar yarinya karama gareshi. nablah alkhari ce gareshi daga sama . ga tsantsar kyawu ciki da waje. Ga tarin sihirtaccen ni'ima Mara misaltuwa ga hakuri da tarin natsuwa uwa UBa hangen nesa kodan hk ya isa mutun yaji yana matsannancin kaunarta. ya sake Jan numfashi da ajiyar zuciya ahankali tunaninta ya addabi ruhinsa ya dinga Tuna moment din da suka spend tare acikin wata daya kacal. Hakika ta kula dashi ta nishadartar dashi ta jiyar dashi dadi da sihirtacen ni'imarta wanda bai jin zai km lasar irinsa. uwa uba hakuri akan shimfida aure wanda shine Ke kaita makura da jarabarsa har ta nuna kasawarta.. tunaninta yake sosai har yasoma manta inda yake. tuno wasu daga cikin moment din da yayi spend daita yasa take hankalinsa Yasoma tashi. natsuwarsa tasoma barin jikinsa joystic dinsa ta dinga mikewa ahankali tana kumburi har sanda zeenat ta fito daure da towel iya cinya bai sani ba . har tazo ta Wuce shi zuwa gaban mirrorw Tayi simple makeup domin tafi bukatar mijinta da tunanin yadda zata sarrafashi yau akan bed akan doguwar makeup din dazatayi so take ta zautar dashi matuka yabata matsayi koda kuwa bai kai kwatankwacin irin wanda yabawa nablah ba azuciyarsa . turaruka masu dadi da sanyi kamshi tayi amfani daahi kana ta saka wata yar rigar bacci iya cinya me budadden gaba wanda ake iya hango kirjinta muraran . tsaf tayi shirin bacci . Ta isa inda yake kwance ta dan tsaya akanshi tana kare masa kallon take tagane yana Cikin duniyar tunani ne wanda batasan ko na me ne ba, sannan bai ma san da tsayuwarta ba. Tayi murmushin yake wanda yafi kuka ciwo. Tana shafa kyakkwan fuskarsa ahankali ahankali idanunshi ya sauka akanta. Tunaninsa da natsuwarsa suka dawo gangar jikinsa. muryarta ta fitar ahankali tace my hrt... Lafya tunnin me kakeyi hk? Yayi Shiru yana kare mata kallo tsab domin wani irin kyau yaga tayi masa cikin kayataciyar rigar baccinta please fada min damuwarka ni me iya sadaukar da farincikina gareka ne . yayi shr yaki cewa daita komai sai tsosa keyarsa da yayi yana shafa kasumbarsa hade da yin Mika . take idanunta yakai kan joystic dinsa. taga yadda ta mike taja hannushi tashi my hrt muje bedroom,, ahankali ya mike tsaye yana sake yin wata mikar zeenat ta Saki hannushi ta cafki joystic dinsa tace muje ko... Taja shi ahankali yayinda joystic dinsa ke hannuta shi km oga deeni yana biye daita abaya ahankali har suka isa bedroom suna zuwa ta saki jijiyar tare da dan shafa kanta , deeni yayi saurin sauke wata boyayyiyar ajiyar zuciya da nishi kadan ashhhhhhh sbd yanayin daya tsinci kanshi ciki, me ke shirin faruwa hk wani irin sabon salo ne wannan yaga zeenat din tana kokarin zuwa masa daahi wanda bai san dashi ba. km baiyi expecting dinsa, daga gareta ba . zeenat ta danne murmushin mamakinta da take hangowa a idanun mijinta Tana cire rigar baccin jikinta sai ga manya brast dinta Sun bayyana acikin bran dinta har wani bulukowa sukayi ga manya bombom dinta wanda tsabar fadi da girma kadan yarage pent dinta yage. Nan fa oga yasoma hadiyar yawu ya matso kusa daita ya kai hannu ya fara shafasu yana mammatsasu ita km ta dinga nishi tana jin dadin abinda yake mata . ta tsuguna ahankali ta kamo jijiyarsa tana shafawa tare da daura bakinta ta riga tsotsa tana lasa cike da wani salon me ban mamaki. sai tasha sosai sai tacire ta km medawa bakinta shi ko deeni rikicewa yayi ya Manta kowa sai nishi yake fiddawa yana zuba sambatu da kuka dadin abinda bai taba samu ba Kennan sai yau. dan hk ya dinga danna kanta yana cewa tacigaba kai gsky zeenat kin iya sarrafa dan Adam daman kin iya irin wannan salon Amman baki tamin ba. gsky baki kyauta min ba Allah kin cuceni kin cuci kanki Allah ya isa yana sake rike kanta duk yadda tasan Zatayi masa tayi sai ihu yake yana zuba shirme iri irir ahankali ya dinga moving daita har zuwa kan bed shima hannushi yakai kan bras dinta ta dinga nishi tana jin wani irin . ai dataji dadin yayi mata yawa sai ta km daura hannuta kan sandar girma tana shafawa tana mammatsawa shi ko deeni gabadaya yasoma zaucewa gashi bran dinta na distoping dinsa tana neman hanashi jin dadi da sauri jikinsa na raWA wajen Janye bra sai ga brast dinta sun bayyana Sosai hankalinsa yaYi mugun tashi gani yake tmkr basu bane abinda yake mora tsawon shekaru takwas. Sun kara wani salon canzawa ganin yadda brast dinta suka bayyana ga laushi ga su Sun cika da ruwan nonO abinka ga me yaron ciki nan fa deeni yasoma sarrfasu ya daura bakinsa yana tsontsa nipples dinta yana lasa dadi take ji sosai yadda bakinsa ke tsotsan nipples dinta tuni zeenat tayi nisa cikin duniyar sama sai nishi take ahankali tana kukan dadin tana fadin ashhhhhhhh washhhhh dadi deeni cini ka kayi socking dina ya gangara Zuwa kasanta yasoma socking dinta please kacigaba karka cire dadi sosai sai kara turo masa take ..wani irin shauki taji yana ratsata sbd iskar dataji yana hura mata akasanta yana sake sauke harshensa ciki .... *kalu bali gareku matan aure domin akwai mata dayawa wanda kwata kwata basu jin dadin aure ko gamsuwa da mazajensu. Domin ina samun complains sosai akan hk. bana jin daDin mijin this and that karki manta kema mutun ce ba baiwa ce ba ,da zaran mijinki na romacing dinki kika ji baki jin dadi kada ki cutar da kanki madam domin shi ba aljani bane da zan san kina ji ko akasin hk* *so da zarar kinji yana taba miki inda bakijin dadi you have to show him the way you want .ko inda kike san idan antaba miki zakiyi enjoy so that he will do it for you so nice ko dauki hannushi ki daura inda kika san idan antabaki zakiji dadi. dan Wlh azim wasu basu jin* *sinadarin dake cikin rayuwar aurensu,domin inda feelings din mutun yake daban inda ake tabawa mutun daban kinga babu ta yadda mutun zai Yi enjoy wlh wata har Allah Allah take mijinta yayi yayi ya tashi akanta sbd takaicin bata jinsa yadda *yakamata wanda shi bashi da laifi wlh laifinki ne, wata wai ita kunya take ji tacewa mijinta ya taba mata gurin jin dadinta please muyiwa kanmu adalci mu dinga cire kunya atsakanin *mazajenmu ba'a kunya a shimfidar miji. Namiji baya bukatar kunyarki akan shimfidarsa.( Innal ayya'a minal iman) lalai ita kunya tana daga cikin imani Amman ba'a kan bed ba* *madam after you finish ur husband to the head to toe, let him finish you too ,shine abinda ake cewa sinadarin rayuwar aure wanda wasu Matan basu san dashi ba aciki duniyar tamu, dan wata common kiss bata iya ba gata nan dai dumsun daita please mu canza ni nasan namiji idan shi ne kike masa abinda baya jin dadinki zai ce ki taba masa nan Dan hk madam babu wani kunya ki nunawa mijinki abinda kike so* Sosai deeni yayi mata abinda take so Byn minti kadan deeni ya Saki brest dinta yasoma mugun ruda mata jiki tana cire masa rigar baccin jikinsa suka fada duniyar maaurata. Iya gurzuwa sun gurji juna iya hakuri tayi dashi shima km yaji daban Akan koda yaushe dayake mu'amula daita sai dai itema ba zata iya dashi ba sai dai ya kyalleta.. kwance suke byn komai yakammala atsakaninsu sai dai jikinsu Rabi lullube yake cikin tautausan bargo. murmushi ne akan fuskarta sakamakon yadda mijinta bai nuna mata kasawarta gareshi ba. sai yaba mata daya dingayi. facing din junansu suke kowanensu idanunshi cikin na dan'wansa kusan minti goma suka dauka ahaka . ya busa mata iska bakinsa gsky my hrt... wanna Karo kinyi kokari bari na matso sosai naji sirin abun ya matso sosai Kunyarsa takamata tayi saurin juya masa baya ya rumgumeta jikinsa yana sake yaba mata....... Sosai taji dadi . wannan shine karo na farko daya yaba mata yanuna mata caring da tsantsar kauna da kulawa irin ta mata da miji. ahankali bacci ya dauketa rungume ajikinsa. Allah sarki nablah kam nacan sai juyi take akan bed takasa runtsawa ta rigada tayi mugun sabo da kwana a hakarkarin mijinta acikin wannan lokacin . ganin takasa samun natsuwar zuciya ta mike zaune tana zance zuci tana kallon ceiling dakin lallai aunty zeenat kinyi hakuri sosai da kika iya Bamu har tsawon wata guda . gsky ni kam banajin zan iya wlh.. Allah banzan iya ba. Sai km ta km fashewa da wani kuka a she kawai ina jin Haushin kishinki ne ada bisa wani dalili naWa . hakika shearing din miji akwai ciwo da radadi mara misaltawa. najinjina miki bisa hakurinki .. ni ma km Inshaallahuu zanyi koyi da irin hakurin da kikayi . duk abinda deeni yake sai yaji nalah cikin ranshi tazo masa, daita ya kwana yana jin tausayinta yasan da wuya idan tayi bacci yanzu sbd irin sabon da yayi mata me wuyar mantawa. washegari tun 7:00 Mmn sudais ce πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Dedicated to Hauwa A Usman Jiddarh Page 117 Tun 7:00 na safe nablah tashiga kitchen domin daura musu abinda zasuyi breakfast dashi bisa ga nata adalcin .tashirya abinci kala kala kusan kala biyar masu rai da lafiya tashirya dinning takoma dakinta ta tsalla wanka tasha kanan kaya wandon pencil jeans da riga pinky wace gabanta aka rubuta I promise to be with you ta gyara gashinta ta tufke shi tsakiyar kanta da rebon ta janyo wayarta dake charge tashiga yanar getso tayi zurfi sosai Amman duk abinda take hankalinta naga mijinta. su Deeni kuwa basu samu damar fitowa ba suna can suna gurzan junansu shida zeenat tmkr sabbin shiga,amarci sai gurin daya na rana suka fito kasancewar week end ce. , aiko nablah ta sake cika tayi fam ta dinga jin haushin deeni Cikin ranta har da kiransa jarabbbe kawai wani lokacin km har hawaye ne ke zubo mata . Sun sha kyau sai kamshi suke xubawa .tare suka jero zuwa dinning dayake nablah takira awaya tasanar mata ta shirya dinning zeenat tayi mata GodiYa. Byn Sun kammala da breakfast suka nufi ainihin main parlour 'n gidan deeni ya zauna kan three star yana kunna TV ita km ta kwanta ta daura kan bisa laps dinsa. Wuni ranar duk inda kaga deeni da zeenat manne suke da junansu kmr zasu hadeye juna no any space tsakaninsu. ko tana kwance ajikinsa. ko bisa cinyarsa suna shan soyayya. yayinda hkn yayi matukar daga hankalin nablah zuciyarta takasa sukuni da sakat. dauriya kawai take irin nata da hakuri, yayinda shi deeni ya dinga zakewa, wani abun ma da 2 yake dan kawai ya kular daita ya tunzira zuciyar nablah da nuna mata ba'ita kadai bace Matarsa, da zata dinga shamasa kamshi ba. Sai da yamman sosai zeenat suka rabu da deeni kowa ya kama gabanshi sbd lokacin duty nablah yashigo. Ahankali yashiga dakin nablah bakinsa dauke da sallama, ko kallo bai isheta ba ta amsa sallamar aciki ,shima dan tasan mahinmacinta ne. shima deeni ganin yadda tayi masa yasa ya shareta ya nuna mata yafita iya miskilanci . daren rana deeni yaki zuwa dakinta yana son ganin iyakarta akanshi itama taki binshi dakinsa dan hk kowannensu ya kwana da zugin Zuci da rashin jin dumin junan dan'uwansa . . Washegari girkin zeenat. ta shiga kitchen da kanta ta shirya lafiyayyen abinci tuwon farar shinkafa da miyar ogoro soup wacce taji kayan hadi nama da busashen kifi . da juist din cucumber ta tasha kwalliya da wata arniyar gezner sai kamshi take zubawa koina kana ganinta kasan ita din wace ta taso cikin gata da arziki ce . suna zaune gabadayansu a parlour har nablah lokacin yaran na tare da baba bilki tana masu wankan yamma nablah ta hade cikin riga da siket wanda suka karbi jikinta suka fidda Shep din surar jikinta kana hango tudun nonuwanta azahirance bazaka taba cewa ta haihu ba tana da tuwon nono. deeni ya dawo zeenat ta mike tsaye jikinta na rawa gurin tarosa tana bashi kiss ta koina. da cire hanky wanda yasha kamshi turare tasoma goge masa fuska dashi duk da bawani gumi tagani fuskarsa nashi ba. tajawo hannushi zuwa hanyar dakinta . Nablah tayi masa sannu da zuwa yana tafiya ya amsa. zuciyar nalah tayi tmkr ta buga tashiga tsalle tana Kai kawo kai ashe hk kishi yake da ciwo da Cin rai ? Har ta dinga addur Allah yasa ayiwa zeenat kishiya alokacin tana matsayin me aikinta ashe abun kanta zai komawa. Ta bi bayansu da kallo wato ko gurinta baza'a Bari yazo ba. ko dan kiss din nan daya saba yiwa duk wace ba itace dashi ba. Tayi shr kawai tana Nazarin abubuwa. suna shiga dakinsa zeenat Tasoma cire masa kaya jikinsa ya saura daga shi sai boxes ya kwanta yana kiran washhhhhh my hrt ta sake yi masa sannu kana taje ta Hada masa ruwan wanka ya Mike da kyar yashiga ta barshi yayi. ta dauko masa kayan da zai saka marasa nauyi ta feshe masa su da turare ta zauna zaman jiransa har yagama suka fito tare hannuwanshi duk zagaye da kugunta suna saukowa suna kyalkyala dry. kallo daya nablah tayi musu ta dauke kanta akansu tana rarrashin zuciyarta tana danne abinda take ji xuciyarta. har suka gama cin abinci wanda gabadaya deeni ya tattara hankalinsa akan zeenat suna hira sama sama irin na yayyu. Hirar yake kawai Amman fa zuciyarsa na wani irin mugun beating akan nablah domin hakurinsa ya soma karewa akanta. Nablah na gama cin abinci take ta bar musu gurin takoma dakinta. Ranar Kwanan nablah sama sama ta karbeshi babu yabo babu fallasa sbd tana jin haushinsa da fushi dashi. tayi kwaliya sosai sai baza kamshi take abinci kawai ta tsaya tabashi takama gabanta . karfe goma daidai deeni yakirata ta waya yace tazo Dakinsa yanzu. tashigo dakin da sallama tana me hade rai ya amsa tare da cewa zauna Man kin wani tsaya. uhm ba zama ne yakawoni ba ta fadi hk tana jijiga masa body da cizan lips dinta . ya shareta yacigaba da abinda yake kusan minti goma tana tsaye taki zama gashi shi km yayi mata banza da takaicinsa yakamata bata san sanda ta juya zata bar dakin ba taji an fexgota da karfi sai bisa faffadan kirjinshi . yasoma aika mata kising First takoina .kafin yasoma mgn.. mekeke nufi dani ne uhmmmmm ? sai wani shashshareni kike kina batsar dani .. kina ja min aji dan kinga ina sonki ko. Tasoma kokarin kwacewa daga jikinsa, ni kabarni babu ruwanka dani Kasan dai wayanda kake so amman bani ba . kice.. kice abincin ruhina ya fada hk yana sake tallabo fuskarta kinsa Allah bazan iya jurar wannan salon iskan naki ba. daga mgn sai ki dauki zafi fiyye dani. kin fada min mgnr da banji dadi ba akan barin cikinki km na nuna banji dadin hk ba to meyye naki na fushi hk gabadaya Kin daina sakin ranki. kinki barina na shana. Dake . wace take bani kulawa kina jin haushinta. , wlh ki dinga boye wannan kishinki naki akaina nasha gaya miki kafin tabashi amsa yayi Saurin hade bakinsu guri daya yana tsotsa yana cewa baki da hujar kare kanki agurina nasan salonki kishinki gareni pure HR....... batabari yakai ga isar da sakonsa ba tayi saurin fexgewa daga kamkameta da yayi tana cewa wlh kabarni abban anan banason abinda kake min meyye abin kishi anan ince matarka km tare nazo naganku . "to kishin me zanyi akanta. shima da sauri ya sake riko hannuta jikinsa sai rawa yake dan ranshi yagama biyawa daita . yashiga OK shikenna naji baki kishina. Meyasa kike guduna yanzu a shimfita ?yasoma romancing dinta cikin zafi zafi. dan Allah kabarni daman wa abinda kakirani Kennan? Yace uhmmmmm tace to bazan bayar ba. magiya yashiga Yi mata kiyi hkr ple zance ya wuce ki taimaka min ki bari na tsotse ko bakinki ne . kallonsa tayi ganin yadda ya dawo mata abin tausayi ita kanta tayi mugun missing dinsa akan bed, bazato taji ya daukarta cak ya daura kan bed .. bakinta yafara tsotsa cikin salon kwarewarsa tuni ya mantar daita suka fice daga haiyansu sosai take maida mishi da martani sai daya ga tashagala sosai . yasoma cire mata rigar baccin jikinta boob's dinta Suka bayyana agabanshi a rude yasoma sarrafasu ahankali . ya dinga sarrafa nonuwanta kokarin cire pant dinta yake aikuwa tuni tasoma yi masa kuka nidai wlh kabari hk.. tsoron na km samu wani ciki nikeyi yanzu . please pure hrt yana fada yana kara jan pant dinta kasa ni dai wlh a'a ta fada cikin kuka tana kokarin sauka daga kan gadon ya fexgota da karfi ganin bazata saurareshi ba yasa yayi kicin kicin da ranshi ya dawo mata asalin deeni dinsa. cikin kausashiyar murya yace kina son na barki? Da sauri tace eh tana goge hawayen idanunta yace then hold this yana nuna mata joystic dinsa and socking it for me . zaro ido waje tayi da sauri tana girgiza masa kanta hade yarfe hannu sannan tace I can't do it OK kwata ki cire pant dinki na gamsar da kaina da ni'imarki ya fadi hk yana kashe mata idonsa daya. kuka tacigaba dayi. tana rokonsa ya barta batason yin ciki yanzu. gani tana neman bata masa lokaci ya janyonta jikinsa yana kokarin cire mata pant din dake sanye akasanta, wanda shi kadai yayi saura ajikinta . ai da sauri tace wait I prefer to sock you wlh akan kamin ciki ta fada tana runtse idanunta tare da kamo joystic dinsa da sauri memakon Tasoma socking dinsa kmr yadda yace sai kawai takama shafawa tana mammatsawa. wata uwar kara ya saki sbd wani irin abu dayaji ya ratsashi cikin zafin nama ya hade bakinsa danata yana tsotsa. joystic dinsa na hannuta tana aikin lailayawa. ya zauce . jikinsa na rawa ya rike kanta yana shirin kai joystic dinsa cikin bakinta ta Saki kara Allah bazan iya sha ba ka bari nayi maka da hannu . no no socking nike so wlh... ko nayi sex dake ta karfin tsiya . kar ki manta Matata ce ke sunna wacce addini yabani dama ko ta karfi tsiya ne nasadu dake.. yasoma matsota sosai Tace to.. To tsaya zanyi OK state ya sake nuna mata joystic dinsa da yatsansa. ta kai bakinta ahankali ta jefa joystic dinsa cikin bakinta ta runtse idanunta ta rinka tsotsa tana tsotsewa tana Yi kmr zata hadiye joystic din deeni idan ta zira joystic din bata cirewa sai joystic din ta tabo makogaronta Sannan ta zaro gabadaya atsorace take dashi ,shiyasa take masa komai over acting hk ta dingayi tana wasa da joystic Tana tsotsa, yayinda deeni ya rikice sai nishin dadi yake hannushi na mammatsa kan nonuwanta yana washhhhh hashhhhhhhh shihhhhhhhhhh a haka har yasamu natsuwa km Dan mugunta yaki barinta hk .gabadaya haukace mata yayi. tayi kuka tayi magiya ina sai daya kai gayin sex daita babu yadda zatayi hk ta biye masa suka afka duniyar ma'aurata cike da shaukin junansu ta dinga bashi hadin kai tana ihun oh my God washhhhh shiiiiii daman itama tana son .tsoron daukar cikin yanzu take, sai byn da komai ya daidaita atsakaninsu hankalinta yayi mugu mugun tashi tasoma kuka shi km ya dinga cin cin magani . tana meida kayan jikinta ne ya kalleta sosai yaga duk yadda tayi. yace kukan iskancin me kikewa mutane ? byn kingama shan dadinki sannan zaki dingawa mutane kuka rainin hankali, ya sake dakewa sosai ya hade rai kana yace karki tafi koina ban gama dake ba tukun. Me zan maka km ta fada bata rai.? sbd ban koshi ba yabata amsa atakaice . ta zaro IDo tana bubuga kafafunta kasa Allah ban yarda ba wlh abinci ne dazakace wani baka koshin ba? Ya dage mata girarsa daya uhmmmmm Ba'a abinci bane Amman yafi abinci dadi da test da sakawa jiki Lafiya da kuzari. kin dai ji abinda nace . tana jinsa tayi masa banza taga yasoma alamun mikewa tsaye aiko takarasa saka rigar baccinta ta kwasa da gudu. ya karasa mikewa gabadaya yabi bayanta adaidai step din karshe yasamu nasarar cafkarta da sauri ya matseta gam da karfen step yana kissing dinta ta koina da ruda mata sansar jiki ni zaki gudarwa oya wuce muje suna cikin hk zeenat ta fito zuwa kasa tagansu matse da juna, ta batsar tasoma takowa ahankalI zuciyar na wani irin rawa. deeni ya sake matse nablah gam ajikinsa Dan bawa zeenat hanya wucewa ahankali yasa hannusa duka ya dauketa sama yayi dakinsa daita yana cewa wai hkn da kikeyi shi zai hana karki samu ciki ko me? may be ma a iya wannan sex din da mukayi cikin yashiga. tasaka kukan shagwaba ai deeni nashiga dakin bathroom yayi daita ya tsundumata cikin ruwa yana rungumeta . Zeenat na koma dakinta ta lula duniyar tunani yadda taga deeni da nalah dukansu babu wani kayan arziki ajikinsu suna rungume da juna tmkr zasu zama halita daya. Kai deeni bashi da dama Ta girgiza kai tana sakin numfash. Salon mallakar deeni zeenat take daukowa kullun ahankali km take gabartawa a duk ranar gikinta . Duk abinda deeni yayi nablah bai saka zuciyarta hakuri ba sai ma gudunshi datake da zarar taga dawowarsa tayi masa sannu da zuwa take arcewa tayi WA kofarta key . idan km ranar girkinta ne datagama bashi kulawa gurin abinci da sauran abubuwa dan kar zeenat ta gane akwai matsala sai ta gudu. ba km komai yasa take hk ba sai dan ta rigada tagane mahaifarta nada saurin daukar ciki da wuri. tun yanzu ba'aje koina daga dawowarta gidansa har km yin wani ciki . a hakikanin gsky tana mugun son mijinta Amman hk zata janye masa sbd karanta yaranta . Yau takama ranar girkin zeenat . ta fitini ilahirin gidan da salon kamshi girkinta dan sai datayi abinci sama da kala biyu da abinsha ta tsaftace Jikinta tasha wasu matsiyatan kanana kaya masu bayyana sirrin jiki ta cuge a parlour tana tauna chimgu abakinta tana jiran karasowar me gida yana dawo ta mike da sauri tana bada step ta rungumeshi tana hade bakinsu guri daya sai Data tsotse bakinsa son ranta ,tana turo masa manya bombom dinta. nablah tayi mugun shaka wai Meyasa zeenat take mata hk? sai ta dinga masa abubuwa masu wuyar mantawa agabanta? Shima sai ya dinga biye mata taja tsarki a boye . Amman sai da deeni yaji sbd zuciyarsa dake kanta ya dan juyo Suka hada ido yayi mata gwalo . Sannan yashiga Yiwa zeenat wasu abubuwa dan yakara tunzirata. Aiko iya shaka tashaka. Wannan takaicin nasa kawai take ta fama dashi har tsawon sati uku deeni ya fita harkata duk ranar girkinta tana bashi kulawa sai dai akan bed zero. fatanta yadda ya fita harkarta din nan Allah yasa ya km kara mata 2 months tunda ita kam yanzu tafi son kawai ya barta takara hutawa randa girki ya sake juyowa kanta yashigo dakin fuskanartasa babu yabo babu fallasa yace xo nan ummu anan cikin zuciyarta tace wani wayyon zai mata don dan yanzu ta lura a irin lokutan dayake ganin tsarin Al'amuransa suna shirin kwabe musu atsakansu da km idan yana son yi mata wayo sai ya kiranta da hkn. Ta tabe bakinta tana shukeshi kana.. Tace har gaji da cin amarci ne da amarya km matar so ? yayi murmushin yake ai babu wata amarya da zata yi irin amarcin da kikayi a Hannuna nablah kece fa ...yasoma lisafomata alamura masu yawa da suka gudana atsakaninta dashi alokacin amarcin da sukayi tun batasan matsayinta garesa ba har zuwa wannnan ni'imtaccen lokacin da suke ciki . sannan ya kalleta yace banda ni din cikaken namiji ne yanzu bai kamata ace still ina da karfin da zaniya sarrafa Mace irin hk ba. sannan kece Wace na kamu da sonki batare da sanin kowa ba har dani karan kaina ban san sonki nike ba. a dalilin sonki na iya tsayawa na nunawa kowa har da yawanda bai kamata in Yi musu da wannan tsaurin idon ba cewar ke din ke kadai nike so ke kadai nike bukata zan km iya barin kowa akan sbd ke yanzu wa zai sani yin hk ? deeni ya dinga lissafo mata Al'amura da tun tana jinsa ne kawai har yasoma sata murmurshi har yasa ta hakura ta fidda komai cikin Raina tasa hannunta biyu ta karbi Al'amarin aurenta. Shi kanshi deeni ya dinga fahimtar dait abubuwa tare da sanar daita ta daina jin kishin zeenat sbd tayi tasiri acikin zamantakewar rayuwar aurenmu dake . Dan hk kullun idan zan bude bakinna zan fadi wani abun game daita alkharinta zan fada da karamcinta game dai adalcinta ga uwar gidana. shine abinda nake bayar da labarinta akai .hkn yasa nablah tayi niyar shuka tsiya agidan da tsokana duk randa girkinta ya zagoyo kanta .cikin wannan lokcin aka saka su anan school wanda zeenat ce ta tsaya akan komai Ranar girkinta zaka dauka nablah irin yar baby nan ce sbd hadewar data tasa aka kira mata atis mekeup da lallai aka mata makeup na garari da tadda fitina ta pencil jeans wanda yayi mugun matseta ya fidda siffan uku dinta da wata riga harmless Whit ta tufke gashinta gefe ai oga deeni naganinta yayi mugun tsurewa dan dai kawai yasan ita din ce da awaje ya ganta bazai ganeta va ta rungume shi kusan Minta 15 tayi tsaye dashi tana tsotsar bakinsa da soma karfar briefcase dinsa ta ajiye gefe tun daga nan tasoma cute lapcourt dinsa tana balbale. masa maballi rigarsa tare da hura masa iskar bakinsa Kana batayi dakinsa dashi ba tashige dakinta dashi tasoma ruda masa jiki batare da tabari ko wanka yayi ba shima dayake maye ne yabiye mata suna ta romancing junasu sai da Suka gamsar da juna sama da awa 2 suna Abu daya,sannan tace bari taje daknsa ta dauko masa kaya. zeenat wace taga shigowarsa ta sauko dan Yi masa sannu da zuwa taga wayam sai ga nablah ta fito daga dakinsa hannuta rike da kananan kayansa ta nufi dakinta hkn ya nunata mata yana ciki Dan hk ta koma dakinta Dan gujewa idanunta takaici. Aiko da dare da sauko cin abinci taci karo da abinda ya daga hankalinta deeni tagani rungume da nablah suna tsotse da wasa da junansu tana binsa da kushin din kujera tana son dukanshi shi km yana kokarin kamata har ta fadi kasa tana meda numfashi ya kwanto samanta yana meida numfashi shima suna shakar numfashi juna kana ya hade blondie guri daya yana tsotsa suka Yi 4 eyes da zeenat ta juya da sauri. Wshegari zeenat ta wuni cikin farinciki da nishadi da xumudin sbd deeni ya kirata ya gaya mata zai Yi tafiya zuwa abuja gobe adalilin wani meeting dake gareshi dadi yakamata sosai azuciyarta tace zata huta da ganin mu'amularsa da yar yarinyar nan wanda ko kunyar tubewa agabanta bayayi duk da shekarunsa akai murnar da farinciki nata ya kasa boyu yasa takira ummi awaya tana bata labarin sai ummi tace karki ce min ba daita zai tafi ba. a'a shi kadai zai tafi tace to me zai zata miki a gidan ki bashi ita kawai ya tafi daita ai kawaici yayi miki dan hk kisata tashirya tabishi da kanki yafi ace shine kika kure hakurinsa yace zai tafi daita. Ko bazai iya yin hk bane? Muryarta a raunane tace ummi kema kinsa zai iya hkn koma fiyye da wannna. tace to kingani . duk batason tafiyartasu tare hk ta daurewa zuciyarta tayi abinda ummi tace. Dadi yayi matukar kama deeni . sanda take gaya masa sai dai ya danne ya hadiye ya biyota har dakinta yana mazurai karya, to tunda kince dole sai natafi da wannan yarinyar ai sai kije kiga shirin nata dan bawani shiri nasan zata iya ba? Tace to sai dai cikin azuciyarta tace ita za'akawo makirci ita yanzu wani salon makircin namiji ne bata sani ba sai dai kawai ayi sha'ani. Duk da itace tace ayi tafiyar tare da nablah Amman byn tafiyarsu kuka tayi sosai to ina km gashi ne ya zartar da hukuncin hkn? Byn su tafi dine ummi tayo mata waya Amman da kuka ta amsa kiran tayi murmushi ki share hawayenki ki wastake babu abinda Zaije yayi daita har ya kusan abinda yayi miki ko yake miki a yanzu. Tace ummi Kennan tace eh ai gsky ce kawai mai ta km yana iyayiwa kanshi adalci domin kare mutuncinki a idanunshi nike dauraki bisa hk duk da wani lokacin ina jin haushinsa shi da yarinyar idan km na tuna kaddarar yaranta ,sai natsuwa tazo min ,shi mutun baya cin zamaninsa ya hana wani cin nashi zamanin ai kema kin cin zamanki banda kin bata wararki da tsalle. Km har yanzu kina kanci barta taci nata sbd naki zamanin yayi tsawo ya km Yi karko mai kyau me zai je yayi sabo. wani dare ne jemage bai gani ba? Ai sai na ranar mutuwarsa kece fa aka bashi ke yana da shekaru talatin da biyu kina da shekara shatara kin san mahimmancin shekaru talatin da biyu agurin da namiji kuwa ? shekaru ne me tattare da cikakken halitarsa shekaru ne naganiyar karfi shekaru ne wanda abubuwa masu yawa da mahinmamnci da bazan iya tsayawa lissafo miki ba. sannan a wannan lokacin bai da wani nauyin kowa akanshi ke kadaice bai da wani uziri sai naki bai da wata bukata sai taki bai da wani abinda yake sai naki kece gabadaya agabansa baya tunanin kowa sai nawa danaki lokacinsa naki ne gabadaya hidimarsa taki ce. Ba yanzu daya rigada yagama mallakan hankalinsa ba nauyi jama'a da km abubuwa masu yawa Suka hau kanshi banda hk kina da wasu darajoji agurinsa . ke kadai ce zai Yi surukuntaka da uwarki irin surunkuntar dayake Yi dani bafa zai taba yiwa uwar wata hk ba sbd da yarigada ya girma, banda ma shirmenki da rashin wayonki da yanzu kece uwarsu anan a kullun idan na tuna wannan bakiji bakincikin danike ba naso kece me manyan ya'ya agidan dana deeni Amman kika dinga biyewa son zuciyarki kodaye ke taki kaddarar kennnan wanda ya Tsaya mana arai yasa nakasa mantawa, kullun cikin addua Nike Allah yasake ara mana dama ya azurtaki da samu wani cikin. Allah yayi miki ni'imomi dan hk karki je kina saka musu ido kan abinda bai je ya taka kara ba . Kullun kitasa Al'amura neman lahirarki da haihuwarki gaba karki zalinci dan kowa balle sakayya ta hana naki alkharin zuwa . zeenat tayi saurin cewa to ummi ni nan ganou ce lokacin da nayiwa deeni tallar yan'mata kin amincewa yayi ya nuna min baya bukata bai so ,sai akan nablah wanda shi Allah yasan nufina akan Al'amarin sai ya sauya komai ya jarabi tilon dana da kamuwa da matsanancin kaunarta. ta yadda baxai iya rabu daita ba.. Akullun munanan halayen mutun suna hana alkharinsa zuwa cikin Sauri. Kullun Kalaman ummi Kennan gareta km suna kwantar mata da hankali suna sanyaya mata zuciya har ta manta ita din marainiya ce su kara mata sonta acikin zuciyarta da ganin darajarta wani lokacin hakuri akan abinda kake so alkhari ne. Kalman ummi ne suke kara sanyata ta yarda ta gane ta kara hkr da kara kyautatawa mijinta. Ita kuwa nalah ta meidaita tmkr yar'uwa bata da wata shakikiyar yar'uwa datake daita aduniya . Km ko babu auren deeni akanta matarsa tmkr yar'uwa ce gareta. Kwata kwata bataji tana sha'awar zaluntarta ba musamman km da yake tafi kowa sanin halin miskilin mijin nata Dr nasuruddeeni yana mata kawaici yana jin kunyarta yana km girmamata kan abinda yaga tanayi na adalci atsakanin amaryarsa da yaransa tasan bazai taba yarda da zalunci ba. Ranar da daddare suna hira da ummi a awaya sbd yanzu hirartasu tazame musu jiki da kaida kulkun sai sunyi ummi tace dazu naga fitarki km nasan yau week end ce babu karatu tace ummi yau fita nayi wlh ummi tayi saurin cewa ina kikaje mamana ? hospital naje ummi sbd kwana biyu ina jin motsi acikina km al'adata cak ta tsaya wacen wata Banyi ba ga wannan ummi tayi ta dry tana farinciki Allah yasa ciki gareki mamana tace bashi bane,ummi karkice hk fatan alkhari zakiyi babu abinda Allah baya Yi Akan bayinsa addua bata faduwa kasa banza Allah zai duba lamarunki ya baki sbd kin canza babu zalinci cikin lamuranki.zeenat ta numfasa tace ummi wai wanne yafi ne ciwo cikin biyu nan da rashin haihuwa da wuri da km samunsu tunda ke duka biyu kinsa yadda suke? Ummi ta nunfasa kai kai zeenat har yaushe zakiyi wayo 27 fa Kikdai kiyi adduar samu ita gabadaya rayuwa sa'ace ki sani babu me cin ribar rayuwa sai yayi hakuri zeenat tace hk NE suka hirarsu sukayi sallama ummi nace mata tayi hanzarin komawa amsar result . Tashin farko aka tabbatar mata ciki gareta na wata biyar yashiga cikin na shida tsabar frigice da jin Kalmar likitan daskarewa tayi agurin tazamo tmkr mutun mutumi zaune sai da likitan ya dago idanunshi sbd rashin jin motsinta tmkr babu mutun acikin office ya dan buga table din gabansa tukun tayi frigigib ta dawo haiyacinta yana sake sheda mata ciki gareta kuka ta fashe dashi na murna da yin sujjada agurin tana godewa Allah cikin rawar jiki ta nufi motarta kai tsaye gidan ummi ta nufa tundaga waje take kiran sunan ummi.. Ummi Har takarasa shiga ummi tace hankali mamana nasan wani abun farinciki ne yasamemu ummi ciki gareni ummi har na tsawon wata shida ummi ta zauna jagwab akan kujera tana duban zeenat sai km hawayen murna shar...shar ..zeenat takaraso gareta suka rungume juna suna kukan murna kinga ni ko ..kin ga Al'amarin Allah ko ba'ayi masa dole sai lokacin dayaso allahu Akbar Allah abun godiya alhamdullahi ala kulli halin Allah mun gode maka bisa wannnan ni'imar dakayi mana sosai sukayi farinciki. lokacin da deeni yasamu labarin kusan yafi kowa murna da wannan cikin na zeenat dan Kwata kwata kasa boye murnarsa yayi gaban kowa hatta gaban nablah dan daga zeenat yayi sama yana juyi daita a parlour 'n kasa yana nuna tsantsar murnarsa da farincikinsa Kana ya nufi step daita zuwa dakinta yana tsayar data yana juyata sannan ya zaunar daita yana sake kallonta yana murmushi oh my God zeenat har bansa yadda zan misalta miki farincikina ba. na Dade ina miki kallon me ciki . na Dade ina zargin ciki gareki zeenat Amman kika ce Sam ke ba' hk ba ya sake rungumeta tsam tsam ajikinsa. jikinta yayi mugu mugun tsanyi taji dadin yadda yayi mata, bata taba tunanin zai Yi farinciki irin hk ba. nablah ma ba'a barta abaya ba gurin murna ta biyosu har dakin Suka saka zeenat a tsakiya suna murnar samun karuwa. Tun daga lokacin deeni ya tattara duka wata kulawarsa akan zeenat duk abinda yake hankalina na kanta in da kasan bai taba samun haihuwa ba sai akanta sai daukin cikin yake gaban kowa km yake nuna damuwarsa akanta gani yake ta cancanci fiyye da hk gareshi, yayinda hkn ke saka zeenat jin farinciki mara mistuwa azuciyarta ,tasan sarai yafi son nablah akanta Amman yana iya kacin kokarin danne hkn azuciyarsa da bata kulawa sosai.. Yadda yake rawar kai akan cikin jikin zeenat ya dan daba zuciyar nablah har ta dinga jin wani iri aranta ,kusan yadda sharin zuciya.. Take tasoma karanta addua tayi shr tana saurari gefen zuciyarta ta dama domin samun saukin abinda taji yana neman dagula mata lisafi Cikin hk wata rana girkin nablah ya zagayo Nablah ma tana tare da zeenat adakinta dan tun lokacin da cikin ya bayyana tayi handleover din komai wa kanta ita ke yin komai na gidan sai laraba dake tayata wasu ayyukan. deeni yashigo dakin ya rungume zeenat yana taba cikinta wani irin dadi yake ji a duk sanda ya Tuna tana dauke da cikinsa ahankali ya zauna hannushi rike da plet din fruit yana bata abaki suna hirar cikin. har shabiyu yana dakin ya shantake yana lallaba zeenat tace ya isheni my hrt ya marairaice mata please my hrt ki kokarta ki shanye duk fa yau baki ci komai ba bakiga wahalar dana sha gurin siyo miki ba. tayi murmushi tace nagode my hrt . sosai tasha fruit din wanda itace tace zatasha . Amman fa sai yauki da shagwaba zeenat take masa shi km yana rarrashi . ganin hk yasa nablah kawar da kanta tana me yunkurin mikewa zata bar dakin taji hannu deeni cikin nata ya rike hannu gam yana murzawa cikin nashi ahankali batare da yabari idanun zeenat yaga hkn ba, yayinda idanunshi da jikinsa ke ga bawa zeenat kulawa har Tagama sha ya kwantar da ita sbd alamun baccin dayaga tana ji ya lullube mata jiki da hannushi daya sannan ya mike tsaye still hannushi na rike dana nablah ya kashe wutar dakin suka nufi dakinta xuciyarta tazo iya suna kaiwa kan step ta fexge hannuta daga nashi domin ita ganin take kmr deeni yafi son zeenat akanta sosai ji yadda yake wani riritata kmr akanta aka soma yin ciki ko ita ME ya'ya biyar bai mata irin hk ba mtssssss taja tsaki aikin banza kawai. yabiyota dakin yana shiga rungumota jikinsa yana sakin numfashi haba pure hrt yanaga duk kinyi wani iri hk? Babu wani irii danayi Tabashi amsa da hkn. uhmmmmm ya sauke naunauyen ajiyar zuciya idan na fahimta da kyau sai na lura kmr kina nuna kishi akan kulawar da nike bawa zeenat? Idan kuwa har hkn takasance ko yazama gaske bazan taba lamuntar hkn ba daga gareki. muryarta a dake dauke da sautin alamun tana son yin Kuka tace ai daman dole kace hk tunda ni baka sona daga sama kawai kaganin agidanka sai wasu abubuwa kakeyi kmr akanta aka soma yin ciki. ke meyye banyi miki ba alokacin dama bakinsan waye ME cikin jikinki ba, babu irin abinda ban yiwa zeenat akanki ba . so nawa ina cire hanuna na Mari zeenat akanki kar ki butulcewa Allah nablah kar km ki manta kece uwarsu anan haidar da junior . kika sake zuwa kika haifamin Mimi ga abbanki mu'alim ko wadan abubuwan kawai kika tsaya akai AI kinsan kin Haifi abinda nike so arayuwata dan hk zan gargadeki karki yarda ki butulcewa ni'inar da akayi miki. kullun ki tasa al'amarin ya'yanki gaba. Zeenat ta cancanci fiyye da hk daga gareni. Ya sake matseta ajikinsa yana shin shina wuyanta da romancing din every part of her shr tayi tana amsar sakoninsa masu wuyar fassarawa da mantawa . ahankali yake fada mata words wards masu dadi da ratsa zuciyar ma'abocin saurare. Tare da ruda mata sansar jiki da salonsa ya mantar daita komai suka lula duniyar sama ...... al'amura da yawa masu dadi da akasin hk Sun gudana agidan deeni yayinda zamantakewar gidan ke habbaka da ban sha'awa ,sakamakon kyakkyawar gudumuwar da deeni ke wanzantarwa atsakanin matansa yana kokarin bawa kowace hakinta daya rataya awuyansa da danname soyayyar duk wace yafi ji acikin aransa hkn ma matansa kowace na kokarin danne kishin mijinta dabawa mijinta kulawar data dace ahankali cikin zeenat ke zanzuwa da girma ajikinta sosai take samun kulawa daga deeni har ummi da nablah hatta dagin ba'a barsu abaya har da hjy inna tana kokarin zuwa duba Jakarta wanda wanna Karo suka sake shiryawa da deeni sbd ganin yadda yake tattalin Jakarta. Zeenat na zuwa awo akai akai sannan duk inda taga ana siyar da kayan baby sai taje siya sannan wannna cikin dake gareta bai sa ta yarda dasu anan ba .Tana basu kulawa kmr tasaba. akwana atashi babu wuya agurin Allah gashi har cikin zeenat ya isa haihuwa nan fa hankalinta ya tashi tsoro ME Tsanani yashigeta ummi da deeni kebata baki ta rame sosai sbd fargaban haihuwa kullun bata bacci sai dai barawo ya saceta ahaka har tasoma jin alamun nakuda takira ummi, ummi tazo da hanzarinta suka nufi hospital cikin sauki babu wata wahala ko doguwar nakuda zeenat ta haifi diyarta Mace kyakkyawa gaske me kamata daita sak kmr an tsaga kara sai dai hancin ummi yarinyar ta dauko murna acikin wannan family na muhd bello babu dama... Oga deeni ma yayi murna sosai kmr wannan ne karon na farko da'akasoma mishi haihuwa ta koina dagin sai bulbulowa suke hatta dagin nablah sunyi kara gurin zuwa ganin baby zeenat farincikinta bai misaltuwa kallo daya zaka mata ita da ummi kasan suna cikin tsantsar farinciki. Zeenat bata fito daga hospital ba sbd abincike da doctors sukayi sun gano diyarta na dauke da cutar jondis har yashafi cikin idanunta. likito sunata iyakacin kokarinsu akan hk . Sai ana gobe suna Suka fito.. ranar suna yarinya taci sunan mahaifiyarta fareeda take Wasu daga cikin dangi suka sakawa baby *AMNA* ummi har da dan gutun hawayenta sbd tunowa da yar'uwa datayi ,an sha shagali suna sosai ,abu na masu abun kuma yar dagin anyi taron suna lfy sosai deeni ya Saki aljihunsa ya kashe kudi kmr babu gobe ummi ma hk akwati goma tayiwa baby tare da takardar gidanta dake magodo estate kowa yayi murna sosa nablah ma tayi iya iyawarta.. Tunda akayi suna suke zariyan hospital da ummi ana har wani lokacin da deeni hk dai magunguna babu wanda ba'a rubuta musu ba na cutar duk zeenat ta rame ta fita haiyacinta ita da ummi watan yarinyar daya tace ga garinku inna lillahi wa inna ilaihi rajiun mutuwar data daki zuciyar ummi fiyye da zeenat dan har kuka tayi da idanunta har da majina rabon datayi kukan mutuwa tun mutuwar fareeda sai km yanzu Deeni ma hk yaji mutuwar sosai ajikinsa sannan km ya tausayawa zeenat nablah ma tayi kuka sosai . zeenat km tayiwa mutane bazata sbd dauriya datayi batayi kuka ba sai ma itace ke basu hakuri dagi kowa ya jajantawa juna jimami da adduar Allah yajikanta ita km zeenat Allah yabata dangana..... Mmn sudais ce [12/4, 6:58 PM] β€ͺ+234 803 466 9844‬: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— SAI NA AUREKA DOLE πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH Matashin saurayi ne, me cike da tsantsar kyau da kamala mara iyaka, had'e da cikar zati da nagarta tsaye abakin kofar wani compound yana nocking din k'ofar d'akin kusan minti goma tsakani yana tsaye hannushi d'aya zube cikin aljihun wandonsa yana k'arewa yanayin compound d'in gidan kallo. Umma wacce taji gabanta ya bada ras ras a tun sanda taji sautin kwankwasa k'ofar part din nata, a hankali ta shiga karanto addu'ar neman tsari tun kafin takai ga mik'ewa tsaye ta k'arasa gurin k'ofar, ta d'aura hannuta kan handle ta bud'e k'ofar jikinta na wani irin rawa da kirma..... tana bud'e k'ofar d'akin idanunta ya sauka akan wannan matashin saurayin dake sanye cikin suit riga da wando ash colour da yar cikinta white sai cover shoe d'insa dake sanye da kafafunsa suna zuba kyalli da d'aukar ido . kallo daya zakayi masa kagane ma'aikacin banki ne ko wani officesa babba me zaman kansa, take gabanta ya yanke ya shiga dukan uku uku zuciyarta ta shiga dokawa tana tsalle sbd tasan halin fitinsnniyar d'iyarta bakinta na kirma gurin ce masa lfy, wa kake nema? Murmushi yayi wanda ya sake fito da siffar kyawunsa muryarsa a hankali ta fito cike da sauti mai dad'i gurin cewa lfy Mama ni abokin Su'ad ne tare mukayi karatu a unilag nazo gaishe ta ne ... Umma ta zaro idanunta waje tana sake karewa wannnan kamilallan yaron kallo wanda daga ganinsa kasan dan gidan mutunci ne me tarbiya da natsuwa. amman wai yazo gaishe da su'ad ne.. jikinta na rawa tace wace su'ad din? Take yasoma zayyano mata kamanninta tun bai karasa ba ta katse shi ta hanyar cewa shigo daga ciki tana nuna masa gurin zama, sakamakon ganowa datayi d'iyarta dai yazo nema da gaske, sai daya rusuna ya gaida ita kana ya zauna on expecting yaji sautin muryar matar ta soma mgn cikin yanayi nason yin kuka tare da soma zayyano masa munanan halayen su'ad din . Ai su'ad bataji magana kullum cikin fad'a da mutane take kullun cikin shan taba da giya da fashefashen kwalabai take ga case's dinta da yansanda bazasu lisafu ba. kullum sai ankaita police station sbd jarabarta da finita had'i da mugun halin irin nata takarasa mgnr tana me fashe masa da wani irin gigitaccen kuka me tab'a zuciya, yayi shr tare da gyara zamansa yana duban matar a matukar tsorace .. cike da matsanancin kuka tace daganinka nasan mutumin kirki mutumin arziki ne kai. ME ya kawoka gurinta wallahi tunda nike km tun girmanta ban taba ganin mutum me nagartaka yazo gurinta ba. sai mutane banza da zaune gari banza ke zuwa gurinta sbd munanan halaiyenta. muryasa a mutukar raunane yana sake gyara zamansa yace dan Allah mama kiyi hakuri ki daina kukan wai yaushe su'ad dina tazama hk ? ni su'ad din dana sani wallahi ba hk take ba. gsky ina jin banyi getting address din da'aka bani ba... Umma tacigaba da mgn wallahi itace wannan tsinanniyar yarinyar daga yanayin kwantacenka. a'a mama wallahi ba su'ad dina bace wannan yarinyar da kike lisafo munanan halayenta kwata kwata ma ba hanyarsu daya daita ba. ya mike ya dan rusuna yana sake gaisheta tare da kokarin Yi mata sallama ya wuce abinsa. sai ga sautin muryar su'ad nan yacika ilahirin gidan da iwace iwacenta da zagi iri iri na rashin mutuncin tana kwallawa mamanta kira umman su'ad kina ina ne ki fito mana wallahi yau sai naci kashi bishin kutumar ahlin yan gidan nan. ba dai basu da aiki sai na zagina da zaman gulmata ba . wallahi sai naci tsakiyar tsakatsakinyar ubansu daya bayan daya. wai kin ina ne ? kina jina inata faman mgn ni kadai kin wani kunshe kanki cikin daki kmr wata tsohuwar bokanya.. jikin umma na rawa ta mike tsaye tana gyara zaninta wanda kadan ya rage bai fadi kasa ba da bubar jikinta tsabar tsoro da rikicin tilon diyarta . muryar ummu na rawa tace kaji ko itace ta dawo wallahi hk take yi kullun kwanan duniya da wannan iskancin take fita km dashi take dawo min gida . ni dai naga takaina da yarinyar nan. so take taga karshena kafin su hanzarta barin dakin har su'ad takarasa sanyo kanta cikin dakin tana zage zage. shigowarta ke da wuya idanunta suka sauka akan fuskar M K dake tsaye yana facing kofar hannayensa duka xube cikin aljihun wandonsa yayi mugun kafeta da manya idanunshi yana kallonta daga sama har kasa yana kare mata kallo cike wani irin yanayi maramisaltuwa me tattare da ban tausayi da kauna, wani irin shock tayi daganinsa tare da shan jinin jikinta tana kallonsa . Shima ita din yake kallo cike da matsancin mamaki tabbas itace wace yake nema .... Itace dai su'ad dinsa daya dade yana bulayin nema sama da shekaru masu yawa. Meyasameta ta dawo irin haka? Me yamayar masa da su'ad dinsa hk....? Me ke faru daita ne.......? Kashi Ku kasance tare da yar mutan Bagudo domin jin wannan rikitaccen labarin me cike da tsantsar nagartacciyar soyayya da ban tausayi da tsumduma kai cikin taskon rayuwa 😭😭😭😭 Sai na aureka dole ....... Domin samun cigaban wannan labari zakayi regester damu Akan 200 kacal daga farkon labari har karshensa............ πŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œ πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€ [12/4, 6:58 PM] β€ͺ+234 803 466 9844‬: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— SAI NA AUREKA DOLE πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH Matashin saurayi ne, me cike da tsantsar kyau da kamala mara iyaka, had'e da cikar zati da nagarta tsaye abakin kofar wani compound yana nocking din k'ofar d'akin kusan minti goma tsakani yana tsaye hannushi d'aya zube cikin aljihun wandonsa yana k'arewa yanayin compound d'in gidan kallo. Umma wacce taji gabanta ya bada ras ras a tun sanda taji sautin kwankwasa k'ofar part din nata, a hankali ta shiga karanto addu'ar neman tsari tun kafin takai ga mik'ewa tsaye ta k'arasa gurin k'ofar, ta d'aura hannuta kan handle ta bud'e k'ofar jikinta na wani irin rawa da kirma..... tana bud'e k'ofar d'akin idanunta ya sauka akan wannan matashin saurayin dake sanye cikin suit riga da wando ash colour da yar cikinta white sai cover shoe d'insa dake sanye da kafafunsa suna zuba kyalli da d'aukar ido . kallo daya zakayi masa kagane ma'aikacin banki ne ko wani officesa babba me zaman kansa, take gabanta ya yanke ya shiga dukan uku uku zuciyarta ta shiga dokawa tana tsalle sbd tasan halin fitinsnniyar d'iyarta bakinta na kirma gurin ce masa lfy, wa kake nema? Murmushi yayi wanda ya sake fito da siffar kyawunsa muryarsa a hankali ta fito cike da sauti mai dad'i gurin cewa lfy Mama ni abokin Su'ad ne tare mukayi karatu a unilag nazo gaishe ta ne ... Umma ta zaro idanunta waje tana sake karewa wannnan kamilallan yaron kallo wanda daga ganinsa kasan dan gidan mutunci ne me tarbiya da natsuwa. amman wai yazo gaishe da su'ad ne.. jikinta na rawa tace wace su'ad din? Take yasoma zayyano mata kamanninta tun bai karasa ba ta katse shi ta hanyar cewa shigo daga ciki tana nuna masa gurin zama, sakamakon ganowa datayi d'iyarta dai yazo nema da gaske, sai daya rusuna ya gaida ita kana ya zauna on expecting yaji sautin muryar matar ta soma mgn cikin yanayi nason yin kuka tare da soma zayyano masa munanan halayen su'ad din . Ai su'ad bataji magana kullum cikin fad'a da mutane take kullun cikin shan taba da giya da fashefashen kwalabai take ga case's dinta da yansanda bazasu lisafu ba. kullum sai ankaita police station sbd jarabarta da finita had'i da mugun halin irin nata takarasa mgnr tana me fashe masa da wani irin gigitaccen kuka me tab'a zuciya, yayi shr tare da gyara zamansa yana duban matar a matukar tsorace .. cike da matsanancin kuka tace daganinka nasan mutumin kirki mutumin arziki ne kai. ME ya kawoka gurinta wallahi tunda nike km tun girmanta ban taba ganin mutum me nagartaka yazo gurinta ba. sai mutane banza da zaune gari banza ke zuwa gurinta sbd munanan halaiyenta. muryasa a mutukar raunane yana sake gyara zamansa yace dan Allah mama kiyi hakuri ki daina kukan wai yaushe su'ad dina tazama hk ? ni su'ad din dana sani wallahi ba hk take ba. gsky ina jin banyi getting address din da'aka bani ba... Umma tacigaba da mgn wallahi itace wannan tsinanniyar yarinyar daga yanayin kwantacenka. a'a mama wallahi ba su'ad dina bace wannan yarinyar da kike lisafo munanan halayenta kwata kwata ma ba hanyarsu daya daita ba. ya mike ya dan rusuna yana sake gaisheta tare da kokarin Yi mata sallama ya wuce abinsa. sai ga sautin muryar su'ad nan yacika ilahirin gidan da iwace iwacenta da zagi iri iri na rashin mutuncin tana kwallawa mamanta kira umman su'ad kina ina ne ki fito mana wallahi yau sai naci kashi bishin kutumar ahlin yan gidan nan. ba dai basu da aiki sai na zagina da zaman gulmata ba . wallahi sai naci tsakiyar tsakatsakinyar ubansu daya bayan daya. wai kin ina ne ? kina jina inata faman mgn ni kadai kin wani kunshe kanki cikin daki kmr wata tsohuwar bokanya.. jikin umma na rawa ta mike tsaye tana gyara zaninta wanda kadan ya rage bai fadi kasa ba da bubar jikinta tsabar tsoro da rikicin tilon diyarta . muryar ummu na rawa tace kaji ko itace ta dawo wallahi hk take yi kullun kwanan duniya da wannan iskancin take fita km dashi take dawo min gida . ni dai naga takaina da yarinyar nan. so take taga karshena kafin su hanzarta barin dakin har su'ad takarasa sanyo kanta cikin dakin tana zage zage. shigowarta ke da wuya idanunta suka sauka akan fuskar M K dake tsaye yana facing kofar hannayensa duka xube cikin aljihun wandonsa yayi mugun kafeta da manya idanunshi yana kallonta daga sama har kasa yana kare mata kallo cike wani irin yanayi maramisaltuwa me tattare da ban tausayi da kauna, wani irin shock tayi daganinsa tare da shan jinin jikinta tana kallonsa . Shima ita din yake kallo cike da matsancin mamaki tabbas itace wace yake nema .... Itace dai su'ad dinsa daya dade yana bulayin nema sama da shekaru masu yawa. Meyasameta ta dawo irin haka? Me yamayar masa da su'ad dinsa hk....? Me ke faru daita ne.......? Kashi Ku kasance tare da yar mutan Bagudo domin jin wannan rikitaccen labarin me cike da tsantsar nagartacciyar soyayya da ban tausayi da tsumduma kai cikin taskon rayuwa 😭😭😭😭 Sai na aureka dole ....... Domin samun cigaban wannan labari zakayi regester damu Akan 200 kacal daga farkon labari har karshensa............ πŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œπŸ”œ πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€πŸš΄πŸ»β€β™€ [12/4, 6:59 PM] β€ͺ+234 803 466 9844‬: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Dedicated to Hauwa A Usman Jiddarh Page 118 Zaman makoki akayi na tsawon kwanaki uku sannan kowa ya watse yakama gabansa, gidan ya saura daga shi sai ahlin gidan da yaran gidan . sai yan tsirarun mutanen dake zuwa gaisuwa daga wajen estate din. duk yadda mutun yakai da Daurin rai da kafiya da rashin tausayi da imani idan yakalli yadda zeenat ta dawo acikin wannan Dan kankanin lokacin wallahil axim sai yayi mugu mugun tausaya mata. ,km sai ya xubda mata hawayen tausayi . ,tayi wata irin muguwar rama daita sbd tashin hankali datake ciki. sosai tayi dakiya irin wacce ake so mutun yayi yayinda damuwa irin wannan tasameshi.domin ta dakewa zuciyarta taki yarda tayi kuka a idanun mutane. sai kukan zuci datake ta fama dashi wanda yafi ciwo da radadi km shine yayi mugun tasiri ajikinta har ya ramar daita. Byn mutane sun watse kowa ya dauke kafarsa agidansu hatta ummi takoma gidanta ,gabadaya jikin zeenat a matukar sanyaye ta dan dosana a bakin gadon nata ta zauna hawayen da Suka dan Ziraro mata tashiga gogewa da hannunta wasu na sake zubowa wanda sai yanzu kukan rashin diyarta ke zuwa mata . gabadaya yau tazo mata da abubuwa da yawa masu raunata zuciya. babban jigon ginshikin da take dubawa wanda a iya tsawon rayuwarta bata taba tsamman zuwansa ba km yazo mata yatafi . Hakika taso kasancewa da diyarta su rayu da juna cikin kulawarta. gashi km tarasata acikin lokacin datafi bukatarta. take ta tabbatarwa kanta da hkn ma nufin Allah ne ubangiji talikai km ta gode bisa hukuncinsa gareta, abinda take nema shekara da shekaru tasamu km tarasa tausayin kanta ya mamaye zuciyarta batasan yaushe ne xuciyarta zata samu yanci da salamar rayuwa ba. , abinda ya faru ashekarun baya lokaci daya ya sake bijiro mata ya mamaye ilahirin zuciyarta tunaninta. ta kauce hanyar Allah da manzonsa km ta gyara kuskurenta na shekarun baya dasuka gabata.. ummi ta fado mata arai Allah sarki umminah tasoma zance Zuci uwata jigon rayuwata kiyi hakuri da hukuncin ubangiji garemu ummi . hk Allah yaso xeenat dinki takasance kin soni kin nunamin gatan da bakowa yake samun irinsa ba. kin rike zumuncin Allah ,har wani lokacin ina tmbyr kaina da kaina shin wani irin soyayya surukarta km umminah take Min? Take ta mike tsaye jikinta babu kwari tasoma zagaye bedroom din nata ,tana tunani tilon diyarta data rasa cikin wannan lokacin. diyar data daurawa son duniya kasancewar itace duniyarta .... sosai ta dauki lokaci tsaye tana kai kawo acikin dakin tana yiwa yarinyarta addua. Kafin daga baya takarasa inda Jakunkunan kayanta wanda ummi tayo mata cike da kayan babys da hotunan yarinyar wanda suka dauka ranar suna. Ta tsurawa hoton Amna ido tana kallon kyakkyawar yarinyarta wasu sabbin hawayen masu zafi da radadi Suka shiga silalowa bisa kuncinta nasoki tun sanda nasan da zamanki kwance cikin Marata .. nasoki tun bansa wace iri bace ke acikin cikina ... har zuwa sanda kika zo Duniya ina daura kwayar idanuna bisa kanki naji duk Duniya kece rayuwata..kece farincikina.. nasoki fiyye da komai da kowa dake cikin duniyar nan .... Amman Allah yafini sonki amna nah hawayenta ya jike hoton yarinyar dake kwance lullube cikin wani tsadadden showel fara ce tas tas daita kmr uwarta da ubanta . kuka take sosai tana sambatun rasa tilon diyarta datayi . ahankali ta zauna tana cigaba da Kallon pics din daya byn daya kana ta ajiye hoton yarinyar bisa cinyarta tasoma bude kayan yarinyar daya byn daya tana kallo tana kuka me wuyar misaltawa bataji shigowarsa ba sai kamshi turarensa taji ya ziyarci hancinta. ya dagare daga can nesa jikin kofa rungume da hannuwasa duka bisa kirjinsa yana kallonta sama da kasa cikin wani irin yanayi mai ban tausayi. nan wata kwallar ta sake cikowa idanunta jikinta na Bari ta hau sharewa lokaci daya wani matsanancin tausayinta da km sanyi rahmar so da kulawa datake masa Suka bugi zuciyarsa lallai ya tabbatawar kanshi yana matsanancin sonta raba zuciyarsa daita Abu ne ME dan Karen wahala domin kowani bangare yana dafin soyayya ta meida kanta kasa yakaraso ahankali ya dafe da kafadarta da hannushi daya yana kallonta . ta sake dago idanunta dake cike da ruwan hawaye ta zubesu cikin nasa wasu ruwan na sake zubowa ahankali tana sharar kwalla lokaci daya zuciyarta na dawi mata da abubuwa da dama dacewar dasukayi da juna a soyayya da irin rayuwar jin dadin da suka Yi agidan aurensu kowa ya yarda shi farincikin dan'uwansa ne sanadin ta barbarewar rayuwarta zubda cikinta na biyu hakika shine silar nesanta zukatansu da juna da Jefa zuciyoyinsu cikin kunci da angadarwa da wani shashin bakinciki gashi har yau bata daina girban abinda ta shuka ba .Tana wannan tunanin cikin hawaye shi km yake kare mata kallo cikin nashi suyar rai .Da bai wuce na irin son dayake mata da km rasa diyarsa da yayi . ya tsuguna kasa ya zauna gabanta yana rike da kafadarta yana kallonta. hawaye tagani suna tsiyayowa daga ckin idanunshi batayi mamaki ganin hk ba domin tunda akayi rasuwar yake kuka wanda ta dauka na tsantsar tausayinta ne. sosai take hango tashin hankalinsa a tun rasuwar amna. Tasan deeni na da matsanancin son ya'ya Amman bata dauka zai iya zubda hawayensa akan mutuwar karamar yarinya kmr amna ba. tashiga girgiza masa kai alamun ya daina kukan alhalin itama kukan take har da majina. ta kai hannuta tazata goge masa hawayen. ya girgiza mata kai yana daukar hoton yarinyarsa yana kallo cike da matsanancin kaunarta. wani irin kuka ne ya sake kufce masa domin tunda aka haifi yarinyar km ya daura idanunsa akanta yaji wata irin mugu kaunarta fiyye da komai da kowa dake cikin duniyarsa bai taba jin abinda yadaga masa hankali ya dakushe tunaninsa kmr rasa yarinyar da yayi ba Yanasonta gashi yarasata ciki kankani lokaci . kuka suke sosai aka rasa wanda zai rarrashi wani cikin shi daita .. ajiye hoton yayi yakamo hannuwan zeenat duka cikin nasa yanason ce mata wani abu Amman ya kasa mgn sbd kukan dayake, muryarta cike da matsanancin kuka tace ka daina kuka har yanzu abinda na shuka nike girba da hannuna na cancanci fiyye da hk daga mahaliccina. ka daina tayani kukan zunubina yaya . narasa komai nah . Da Fari narasa mahaifiya narasa dan'uwana wanda yayi sanadin rasa uwar danayi, nazo narasaka daga karshe narasa tilon diyata rasawa ta har abada takarasa fadar hk tana zubda wasu hawayen tausayin kanta .. uhm zeenat kin rasa duk wayan abubuwan Amman kisani wallahilazim baki rasani ba.. Zeenat baki rasa nasuruddeeni ba sbd ina sonki koma nace fiyye da wanda kike min. baki cancanci kiyayya daga gareni ba kuskurenki na baya ya Hana Wannan son tasiri Amman wlh ina sonki duk da can baya Kin nemi hkn daga gareni kin rasa. Amman wallahil aximi ina sonki zeenat. da bana sonki da tun lokacin da kika nemi Saki daga gareni wallahi da tuni an wuce gurin.. Nasani kin canza kin dauki lamuranki kin mikawa Allah. nasan da sannu Allah zai km miki sakayya da ninkin amna.... Ina son amna tun lokacin da kika haifa min ita . ko ke da kika haifeta baki kaini bakin ciki rashinta ba. ta dinga kallonsa tana nazarin mgnrsa kalamansa sunyi mata dadi Amman babu muhallin nunawa . ta runtse idanunta tana jin sanyi kalamansa gareta kin haifamin abinda ya taba min xuciya ya km tsaya acikin Ruhina bazan taba Manta mutuwar mamana *amna* ba ... wasu hawayen Suka biyo masa ta zamo jikinsa ta kwanta domin tana bukatar kawarsa tana son deeni ya rage mata nauyin dake daskare da zuciyarta ya rarrasheta ya km nuna mata dumbin soyayyar nan dayace yana mata, ta dago ta sanya idanunta cikin nashi tashiga Kuka tana kokarin goge masa nasa hawayen ya rungumeya tsam tsam ajikinsa yana fada mata word's masu dadi soyayyarki tayi Min kwarjini km tabani karfin gwiwa ta tafi da ruhina tana hanani kallon hanani sakat da tuno abinda ya faru . ban cinke da yanzu ban zama abinda nazama arayuwa ba kinsa masoya Sune wayan mutane dake tsawaita hana matsala kusanto ruhi da mantar da juna damuwa so that you don't have to go through them alone.. soyayyar gaske itace wacce duk runtse duk damuwa duk tashin hankalin da za'a shiga baza'a taba rabuwa juna ba can you imagine life without you Im nothing I have one of those things it's you zeenat I know you love me you care about me I do better than ur own duk yadda kike ganin kina sona ina miki ninkinsa ummu amna nah ,ur true love to me is gift from God ta shige jikinsa sosai tana kamkameshi ,tana sauraron kalamansa masu shirin haukatata da tarwatsa zuciyarta wani iri take jin kanta yau. she feel somehow kece wannna yarinyar dana nemi aurenta batare da saninta ba aganinyar kuruciyata umminki tayi ta min yawo da hankali nakasa hakuri nakasa hakura da aurenki har sai dana mallakeki agidana. har yau har gobe kina da wannan darajar da kima a idanun deeni. kuskure kika yi km wannan tsanin kaddara ne Amman wallahi wallahi ina sonki ya tallabo fuskarta ya Zuba idanunshi cikin nata ya narke su wanda hkn ya sake hura wutar kaunarsa gareta. Sun dade sosai manne da Juna kana shankali ta kai idanunta kan agogon dakin taga karfe shabiyu har ta wuce .. ta sake gyarawa a jikinsa muryata a raunane alamun taci kuka tagaji tace my hrt dare fa yayi sosai kada mushiga hakin kanwata ta fadi hk kasancewar Kwanan nablah ne yayi tmkr bai jita ba yacigaba da shafa kanta xuwa bayanta ,don't worry ina tare dake yau bazan iya barinki cikin wannan damuwar ba ... mikar daita yayi tsaye ya manneta da gefen Cikinsa suka karasa kan bed muryarta a sanyaye ta sake bude baki dan Allah my hrt kaje ga nablah zan so mukasance tare Amman bana son naga munshiga hakinta. nafi son ka kasance yadda kake ME tsananin nuna adalci atsakaninmu. Zanfi so ko agurin Allah ka kasance me adalci ya rinse idanunshi da jinginar da kai a bagon yana sauraronta ya barta ta fitar da dukkan mgnrta dan yagane tsantsar tata zuciyar yana son ya tsaya tare da ita domin son toshe kofar abinda ke cunkushe farincikinta hk ya dinga sauraronta magangannta na Yi masa dadi acikin kwalkwalwa yana ganin Tunda da ta magantu yakamata ya saurareta. sosai tayi tai masa magana me sanyi da kyar dai tasamu ya yarda ya amince zai tafi ya duko da duka jikinsa har suna shakar numfashin juna yace gud night banda tunani ki barmin tunanin amna ni kadai na isa nayi yayi kissing goshinta ya tattara kayan amna ya maida dakinsa da pics pics din yarinyar ya kashe mata wutar dakin.. kai tsaye dakin nablah ya wuce yasamu gurin can nesa daita ya kwanta batare daya ce mata uffan ba. ahankali jikinta a matukar sanyaye ta matso gareshi tana dubansa atsanake tunda akayi mutuwar nan tarasa gane kasan . yake cikin damuwa duk ya rame sai tsagwaron fari da dagon hanci ta kamo tafin hannushi cikin nata tana murzawa ahankali ahankali . yayi mata shr batare daya motsa ba . na kawo maka coffee ta fadi hk sbd tarasa abinda zatace masa ya runtse idanunshi kana ya budesu da kyar ya zubesu cikin nata yana girgiza kanshi coffee bashi da muhalli acikina ba shi ba ma duk wani abinda yadanganci ci ko sha bana bukatarsa ta matso shi sosai tana masa wani irin salo me tsayawa a zuciya. kayi hkr abban anan nasani kwarai mutuwar amna ta taba mana kai ta raunana zuciyarka ba kai kadai ba wlh ni kaina ta tabani ina jin ko mahaifiyarta bazata fini jin zafin mutuwarta ba tana masa mgnr tana shafa hannushi da Dayan hannuta tana kokarin janyo hankalina gareta Amman sai taga kwata kwata movement dinsa bai canza ba, bata taba tunanin akwai abinda zai meida deeni irin hk ba . Har zai saka ya kawar da kanshi daga abincin ruhinsa kmr yadda yasha gaya mata . hakika tasan mutuwar ta doke shi bisa ga yanayinsa tun randa akayi mutuwar. Domin irin zaucewar da yayi kmr yayi hauka yakasa mgn yakasa komai sai idanun dayake Bin mutane dashi.. lallabawa tayi ta Janye jikinta daga gareshi kwantawa tayi tare da juya masa bayanta tana tunaninsa da tausaya musu shida matarsa.. can kmr 3 mint taji hannushi bisa cikinta ya janyota jikinta ya rungumota, tashige mishi tana manne bayanta da fadadden kirjnsa, ta cire hannushi daga ciknta ta daura daidai gefen wunyata byn ta sumbaci tsakiyar hannu tana runtse idanunta ahaka Sukayi bacci. Byn fitar deeni daga dakin zeenat kuwa mikewa tayi taje tayi alwala kwana tayi tana nafila da sake godewa Allah abisa ni'imomin da yayi mata hatta rasuwar amna gareta ta daukeshi wani sila ne na daukaka gareta km kyauta ce daga Allah...... Tasawa ranta dangana domin adaidai lokacin da bata saka ran samun amna ba Allah ya duba lamarinta yabata .. to meyasa yanzu zata damu da ayar daya saukar akanta har da kuka ? wasu hawaye masu dumi suka gangaro mata. ta dauki hakurin duniya tasanyawa zuciyarta da rayuwarta ta sake Daukar rasuwar diyarta matakin nasarace.... washegari zeenat zaune a bedroom dinta agaban mirror akan stool tayi simple makeup a fuskarta domin son dawo da farincikinta jiya ta wuce a saurari hukuncin Allah nacigaban yau . Tabar abinda take Tashiga tunani . Ahankali taji an rungumeta ta baya tare da manna mata kiss a daidai wuyanta batayi mamaki hkn ba dan tasan deeni NE ta cikin mirrow suka hada ido sun kai minti 5 suna kallon junansu ya sakar mata murmushi zama yayi gefen gadon tare da janyota jikinsa ta fada saman fadadden kirjinsa ya rungumeta tsam hade da shafa bayanta yace ki daina tunanin hk my hrt banason wani Abu ya tabamin lafiyar jikinki nafison ki sake haifamin wata baby amna cikin Dan wannnan lokacin ki dawomin da amnata . tun dazu na shigo inata sallama bakiji ba. kina can duniyar tunani murmushin karfin Hali tayi tana jan fasali batare datace komai ba. Please my hrt ki daina tunanin... Naji nadaina kaima kadaina ka dauki dangana ahankali yasoma yawo da hannusa jikinta hk kawai yaji sauyi ajikinsa wanda tun rasuwar amna bai ji hkn ba. kawar da abinda taji yana Yi mata tayi ta hanyar son zamewa ta gaidashi ya amsa yana Dagota ya kafeta da idanunshi yace na rokeki zeenat duk abinda ke damunki karki boyemin tace to . tayi shr can km tace ina son zuwa makaranta karbo wasu takarduna yace yaushe gobe OK kishirya sai na kaiki wannan abun dayayi mata yasa zuciyarta taji dadi sosai musamman yadda yake mata yanzu km ta yarda ta amince da kulawar mijinta gareta. Washegarin Ranar deeni ya kashe aikinsa ya kai zeenat school ya jira sai data gama abinda take Suka tawo madadin ya nufi gida daita sai ya wuce da *elegushi biji* domin son dawo mata da farincikinta datarasa da son nuna mata mahinmancinta gareshi duk inda tayi yana makale daita ajikinsa ya ciro big phone dinsa yana ta daukarta hoto tare da saka nishadi hk ya dinga makaleta ajikinsa yana daukarsu selfie sosai suka bawa zuciyoyinsu hakuri daga karshe yaje ya dauko babbar dadduma ya shimfida musu yayi musu order abinci da kayan marmari sun Dade agurin suna kallon ruwa kasancewar girkinta ne. sai waya deeni yayiwa nablah Dan kada hankalinta ya tashi. Gabadaya kulawarsa ya tattara yabawa zeenat domin tafi kowa cancantar hk sai gurin 1 :00 pm suka dawo gidan kai tsaye part dinsa suka nufa suna rungume da junansu kmr zasu hadeye juna zeenat tace my hrt Bari naje dakina na dawo yanzu .no no kiyi zamanki kawai nan zamu kwana yau tayi murmushi tana shafo kasumbarsa dayin kissing dinsa cike da narke murya tace nayi missing dinka dayawa kabari naje nashirya maka kaina ina son jiyar da kai dade yau takarasa fadar hk tana mannemishi ajiki da shafo joystic dinsa kasancewar kwana biyu basu hadu da juna ba. shima km hkne ta bangarensa tunda akayi rashin amna bai ji wani abu wanda ya danganci feelings ba. karki damu I don't have the mood. you will have it right now tacigaba because have that mood I won't you to have sex wit me shine kawai abinda zai dawo mana da farinkicikinmu da kawar da damuwarmu hk ta dinga hillatarsa da Kalaman kwantar da rai dayi masa abinda tasan muddin tayi masa bazai taba tsallakewa daga tarkonta ba . bathroom suka shiga suna rungume da juna sukayo wanka tare wanda ko gurin wanka ma sai data dinga tsokano feelings dinsa har jikinsa yasoma moving yana amsar salonta zubewa sukayi akan bed suna aikawa juna romancing zeenat ta soma wasa da wayan nan abubuwan guda biyu dake kasan joystic dinsa tana tsotsa . take jikinsa Yasoma kirma yasoma shafa gashin kanta yana lumshe idanunsa aiko ta xira joystic dinsa cikin bakinta tana lasa da wanI irin salo ashhhhhhhh dadi ashhhhhh washhhhhh my hrt wayyohhly shani sosai dadi nike ji... kiyi min da sauri tasoma yi masa kmr yadda yace hannuta duka kan nipples dinsa tana murzawa tana tsotsar joystic dinsa ya rike kanta sosai yana dannawa da dadi yayi masa yawa yarasA yadda zaiyi ai bai San sanda ya birkito daita kasansa ba yafara having sex daita sosai suka jiyar da kansu dadi sai sambatu yake.. Ta dage masa kafafunta sama yana xira mata joystic dinsa ta yadda inda spam dinsa yashiga jikinta yayi saurin zuwa cikin mahaifarta duk da wannan stly din datayi masa akwai zafi akwai dadi sosai Amman hk ta daure domin yanzu tashirya bawa mijinta kulawa koda kuwa hakan zaiyi sanadiyar mutuwarta. lokacin da spam dinsa ke gab da zuwa karfinsa ya karu sosai ya dinga shigarta da karfi yana wayyo..hhly zeenat yana zuwa.... yana zuwa... yana xuwa ....wayyohhly ruwan dadi yana xuwa ihu kawai yake Zuba mata tayi saurin toshe masa baki ya fexge hannuta da karfi yacigaba da xuba sambatu har sanda yayi release wanda ita km sai lokacin feeelins din yasoma motsawa bai Zare ba yacigaba. ranar tmkt wasu laila and majnun hk Suka dawo ,kwakume da juna byn komai ya lafa suka sake yin wanka suka kwanta rungume da juna kanta bisa kirjinsa yana kissing goshinta hannusa duka ajikinta yana shafa mata jiki gsky my hrt naji dadin wannan sex din danayi dake km nayi enjoy sosai fiyye da tunaninki daman duk kin iya irin wanna salon Amman baki taba min ba shekara da shekaru gsky kin cutardani wlh. dan hk daga yanzu ina expecting dinsu daga gareki tashige jikinsa tana murmushin jin dadi yaba mata dayayi. muryarsa a sanyaye yace idan watace ma ta koya miki how to makes me feel happy like this kigaya min wallahi Im ready to had more ; any amount to her. ta kyalkyale masa da dariya kai my hrt irIn wannan rikucewar hk nifa babu wanda ya koya min kawai exprince dina ne ,komai ya canza Kai na dada wayewa da idanu . kullun duniya cigaba take samu so karkadamu da wannan salon nawa jibi ma akwai wanda zan maka daban ya matseta gam Allah da ko nagode. naji dadina sosai hk sukayi ta hirarsu da debewa kansu kewa gabadaya suka manta da wasu halitta dake cikin dnuyarsu ganin suke take sukadai ne cikin duniyarsu, har kusan ukun dare sannan bacci ya dauke su byn sunyi sallah asuba ma sai da oga deeni ya sake sai gurin karfe goma suka fito zeenat tashiga dakinta ta canza kaya tazo ta hada masu breakfast dan duk wacce miji ya kwana a dakinta itace zatayi girkin safe rana, na dare km me duty miji tayi. Tunda daga wannan ranar deeni ya dawo ruwa da halinsa na yawon bukatuwa sai dai duk abinda zaiyi baby amna na nan makale cikin ranshi Allah ya jarabeshi da mugun sonta barin ma idan ya tuna kamar yarinyar da umminsa har kuka yake. yau takama girkin nablah adaki yasamu nablah byn ya dawo daga masjid karfe 8 na dare ya iske nalah tana sallah . cire jallabiyarsa yayi ya zauna akan gado yana kare mata kallo game da jin feelings yana shigarsa ita kuwa nablah jarabar deeni ne yasata wannan dadewa zaman wannan adduar sosai ta dade a nufinta in yaga bata idar ba sai ya tafi dakinsa koya kwanta har bacci ya daukesa deeni wanda yagaji da zaman jiranta yace wai pure hrt yau wacce irin addua kike ne hK? Indai akai nane ki Bari tunda yanzuma kingama mallakata yakarasa fada hk yana dry tun yana zaune har ya kishingida. yace kifi naganinki me jar koma Dan zuwa yanzu yasoma fahimtar nufinta jin abinda yace yasa nablah taji wata irin faduwar gaba gabanta yashiga bada faduwa rasss rass zuciysrta tayi mugun tsinkewa tana harbawa da sauri itafa tasoma gajiya da jarabar deeni ko byn rasuwar amna sai datayi wani barin cikin sam deeni baida sausauci baya gajiya shiyasa lokacin da'ake jimamin mutuwa ta Dan samu Hutu sosai Dan kwata kwata bukatuwarsa tsayawa tayi cak . gsky deeni baya sausauta mata sai kace wani inji ran deeni yasoma baci Dan yaga nablah tana neman raina masa wayo tashi yayi ita kuwa nablah ganin ya tashi sai ta fara murna azatotanta fita zaiyi kawai sai taga yayo kanta hade da daukarta kmr wata jaririya ya direta akan bed hade da Zare mata hijab dake sanye jikinta batare da yace mata komai ba . hkn yasa nablah Fara hawaye cak yatsaya yana dubanta yana maida numfashi da kyar ya iya hadeye miyo ya bude bakinsa yace menene na kuka km kmr kin hadu da wani dodo ? aranta tace ai kama fi dodo hatsari wlh . Amman azahirance cewa tayi Dan Allah kayi hkr wallahi nagaji duk jikina ciwo yake ga tarin bacci da nike ji ni wallahi bazan iya ba kai baka gajiya da Abu daya shekaran jiya kwana mukayi muna Abu daya batare da muyi bacci ba gsky ina ganin za'a canza duty kwana Day Day din nan. dan wallahi babu wani Hutu Cikinsa takasara mgnr tana kara fashewa da wani kuka deeni ya tsaya kawai yana kallonta kawai cike da takaici shi bai ga abin kuka ba .. daurewa yayi yace yanzu ya kike son nayi da bukatata? Dan "Dan" wannan abun zaki zauna kina kuka nablah tace dole nayi kuka inda ma akwai kukan jini zanyi wlh. tayi shr yace shikenn Kibani izini na koma dakin zeenat nasan ita bazata gajiya Dani da jarabata ba km tana iya daukar larurata sbd tafiki bukatar ganin farincikina.. wani abu taji ya caki zuciyarta kishi ya turnuketa shi kuwa ya fadi hkn ne Dan taji haushi wani kuka nablah ta sake fashewa dashi deeni ya runguneta yana lallashinta da hk har yasamu ya biya bukatarsa daita duk da yayi mugun gajiyar daita Amman hk ta daure Dan kar yace zeenat tafita da hk deeni ya samun kanta sosai yayita morarta sukayita shekar ayarsu ..har da mugunta ya dinga mata yace yaci ace kin fi hk azahirance haushin cewa dayayi zeenat tafita son farincikinsa akanta dayace mata ya tsaya mata araI km taji haushi . Washegari da asuba yana dawowa daga masallaci sai daya shiga dakin zeenat yaganta tukun ya dawo parlour kasa ya bude system dinsa yana duba sakonin mutane daga kitchen nablah ta fito ta gaidashi yana cigaba da tura sakonini batare daya dago ba yace morning pure hrt har kin tashi tabe baki tayi takoma kitchen sai alokacin yadago kanshi byn kmr minti biyar ta sake fitowa da flack da cup takaraso gabansa ta durkusa ta ajiye yace what's that? Ko kallonsa batayi ba . ta koma kitchen ta dauko plet ME dauke da arish da soyayar planten da kwai sai silaz bread ta ajiye gabansa ta dauki cup ta fara hada masa shayi yace alright but just coffee I need mikewa tayi taje ta hada masa takawo masa inda yake aikin sannan tashirya dining ta koma dakinta. Koda ya sake dawowa dakin zeenat bakara min gata yasamu ba. har yake jin da yadda take bi dashi Kennan tun farkon rayuwarsu batasamu tankarda ba . shekararsu mimi daya da wata uku nablah ta gane tana da shigar ciki har na tsawon wata uku wanda shine ciki na uku Datasamu byn haihuwarsu . gane hkn datayi ne yasa ta gaugauta daina basu nono Amman suka ki yaye . dan da rana bata basu nono km lfy suke yini Amman da zarar dare yayi dole tabasu sbd kuka ga rikicin yaran gata ubansu . cikin hk wata ranar jumma'a da nuratu yayarta tazo kawo mata xiyara da, zata wuce nablah takira deeni tace tana son nuratu ta wuce dasu Mimi gurin mama ya nuna mata alamun bai so Amman jin yadda tayi masa kmr bata ji dadi ba yasa yace shikennan a tafi dasu Amman da zarar sunyi 2weeks adawo masa da yaransa.. Kwana uku da tafiyarsu Mimi ummi takawo musu ziyarar dare. taga kowa bata gansu ba da fari ta dauka sunyi bacci ne Amman tana tmbyrsu nablah takasa mgn sai deeni ne ya iya gaya mata suna gidansu nablah . ummi tayi masa wani irin duba tace what kana numfasa tace kan wani dalili ? yayesu akayi yacewa ummi atakaice. take tagani wani cikin gareta tace ina Raye ban mutu ba deeni za'a kai min jikoki yaye wata uwar unguwa ni meyye amfani to ? Jikin deeni yasoma rawa yace First love kiyi hkr sati 2 ne kawai zasuyi, a fusace tace ban yarda ba kO kwana daya zasuyi km wlh gobe gobe nan adawo min dasu a km kawo min su gidana. ta inada take shiga bata nan take fita ba da kyar deeni yasamu ya shawo kanta shi da xeenat. ita dai nablah tana zaune tana jinsu km bata saka musu baki ba sai dai aranta ta anyana cewar baxasu dawo ba har sai sati biyu nan Sun cika sbd itama iyayenta suna da iko akan yaranta. Byn ummi ta wuce deeni yacewa nablah tayi kokari tace adawo dasu sbd ummi .. ta mishi wani irin duba kana tace to ME kake son nacewa mama? Kice mata inji ummi a adawo dasu nasan mama na da fahimta bazataji babu dadi ba. Kwana daya shr ba'a dawo dasu Mimi ba biyu shr dan kwata kwata nablah sharewa tayi da wata ummi tacigaba da shaanin gabanta. ummi taji shr dan hk ta kira sa taji ko an dawo dasu sunan gidan ne yace mata a'a tayi mugun arxuka ta lailayo wata uwar ashar ta maka masa . tashiga surfa masa maseefa da india da hausa OK kabiyewa son ran matarka ba . zancena yazama banza agurinku to wlh sai dai Kazaba daya ko ni ita. shasha kawai yana kiran first love.. Fisrt love yaji shr alamun ta katse wayarta . aiko yana dawowa daga office gidan ummi ya nufa ya dinga bata hkr da tabbatar mata gobe agidanta zasu kwana sannan ya nufi gida. karfe tara suna tare da nablah kasancewar kwanan ne yace pure hrt ME ummi tace miki last week akan tafiyar da yaran nan? Take ta hade rai taki cewa komai ya matso sosai gareta yace dake fa nike mgn kina jina tana bude baki sai cewa tayi wai Meyasa ita ummi take hk ne ? yaran fa suna da yancin zuwa gidanmu na Lura ko zuwa gida nayi dasu bata so,, sai tai ta nuna fushinta akan hk which is bazai yiwu ace bazasu gurin iyayena ba. tunda ba'a caca kasiyusu ba Haifa.... Tas tas ..tas ..kake ji sai dayayi mata mari fiyye da uku kana yace ummin tawa ce wai.. wai ..nablah mahaifiyatace tazama hk agurinki no no I can't believe you can do this to my mom ..hb nabeelah you really surprise me ita kam tinda zafin Mari ya kashe mata baki take dafe da kunvinta hawaye na zubo mata yace oya leave my room now before I hard more.... Fuuuuuuu ta bar dakin... shi km tana fita yashiga zariya adakinsa yana duban hannushi daya Mareta dashi . ya kwana kan bed flat yana runtsa ido yana ganin bai kyautamata ba bai kamata ba. yana ganin nablah wata bangarece ta zuciyarsa bata cancanci hk daga gareshi ba. ya zabura mike da sauri ya nufi dakinta yana murda handle din kofar suka ci Karo daita hannuta janye da akwatin kayanta yace what tare da rungumeta yana shiga dakin daita tasoma kokarin raba jikinta danashi bakinsa ya kai cikin kunneta ME kike shirin yi Kennan? Yaji a gidana kinsa ko kin tafi zaki dawo dole gareni Ta fashe da kuka wlh tafiyata zanyi bazan zauna kana wulakantani ba sbd yanzu kasamu abinda kake so daga gareni . ka daina sona .... Daga mgn sai Mari wlh zan dauki komai banda dukA da cin zarafi. ido ya zuba mata yana kallonta sai km yayi murmushi yace is that what you re thinking? Ko kallonsa batayi ba ya langwabar da kanshi jikin kafadar ta yana karbar Jakarta ya ajiye yace alright idan Allah yaso na daina dukanki daga yau kema ki dinga jin mgnta Dan banson yadda kikewa ummi sai lokacin ta kalleshi tace shi Kennan ni iyayena basu da iko akan yarana? Ku fIto kuce kyamarsu kuke bawai a dinga..... . Shiiiii ki bar zance bana bukatarsa sake jin komai kawai ayi abinda ummi tace yara km lokaci na zuwa dan kansu ma zasu Kai kansu, ya nufi bed daita yana rungume daita muryasa a raunane yace yanzu sai ki iya tafiya kibarni pure hrt? mezai hana da bazan barka ba ubana na ne kai da zan zauna kullun daga karamar mgn sai mari . idan zama yana son yazo da tozarci wlh sai mutun ya kame mutuncinsa yayi murmushi yanzu meyye abun tuzarci da na miki kafini sani abban anan . ya jawota jikinsa ya rungume yace am sorry gsky nablah baki da tausayi iya iyakancin kokarina nacewa ban shiga hakinki ba tun daga ranar da igiyar aurena ta hau kanki ina Yi bakowa ne zai iya yin abinda nike Yi ba. Amman ke duk abazan baki gani I don't know .ko me km kike so na dinga Yi miki. but I really know kawai jan aji kike min yasoma ruda mata jiki ita km tana girgiza masa kai da turesa please liv me alone I don't want allow ME to show you how much I love you lamo tayi ajikinsa ya kai bakinsa cikin kunneta please . janye jikinta tayi tare da kwanciyarta ya Mike ya kashe wuta dakin ya dawo ya kwata shima gefenta tare da janyota jikinsa yasoma rabata da kayan jikinta tun tana cewa uhmmmmm live me bana so har taba da kai bori ya hau. AI ko washegar ranar aka dawo da su Mimi zuwa gidan ummi. deeni ya saka gidajen nablah duka daya mallaka mata akasuwa ya siyar ya bude mata account ya zuba mata kudin cikin sannan ya sanar mata tare da bata ATM card dinta da bvn dinta da account number dinta tayi sororo tana dubansa lokacin dayake mata bayani can tace abban anan da Fari nagode Amman kudin suyi yawa mezanyi dasu hk ya dago suka hada ido ya kashe mata idonsa daya ta kawar da kai. kin ga kina da ya'nuwa da iyaye kina iya musu wani abu idan yataso zaki iya musu ciki idan ma kinso kina basu duka kudin kawai. Ta fashe da kuka tana me rungumeshi ajikinta ya daura hanushi abayanta is OK ki bar kukan wannan bawani Abu bane. acikin wannan shekarar deeni ya sake biyawa ummi da zeeant kujerar aikin haji wanda daman Sun sha xuwa sai wasu daga Cikin dagi km a shekarar ne nablah ta sake haihuwar diya Mace deeni yaso meida Sunan amna Amman km yafi son zeenat dince zata km haihuwarta Dan hk yarinyar taci Sunan fateema suke kiranta da *nihal* zeenat ta kammala karatunta lfy tayi bautar kasa yayinda nablah tasoma nata karatu Sosai Deeni yake kwantata adalci atsakanin matasan farincikin ya wanzu cikin gidansu, ummi ta sauko ta Saki ranta ta km daina jin komai game da nablah. dan hk ma da kanta tacewa deeni yakamata wanna shekarar iyayen nablah su sauke farali yaji dadin mgnr sosai km ya biya musu har aunty salma. Ya canza musu gida yabawa yan'uwanta aiki a compnies dinsa ya canza musu rayuwa daga kangi zuwa dadi mlm Salish me wanki hula ya tashin daga wannan sunan yakoma alhaji salisu.. deeni yasaka aka nemo masa wani tamfatsesen fili wanda zai iya Kai local government biyu a ba ruwa estate yaba da contract din gina mishi katafaren supermarket wanda za'a dinga supply din kaya daga kasashen duniya . yanzu komai ummi zatayiwa zeenat tare take musu da nablah ko kayan mata aka kawo mata daga India rabawa gida uku take tabawa zeenat biyu ita daya jikokinta km tajasu ajikinta sosai tana nuna musu kauna. shekaru 3 ne yau tunda Dr nasuruddeni yayiwa zeenat amarya hjy nabeelah. Abubuwa sun dada tafiya sosai har an Dade da cammala ginin supermarket an zuba komai na business da warks idan kaga ginin sai Ka bude baki an jima ana gudanar da business riba nashiga sabon account din daya bude da sunan zeenat sannan yayiwa ummi surprise ya mallakawa zeenat shi murna har da kuka ummi tayi ta dinga saka masa albarka. Sanda ya kai zeenat gurin mamaki ne ya daskar daita ta juyo zuwa gareshi take rungume shi ol this is for me ...naki zeenat kin cancanci fiyye da hk addua ki sake haifa min mamana *amnah*... Cikin shekarar zeenat tasoma laulauyin wani cikin wannan Karon kam tashin farko ta gane tana dauke da ciki bata gayawa kowa ba sai ummi domin bazata iya boyewa uwa kmr ummi ba kana tacigaba da renon cikinta tare da bawa kanta kulawar data dace.. Mmn sudais ce [12/4, 6:59 PM] β€ͺ+234 803 466 9844‬: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Dedicated to Hauwa A Usman Jiddarh Page 119 Nablah wacce ta dawo hjy nablah a yanzu. ta samu mahaifinta da zance makudan kudin da me gidanta yaba. mahaifinta ya numfasa byn yaga jin bayaninta tsab , kana yace ba dai rokonsa kike yi ba nabeelah ? kanta sunkuye akasa tace Allah baba ba rokonsa nayi ba shine da kanshi yabani . shine nike neman shawararka akan yadda za'a Yi da kudin Dan gsky ni basan yadda zanyi da kudi masu yawa irin hk ba. Ya sake numfasawa kana yace alahakikanin gaskiya idan har zaki dauki shawarata to ki samu filliaye ki tsiya ki gina masalatai guda biyu da makaratun islamiya sannan ki tamaikawa marayu da marasa shi cikin kudin idan yayi saura. domin tabbatar da lahirarki. Ki yi abin alkhari da kudin nan ta yadda ko byn baki raye a doron kasa ladanki zai dinga iskeki a makwancinki. to baba Na gode da shawararka km Inshaallahu yadda kace hk zanyi. Allah ya kara maka yawancin rai ya bar girma. ameen nabeelah kema Allah yayi miki albarka ya sanya miki ladanki cikin mizani. suka bar zance suka shiga zance shiye shiryen bikin nuratu daya kusanto . Koda tasamu deeni da zance shawarar da sukayi da mahaifinta game da makudan kudin dayabata yace wannan shawarace km Abu ne ME kyau idan kudin bazasu isheki ba ki sanar min zan kara miki wasu sannan ko yanzu zan bada tawa gudunmuwata, tayi murmushi tare da Yi masa Godiya. Bikin nuratu yayar nablah ya tashi gadangadan sosai nablah take kai kawo atsakankanin wannan lokacin, bata fiye zama gida ba kullun suna kan hanyar zuwa Lagos Ita da aunty salma da matar yayansu sani . Bakaramin kudi nablah takashe Ba.. komai akace ana bukata gurin sha'anin bikin itace kan gaba ita ke bayarwa.bisa ga tallafawar me gidanta Muhammad nasurudeeni gareta musaman ya bada tashi . gudumuwarsa hk ma zeenat . ummi ma ba'a barta abaya ba . Hatta dangin deeni sunyi mata kara matuka kasancewar yanzu Sun zama Abu daya tazama su . Sun zama ita su shemah matar fk da su maryam lubnah duk sunje bikin tunda ita wace suke tayawa kishi ma ta hakura ta zubda makaman yakinta . Holl din da'akayin bikin shake yake taf da jama'a maza da mata bakama hannu yaro mutane sai bulbulowa suke har da wayan da ba'a gayyar ba sunzo ganin arziki yana,arxiki yayi shawagi a wannan bikin kasancewar suma yanzu duniya na damawa dasu yanzu dole idan aka tashi lesafa masu arzikin unguwar gatan kowa dole a saka gidansu hjy nablah cikin. yan gayan sodi kuwa su fateema abuje bagudo da fatin inusa, bsbs dasu hauwan baranda jidda samha 😜😜 duk Sun hallara, duk inda hjy nablah ta gilma mutane sai satar kallonta suke sbd wani irin sihirtaccen kyawu datayi tasha artist makeup gabadaya kamaninta ya Dada sauyawa kmr baita ba, ga kyawawan yaranta kowanensu sun sha kyau da gayu ,haidar da junior da mu'alim kayansu iri daya hk ma matan Sunyi matukar birge mutane . iyakacin karamacin da nuna kulawa family muhd bello khaliyal sunyi mata sai fatan Allah ya dorar da wannan xumunci. Byn anyi biki an watse lfy Nablah ta dawo dakinta sannan taje har gida tayiwa sarakuwarta ummi Godiya ta musamman da bangajiya . Acikin wannan lokacin ne nablah ta samu zeenat da zance gsky tana son a canza tsarin duty dasuke na kwana day day sbd ganinta babu Hutu cikin wannan tsarin . me zai hana abarshi sati sati zeenat ta kwashe da wata uwar dariya kai nablah bakida dama har sati 1 gsky ni kam bazan iya har sati banga mijina ba . sati yayi min yawa gsky please aunty zeenat ki fahimceni Allah babu Hutu cikin wannan tsarin injicewar nablah.. shikenn naji Amman me zai hana mubarshi two two days kawai a ganina hkn zai fi batare da anshiga hakin kowa ba . nablah tace to shikenan aunty abarshi hk din kawai Amman yanzu wa zai sanarwa abban anan tsarin kwana day day ya canza? ki sanar masa mana ba mijinki bane gashi km daman ke kika kawo canza tsarin, nablah tayi saurin zaro ido tana girgiza kai muryarta a sarke tace Allah aunty bazan iya ba Dan wannan mijin naki sai ke wazai iya da rigimarsa . ni dai kawai Dan Allah ki tamaika ki sanar masa. Km ma ai daman kece kika tsara duty farko yanzu ma ke yakamata ki sanar mata ta mike tsaye tana kokarin barin dakin OK hk ma Zaki ce ko injicewar tana dariyar nablah ? to kuwa sai dai kisan yadda zakiyi da mijinki Dan bazan gaya masa ba nablah ta dan dawo da baya da sauri tana me hada hannuwanta duka guri daya hade da karyar da kai tace please auntynah karkiyiwa yar kawarki hk man takarasa fadar mgnrta tana shagwabe fuska da marairaicewa... Dariya sosai tabawa zeenat din byn tagama dariyar sannan tace OK to shikena tunda kin bada kai zan Yi iyakacin kokarina. hk dai sukayi ta wasa da dry atsakaninsu har sanda nablah ta bar dakin. Sanda deeni ya dawo daga office suna tare da zeenat adakinsa kasancewar itace ke dashi tayi masa duk abinda tasan ya dace na kulawa da tarairaya . yayi wanka wanda itace ta tayashi yaci abinci ya sauya kaya zuwa wasu fararen kayan bacci masu shegen kyau sannan km sannu ahankali zeenat tasoma shigowa masa da mgnr da sukayi da nablah dazu batare da tabari yagane cewar akwai wata a kasa ba . tace masa dan ita ne . sbd dan daga mata kafar da zai dingayi zai taimaka mata gurin saka mahaifatar ta dauki abinda ake so . cike da tsanake take sanar masa kana tana ruda masa wasu gurare daga cikin tsansar jikinsa da salonta da take kan koya kullun, da kyar ya fizgo mgn sbd yadda take masa yace shikenan ita nablah ta amince da hkn . a'a na dai ce nasoma gaya maka ne so that idan ka amince sai muyi mgnr atsakaninmu. alright duk yadda kuyayi daidai ne ni dai ashayar dani dadi ta yadda zan gamsu dari bisa dari. my hrt Kennan zeenat ta sumbacesa abaki yayinda take wasa da kasumbarsa tana shafawa cikin salon soyayyarta gareshi shima hannushi ya kai bayanta yana shafa Manya bombom dinta sannan yana dan mammatsasu kmr yadda yasan zataji dadi . km yasan hkn bakaramin rikitata yake ba aiko ahankali sakonsa ke isa inda yake so. dan tana jin yadda yake mammatsa mata bombom dinta . take taji wani abu yana tsarga mata ajiki kmr an jona mata wutar lantarki deeni ya tallafo idanun zeenat yana kallon fuskasta abun girmama garehi. taja numfashi da karfi kasancewar wasu abubuwa dataga suna fitowa daga idanunsa suna shiga cikin nata. sake mannewa ajikinsa tayi tana shafo kan nipples dinsa. Sosai ya Zuba mata ido duk da haske bai wadaci dakin ba Amman hkn bai hana musu ganin fuskokin junansu ba ahankali ya daura bakinsa kan lips dinta ME taushi da dadin kiss . ya fara tsotsa cike da tsanake yasamu nasarar cafko lips dinta nan fa salon ya sauya suka fara romancing din juna joystic din deeni ta Mike gallllllll ita km jikinta ya Jike sosai . ahankali ta hau kanshi ta kai kasanta saitin daidai bakinsa . shi ko tsabar rikicewa ya zira harshrnsa ciki yana lasar kasanta da tsotsarta Wani tsumammen dadi suke ji daga ita har shi bakajin motsin komai sai numfashinsu dake fita ahankali ahankali cike shauki deeni ke tsotsar kasanta hannuwansa duka suna aikin sarrafa Mayan nonuwanta hade da murza kan nipples dinta ashhhhhhhh..... shiiiiiiiiiii dadi take jin yana ratsa kai deeni karshe ne gurin iya sarrafa Mace bed yakan mantar da Mace komai dake cikin duniyar nan cike da kwarewa da harakar sarrafa Mace deeni ya birkitota kasansa tare da ware kafafunta kana yasoma kokarin Danna joystic Dinsa ciki kasanta yasoma having sex daita sun dau lokaci me tsawo suna Abu daya har tasoma gajiya wani irin dadi yaji takara Yi masa mugu mugun kmr an tsiyaya zuma cikin kasanta. to abinka game karamin yaron ciki ga tsagwaron gyara datakewa kasanta kullun kunga kuwa .. Dole oga deeni yaji zamzam uhmmmmm masoya Kennan Asuba ta gari zeendeeni... Cikin zeenat yasoma fitowa yayi mata das das wanda sai wannan lokacin oga deeni yasan da zaman cikin tsabar murna Kadan ya Rage bai zauce ba .ranar kuwa yana zuwa office ya dinga rabon kudi ga ma'aikatansa. cikin da bai wuce wata biyar ba Amman yayi wani irin girma na ban mamaki tayi wani irin kumburi zama da kyar tashi da kyar gabadaya kamaninta ya sauya kowa ya ganta adduar yake mata Allah ya sauketa lfy. deeni yake kaita hospital duba lfyar baby. wannan karon yace yana son ayi mata scan Amman sam zeenat taki yarda a sanamasu da abinda ke cikinta Mace ko namiji ita dai tace tafi bukatar lafiyar bbyn cikinta . Girma da adalci tattare da tsagwaron kaunar wacce bata da iyaka yake nuna mata . shi kansa yasan duk duniya babu macen da zata so kmr ta . tayi hakurin zama dashi tare da adalci irin nata yadda take sonshi hk take son duk wani abu daya danganci farincikinsa. wannan abubuwan nata yasa take ya Yanke shawarar yana son zeenat din taje kasar saudiya ta haifi cikin jikinta. A lokacin dayake yasanarwa ummi bakaramin dadi taji ba . ta dinga saka masa albarka shi da ahlinsa gabadaya . tun daga wannan lokacin aka soma shirin tafiyar zeenat haihuwa kasa me tsarki .. Tafiya tayi tafiya lokacin tafiyarsu tana karantowa har lokaci yayi. Tsaye suke a Babban fillin jirgin murtala international airport domin rakiya WA uwargida zeenat ita da sukarta km uwa gareta abar alfarinnta. deeni rike da hannuta yana goge mata hawayen idanunta da rarrashinta ki daina kuka my hrt yadda zakiyi tafiyar nan da kafafunki hk nike fatan da adduar ki dawo ki samemu dukkaninmu . addu'a muke miki Inshaallahu zaki sauka lafiya nablah ta matso itama ta rike hannuta daya please aunty karki raunatamana zuciya lfy, Zaki haihu Inshaallahu lokacin da zeenat ke sallama da yaranta aka soma sanarwa kowa yashiga jirgi har ta ajiye anan tasoma tafiya ummi na gabanta ta juyo ta sake rungume mijinta ajikinta tana sake rokonsa gafara ya yafe mata . my hrt kayafemin . na dade da yafe miki zeenat wallahil axim idan har taga kafafuna shine zai saka ki shiga aljanna na dade daga miki tawa kinshiga kingama kije Allah kai ku lfy wannan furuncin nasa yabata karfin gwiwa tasoma tafiya tana waigen mijinta tare da daga masa hannuta shima yana rungume da nihar akafarsa yana daga mata hannusa daya. nablah na jingine da jikinsa ,ya ciro hanky agaban aljihun gaban rigarsa ya goge hawayen da suka samu nasarar zubowa kuncinsa ahankali km yake musu addu'a zuciyarsa tayi rauni yaji babu dadi sbd zai Yi nisa da mutane guda biyu masu mahinmanci arayuwarsa. umminsa da zeenat dinsa . suna nan tsaye agurin har sai da suka ga tashin jirgin sannan suka dawo gida . cike da kewar zeenat daga anan har su haidar kuka suke zasu bi aunty'nsu. ranar daga deeni har nablah kasa runtsawa sukayi . Hankalinsu a tashe har sai da waahegari suka ji saukarsu tukun hankalinsu ya kwanta. Tun saukarsu zeenat ta nufi qaba tana dawafi tana godiya ga Allah daya daidaita mata al'amuranta suka dawo daidai da rokon Allah ya sauketa lfy ya rabata da cikin jikinta . da sauran adduoi masu mahinmanci gareta. Byn sati da tafiyarsu zeenat nablah kwance jikin deeni wanda yagama gajiyar daita da jararbarsa. hannuta na yawo bisa fadadden kirjinsa tana aikin shafawa da murza kan nipples dinsa. ya runtse rikitattun idanunshi yana shafa sumar kanta zuwa bynta mgn take son Yi Masa Amman zuciyarta na beating sbd matsanancin tsoron abinda mgnr zata haifar. ahankali ta sanyawa jikinta jarumta sannan tacigaba da lailaya masa kan nipples dinsa. ya dan kalleta yana sake lumshe mata ido sbd dadin abin dayake ji. da kyar ta bude baki tace abban anan.... yes pure hrt . ina son muyi wata mgn ne dakai Amman ina son kasaka fahimta ciki mgnta . uhmmmmm anything for you dear sai data sauke naunauyen ajiyar zuciya kana muryarta cike da IN inna tace uhm da...daman nace shawara zan baka akan me zai hana ka kara aure tunda kaga irin yanayin halitar da Allah yayi maka. na yawon bukatuwa ga Mace aganina mata biyu sunyiwa me siffar halita irin taka kadan . karka dauka ko bana kishinka ne kowani abu yasa na fadi hk . a'a wallahi ina son mijina km ina matsanancin kishinsa Amman hkn bazai saka naki cewar karka ka aure ba. Ya tabe baki yana sauke ajiyar zuciya sannan yace karki ce kina Sona pure hrt duk macen dazatace mijinta yakara aure bata sonshi. ki fito kawai kigaya min bazaki iya dani ba. nafi karfinki ba wai bani wata banzar shawarar na kara aure ba. Ni kam ai nasan kaina na km Sanki nasan km kishi ME Zafi dana fuskanta a wurin zeenat wanda take nuna min akan mata. da km akan aurenki nabeelah , yanzu ko mai ya wuce taYi miki adalci irin nata kuke zaune lfy km tana ganin girmanki kema hk ? Surukunta ce irinta iyayen matan yanzu bazan iya ba surunkuntaka ce wacce babu kawaci ko kara acikinta km babu kunya balle sanin yakamata na riga nasaba da surukuntaka irin ta umminah. Sannan da km irin ta mama wacce komai suriki yayi wa yarta bazata daga ido ta kallesa ba sai dai IN shi da kanshi ne yayi tunani. Dan hk kima zage ki saka dauriya cikin zuciyarki ki cigaba da bani kulawa datadace Dan ni kwata kwata banida ra'ayin sake kara aure arayuwata . mata biyu Sun ishani karasa rayuwata dasu tabbas taso ya amince Amman km kalamansa sunyi matukar tasiri acikin zuciyarta. mijina uban ya'yana zuciyata takace kai kadai . kai kadai zuciyar nablah keso Batasan komai aduniya nan tamu ba sai son Muhammad nasurudeeni km Inshaallahu da fatan da soyayyarsa zata koma ga mahalincinta tana mgnr ne tana murza kan nipples dinsa kayi hakuri nasan kalamai nah sunyi tsauri gareka . ahankali yake aika mata danashi salon ya janyota zuwa saman shi tana jin yadda joystic dinsa ke harbawa da sauri .ita km ta hade bakinsu guri daya tana masa wani irin salon tsotsa . hannushi duka yasa ya rike kugunta dashi yana kokarin soka joystic dinsa cikin kasanta dan har yayi nasarar Danna kan kaciyarsa ciki . tayi sauri yanke tsotsar bakinsa da take ta matse kasanta cike da shagwaba tana narke masa fuska . a Dan gigice ya tsura mata ido kana yace meyasa beelah.. .. Muryarta cike da shagwaba tace abban anan nagaji dayawa round 6 fa mukayi acikin Daren nan yanzu na 7 zakayi nagaji sosai kayi hakuri xuwa asuba sai kayi gabadaya cikin damuwa ya kamo hannuta yana dorawa akan joystic dinsa dake Mike sambal da kwata kwata batagajiya dayin sex . muryarsa akasalance tmkr wani tsohon maye yace ki duba halin da wannan abar zata Shiga ki duba halin da ni kaina nike ciki ki Bari nakara koda round 1 ne bakisan yawan jima'i atsakanin masoya yana haddasa muguwar shakuwa atsakaninsu ba , yana cire damuwar dake atsakanin masoyawa. ana son ma'aurta su dinga saduwa da junansu domin samun anshuwa da Karin lafiyar jikinsu . sannan saka asamu waraka acikin ga matsalolin rayuwa. sannan yawan jima'i na saka kaifin kwalkwaluwa Mace . amatsayin ku na mata yakama ace ku dinga kusanta kanku ga mazajenku domin samun lafiyar jiki da kaifin baseera . sex na yaye damuwa yana kawar da tunane tunane banza yana gyarawa ma'aurata siffar jikinsu . ana samun nagartaccen bacci da lafiya da ingancin jiki . yana saka ma'aurata cikin farinciki da walwala yana saka fatar Mace ta dinga sheki da kyaun. Km yana karkato da hankalin namiji zuwa ga Matarsa. km a samu zaman lfy me daurewa atsakaninsu. ahankali yake mata wannan bayanin dalla dalla yana sake aika mata da salonsa me zautar da mutun. tana gama sauraronsa ta zare jikinta daga nashi ta kwanta flat ta juya masa baya domin ko kadan magangunsa basu shiga cikin number 6 dinta ba. kawai dai tafi ajiye mgbrsa akan tsarata kawai yake son yi ,ta hanyar wayonsa dayasa ba Yi mata. idanunshi ya tsurawa bombom dinta wayanda zuwa wannan lokacin Sun kara fadi da cika alamun suna samun abincinsu enough daga gareshi. gabadaya kallon fresh bombom dinta dayake yasa ya sake rikita tunaninsa sai yaji babu abinda yake so ahalin yanzu sama ya dinga mammatsasu cike da shauke ya matsota yana ME daura hannushi duka samansu yana shafawa tare da matsawa ashhhhh wayyo....hhly abban anan kabarni hk bacci bacci.. taji tsam ya cire hannushi duka akan bombom dinta ya mike tsaye yabar abinda yake ya kai hannu ya janyo jallabiyarsa yana kokarin zirawa ta cafko hsnnushi cikin nata tashiga murzawa ahankali tana yamutsawa km still tana kwance muryarta can kasa kasa tace ina km zaka ? ajiyar zuciya ya sauke da karfi yace dakina zani. kinsa matsawar muna tare bazan iya Hakura ba sai nayi . ni km banason takuraki ta matse hannushi cikin nata muryarsa amatukar kasalance yace please sakar min hannu na wuce. on expecting yaga tayi masa gaho alamun yaci ta nan iya son ranshi . sai da lumshe rikitatun idanunshi kana yayi filling da jallabiyar hannushi yashigeta tasaki karar mara sauti yashiga having sex daita hannushi daya yana aikin matsa breast dinta Sosai ta dakewa ranta domin jiyar da minjinta dadi dayake so . yadda ya dinga mata ta dauka da safe bazata iya tashi ba. Amman sai gashi ta Mike sumul daita tabarshi kwance yana baccin gajiya taje hadawa yara breakfast da shiryasu zuwa makaranta.har bakin kofa ta kai yaranta tana daga masu hannu dayi musu addua yayinda direbansu ke zaune zaman jiran fitowarsu . sai data gama komai na gidan tashiryawa me gida nashi breakfast din na musamman sannan taje ta tsulla wanka ta sha kananan kaya ta nufi dakin me gida wanda har lokacin bacci yake ta zauna gefen gadon tana kallon beauty Face din mijinta me dauke da sihirtaccen kyau kmr shi yayi kanshi . sai ta kai hannuta zuwa fuskarshi sai ta fasa ahankali ta haura kan gadon ta kwanta suna fuskantar juna ita dashi sosai tashiga busa masa numfashinta tana shakar nashi take numfashinsu ya gyaraye guri daya yabada wani shauki na daban . ta kai hannuta kan nipples dinsa daya tana shafawa da lailayawa ahankali . kamshi turarenta da numfashinta dayake shaka hade da shaukin hannuta yasakashi bude idanunshi ahankali ya xubesu cikin nata kwayan idon. dau yagan kmr daga sama ta fado ya janyota cikin jikinsa ya rungume tsam oh my God baby bby bacci bacci zaki hanani bacci ko. Sai Data lankwasa da muryarta kana tace uhmmmmm babu dadi ashe kai ko baccin me mutun yake idan har kasoyin Abu dashi sai yatashi . no no baki fahimceni ba yayi shr yana matseta ajikinsa ta hanyar yin Mika uhm uhm bazan taba fahimarta ba ya lakace mata hanci ke din ko tashige jikinsa sosai tana kokarin kwance masa notikan jikinsa. Ganin salon datake masa yasa ya dauke zuwa bathroom ya zuwa bai tsaya wata wata ba ya tsudumata cikin ruwa ta zabura Zata mike yayi saurin dannata yasoma cire mata kayan jikinta tasoma kaiwa hannushi dukan wasa ya lakace hancinta yana cewa jarababbiya kawai kefa ina ganin da baki samu miji kamata ba akwai matsala . uhm ai wallahi duk kai ne ka koya min wannan jarabar taka. Karki min Sherri karki min Sherri beelah da abarki naganki tayaki kawai nayi ai ko ta saka masa kukan shagwaba tana watsa masa ruwa kalli yadda kajike min kaya takarasa mgnr tana nuna masa kayanta don't worry you will change another one.. yayi saurin shiga cikin bathtube din yana me hade kirjinsu guri daya tudun nonowanta na tsukar kirjinsa Suna cikin ruwa Amman basu bar junansu ba deeni lallai so yake ya meida matansa irinsa. Wanna tafiyar da zeenat tayi nablah taci uwarta gurin oga deeni . kwata kwata yaki sarara mata babu Hutu GA hidimar gida da yara gata uban gayya . gashi taki yarda akawo mata masu aiki acewarta laraba Kadai ta isheta . Kullun deeni zai kira zeenat akalla sau badadi arana ,tare da karfafa mata gwiwa. yayinda hkn ke matukar faranta ran ummi da ita kanta zeenat din . yayinda cikinta ke girma kumburin jikinta ke yawaita yan'uwa kowa addu'a yake mata da jin tausayinta. barin ma dasuga yadda ta dawo a hoto . zuciyar wasu tayi rauni akanta lokacin da nablah taganta a hoto ita kam har kuka tayi tana ta mata addu'a deeni ke bata hakuri. shima dauriya kawai yake yana kai kukansa ga Allah ya raba matarsa lfy da cikin jikinsa. wanda xuwa wannan Lokacin zuwansa biyar saudiya dubota akaro na shida ne yaki dawowa sbd yanayin dayaganta ciki . yaga gara kawai ya zauna tare daita shine kwanciyar hankalinsa . Wata safiya zeenta ta tashin da ciwon na kuda wanda yafi haihuwarta na farko ciwo da radadi. Ashe wancan nakudar datayi sadakace akan wannnan iya wuya taci azaba ba'a mgn gabadaya ta fice cikin haiyacinta . Amman sai janyo dauriya da karfi takewa jikinta domin son samun abinda ke cikin fitowa lfy koda kuwa ita zata rasa rayuwarta ne . Amman abun yaci tura Dan hkn deeni ya hanzarta bugowa mutane gida Nigeria ya sanar musu da halin da'ake ciki atayasu da addu'a . kowa hankalina ya tashi. masu kuka nayi masu addu'a nayi . mahaifin zeenat ya sanar amasalaitai ataya diyarsa da addu'a da makaratun islamiyya. ummi kam taci kuka kmr ba gobe tun tana addu'a har yakasance bakinta ne kawai ke motsi bata gane abinda take fada. Lokacin da deeni ya shiga labour room din ganinta. hannuwansu makale cikin juna yana mata addua da karfafa mata kwarin gwiwar . lfy zata haihu kai kawai take daga masa tana Yin motsi da bakinta alamun tana son yin masa mgn ya Dan dago ya kai kunneshi daidai bakinta yayinda hannuwansu ke sarkafe da juna . kayafe min... Kayafe min.. kayafemin kaji mijina abinda kawai take nanatawa Kennan muryarsa cike da ruwan hawaye yace na yafe miki Matata yar aljanna Allah ya saukeki lfy tunda tayi wanna mgnr bata Sake yin mgn ba zuciya tacigaba da ambaton Sunan Allah da *summal sabila yassara* likitocin da suke iyakanci kokarinsu akanta ne suka sake shigowa suka ce deeni yasaka hannusa acikin farar takardar da likinta ke miko masa tsabar rudewa rasa me yakama yayi, da km abinda zai rubuta ciki sai da doctor yace cs za'ayi mata cikin biyu ko uwa ko cikin jikinta, kazabi daya jin hk yasa take jikinsa yasoma rawa hk bakinsa na rawa yake furta kalmar Inna lillahi WA inna ilahi rajiun kana bakinsa na rawa yacigaba mgn I...i need my wife alive ni dai kuyi kokarin ceto min ran matata banason rasata nafi bukatarta araye hawaye na xubo masa yake mgnr . likinta ya dafa kafadarsa yana nabashi baki zeenat kwance tana kallonsa zuciyarta cike da matsanancin kaunar mijinta . daman deeni zai sota irin hk ? daman zai kula daita ya damu da damuwarta haka ? Karo na farko da kwadayin son cigaba da rayuwa a doron duniya ya kwadaita gareta. yana tsaye cak wasu daga cikin likiocin suka fara aikin saka mata kaya shiga tiyata ajikinta ga ritsetsen cikinta kaya guda aganbansa yana kallo matsowa yayi kusa daita sosai wanda Xuwa lokacin angama shiryata ya rike hannuta zeenat dina ina sonki.. Dayawa..... I love you so much wit al my hrt bana son na rasaki arayuwa tasoma motsi da bakinta tana son cewa wani Abu aka soma turata akan gadan marasa lfy yana biye dasu da Dan hanzarinsa hannushi cikin nata yana gaya mata tsadaddun Kalamansa dayasan tafi so da bukata daga gareshi akan komai. ummi na zaune aka shige da zeenat dinta dakin tiyata likitoci na dakatar da deeni.. hk yana ji yana gani aka shige daita ....... ya hade kanshi da bangon guri da hannushi duka shi kadai yasan yadda yake jin zuciyarsa duk yadda zai kai ga misalta yadda yake ji baza'a fahimceshi . .......... Allah yaraba lfy muzeenat Mmn sudais ce [12/4, 6:59 PM] β€ͺ+234 803 466 9844‬: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AUREN SIRRI πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— AYSHA A BAGUDO Dedicated to Hauwa A usman Jiddarh Page 120 End Hankalin ummi kusan yafi na kowa tashi ganin yadda aka shige da zeenat dinta cikin dakin tiyata ko motsi kirki batayi . gabadaya takasa zaune takasa tsaye. Sai aikin zariya take tana Kai kawo a farfajiyar hospital din. yayinda hawayen idanunta ke sake gudana bisa kuncinta . ahankali ta karasa inda deeni ke tsaye jingine da kansa abango yana kukan Zuci dana zahiri. ta kai hannuta ta dafa kafadarsa tana runtse idanunta domin son sanin abinda zata furta masa, wanda zai dawo masa da natsuwarsa tare da kwantar masa da hankali. muryarta cike da rudanin kuka ta soma mgn kayi hakuri deeni.. kayi hakuri kayi mata addu'a.... ahalin yanzu babu abinda zeenat tafi bakuta daga garemu facce addu'armu .. addua itace kawai mafuta garemu bakidaya, Allah yasa ayi aikin nan cikin sa'a ta rabu da cikin jikinta lfy... . ya Juyo ahankali yana fuskantar ummi da idanunshi da suka gama birkicewa zuwa wani launin na daban. Ummi tayi masa xuru da idanunta tana kallonsa da jimamin halin damuwar da tilon Danta ke ciki. wannan shine Karo na sau ba adadi datake ganin "yaronta " mafi soyuwa gareta cikin taskon rayuwa me tattare da rudani. Shr kawai yayi yanacigaba da kallon umminsa gabadaya duniyar yaji tana jujjuyawa dashi yayinda bakinsa keson yin mgn Amman ya Kasa furta daidai da kallama daya . domin ko yace zai Yi mgnr bazata fito ba . Dan haka ya cire hanky ya shiga goge hawayen idanunsa da gumin dake tsatsafo masa. kana Suka cigaba da kallon kallon da adduar samun nasara acikin zukatansu . Suna nan tsaye tsawon minti 30 sai ga wata doctor to fito daga lab zatashiga dakin tiyarta da sauri deeni ya bita abaya yana tmbyrta halin daake ciki Amman babu wata gamsashiyar bayyani daya samu daga gareta. sai ma dakatar dashi datayi dacewar yallabai kayi hakuri kajira mu a waje. yace madam please kiyi min hakuri nima ina son naga halin da Matata take ciki Amman ina taki sauraronsa . dole tasa ya juya ya koma gurin ummi suka cigaba da tsayuwa ta sake fitowa ta wuce su tashige wani office tashin hankali kam bazan iya misaltamuku irin wanda deeni da ummi suke ciki ba sai dai addua. hankalunsa ya kai karshen tashi. shr ba'a fito da zeenat ba, hk ma likitoci .har likacin sallah ta gabato ummi tace WA deeni yaje yayi sallah yayi mata addua kawai hk ya tafi yin sallah jikinsa a matukar raunane. yayinda yan'uwa kowa sai addua akeyi.. Adakin tiyata kuwa gabadaya likitoci tsaye suke akan zeenat kowanensu da kayan aiki sanye ajikinsu da handglof a duka hannayensu byn Sunyi scaning sun tabbatar da ko ya'ya nawane a cikin cikinta . sannnan suka fara Yi mata allura take hankalinta yakarasa gushewa Duniya da abinda ke cikinta suka jujjuyawa daita, kana suka soma aikinsu cikin kwarewa da iyawa tare da adduar samun nasara koina Shiru bakajin motsin kowa cikin cikin dakin sai motsin sizos kawai da motsin mutun biyu din dake kan aiki. suma bawai mgn sukeyi ba sai dai suyi nuni ga abinda za'a miko musu Lokacin da aka tsagata aka soma ciro yaro daya namiji kosashshen km lafiyayye yana motsi aka yanke cibinsa aka mikawa wani mutun dake tsaye gefe guda aka sake fito da wani shima namiji ne aka yanke cibi aka mikawa still mutumin dazu ganin za'a km ciro wani yasa sauran mutane suka soma kiran allahu Akbar ....babu kaukautawa aka mika masa sai dai ita wannna macece sai ta karshe baby still Macece itama take dakin ya dauki kabbara allahu Akbar...Allahhu Akbar kana aka fita da yaran dan gyarasu ummi da deeni sunyi matukar murna har sun sanarwa dagin . suma sunyi murna da farinciki da saukar zeenat lfy an shirya yaran tsab ana murna ganinsu a hospital din. shi kuwa deeni kwata kwata bata yaran yake ba zeenat dinsa yake son gani . hk ma ummi doctors Suka ce karsu damu su kwantar da hankalinsu ana kimtsata tukun km har yanzu allura bata Saketa ba sai nan da wasu yan awanni . Dakin Hutu aka kaita tana kwance tkmr wata matacciya su ummi suka Kasa hidima GA yaran tmkr basuyi dokin zuwansu duniya ba. Burunsu da faricikinsu bai wuce suga farkowar uwar garken ba. Kusan awa biyar tsakani sannan zeenat ta farko atare ummi da deeni sukayi kanta suna Yi mata sannu, zeenat kin tashi? Kallonsu kawai take daya byn daya aranta take wa Allah Godiya daya rabata da cikin jikinta lfy duk da batasan abinda ta haifa ba ko yana raye ko akasin hk. jikin deeni na rawa yace ummi hado mata ordinary ruwan zafi bari na wanke mata baki shi ya tayar daita zaune ya wanke mata baki cikin wani Dan karamin kwanon siliba sannan ta Dan sha ruwan zafin kadan ummi tace mamana baki tmbye abinda kika haifa ba? Shr zeenat tayi mata aranta Tana fargaban jin abinda zai biyo baya akan lamarin cikin data wassake taga babu ajikinata . deeni yaje da sauri ya turo gadon da ya'yan duka hudu ke kwance kowannensu kwance cikin farin showel me Shegen kyau da tsada. zuwa gabanta ummi ta nuna mata da yatsanta kalla kiga arzikin da Allah ya bamu tana murmushin jin dadi. xeenat dake zaune sai sake bude idanunta tayi Tana kallon beautiful baby's din da ummi ke mata nuni dasu. ganin tayi shr taki cewa komai km still idanunta na kan yaran tana aikin kallonsu cike da mamaki yasa ummi sake maimaita mgnrta. aiko tsabar dadi da farinciki zeenat batasan sanda kukan murna ya kufce mata ba tana sake godiya ga mahalincinta doctor suka shigo kusan su uku dakin suna ganin hk suka soma fada akan Dan me za'a Bari Tana kuka irin hk. sai da deeni yayi musu bayani dalilin kukan nata sannan km duk suka shiga tausayawa rayuwata. doctor byn yagama duba zeenat yace deeni yabiyo shi xuwa office Dinsa . byn sun shiga doctor yayiwa deeni nuni daya zauna sannan km ahankali doctor yashiga yiwa deeni bayani akan matarsa tasamu matsala acikin mahaifarta mahaifar ta yadda mahaifarta bazata sake daukar ciki ba. Har a iya tsawon rayuwarta Dan hk ma tun gurin operation din sun cire mahaifar gabadaya deeni ya runtse idanunshi jin wannan mummunar labarin can km sai GA hawaye yashiga zubo masa kana yacigaba da sauraron doctor har ya dasa aya..Allah sarki zeenat dina ya furta hk abayyane sannan km ya kudurcewa ranshi duk runtsi zai barwa kanshi wannan sirri azuciyarsa ko ummi bazai taba sanarwa ba ballantana zeenat. Alhamdullahi ko yanzu Sun godewa Allah bisa wannan ni'imar . Dan hk ya baro office din likita jikinsa a raunane . Kwanan zeenat 5 a hospital suka fito suka koma masaukinsu akaciga da bata kulawa agida ita da yaranta yayinda duk sanda deeni ya kalleta sai yaji matsanancin tausayinta me gyaraye da tsantsar kaunarta na tsarga masa. sosai suke bata kulawa shi da ummi sunyi waya da yan gida sannan hankalin kowa ya kwanta. Cikin yaran mata guda ta dauko kamanin marigayi amna sak wato kamanin umminsa . dayar km photocopy din zeenat ce sak tun lokacin deeni ya lakabawa me kama da amnarsa ta da small amna. km sosai yafi jinta cikin ranshi ummi tace banda nuna son kai deeni... first love Allah sai dai kuyi hakuri dan wallahi duk nafi jinta cikin raina thank you zeenat Allah yayi miki albarka da kika sake dawomin da amnata... ameen my hrt ta amsa tare da yin murmushi jin dadi tana wasa da yatsun hannuta. yau tazo mata da abubuwa masu mahinmacin da farinciki, farincikinta datarasa shekaru dayawa suna Dawo mata daki daki hakika Allah maji rokon bawansa ne km me yawon yafiya ne GA bayinsa . ayau babu abinda zatace sai godiya ga Allah bisa tarin ni'imominsa gareta ubangijinta bai Barta hk kara zube ba duk da ita din me tarin laifi ce gareshi .alhamdullahi alhamdullahi Ta dinga furtawa a kasan xuciyarta ta bude bakinta da kyar tace my hrt gobe ne zamu Yi sati da haihuwa har yanzu bamuji sunan da yanke shawarar zaka sakawa Yara ba? Gsky ne my hrt ina kan tunani akan hk NE shiyasa kika jini dip. suna mgnrsu atsakaninsu cike da bawa juna kulawa. Ummi tayi dariya irin nasu na manya tace lallai iyayen zamani kwata kwata Baku da alkunya agabana kuke zance sunan da zaku sakawa ya'yanku... Sorry first love inji cewar deeni. my hrt zeenat takira sunan deeni wanda gabadaya idanunsa ke cikin na amna yana kallonta ko kyaftawa baya son yi . Yana jinta yayi mata shr.. My hrt ta sake maimaitawa sai wannan lokacin ya dago rikitattun idanunshi ya tsura mata yana amsa mata Amman hankalinsa still nakan babynsa muryasa ahankali ya amsa da yes dear? Bakaji ummi bane? Kayataccen murmushi yayi yace Kalle first love wata alkunya za'a Yi km sosai ummi taji dadin yadda abubuwa suke Gudana tsakaninsu my hrt kasanar Dani sunan da za'a kasawa baby's ya runtse idanunshi for gud 3 second kana ya bude su fess bisa nata yace nabar miki Xabi sunansu duka. Amman banda amna ki zabar musu sunan daya dace. ka sanar dani Zabin ka ya sake murmusawa yace uhm byn dukkan wannan kyauta da sadaukarwa da kika min yanzu har ina da wani zabi wannan damarki ce nabaki ita ki damawa kawai my hrt . duk sunan dakika zabar musu fine zamu kirasu dashi km zai mana dadi ko first love ummi tace uhmmmmm bamuda da matsala . zeenat ta Kalli ummi cike da jin dadin amsar data bayar deeni ya tsura mata Ido yana kallonta yana sauraron abinda zata ce suka sakarwa juna kayataccen murmushi. aranta tace gasky Allah maji rokon bawane ya amsa mata addurta ,data Dade tanayi cewar Allah ya karkato da hankalin mijinta gareta yasota kwanton kwancin wanda take masa yaga dararjarta a idanun kowa gashi km tana ganin komai a zahirance addurta ta karbu agurin Allah. Ahankali muryarta a sanyaye tace my hrt ummi banda amna dayar bby'n na saka mata sunan *nabeelah* cak deeni yabar abinda yake ya dago yana me sake kallon zeenat cike da mamaki da birgewa da adalci irin nata data saba Yi masa. tabbas zuciyar tagama tsarkaka akan komai daya faru arayuwar baya. hakika ita din me adalci ce akan dukkan lamarinsa da farincikinsa. tabbata ita din me son shi ce da son dukkannin farincikinsa. Dan hk kulkun yake sake ganin darajarta da mutuncinta har yake ganin ita din daban take acikin mata . ya lumshe ido yana murmushin farinciki da jin dadin abinda tayi masa sannan yana cigaba da wasa da hannu amna dake cikin hannushi. sosai yake jin dadin karamcinta gareshi.... Tacigaba da mgn ahankali Mazan biyu daya Sunan babana habibi Dayan km sunan big dady wato Mahd zubair gabadayansu suka shiga murna deeni ya jinjinawa namijin kokarinta hakika ta kyauta sosai datayiwa big daday takwara.. AI wannan karamcin nata ya janyo mata jama'a sosai sai tururuwan zuwa kasa me tsarki ake ganin takwaran big dady wanda hatta shi kanshi big dady din ba'abarshi abaya..nablah tazo ganin takwararta ihsan daganin lfyar zeenat tanuna matukar farincikinta fiyye da tunanin me tunani Fareeda taci amnah nabeelah taci ihsan habib yaci abulkhari ,big dady yaci abulbaiti murna samun wayan nan yara baya misaltuwa ga ahlin Bello khaliyal. Watan zeenat guda ta warke sumul tana takawa koina tmkr baita aka yiwa cs ba. Dan hk suka tarkoto xuwa kasarsu ta gado Nigeria aiko suna dira gidan ya cika makil da dandazon dangi . deeni ya kanaye yaran tmkr bai taba samun haihuwa ba fk yana zaune agefenshi yace kai deeni wai kai wani irin mutun ne ? Hk akeyi Dan girman ? Duk Ka wani kanainaye yara tun dazu ka hana jama'a dauka fk yakarasa fadar hk cike da wasa da murna. hkn ne yasa dukansu kwashewa da dariya har nablah dake zaune kusa da zeenat tana hada mata tea me kauri gefe guda km ga lafiyayar Tuwon samoviter ne da miyar kuka wace tasha naman kaza da kayan kamshi. Deeni ya gyara anan dake makale a saman wuyansa tana kallon baby yace sai dai fa kuyi hakuri Dan wallahi duk yadda zan bayyana muku murna da farincikin da nike ciki yanzu ba ganewa zakuyi ba. I can't believe that those beautiful baby's here they are my children's zeenat is mother today all prays due to Allah ..nablah tace tabbas hH ne dole ne mu nuna farincikinmu Allah abin Godiya km alhamdullahi mungode masa . ok bayan mijinki zaki bi Kennan nablah tayi murmushi wanda ya bayyana wushiryarta kana tace of course ko byn ka kake son nabi? . fk yayi saurin girgiza kai tare da cewa rufamin asiri zancenki yayi min sauri dayawa karkisa wannan mijin naki ya hadiyi zuciya yanzu suka sake kwashewa da wata dryr. An sha sunan yan hudu lfy akasha sosai wanda oready daman angama shirya komai kafin dawowarsu alhamdullahi duk yadda zan zayyane muku irin gagarumin taron sunan da'akayi bazai wadatar da zuciyoyin makaranta ba Amman nabar muku ku kistsima yadda zai kasance da kanku.... kowa dai yasan wacece zeenat sannan diyar ummi diyar alhaji habibu derector of land and housing na Lagos State gabadaya . sannan km uwar gidan babban dan kasuwan nan da duniya ke yi dashi km take damawa dashi takowani bangare. byn shekara biyar abubuwa na dadi da akasin hk sun fau ciki har da rasuwar big dady mutuwar da tayi mugu mugun taba zuciyar family Bello khaliya sunyi kukan rashinsa a doron duniya wanda bazasu taba mantawa ba. da km haihuwar da nalah ta sake Yi na biyu duka maza aksamu fk da ya Mahmud. Nablah yanzu tazama big madam wace take ji daita anahiyarsu ta Lagos State. domin tazama hamshakiyar me yin business da decorations din gidaahe duk wani Hadadden gidan dake ji da kanshi. itace kangaba gurin shiryasa tare da taimakon jarumin mijita uban ya'yanta yayinda kullun zaman lafiya ke sake wanzu atsakanin zeenat da nablah gefe guda km ga adalin mijinsu me adalci atsakaninsu baya danne hakin wata akan wata. itama zeenat kullun supermarket dinta kara tumbatsa yake har ta Kai ga sake bude wani kasancewar daman ita harkar business takara shiyasa komai yake zuwanmata Cikin sauki da nasara. A kullun tsakanin ummi da surukarta nablah da diyarta nuni ne na alkhari akan rayuwa da Bin miji da kyautatawa akan suyi masa biyayya sbd girman hakinsa akansu iya hakuri km sunayi dashi bisa ga lamari na yawon bukuwarsa garesu. Domin babu abinda ya ragu tmkr yanzu yake jin karfi ajikinsa, a kullun sunayi masa zance kara aure Amman yace shi sam bashida ra'ayin sama da mata biyu a duniya, idan zasu cigaba da bashi kulawa fine . to bisa wannan dalilin Yasa har yanzu dai nablah da zeenat ne zaune cikin sabon katamfarin gidansa dake hailand. nablah wacce take da ya'ya goma sha biyu yanzu haidar junior anan Mimi mualim nihal fk wanda suke kira da uncle da Mahmud . muzeenat da ummu Salma sulaman sai auta hajarulaswad ,wace tasha kafirar walaha da kyar Allah ya kuburtar daita sbd matsalar datasamu adalilin saka robar nasara datayi. ita dai nablah batasan matsalar zeenat ba ta dai ji har yanzu shr babu wani labari Amman tafi bawa zuciyarta ko dai itama tsarin iyali tayi tun byn haihuwar yan Hudu domin samun wadataccen lokacin da kulawa da me gida. After 10 years a wanna lokacin gabadaya yan matan gidan nasu Su anan Mimi nihar amnA da ihsan suna dakunan mazajensu har da rabo atsakani sbd auren wurin deeni yayi musu dan suna da shabakwai bakwai .. sai dai har yanzu suna nan suna cigaba da karatunsu a jami'oi daban daban suma Manya maza masu duka nauyi haidar da junior suna kasar America sun tafi karatun digiri dinsu na farko akan tattalin arzikin Kasa . abulkhari da abulbauti Sun kasar maleshiya abulkhari na karanta doctor abulbauti na karanta Law. Sai ummusalma muzeenat sai auta Aswad sune suke makarantar secondary ta nan Nigerian tukyshi boarding school . yanzu gidan sai sulaman Mahmud da uncle wanda dukansu a hannun zeenat suke duk inda kaganta zaka gansu tare da su take yawo. supermarket dinta tayi matukar samu albarka dan hk yanzu a shekarun datake dasu arbain mafi yawancin alamuranta da lokutanta da farincikinta , kan tafi ne akan abinda ya shafi lamarin umminta da ya'yanta dana ya'yan abokiyar zamanta da yan'uwnta. supermarket dinta da gidan gonar da mahaifinta ya bude mata hidimominta kwalliyarta karatunta har yanzu bata daina ba da wasu abubuwa da suka dagancin gidan aurenta . Yayinda kwata kwata deeni baya kaunar yaganta cikin damuwa Dan ko tagumi deeni yaga zeenat tayi cikin halin tunani yanxu ne hankalinsa zai tashi ya dinga llaminta Kennan da kalaimai masu dadi . kaji yana cewa na faje wajen ummi tace tana gaishki . ko yace yaje gurin amna domin gsky yana mugu Mugun son amna ,Allah ya jaraeshi da son yarinyar... Yace tace tana gaisheki, Dan dai kawai ya Nemo dalilin da hira zai Yi nisa tsakaninsu, sannan a hk sai taji itama amaryar gidan da suke zaune lfy km mutane suke ganin kmr me gidan yafi sonta akan uwar gidan tana korafi AI bashi da wani lokacin kowa da zance kowa sai na zeenat.. in ma labari ya zauna zai baka to baki sanin yadda ake sai kaji labarin yakoma Nata a hk dai zeenat ta takara fahimtar cewar shi dai namiji Mai mata biyu ko uku atsakani yake bai cika samun gwaninta mai dorewa a wurin daya ba. in dai akan adalci ne ya Tsaya ba karkata yayi ba. Dan hk yana da kyau wata tafi wata hakuri da juriya km da Dan saurarawa miji . Dan a samu saukin al'amura . kan hk yasa zeenat take sake yankewa kanta hukunci kara hakuri da mijinta da abokiyar zamanta a kowani lokaci a km kowani hali . Cikin wannan lokacin da abubuwa yayi musu dadi suka ziyarci kasar American kaiwa haidar da junior xiyara amakaranta. km suma yaran suka biyosu masaukinsu Don Yi musu hira. hira sosai sukayi da mahaifinsu . tattaunawa sukayi akan karatunsu.. daga nan malesiya suka nufa gurinsu Mu'alim da abulkhari da abulbauti sannan suka dawo gida cike da tsantsar murna. Nablah na tsaye tare da ya'yanta aswad da ummu salma tana tunani deeni ,aurenta dashi da gwagwarmayar data fuskanta matsaloli tun daga mahaifiyarsa har zuwa danginsa kafin daga baya komai yazama tahiri . duk wayan nan matsalolin duka basa saka idanunta rufewa ta mance alkharin mijinta da abokiyar arxiki da Allah ya hadusu zama tare . tsayuwar mijin nata akanta kwata kwata baya cikin mazajen da akecewa ba "yan "goyo bane. Uhmmmmm tayi murnushi me kawarta da fuskasta tana tafiya zuwa part din tana zance zuci ita kam nata mijin na goyo ne bata GA komai ba sai alkharinsa har take ganin kmr dai ace shi din shi kadai halinsa ya fita daban acikin sauran maza sannan yana yin abunda yake wanke sauran laifuffukan yan'uwansa maza agurin mata. to sai dai tace WA yan'uwanta mata cewar ai babu wani goyo ME dadi irin goyon mijinta domin kuwa shi nmj bakowa Bane face wani cikakken mutun kamilalle jarumi mai fuskantar kowane irin al'mari da karfin zuciya mai iya juyawa daga wani mataki ya koma wani batare waiwaye ba me tarar irin jarumartarsa Don zamo kariya ga nakasa dashi sanin yakamatashin shi ke sake tafiya da zuciyarta sannan yasan yadda ake saka alkhari da alkhari ita kam gani take mijinta yayi WA sauran maza zarra ta koina. km godewa Allah abisa mallaka mata kamilanllen miji irinsa tmkr da dubu tana cikin wannan tunani taji an rungumeta ta baya ta juyo a tsanake tana me shigewa jikinsa sbd tasan sanyin idaniyanta . *Alhamdullahi* *Sai mun sake haduwa daku acikin sabon novel dina me suna sai ka aureni dole.... Idan Allahu ya nufa.* *allahumma lah sahala illa maja'altahu sahala WA'anta taj'alul hazana izah shi'ita sahala* *na gode taku har kullum yar mutun bagudo* πŸ‘‰πŸΌπŸ‘‰πŸΌ Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels