Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels 👑 AHALIN LASHKHAR 🏘️ BY NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞 After the successful of MAI CIKI CE am back with sweet story that consit love & action and sympathy's & king story 🎺👑 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* Up up Royal Star Association 🔥 Saboda zafin rana ga rashin wadatacin iska a garin mu na Yola North na ɗauki wayata da computer tana na sa cikin black bag na direct na samu nashiga wani makarantar kusa damu na zauna shiru ina tunanin wani labarin zan rubutu muku fan's duk ƙwaƙwalwa ta ta tsaya chak tunda na kamalla Littafin nan nawa na Mai ciki ce na rasa wani guntun labarin zan kawo muku muyi shagali dashi a december nam kwatsam naje kunnuwa na namin gizo da rikicin babban Ahli chakwakiya ƴan uwa tare da turnu'ki gidan sarauta cin amana da munafurchi ga wani taurin zuciyar da tsantsar kwantar da kai da samun nasara akan kowacce ƙudiri musamman kyakyawar hallayar kwatsam na fara typing da sunan AHLIN LASHKHAR.. 1 \ 12 \ 2023 🅿️ 1 & 2 🌺 Kwantar da gawar mai martaba ( Sarki Abdullahi) sarkin Gezo na birnin Kano akayi cikin shigar gawa mai kyau fararren kaya sai ƙamshin turaren almiski da yaki tashi fuskarsa ɗauke da gasurƙumin murmurshi ciki da annuri da gudu Umma ( Hafsat) kyakyawar mata da bazata gaza shikkaru talatin a duniya ba ta ta taho ta faɗi akan makarar da kuka mai tsuma zuciya tamkar ruhin ta zai bar ganganr jikinta ta. Wane yaro ne aƙalla mai shikara goma sha ukku mai ɗauki da farar fata fat da zarar zarrar gashin idonsa da ya samu mazauni a manyan idon sa da Allah ya mallaka mai buɗe bakin sa yayi da sa dogon hannun sa ya dafa kafaɗar Umma da cewa "yanzu Umma Abba bazai dawo ba " da gudu wata kyakyawar matashiyar budurwar da takai shikara goma sha biyar ta rungume yaron ta baya tsaff kamar za'a rabasu dashi " Najeeb Abba ya tafe bazai sake dawo wa ba shikkinan bamu da wane gata a duniya yanzu shi kawai ya tafe ya barmu ba tareda ansan waya kashe shi ba sun gaza gano wanda ya kashe mana mahaifin mu har cikin tirakar sa ta sarauta aka daɓa masa wuƙa idan har a garin mu ana kisa azuba jami'an tsaro su bawa al'umma kariya to zaman lafiya ya ƙare tunda har an iya kashe sarki ba tare da wani hujja makamashiya ba , " ta faɗa cikin muryar ta na kuka. Alhaji Aliyu shahararren d'an kasuwa da duk faɗin Nigeria an san da sunan sa harda wasu ƙetaren saffarar kayan abinchi kuma manager babban na LASHKHAR company industry a inda ake saraffa shinkafa ta turawa taliya macroni harda siminti da dukkan wasu nau'o'in kayan flower hakan yasa aka san Alhaji Aliyu dafa kafaɗar Ajeebah yayi wanda hakan yasa ta zalzalo manyan idon ta tana ganin uncle Aliyu wanda ya kasance ƙanin mahaifin ta uwa ɗaya uba ɗaya shi kawai suka mallaka a matsayin uncle nasu sai ƙanin mahaifin nasu mata guda biyu Mami da Aunty Ruma , Faɗawa jikin sa tayi da rungumi sa inda shima Najeeb ya shiga jikin sa wane sabon kukan maraice suka fashe dashi shafa kanta yayi a hankali cikin tausayawa rayuwar wanan yaran guda biyu na ɗan uwan sa tillo da ya mallaka babo shakka duk wanda ya kashe masa jinin sa yana jin zai ɗauki mummunar fansa akan sa siririn farin glass na sa ya zare sai hawaye daki bin ' kuncin sa Hajiya Amina ne ta dafa sa "Haba Alhaji idan yara suna kuka kaima sai kaye ka ƙarfafa musu guiwar su shi mamachi adu'a yake buƙata ba zubar hawaye ba " wane malollon ba'kin ciki ne ya tunkaro zuciyar Ajeebah mahaifiyar su Umma ce ta matsa akan gawar tana miƙewa wane jiri ya kwashe ta nan take ta faɗi ta suma da gudu Ajeeb ya taho wanda ya kasance shikkaru sa kusan ɗaya da Ajeebah yaro ne a gun Alhaji Aliyu sai ƙanwar sa mai bin masa wato Najeeba tareda Azeeb duk jansu akaye domin a samu damar fitta da gawar harda matan suka fita sai mazan. Duk abinda ke faruwa a idon wani kyakkyawar dottijo da girma ya kama sa yana kwance sai hawayen da tunanin duniya duk yaran sa sun kuma ga Allah ya kasance mai binne yaran sa Abdul shakur kinan tsohon da ya kasance babban mai kuɗi kuma tsohon sarkin Kano a takaice Company LASHKHAR nasani da ɗan uwansa da Allah yawa rasuwa sai yaran sa da ya binne yanzu ɗa daya ya rage masa Alhaji Aliyu, BAYAN KWANA UKKU Sosai jikin tsohon sarki ya tashi duk taruwa sukaye akan sa likita ne ya juya ya gansu kasancewar sa babban likitan AHALIN LASHKHAR duba Alhaji Aliyu yayi ya girgiza kai duk kuka suka fashe dashi hannu yasa yana miƙa wa ɗan nasa ya durgufa a gaban sa ya fashe da kuka mai tsuma zuchiya dafa sa yayi da cewa "Aliyu kai kawai ka rage min zan kuma ga Allah domin dukkan mai rai mammaci ne lallai inason a yau a shirya naɗa maka sarautar wannan garin ina bukatar kallon ka hau kujerar nan kafin na bar duniya sanan kamin al'kawarin don girman Allah ka aure Hafsat ka rigita amana da yaranta hakan zaisa wannan ahalin ya chigaba da zaman lafiya wanan ba shawara bace umarni na ne" Duk kallo kallo suka fara Hajiya Amina ce ta dalla mata hararra wacce duk jikinta yayi sanyi taya zatayi zaman aure da ƙanin mijin ta tunda aka fara magana Ajeebah ki maƙale a window duk da cewa an kore yaran amman taurin kai irrin nata ta tsaya don ganin abin da za'a tattaunawa lokacin guda numfashi sa ya fara sarkewa da sauri likita ya mayar masa da oxygen suka fitta cikin azama Ajeebah ta shiga kyakyawar ɗakin ta ta fara hurgi da duk abinda yazo hannun ta sai ihu taki wanda ya jawo hankalin Najeeb da shigowa da gudu ganin halin da ƴar uwar tasa taki ciki hankalin sa ya matukar tashi shiga jikinta yayi ƙam ya rungume ta "Aunty Ajeebah please ki daina ki daina zanyi kuka tana jin haka tajasa suka zauna " bazan bare kayi kuka ba bazan yarda wane yasaka kuka ba Najeeb mun shiga ukku mun mutu duk wanan abun shirrin ne kawai yau kwana nawa da mutuwar Abbah mu shiru yayi ya share hawayen sa kwana ukku "kaga baƙi basu tafe ba ko muna kuka baban mu an kashe shi shine aki shirrin yin wa uncle Ali ɗaɗin sarauta don yazama sarki kuma wai ya aure Umma mu su zauna " ta faɗa ciki da tashin hankali" " Idan hakan ta faru ya maye gurbin Abban mu " rungumi ta yayi " shikkinan Aunty Ajeebah kiye haƙuri kiye shuru kawai naji haushi kin gayyawa Umma " kallon sa tayi Najeeb yaro ne amman akaiw kaifin tunani da basira duk da cewa baya yawaita magana wane zubin ma yanakai kwana biyu baiwa kowa magana ba , sai dai idan yana tare da ƴar uwar sa Ajeebah ya kanyi maganar sai dai ya kasance ba mai yawa ba " A'a kaima kar ka gayyamata mujira muka abinda zasuyi idan har Umma ta aure uncle Ali daga wanan rananr bazan kuma ce mata Umma ba" "A'a Aunty ba kyau "buɗe ƙofar akayi ganin wata baiwa ce amintacciya da akiwa lagabi da Rabi ta zauna a kusa dasu "kuyi ha'kuri yara na kusawa kanku sallama lallai mahaifin ku ɗan aljanna ne mutum mai kyakyawar zuciya da kyaun hali ga mutunta mutane ga son talakawansa da musu adalci a garishi yayi shahada bazaisu ace qimbiyar sa Ajeebah da lelensa a gaba suna zubar da hawayen rashin saba " haka ta rarrashi su da kallamai masu kwantar da hankalin haka Rabi taki itace wacce tayi rainon su kuma har yanzu suna ƙarƙashin kulawar ta don ba wane sha'kuwa ta musamman tsakanin su da Umma don sarauta da arziki. Sosai aka ƙawata ciki da wajen masaurauta ana ta shirye shirye a inda mutane suki ta tofa albarkacin bakinsu a social media a dukan kafufin sadarwa abin mamaki kwana huɗu da mutuwar tsohon sarki sai gashi ana shirin gudanar da sabon naɗin sarauta. Uncle Ali ne ke zaune akan wani ƙasaitacciyar kujera kafa kansa yayi bisa table sai hawaye da shishigar kuka da yaki zuciyar sa na ta fassa me yayi zafi me al'umma zasuyi tunanin bisa wanan nad'in da za'amin gaba-d'aya kwana biyar da rasuwar ɗan uwa na, a hankali ya bud'e 'kofar da sallama ganin sarki mai jiran gado a wannan yanayin ya sunkuyar da kansa a ƙasa "Yalla'bai Allah ƙara nisan kwana lokacin na tafiya za'a maka naɗin yanzu dafa kafaɗarsa yayi suka kalli ido cikin ido sanan ya sunkuya da kai " shikkinan waziri muje " ya wanke fuskar sa aka mishi makeup daga nan ya wucce gun taro ana sallar juma'a aka yi naɗin sabon sarkin Gezo na Kano sarauta daɗi nan da nan wasu makaɗa suka fara busa da alqaita suna zuba fada ga kuma wasa na musamman da aka shirya na dawakai cikin ƙasaitacciyar ado Hajiya Amina ta kasance wacce ta zuba gwal a wuyan ta da hannun ta. Shewa suka buga " Sarauniya Amina kinan yau dai kin zama matar sarki ke zuba mulkin ke yan" ganin Ajeebah da ta shigo tsakiyar babban perlour ta da ƙawayen ta sai kuma wasu ƴan uwa ta cikin ado na musamman sukaja baki sukaye shiru" ke dalla akwai sa'anki ne anan kin tsaya kin zuba wa mutane ido sai kace mayya " tuni idon Ajeebah ya cikka da hawaye lokacin guda taji ta tsani duk wani abinda ya fitto daga sashin uncle Ali da gudu ta fita wanda yayi dai dai da shigowar Ajeeb kallon ta yayi cikin tuhumar " me ya faru da kuka Ajeebah an miki duka ne ? " Yanzu Ajeeb don kaga hawaye a ido na sai ka tambaya kunyi ado kuna murna duk da cewa yau kwana mahaifina biyar da mutuwar " " oh my God my kina da matsala daga yau ki daina kiran suna na kai tsaye ki yayan ke ne shikara ɗaya na baki kuma kina sa inkiya da Yarima Ajeeb akai mahaifina ya zama sarki me zai hana nayi murna duk wanda ya mutu ya mutu ai bazai dawo ba har abada " Da sauri Najeeba ta matso wacce akawa kitso da bit tasha dogon riga mai kyau " Aunty Ajeebah lokachin da Abba ya rasu munyi kuka sosai tare daki musamman ma Najeeb yanzu meyasa muna murna bazaki taya muba kuma wanan alama ta hassada haka malamin mu na islamiyya yace " da sauri Najeeb daki jinsu yana kuka don ya biyo Ajeebah Umma na neman ta ya kamo hannun ta "Aunty Ajeebah zo my tafe Umma na kirar ke " haka yajata Ajeeb ne yaga ƙanwar sa Najeeba da murmurshi "Kishi sukiye ƙanwata don Daddy mu ya zama sarki " ɗan kallon sa tayi amman inajin tausayi Yaya Najeeb " zare mata ido yayi kifa wawiya ce bakiga basu ta yamu murna ba ke rabu dasu zallah hassada ce kawai kece qimbiyar wanan masarautar yanzu daga yau kar ki sake zuwa inda suki kuma ki daina kiransa da Yaya ajinku da banbanci yanzu shikara biyu ya baki ki kuma yanzu ƴar sarki ce sai abinda kika ce " cikin jin daɗi ta amsa " daga wannan suka shiga daga ciki Da gudu ta faɗa jikin Umma ta fashe da sabuwar kuka har hawayen idon ta sun kafe sai dai tayi ta kukan Najeeb ne a tsaye nan Ummu ma ta nuna masa ya taho jikinta duk runguma juna sukaye suna runtuma sabon kuka cikin minti kaɗan rayuwar su na baya yaki musu yawo taki suka fitta daga cikin hayyachin su Ajeebah ce ta yunkura da ganin idon Umma jikin ta har rawa yaki " Sun manta da cewa Abba na ya mutu duk farinciki sukiye basu damu da rayuwar mu ba basu damu da bincike waya kashi min Abba na ba na tsani Uncle Ali na tsani Aunty Amina na tsani su Ajeeb " nan ta kwashe komai ta sanar wa Umma sauran ƙiris zuciyar ta ya buga don ƙarfafawa yaranta guiwa ta amsa da cewa " dakata haka nan Ajeebah kar ki yarda kice kin tsani ƴan uwa ki na sanki da zuciya su jinin kine kar kimanta dane daku da su duk abu ɗaya ya haɗamu jinin sa na tafiya a jikina duk mun haɗu ne AHALIN LASHKHAR don haka da zaman lafiya aka sanmu bada fitina ba kuso ƴan uwa ku kuyi zumunchi dasu koda su baza su muku hakan ba"! " Amma kusani shi mai sada zumunci Aljannah sa daban ce sannan mai zumunci ranar tashin alkiyama a hawa siraɗi zumunta na haskaka hanyar wucewar duk nauyin ta lallai Annabi Muhammadu S A W yace kusada zumunci " don haka na gargaɗiku da kuyi kokarin danne damuwar ku , ku zauna lafiya" nan take tayi wani ajiyar zuciya " Umma na aminci zanyi yanda kikace kimana al'kawarin cewa bazaki aure Uncle Ali ba " rass gabanta ya faɗe "na shiga ukku Ajeebah waya gayyamiki wanan maganar ba gaskiya bace kuma kar ki yarda ke saki kiyewa wani magana ko ne kar ki sakimin magana kinje ko "ciki da fargaban ta amsa da " to bazan saki ba Umma... Nan ta haɗa su duka ta ƙara rungume su duk da cewa bata sahaƙu dasu ba amman tana jin soyayyar kowane a cikin zuciyar ta , AHALIN LASHKHAR yanzu aka fara buga wanan ƙasaitacciyar wasan , Alhamdullah haƙiƙa na muku dogon typing banyi alƙawarin yin irrin sa ko yaushe ba wanan ma don page na farko ne idan naga yawan comment to ya zama dole nima na faranta muku more comment more typing... Alƙalamin ƙanwar soja ✍️💞🌹 🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️ AHALIN LASHKHAR 🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️ **** NA**** NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 * MARUBUCHIYYAR* 1* MIJIN MAGE 2*RUHI BIYU 3*MAI CIKI CE 4*FARASHIN SO 5*DUHU CIKIN HASKE 6*BIYAYYA GA UWA 7* HANYAR RUWA NOW AHLIN LASHKHAR. **🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ ** *Alk'alaminmu 'yancinmu* 🅿️ 3 & 4 👑 Ana kammala naɗin sarauta Allah yayiwa tsohon mai martaba kuma shugaban Company LASHKHAR industry rasuwa wanda duk family suka girgiza matukar gaske da kuma wasiyyar sa da ya bayar kuma an tabbatar da cewa cikin hayyachin sa ya bada wannan wasiyyar... AFTER 1 year Da gudu ya shigo d'akin cikin farinciki da annushuwa mugun birki yaja ganin Aunty Ajeebah duk ta hargitsa ɗakin ta harta tv bango sai da ta fasa ganin album na auren su Umma da Abba harda nasu ma sai yayyagawa taki tana kuka tamkar yadda kukan jariri yaki tashi daga nisa nisa ya mutsa fuska yayi da zuwa gunta "Aunty Ajeebah mace ce Umma ta haifa mana mun samu ƙanwa" Tamkar wacce aka sokawa mashi a zuciyar ta tsinka masa mari tayi "ba ƙanwar mu bace ba ƴar uwata bace har abada ka fahimta mana Najeeb Umma ta aure Uncle Ali da mutuwar Abbah wata ukku kachal kuma ta haihu a wata tara mutuwar Abbah mu kwana huɗu sukayi buki da shagali a gidan nan kai yaro ne kamanta ko to ne bazan manta ba daga yau ne ba jinin LASHKHAR bane na tsani wanan ahalin " Duk abinda taki faɗa akan kunnen Uncle Ali cikin mammaki yaki kallon ta ido ciki ido wani muguwar tsanarsa ya hango a idon ƴarta shi baisan dalilin haka ba sam duk abinda zai mata don taye farinciki muddin tagano shine sai ta kuma tsanar sa a takaice kowane waye wan gari abin ƙaruwar yakiye a tunanin sa idan ta samu ƙanwa zataye farinciki yana mugun mammaki irrin zuchiya ta baki ta buɗe "Ka fita min a ɗaki na i hate you uncle i hate you!!! " Najeeb ne ya fashe da kuka ganin irrin abinda ƴar uwar tasa tayi ga mahaifin su ya gudu ya rungume sa mammaki ya cika zuciyar ta da sauri cikin murya mai amo " Najeeb kayi kuskure duk da cewa kai yaro ne mai shikara goma sha ukku kai kawai nakiso cikin Ahalin Lashkar kaine fitilar rayuwa ta ina matuƙar sonka duk lokacin daka mallaki hankalin ka ina fata zaka nemi ne domin bazan chigaba da zama da mutane masu son kansu ba duk lokacin da kazo garine zanyi gudu na rungumi ka kuma na chigaba da sonka fiyyeda yanda zakayi tsammani " "Hanun sa ya kama suka fitta daga ɗakin duk abinda ya faru Umma na bayan su ciki da mammaki rigo irrin na ƴarta Ajeebah tunda aka ɗaura auren ta da Uncle Ali Ajeebah ta daina min magana ko kusa dani batason zama ta tsanani duk da cewa ne mahaifiyar tace " Ajeebah" ɗago da manyan manyan idon tayi ta sauki su akan Umma saurin jan nata idon taye ganin tsantsan tsana da taurin kai nata a sulalle ta zauna da jinjirar a hanun ta. " Ajeebah matsayi na na mahaifiyar ke bazan miki dole ba amman ke gayyamun cewa meye laifi na a wannan al'amari biyayya nayi ga Alhalin Lashkar na aure uncle Ali ko banason zanyi biyayya domin samun riba mekike tunanin cewa na manta da yanayin mu" don girman Allah ke fitta banson ganin ke ne banda kowa nasani duk jini kune a hakan kuna takama ku Ahalin Lashkar ne kunyi nasarar janye tunanin ƙanina Najeeb amman bazakuyi nasara akan Ajeebah ba kina cewa wai bakison shi ga shaida a hanun ke zan barku nayi nisa daku har abada a abada ke manta cewa kin taɓa haihuwa yarinya mai suna Ajeebah nayi ha'kuri rashin mahaifina nayi ha'kuri janye mahaifiyar ta a jikin na nayi ha'kuri rashin samun kullawa daga gariki kuma naye juriyar ganin gawan mahaifina a gabana ko ruhi sa bai bar gidan nanba akayi alqaita da busa takaba kawai kikaye sai gaki a matsayin matar sarki harda yarinya, Kuyi zamanku na aure na karanta ba harramun bane kuyi soyayya halal ne ku hayayyafa sunna ne kuyi farinciki samun ince ne kusa gwala-gwalai kuyi shagali kuyi busar alqaita wanan jinin kune amman bazaku mantar dane kuskure da kukayi ba bani da mahaifi bani da mahaifiyar ki jinin Lashkar ne sam ba uwa ba don uwa bazata ye hakan ba " " Ajeebah " da sauri taye toilet ta rufe ƙofar sai ga wane sabon kuka ya kito maya je taki tamkar ta kashe kanta ko zata huta da takaice rayuwa dafa kafaɗarta uncle Ali yayi "kiye haƙuri Hafsat bansan da wacce kalma zan baki haƙuri ba karkiye fushi da ita kinaya adu'a duk ahalin Lashkar bantaɓa gani ba kuma bantaɓa jin mai zuciya irrin na Ajeebah ba dani da ki duk ta tsanimu yaranta ce muma ƙadarar muce a hakan ya zamuyi Allah ya rubbuta a littattafan mu hakan zai faru zan aure ko kuma mu haihu a tsakanin mu tunda tafara kirarin barin gida sai musan matakin da zamu ɗauka ko muyi mata aure tayi nisa damu kaɗan ko kuma mu turata karatu nisa da mu.. " cikin kiɗimewa ta d'ago kanta ta dubesa zatayi magana saiga motsin Ajeebah haka suka juya suka tafe ciki da tarin mammaki ...... A gaban Aunty Ruma Ajeebah ta kammala karatun secondry ta a inda ta fitta da miji wanda ya kasance yaron abokin mijin Aunty Ruma sam taƙi ɗan uwa ta yaron Aunty Mami lokachin guda aka ɗaura auren ba tare da taka ƙafa ta ga cikin masaurautar suba duk wane rarrashi da kai kawo da aki mata tayi kunnen ƙashi daga baya ma duk wanda ya kawo mata maganar sai tace a fara binchiko waya kashe mahaifin ta kafin azo mata da maganar taso mijin mahaifiyar ta tun Umma na damuwa da wanan al'amarin har ta kumar da zance a gun Allah , watakil Allah ya dawo mata da tunanin yarinyar ta tunda aka musu aure a jahar Kano ta samu scholarship na zuwa ƙasar American ƙarin karatu a cewar ta daga goverment ne sai dai batasan cewa Uncle Ali ne ya tsara hakan ba da ita da mijin ta suka lula chan american a inda ta manta da kowa da komai ko waya bata yarda taye da kowa daga cikin Ahalin LASHKHAR cewar ta ta barsu har abada... The game was begin A tunanin ku Ajeebah ce jarumar Littafin ko? a'a kar kuyi tunanin hakan labarin Ajeebah shine mafarin bayyanar jarumar AHLIN LASHKHAR a sannu a hankali ku biyo ne domin jin chigaban shirrin akai akai . more Comment more typing 🥰 Alƙalamin ƙanwar soja ✍️💞🌹 🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️ AHLIN LASHKHAR 🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️ **** NA**** NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 * MARUBUCHIYYAR* 1* MIJIN MAGE 2*RUHI BIYU 3*MAI CIKI CE 4*FARASHIN SO 5*DUHU CIKIN HASKE 6*BIYAYYA GA UWA 7* HANYAR RUWA NOW AHLIN LASHKHAR. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ ** *Alk'alaminmu 'yancinmu* PAGE 5 & 6 👑 LAGOS "Nadra!!!" da sauri ta kaɗa kai tamkar gadanƙaruwa " Yes sir " , " come forward". matsowa tayi ta sarra mai, document da ke cikin file ya miƙa mita " Babban masarauta dake cikin birnin Kano zaki shiga ki fara aiki ", Nan wani mai farin uniform ya tsaya a gaban ta ya miƙa mata black bag " duk abinda zaki iya buƙata zaki samu anan , communication kai tsaye da babban sakataren kungiyar mu da ke chan birnin Kaduna zaki iya samu, idan abun ta jutura ke zasu turamana information kai tsaye a babban office namu da ke nan Lagos ". yana kammala faɗar hakan ta sara mai , hannu yasa a saman kafad'ar ta " All the best " Bench dake kusa da ita ta zauna nan da nan idon ta ya ɗauki ruwa sauran ƙiris ya zubo ta sa hannu ta shari ta fara murmusa baki duk abinda tayi yana kallon ta a hanzarce ya matso kusa da ita, " Oh my love be a strong woman you can do it " with full confidence ta murmusa "yes I will do my best you know na tsani shiga cikin hausawa banson tashin hankali banson mu'amala ta dasu har yau idan na tuna my past story nakanji ɗace a raina ". Hannun sa yasa akan kafaɗarta yana shashafa wa da ɗan bubbuga wa '" calmdown dear , yanayin aikin kine dole kije but ke tabbatar kin lura da kyau you know idan har aka kamaki ƙungiyar mu bazata taimaka ki ƙubuta ba sai dai su kashe ke saboda gudun tunuwar wasu sirrukan mu ", This time kuka ta fashe dashi ta rungume sa "am a yoruba girl please forgive me idan hakan ta faru. " shitttt nothing will happen ke ta musamman ce just respect your self kina dawowa sai muyi auren mu right , " ɗan bugun sa tayi a ƙirjin sa , " kasan dai family ka basa son Yoruba sai 'yan ƙabilar ku ta igbo ". Dariya yaye "so what don basa sonki Nadrah I think ne inason ke ai, " a hankali ta murmusa hankali kwance ta tashi ba tareda da tace uffan ba , direct room nata ta nufa , tana shiga cikin matsakaichin ɗakin dake da toilet a ciki ,sai guntun waldrop nata babban album nata ne ke sallama daga shigowa ciki yasar da jakar tayi kan ƙaramin gadon da file. hargitsa gashin kanta tayi da ya sauko har gadon bayan ta ta zauna ta zuba uban tagumi chan ta fashe da matsakaichin kuka "Why meyasa za'a turani cikin ƙabilar Hausa i think banchanchanci hakan ba , tukkuna ma ko uban me zanyi musu " , jan file nin tayi ta buɗe a hankali, wasu zafaffan hotona ne suka zobo a hankali tafara arba da wani babban matashi mai cikar hallita da haiba juya hoton taye nan taga sunan sa a rubbuce " BARRISTER AJEEB ALIYU LASHKHAR " maimaita wa tayi da sautin ta na kuka. Cigaba da duba hotunan taye nan taci karo da wani kyakkyawan matashin fari tass kamar balarabe sanyi da uniform nashi na doctor yana murmurshi juyawa tayi nan dai taga DOCTOR NAJEEB ABDULLAHI LASHKAR. sannu a hankali tsaff ta kamalla hanunta ne yayi karo da wani babban mutum cikin shigar kamala da nagarta na sarauta duba sunan sa taga an rubbuta, "King of Gezo Alhaji Aliyu Lashkar "tsorawa hutun ido tayi chan ta ajiye ta buɗe document hankalin ta ne ya tashe ganin irrin badaƙa'lar aikin da zataye a wanan ahalin kuma masaurauta, da sauri ta rufe tashiga toilet ta buɗe ruwa akan ta sai laftuwa ruwan kiye chan ta tsani jikinta da tawol tasa kayanta. Black jins ta saka da white top sheet sai agoggo da ke hannun ta nan taki kyakyawar halittar ta ta bayyana chocolate girl mai ƙirar coca cola sai matsakaichin fuskar ta mai suffar O face , wani ƙaramin box ta sa cikin bag nata duba agogon tayi saura 20 minute komai ta kimtsa tana fitowa ta wucce office nasu sallama tayi dasu cikin girmamawa ta juya ta shiga wane jeb sai kallon su taki ta madubin fuskarta direct airport ta shiga wane security ne ya matso kusa da ita ya bata wani file amsa tayi ta shiga jirgi ajiyar zuciya ta sauke , ta rufe idon ta tana sauki a jiyar zuciya a sannu a sannu ... "Hi beautiful baby wanan ne shigar ke jirgi for the first time " buɗi idon ta tayi a hankali ta sauki su rass gabanta ya faɗi ganin wanda yayi magana a gabanta still kamar bashi yayi ba , hannu tasa ta zunguri kunne ta murmurshi ya sakarmata , " hi am the one that talk to you " tashin hankali ta faɗa a razani.... A tunanin ku waye Nadrah ta haɗu dashi a jirgin Wacece Nadrah Meyasa ta tsani mu'amala da Hausawa? Meye alaqar ta da wanan aikin? Wace irin Fitina ce a masaurautar a yanzu? More Comment more typing ALƘALAMIN NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️ AHLIN LASHKHAR 🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️ **** NA**** NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 * MARUBUCHIYYAR* 1* MIJIN MAGE 2*RUHI BIYU 3*MAI CIKI CE 4*FARASHIN SO 5*DUHU CIKIN HASKE 6*BIYAYYA GA UWA 7* HANYAR RUWA NOW AHLIN LASHKHAR. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ ** *Alk'alaminmu 'yancinmu* PAGE 7 & 8 "Hi beautiful baby wanan ne shigar ke jirgi for the first time " buɗi idon ta tayi a hankali ta sauki su rass gabanta ya faɗi ganin wanda yayi magana a gabanta still kamar bashi yayi ba , hannu tasa ta zunguri kunne ta murmurshi ya sakarmata , " hi am the one that talk to you " tashin hankali ta faɗa a razani.... Ganin bazataye magana ba yasa yayi shiru yana ya lumshe idon sa chan ya kuma ɗago kansa ido suka haɗa " am my name is Ajeeb Aliyu Lashkar i think kinsan wanan company na mu ne and then ne yaron sarki ne ma'ana dai yarima mai jiran gado ". "Oh ne Nadrah sai kace na tambaye shi ai nasan ko kai waye basai ka faɗa ba " ta faɗi hakan cikin zuciyar ta. "hi beauty am talking to you !" hannu ta masa nuni wai meyaki cewa zare ido yayi " aww ashe ma kurma ce gashi ne ban iya zancen kurami ba am sorry " Wayar sa ya ɗauka yana nuna mata " kina iya massage " tsorawa wayar idano kawai taye dariya nason 'kwance mata " kinan ma ya yarda ne kurma ce kai amman ashe dai da gaske mayen mata ne bincike na daga kanka zan fara " kai ta gyaɗa masa alamar a'a haushi yaji ya rufe idon sa. Jirgin ne ya sauka a Aminu Kano airport a hankali ta fito ta gyara zaman glass na idon ta agogo hanun ta ta duba ƙirar apple a hankali taki takawa ganin bataga kowa agun ba ta ajiye bag nata kusa da ita ta zauna set bench wayar ta zaro zata dana alamar kirar ganin Najeeb tayi a kanta. " Ya za'ayi kuma kurma taye waya ba'ajin ki bane zama anan jiran driver ga motoci na da suka zo ɗaukata if there is no proplem ki shigo kawai " Kafin ta gama masa kallon up and down wayarta ta ɗauki ƙara ganin mai kiran ta miƙi tsaye taja jakarta ta fara tafiya bayanta yabi da kallo " ohh daganin wanan kayan dole taye zaƙi indai a Kano kike kai ko duk Nigeria ne sai nasan inda kike da zama ". Da sauri ta shiga napep da yazo ɗaukan ta duk tafiyar da takiye tana hango jirin motocin da akawa tambarin Lashkar a matsayin Number na Mota,. murmurshi ta sauki " he think he is smart baisan komai ba am smart more than you maye kawai " . Direct hotel ta sauka ta zaro dubu ɗaya da yawa wane rubutu a jikin sa amsa yayi da facemark a fuskar sa ya zaro pen da five hundred ya rubbuta nata nan ya bata da murmurshi ta amsa taye shigiwarta ciki ba wani babban hotel bani sai dai bazai jira da sauran ƙananan hotel ba.. Amsar key tayi da biyan kud'i d'aki na kwana ɗaya yana ganin shigewar ta ciki da murmurshi a fuskar sa " badon ina sauri ba da yau anan zan sauke gajiya ta ba komai gobe ma rana ne ". Daga babban ƙofar shigowa aka fara busa alqaita da busa na sannu da zuwa ga yarima mai jiran gado buɗe masa motar sa akayi fara ƙirar prado a hankali ya sauko da dogayen ƙafafuwan sa ya tsaya da zaro Black glass ya sa a fuskar sa nan take ya haɗe kyakyawar fuskar nasa ya kuma tamkar bai taba murmurshi. ba a sannu a hankali yake taka kasar tamkar yana jin ciwo a cikin zuciyar sa , A hankali bayen duk zubewa suna kai gaisuwa kowa na dukar da kansa domin tsoro kar idon sa ya hadu da Yarima Ajeeb saiga wasu baye mata da turaren wuta a hanun su su shidda sauran cikin su kuma suna watsa furarrane a dai dai red carpet da yaki takawa. A bisa mistake wata ta d'ako gaisuwa tana kallo sa ido suka haɗa da yatsa ya nuna ta nan take mai gadin sa yace " duk abinda ka nema sai ka samu ɗan sarki jikin sarki Allah ya ƙara lafiya da nisan kwana tabbas zakaga naka rubbutu akan allon da kagani " duk surutan sa ma ya ishe sa hannu ɗaya daga masa yayi shiru wuccewa zuwa wane makkikin had'add'iyar part da aka ƙawata shi da adon masarautar Gezo yana isowa ya tsaya ganin part nin yayi da kyau. Bawan sa Laxiru ne ya matso kai a durgushi ƙafarsa yasa yayi short dashi har sai da ya laftu a ƙasa taki masu busa sarewa suka tsaya chakk tamkar ma basa busa numfashi duk sunsha jinin jikin su. ********************************************** >>>>>>>>>>>>>Zaune yake a kan ƙaton katafaren gadonsa, wanda yake mamaye a ƙaton ƙawatacen daƙin, idanunsa a rufe ya jingina jikinsa da filo ƙafafunsa a kasan gadon, sun nitse a lallausan Carfet ɗin daya ke shimfiɗe a kasa, murza idon yayi da motsa ƙaramin bakin sa sam kamanin sa basu sauya ba sai ma ƙara kyau da yaye ga wane damtse da ya ajiye da alama yana motsa jiki sosai " oh my God wanan kuma ya dawo kinan" " Ganin duk sun tsaya Ajeeb ya juyu kallo ɗaya ya musu suka chigaba da busawa yana takawa "kai yana nuna Laxiru da yatsa." ka turu min baye yanzu su gyara min part na "to yalla'bai " ya faɗa cikin ɓarin jiki duk da cewa da safen nan yasa aka gyara harda moopinh ga ni'imantancin kamshi daki fitowa toshi kunnen sa Najeeb yayi da pillow biyu biyu " Ya Allah kowa yasan yaya Ajeeb ya dawo wahala no the finish " sai da yaji sarewa ta tsaya ya miƙi ya sa tawol wane ƙaramin frame ya ɗauka daki kusa da mirror sa ya sumbata pic nashi da ƴar uwar sa Ajeebah kinan nan ya ɗaga kansa sama nan ma hoton ta ne ta zama cikakkiyar likita da yara biyu sai Najeeb da mijin ta mussaman yasa aka ɗauki hoton matsayin big frame. " I miss you my heartbeat " nan ya shiga kyakyawar toilet nashi yaye wanka yana fitowa wayar sa ta ɗauki ƙara yana dubawa yaga uncle Ali da sauri ya ɗauka yana gogge kansa " sallamu Alaikum son yau ma ka makara ko am waiting for you ba wanda zai ɗaɗamin rawani na sai kai " ya kashe wayar sa sanin cewa ba lallai ya masa magana da safen nan ba ko da rana ma sai abun ya chutura kamar mai ciwon ha'kori..... Complain naku na rashin ganin posting yayi yawa ? Complain na rashin samun dogon typing shima yayi yawa? Ni kuma complain na rashin ganin commenter's yayi yawa to duk sai muyi ha'kuri a sannu a hankali watarana zamu kammala da ikon Allah kinsan bana dogon labari duk don busy kuma in sha Allah a december zan kamalla sakamakon Littafin mu na haɗaka da muka wallafa tun watan September zamu fara shi a Jan ne don haka more Comment more typing Please... Barka da jumma'a 🥰💖 ALƘALAMIN NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞 🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️ AHALIN LASHKHAR 🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️ **** NA**** NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 * MARUBUCHIYYAR* 1* MIJIN MAGE 2*RUHI BIYU 3*MAI CIKI CE 4*FARASHIN SO 5*DUHU CIKIN HASKE 6*BIYAYYA GA UWA 7* HANYAR RUWA NOW AHLIN LASHKHAR. Double 🅿️ 9 & 10 🔥 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ ** *Alk'alaminmu 'yancinmu* 'Korafi ya amsu na haɗa muku Double sau double ma Ina fatan hakan ya muku masu kira na da tura saƙo sakamakon kwana biyu bana online ina matuƙar godiya wanan page ma dukka sadukarwa ce a gariku masoya littafin AHLIN LASHKHAR .. Knoking akayi sau biyu fitowa tayi ta duba ta secret deep , ganin wanan mai napep ne ta bud'e yana shigowa ta nuna mai ya zauna akan kujera, " Ranki shidaɗe an samu matsala ta ina zaki iya shiga wanan gidan a wannan karon sunce sai April zasu ɗauki sabbin ma'aikata ya za'ayi shiga cikin masarautar Gezo kuma abu ne mai hadarin gaske ga ƴa mace saboda yawan mutuwar mata da akiye , " Hannu ta tsayar dashi " look bana neman information akan hatsari da ke cikin AHLIN LASHKHAR nagama shiryawa na gobe kamar haka ma ina cikin Gezo just ka samu hanyar da zan shiga a matsayin koma waye kwana chasa'in aka bani don na kammala aiki na a danƙawa hukuma, " . Dafa bakinta taye don surutu ya mata yawa lura da hakan ya murmusa da cewa " Akaiw hanya ɗaya Najeeba tana Pelabo nursing school academy sanan ƴar sharholiya ce every Sunday tana zuwa Central Club sanan tana da tarin ƙawaye da samarai matsalar ta ta fiye jijee da kai sai kuma , " Amsar maganar taye da cewa " Najeeb sillent killer duk am confused ina da tambaya dewa akan sa baya yarda da mutane a rayuwar sa gaba d'aya and then baya magana da kowa duk lokacin da kaga ha'kure sa a waje ka tabbatar yana tareda zinari mafi daraja a rayuwar sa wato ƴar uwar sa Ajeebah ". Numfasawa tayi " look I don't have much of time you can go where is the ", bata gama magana ba ya miƙa mata leader ya sallamita rife da fuskar sa tamkar ranar farko . Miƙa masa bag nata taye " duk lokacin da naki bu'katar ka zaka jine ta wanan " , ta kama hanun sa ta ɗaura mai wani kyakkyawan agoggo " just go banson ka sake dawo wa nan don akaiw mai targeting na " okay madam" ya rufe fuskarsa ya tafe. Ɗaukar leader taye taga duk abinda taki bukata atamfa ce dogon riga da gyale mai ɗan kyau tana sawa wasu zafaffan hawaye suka biyo ƙuncinta gaban mirror ta tsaya , "Masha Allah Nadrah me kike jira Allah ya baki kyau da dirin jiki gaki yarinya mai brain to kukan me kikeye su kike kiye rashin nasara akan aikin ke ke mai da hankali ke sosai ganin cimma muradun ke " . Hannu tasa ta tsinka wa fuskarta mari da cewa " ina kuwa zan bare nayi rashin nasara kamar wawiya ace ina barin hawaye na saurin fitowa a fuska ta nice fa Nadrah ƴar gatan Maman ta " a madadi ta tsayar da hawayen sai ta jingina da mirror ta kama kanta ta fashe da kuka tunawa da mahaifiyar ta . Bayan minti goma kacal ta wanke fuskar ta ta ta buɗe wani box sai ga wani fuska anyi design nashi da komai murmurshi taye ta shafa wani abu kamar rose water ta ɗauki fuskar tana mannawa a hankali tana " Wash nifa Nadrah jaruma ce banajin zafin komai banajin zafi" har ta kamala sawa tsayawa tayi da kyau ta gyara duk ta sauya jiki na Nadrah fuska na wata chocolate baby mai kyau sai dai ba ta kai rabin kyau na Nadrah ba lip stick ta shafa ta tattara box bata tasa a ƙaramin jaka ta fita daga hotel . Hango motoci taye a ƙalla takwas a jire tana duba baya ta hango Lashkar akan Number motar murmurshi taye taye ficewar ta Ajeeb ne ya hango bayan ta tabbas itta ce wanan, "Hi kurma where are you going you think bazan biyo ke ba ko " tana juyawa yaga ba ita ba ceb" sorry sir please who are you " ganin ba ita bace yayi shigowar sa ciki da fadawar sa " "Najeeb ɗauki wayar ka mana ana ta kira ko" murmurshi yayi da ganin Uncle Ali da Umma amsa wa yayi da sawa a kunnen sa " hello dear " dagajin hakan suka san Ajeebah ce ta kira sa suka chigaba da breakfast nasu cikin alfarma da gata irrin na masarautar su " To Aunty Ajeebah " miƙawa Umma wayar yayi da sawa a handfreee " ga Umma nan ku gaisa gyara murya Umma tayi da cewa "Ajeebah ! Ajeebah !!" shiru da ya biyo baya na yasa su kallon kallon katse wayar tayi da sauri ya matsar da wayar " am sorry Umma inaga ma network ne kawai anjima zan kira ta " Duk sun san da cewa Ajeebah har yanzu bata magana da kowa a gidan amman Najeeb na kokarin ganin sunyi ko waya hakan ya chutura da ɗan gudu gudu Sameera ta fito daga ɗakin ta hango su tayi duk a dinner ta sunkuya tayi gaisuwa kusa da Hamma Najeeb ta zauna ta fara cin nata abincin ( Samera da Sameer sune yara biyu da Umma ta haifa da Uncle Ali ) wayar ce ta saki ruri lokacin da Najeeb ya duƙufa gun cin ferfeson naman kaza ƙaramin tsaki yaja ganin new number shiyasa ya tsani zuwa da wayar sa kan dinning da Ido yawa Sameera magana ta katse saki Kira akayi Umma tace "Son pick bakasan waye ba fa" Sameera ce ta amsa da sa wayar speaker nan taki wane sauti mai daɗi sauraro ya ratsa dukkan kunnunwan su da cewa " Idan har ka datse wanan kiran lallai sai na tuna ma asiri a idon duniya da abinda ka aikata min "! Duk tsayawa sukayi tamkar basa numfashi "nasan da wuya ka ɗauka waya na tun jiya ina kirar ka that's why na kira da sabon Number Ina farinciki sanar ma da cewa ina da juna biyu am pregnant kuma cikin ka " what "!!! ya faɗa da ƙarfe har yana sar'kewa da sauri suƙa miki tsaye "Who are you " Dariya tayi da cewa " kar ka damu zamu iya zubarwa amman ina tsoron rasa rayuwata da kuma aikata zunubi biyu akaina wata biyu ne cikin " Son of bitch Uncle wallahi "aww Ashe ma faɗiwa yazo sai dai dai da zama a handfreee kuma kusa da mai martaba gaskiya ne mai sa'a ne Ya'laɓai ina ƙofar shigowa gidan ku duk fadawa sun tari min hanya kamar wata ɓarauniya cikin sallu alim zan zauna a gidan ku na haife yarona na tafe na barma kayan ka ba wanda zai sani kasan akaiw pictures namu tare dakai inada hujja akan ka 💯 don haka CIKIN BIYU za ayi ɗaya ko ka fitto ka shigar dani na zauna har na haihu ko nashiga duniya na tuna asalin waye kai " ... Kafin ayi magana ta datse kirar "Tashin hankali " cewar uncle Ali Sameera kam tuni tafara sharar hawaye Umma ce tsayawa ya ƙagareta jingina da bango tayi "Najeeb wanan abun da gaske ne ?" Umma trust me drama ne kawai " uncle kam da ya gama rikicewar da cewa "banyi tunanin yarona Najeeb zai aikata hakan ba sai dai ko Ajeeb look fita ka duba da fadawa idan da gaske ne ku shigo nan muyi magana a nitse " zaiyi magana ya dakatar dashi bana neman magana just goooo!!!" A birkice ya fitoo sai haɗa zufa yakiye duk da good weather d'aki cikin gari karo yayi da wasu fadawa tunda ga ƙofar farko chan ya hango wata kyakyawar yarinya da trolly bag nata ɗago da kanta tayi nan taga sa rass gabanta ya fad'i hatta dafa ƙirjin ta ba kaɗan ta tsorata da ganin idanun sa ba a hankali yaki nufarta ta fara ja da baya " calmdown Nadrah koo kwarjinin sa yayi yawa nayi nadama yin hakan da ace ma Ajeeb nayiwa hakan ba Najeeb ba oh my god help me to find a way guduwa zanyi kawai " " Who are you a said " ganin tayi shiru yasa hannu zai tsinka mata mari ' da sauri Umma daki bayan sa ta ce "kull kar ka yarda " har inda Nadrah taki ta tsaya numfashi su na goggogan na juna da sauri Nadrah ta zare Black eye glass nata duk da ido ta ya sauya zuwa jan durgusawa tayi " Umma barka da safiya" barka yarinya mu shiga daga ciki" . na6n aka basu hanya duk abinda ke faruwa Najeeb ya zama saƙaƙo binsu kawai yakiye gani ma yaki kawai mafarki ne ba gaskiya ba ba mafarki da nunawa mutum abuba taya ya za'ace wata yarinya tazo gidan su wai tana da ciki kuma cikin ma nashi cikin ƙanƙanin lokacin kuma har tashiga gidan su kodon ma gaban Iyayyen sa ne shiyasa Muryar Uncle Ali ne ' ya datse sa har ya lura ashe sun iso cikin perlour Umma nasa duk zama sukayi "yarinya tsakanin ke da Allah ke gayyama na gaskiya meye tsakanin ke da yarona Najeeb kuma kije tsoron Allah ke tabbatar zaki mutu a kwantar daki cikin kabarin ke ke kaɗai idan kikaye mai kyau zakigani hakama akasanin sa za'asa cikin ma'auni" tuni jikin Nadrah ya ɗauki rawa ga wane bugun zuciya da takiye akai akai sai hawaye ya zuba a idon ta fashewa da kuka tayi kusan minti goma ba wanda ya lallashita faɗuwa tayi a Gaban Uncle Ali har tana dafa ƙafarsa da cewa " ka yarda dane ko kar ka yarda nasan Allah yana kallo na nasan cewa Bazai taɓa barina idan nayi wane abu da zan cutar da AHALIN LASHKAR BA sai dai kasani cewa bani da iyayye banda kowa ne marainiya ce asali ma bara nakiye akan titti watarana da bazan taɓa mantawa dashi ba .... Am sorry busy na yayi yawa masu turu sako naganku da masu kira na a waya suna tambaya chigaba kuyi min uzuri in Sha Allah komai ya kusa dai dai ta, ina godiya . ALƘALAMIN NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞https://chat.whatsapp.com/EcdqUwHkniSAsRQg8HHTCT https://chat.whatsapp.com/GlC9QmyuWMG7PmC1vhGp4I 🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️ AHALIN LASHKHAR 🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️ **** NA**** NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 * MARUBUCHIYYAR* 1* MIJIN MAGE 2*RUHI BIYU 3*MAI CIKI CE 4*FARASHIN SO 5*DUHU CIKIN HASKE 6*BIYAYYA GA UWA 7* HANYAR RUWA NOW AHLIN LASHKHAR. Double 🅿️ 11 & 12. Wattsp Number : 08101235739 Facebook page : Narnah ƙanwar soja 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ ** *Alk'alaminmu 'yancinmu* HAPPY NEW YEAR 🎊🎉 I am back 🎊 Nadrah ta chigaba da cewa " Ka yarda da ne ko kar ka yarda nasan Allah yana kallo na nasan cewa bazai taɓa barina idan nayi wane abu da zan cutar da AHALIN LASHKAR BA sai dai kasani cewa bani da iyayye banda kowa ne marainiya ce asali ma bara nakiye akan titti watarana da bazan taɓa mantawa dashi ba .... Ina kwance duk baran da nayi bansamu komai ba yunwa ta galaibata da rayuwa na narasa gani meyasa ma nazo duniya . Ganin haske nayi ya haskaka hanyar babban titin da sauri na tattaro dukkan ƙarfe na ganin Manyan motoci ko zan samu sadaka naci wane abu komai ƙanƙantarsa, Hannu nasa naringa tsayawa cikin sa'a ta tsakiya ta tsaya wanan shine had'uwa ta na farko da wane kyakyawar saurayi wanda kyau sa ma yasa namanta cewa duniya naki watakil ko lahira ne akaba ni shi nagansa gani ɗaya na masa yamin. Tausayina ya dira cikin zuciyar sa tambaya ta yakiye " ina gidan mu "? nace " banda kowa" duk da haka ya kuma tambaya ta sai dai amsa ɗaya naki bashi " ka taimaka min da abinci " Magana yayi da wane driver sa suka sani a mota ban tsorata ba sam har mukaje wani restaurant akamin takeway buɗiwa nayi nace har guda biyu a gabansa nasha lemon kwalba sai bachi tafara zarya akaina rasa yanda zaiye dani yayi daganan ya yanke shawarar kawone gidan nan ko aiki na muku saidai yawan mutuwa da ƴan mata sukiye a koyaushe ba tare da wani dalili ba yasa" Tsayawa tayi da ganin su ɗaya bayan ɗaya yanda suka tsayawa jin ƙaryar ta da taki zalzalu musu musamman shi Najeeb da yake da ya'kinin mafarkin nashi harda taimako ma ashe yakiye . Umma kam duk tausayin ta har hawaye a idon ta Sameera kam dirsham ta zauna. "Chigaba da gayyama na labarin ke don Allah kar ke katse kinje " kallon ta Nadrah taye da cewa "kice Sameera ko yana yawan bani labarin ke amman mai martaba meye dalilin yawan mutuwar yara mata da ake samu a cikin masarautar ku "? Da sauri Uncle Ali ya cire hular sa jin abun yaki kamar saukar aradu "lokacin su ne yayi nema bansaniba amman hakan yana faruwa akan kowa kullu nafsin za'iƙatul mautt " kai ta girgiza ta chigaba da bayani.. Sai dai yawan mutuwa da ƴan mata sukiye a koyaushe ba tare da wani dalili ba yasa yakai ne wane gidan da ba kowa nayi barchi na tsawon kwana bakwai banga kowa ba har ina tunanin ɗan yanka kai ne. saidai gidan akwai komai a ciki naye wanka nayi ado har kayan mata ma akaiw a cikin kwatsam watarana yazo yana tambaya ta don ya mayardane ko gun dangina amman bansan kowa ba haka ya chigaba da ajiye ne ina samun komai ban rasa ba saidai akaiw lokacin da ya tafe yayi wata ɗaya baizoba hankali na ya tashe don ko ba komai mun sha'ku sosai har soyayya ta shiga tsakani mu sai da ya dawo yace min ya tafe Amurka ne, Nayi ha'kuri bai sallami ne ba gaggawa ce ya tafe gidan Aunty sa Ajeeba wacce tabar gidan nan sanadin mutuwar mahaifin ta da auren mahaifiyar ta abinda yace min kinan to dai maganar gaskiya alaqar mu tayi ƙarfe sosai komai don farinciki junan mu mu nayi. Amman ya zamar dane kamar matar sa da duk lokacin da yazo zai biya buƙatar sa ya tafe sau ɗaya ya kaine waje gidan shakatawa mu biyu kawai waiyo Allah ranar nasha soyayya da gata bayan wata biyu na daina ganin sa gaba d'aya ya manta dane gashi banda lafiya shine naje asibiti aka dubane ashe ma ciki ne dani har tsawon wata biyu kacal. Nashiga tashin hankali don haka na yanke hukuncin kirarsa da sabon Number kuma nazo gidan su , ga shaida ta bansan ko zaku amince dani ba amman ne gaskiya kawai na gayamuku " Nan ta zaro wani abun pic saiga tada Najeeb suna murmurshi hotona ta fitar akan wayarta daban daban wani kam ma suna wasa har akan gado abin ba'acewa komai .. Sallati umma tasa ta faɗi ta suma ihu Najeeb yayi ya chukumu wuyar Nadrah ya haɗata da ƙasa da sauri Uncle Ali ya chukumu sa da ƙarfin sa ya tsinka ma sa mari . "Ashe Najeeb baka da hankali kashe ta zakayi " Najeeb da sauri ya bushe iska ya naushi iska ya fitta daga ɗakin yana sauri kamar zai firi sama.. Finally Nadrah ta shiga AHLIN LASHKHAR Shin wani mataki Uncle Ali da Umma zasu ɗauka? Shin kuna gani Nadrah zata cika burin ta? Ne kaina inason sanin meke faruwa a AHLIN LASHKHAR 🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️ AHALIN LASHKHAR 🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️ **** NA**** NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 * MARUBUCHIYYAR* 1* MIJIN MAGE 2*RUHI BIYU 3*MAI CIKI CE 4*FARASHIN SO 5*DUHU CIKIN HASKE 6*BIYAYYA GA UWA 7* HANYAR RUWA NOW AHLIN LASHKHAR. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ ** *Alk'alaminmu 'yancinmu* PAGE 13 & 14 HAPPY NEW YEAR 🎊🎉 I am back 🎊 "Ashe Najeeb baka da hankali kashe ta zakayi " Najeeb da sauri ya bushe iska ya naushi iska ya fitta daga ɗakin yana sauri kamar zai firi sama.. Cikin mintuna talatin duk sun fitta daga cikin hayyachin su kallo kallo kawai akiye ana jiran isowar likita don ya tabbatar da aikin sa na bincike akan Nadrah. Najeeb daki ɗakin sa ya rasa abinda zai masa daɗi wayarsa ya jawo bugu ɗaya ta ɗauka cikin sanyin muryar ta ta masa sallama jin yayi shiru ta ɗaura da cewa , "Tabbas Najeeb akaiw abin da ke faruwa ka gayyamin waye ya taɓa min kai na maka al'kawarin ", Fashewa da kuka yayi a razane ta miƙi akan chair na office nata a razane " what Najeeb kaine kaki kuka what happened tell me now now ." Jin ya kasa magana kawai ta datse kirar cikin tashin hankali number mijin ta Asad ta kira taki sanar mai lallai tana buƙatar sanin abinda ke faruwa da ɗan uwan ta ba ƙaramin abu ne zaisa sashi kuka har ya kasa gayamata ba kawai a yanka mata tiket zata tafe Nigeria ," " What ! Ajeebah yau kece da ambata zaki shiga Nigeria Allahu Akbar " ganin ya mayar da abin kamar wasa ta jawo laptop nata hannu biyu biyu tana typing tamkar zata cinye sa hannun ta sai kakkarwa takiye tura sakon tayi ta ɗauki brief nata ta fita qatuwar motar ta tashiga direct wane katafaren gida ta tsaya. Da sauri ya hango motar ta "lallai duk abinda yaki faruwa a AHLIN LASHKHAR anyi kuskure ba ƙaramin abu bane ya taɓa Najeeb ba tunda tsawon shekaru sai yau Ajeebah zataje saboda jin kukan Najeeb , " " Dear "da sauri ta katse sa " but kasan bana maka irrin wanan wasan Najeeb nawa duk duniya shine kawai jinina ɗan uwa na ace yana cikin matsala ka kasa fahimta kana min wasu tambayoyi ne nasan duk daren daɗiwa dole zasuyi hanyar cutar da ɗan uwa na har gobe inajin ina kallon gawar mahaifina cikin jini kwana huɗu kawai akaye shagali da auren Umma, Wallahi azim na barsu da Allah amman ba wanda zai cutar da ɗan uwa na na zuba ido ina kallon su immposibe sai sun san Najeeb ɗan uwa na ne kuma bugun zuciya ta duk abinda zai faru sai dai ya faru na saye tiket gobe Flight zai tashi ina tabbatar maka on Wednesday Ina Kano baza'a Raina mana wayoo ba sai naga U" Da sauri ya haɗa bakin ta da nasa ganin zallar ɓacin rai da juyawar ido ta lokacin ɗaya ya tabbatar tabbas ba abin ƙaramin ba amman yana tuna kalar masifa da zai faru idan har yabar Ajeeba ta tafe Nigeria tunda ko ba komai ai iyayye iyayye ne har abada .. Tunda Doctor ya shigo da kayan aiki sa Nadrah taki raba idano duk ido suka zuba mata ganin yanda tasha jinin jikin ta banda Najeeb da ƙiris yaki jira ta fashe don ma Umma ne ta jawo sa aye komai a gaban sa. Babban matsalar da aka samu ƙaruwar mutane a cikin parlour don duk abinda Nadrah ta faɗa akan kunnen Ajeeb da yazo gun mahaifin nasa don haka yayi murna da recording duk wata magana , Duk kallon da yakiwa Nadrah ya kasa banbanci yanayin ta like yataɓa kallonta " but where , " Muryar likita ne ya dawo da kowa duniyar tunanin sa " What is your name "? tambaya taki ta wani irrin cikin basarwa ta amsa da cewa " Teema Abdullahi " Duk kallo kallo sukaye tamkar ba sunan ta ta kira ba ita kanta tayi mamakin irrin wanan sunan ta " how all are you " fakaice sa tayi da ido "nifa ba wani jin turanci nan naki ba , " Doctor miƙa wa nurse yayi alurra da za a ja jinin ta da sauri ta miƙi tsaye " waiyoo wallahi bazakuja jini na ba to hauka ake da zaku kwashe min jini " A zuciye Najeeb yayi kanta tunawa da shaqar ɗazun ma yasa ta nitsu '" to shikkinan amman a hankali " nurse ta gyara komai ta sa sirinje ihu ta buga wanda kowa saida ya ƙara tsanarta ta banda Ajeeb da yaki dariya "Kai Babyn nan ta haɗu inason mai tsoron allura gaskiya Najeeb kayi sa'a " cikin basarwa da nuna baije komai ba ya dunkura wa yayyan nasa ashar a zuciyar sa. Ya chigaba da jiran ganin ikon Allah nurse ne ta kama hanun su tafe toilet domin taye fitsari a roba "shikkinan nikam na mutu Honey Najeeb wai meyasa bazaka gayyamusu gaskiya ba sun kwashe rabin jini na yanzu kuma harda fitsari to Allah yasa banda kashi kam ko "? Da sauri Sameera ta toshi bakin ta don wani irrin dariya da taki shirin ye ,harara Najeeb ya buga mata taki ta kama bakin , Suna shiga ta shiga toilet nurse ce ta biyota "ke don Allah mahaukaciyar ina ce ke da har toilet zaki bine " maintain your self kisan waccece a gaban ki am not your met umarni a kabani sunkuya kiye fitsari " Aikin banza ne zakigaya wa zagi da turance wallahi nafiki hauka sai na miki ihun kwarto to fyad'i zaki'min na ƴan maɗigo da zakiga tsiraici na bayan ana son mutum ma yanajin kunyar ganin jikin sa sai ki wani biyoni ". Nurse ne abin ya ishe ta ganin yarinya ƙarama na kaita bango ba'abin ta mata duka ba sai dai tunawa da AHLIN LASHKHAR taki ta rufe toilet " okay Ina jiran ke anan ". Murmurshi Nadrah taye " to ko kifa kina matsayin musulma " tana ganin ta rufe ƙofar tayi ajiyar zuciya " oh my God help me wanan aikin da matukar muhimmanci yaƙi ga uban wahala ga tarin ƙarya ga kamilin mutumin da ba ruwan sa Astangafurallah nasan nothing " Jim an buga ƙofar ne ta ja iska " saura kaɗan" wani roba ta fitar ta zuba a robar da aka bata tasa shi kuma a toilet tayi fooloshing tana fitowa. nurse nin ta amsa " but kar ki gayyamusu ba tare muka shiga ba plz" . Murmurshi tayi " kar kidammu ke musulma ce mai matuƙar son addinin ta mu tafe kawai kuma harda kashi nayi shiyasa nayi fooloshing " Dariya tayi ganin zallar yarintar yarinya suna fitowa likitan ya amsa suka shiga lap na cikin masarautar minti talatin sai gasu sun dawo da takardar shaidar gwaji a hannu zumbur zumbur suka miƙi tsaye mussaman Najeeb da zuciyar sa ke bugun chasa'in chasa'in, gyara glass na idon sa yayi ya dube su da cewa ".. Nadrah shin kuna ganin lafinta ,? ko kuwa Jarumtar acting nata kuki kallo ? Shin me zai faru idan har Asad yabar Ajeebah tazo Nigeria ? Idan tazo kuna ganin Nadrah zata sha ku kuwa asirin ta ne zai tonu ? A tunanin ku meyasa Ajeeb yaye record gaskiya bai kyauta min ba nikam ? Shin burin Nadrah tmda tiget nata zai cika idan doctor yayi magana ko ya zata kasance. AHLIN LASHKHAR BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️📝📒💞🌹💝 🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️🏵️ AHALIN LASHKHAR 🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️🏘️ **** NA**** NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 * MARUBUCHIYYAR* 1* MIJIN MAGE 2*RUHI BIYU 3*MAI CIKI CE 4*FARASHIN SO 5*DUHU CIKIN HASKE 6*BIYAYYA GA UWA 7* HANYAR RUWA NOW AHLIN LASHKHAR. PAGE 15 & 16 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ ** *Alk'alaminmu 'yancinmu* Amarren Mama wanan page sadaukarwa ce a gariki ina godiya sosai Allah ya bar zumunchi . Let's go Zumbur zumbur suka miƙi tsaye mussaman Najeeb da zuciyar sa ke bugun chasa'in chasa'in, gyara glass na idon sa yayi ya dube su da cewa . "Yalla'bai mai martaba Allah ƙara nisan kwana ya " da sauri Uncle Ali ya katse shi da cewa "go ahead me a result " ? Tunda doctor yaga haka yasan tabbas akaiw matsala " sorry to said that she is pregnant two months and one week , "Alhamdullah" abinda Nadrah tace tana sauki a jiyar zuciya . Gabaɗaya wani abu kamar bugawar guduma ya sauka akan ƙirjin sa wani malalon bakin ciki ne ya tunkaro zuciyar sa taki idon sa ya fara lumshewa ganin sa ne ya ɗauki jire ya kwashe shi da sauri ya yanki jiki ya fad'i . Ihu Umma ta buga ta ye kansa cikin hanzarin kuɗa Aunty Amina ta buga da shewa taki idon su ya dawo kanta "ayerireeee ashe maciji sare ka ɓoya ne ana ganin uztaz haka uztazam suki "? Ajeeb ne ya amsa da cewa " shegen yaro sillent killer ashe yarinya ma mussaman ya ajiye yana karawunci tunda ya iya bata ciki ashe ya girma sai uban ustazanchi kamar na Allah da Manzonsa , " Takaice ne ya ishe Nadrah wacce ta rikice sai yanzu taki ganin girman laifin da tawa Najeeb cikin hanzarin ta buɗe fridge ta kawo Umma ce ta kalli ta kamar zata hana ta kawai Nadrah ta watsamai a fuska tana shafa fuskar da hawaye a idon ta . "Please wake up wake up don't go honey Ina sonka ka tashi please idan baka son cikin ne kawai mu zubar but please stay with me '" Najeeba ce ta jawo ta daga baya baya kamar zata kifar da ita a ƙasa don takaice da bakin ciki wai me yaya Najeeb ya gani a jikin wanan abar " . kallo kallo suka tsaya ye a tare , tari da Najeeb ya fara shi ya dawo dasu duniyar kallon da sukiye da sauri aka bashi ruwa domin yasha but ya sake kumawa suma a karo na biyu likita ne ya sa suka fita aka sashi a mota suka nufi babban asibiti , Ɗaki mai martaba yasa aka bawa Nadrah a inda ta shiga ta kwanta akan makikin gadon ta da yasha kayan alatu miƙa tayi ta amsa da cewa "Ya Allah irrin wanan daular lallai mutanen nan suna almabazuranci da dukiya ko da yaki gidan sarauta ne kuma AHLIN LASHKHAR ne hakan ba komai ba ne, shin ko burin na zai cikka na zuwan Ajeeba na tabbatar indai tana son Najjeb yanda taki cewa soyayya su tayi ƙarfe to tabbas zata zo hakan kuma shine nasarar mafarin aiki na but idan kuma tazo tafara wanan masifar nata da naji labari fa !! Hhhh nine Nadra yarinya ƴar maman ta , let me up and take a shower " Shafa cikin ta tayi ta ɗauki ƙatuwar wayarta wanda tace Najeeb ne ya saya mata kallon gallary tayi " Allah sarki gaskiya zamanin nan yazo da abubuwan mammaki wazai ga wanan hotonan yace karya ne editing ne , sai ne Nadrah" Murmurshi tayi tashiga Google nan tayi searching wasu abubuwan masu muhimmanci ga masu ciki ,chan ko mai ta tunu ta kuma yin murmurshi nan ta duba littafin MAI CIKI CE. ta sauke akan wayarta toilet ta shiga ta daura tawol kayan da tazo dashi dogon riga tasa. Buga mata kofar akayi nan ta bada izinin da a shigo kallon Sameera ce ta ɗan saki fuska , " Sameera Barka da yamma yanzu nagama shirrin nace zanzo mujee hospital " Murmurshi tayi "noo basai kinje ba don yanzu haka Sister Ajeeba ta tura masa tiketi zuwa America gobe zai kama hanya tana son ganin sa ," Subhanallahi kinan bazata zo ba " ido Sameera ta zalzalo wace da sauri Nadrah ta dai daita kalaman ta " " Nayi zaton zatazo inason ganin ta watakil ita zata yarda dane inason ta sosai Najeeb na yawan bani labarin ta " dariya Sameera tayi da cewa " ai kiye Barka da cewa bazata zo ba don wallahi sai anyi ƙaramin yaƙi a gidan nan tunda aka haife ne tabar gidan nan shikara goma sha shida kinan yanzu " . Girgiza kai tayi " oh to Allah kyauta" , " amin Aunty Teeamma Umma ce tace akawo miki fruit kuma mikikison ce da dare " shuru tayi chan tace ba komai duk abinda aka dafa yanzu nagaji ina buƙatar hutu but zakisha fruit ai before ke kwanta haka ta shanye sosai tasha mussaman kankana da banana tana gama wa Sameera ta fita kwanchiya tayi da bachi mai nisan gaske. " Amman nai martaba na kasa yarda cewa Najeeb zai aikata hakan , " murmurshi yayi " ba komai ke kwantar da hankalin ke Umma yara everything will be fine in Sha Allah ki chigaba da adu'a amman abin yazo da sauki tunda yarinyar nan bazatazo ba gwanda da mijin ma ya gaya mana muka hanasa barin ta tazo din wallahi tsoron Ajeeba naki har yanzu ina kallon yanda tamin magana last time da idon ta mai razanarwa nan " Murmurshi Umma tayi badon taso hakan ba " " kaifa kar kaban kunya Ajeebah ƴar kace " a jiyar zuciya ya sauki " Idan na tuna ita ƴa tace hakan yakisa naji sanyi but ina kallon zallar kiyayya a idon ta har yanzu "...... 12: 00 pm Firgit ta farka daga dogon barchi wayar ta ta duba ganin time da sauri ta miƙi ta shiga toilet farin wando da t_shirt fari tasa sai wani dogon baƙin riga tasa a sama wanda a zahiri ana iya hango fararin kayan ta ciki hula tasa ta ɗauki wayar ta a hankali ta buɗe kofar ganin ba kowa tayi ajiyar zuciya. 'Kofar fita taye ta murza key haske ne ta hango a ko'ina cikin masarautar ba wani abinda ya rage ko allura ya faɗi zaka iya ɗauka ta ko'ina sai wasu fadawa dake tsaye a bakin kowacce kusurwa da ƙofa da qatuwar bulalla a hannun su ƙaramin tsaki taja . "Aikin banza zasu lallatamin shirrin na yanzu haka " , hango ɗayan taye ya matsa gun wasu biyu taki ta sulalle kamar wacce kwai ya fashewa a ciki tabi bango sai gata a wani hanyar part daban " Anya Nadrah banyi gangancin fitowa a wannan lokaci ba bansan gidan ba ya kamata ace nasan ko'ina duk da cewa bani da issasshin lokacin , " Hango wane bafadi tayi rungumi da abu a hanun sa ƙara dubawa tayi mai kyau nan ta hango tabbas macce ce a kafaɗar sa saurin fitowa tayi ta tsaya bayan bishiya dake kusa da ita chakk ya tsaya jin motsin zaro tokobi sa yai wani 'karfafa dashi dogo a kafaɗar sa kuwa mace ce a hanun ya zaro makamin yayi hanyar bishiyar yana mai cewa " Waye anan " yana kara matsowa wani irrin kuka cikin ta tayi ganin tabbas kara matsowa yakiye a razane ta .. Nadrah in proplem how far? Ajeebah dai sorry her fan's Bata samu damar zuwa ba !!! Sorry Najeeb !!! AHLIN LASHKHAR BY NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 https://chat.whatsapp.com/GlC9QmyuWMG7PmC1vhGp4I 🌟AHALIN LASHKHAR 🌟 **** NA**** NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 * MARUBUCHIYYAR* 1* MIJIN MAGE 2*RUHI BIYU 3*MAI CIKI CE 4*FARASHIN SO 5*DUHU CIKIN HASKE 6*BIYAYYA GA UWA 7* HANYAR RUWA NOW AHLIN LASHKHAR. PAGE 17 & 18 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ ** *Alk'alaminmu 'yancinmu* GODIYA Alhamdullah ina godiya gariki ƴar uwa bisa sakon da nasamu daga gariki Allah yabar ƙauna Sister Teema Abdullahi rawar da kike takawa a littafin AHLIN LASHKHAR yana farranta min , Allah bar zumunchi 🥰 Am sorry na rashin ganin posting da wuri an samu matsala nepa ne fatan zakumin uzuri ngde . ........ ********************************************** " Waye anan " yana kara matsowa wani irrin kuka cikin ta tayi ganin tabbas kara matsowa yakiye a razane ta fara hawa bishiya ta sa hannu tana girgizar wani rishe . Ma'kalewa tayi duk da cewa yana qara matsowa setayi muryan mage miyau tsaki yaja da cewa " ashe ma mage ne aikin banza"! Cikin sauri ya wucce har yana tuntu'be ajiyar zuciya ta sauki da sauri ta kuma ɗakin ta tana lumshe idanon ta da hasashen abinda zai iya faruwa nan gaba. Asubar farko ta farka daga barci ta ɗaura alwalla da nafilla har karfe shidda Sameera ce ta turo ƙofar a hankali ganin Nadra na kwance ta juya tana ganin akawtin da ta shigo dashi haka kawai hankali ta bai kwanta ba so taki ta kai hannu. Gyara muryar Nadrah tayi " Sameera fatan anyi ɗan wake" zaro ido tayi " no Aunty " arish ne sai Macron da peper shoup " gaskiya ne ɗan wake kawai nakiso a yanka min tumatur da gabbage" to ta amsa da juyawa " shi kuma yaron Brother Najeeb ɗan wake yaki so kinan"..... Duk suka hallara after breakfast Najeeb dake zaune daga one sitter cikin shiqar kaya white t_shirt and black trouser Nadra dake zaune akan carpet tana tauna cinqam se Uncle Ali da Umma ke zaune akan two sitter yana kallon Najeeb. "Abubuwa da dama sun faru lallai mun yadda da qaddara kuma mun amince Teema MAI CIKI CE bisa shaiddu da hujjoji da doctor ya tabbatar , don haka Teema za ta zauna tare da mu har tsawon lokacin da zata haife yaron da ke zaune a cikin ta bai zama lallai mu yarda daƙin amincewa ka ba don haka Teema zata zauna damu tabbas zaka iya zuwa gun Ajeebah domin tattaunawa akan wannan issue but Yakamata ," Fad'uwar Sameera cikin d'akin ko sallama babo nan ne duk suka jiiyo cikin haki ta dube su da cewa " An samu sabuwar gawa a 'kasan bishiya dake farfajiyar masaurautar ".. Duk miƙewa sukaye " Innalillahi wa ina iallhin raji'oun " cewar Umma wanda tune Nadrah ta mik'i ta yarda wayar hannu ta ta fita da sauri da jan hanun Sameera " a ina ne me yafaru shikkinan nema za'a kashi ne ko " Ko ta kanta Najeeb bai bi ba yayi fecewar sa idan da sabo an saba da ganin gawawwaki na mata har ma da mazan but mafi yawaici matan sunfi rinjaye bayan an azabtar da su ta hanyar aikata fyad'i direct ɗaki ya wucce ya ɗauki jakar sa bafadin shine ne ya jawo mota suka fitta.. Inda har anfara mata sutura sosai hankalin Nadrah ya tashe sai hawaye daki zuba a idon ta saurin goggewa taye da jan hanun Sameera " wai kullum ahaka yaki faruwa cikin wannan masarautar gaskiya akaiw tashin hankalin bazan iya zama ba inada tabbacin nima za'amin hakan nashiga ukku " !!! Sameera ce ta gyara murya " kar kidammu ba'abunda zai faru dake muddin kina zaman lafiya a part na Ummu a kuma baki fita ko'ina " a hankali cikin dabara Nadrah tayi ta mata tambayoyi game da gidan haka tayi ta nuna mata part daban daban cikin hikima har suka kuma part nasu . *************************************** TWO DAYS LATER ( AMERICAN ). " Innalillahi wa ina iallhin raji'oun tashin hankali ta faɗa " tana zare eyeglass na idon ta" Najeeb kuma ka tabbatar bakasan wacce ce ita ba baka aikata hakan ba" !!!? Matsowa kusa da ita yayi ya dafa kafaɗarta ta zauna ya durgusa bisa guiwar sa ya kama hannun ta da nashi " Aunty Ajeebah dube Ido na da kyau ban taɓa miki karya ba bazan taɓa mike karya ba idan nayi karya tun muna yarintar kicce kike fara gano cewa banda gaskiya , Kicce wacce muka shaqu da ita kasancewa duk bamu shaqu da mahaifiyar muba kice matsayin mahaifiyar kuma kice ƴar uwar bm kinsa da cewa bana shiga hurumin kuwa a cikin AHLIN LASHKHAR zaman lafiya naki gudunarwa duk da cewa Uncle Ali shine komai na yanajana jiki mussaman a harkar sarautar mu , Nasan kin tsani abinda zai haɗaki masaurauta hakan yasa banason abu da mulki ki yarda dane, kice nasa wa rai idan baki amince da ne ba lallai zuciyata zata samu matsala kice yarda ta .!!!" Sirarran hawaye ne ya bayyana a ƙwayar idon sa haka itta ma ta kasance tsaki taja tasa hannu ta share idon ta hannun d'ayan kuma akan fuskar sa ta share masa da hannu , a hankali ta wanka mai mari. Taki ya zaro Ido " bahamagen ƙanina Najeeb kawai ne wallahi har kaban tsoro kuma you know na hanaka kirar sunan wanan mutumin a inda naki but bakaji wanan laifin da kamin yafe zargin da ake maka ai " murmurshi yayi " this is not funny wooo " Dariya taye " to let me tell you just act and see what will happen Ina da tabbacin idan maciji na yawo zabuwa na yawo dole watarana zasu haɗu ne nasan. bazaka aikata ba just inason naga halin naka ko kadaina ko haryanzu gashi kuma kamin hhhhhhhhhh" ! Haɗa fuska yayi ya mi'ke " kinga matsalin ke ko ana magana seriously " pillow tass ta buga mai ihu ya buga taki twin's suka shigo " Uncle oyoyoo " Duk zagaye shi suka fara da gudu Ajeeba ce tayi hanyar bedroom ganin zasu samata hayaniyar su , da sauri yayi ta bayan ta ya dafa ta " Sister help kinga su Asim ɓoye ne a bayan ki " kamoshi tayi " yessss mune winner mun kama Unlce Najeeb" !!! Nan suka rungumi sa "wato Mommy kuce ta kamani da wayo baku ba ko " ganin sun fara hirar ta shiga bedroom nata waldrop ta buɗe ta ɗauki wani box tasa code nan ta ɗauki wani waya ƙaramin kirar tecno ta buɗe cikin minti ɗaya ya kawo wuta toilet ta shiga ta danna wasu Number sai ga Number ya fito kira ɗaya aka ɗauka . " Yes it's Ajeebah everything is going well normal but duk abinda za'ayi please a ƙara taka tsantsan for now Najeeb na nan but dole na nunamai ya kuma Nigeria ya zauna a gida " Shiru taye chan ta d'ago kai " okay Sir thank you " tana kashe wayar taye ajiyar zuciya ta kashe ta mayar cikin box , kwanakin kaɗan Najeeb ya manta rabin damuwar sa sosai Ajeeba ke kwantar mai da hankali sa cikin dabara da hikima ta koya masa wasu abubuwa dole ya yarda kawai ya zauna aga nan da wasu month's idan cikin ya fito sanan zasu tsawaita binciken akan Teema . NIGERIA 2:00PM Duk da cewa a cikin bak'ar kaya yaki kana iya hango manya manyan idanun sa wanda ya kasance gadon AHLIN LASHKHAR ne tsaye siki kimanin su huɗu suna cigaba da meeting nasu gyarah murya waziri ya ɗaura da kallon mai martaba " Gaskiya yalla'bai ina tunanin akaiw wani matsala me zaihana ka tura Ajeeb ƙarin karatu kasan laifin da yaki aikata wa ƙorafi ƙorafi ya fara yawaita akan AHLIN LASHKHAR mussaman yawan mutuwar ƴaƴan mata da aki samu " Duk jikin sa yayi sanyi " badamuwa ina tunani irrin tunanin ka amman kasani babban matsalar shine kuma fittar Ajeeb Nigeria hakan zai tabbata da cewa lallai shine yaki aika aika nan amman wayasan DUHU CIKIN HASKE ( my book ) a cikin wannan tafiyar "!!! Shuru Madaki yayi chan ya nisa da cewa" nifa matsalar ba anan ma naki iya hango taba gaba-d'aya kwanan nan wasu irrin mafarkai ma rasa kan gado yanzu dai idan na tashi kai buƙatar nan tamu da tazo gaban GURZAN sai na gayyamai abinda ke damuna watakil ko akaiw wane abu ne da zai faru damu " Duk dariya sukayi Shugaban fada ne ya ɓaɓaka dariya " wato kai nagani tun lokacin da muki ciki yarintar tamu kaine mai tsoro da abin tsoratar wa yanzu ne duk damuwa ta mai martaba ya maganar al'kwarin mu na cewa Ƴarka Najeeba zata aure yaron gida na ASHIR "? Numfasawa mai martaba yayi " in sha Allah gobe zan bata umarnin haka kasan jira naki ta kamalla exam nata wanan ba shawara ce ba umarni dole mu wanzar da hankan duk da cewa ina hasashin wani al'amarin amman no proplem Zan " Atishawa ne wanda babo shirrin ya kito daga window ƙaramin dandalin da suki da sauri Nadrah ta toshi hanchin " subhanallahi " abun da tace kinan da sauri ta kashe Camera ta fara ƙoƙarin ja da baya baya ganin hakan suka dubgula hannu suka watse mai martaba ne yaga ba fadin sa daki jiran sa daga ƙofar da ya shigo. " Isa kai akaiw matsala akaiw wani daki jiyo ko rahoto a wanan dandalin kayi maza maza ka sanarwa fadawan nan a binciko min ko waye shi ka kaishi korkokon sirrin zuwa safiya zan hallara a ciki.. AHLIN LASHKHAR BY NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 https://chat.whatsapp.com/GlC9QmyuWMG7PmC1vhGp4I 🌟AHALIN LASHKHAR 🌟 **** NA**** NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 * MARUBUCHIYYAR* 1*MIJIN MAGE 2*RUHI BIYU 3*MAI CIKI CE 4*FARASHIN SO 5*DUHU CIKIN HASKE 6*BIYAYYA GA UWA 7* HANYAR RUWA NOW AHLIN LASHKHAR. Facebook page : Narnah ƙanwar soja Wattsppt numb: 08101235739 PAGE 19 & 20 END OF PART ONE 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ ** *Alk'alaminmu 'yancinmu* ******************************************** " Isa kai akaiw matsala akaiw wani daki jiyo ko rahoto a wanan dandalin kayi maza maza ka sanarwa fadawan nan a binciko min ko waye shi ka kaishi korkokon sirrin zuwa safiya zan hallara a ciki.." Ganin duk neman ta sukiye tsoro yafara zarya a ganganr jikin ta ƙaramar Camera ta sa cikin dogon wandon jikinta tafara bin bango tana waiwaye dafa kafaɗarta akayi lokacin ɗaya ta juya da manyan manyan idon ta daki cikin liƙab. Naushe ta kaimai ganin hakan shima yakai mata bugu kaucewa taye ta kaimishi naushi a dai dai wuyar sa taki ya fad'i rass ya suma da sauri ta chigaba da tafiya " Kai tsaya nan " ganin mutum biyu sun tun karo ta suna matsowa "ka miƙa wuyan ka durgusa ɗaga hannu sama " !!! suna matsowa hannunta ta daga sama kamar mai shirrin durgusu suka matso. "Kai macece ce fa surrender your self " , dariya ɗayan yayi " aikin banza ashe macece " yana zaro ankwa na mari sukuwa tayi da raba kafarta gida biyu ta ba kaɗan ɗayan sai gashi a ƙasa da sauri ya miƙi tsaye zaro tokobi yayi a inda ɗaya ya zaro wani balck abu atrenger shoking don yasa mata ta suma. Gyaran tsayuwar ta tayi tanaɗi ƙafarta ta zaro ƙaramar wuka siriri sai shegi yakiye kacamewa da faɗa suka fara da mai takobin a inda ɗayan ke jiran dama da zai manna mata shoking saukar tokobi sa kan hanun ta sai ga jini yana zarya da sauri ta shammace shi a wuya takai mai muguwar yanka tana juyowa aka manna mata shoking cikin rashin sani sai gata a ƙasa a zubi tana numfashi da sauri ya kwashe ta a saman kafaɗar sa yayi hanyar Ɗakin sirri tare da ita .. ( NADRAH IN PROPLEM FAN'S !!! ) Fitowar sa yayi dai dai da fittowa Najeeb sansani ganin jinin na zuba kuma anyi wani hanyar da baisan da zaman sa cikin masarautar ba da sauri ya juyo yafara binsu cikin azama yakai mai mugun sara da sandar hanun sa taki ya yarda Nadra dake cikin halin suma saki buga mai yayi taki ya fad'i a ƙasa ganin Teema ce ya cikka da tsananin mamaki. " Aikin banza ashe ma wanan ce dama na barta kun kashe ta wallahi bazan taimaka wa rayuwar ta ba saboda abun da kikamin " ya watsamata ruwa . Juyawar sa ke da wuya Nadra ta farka ganin yanda taki ta cikka da mammaki da sauri ta miƙi tsaye duk da jirin da ke damunta ganin an ɗaure mata hanun da hankicief ta cikka da tunani da sauri ta zare abin shoking ta fara zarya har ta gano hanyar Ɗakin su da sauri ta fantsamu cikin cirko cirko sukayi da Umma Da Najeeb ganin yanda ta shigo Umma ta miƙi tsaye cikin fushi ta tsinka mata mari har sau biyu sam bata lura da yanayin Nadrah ba dafa ƙuncin ta tayi ta daga hannu da niyar tsinkamata mari ko mai ta tuna ta sauki. "Aww Ashe karuwanchin da rashin kunyar naki yakai ga kisa hannu kice zaki rama marin da Umma ta miki wallahi da sai na miki abinda bazaki manta dani a rayuwar kiba nonsense " Yana jan dogon tsaki zai juya saurin kama hanun sa tayi yana waigowa ta tsinkamai tagwayen mari " kafin ka min na jaki ne namaka ka daki ne saime shikkinan haka rayuwar ta zata ƙare ko da ake karewa ana neman muku incce ana wahala daku kuma ashe zaman kanku kukiye dame zanji da ciwon sanadin ka da nasamu ko da na mahaifiyar ka me yasa bako da tunanin ne wai kuna zaune da babban maƙiyanku ah " Kafin ta gama magana ta yanki jiki ta faɗi a sume maganganun ta ne suka fara zarya akuunen su Umma wai me yace anyah bata haukace ba kuwa Najeeb kamar maganar ta fansa ce wace ce ita me tazoyi gidan nan !" Kallo kallo suka tsaya ye da sauri Umma ta umarce sa da ya ɗaga ta jan hannun rigar sa yayi ya chukumu ta haka su ka kwantar da ita tertment ya mata da alurra nan da nan barchi ya kwashe ta "Najeeb wanan yazama sirri kowa kar yasan da cewa Teema ta samu rauni sai minsan wacce ce ita kuma me taki tafe dashi tabbas akaiw matsala na shiga ruɗani " . Hawaye na zubawa a idon ta da sauri Najjeb ya bar ɗakin wai yau an mari shi kuma ma macce for what don ka taimaka wa rayuwarta mana cewar Wani sashin zuciyar sa . BAYAN KWANA BIYU Tea ta kurba tana binsu da kallo one by one Umma ce ta mata sannu murmurshi tayi "yauwa Umma fatan kima kina lafiya, honey ya ka tsaya baka zaunaba " wani uban hararra ya buga mata wanda yasa tasha jinin jikin ta . " Teema bawani abu bane yasa Najeeb yazo ɗaki nan magana ce guda ɗaya nasan cewa ɗa na ba haka halin sa yaki ba akaiw abinda yasa kikaye hakan don girman Allah na haɗaki dashi ke gayyamun wace ce ke ? me ya kawo ke AHLIN LASHKHAR ? waya turu ke cikin mu ? menene niyyar ke a kanmu ? daga ƙarshe kuma waye ne maƙiyanmu da muki tare tare dasu ? !!! " Shiru duka sukayi na wani lokaci kaɗannm ta ajiye cup tea nata taja dogon numfashi ta ɗaura da cewa "...... MAI MARTABA UNCLE ALI Tsinka mai tagwayen mari yayi " wani irrin hauka ne abin ma ga haushi ga takaice wai macce ce ta buge ka har ka suma ga cctv ya ɗauka komai ace ta ƙwabce muku me kuki tunanin zai faru idan har da gaske taji tattaunawa da mukayi tabbas itta ce kuma har ta kashe bawa na ɗaya wai ma dakata, ! Hanyar ɗakin sirrin ba cctv camera ba wanda yasan hanyar nan ya akayi ta ƙwabce ma " ? yana kallon wane bawa da aka ɗaure masa wuya da bindige da hannun sa Cikin kakkarwa yafara magana " Amin afuwa tabbas na sumar da ita to amman ta baya wani saurayi ya buga min sanda tabbas naso ace naga waye amman fuskar sa a rufe yalla'bai kamin rai a ƙaramin lokacin a tara dukkan baye mata domin tabbas hannun ta da rauni na wuƙa ta hakan ne kawai zamu gani wacce ce "!!! Umarni ya basu da cewa "idan har wannan shirrin baiyuba ina tabbatar muku da cewa duk sai kun bar duniya a daren yau " a hanzarin ce duk suka fita domin sun san tabbas hakan zai iya faruwa da su cikin azama ya fitta yafara shillar tara dukkan baye da kuyangu da sauran ma'aika tan da ƴan gidan ma gaba-d'aya domin ganin sun kama yarinyar da tabi sahun sarki da wasu ɓoyayyan mutane .. Madaki ne ya buge tebur na gaban sa sai da ta tarwatsa " wacce ce ita ! waya turu ta ! me takison! waye uban ta !! daga ina taki ! meye niyar ta akan mu !!!".? Knoking akayi su san da cewa babo mai zuwa a wannan lokaci sai Shugaban fada da sauri ya bakaɗo ƙofar har yana tuntu'be sai zufa daki kitto mai duk miƙewa sukaye " Shugaban fada me yafaru ya muka ganka "? "Dole kugani a haka shin kunsan cewa qunƙiyar hisba , qunƙiyar kare hakkin ɗan adam qunƙiyar kare hakkin mata ,da Govnati sun haɗakai sun turo mana wanan takardan "? WHAT WILL HAPPEN NEXT !!! Shin Nadrah zata gayyawa Najeeb da Umma gaskiya?!!! Shin waye Uncle Ali !!!? Kuna ganin idan ana bincike asirin Nadrah zai tuno ko a'a?!!! Wacece Ajeebah !!!? Wani irrin abu ne Ajeebah taki aikata wa har tayi waya a toilet !!!? Da waye Ajeebah ke planing!!!? Wacece Nadrah !!! Kar kumanta Akaiw Ajeeb shin za'a fitar dashi ƙasar waje ko a'a?!!! Wani irrin haɗin gwiwa akayi!!!? Wani irrin takarda ne da ya razana Shugaban fada!!!? Ina labarin qunƙiyar da Nadrah taki aiki !!!!? Laifin daɗi ..................... daga yau babo posting masu sai ranar Monday in Sha Allah zamu fara part 2 . EXTRA PAGE Alhamdullah !!! Ina godiya gariku my commenter's Allah yabar zumunchi da ƙauna . Da farko ance mutuncin Nadrah sakamakon sharrin da ta laftawa Najeeb but yanzu naga kun fara sonta kamar ma kunfi kula da ita sama da Ajeebah kodon ma itama Ajeeba dewa daga cikin ku sunmata mummunar fahimta. Akwai wata baiwar Allah ta kira ne a waya taki cemin "ya za'ayi yarinya ta ringa wa mahaifiyar ta rashin kunya har ta ƙi zama kusa da ita tana mata abinda bai dace ba, "gaskiya hakan bayi ba " nace mata ba komai zan gyara nagodee. Abin lura anan shine yanda labarin yazo a haka na rubuta don haka kuyi ha'kuri da yanda yazo haka sakon labarin yazo kuma ina tabbatar muku da cewa a gaba zakuji daɗin labarin . Da farko Ajeeba 15 taki dashi akaiw yarinta ga kuma soyayyar da taki nunawa mahaifin ta kwatsam aka kawo gawan sa wanda akaiw shaidar wuƙa tabbacin kashe shi akiye , bayan kwana huɗu akayi sabon naɗin sarauta da ƙanin mahaifin ta a inda akaiye bukukuwa irrin ba al'adah, bayan kwana arba'in aka ɗaura auren mahaifiyar ta still da ƙanin mahaifin ta ga kuma tsunguma da habaice daga ɓangaren ƴan uwan ta wanan babban dalili ne da zaisa ta guji mahaifiyar ta da kuma dangin ta a ganin ta cewa Mahaifiyar ma na da gudunmawa wajen mutuwar mahaifin ta kar kumanta cewa Ajeebah yarinya ce qarama a wanann lokacin....................... Nu haɗu a part 2 domin warware rikicin AHLIN LASHKHAR. AHLIN LASHKHAR BY NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹🌹💐 Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels