Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels [10:45PM, 02/11/2016] Rahamat Nalele: 👯👯👯👯👯 *SAMAREEN* 👯 *BANAH* 👯👯👯👯 *TASU SALAN SOYAYYAR* *Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele* Part 1..... *Nutsu da kyau me karatu ka karan farkwan labarin nan da kyau kuma kar kayi gigin mantawa. Dan xai temakema wajan gane ya abin xai kasance nan gabah* Sunana SAILUBAH KASIM. Ina garin KANO da xama awata unguwa da akekira fage Ina da shekara ashirin da biyar aduniya wato 25 years Na kasance mace mace kyakkyawa san kowa in wanda ya rasa Ni farace soll doguwa me kyan bafali Ina da hq da breast na 'daukar hankali Bancika qibaba sannan baxa'a kirani siririya ba Komai nawa ya ha'du kamar yanda kowace mace takeso ta kasance Idan na kalli kaina a mirror hmmmmmmm Dole najah numfashi anan Dan ni dake da kai bana buqatar kufitoh kuce Ya SAILUBAH kin ha'du Na sauke alqur anin me girma inada ilimin addini daidai gwargwado dan baxa'a kirani jahila ba Ayanxu ina U:J ina fannin san kasancewa cikakkiyar doctoh Sai dai bawani damuwa nayi da karatun bah dan inada burukan da suka shige min gaban karatun Na kasance mace mesan ku'di Mesan na mallaki gida da mota Sannan ku'di su ratsani Inasan namiji 'dan gaye 'dan kwalisa me ilimi wayayye me hankali Sannan ya kasance miskili ya kasance ni ka'daice xan mallaki dariyarsa da komai na halittarsa Ya kasance nika'daice tasa abin dubawarsa amma in aka cire iyayansa da qannansa Ya kasan me hakuri sannan me kishi akaina Ya kasance naxama nice madubin dubawarsa. Shikuma yaxama shakallo agareni Ina da burin Auran Attajirin Alhaji me ku'di da nera Irin Alhazawan garin abuja nan Maso ku'di da albaxaranci Bana burin Auran qaramin yaro kamar wanda ya girmeni da irin shekara uku haka Na fisan na Auri wanda yabani akalla shekara goma sha biyu haka na saka araina baxan ta6ata auran qaramin yaro bah. dan na raina qarfinsa da jarumtarsa Acikin unguwarsu akwai wani gida me kyau da 'daukar hankali wanda ya kasance gidan xuwana ne ako da yaushe naga damar xuwa Inada aboki RAMADAN wanda shine ya kasance wanda yakejin sirrina nayi matuqar shaquwa da RAMADAN irin shaquwar nan da akekira da inbakai baxan iya rayuwa bah Ina san RAMADAN dan ya kasance yaro memin ladabi da biyayya duk da shi 'din miskiline Amma ya ha'du tako ta ina dan ina qaruwa dashi tako ta ina Dan yafini ilimi yafini hankali sannan ya fini nutsuwa Duk shawarar da nanema agun RAMADAN idan yace min iyi kasa bar kaza nabarshi har abada Yaro ne qarami 'dan shekara ashirin cif ba qari ba rage ayau Idan me karatu ya koma baya toko xai gane naba RAMADAN shekara biyar kenan Saidai RAMADAN funannan yaro ne. Xaki gane waye shi idan tafiya tai tafiya Tunda natashi banta6a ganin idan mahaifiyata bah Dan tada'de da rasuwa tun ina jaririya Ayanxu dai ina hannun matar babana ko ince muku Kakata Ba lefi suna kula dani sosai saidai matar babana tana da san ku'di ba nawasa bah Amma duk da san ku'din nata nafita Babana dacan yayi ku'di Sosai daga daga baya ne karayar arxiqi tasa meshi Ayanxu bashi dashi Saidai bama rasa na sawa abakin salati Abu 'dayane ya bari adukiyarsa. shine gidanmu. Gidanmu babban gidane kuma ginin xamani Dan a unguwarmu in kacire gidansu Ramadan akyau toh cika saka gidanmu Inada qawaye masu bu'dad'dun ido da wayewa fiye da tunanin me karatu Wannan shine labarina akataqaice 👯👯👯 Sunana RAMADAN Nasir yaro 'dan 20 years Na kasance ina da buri 'daya arayuwata shine natashi da maseefar san wata mace me kyan sura. Da komai Tayi tako ta ina Ina santa Ina santa Ina santa Ina da abokana ye biyu Fawas da Khamis Duk ra'ayinmu 'daya yake dasu Amma mutane da dama suna cewa nafisu nutsuwa da hankali Na kasance 'dan gaye me san tsafta da qamshi Duk unguwarmu ni ka'daine nafita xakka a iya wanka Dan nayi xaman jos anan nasamo Sirrin Inada kalamai masu tsayawa arai Sannan Auntyna Tace ni futunanne ne Ya ta6e baki sannan yaci gaba da cewa Idan hakane Ku da kanku xaku sheda hakan idan kuka cigaba dabin Aunty Rahamat Nalele Suna na KHAMIS Inada shekara ashirin daidai yau Ban tsaida wani buri araina ba tukunna Sai dai inada san mata saboda Suna sani nisha'di. mata abin farin cikine kowane 'Da namiji ne 👯👯👯👯 Suna na FAWAS Inada shekara ashirin daidai yau Ina da San mata Sosai kuma inada burin Auran mace wacce ta xarce shekaruna da kamar shekara biyar haka ko shidda Kuma bana san Auran wacce ta Waye nafisan Auran 'Yar qauye me halin yarinta Tab😳 👯👯👯👯👯 Suna na Zainab Amma ana kirana da XEE dan nafisan akirani da hakan Inada shekara ishirin da biyar. Ina da saurayi Surajo ina matuqar sanshi da kishinsa Sannan ni ta hannun damar SAILUBAH CE dan duk acikin qawayanta nice babbar qawarta 👯👯👯👯 Suna na Hameeda Ya'u ina xaune a qauyan takai Babana ya rasu Mamana mah haka Ina hannun qanwar babana Innah Hansai Ba qaramin ganamin axaba take bah Duk aikin gidan ni nakeyi duk wani aika ni nake xuwa mata haka duk wani Girki ni nake yi Duk da ko tanada yara Amma Sam bata sakasu sai ni Sosai nake hango tsanata acikin idanta Bata sona bata qaunata Ta hana duk wani saurayi tsayawa dani wai tafiso na xauna inta yimata bauta Ayanxu shekatata ishirin da hu'du 24 Bani da wani buri araina sai na kallan cigaba da bautar da nakeyi *Toh Madallah masu karatu kunji tushen kowa acikin wannan littafi nawa. dan haka sai kugyara xama kusha karatu* SAILUBAH yarince maisan ku'di kamar yanda tafa'da Amma duk ku'din da xata samu basa rufe mata ido Dan ko yanxu SAILUBAH tasamu ku'di xata iya kyautarsu gabaki 'daya dan Allah yayota da San temakwan mutane Tana da kyauta Sosai ba 'dan ka'dan ba da tausayi SAILUBAH 'Yar gayece Sosai Duk unguwarsu ba'ayi yarinya me wankanta bah Zama na musamman samarin layin nasu suke dan kawai suga fitowarta Duk unguwar ba wanda baisan SAILUBAH da halinta ba Kyauta San Mutane San ku'di fa'dar Gaskiya.............. Koda ko kar sa'an babanta ne kayi abunda bai dace ba toko ba shakka saita wanke ka da soso da sabulu Duk unguwar ba Wanda baisan sha'kuwarta da RAMADAN ba Suna San junansu Sosai dan shi'din abokinta ne Mutane da dama idan sukaga SAILUBAH da RAMADAN xasu skull dake skull 'dinsu 'daya ba qaramin sha'awa suke basu ba Fa'di suke tsakanin SAILUBAH da RAMADAN wayafi kyau ne RAMADAN Yarone me hankali da nutsuwa Sam baya shiga sabgar daba tashi ba Komai xaiyi anutse yake yinsa Baya 'daukar raini Yarone me farin jinin jama'a musamman mata RAMADAN na kowa ne dan Allah yayoshi da kwarjini Duk inda kika kai da abinki idan kikayi toxali da RAMADAN sai kinso Ki mallakeshi a matsayin mijin Auranki Ya ha'du ne tako ta ina RAMADAN yayi Yana da da'din murya haka kallo 'daya xaki mai kisan anyi balaraban yaro RAMADAN cikakken 'dan rainin wayone Sam baxa ki gane inda yasa gaba ba Yana ji da Auntynsa SAILUBAH. Sam baya San 6acin ranta Duk Wanda yake tare dashi yasan da xaman wannan Sai dai fah ahakan baqamin takurama SAILUBAN yake ba akan samarinta Shi ka'daine namiji agidansu Kuma Wanda kamanninsa yafita daban dana kowa Sam RAMADAN bai ibo Komai na iyayan nasa bah Mutane na mamakin wannan yanayi yanda RAMADAN ya futa xakka agidan nasu Kome yasa hakan (Tabbas kwakwalwa tana buqatar caji agun🤔) Su ukune agun mahaifan nasu Akwai yayar RAMADAN Saudat wacce ta kasance qawar SAILUBAH Sai shi RAMADAN 'din Da qanwarsa Khairat Mahaifinsu Alhaji Naziru me ku'dine Sosai Ya shagwa6a Su da ku'di Sosai Haka ba qaramin SOO sukema RAMADAN ba Kome yasa haka🤔 RAMADAN Yana da San karatu Sosai gashi da ilimi tunda ya taso ya fara xuwa makaranta bai ta6a fa'duwa akan Komai bah Yanxu haka saura bai fimai 1 year ya gama kammala karatunsa ba Inda yake san xama cikakken likita wato doctor Yaxama kenan ra'ayinsa 'daya da Auntyn Sa SAILUBAH Idan Nace muku RAMADAN 'dan rainin hankali ne karku musa min Haka KHAMIS iyayansa Suna da ku'di Sosai shima an shagwa6a shi Sosai da ku'di Su biyu iyayansa suka Haifa Ianada Yaya Rahamat tayi Aure tana garin Abujah da xama Ganin hakan KHAMIS shi 'daya shiyasa shi abinda yakeso kuma iyayansa suka biye nasa KHAMIS Yanada San karatu inda yakeso yaxama cikakken loya Wato ya karanci low Shiko FAWAS iyayansa shi ka'dai suka Haifa Ba qaramin ji dashi suke bah Sun shagwa6a shi da ku'di Sosai *To Madallah me karatu gyara xama* Yau take talata kuma antashi da ruwan sama yaf yaf yaf gwanin sha'awa SAILUBAH sauri sauri gudu gudu takeyin Komai dan sunada karatu qarfe tara RAMADAN ya shigo falan hannunshi 'dauke da Wasu takaddu Yace Auntyna lokaci ya fara tafiya fah Da sauri tajuyo xatayi magana sai kuma tatsaya kallansa kamar alokacin ta fara ganinsa Ya 'daga mata gira tare da qarasowa kusa da ita ya kar6i 'dan kunnan hanunta Yace in saka miki ko Tayi saurin 'dagamai kai Tace kayi kyau Sosai Qanina Yayi Murmushi Yace Nagode Auntyna Gyarawa Sosai tayi ya saka mata 'dan kunnan ta'dauki gyalanta da 'yar jakarta tamaqala Idan RAMADAN na kanta yana qare mata kallo. Ta 'daga mai gira Yayi murmushi Auntyna tsaya na photo Wayanka saita cika da pix 'dina Yace in bake acikinta Wlhi bata da amfani Tace kayi breakfast kuwa Ya 'dan Sosa qeya Yace nayi Tabishi da kallo ka'dan hmm bakayi ba Yace toh Kinga lokaci yayi........ Cire gyalanta tayi tashiga kitchen kawai. RAMADAN yaja numfashi tare da kallan agogo yana tsaki Bai ankareba sai gata qatan faranti ahannunta. Wanda ke 'dauke da lafiyayyan tia da kuma soyayyan dankali da kwai Ta dire a gabansa Tace nabaka minti uku kayi Maza Yace Aunty banajin yunwa... Ta katse shi da jefa mishi wata muguwar harara Bashiri ya fara ci Yayinda ita kuma ta xauna tana amsa waya Hello Alhajina ina kan hanyar xuwa makaranta Yace Amma naso inxo in ganki yanxu. Plx Ki bani ha'din kai yanxu naganki Aini takace. Kabari ina dawowa xaka ganni. Yace toh Allah ya dawomin dake lafiya AmEEn Nagode. Tafa'di hakan da kashe wayan RAMADAN najinta Yace Auntyna dawa kikayi waya Ta gallamai harara cikin 'daure fuska Tace ban sani bah Yayi Murmushi Yace pls gayamin Wlhi ba'abinda xai faru Tace hmm yama faru Wlhi saina baka mamaki idan kayi sanadin da Alhaji Jamilu ya dena xuwa gareni Ya kalleta ka'dan dayin murmushin rainin hankali Yace baxanyi Komai bah Auntyna Amma dan Allah gayamin yaushe kuka ha'du da har ya kasance ban sani bah Tace jiya muka ha'du a jifatu yaje siyayya Amma shine ko jamishi aji bakiyi ba kika amsheshi daga ganin farko Ta gallamai harara Tace ban jah mishi ajinba Yace me yasa Cikin maseefa Tace saboda shi me ku'dine yayimin tun kallan farko dana masa Yace Amma......... Tayi saurin katse shi da cewa. Wlhi RAMADAN ba wani abu daxaka fa'damin inji inbar mutumin nan dan yana da ku'di Sosai Kyautar farko daya min jiya dubu 'dari uku ya ban Yace haba Auntyna...... Na rantse da Allah ka cikani da surutu xakasha mari Shuru RAMADAN yayi yaci gaba dacin abincinsa Can ya kammala Yace toh mutafi ko. Yafa'da da 'daukar Wasu takaddunta Suka fitoh ya bu'de mata gaban motarshi tashiga shima ya shiga da jansu suka ficce daga gidan Direct gidansu XEE sukayi Suna parking tana fitowa Tayi kyau Sosai cikin shigar riga da siket 'yan kanti Ta shiga motar ta xauna tana mita wai basuxo da wuri ba RAMADAN Yace lefin Auntyna ne fah Tace aina sani tasaka gaba kayi breakfast ko Yace ko shakka babu. SAILUBAH Tace hmm kema kisan inba ni'din nasashi gaba ba baci xaiyi ba Haka dai sukayi B;U:K university. Sunayin parking wata kyakkyawar budurwa tayi saurin isowa garesu Cikin rashin kulawa SAILUBAH da XEE suka fito dayin department 'dinsu RAMADAN yafitoh da Murmushi akan fuskarshi Yace ha'a kaga kyakkyawar yarinya. Tauraruwa me dishashe hasken taurari. Gayamin me ya tsaidake a wannan lokacin da yadace ace kina can kina 'daukar darasi Cikin jin da'di da dariya akan fuskar Amina Tace baxan iya fahimtar Komai ba inhar banganka ba Tunda naxo idanuna suke min ra'da'di dan rashin ganinka da basuyi ba Yace toh gani sun ganni sai hankalinsu ya kwanta Tayi Murmushi. Xanso muje shan iska anjima Ya kulle motar tashi yana fa'din xanfi kowa farin cikin hakan. Maxe jeki kar darisa Su wucceki da yawa Ba musu Amina tabar gun cikin jin da'din Ganin masoyinnata Gab da RAMADAN xai shiga department 'din nasu wata ta tareshi da sauri Ya dafe kai cikin Murmushi Yace yane Asma'u Xuciyata bugawa take in bata ganka bah Amma na lura Sam xuciyarka bata damu dani ba Sam Haba nutsuwata abin kwanciyar hankalina. Wlhi dake natashi araina Meyasa toh kakasa nemana Kin sanni da karatu banasan nayi missing 'din Komai. plx nutsuwata Ki lamince min nashiga na miki alqawarin yau xan baki lokaci na musamman dan kimallaki kalmomina Tace toh Allah yasa ina maka fatan alkairi Ya shigeta yana cewa tare dake........ Karatu ne Wanda sukayin shi cikin nutsuwata ahaka suka tashi inda SAILUBAH ta kalli RAMADAN Tace Amma fah abubuwa da dama na kasa fahimtarsu XEE tayi dariya Tace aike Kullun a haka kike Tayi Murmushi dacewa ai banda matsala tunda gani ga Qanina. RAMADAN Yace aikuwa ammafa Auntyna kidinga lura saboda wata ranah. Taturo baki da cewa toh naji muje gida nafara jin yunwa ba sai mun jira KHAMIS ba ....... KHAMIS 'dinne ya katsesu da fa'din dawai tafiya xukuyi kubarni bayan yasan yau ban fitoh da mota ba. XEE ta kafeshi da ido Tace ya fa'da mana Ammma fah kayi kyau sosai Tafa'da da shigewa motar Ganin SAILUBAH da RAMADAN sun shige. Yayi Murmushi Yace kai Aunty XEE ina wani kyau anan. Yafa'da shima yana mai shigewa cikin motar Cikin nutsuwa RAMADAN yake tuqin motar KHAMIS Yace Kasan wani abu Sai ka fa'da Wlhi fitowata 'daxo na ha'du da wata xanka'daxiya...... Ta ha'du Sosai dan tatara duk wani abinda kowane 'da namiji yake buqata awajen mace Dana kai agoge min motata tsayawa nayi daniyar agama goge min natafi da ita lokacin ko wanka banyi ba Sai gata tayi parking motar tata akusa dani Ta fitoh tana wani yauqi da rangwa'da. dan Allah Malam motata nakeso a wanke min nanda 10 minutes Ba sai ta cillamin key nata bah RAMADAN Yace kut😳 Wlhi ina gayama sai kawai naxuba mata ido kusan na 2 minutes Ka katsaya kana kallona ko baka 'daya daga cikin masu wankin ne Ta katsemin tunanina da fa'din hakan..... Kan nayi magana wanda yake goge min motar tawa Yace tab Hajjiya shima kawo tasa yayi. Baki lura da hutun da yake tare dashi bane Kasan dake 'Yar iskace saita juyo da kallanta. Ayya am sorry Na watsa mata wani kallo Nace Karki damu xan wanke miki aikin kai wajan kinma wucce Tayi Murmushi Tace ba qarya ka ha'du ga muryarka tayimin da'di Sosai dama kana tare dani dana saka agaba dan kawai nadinga jin kalmominka..... Kan na bata amsa yaran ya gama gogemin tawa Saina bata kina Nace taje ta aiwatar da 'quxirinta xan kawo mata tata motar har gidansu Tayi dariyar jin da'di toh Nagode Sosai Allah ya saka toh bara namaka kwatancan gidanmu....... Na katseta da fa'din bana buqatar sani dan inaso in baki mamaki wajan kawo miki gidanku batare dakin gayamin bah Baka fah sani ba Nace karta damu Haka tatafi da motata tabarmin akwalar tata Kasan yanxu damuwata bansan gidansu bah kuma kamar xuciyata takamu dasanta Dan Wlhi yau nakasa fahimtar Komai na karatu. sai San ganinta da xuciyata dake kwa'dayin qarayi RAMADAN ya kalli Su SAILUBAH ka'dan Yace Auntys suna nan fah. Dan haka ka ankare. Sam KHAMIS ya manta Suna tare dasu Cikin yanayin sanyi ya kallesu Yace am sorry my Auntys SAILUBAH ta gallamai harara Tace 'yan yara daku sai San mata yanxu idan aka baku su ya xakuyi dasu. Ta'ina xaku fara sarrafasu Ina ja muku kunne Wlhi kufita daga harkar mata dan sunfi qarfin Ku kubari Ku qara shekara goma nan gaba saiku nemesu KHAMIS da RAMADAN suka kalli juna Inda sabo sun saba shan fa'dan Auntyn tasu Cikin 'daure fuska RAMADAN Yace toh munji KHAMIS Yace 20 years fah Aunty XEE Tace eh baku kai soyayya ba. Na roqeku kubar kula mata...... Dai-dai nan RAMADAN yayi parking a'kofar gidansu XEE Tafi toh tana cewa Qawata saimun ha'du anjiman SAILUBAH Tace wane Kaya xamu sane aciki Tace eh toh musa let 'din nan mana Tace red 'din Tace eh shi Kana takalli KHAMIS Tace toh kuhuta samari Yace toh Aunty XEE sukayi gaba Ita mah tayi gidansu tana tunanin KHAMIS itadai tana sanshi yaran na burgeta ga iya wanka kamar RAMADAN Gashi hancinta baya manta qamshinsa Maman ta kalleta Tace ya dai naganki kina Murmushi Tace Wlhi mamah KHAMIS ne yake birgeni Tace ayya KHAMIS ai yanada hankali Tashige toilet tana cewa ba lefi kam Hakama suka sauke KHAMIS agidansu RAMADAN Yace karka damu abokina akwai mafuta KHAMIS Yace nasan bama rasata. Xan nemi FAWAS mah RAMADAN na parking a farfajiyar gidan nasu SAILUBAH Yace Auntyna Na 'danga wayarki Tamiqa masa da ficewa daga motar tayi falansu Annan tatarar da Abbanta yana cin abinci Umma na gefanshi Wato matar Abban nata dake haka suke kiranta Tace sannu da gida Abba Yace sannu kundawo lafiya Tace lafiya lau Yace toh Madallah in kin gama cin abincin naki kixo kisa meni Gabanta ya fa'di Tace toh Wanka tayi ko cin abincin batayi ba taje gunsa Yace dama xan da'da tuna miki ne akan batun tsaida Miji Wlhi kika cikamin ciki xan aurar dake ga wanda naga dama Tace kayi hakuri Abba ka qaramin lokaci Yace ke kika sani nidai na qara miki lokacin Dan yana wuccewa baki kawomin Wanda kike so ba Wlhi kinji na rantse saidai kawai kiji Nace kitashi kibi mijinki SAILUBAH ta sunkuyar da kanta cikin ladabi Tace insha Allahu hakan baixai faru bah xan kawo Wanda nake so Yace Allah yasa jeki Nan Tatashi xuciyarta cike da tunani kala kala RAMADAN ko gidansu yayi direct yayi part 'dinsa. Dan gidan nasu acike yake tam da mutane 'yan biki yaune walimar yayarsa Saudat gobe 'daurin Auranta Ya baje a gado yanata bincikar wayan SAILUBAH. Har yasami abinda yake nema watoh number Alhaji Jamilu Wanda SAILUBAH tayi waya dashi 'daxo Nan ya kirashi ringing biyu ya 'dauka cikin sauri yana fa'dan Allah yaja da xamaninki tauraruwa RAMADAN ya runtse ido Cikin kamilalliyar murya Yace ba ita bace na kiraka ne in gaya maka wani abu Alhaji Jamilu Yace toh ina jinka Yace Kasan da cewa tarayyarka da ita haramun ne Dan babu kyau Nema acikin Nema Dan da sadakin wani akanta yanxu haka baifi watanni bane bikinta Cikin muryar tashin hankali Alhaji Jamilu Yace Wlhi ban san An kawo sadakinta ba RAMADAN Yace toh yanxu nagaya ma danni qaninta ne Yace Nagode Sosai yaro Allah ya maka albarka RAMADAN Yace AmEEn da kashe wayan Sannan yayi blocking 'din number Sa da delete 'dinta RAMADAN kenan ya tsani yaga kowa da Auntyn nasa. Shiyasa yake koran mata samarinta sanranshi. Tayi fa'dan tayi maseefar Sam bayaji. Iya kacinsa da ita shine ya bata hakuri SAILUBAH ko daqar taci abincinta burinta tagama taje gun Qanin nata suyi shawara Hakako akayi. Data gama Komai saitaje tasamu kakarta Tace kakane bara naje gidansu RAMADAN Tace har lokacin walimar yayi ne SAILUBAH Tace wai walimar walimar Saudat Tace eh mana. Taxoma nemanki 'daxo keda XEE wai kimata lalle ne kome tacene oho na manta Girgixa kai SAILUBAH tayi Tace sai qarfe hu'du walimar da sauran lokaci Tana fa'din hakan tafito daga falan nasu Tafi toh kenan idan ya sauka alungun Gidansu wata Baraka dake kusa dasu Saita dinga jin kamar kukan yarinya. Cikin qarfin hali tayi lungun Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un. Tafurta hakan da qarfi. Dan Ganin wani narkeken qatan garde a'kalla xaiyi shekaru arba'in 40 Ya danne wata yarinyar makwaf ciyarsu 'Yar miciciya batafi shekara goma ba Aiko SAILUBAH me xatayi inba kurma ihu ba. tana fa'din jama'a kuxo ga wani axxalimin mutum yana San 6atama yarinya rayuwa....... Kan kace me😳 tuni gun ya cika da jama'a Suna tafi da Allah wadai da shi da mamakinsa mutumin ya saka wandansa SAILUBAH ta cukume masa riga Tace Amma kai kam Allah yayi tsinannan tsowo Fasiqi axxalimi me mumunar xuciya 'dan iska Kalli yarinya qarama kana san 6ata mata rayuwa Idan iskancin kakeji mexai hana kaje gidan karuwai kayi da wacce ta dace dakai. Tunda xuciyarka tamace da son abinda Allah bayaso RAMADAN Wanda yafito dan rahotan da qanwarsa takai masa. Xuciyarsa tacika da takaicin Auntyn tashi yayi dabarai kwatan mutumin ahannunta........ Kan yayi magana sai gani sukayi Iyayan yarinyar sun rufe mutumin da duka Sosai Mutane na fa'din gwanda aci ubansa Suna tayasu dukansa SAILUBAH takai hannu xata tayasu itama..... RAMADAN yajah hannunta sai Gidansu A farfajiyar gidan yasake mata hannun nata Yace haba haba Auntyna meya kaiki aikata haka. Kamata yayi da kika gansa kimasa wa'axi tsakaninki dashi. Amma bai dace kitara mishi jama'a haka ba Tunan asiri bashi da kyau ai cikin maseefa ta hayyaqu miki tace banyi hakan da kaso ba. Irin sune 'yan iskan da in ba haka akayi musu bah baxasu dena abinda suke ba Yace toh wai ke ina ruwanki meya shafeki kawai kinje kintara jama'a maxa da mata kowa yana kallanki harda wani kai hannunki jikin qaxamin mutumin. kin dai kwafsa kawai kiyarda da hakan Yafa'da kamar xai rufeta da duka Tace baxan yarda da hakan ba danni abindayi dai-dai ne Kana maganar abarsa ya6ata mata rayuwa kenan ko dan ba kasan xafi da ra'da'din da iyayanta xasu shiba Tafa'di hakan dasan ficcewa daga gidan Yayi saurin kamo hannunta dan yafi kowa saninta sarai yanxu xata qara hurama wutar fetir . Cikin sanyin Murya Yace toh yi hakuri Auntyna gwara da Allah yasa kika gansa muje im baki wayanki pls👏🏻 Ta'daure fuska xata kawo mishi matsala yayi saurin janta part 'dinsa 'Yan biki suka saki baki Suna kallansu har sanda suka qule Sannan suka cigaba da har karsu Suna tuno 'Yar cacar bakin nasu San da ta xauna kan kujera. Cikin lallami Yace am sorry Auntyna bana san 6acin ran nan naki. pls ki temaken Kisake min fuskarki ko nasamu nutsuwa araina dan Allah Ta harareshi dayin kwafah. Ya marairaice mata tamkar xaiyi kuka Tace najini dan Allah Sai kace wani yayana ka wani rufeni da fa'da wai na kwafsa...... Saurin rufe mata baki yayi da hannunsa..... Xirrrrr taji Ita dai akowane lokaci idan RAMADAN ya ta6ata saita tsinci kanta cikin wani hali kome yasa oho Yace ina miki addu'ar Allah yabaki miji me ha'kuri da halinki Auntyna Da Takaici Tace AmEEn. Wai kai baka jin wani abune idan ka ta6ani Ya 'danyi jim can ya ta6e baki Yace banajin Komai Tajah tsaki ako wane lokaci ka riqeni jin xirrr nakeji tun daga Kaina har babban 'danya tsana Yayi Murmushi da qara kama hannunta Yace qila ko danni Yarone. Tace ko Yace ba mamaki Kasan miye matsalata Ya girgixa mata kai alamar aa da kuma kafeta da ido Wlhi Abba ne yaqara min tuni akan Aurena Yace toh miye Tace da matsala mana Yace ba wani matsala kawai kifitoh da wanda ya kwanta miki arai Ta gallamai harara Kana barina ne da samari Da xakace in fito da wanda ya kwanta min arai Yayi murmushin jin da'di tare da murxa hannunta cikin wani salo Yace xan soki da qaramin yaro Cikin 'daure fuska Tace dawa kake.... Kan ya bata amsa taci gaba wajan fa'din. Kafi kowa sanin tsarina da ra'ayina bana san naqara jin wannan kalmar daga bakinka Ina ganin xan janyo Alhaji jamilu jikina musaba kaga sai kawai na gabatar dashi matsayin mijina ko tunda ya ha'du Murmushi RAMADAN yayi Yace duk da ban gansa ba Amma hankalina ya kwanta dashi kifito dashi 'din kawai Ta sauke ajiyar xuciya xatayi magana wayarsa tafara ringing....... Sake hannunta yayi ya duba wayar Amina ya gani meenat ya akayine Tace lpy lau my luv Yanxu haka ina kwance a gado naci kwalliya Sosai dan xuciyata tacika dasan ganinka muje shan iska. Allah yasa baka manta bah Ya dafe goshi cikin marairai cewa Yace am sorry farin ciki na Naso in cika miki alqawarin danayi miki Amma kaxai yuhuba Xanso kiqara bani dama akaro na biyar Amina taja numfashi cikin rashin jin da'di Tace Ashe kana sane ba yau kasaba yimin hakan ba. Da gaske yau shine karo na biyar......... Wani shegen tsaki SAILUBAH tajah da gallama RAMADAN harara Yayi Murmushi da tsaida idanshi akan le6anta Cikin sauri Yace eh kimin hakuri ina da wani babban uxiri ne xan kira pls Yana fa'din haka ya kashe wayan batare da Yaji cewarta bah Kamar yanda lamarin yasa ba faruwa mishi hakance tasake faruwa SAILUBAH taqara kai mishi harara Tace Wato kai baxaka fita aharkar mata bako Qanqanin yaro dakai Kasan kadinga yaudarar mata ko RAMADAN ya xuba mata ido da fa'dawa tunin wai sai yau she ne Auntyn tashi xata dena kiransa da yaro Da 'daure fuska Yace shekarata ishirin xaki dinga kirana qaramin yaro Haba dan Allah yanxu inda agaban budurwar tawace shikeban kinsa tarainani dan Allah kidena kirana qaramin yaro Tayi dariya dan ganin yanda yayi kicin kicin da fuska tunba yau ba tasan RAMADAN baya san araina shi shiyasa yake ganawa Khairat axama qanwarshi dan baqaramin tsoranshi take ba Gashi dasan girma Sam baya SO ace wane ya girmeshi Ita ka'daice xatace mishi qaramin yaro baxai CE mata Komai ba. Toh yau gashi yayi kicin kicin da fuska Tashi tayi taje gabansa ta manna masa kiss a kumatu kamar yanda tasaba yimai idan ta 6atamai rai Tace sorry 'dan Qanina kai Babban yarone Xaka kaimu walimar Saudat kajiramu. Yace aa Dan Allah To naji Tatashi xata fita Yace Auntyna yunwa nakeji Tace toh bara na kawo maka abinci. Tafita Yabita da kallo Bata 'dauki lokaci ba sai gata da plate da drink ahannunta Tadiremai a gabansa Taliyace Momy tayima Dady dakai 'daxo Yafara ci yana cewa idan baku shirya da wuri bah tafiyata xanyi tashi tayi da 'daukar wayarta tana cewa bara nagama Amaryar Ka'dan yaci ya kora da drink kana yayi wanka Cikin qananan Kaya yakira FAWAS da cemai Su ha'du a gidansu KHAMIS dan shi KHAMIS 'din yayi wani banxan kamu. Yace OK Tunda ya fitoh qawayan Amarya yayar tasa suke kallansa Cikin maseefar sha'awarsa dan yayi kyau Sosai ya fitoh a bature sak Dan yanayin shigar tasa sai qamshi yake Ya shiga falan Momy nashi annan yaga SAILUBAH tanata xuba cikin sanyayyiyar muryarta Tanajin qamshin turaransa taja numfashi da lumshe Yace momy ina xuwa yanxu Tace da fatan kaci abincin da yawa Yace eh. da maida kallansa ga SAILUBAH Yace Auntyna bara inje yanxu xan dawo Ta shagwa6e fuska Tace pls karka shanyamu Yace Karki damu my Aunty. Yafita da sauri hotan fuskarta na manne cikin kwayar idansa yana hango shagwa6ar tata 'Yan matan suka bashi da kallo dan shi'din yayi Wata Salma Tace nikam ina san yaran nan SAILUBAH.... Harira ta katseta da fa'din ai yayine tako ta ina Saudat Tace ai shegen yarone yasan kan Komai daya dace dashi. Haka kowa Yata fa'dar albarkacin bakinsa akan RAMADAN SAILUBAH tayi shuru kawai tana jinsu Ashe har qawayan Momyn nashi sunyaba da shi Shiko yana fitowa daga gidan nasu idan shi ya sauka akan Jamila Wato Jamila wata 'Yar unguwarsu CE tana MASEEFAR son RAMADAN Tarigada tasan duk wani motsinsa dan haka kanya fitoh daga gida take kafawa ta tsare akan wani dakali da yake fuskanta gidan nasu. Tun baya ganewa har ya ganota suka fara gaisawa Yafara sakar mata da kalamai. Shikenan fah ya hargitsa mata tunaninta Kowa yasan soyayya suke Ya sakar mata Murmushi cikin sanyin murya Yace Jamis tauraruwata yau baxa abari naxo bane [5:35PM, 09/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Tace hmm nakasa hakurin hakanne shiyasa kuma...... Bata izza xan canta bah ummi 'yar uwar shi 'yar qanwar momynsa taxo shigewa cikin gidan nasu da sauri Tace Ya RAMADAN tun safe naketa nemanka Ya xuba mata ido dan ya da'de da sanin yarinyar ta fa'da tarkwan soyayyarsa Amma Sam yaqi yarda ta bayyana masa Yace ayya lafiya dai ko Hawaye ya xubo mata Tace har yaushe xaka gane ina sanka Asan mace da kame darajarta abin kunyane tacema namiji tana sanshi. Amma ni nafurta hakan dan baxan iya jurewa ba Aqallah ina da 'yan mata sunka 'dari idan na iyasce Duk acikinsu ba wacce nafara furta kalmar so agareta. Kinga ko idan kinfara furtawa baxanji Komai ba Ki shiga ciki xan tunani akanki. RAMADAN Yafa'di hakan cikin rashin kulawa Tace Amma........ Waccan mah budurwa tace ina santa. Ya katseta da fa'din hakan Ummi talalli Jamila da tayi kicin kicin da fuska suka gallama juna harara sai tashige gidan kawai batare da Tace Komai bah Jamila Tace wacece ita. Yace wani abune. Tace aa kawai dai naji na tsaneta ne Yace toh kiji kina santa dan 'yar Uwa tace Yana fa'din yabarta nan tsaye Duk 'yan unguwar kallansa suke cikin sha'awar tsaftarsa. Sam baxaka ta6a ganin RAMADAN FAWAS KHAMIS cikin qaxanta ba Direct gidansu KHAMIS yayi yana xama FAWAS na xuwa Momyn KHAMIS Tace nidai ina sha'awarku 'yan uku na FAWAS yayi Murmushi Yace mungode momynmu Haka suka fito sukayi wajan wankin motar da wannan yarinyar tabayar amata KHAMIS Yace ta'ina xamu fara..... Kan suyi magana idan FAWAS ya sauka cikin motar inda ya hango kamar Passport 'dinta Yace ashe baxamu sha wahala ba Nan ya bu'de yaga akwai address 'dinta Cikin murna RAMADAN Yace Allah ya tenake muyi sauri ina da fitta da Auntyna. FAWAS Yace Aunty LUUVAH (dake haka suke kiranta da shi) KHAMIS Yace Kasan 'daxo sanda ta maimaita karatunta da xamu dawo gida har Aunty XEE na tayata Dama ai bakinsu 'daya. cewar FAWAS Yace inaso nayi Aure cikin lokaci qanqani dan Aunty LUUVAH Wlhi RAMADAN yayi Murmushi Yace ya kamata kam Suka shige mitar sai Gidansu yarinyar Bayan sunyi parking KHAMIS Yace kaduba yanda tayimin datti da mota RAMADAN Yace toh miye FAWAS Yace Bakomai tunda so ya kusan toka. Suka fitoh Suna Tambayar megadi dan Allah miye sunan me motar da suka kawo mata Yace Ameera FAWAS Yace dan Allah koxa kamata magana Yace badamuwa Nan ya kirata Tafi toh da rangwa'da kamar yanda KHAMIS ya basu labari Tace sannunku FAWAS ne kawai ya amsa Tana cema kallan RAMADAN Shiko ya 'daure fuska Yace anwuni lafiya. Da sauri Tace lafiya lau Yace Xan iya samun key na motar can tace mexai hana bayan takuce Nan tamiqa mishi Yayi gun motar da kunnata sannan ya juyata FAWAS ya shiga motar RAMADAN ya xuge gilashin motar ya kalli KHAMIS Yace muna jiranka a waje pls karka 'dau dogwan lokaci dan Kasan bana ha'da uxirin Auntyna dana kowa Yana fa'din hakan yafitta da motar KHAMIS ya kalli Ameera Yace da fatan nasameki lafiya Tace lafiya lau Naji da'din yanda kabani mamakin Ashe kai 'din na da banne Yace toh fa'damin Ta'dan Sosa qeya Tace kai ya kamata ka fara fa'da Yayi Murmushi Yace toh ina sanki sosai Tayi cikin gidansu da gudu tana cewa nima ina sanka...... KHAMIS yayi dariya ya ficce daga gidan Daga yanayinsa sukasan yaci nasara Hakan suka dawo unguwarsu RAMADAN Dai-dai lokacin SAILUBAH tafi toh daga gidansu ita da XEE da Amarya da wata qawarsu Jidda Ba qaramin bala'in kyau sukayi bah Cikin shigarsu ta net dogayan riguna red color tayi musu kyau Sosai Musamman SAILUBAH RAMADAN Yace toh sunfitoh mah wai gun walima xan kaisu FAWAS Yace Aunty LUUVAH da Aunty XEE Yace eh Nan suka qaraso Tace yauwa kunxo a dai-dai qannanmu Saudat Tace toh gamunan muma. SAILUBAH Tace toh Suka shiga motar XEE Tace harda kune arakiyar SAILUBAH Tace eh mana Kinsan inba wani dalili ba ba'abinda yake raba kawunansu Tace umm kumafa Nan suka kaisu Shamsi hold Sunyi parking sunfito kenan wani saurayi ya parka tashi motar da fitowa ya nufi SAILUBAH aqallah xaikai shekara talatin da 'daya Yace dan Allah kijini ka'dan dan tun daga layinmu nake binki Ta 'daure fuska Tace inajinka....... Kan yayi magana RAMADAN ya fitoh yaxo garesu Yace sannu Cikin kulawa mutumin Yace yauwa Qanina da ganinka kai qanintane RAMADAN ya gya'da kai Yace hakane Mutumin yayi Murmushi Yace dan Allah ka bu'de min hanya dan nalura Auntyn taka xata ban wahala Yace kome yasa Yace ina Santa ne ina qaunarta daxa ta ban ha'din kai Wlhi xanji da ita fiye da tunaninta Bu'dar bakin RAMADAN sai cewa yayi tab ai ammata miji....... SAILUBAH da XEE da KHAMIS FAWAS suka saki baki da mamaki Cikin wani yanayi mutumin ya kalleta Yace ayya kiyi hakuri dan Allah bansan sani bane RAMADAN yasan baxata iya cewa Komai ba awannan lokacin Dan haka Yace la karka damu ai akwaita da yima irinku afuwa Mutumin ya shiga motarsa ya tafi SAILUBAH ta kalli RAMADAN Cikin bala'in 6acin rai Sami sami yayi cikin motarsu yajata dan yasan ya bari tayi furucin bakinta bamai kyau bane xai fito gareshi SAILUBAH tayi kwafah. Wlhi xan gyarama yaran nan xama. Cewarta XEE tayi dariya Tace baxaki iya masa Komai bah aikun saba hakan Haka suka shiga da jera kayansu drink da sauransu Baifi minti biyar ba saiga Su Amarya Saudat Nan aka fara gabatar da walima kamar yanda kuka sani. Anayin walima irin wannanne dan Jan hankalin Amaryar tabi mijinta Toh Madallah Gaskiya nasihar da Jan kunne ta ratsa xuciyar duk Wanda yake gun Haka akaci akasha aka Washe Surajo saurayin XEE shi yadawo dasu SAILUBAH gida Tana kwance baje baje agado lokacin ana kiran sallar isha'i dama tana period shiyasa batayi yun qurin yiba Tunani take meya hana Alhaji Jamilu kiranta ko dama irin mayaudaran nan ne Ta danna wayanta tana neman numbarsa. Duk daba kiransa xatayi ba. Amma me sai tanemi numbar sama ko qasa ta rasa Shuru tayi tana tunanin ya akayi haka itadai bata gogeba toh waya goge mata Ai kamar an muntsineta tatashi. Ba shakka wannan aikin RAMADAN ne Kut Amma fah yaran nan ya rainani Baqin ciki ya cika xuciyarta Ta'dau kusan awa 'daya tana saqa da warwara tasan bayan ya goge har blocking yayi Tashiga tunanin sosao dan tanasan tasan hanyar da xatabi da Qanin nata In zagine ba irin xagin da bata masa akan samarin nata ba. Ba irin jan kunnan da bata masa ba akansu ba Tabbas tasan indai xataci gaba da bayyana samarinta afili kuma ya gansu ba shakka Saidai ta tsofe agida batayi Aure ba Ta 'daga wayan nata takirashi Kaxo ina San ganinka yanxu Abin da Tace kenan ta kashe wayan Canko sai gashi ya shiga 'dakin nata da xama ahannun kujera. Amma Sam baiyi gigin kallanta bah Yace Auntyna gani...... Tashi tayi taxo taxauna agabansa kamar me neman gafara ananne suka ha'da ido Cikin sanyin murya Tace me yake damunka ne RAMADAN Yayi shuru Ya kakeso nayi da rayuwata. Duk wani saurayi daka ganni dashi saika koreshi hankalinka yake kwantawa. Na xageka naci mutuncinka akan haka Amma kamar tunxira xuciyarka nake Me nene dalilinka nayimin hakan Ya shagw6e fuska cikin wani yanayi Yace hmm matsalar 'daya CE Auntyna shine duk wa'yanda suke xuwa gareki basa dacewa dake........... Cikin maseefa ta katseshi da fa'din.... Ya isa Ya isa haka. Nagaji dajin wannan kalmomin naka. Kullun abu 'daya kake fa'damin. danka rainamin hankali Toh bari kaji narantse maka da Allah tatsaya anan. Karka kuskura ka qureni Ganin da tayi Sam maseefar tata bata shigesa ba shiyasata fashewa da kuka Anan ya rikice ya durqusa gabanta yahau lallashinta ya saka hankicif 'dinsa yana goge mata hawayan nata Cikin kamilalliyar murya Yace yi shuru Auntyna indai nine baxan qara yi miki haka Dan Allah kiyi hakuri Wlhi nadena kukanki maseefa ne agareni Ta tsaya da kukan. Ta kallesa yayi kalar damuwa Tace ka'dau alqawarin Gaskiya wannan karan Ya 'daga mata gira da cewa eh Ta'dan daki qirjinsa. Kai yanxu baka tausayina kaga yanda Abbana yasani gaba in fidda miji Amma kake korarmin Su Yace nadena Shuru sukayi ahaka Can Yatashi Yabu'de furiji ya 'dauko madara da xubawa akofi ya bata Sha Auntyna xai temaka miki wajan saki nisha'di yanxu Ta kar6a da 'Yar harararsa Tace kaci abinci Xama yayi suna fuskantar juna Yace eh. Kana ya fara danna wayarsa Tsakaninka da Allah Ya kalleta ka'dan da jifanta da wani kallo sanda taji gabanta ya fa'di. Yace Wlhi naci Shuru tayi mai Yasan dame ya bita dashi dan duk macan da yayima wannan kallan rasa nutsuwarta take. Yayi Murmushi yatashi. toh sai Allah ya kaimu safiya my Aunty. Har yakai 'kofa tace xa'aje gidan she'dan kenan yau Yayi Murmushi yana gyara takalminsa dan ya gane club take nufi gidan rawa... Yace bakin hanani xuwa bah Tace shine dai abinda har yanxu banyi nasarai hanaka bah Ya kalleta da Murmushi ya futa daga 'dakin Sam SAILUBAH bata san idan sunfara hira da Qanin nata surabu. Ta yarda tana samun nisha'di Sosai agareshi kodako fa'da sukayi Haka ko akayi kusan sha'dayan dare sun gama xagaye 'yan matansu RAMADAN FAWAS KHAMIS sukayi club Kamar yanda suka saba 'Yan matan mu musulmai sunfi yawa agun Wa'iyaxubillah Yarane xaka gansu qanana dagasu sai rigar mama da 'dan qaramin siket Suna 'dirkar rawa agun Duk masu xuwa gun sunsan Su KHAMIS farin sani Xasu xone sukaraci kallansu susha drink kala kala Su rungumi mata da 'dan tsotse tsotse Amma har yanxu dai basu xama mazunatan ba (Toh Allah ya karesu ko agaba. HAYATUDDEEN Yace hmm da wiya in har xasuci gaba da xuwa irin gura rannan Aunty Rahamat) Toh yau abin yaxo musu wani iri Inda wata she'daniyar yarinya bata wucce 13 years ba ta'dane cinyar RAMADAN hakama sauran suka 'dad'dane cinyoyin Su KHAMIS RAMADAN ya xubama breast 'dinta ido ta qara ban qarosu. ya lumshe ido tare dakai hannunshi Kansu yanasan wasa dasu..... Tace honey na da'de ina sanka dama...... Warin giyan da tasha ya bugi hancinsa tuni ya han ka'deta tafa'da qasa. Wasu suka bita da kallo wani yaxo ya jata yana murna xai biya buqatarsa RAMADAN ya lumshe ido cikin maseefar sha'awar mace Yace innalillahi-wa'inna'ilaihirraji'un Nan ya maida kallansa gasu FAWAS. Inaaaa... sunyi nisa Sosai baxasuji kira cikin Sauqi ba Dan haka yajanye matan daga garesu ya tasasu agaba suka fitta daga gun. lokacin kusan qarfe 2:30am Shika'dai ne me hankalin cikinsu dan bai shiga da yawa ba FAWAS ya kalli KHAMIS Yace naso hutawa yau Amma 'dan iskannan ya kwafsa mana. KHAMIS yayi shuru yana tuno saura ka'dan ya fa'da mummunan yanayi Allah ya temakeshi Yace hmm sa6an Allah da da'di yake FAWAS Yace Wlhi kuwa dan yau Allah ne ya ku6utar damu kai gaskiya nagaji ina sha'awar mace KHAMIS yayi dariya Yace kayi Aure kawai awucce gun Yace kasan Dadyna ba barina xaiyiba. Cewa xaiyi ban kai ba kai kasani RAMADAN najinsu yayi shuru shidai burinsa. yaje gida yayi jinyar kansa KHAMIS suka fara saukewa Sannan RAMADAN yayi parking a kofar gidansu ya kalli FAWAS Yace toh sai da safe ya fita daga motan FAWAS yajata Kamar yanda yasaba buga gidan yayi ahankali megadin nasu ya bu'de mishi kofa. RAMADAN ya bashi dubu biyu yayi part 'dinsa cikin san'da SAILUBAH tayi Murmushi dan duk lokacin da RAMADAN ya dawo daga club idanta biyu tana kan sallaya Cikin baqin ciki ta kira wayansa RAMADAN na Ganin kiranta yajah tsaki da fa'din ita wannan wai me yake hanata bacci ne dan Allah Kullun sai taji dawowata . Ya dai 'dauki wayar Tace ya maka kyau. kadawo ko Yace Allah banje ba fah Auntyna Tajah tsaki ta kashe wayan RAMADAN yabi wayan da kallo...... Kana yayi calli da wayan Yace matsala Sannan ya shiga wanka yayo alwala yayi Sallah Raka'a goma Sha biyu wannan ya xama jikin RAMADAN dan akwai shi dasan ibada Sannan ya 'daga hannu sama yanata xuba addu'a Addu'ar RAMADAN tafarko itace Allah ya bashi masoyiyarsa wacce yake bala'in so kana kowace addu'a take biyowa baya Sanda ya idar yabi lafiyar gado Ya lumshe ido yana tuno yarinyar da tahau kan cinyarsa a club.... Nanya sake shiga wannan yanayin daya shiga 'daxo SAILUBAH ko qa'idar tane ko tana period qarfe 2:00am nayi xata tashi tahau kan sallaya tayita xikirorin Allah da yima Annabi salati wannan RAMADAN ne yayi nasarar cusa mata ra'ayin hakan dasan ibada Tunanin shi da rana kawai takeyi har abin ya shiga jikinta har cikin dare Shi dai ya nuna mata ba halittar da Allah bayaso kamar mushe akwance (Wato mutum yasaki baki yata bacci kamar wani wawa) Yace tadinga tashi qarfe hu'du sallar Asuba tadinga samun Ita kuma ganin xata iya tashi qarfe biyu shi yasa take tashi har ya xaman mata jinin jikinta . Ta juya ta kwanta tana tunanin wacce hanya xatabi tahana RAMADAN xuwa club Nan bacci yayi awan gaba da ita tare da mafarkai barkatai duk nashi Shima RAMADAN wani lamarine ya faru dashi acikin mafarkinsa Gaskiya ne ya kwanta da sha'awar mace Amma abinda ya burkita kwa kwal warshi shine yanda ya gansa yana saduwa da Auntyn tashi har yana mata sambatu Kiran sallar Asubahi ne ya farkar dashi Yafi minti talatin axaune yana tuna mafarkin nashi kana ya tashi yayi wankan Sarki Sannan ya gabatar da sallar Da misalin qarfe tara lokacin SAILUBAH tagama shiri Surajo yaxo shida XEE 'daukarsu dan ita takira XEE tagaya mata yau ba mota a hannun RAMADAN dan bata manta tashin motar da taji Cikin dareba tasan FAWAS yayi da ita gidansu Suka gaisa da Surajo Yace yau gani nixan kaiku Tace hmm ai ka kyauta. Bara nakira RAMADAN Yace OK Nan tashiga gidansu direct part 'dinsu Dadyn shi tayi suka gaisa da Momy Sannan tayi part 'dinsa Ya gama tsaf yana fesa turare tashogo 'dakin Ya qura mata yana tuno mafarkinsa Ta gallamai harara da cewa Lafiya Yayi murmushi Yace qalau my Aunty dafatan kin tashi lafiya Tace lafiya muje ko Ya'dan Sosa qeya cikin rashin gaskiya Yace jiya Wlhi....... Ta katseshi da fa'din na tambayeka Ya girgixa mata kai Tace hmm Wanda yayi da kyau ai ya sani. Fatana katemakeni kadena xuwa hankalina na tashi yayinda xuciyata take ciki da ba'inci Yayi shuru dan xancan nata ya shigesa..... Ya kama hannunta xan dena pls kici gaba dayimin addu'a Ta hararesa ai kullun acikin ci gaba dayi maka nake Ya kaima hannunta kiss da sakin hannun suka fitoh gwaninban sha'awa Bayan sun shiga motarne cikin tsokana XEE Tace wannan wanka haka RAMADAN Yace Aunty XEE kenan Tace yau Asma'u ko Amina suka ganka saisun tsure. Tayi Murmushi kawai Surajo Yace kema kin yaba kenan Tace kasan qannan namu akwai iya wanka Gaskiya na yaba Sosai Yace gashi ni ba gwanin iya wanka ba bare inqara shiga ranki Tace karka damu soyayyarka ta isheni ma haka. Inka qara da wanka xaka cutar dani. Bana ganin wankan kowa sai naka wan nan ma dan qaninmu ne. Shiyani Yaba masa Cikin jin da'din furucinta Yace Naji da'din furucinki.... Nan fah suka fara kalaman luv RAMADAN ya kalli SAILUBAH cikin muryar can qasa kuma a shagwe6e Yace sun fara damun kunnena fah Aunty ki duba yanda suke kalamai agabana ina qanin su Kan tayi magana XEE ta cafke da fa'din ayya Qanina mundena kaji. Shuru yayi yana fa'din axuciyarsa Aunty XEE ba dai kunne ba Dai dai nan sukayi faking cikin skull Kuma atare sukayi department 'dinsu. RAMADAN na murnar yau Allah bai ha'dashi da 'yan matan nashi ba Lokacin da suka tashi KHAMIS ya gyara faking 'din motarsa. Dan shi sun da'de da futowa XEE tashiga SAILUBAH ta shiga RAMADAN xai shiga kenan Yaji an kirashi. Cak ya tsaya harta qarasu Yace Asma'u ya dai Ta'dan harareshi har yanxu kaqi ban kalmomin naka Kuma dan baka damu da niba shine har xaka tafi baka Neman ba Yace am sorry my baby Yau xan baki mamaki insha......... Bai qarasa ba SAILUBAH tafara mai maseefa karka shanyamu kamar Wasu kayan wanki pls. Cewar SAILUBAN Ya kalli Asma'u Yace sai munyi waya Tace hmm Amma Gaskiya Auntyn nan taka mafa'da ciyace Yace ke Auntyna cefah Tace eh ko Auntyn takace saina fa'di gaskiya Ya 'daure fuska Yace toh ya isa haka sai anjima Tace dan kawai nayi maganarta shine......... Eh dan kinyi maganar tane. Ita'din sa'arkice Tace aiba wani abu nace ba Ya katseta cikin tsawa da cewa ke nagajima dake kije na baki hutun shekara 'daya Tace hutu ame Yace a SOYAYYA Yana fa'din haka yashige motar KHAMIS ko ya jata Asma'u ta dafe kai Tace ban ta6a ganin 'dan iska 'dan rainin wayo irin RAMADAN ba. Ko a ina ya ta6ajin an bada hutu a asoyayya oho 😆 [11:10PM, 10/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Dake SAILUBAH Tace kanta na mata ciwo sai kawai KHAMIS yasha Sha taletale ya fara saukesu ita da RAMADAN Sannan yakai XEE ya wucce gida Aranar ne aka 'daura Auran Saudat da mijinta Aminu Qarfe bakwai RAMADAN yana gaban SAILUBAH yana lallashinta tatashi aje kai Amaryar da ita Tace dan Allah karabu dani kaina namin ciwo Yace haba Auntyna bata da qawar da tawucceki pls dan Allah badan niba tashi kije Sanin halinsa da naci yasata tashi tayi wanka tashirya kicin wasu riga da siket na atamfa sun amsheta matuqa XEE tayi dariya Tace aigwara da 'dancin naki yasaki tashi dan abinda kikasoyi Sam bai dace ba Ta feshe jikinta da turare suka fitoh Lokacin yayi daidai da xuwan angwaye masu 'daukar amarya Nan samari masu ji da kai suka yimusu cah akai wannan Yace sushiga motarshi wannan Yace tashi Ahaka dai suka shiga motar wani Abbas yajasu Cikin sauri sanda ya fitta daga layin ya fara tafiya ahankali Ya kalli XEE Yace qawarki tayimin dan Allah kiban ita Tayi murmushi Tace indai SAILUBAH ce nabaka ita Nan yacika da murna yace xan iya samun numbarta Tace eh mexai haka Ahaka yadinga Jan XEE da xance tana biye mishi duk akan SAILUBAH ne Tana jinsu tayi shuru In ta 'kaice muku awannan daran SAILUBAH tayi samari kusan shidda masu aji da nera Kuma sanda suka Nace suka samu numbarta Dukda ba magana take musu bah. XEE CE take aran bakinta Gidan Amaryar Saudat yayi kyau Sosai dan Babban gidane. Saidai tana da abokiyar xama Rabi'a..... Abin takaici😔 Sunfito xasu koma gida. motar Abbas suka shiga inda yajasu sun hau titi yana jansu ahankali dan bayaso yadena kallan masoyiyar tasa SAILUBAH Basai XEE tahango saurayinta Surajo da wata mace a motarsa ba. Kasan cewar sun kunna wutar motar yarinyar tana duba wani book dake hannunta Kallo 'daya xaka musu Kasan suna cikin nisha'di. Gaban XEE ya fa'di hankalinta ya tashi toh dama XEE kishine da ita Sosai akan sahibin nata Surajo Aiko cikin qara Tace Abbas yabi mata Su Cikin rashin fahimtarta ko ya bishi Har suka kai wata unguwa wai ita bacirawa inda sukayi parking a'kofar wani gida Abbas ma yayi parking kusa dasu Cikin Xafin nama tayi yunquri fitta daga motar... SAILUBAH tariqe hannunta Tace karkiyi wani abu pls kibarsu mukuma gida cikin xubar da hawaye Tace naga alamar bakisan kishi bah bakisan miye so ba. Tunda baki ta6a tsaida mutum 'daya ya mantar dake duniyar marasa SOO bah Wlhi kinji na rantse miki 'daukewar numfashine kawai xai hanani xuwa ga waccan maci amanar Nan tafuzge hannunta tafuta daga motar Tana xuwa ta kwankwasa musu gilashin motar Budurwar tabu'de tana fa'din kai karima kincika naci toh munsiyo miki ice-cream 'din XEE Tace karimar uwarki........ Aiko da sauri Surajo ya fitoh daga motar cikin tashin hankali danjin XEE Yace meya kawoki nan My XEE Cikin maseefa Tace sunan nan ya fitta daga bakinka Munafiki axxalimi makiri dan iska ni xaka yaudara Kana tare dani. Kuma kowane lokaci fa'damin kake ni ka'daice budurwarka. Ashe qarya kake. Ta fashe da kuka tana fa'din na tsaneka Kasa nabaka yardata gabaki 'daya.... Yau Aurena da kai saura wata biyu amma kake Neman wata...... Kuttumar uba Auran ki dashi wata biyu Budurwar tatambayi XEE da mamaki XEE tamata mugun kallo Tace bagaki gashi ba Ki tambaya shi man Cukume wiyan rigarsa budurwar tayi cikin tashin hankali Tace idan kasaba yaudarar mata ni baka isa ka yaudareni ba Saura sati biyu Aurena dakai ashe kanacan kana neman wata harda kai sadakinta 'dan rainin hankali ni xaka rainama wayo..... XEE ta qara tsaida idanta akansa cikin sanyi Tace abinda Tafa'da gaskiya ne Yayi shuru duk ya burkice Tayi murmushin takaici Tace kaxo gidanmu ka kar6i sadakin ka na tsaneka..... Tana fa'din hakan tayi cikin motar Abbas yajasu suka bar gun Duk lallashin duniyar nan ba wannan SAILUBAH batama XEE akan tayi shuru tayi kuma hakuri ba Amma taqi sauraranta Haka Abbas ya kaita gidansu Sannan ya juyo da kan motarsa ya dawo da SAILUBAH gida Akan idan RAMADAN yayi parking Yace toh Allah ya tashemu lafiya dan nasan baxa ki tsaya saurara taba awannan lokacin sai munyi waya SAILUBAH tamai murmushin yaqe Tace toh. Dan ba qaramin ciwo kanta yake mata ba Tana shiga gidan nasu RAMADAN ya bita har 'dakinta Yace shi kuma wannan Waye Ta kallesa ka'dan Tace ban sani bah Yanayin da tayi magana dashi shiya tabbatar mishi ciwan kan nata bai saketa bah Dan haka ya bu'de dirowar da take saka magun gunanta ya 'dauko mata maganin ciwan kan ya bata da ruwa. Sai taqi kar6a Sam SAILUBAH batasan magani danjinsu allura Dake yasan da xaman wannan sai yahau lallashinta akan tasha Tace nace baxan shabako. ko Ana dolene cikin fusata Yace Wlhi saikin Sha so kike Ki hanani bacci cikin nutsuwata Ta kalleshi cikin qarfin hali Tace wai me yasa kagama raina nine RAMADAN Yace ba rainaki nayiba Auntyna kawai dai Kinsan baxan iya bacci bane kina Cikin ciwan nan dan Allah dan Annabi kisha kitemaken Sarai tasan inba Sha tayiba baxai barta ba. Kuma da gaske baxai iya yin baccin ba Dan haka ta kar6a tasha kamar xatayi kuka Yayi Murmushi dan yasan ba qaramin sa'arta yaciba wajan shan maganin da tayi Sanda ya barta nakusan minti goma Sannan Yace dan Allah Auntyna Waye Wanda ya saukeki amota Ta xubamai ido Tace miye damuwarka RAMADAN dan Allah Baxaka tausayamin cikin wannan halin da nake cikiba saika dameni da surutu Ya sosa qeya Yace Wlhi nafi kowa damuwa da duk ciwan daxai cafkeki Amma dan Allah kitemaken kigayamin Waye shi Tace me sona ne Yace tab yanxu kina sanshi kuma Ta kallesa Sosai Tace ai kallo 'daya na mishi naji ina sansa har cikin xuciyata RAMADAN ya galla mata wata muguwar harara batare daya San yayiba Yace hmm Lalle bakiyi sa'ar masoyi ba Tace meyasa Yace kallo 'daya na mishi nasan bai cika sharu'dan da kikeso agun Wanda kikesan aure ba Tashi tayi daga gadan nata Tace me ka hango atare dashi wanda bai cika shara'di na ba. Bayan yana da ku'di daga ganin motar daya ke tuqawa. kai ka sani Yace eh da alama me ku'dinne Amma Wlhi xakisha kunya duk ranar da kika fitoh dashi kika nuna ma jama'a shine mijin da xaki Aure Ta waro ido. Me kake nufi Yace yayi muni da yawa ga Wasu haqora da suka mishi cakaro cakaro abakinsa SAILUBAH tayi shuru tana so ta hango Abbas a idanta Amma takasa dan ita ba kallan tsaf tamasa ba Kuma dama tacema RAMADAN tana san shine dan ya barta da surutunsa kanta namata ciwo Ganin da RAMADAN yayi tashiga tunani shiya sashi shafa gefan fuskarta tuni ta farfa'do daga tunanin nata Yace gaki kyakkyawa abinki Amma xaki Auri me kama da aladu....😆 SAILUBAH ta shagwa6e fuska Tace kai ni har naji na tsane shi Yayi Murmushi Yace innine ke Wlhi in yaxo gobe baxan futa ba...... Taqara shagwa6a fuska Cikin shagwa6a Tace yanxu kenan idan yaxo gobe karna fitta Yace in nine ke ba Tace nifah bana san Auran mummuna Yace na sani ai. mexai hana kice mishi ammiki Miji Ta qura mishi ido tana san tunanin wani abu. yayi saurin katse mata tunanin da cewa no fah. ki fita idan yaxo Amma kiqare mishi kallo Wlhi xaki yarda da xancena. Yafa'da yana mai miqewa har yakai 'kofa. Tace ina fatan dai kaci abinci. Yace banci bah dan abincin biki ne agidan Tace ai yayi da'di Yace tuwan 😳 Da suka sama miyar kabewa kai Gaskiya ba xanci ba Wlhi. Dan natsani kabewar nan SAILUBAH tayi Murmushi dan tuno qiyayyar dake tsakaninsa da tuwo. Sam ya tsani tuwo musamman asaka kabewa amiyar (kunsan kano da kabewa Allah ya basu hikimar sarrafata😆 ) Tace ka tsaya in dafama ko indomie CE Ya dawo ya kama hannunta Yace baki da lafiya Auntyna ki barshi. xansa momy ta dafamin. Ina san kihuta banasan Ki wahala kinji Tace toh 'daukar min alqawarin xakaci Yayi Murmushi da jefanta da wannan shu'umin kallan nasa Tuni gabanta ya fa'di tanemi rikicewa Ganin haka yasashi shafar gefan fuskarta Yace na'dau miki alqawari xanci. Shuru tayi harya bu'de 'kofar xai fitta cikin wata wahalalliyar murya Tace dan Allah kar kaje club yau Ya san idan ya qara gigin kallanta tabbas xai hanata bacci yau Dan haka batare da ya juyo ba Yace toh naji Alkawari Nayi Ya fitta daga 'dakin SAILUBAH sai taji hankalinta ya kwanta dan tasan tunda Yace baxaije bah toh baxai je 'dinba Kwantawa tayi tafa'da tubanin XEE Allah Sarki yanxu haka tanacan dana kukan nata Tayi Murmushi wai miyema soyayya ne Sam SAILUBAH batasan soyayya ba Dan tana fara soyayyar RAMADAN yake katse mata jin da'dinta Ita dai abinda yake gabanta shine Auran me ku'di Ahaka bacci 6arawo yayi awan gaba da ita RAMADAN ko yana kallan Su FAWAS na shirin xuwa club Yace baxai jeba Sukace me yasa Yace Auntyna ta hanani xuwa yau Kai Aunty LUUVAH me yasa tayi haka. Cewar KHAMIS FAWAS Yace share kawai muma mun fasa xuwa. RAMADAN yayi dariya Yace nasan xa'ayi haka KHAMIS yajah tsaki Yace naso hutawa Wlhi Dole haka sai gun 'yan matan nasu sukaje kawai XEE ko tasa iyayanta tayi agaba tana musu kuka Da tashin hankali suke tambayart lafiya Nan tagaya musu Komai taqara da cewa Wlhi BABAH na tsani Surajo. Bana sansa. Kurku ha'da ni Aure dashi dan baxan ta6ayi masa biyayya bah Kuma ai ana Aure ne dan biyayya Wlhi mamah baba baxan ta6a yimasa biyayya ba nidai bana san shi yanxu Dake iyayan nan ne masu San 'ya'ya nan suka hau lallashinta da cewa gobe xasu aika masa da sadakinsa basai ma yaxo bah Nan hankalin XEE ya kwanta Takira SAILUBAH take gaya mata yanda tayi da iyayan nata SAILUBAH Tace Wlhi banso rabuwarku bah dakun sa santa kanku dai da yafi XEE tajah tsaki Tace Wlhi Sam SAILUBAH bakiyi bah Da Kinsan xafi da ra'da'din da nakeji araina da baki CE haka ba Washe gari misalin qarfe biyu ne suke da lectures Dan haka RAMADAN ya biyoma Auntyn nasa Ta kallesa da kyau Tace baxan iya xuwa bah Yace Amma gaki garau mexai hanaki xuwa Tace ni nasan abinda nake ji Yace Auntyna akwai ranar da xaki nemi karatun nan ido rufe Ki rasa shi Me yasa bakya san karatu ne Auntyna. yana da amfani fa. Wannan CE damarki idan kika bari takubce miki ya wucceki kenan har abada Duk da in san karatu irin na Aunty XEE tafiki Amma da antashi magana sai kice wai aibake ka'dai bace kike qin karatun Ta galla mai harara. Cikin raini tace wai in tambayeka man RAMADAN ya faketa da ido. Taci gaba da fa'din Ni da kai waye babba Yace ke Tace meyasa kake sani agaba da fa'da sai kace Kaine Babban nice qanwar Yace Auntyna kin kasa ganewa Sam. Shi karatu idan yaxo gareka kamashi kake da kyau dan kai kake da cin moriyarsa. Ina guje miki ranar da xakiyi Aure kisami Miji me in barin Matarsa fita karatu. Ya hanaki cigaba alokacin dake kike ganin dacewar hakan Tace na rigada nagama tsarama kaina rayuwar aurena. Insha Allah xata xomin yanda ya dace Yace koh Tace kwarai Yace amma inaji ajikina baxaki samu yanda kikeso ba Ta galla mai wata muguwar harara tace insha Allah xan samu fiye da yanda nake so mugu kawai Kaga kaje kawai karka tsaya cikani da surutu 'dan rainin hankali kawai. Ta qarashe da nuna 6acin ranta Yayi Murmushi Yace toh shikenan Allah yabaki lpy Auntyna saina dawo Har yakai kofah Tace RAMADAN Yace na'am. Taqara harararsa Tace kayi kyau Sosai. Tafa'da batare da tasaki fuskarta ba. Yadawo gareta ya kama hannunta da shafa goshinta. Ba xafi agoshin Yace Allah yabaki lafiya Auntyna kema kinkyau Sosai Tace kaci abinci ko Ya'daga mata kai alamar eh kana ya mata kiss a hannu ya fitta yana cewa natafi Tabishi da kallo tana jin da'din qamshinsa. RAMADAN yana futa bai da'de ba Abbas ya yaxo gidan Da sauri SAILUBAH takeyin shiri burinta taje taga munin Abbas 'din da RAMADAN yace Aiko bayan sun gaisa ta qura masa ido........ Eh Gaskiya ne shi baqine bai cika kyau ba. Kuma da gaske yana da hakwara Amma basu sashi muni bah. Yanda tadinga tunanin xata gansa abin bai kai haka ba. Dan yana kyansa daidai gwargwado Amma taji aranta Sam bata sanshi dan maganar gaskiya RAMADAN yayi nasarai jefa mata qiyayyarsa Yace ya kikayi shuru haka kina kallona Tace hmm ina takaicin abinda xan gaya maka ne Yace duk abinda xai futo daga bakinki baxai ta6a xama takaici agareni bah Tace ina da mijin Aure na....... Da sauri ya kalleta cikin wani hali Yace maganar gaskiya kike gayamin dan....... Ta katse shi da fa'din. Baxan maka qarya ba Yayi shuru cikin wani yanayi narashin jin da'di Can Yace toh Allah ya ha'dani dame kamarki ina barin nan Tace ina maka fatan samun wacce tafini Yace Nagode Haka tana kallo ya juya motarsa yabar harabar gidan nasu Tana shiga 'dakin Kakah kiran XEE ya shigo wayarta Tace ya akayine XEE Daga can XEE Tace hmm Ki saurari xuwana Tace Allah ya kawoki ta ajiye wayan Kakah Tace yadai jikin naki Tace da sauqi. Tace Toh Madallah Dama inasan cin tuwan dawa ne miyar ku6ewa. SAILUBAH tafa'di hakan cikin marairai cewa Kakah Tace toh ai sai ayishi yau Kusan qarfe shidda da rabi 6:30pm XEE taxo gidan nasu Tace qawata ina cikin wani hali SAILUBAH Tace ai in baki shiga ba a tambayeki dan rabuwarki da Surajo lokaci 'daya ba abubane wanda xai barki haka cikin Sauqi Tace Kin san Allah na manta da wani Surajo dan nariga da nacireshi kwata kwata daga raina Ni damuwata itace KHAMIS Wayyo Allah na SAILUBAH yau yarannan ya rikitani Ya jefamin sanshi araina lokaci 'daya ashe dama duk wannan burgenin da Nake cewa yana yimin Ashe na fara sanshi ne dama haka so yake shiga xuciyar mutum farat 'daya Wayyo ni XEE yaxanyi dasan Wanda na girma qaramin yaro Saiga hawaye ya xubo mata Cikin kuka tacigaba da fa'din watoh nafito daga department 'dinmu 'daxo ina tafiya ahankali dan wata gajiyace ta kamani lokaci 'daya Ban kalli gabana Sosai ba. basai kawai nayi tuntu6e ba. Nayi taga taga xan fa'di. Sai gashi ya yanko kwana...... Cikin sauri ya kama hannuna da janyoni jikinsa. SAILUBAH Kaina ya sauka a qijinsa SAILUBAH na shaqi qamshinsa SAILUBAH saida xuciyata tabuga hankalina ya tashi dan jin wani fitinannan filing daya kusantoni Sunkwi da kanta XEE tayi Tayi shuru agun hawaye yana cigaba da xuba mata Kana ta'dago ta kalli SAILUBAH da tasaki baki ido hanci tana kallanta Tace wlhi jinayi dama in dauwama a haka a qirjinsa dan jin yanda qamshinsa yake shiga hancina Daga nan saime..... SAILUBAH Tafa'da cikin buqata hankali tashe XEE tajah numfashi Tace daga nan sai yayi saurin sakeni cikin 'dan nuna tsoro Yace am sorry Aunty XEE nayi abinda bai dace bah dan Allah kayi hakuri Nayi shuru ina kallansa Ya marairaice tamkar xaiyi kuka kamar yanda RAMADAN yake miki inya miki lefi. yaci gaba da fa'din. Xan shiga damuwa idan bakiyi magana bah Nace hmm karka damu Bakomai bakayi abinda bai dace ba. Daka barni ai dana sha qasa Qanina Yace Yauwa dama naxo induba ko kin fitone. Mutafi in saukeki agida sai kuma naga RAMADAN Yace min kina fitowa yanama Cikin motar ma Nace toh muje Kinsan Koda muka shiga motar sai Satar kallansa nake. Yayinda shi kuma ya sake sunata hira da RAMADAN Ahaka suka saukeni suka kaqara gabah Ayanxu dai haka Wlhi SAILUBAH damuwata 'daya shine inga KHAMIS ko hankalina xai kwanta SAILUBAH ta galla mata harara Tace wai ina hankalinki ya tafine. Ya xaki SO qaramin yaro dan xubar da aji Yanxu ke kanki bakiji wani iri da kunyar gayamin da kikayi ba Kalleki mace har mace Amma kirasa wanda xai burkita miki kwanya sai KHAMIS qaramin yaro Kina wani maganar ya rungumeki ni runguma nawa RAMADAN yayi min akan hakan Kin san ta6a hannuna agun RAMADAN bakomai bane Ya riga da ya sabarmin da hakan Idan kuka nake rungumata yake yana lallashi inyi shuru. Haka idan shi yana cikin damuwa kwantar da kansa yake ya shagwa6e tamkar jariri in lallashi Agabanki yasha yimin kiss a kumatu a hannu Amma ni meyasa banji san shi ba Eh idan ya ta6ani inajin xirrrr Amma ban 'dauki hakan a matsayin Komai ba dan dama bansa wani abu araina bah Kawai kinbi shshashar xuciyarki kinfa'da soyayyar qaramin yaro waima KHAMIS. Tsaki XEE taja cikin takaicinta Tace hmm to dama ke me xakiji Bayan ba sanin soyayyar ki kayi ba Sam bakisan miye soyayya bah Kina maganar na kamu da soyayyar qaramin yaro ai bani na halicci xuciyata bah Inasan KHAMIS kuma Wlhi in ban Auresa ba baxan ta6a yin Aure ba kinji na rantse Cikin Baqin ciki hawaye ya xuboma SAILUBAH Tace ai sai kije ki nemama kanki mafuta. Tafa'da da Takaici XEE takalleta Tace ki fahimce mana. Wlhi SO matsifane so balaqi ne. Shuru SAILUBAH tayi mata Haka XEE taqarashi kukunta ta hakura tatafi dan SAILUBAH Sosai takasa fahimtarta. Koda RAMADAN yaxo gun SAILUBAH bai sameta da warwala ba sai yayi tunanin ko dan rikicinsu na 'daxo ne. Yace waya ta6amin Auntyna. Taqi kulashi Cikin kalar tausayi Yace Wlhi in bakiyimin magana bah Xanyi kuka Ta kallesa. Dariya ta kamata. Toh kayi mana. Yayi Murmushi ai kuma ya wucce tunda kinyi maganar harda dariya pls meyake damunki. Ko wancan mutumin yaxo ne kuma kinji kina sansa haka a munin nasa Ta 6ata fuska cikin shagwa6a Tace hmm yaxo Amma Nace mishi inada mijin Aurena Cikin farin ciki Yace Allah Auntyna Tace Wlhi Yabata kiss a hannu Yace Yauwa gwara da kikace mai haka Da xakiban dama da kin samu Wanda ya dace da ra'ayinki. Tace kamar ya Yaje feta da kallan nan nasa. Nanko jikinta ya mutu ta rikice mai Dama haka yakeso danya samu yanda yake so Hannunsa cikin nata idan shi ma cikin nata Yace so nake duk wani saurayin da kikayi Ki fa'damin dan in tayaki gano Wanda ya dace dake da kuma ra'ayinki Ya rigada ya gama kashe mata jiki saita 'daga mai kai kawai alamar toh Yayi Murmushi da ficcewa daga 'dakin dan yasan hirar tasu taqare tunda jikinta ya mutu Shuru SAILUBAH tayi ta bishi da kallo harya fittan Kana ta kwanta tana tunaninsa 👯👯👯 Sun ha'du Su uku kamar yanda suka saba dan xuwa club. Amma sai FAWAS Yace suje gidansu Aymana budurwarsa Nan sukaje tafitoh cikin nutsuwa. Yarinya 'danya shakaf. [12:36PM, 14/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Kallo 'daya xaku mata kugano nutsuwarta da kyau da Allah yayi mata Aymana tana MASEEFAR son FAWAS. Sam duk abinda FAWAS xai mata xata bashi ha'din kai Duk da wayan 'yan matansa hakan baisa ya rabu da ita ba. dan da gaske ya hango maseefar son shi a kwayar idanta RAMADAN da KHAMIS bar musu motar sukayi kamar yanda suka saba FAWAS ya kalleta cikin so da qauna Yace yau kuma hijab aka samun dan karnaga kwalliyar da kyau Tace aini takace Tafa'da tana mai cire hijab 'din FAWAS yabita da kallo Sosai Ya gama gane yarinyar duk abinda yakeso agareta xata mishi dan yarigada ya gama da xuciyarta ya 6ata mata xuciyarta ba wanda yake cikinta saishi. Kuma lokuta da dama yana rungumarta yayi mata kiss ya ta6a duk inda yakeso ajikinta Amma Sam bata hanashi Shiyasa idan yaso kasancewa jikin mace ko basu RAMADAN xaije gareta yayi tsotse tsotsanshi da ita Su rabu Ya lumshe ido dan kwalliyarta ta masa kyau Sosai Direct ya kai bakinsa cikin nata Yafara har gitsata..... Kamar ance kalli can RAMADAN ya qurama motar tashi ido nan yagano ya matse musu 'ya Ka 'dan dinguri KHAMIS da yake waya da meenat ganin kamar RAMADAN xai mishi gulma yasashi katse wayan RAMADAN Yayi Murmushi Yace 'dan iskan ya matse musu 'ya KHAMIS Yace haba dai anan kalan agansu RAMADAN ya nuna mishi motar da hannu Aiko KHAMIS mah ya qura ma motar ido yayi dariya Yace karya zarce fah RAMADAN Yace hmm ban ta6a ganin doluwar yarinya irin Aymana ba. Yanxu idan ubanta ya fito ya gansu Tace me KHAMIS Yace tace shine ya fara mata RAMADAN ya qarayin Murmushi Yace xako tagane kuranta dan nalura babanta irin 'yan qauyan nan ne masu gudun abin kunya KHAMIS Yace ya kama mu katsesu fah RAMADAN ya dafashi Yace barsu suji da'dinsu kaga sai mumusu gadi KHAMIS ya harare shi Yace Kana da iskanci Wlhi Yace Amma ko nafara iskancin bana kaiwa babban gurin kuma duk da iskancin nawa ai ni nake temakwanku banda haka da yanxu kunma mata 'dari ciki. Pls ka kashesu suji da'dinsu na'dan wani lokaci ne fah. KHAMIS ya qara qurama motar ido Yace kaga Ya gama kashe mata jiki Kasan Allah saina katsesu..... RAMADAN ya janyoshi Ganin xai nufesu Yace bara na kirasa Nan ya kira numbarsa A wahale FAWAS yasaki Aymana ya duba wayansa ganin RAMADAN yasan yayi hakanne dan katse mishi jin da'dinsa Ya kalli Aymana da jikinta yagama yin sanyi ya watsa mata wani kallo ta lumshe Yace baby jeki gida sai munyi waya Tace ya kamata katuro iyayanka gidanmu Ya waro ido tare dayin Murmushi Yace Karki damu ai dole suxo Nan tafitoh jiki asanyaye Taga RAMADAN da KHAMIS a 'kofar gidansu KHAMIS sai kallanta yake. Tana ha'da ido da RAMADAN ya gallah mata harara tare da 'dan lasar le6ansa. Suka bar gun tabisu da kallo KHAMIS ne me tuqa motar cikin jin da'din tuqin ya kalli FAWAS Yace ka 'dan huta fah yau Yace danma 'dan iskan nan ya katseni RAMADAN Yace xanso ganin Amina Yace ba Asma'u ba Yace na bata hutu ai Haka sukayi gidansu Amina tana tare da wani saurayinta kallo 'daya xaka mata Kasan tana hirarne batare da Santa ba Tana ganin motar masoyin nata RAMADAN tasaki Murmushi RAMADAN Yace mutafi kawai FAWAS Yace inka isa in nutse anan 'dan rainin hankali kawai dan kaganta da wani shine.......... Kanya qarasa Amina yaxo jikin motar tasu tabar wancan saurayin nata Nan tagaisa dasu KHAMIS takalli RAMADAN Tace farin Cikin raina Ya kalleta da Murmushi Yace na'am tauraruwata Tace ban xaci ganinka ba Yace Allah ko. Wancan shine Angwan naki Da mamaki Tace ban gane ba Yace ina nufin dai shi xaki Aura. Dan naga ya ha'de Tace duk duniya ta shai da ba wanda nake so sai kai. Me xaisa kayi min irin wannan wasan Bayan Kasan Kaine mijin Aurena Ya waro ido Yace wai dama soyayya mukeyi da xaki Sa aranki xan xama miji agareki...... Ba Amina ba hatta KHAMIS da FAWAS sanda suka waro ido😳 cikin tsoran furucinsa Yaci gaba da cewa Wlhi tallahi ni qawa na 'daukeki ba Masoyiya ba Atare dukkansu su ukun sukace Kut.... Tace RAMADAN dama haka kake Ka cuceni ka cuci rayuwata Ka hanani inso kowa a rayuwata dan mugunta yanxu kace wai qawa ka 'daukeni Yace gaskiyar xancan kenan. Dama naxo ne in gaisheki inga kyakkyawar fuskarki dan haka naganki Allah Ya tashemu lafiya saimun ha'du gobe.... kai KHAMIS jamu muje Haka ta raba kanta daga motar KHAMIS yaja motar cikin jin tausayinta Kai 'dan iskane wanda Yagama raina hankalin mutane Dama ba San Amina kake ba katsaya raina mata hankali. Cewar FAWAS KHAMIS Yace bar shege xai ha'du da daidai shi Wlhi kodan cutar da yarinyar nan da yayi RAMADAN ya ta6a baki Yace mace 'daya nakeso arayuwata itace take da damar mallakata idan taso KHAMIS ya gallamai harara dayin kwafah A haka sukaje club kusan Sha 'daya da rabi Kamar yanda suka Sabah drink ne kala kala sai Wanda kakeso xakasha Su Sha wannan susha wancan Su rungumi mata da kissing da tsotse tsotse da dai sauran su. Sha biyu da rabi daidai SAILUBAH ta kasa bacci haka kawai Dake tasamu tsarki saitayo Alwala tafara lafula alokacin Bayan ta idar taga 'daya saura minti uku sai kawai taji tanasan kiran RAMADAN daji Yana gida ne ko yana club Lokacin duk sunfita daga hayyacinsu. RAMADAN yaga kiran wayan Auntyn nasa. Ya waro ido Cikin 'dan kuxari yaje harabar wajan ya 'dau kiran nata Yace my Aunty Yanda SAILUBAH takejin ki'da na tashi shi ya tabbatar mata yanacan club 'din. Kamar xata fashemai da kuka Tace Wato kanacan ko Yace ina 'dakina kallo nakeyi Tace qaryane Wlhi Yace toh kiyi hakuri yanxu xan dawo Tace karma kadawo ta kashe wayan Bai sai taji hawaye ya xubu mata bah Shiko RAMADAN kiranta ya hauyi yana San lallashinta karta tashi da fushi dashi gobe Cikin fusata ta'dau wayan Tace karka kuskura kada man...... Ya katseta da fa'din Wlhi ganinan dawowa my Aunty ki dena kuka kinji Tace wayace maka kuka nakeyi Yace muryar kice ta gaya min hakan. Tace minti biyar nabaka Naji dawowarka yanxu Wlhi Yace angama Auntyna Tajah tsaki ta kashe wayan. Tare da miqewa tanajin xafi aranta Shiko RAMADAN komawa yayi ya janyo Su KHAMIS suka fitta daga gun RAMADAN natuqin FAWAS na maseefa akan lokacinsu yau bai cika ba ya wani janyosu Yana jinshi ya masa shuru Ba qaramin gudu ya dinga shararawa ba. Burinshi kawai Yakai gida nanda minti biyar 'din Ko takan sauke KHAMIS baiyi ba yaje gidan nasu Yana tsayawa da motar Yace toh sai da safe Yana fa'din hakan yaje ya kwankwasa 'kofar gidan nasu nan megadi ya bu'demai ya sallameshi wajan bashi dubu biyunsa yayi part 'dinsa cikin san'da FAWAS ya kalli KHAMIS Yace kai xan fara saukewa ko insauke Kaina Yace fara dai saukeni... SAILUBAH najin sawowarsa tayi Murmushi dan ta'dauka xai xarce lokacin data saka mishi Tatura mishi da 'dan gajeran message cewa _ka tabbatar kaci abinci kafin ka kwanta_ Lokacin yayi wanka kenan yasa kayan bacci xaiyi Sallah yaga sakwan nata. Da Murmushi ya karanta kana ya rubuta mata _xanci insha Allah Auntyna_ Washe gari Bayan sun ha'du da safe Tace dan Allah yaushe xaku dena xuwa club Yayi mata sanyayyan murmushi me sata in 'dauke idanta akansa ya 'dan susa qeya Yace sai randa mukayi Aure Auntyna Tace Wato barin ba yanxu ba. Dan nasan xaku 'dau shekara goma Sha biyar nan gaba kafin kuyi Auran dan ayanxu bamai hankalin daxai baku mata Ya sheqe da wata dariya abinda ya bata mamaki dan tasan Murmushi ne abokin tafiyarsa Ya kama hannunta tare da kallan kwayar idanta Yace hakane Auntyna Kin san na rabu da Amina jiya Tace ayya yarinya me hankali ta tsaya 6atama kanta lokaci akanka. Me ya ha'daku Ya kwashe Komai ya gaya mata yaqara da cewa Wlhi Auntyna taban tausayi Tace kwarai Ko nima Yace yau sha'daya muke da lectures Tace ni baxanje ba fah Yayi shuru yana kallanta can ya shafi gefan fuskarta Yace nadena matsa miki akan hakan my Aunty Tace kadena ta6amin fuska ni sa'arkace wai Yace abin ya xaman min jiki ne Auntyna ko shima kinajin xirrrr 'din 'din ne Ta gallamai harara Tace ko 'daya nidai...... Ya katseta da cewa nadena shikenan Tace inaso kakaini gidansu XEE yau daga can kakaimu gidan Saudat tana ta kirana bansan ko lafiya bah Yace toh kishirya yanxu na kaiki kafin nagama shirin makaranta nasan kungama sai nakai gidan Aunty Saudat 'din mubarki acan in muntashi daga skull sai mubiyo mu 'daukeki Tace itama XEE baxa taje ba Yata6e baki Yace hmm Allah ya ganar daku sanin mahimmancin ilimi Ta harareshi ya futa daga kitchen 'din Takira wayan XEE tana CE mata gatanan xuwa. XEE Tace ki temaken kuxo da KHAMIS dan Allah dan SOYAYYARKI da manxan Allah Jikin SAILUBAH yayi sanyi Tace toh Nan takira RAMADAN Tace dama suje da KHAMIS Yace toh bara ya gayamai yaxo yasa memu Tace Yauwa Riga da siket tasa na atamfa 'dinkin ya amsheta Sosai tayi kyau ba'dan ka'dan ba RAMADAN ya dinga 'daukarta a hoto Bayan sun fitoh ne Yace Amma fa kayan nan sun matseki Tace toh yake nan Yace danine ke da hijab xansa Tayi dariya Tace tab toh bakai bane ni KHAMIS Yace Aunty LUUVAH kinyi fah Ta tallesa sosai eh da gaske KHAMIS na miji ne kuma kyakkyawa amma ita bataga abin so a jikin qaramin yaro ba Tace Kullun haka kuke cewa KHAMIS Yayi Murmushi Yace ai hakanne Haka RAMADAN yaje ya xakulo wata motarsa da yada'de bai hautaba Suka bar layin nasu Samarin layin suka dasa gulmar su. Wai RAMADAN yasamu SAILUBAH yanda yakeso Bayan sunyi parking a Gidansu XEE suka shiga gidan kansu tsaye A falo sukaga mamah da ita XEE 'din Nan suka gaida maman tayi kitchen KHAMIS Yace Aunty XEE Tace yane Qanina RAMADAN Yace naga kin fa'da tsakanin jiya da yau lafiya Tace hmm ganinan dai RAMADAN so yanasan haukatar dani SAILUBAH tagalla mata harara Yace toh Allah ya kawo Sauqi Amma ciwan so maseefa ne. Tace AmEEn hakane wlhi SAILUBAH ta xungureta akan tadena kafe KHAMIS da ido haka Itama ta harareta abayyane Tace Wlhi baxaki hanani ganin abinda ya hanani bacci ba SAILUBAH Tace toh tashi muje 'daki Tace qaramin minti biyu in sami nutsuwa dan Allah Cikin Baqin ciki SAILUBAH tarabu da ita Tana kallanta tanata Satar kallan KHAMIS Shiko basan tanayi ba Ashe tayi shukar sirri akan idan RAMADAN Dan haka yace aransa bara ya tabbatar da xarginsa Yace Aunty XEE xamu tafi Nan fah tanuna tashin hankalinta akan subari sai anjima SAILUBAH kamar ta kwasheta da mari haka taji Tace xasu skull muba xuwa xamuyi ba akanme zakice suxauna Ta harari SAILUBAH idanta akan na KHAMIS ita kanta tsintar kanta tayi da shagwa6e mai fuska Tace dan Allah kubari sai 'dan anjima Yace Aunty XEE kiyi hakuri Kuba san karatu kuke ba. Muko munaso kibari in aka tashi maxo. Yafa'di hakan cikin kulawa RAMADAN ya kalli XEE Sannan ya maida kallansa ga KHAMIS ya kalli SAILUBAH sai yayi Murmushi tagallamai harara. Haka suka tashi suka tafi badan XEE taso ba RAMADAN na tuqi ya kalli KHAMIS ka'dan Yace ka ankare da Aunty XEE fah Cikin sauri KHAMIS ya kalli RAMADAN Yace ban gane ba pls ganar dani naji gabana ya fa'di RAMADAN ya ta6e baki Yace idan budurwa taga 'daya daga cikinmu tana so. kuma 'dayanmu ya gano hakan ai da wannan kalmar muke gayama juna dan ya ankare da ita ko ka manta ne Sakin wayar hannunshi KHAMIS yayi ya kama kansa da hannu biyu Yace innalillahi-wa'inna'ilaihirraji'un RAMADAN Yace xaku dace Sosai 😆 KHAMIS yayi shuru..... Xuciya cike da tunani da tashin hankali Can Yace Aunty XEE wayyo Allah na ina toh Surajon nata RAMADAN Yace tsuntsun yatashi daga kansa ya dawo kanka pls kashare kawai kahuta abokina xata kula dakai sosai cikin rayuwar Auranku👌🏻 Shuru KHAMIS yayi duk hankalinsa ya tashi yarasa wane tunani xaiyi Yana cikin wannan halin yaga kiran meenat a wayarsa data fa'di qasa RAMADAN Yace saki ranka ka 'dauka pls KHAMIS ya kallesa Yace kasan me Naji Yace aa Yace Wlhi ji nayi inhar na'dau wayannan Aunty na kallona RAMADAN ya sheqe da dariya Yace naga alamar Aunty XEE 'dinnan ta har gitsa maka kwanya. Cikin fusata Yace ba itace ta har gitsamin kwanya ba kaine. Daka ankarar dani ita. Ya fa'da dajan tsaki RAMADAN yayi Murmushi Yace ka kwantar da hankalinka pls dan Allah Yace narasa tunanin da Xanyi RAMADAN Al'amarin ya shigeni Sosai Kuma bansan ta'ina ni da ita xamu fara ba. RAMADAN Yace hmm ka fita sanin ta inda xaku fara ai Tunda bayau nasa ba baku Satan amsa ba ka share kawai abokina. Dan Akwai hanyoyi da dama....... Ni Wlhi ban ta6a ganin Mara sanin abinda ya dace kamarki ba Akan wane dalili xakiso qaramin yaro dan xubar da mutunci Toh ai gashi nan alamu sunnuna RAMADAN ya gano Ki. SAILUBAH tafa'da cikin 6acin rai Cikin wani yanayi XEE Tace ban damu da RAMADAN ya gano Sirrin xuciyata ba. Ni dai nariga da nayi tunanin xuciyata takamu dasan KHAMIS batun yanxu ba Gwara ma da RAMADAN 'din ya ganoni nasan ba'abinda xai hanashi temakona SAILUBAH Tace Amma....... Cikin fusata XEE ta katseta da fa'din duk abinda xaki fa'da min Wlhi baxai shiga xuciyata ba SAILUBAH. Dan narigada na gama fa'dawa tarkwan sonsa Naga alamar bakisan rayuwa ba. Tunda bakisan miye so ba Tashi SAILUBAH tayi tashiga toilet can tafitoh. Tace yanxu xa muje gidan Saudat 'dinne. ko sai anjima. XEE ta harareta takawar da fuskarta Murmushi SAILUBAH tayi kana taje ta dafa kafa'darta. Idan baki xama matar KHAMIS ba ai Al'amuran baxa suyi kyau ba Kuma yanxu ne naga dace warku ke da shi Ina san Kibi Komai ahankali dan in kikayi gaggawa abin baxai xo miki da kyau bah Wlhi na fahimceki duk da gorin da kike yimin akan bansan so ba Xanyi qoqari insan ya yake XEE tayi Murmushi cikin jin da'din furucinta Tace nagode ma Allah dayasa kika fahimceni Wlhi baxan 6oye miki ba. Damuwata ta qasu kashi biyu ne. Da qin fahimtata da kikayi da maseefar son KHAMIS Naji sanyi araina ta 6angaranki. Yanxu yaxa muyi da KHAMIS SAILUBAH tajah numfashi Tace inaso kirage xagewa akan san nashi Tace ni Kaina bansan lokacin da xuciyata ta shagaltu da kallanshi 'daxo ba. Wlhi SAILUBAH bansan ya akayi nakamu da sanshi ba. Ban sani ba. Ina da aji inada kamun kai. Ke kin sani Amma lokaci 'daya na burkice. Tafa'da hawaye na xubu mata. Yanxu ne SAILUBAH taji tausayinta. Tayi shuru tana tunanin ta'ina xasu fara Can dai Tace bama rasa mafuta XEE kwantar da hankalinki Can da yanma sukayi gidan Saudat rijiyar xaki inda suka tarad da ita Cikin damuwa XEE Tace ya naganki cikin damuwa kina amarya Tace ke dai bari. Ashe Auran mijin da yake da mata maseefa ne Atare SAILUBAH da XEE sukace lafiya Tace ba lafiya ba Kunsan tunda aka kawoni gidannan ban qara ganin idan Mijina ba SAILUBAH Tace kamarya Tace Wlhi SAILUBAH Saidai inji muryarshi da shewarshi a 'dakin kishiyar tawa XEE tawaro ido Tace duk soyayyar daya nuna miki SAILUBAH Tace tab kuma sai kika xuba musu ido Tace toh ya xanyi Tana dai xuwa ta kawomin abinci tajuya tatafi........ Kan SAILUBAH tayi magana sai sukaji muryan Megidan nasu shi dasu RAMADAN Da 6arin jiki yake CE musu kushiga tana ciki Su RAMADAN sukayi cikin falan da sallama Gaban XEE ya fa'di dake idanta na qasa batayi gigin kallan KHAMIS ba Da murna Saudat Tace qannena KHAMIS Yace Aunty Saudat ina wuni Tace lafiya RAMADAN ma ya gaidata Yaqara da kallan Auntyn tashi Yace kutashi mutafi ko. Ta hararesa da cewa toh yanxu mukaxo Yace toh xamu tafi kwa tawo Tace haba mana 'dan Qanina dan Allah bamu mintina saimu tafi Shuru ya mata Saudat Tace kunga yayi shashinta ko SAILUBAH Tace eh gashi nan kam Ko shigowa nan baiyi ba Tace Wlhi xuwa anjima xakuji shewarsa shi da ita SAILUBAH Tace hmm inda nice ke duk ubansu xanci wlhi. Dan saina dafasu ta cikin ruwan sanyi Shawara 'daya xan baki itace kifuta daga har karsa kwata kwata Sannan ita kuma ki sake da ita dan bakisan abinda tataka ba. Sai kin shigeta xaki gane Komai. Daga wannan lokacin saiki San tawace hanya xaki 6ullo mata Kina tashi da safe kigama aikinki da wuri sai kije kitchen 'dinta kice kinxo tayata aiki. Duk yanda tayi dake akan kibari karki bari Ki kwantar dakai kimata ladabi da biyayya tanan xaki kasheta Ya kasance Ki lixamci 'dakinta da xinmar kinxo tayata hira. Tanan Xaki gane inda tasa gaba Shi kuma ko yaxo ya sameki a 'dakinta gaisuwace kawai xata shiga tsakaninki dashi kina gaishe shi kibar 'dakin dace musu sai da safe Shi xai shiga cikin damuwar abinda yakeyi bai dace ba kuma me yake sashi yin hakan Yayinda ita kuma xataji da'di aranta ta'dauka cewa ashema ke mijin baya gabanki. Kinga daga nan saita qara sakewa dake. Ke kuma aidama ba xuwan Allah da Annabi kikeba sai kiyi saurin sanin Komai daga nan saiki 6ata mata shiri cikin ruwan sanyi. dan dama kin riga da kinsan Komai saike cafke mijinki tunda kinsan matsalar daga ina take Amma fah kiriqe Allah a lamuranki bamai miki saishi bamai hanaki saishi Tace hmm Nagode sosai Xanyi qoqari in gani Allah yasa mudace (AmEEn) Dako kin temaki kanki dan Wlhi inda nice Sai dai axo rabamu dan ubanki xanci tunda mjin ba naki bane ke ke 'daya. Cewar XEE KHAMIS ya qura mata ido na'dan daqiqu RAMADAN ya kalli Saudat Yace Wlhi Aunty kima mijinki ladabi da biyayya karki biyema Auntyna Kinsan ita 6ata abu take Sam bata iya gyarawa ba XEE ta kallesa Tace ai xata mishi biyayyan SAILUBAH Tatashi tana cewa saita biyemun. kuma ban iya gyaran ba. Kasanni she'daniyace. Wlhi RAMADAN kafita daga idona in rufe. Suma tashi sukayi harda XEE RAMADAN Ya ha'da hannuwansa biyu Yace iyi hakuri toh Ko kulashi batayi ba tafita daga falan. Har waje Saudat tarakosu RAMADAN Yace Aunty XEE da mota biyu muka xo kinga..... Xaki shiga tawace in kaiki gida ko KHAMIS ya kaiki. Da sauri KHAMIS Yace kaji ka da wani kwa'du. Aunty LUUVAH xaka 'dauka tunda layinku 'daya ko nace gidanku 'daya ko ba haka ba Aunty XEE ni saina kaiki gidan. Ya fa'da da kallanta cikin murmusawa SAILUBAH tayi Murmushi tana fa'din aranta Lalle yarannan sun raina musu hankali. Yanxu haka sungama shirya abinsu xasu kawo musu wani alaye. Tace hakan shine daidai. Tafa'da da shigewa motar RAMADAN Ahankali XEE tashiga motar KHAMIS RAMADAN ya 'daga mishi gira. KHAMIS yayi Murmushi ya shige shima natare da Auntys 'din nasu sun ganosu bah Sanda suka fita daga layin RAMADAN ya tada tasu motar. [3:01PM, 17/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Suna tafiyar cikin nutsuwa RAMADAN ya kalli SAILUBAH ka'dan Yace Auntyna ki dinga gyara abu pls kidena 6atawa Tayaya xa'ayi Ki gaya mata tashare mijinta. SAILUBAH Tayi mai banxa Shi kuma yanace sai tayi magana ya qara kallanta Haba mana dan Allah Auntyna ki dinga gyara ki dena 6atawa ki dena xiga mutum yanxu kin xigata akan ta yaudari 'Yar uwarta inkece aka xoma ta wannan hanyar...... Da fusata ta katseshi da cewa. Waiwa ya gayama ni xugata nayi shawara na bata wacce ta dace da ita. Tafa'da da 6acin rai Shuru yayi mata dama so yake tayi magana kuma tayi Har suka qaraso gida bai qara magana ba Yana parking tafuta daga motar da xafin rai. Yabita da kallo yayi Murmushi itako tana xuwa 'daki tasaka key dan tasan ba barinta xaiyi ba KHAMIS da XEE ko shuru kakeji acikin motar bamai magana acikinsu Saima XEE ce da lokaci lokaci takan kalli KHAMIS 'din dan xuciyar tata hanata daurema kallansa Da yayi parking a 'kofar gidansu ya kalleta cikin wani yanayi ya sanyaya murya Yace my Aunty mun'iso Duk da XEE tasan sun iso hakan bai hanata kallansa cikin sauri ba. Dan muryar da yayi amfani da ita wajan yi mata maganar ta shigeta ba'dan ka'dan ba. Ya lura da hakan sarai. saiya futa daga motar yaxo ya bu'de mata motar kamar yanda masoyi yake yima masoyiyarsa Tafi toh xata 'dau jakarta sai kawai yayi saurin 'dauka yana cewa da alamun gajiya atare dake my Aunty xanso in kai miki har gida idan kin amince min. Yafa'da da jifanta da wani kallo mesaka Sarki yayima Bawansa ladabi. Da sauri Tace na amince. Ya qura mata ido Tace lafiya kike kallona haka Yayi Murmushi yace Wlhi wani tunani na shiga. Tunda nake dake Aunty XEE ban ta6a jin da'din muryarki irin tayau bah....... Da'di kamar ya kashe XEE Tace sai yau ka ta6aji Ya waro ido Yace kinga xan 'daure Kaina. Ai Kullun muryarki acikin da'din sauraro take Tace toh Nagode Ta shige gaba yana binta abaya yana qare mata kallo har suka iso falan gidan Yace mamah bata nan ne. Tace gashi dai daga dukkan alamu Ta ibo drink taxuba mai a cup itama tasaka ma kanta kana Tace xanso kasha Qanina Ya kar6a da Murmushi Yace banso shaba dan banajin shan Komai saboda damuwa Amma tunda kinaso nasha ba'abin da xai hanani Sha Sanda ya Sha ka'dan Tace meya sakaka cikin damuwa Yace Wlhi Aunty wata nake So❤ saidai ta girmeni ban san ya xanyi bah Da sauri ta furzar da drink 'din da yake bakinta ha'de da sakin cup 'din ya fa'di qasa...... jikake tass ya fashe Tayi saurin xamowa daga kan kujerar da take cikin tashin hankali Tace wa kakeso kuma Da sauri ya matso kusa da ita da ciro hankicif 'dinsa cikin nuna tsoro ya kama hannunta taji wani shock shima yaji Amma ya share ya fara goge mata hannun nata da gefan bakinta Yana cewa am sorry Aunty XEE na tada miki da hankali ko. Karki damu nasan baxata soni bah. Sai dai Wlhi baxan ta6a Auran wata mace ba in ba ita ba. Ya qarashe maganar da sake mata hannun nata Aiko saiga hawaye ya xubo mata cikin kuka Tatashi xata bar falan. Yace baxan ta6a yafema kaina ba idan har kika tafi cikin kukan nan kika barni batare da kin gayamin dalilinki nayin shiba Juyowa tayi ahankali Tace KHAMIS nakamu tasan wani yaro wanda na girme masa gashi kaima kakamu dasan wacce ka girma. Ganin da nayi matsalarmu 'dayace shi yasani rikicewa har nayi wannan kukan KHAMIS yajah numfashi ha'de da lumshe idansa yanajin kukanta har cikin ransa kana ya bu'de idan Yace ki dena bana so bana san jin kukanki yana damun xuciyata pls kitsai dashi karci sakani cikin wani dan Allah Ahankali XEE ta qaraso gabansa Tace shin abinda kafa'da haka yake Yace akan me xan miki qarya. Yafa'da yana mai goge mata hawayan Kawai ki share my Aunty xan kiraki anjima kiban shawa'a akan ya xan 6ulloma da ita budurwar tawa. Sannan kema kinemi shawarata akan wanda kikeso. Tunsa kinga mu SAMAREEN BANAH ne xan iya baki shawara yanda xakiyi dashi kema Kinga kyabani shawarar yanda xanyi da ita Shuru tayi masa Shiko har yakai 'Kofa ya juyo ya dawo dan yana so ya hanata bacci Ya shafi gefan fuskarta Yace kimin alqawarin xaki cire damuwa aranki my Aunty Tace idan na iya cire ko wacce damuwa araina ai baxan iya cire damuwar SO ba Ya lakuce mata hanci Yace insha Allah xaki kasance da wanda kikeso dan shima yana MASEEFAR SONKI Tace ya akayi kasan hakan bayan..... Ya katseta da cewa saboda ko makawone yaji wuccewarki kawai yanasan Allah yayi halittar kyakkyawar mace anan Tayi Murmushi Tace yanxu kai ka tabbatar da hakan Yace Wlhi ayanxu bawanda ya kaini tabbatar da hakan koda ko Ya Surajo ne Ta 'daure fuska xatayi magana Yace bye bye sai munyi waya Ya fitta Tabishi da kallo Sallar magriba SAILUBAH tayi tafa'da tunanin wani Alhaji Aliyu da ya kirata 'daxo wai abikin Saudat ya ganta dan Allah dan annabi tabashi dama yaxo gareta. Yanda yake rokwanta ne yasata bashi ixinin yaxo Tana tunaninsa ne zaizo bayan Isha'i ne ko xaixo gobe bata sani ba To ganin yanxu mah taji wayanta na ringing sai tayi tunanin shine Ashe bashi bane wanine kuma wai Alhaji Aminu Duk dai abikin Saudat ne suka ganta. Yana gaya mata dan Allah taso shi Yana Santa yana garin Abuja da xama. Baida mata. Kuma da maganar Aure xaixo gareta dan Allah tabashi dama yaxo gareta Dan yanxu haka yana Cikin garin kano dan gobe yake san komawa Abuja Toh fah😳 kunsan SAILUBAH da Alhazawan garin abuja ba qaramin so take musu ba dan ku'dinsu nan take taji ya wanta mata arai dan muryarshi nada da'di Amma danta gwada shi sai Tace hmm banajin yau xaka ganni dan nagaji da yawo sai gobe Kamar xai mata kuka yake mata magiyar tayi hakuri ya ganta dan Allah Tace toh kaxo Amma kasani minti biyar kacal xan baka Yace angama ranki ya da'de Bayan tayi sallar isha'i. Kyalliya tayi Sosai RAMADAN Yace Auntyna wannan kwalliya haka. Sam ta manta sunyi fa'da 'daxo taje takama hannunsa ta sakarmai kiss a kumatu Tace yau burina ya fara cika nayi saurayi 'dan abuja anjima xaixo Da tsoro RAMADAN ya waro ido cikin wani yanayi Yace pls Auntyna Karki soshi dan Allah Ta galla mai harara tare da sake hannunsa tana ta6e baki Tace Wlhi saina so shi Kuma na ranshe da Allah kakorar min shi saina maka dukan tsiya Yayi Murmushi Yace wasa nake miki baxan koreshi ba Sam SAILUBAH bata yarda da murmushin da yayi ba. Dan tasan halinsa sarai fa'danta da cika bakinta baya hanashi korar mata su. Dan haka sai Tace suje 'dakin shi xata gaya mishi wani Abu Haka ko sukayi gidansu dayin part 'dinshi Suna shiga 'dakin tacire key 'din 'dakin nashi tafita da gudu ta kulle shi ta baya tana ai nasan maganinka Ta window ta leqo tasheqe mishi da dariya Tace in yaxo ya tafi xan dawo in bu'deka. tana fa'din hakan tabar gun Shuru RAMADAN yayi yana tunani Gaskiya ta shamma ceshi dan yasa aransa ko ganinsa baxatayi ba xai koreshi Ashe ta ankare dashi Yayi kwafah da fa'din ni da ke har abada muna tare da juna Auntyna SAILUBAH na shiga gidansu saiga Alhaji Aminun yaxo Sanda tashafe minti goma Sha biyar Sannan taje gareshi Yace ina wini tauraruwa me haskake taurari Tace lafiya da fatan kaxo lafiya Yace lpy lau Tace toh Madallah Nan ya qara fa'da mata shi ko Waye Wai yana Saida 'dan kunne da tsarqa na xinare ne a Abuja iyayansa 'yan nan kanone sana'ar tasa ce takaisa Abuja Sosai mutumin ya tafi da imanin SAILUBAH dan ganinshi da tayi kyak kyawa ga xaxxafar motar da yaxo da ita Ta'dan dai bashi dama haka Yace Yaji da'di xai turo iyayansa suxo dan bai ta6a SOYAYYA ba bayasan yaudarar mata Kuma komai xa'ayi shi da sauri Tace toh itadai saita xanta da mahaifinta tabashi labarin yanda sukayi Yace duk da haka xai turo iyayansa gobe Daxai tafi saiya bu'de mata wani qaramin akwati Yace ta ibi iya adadin ku'din da takeso Nan cikin SAILUBAH ya mun'da dan ganin yawan ku'din kuma duk 'yan dubu dabu ne a ciki cikin wani yanayi Tace ka barshi Nagode Yace aa fah ina San Ki 'dauka ko ku'din xai sami farin jini aguna kisa mai albarka dan Allah Tace aa dai ka barshi 'Daukar wata leda yayi yasaka mata bandir 'din ku'dinnan guda goma😳 miliyon 'daya kenan a ha'duwar farko. Ya saka mata akan cinyarta Yace nasanki da temako duk xaki iya bayar da wa'yan nan Amma dan Allah ko naira biyar CE kici aciki hakan xaisa inji da'di. Ga wannan cikakken bayanai ne akaina kiba Abbanki nasan mah xaisan mahaifina Shuru SAILUBAH tayi tafuta daga motan da ku'din a hannunta. Tana kallansa yafita da motar tashi yana 'daga mata hannu Bayan 6ace warsa tayi cikin gidansu da gudu tayi 'dakinta ta xaxxage ku'din a gado. tana murna sai watsa ku'din take sama tana ta dariya Can ta tuna da RAMADAN. Aiko da gudu ta'dau kin 'dakin nasa tafitoh xuwa Gidansu ko gyale babu ajikinta sai 'dan kwalinta data rufe kanta dashi xuwa kafa'darta Da sauri take bu'de 'dakin tana bu'dewa takama hannun RAMADAN tana jansa har cikin gidan Sanda sukaxo 'dakinta taja musu burki Tace kalli gadona RAMADAN ya xaro ido cikin tsoro Yace Auntyna wannan ku'dinfah Tayi dariya ta 'dane gadan ta watsa ku'din sama Tace aikin Alhaji Aminu ne Sai kuma tasauko ta ta tsaya agabansa Kaga burina xai cika xan xama matar Babban mutum. xan mallaki ku'da'de masu yawa. xanje gidan marayu inbata tallafi. xanje asibitoci nakai xiyara......... Ya isa da Allah Ki mayar masa da ku'dinsa Cak ko ta tsaya da maganar tata Tace kut...... Na lura ba qaramin Baqin ciki kake yimin bah. Wlhi inxaka mutu baxan mayar da wannan ku'din bah Ban da haka me xaisa na mayar masa da ku'dinsa Tambayarka nake kaban amsa. RAMADAN yaja numfashi Yace saboda ba sanshi kike ba ku'dinsa kike so Yanxu ya dace Ki yaudare shi Tace eh ai rayuwace Qila indan na Auresa naji ina sansa Yayi Murmushi Yace toh Allah ya tabbatar da alkairi Tace AmEEn Amma kadena min baqin ciki Sannan inaso gobe kaxo ka rakani gidan marayu da wajan almajirai Kamar ya tsinka mata mari haka yaji Yace gaskiya baxan 'dauke ki da wannan qaxan taccan ku'din ba, ma'ana baxanje ba Tace toh shi kenan karka kar kaje. Ainima nakusa yin mota xanje ko ina da kaina basai nane mi ka kaini ba jeka nagode....... Da mugun kallo yabita kana Yajuya ya futa xuciyarsa nayi masa xafi SAILUBAH ta bishi da kallan harara. Kana ta ha'de ku'da'danta tanemi guri ta adana Sannan tanemi kiran XEE. RAMADAN juyi ya dinga yi akan makeken gadansa duk ya rasa nutsuwarsa Can yatashi yana safah da marwah yana tunanin ta inda xai biyoma Auntyn tasa Yasan tashiga da yawa. Da gaske wannan karan saiya bita ahankali Yana cikin tunaninne FAWAS ya shigo 'dakin nasa shi da KHAMIS FAWAS Yace lafiya naganka Cikin damuwa Yace Auntyna ce ta jefani cikin damuwar kun santa da ku'di yanxu tayi wani tsinanne wai daga Abuja. Ni damuwata yanxu na sanshi. FAWAS Yace tokai mexai dameka Yace kun kasa ganewa har yanxu KHAMIS yayi Murmushi Yace hmm Aunty LUUVAH kenan Ni dai tana burgeni Sosai. Tana burin ta mallaki ku'di masu yawan gaske. Kuma ta temakama marasa shi Wannan burin nata yaba tsumani ba'dan ka'dan ba FAWAS Yace toh wai me xai dameka akan hakan Bayan kafi kowa sanin wannan burinta ne RAMADAN Yace dole Komai ya dameni akanta. xaku gane ne nan gaba. Ya dafe kansa na mintunoni Can ya saki murmushin mugunta dan tuno da wani abu wanda in yayi mata xai bala'in 6ata mata rai har Tace ta hakura da Alhaji Aminun ya kalli KHAMIS ya 'dora da fa'din ya Aunty XEE... KHAMIS yayi dariya Yace tana nan qalau na burkitata kamar yanda tayi nasarar burkitanin daga ankarewa da ita. Wlhi RAMADAN banajin ko wacce mace arai ayanxu kamar Aunty XEEE Ya abin xai kasance idan kunya ta hanata furtamin Kalmar SO Ha'da ido FAWAS da RAMADAN sukayi atare kuma suka saki Murmushi Shege yaga cikakkiyar mace Ai dole kaso ta. Dan ta ha'du tako ta'ina Kagaya mata pls karki dinga hargitsata. dan nasan ka'dan da aikinka ka tarwatsa mata kwanya....... Cewar FAWAS KHAMIS yayi dariya Yace aina rigada na tarwatsa mata kwanyar dan Wlhi yau nayi alqawarin saina hanata bacci Yanxu haka nasan tana cikin damuwa dan na jefata cikinta RAMADAN Yace ya isa haka dan Allah Pls karka wahalar da ita da yawa Dan bana san tashiga damuwar da har tasata jefamin Auntyna aciki. KHAMIS ya tashi yana dariya Yace Aunty LUUVAH ka sani kawai. Itace damuwarka karka damu baxan bari she'daniyar xuciyata ta wahalar da Masoyiyata ba. Bare ta shafama Auntynmu FAWAS Yace lokaci yayi ya kamata muje ko KHAMIS Yace ina😳 Ai yau ba xuwa xance bare club dan wannan daran na Aunty XEE ne xanje gida ina buqatar kwantawa in tsara mata kalamai. Na barku lafiya (ya fita) cikin nisha'di FAWAS Yace naso naga Aymana Wlhi RAMADAN yayi Murmushi Yace kanajin wani filing kenan dan baka xuwan axxiqi Yace hmm watoh RAMADAN ina San Aymana Amma banajin xan Aureta Gaskiya. Kuma abin mamaki ta tsaya min arai kamar maiya RAMADAN yayi Murmushi Yace har yanxu dai kana tana tare da wannan burin naka Yace sosai ma kuwa Damuwata 'daya a ina xan sami 'Yar Qauyan Yace hmm yanxu dai muje in rakaka gun Aymanan Amma dan Allah karka matse musu 'ya dan abinda kayi shi xa'ama 'ya'yanka Yace kada'de kana fa'da mana wannan Kalmar inda karatune nasan ni xanxo na 'daya pls muje dan Allah karkace komai RAMADAN ya ta6e baki Yace toh Allah ya ganar daku...... Qawata nashigo babbar harka fah😀 Gaskiya arxiqi da'dine dashi. Na samu wani Alhajin Abujah Wanda ya rikitani yan xunnan da tsabar ku'di har nera million 'daya......... XEEE wacce take kwance tana jinyar xuciyarta da tatafi da tunanin KHAMIS Wanda ya hanata nutsuwa Sam..... Aiko tanajin furucin SAILUBAH tadiro daga gado Tace what one million naira 😳 SAILUBAH tayi Murmushi Tace kema abin yabaki mamaki ko. Karya tsoratar dake dan yanxu aka fara wasan Inaso gobe kixo gida ki gani ganin idanki idan kuma kintashi xuwa kixo da Wannan qaramar jakar taki dan ki sami rabanki XEEE Tace abin mamaki dama nasan burinki xai cika. Xaki ganni qarfe tara gobe yanxu ma dan dare yayine SAILUBAH ta kwashe da dariya Tace shegiya XEEE taji maganar nera aiko goban xaki wanke idanki dasu Tace na sani aminiyata idan ina tare dake ban wanke idona da naira ba ai babu ranar daxan wanke idan dasu SAILUBAH tajah numfashi Tace ya kikayi da qaramin yaran naki Tace hmm ina sane ai naqi kiranki dan ya burkitani SAILUBAH Wlhi Wlhi Wlhi ina MASEEFAR SON KHAMIS Ya Xanyi Nan takwashe Komai tagaya ma SAILUBAH. SAILUBAH tayi mata dariyar rainin hankali Tace karkiyi yunqurin ki ransa. ki bari har sai shi yane meki akan ki bashi shawarar imba haka bah Wlhi ina tabbatar miki saiya baki wahala yadinga garaki Tace Kinga ko kiran shi ya shigo a qaramar wayata kamar yasan hirarshi muke SAILUBAH Tace yauwa. Na sanki da rikicewa kinutsu karya rainaki da yawa pls Tace hmm SAILUBAH kenan bakiji yanda jikina yake rawa ba. SAILUBAH tajah tsaki Tace Gaskiya kinada matsala XEEE da Takaici XEEE tayi dariya Tace hmm Allah ya jarrabeki dasan qaramin yaro kiji fiye da yanda nakeji.......... Cikin maseefa Tace ba AmEEn ba 'yar is....... XEEE ta katseta da cewa saida safe ta tsinke hirar tasu SAILUBAH Tace tajah tsaki Tace Allah ya rabani da soyayyar qaramin yaro........ XEEE ko bajewa tayi agado tatattara nutsuwarta cikin bugun xuciya ta'dauki wayan KHAMIS Wanda saura ka'dan tayanke a karo na biyu Tace hello Yace inata kira Aunty. Allah yasa jin da'dine da lafiya da kwanciyar hankali ya hanaki 'dauka Tayi murmushi Tace toh bansan me xance maka ba KHAMIS Amma ina cikin lafiya da kwanciyar hankali musamman mah yanxu Yace toh madallah dama nakiraki ne akan......... Sai kuma yayi shuru Cikin sanyi XEEE Tace akan nabaka shawara kan budurwarka ko Tace eh Aunty Allah yasa baxan takura miki ba. Wlhi xuciyata CE take san xuwa gareta yanxu gashi kuma idan naje bansan me zance mata ba Shuru XEEE tayi kishi nacin xuciyarta. Dama ace ina tare dake tana shafi gefan fuskarki na dawo dake daga tunanin da kika fa'da KHAMIS ya fa'da Cikin sanyin murya.... [7:24PM, 19/11/2016] Rahamat Nalele 👯: XEE tajah numfashi Tace hmm ba tunani na fa'da ba kawai...... Yayi saurin katseta da cewa kar kiyi min musu Aunty inaso kawai naji me yajefaki cikin tunani Taja numfashi Tace tunani nakeyi yanxu idan Nace kar kaje gunta baxa kabi umarnina ba kuma ni haka kawai Naji bana san kaje gunta wlhi kaje sai nayi kuka. shiyasa kaga nayi shuru Kuma baxan iya gaya maka dalilin hakan bah KHAMIS ya lumshe ido tare da gyara kwanciya kallo 'daya xaka mishi Kasan yana cikin wani hali na tafiya a cikin SO da qauna Yace yanso ki gyara kwanciyarki Tace nagyara Yace haba Aunty. Me xaisa baxan bi umarnin ki bah. Ki shareta kawai Wlhi ba xanje gareta ba na hakura. Dan da kiyi kuka gwara in hakura da ita gabaki 'daya dan nasan kukanki xaifi damun xuciyata fiye da soyayyar da nake mata XEEE taqara qan qame wayan akunnan ta cikin muryar sanyi Tace ina sanka Qanina da xaka ha'kura da ita gabaki 'daya da sai nafi kowa jin da'di. Yayi Murmushi yana raina wayo irin nata. Ga wata xaxxafar soyayyarta da take cafkar xuciyarsa Yace LA Idan hakan xai saki jin da'di Wlhi xan iya hakura da ita har abada Amma sai dai in xaki..... Sai ya kasa qara sawa Cikin murna Tace Amma sai dai me Yace ina jin tsoran qara sawa ne Aunty. Tace kafa'da man. Karka damu. Tafa'da da San jin furucin nashi Yace ki bani minti biyu kacal Xanyi addu'a kafin in fa'da miki. Xakiji shigowar sako yanxu Tace toh ina jira dan Allah karka wucce 2 minutes 'din Yace angama Aunty.... Shuru XEEE tayi tana addu'ar Allah yasa ta mallaki KHAMIS a matsayin mijinta ita ka'dai. Dan yayi mata tako ta'ina. Sai juyi take KHAMIS ko dariya yayi Yace yes my Luv Allah yasa Ki xama mata agareni Sannan yayi rubutu kamar haka...... _xan ha'kura da ita gabaki 'daya idan har xaki mayemin gwurbinta. Xanso Ki xama mata agareni Ki haifamin yara kyawawa kamarki_ Saiya tura mata XEEE najin shigowar sakwan tayi saurin dubawa.... Wani qara tasake cikin farin ciki ta kwashe da dariya...... Mamah tashigo hankalinta tashe Tace meya faru ne Zainab XEEE Ta rungume maman tana Tace yau Xanyi kwanan farin mamah nasamu wanda yafimin Surajo Din gure mata kai mamah tayi tajah tsaki Tace Nina 'dauka wani abunne Wlhi Da dariya XEEE Tace aa ba Komai koma gun BABAH kawai Fitta mamah tayi tana fa'din Allah ya shirya XEEE ta koma gado tana da'da karanta sakwan nasa. Kafin ta kashe wayan nata gabaki 'daya Qarfe 11:30pm na dare SAILUBAH ta kwanta danyin bacci. Sai kuma tatuna bata tambayi Qanin nata ko yaci abinci ba Nan tafara Ne mansa a waya. Sai kuma tatuna sunyi fa'da tajah tsaki da dai kiran nasa dan tasaba da hakan in bata kirasa ba hankalinta baxai kwanta bah Lokacin sun dawo kenan daga wajan 'yan matansu FAWAS yayi gida shi kuma ya kwanta kenan yaga kiranta Yayi Murmushi dan yasan abinda xata tambayesa Sai yaqi 'daukar wayan yana ji har takira sau uku Daga qarshema ya kashe wayan gabaki 'daya yabi lafiyar gado SAILUBAH tayi kwafah Tace Wlhi in dai akan Alhaji Aminu ne sai dai kata fishinka tajah tsaki takwanta Can takasa bacci sai juyi takeyi Ta da'de da sanin idan RAMADAN yayi fushi da ita qaurace mata yakeyi na Wasu kwana Wanda hakan ba qaramin axaba bane agareta Dan har ciwo takeyi na rashinsa Salloli tadinga yi tunda baccin yaqi 'daukarta kamar yanda shima ya kwana Yana lafular Washe gari Suna breakfast da Abbanta take bashi labarin Alhaji Aminu da kuma bashi qarin bayanai akansa kamar yanda yabata jiya Da murna Abban nata ya kar6i takaddun gannun nata yana dubawa Can ya kalleta Yace ai wannan yaran Malam Saluhu ne Kiga ikwan Allah ban sanshi da wannan 'dan ba Kuma yaushe yayi ku'di haka Hmm Allah me iko SAILUBAH Tace Abba Waye mahaifin nasa Yace baxaki sanshi ba Amma acan baya da nake da ku'di yayi aiki a qarqashina mutumin kirkine Tace ayya. Yace Naji da'di Sosai da kika bi umarnina kika kawo min Wanda kikeso. Karki damu xan nemi mahaifin nasa muxanta Tace toh Abban nata na barin gidan tatashi dan xuwa lalla6o qanin nata Sai matar Abban nata Tace xan samu dubu 'daya dan Allah agunki fita nake san nayi Amma ba ishash shan ku'di a hannuna SAILUBAH Tace eh xaki samu na manta in gaya miki jiya nasamu ku'di ahannun shi Alhaji Aminun da yawa xan baki dubu 'dari biyu Amma Karki gayama Abba Da wata irin murna ta rungumi SAILUBAH Tace Allah ya miki albarka kinji ai Wlhi ba Wanda xaiji SAILUBAH Tace toh Allah yasa Nan taje ta ibo mata mata tabata Kana taje gun Kakah Tace Kakah na kawo miki Wasu ku'dine da wani Alhaji Aminu yabani Tace aa ki barsu suyi miki amfani kinga ni ba abinda xasuyi min tunda na tsufah SAILUBAH ta dafata Tace Karki damu dubu ashirin yaban shine nace bara na baki dan ba'abinda Xanyi dasu yanxu kuma kinga inna ba Abba baxai kar6aba xaice in mayar masa da ku'dinsa kuma kinga bakyau maida hannun kyauta baya shiyasa nakesan kikar6a dan Allah Kakah ta waro ido Tace har dubu ashirin gaskiya ku'din yay yawa Karki sake kar6ar ku'dinsa haka Tace toh. Da miqa mata XEE na tashi da safe ko breakfast batayi tabu'de wayanta tana san qara karanta sakwan masoyin nata...... Sai kuma ga kiransa ya shigo mata... Ita kanta batasan ya akayi tayi saurin 'dauka ba da cewa hello..... Kin hanani bacci jiya Aunty gashi yanxu yana damuna dan ma yau bani da lectures da abin ya ha'du min biyu. dan Wlhi baxan iya xuwa ba. Xuciyar tacika da tunaninki da fargaba. KHAMIS Yafa'da kamar xaisa ma XEEE kuka..... Tace toh minene Yace ina sanki ina qaunarki xaki Aureni Tayi Murmushi Tace har na haifa maka yara masu kama dani kyawawa Ina sanka KHAMIS Yajah numfashi cikin farin ciki Yace na samu nutsuwa Aunty xan 'danyi bacci kafin naxo ganinki Tace ina fatan xakayi mafarkina Yace kwakwalwar tawa babu komai acikinta sai tunaninki. Mafarkin ki shi yadace da ita Cikin murna Tace me xan ce ne dan Allah Yayi Murmushi Yace da'dine yayi miki yawa my Luv. kawai ki kwanta kema xanxo miki cikin baccinki na tayaki hira. Kuma xanso Ki canja min Suna daga Qanina xuwa......... Tayi saurin katse shi da cewa xuwa my sweetheart.... Yace yayi Sosai saikin ganni mun ha'du (Toh ha'duwar XEEE da FAWAS kenan. Rahamat na gaisheku👯) Shuru SAILUBAH tayi cikin mamakin ganin kofar RAMADAN akulle da'alamar xai hukuntata ne kamar yanda yasa ban Tayi kwafa xuciyarta nayi mata xafi tana kuma tsoranma kanta ciwo kamar yanda lamarin ya saba xuwan mata. Da kuka tayi part 'din momynsa tana tambayarta ina jaye..... Momy Tayi Murmushi Tace lefin me kikamai haka. Tace Wlhi Momy bawani abun xafi bane Amma yake san hukuntani kamar yanda ya saba. danya samin ciwo😰 Khairat tayi dariya Tace Aunty LUUVAH wai yaushe xaku dena yin fa'dane ke da Ya RAMADAN ya dena miki haka yana saki kuka Ta harareta tare da kallan Momy Tace dan Allah Momy ina yake..... Yace Wlhi Auntyna ban Sani ba Kawai dai ni bana san kixama mata agareshi ne Tajah tsaki da sakin fuskarsa Tace nidai ina san shi dan ku'dinsa Amma ban shirya Auransa yanxu ba Yace pls my Aunty Ki temaken Karki Aure shi. Takalle shi ka'dan Tace har naji kuma bana san shi tunda baka san shi Sai kasan yanxu maganar ba a hannuna take bah tana gun Abbana. Shuru RAMADAN yayi duk ya burkice tunaninsa 'daya shine Abbanta Sam Baya magana biyu yanada xafi Sosai. Ba abinda yafi dacewa kamar yata addu'a dan itace mafuta. Ya kalli Auntyn tashi cikin damuwa Yace kiyi min alqawarin baxaki Soshi aranki ba Ni kuma xanta jifansu da addu'a har Allah yasa xancan ya wargaje SAILUBAH ta harareshi Tace wai in tambayeka man Yace ina jinki Auntyna Wai meyasa Sam baka san ka ganni da wani 'da namiji Yayi murmushi Yace nima ban sani ba. Amma xanyi qoqarin in sani nan gaba Ta qara harararsa Tace hmm kafin kasani nixan fara sani dan nasan tabbas akwai manufarka akan hakan Yace Auntyna kenan xanso Ki rigani sani. Amma kiyimin alqawari idan har kika sani baxaki qini ba Tace duk duniya bawanda nake jinshi araina kamar ka.. Ba ranar da xataxo min wacce xatasa in qika. _Yayi Murmushi da fa'di aranse tana kan layi Amma takasa ganewa_ Afiliko cewa yayi hmm xanso in dauwama dake har qarshen rayuwata Tayi Murmushi Tace wai wane irin SO kakemin ne Qanina Yace irin son da masoya Su......... Sai kuma yayi shuru Tace qarasa mana Tashi yayi ya 'dau wayarsa tare da kama hannunta Yace idan na qarasa mummunan mari xansha agunki Ta kulle 'kofar tasa suka nufi waje Tace kome yasa Ya kalleta ka'dan da Murmushi Yace bansan me xance miki ba Ta kallesa........ Wani kallo ya sakar mata wanda yake da tabbacin ya kulle maganarta kenan Aiko tuni jikinta ya mutu mu'dus Cikin wata wahalalliyar murya Tace bacci yaxo min yanxu Cikin sanyi murya Yace nasani Auntyna. Ya fa'da da kai hannunshi gefan fuskarta ya qara da cewa xaki iya kaiwa 'dakin ki koni in kaiki Tace hmm Ba 'daukata xakayi ba bare inji damama Inna ganni a'dakina dole qafatace takaini. Karka damu Qanina xanje da sayyadata Yayi Murmushi da janye hannunsa Yace in har baxaki iya takawar ba. Ki fa'damin. Dan Wlhi 'daukarki baxai ban wahala ba. Kodako xanta yawo dakene ahaka Tadaki girjinsa ka'dan cikin mutuwar jiki Tace saboda ka rainani danni macece. Inxa'a duba na tabbata saina fika nauyi Yace hmm toh naji muje in kaiki karki xube min ajiki dan naga baccin ya fara cin qarfinki...... Haka suka jera ya Kaita har 'dakinta takwanta Ta kallesa Tace karfa kaje club Yace toh Tace imma kaje xanjika ai Ya rufe mata qafafunta Yace dan Allah kiyi bacci karki dashi yau tsakar daje Tace dan kar na jiki ko Yace ko 'daya inaso yaudai Ki mori baccin ne Tace kaima Kasan na saba Yace saida safe Tace mu tashi lafiya Yace Allah yasa da fucewa FAWAS ya harareshi Yace ka shanyani kamar wani kayan wanki Yace am sorry kasan....... Bai qarasaba wayanshi tayi qara. Yana dubawa yaga wacce sukaci karo ce a Jifatu Ya 'dauka da hello Tace kana magana shahuda Yace ayya sunanki kenan Tace eh RAMADAN naji 'dakin kar6ar number naka Dan xan kiraka lokacin da nake so da kuma buqatar kalaman ka Yace ayya da fatan kinkai gida lafiya Tace lpy lau Yace toh Alhamdulillah naji da'din sunanki Sosai Tace haka mutane da yawa suke cewa. Nayima tunanin ko qarya suke Yace bane Su da yima babbar yarinya qarya sun da'di iya gaskiyarsu ne kawai Tayi murmushi Tace kamar yanda kaji nace maka sunana shahuda. Ni 'yace ga Alhaji iroro me harkar siyar da mai Ni ka'daice 'yarsa muna xama a garin abuja unguwar maitama Mahaifina cikakken me ku'dine bana wasa ba yana sanmu ni da mahaifiyata Sosai. Bikin 'Yar qanwar momyna ce ya kawomu kano Yanxu haka gobe mukesan kumawa abuja RAMADAN Yace daga kalamanki nagene ke me gaskiyace. Kuma baki so. ki yaudari mutum a har karki dashi. naji ina sanki dan inasan mutum mai wannan halin Tayi dariya Tace Nagode sai mun sake waya ka gayamin kai ko waye gudnyt Yace ok gudnyt FAWAS ya kalleshi Yace wacece Yace yarinyar da nake baka labari ce Yace shegiya taga 'dan saurayi😆. RAMADAN yayi dariya Yace kuma yafi karfinta ba 👯: Haka rayuwar tasu tacigaba da tafiya yau da da'di gobe sa6anin haka Soyayya me qarfice tashiga tsakanin KHAMIS da XEE Ba Wanda bai sani ba har acikin makarantarsu Mutum biyu ne basu sani bah. Sune iyayan XEE dana KHAMIS Sam bata canja xali ba tsakanin SAILUBAH da XEE wajan qin karatu SAILUBAH da RAMADAN sun shiga tashin hankali ba'dan ka'dan bah Dan yau saura kwana uku bikin SAILUBAH da Alhaji Aminu Xa gwan qasa ya dinga mata tawajan Abbanta ya nuna mishi yana bala'in Santa ayi Komai da wuri Yana xuwa duk sati ya ganta ya kuma bata ku'di me tarin yawa Ana saura sati biyu bikinne ya bata kyautar wata lafiyayyiyar mota Amma ta biyo ta hannun Abbanta ne wanda daqer ya kar6e a cewarshi ai Auranta xaiyi yabari ayi Auran ya bata Ya nace dai saida Abbanta ya kar6a Eh motar tatafi da hankalinta SAILUBAH Sosai Amma ganin RAMADAN duk ya rikice mata shiyasata qin nuna farin Cikin nata Dan yanxu ya canja mata gabaki 'daya... Ita gani takeyi kamar haushinta yakeji Yanxu haka xaune take ita da qawayanta wata tana mata gyaran jiki dan ginsu Su dilke jiya sukayi walima. XEE Tace ikwan Allah kenan SAILUBAH. Ashe xaki rigani Aure. Tace hmm Wlhi XEEE xuciyata xafi takemun kwata kwata na tsani Auran nan Wata khamsa'u Tace meyasa Tace hmm tunda RAMADAN ya nunamin baya so naji nima bana so XEEE Tace na lura har ramewa kukayi ke dashi Wata ummi takalli XEE Tace keko sabon da sukayi da juna na wasa ne SAILUBAH Tace ni yanxu damuwa ta ya qaurace min kwata kwata Na ne meshi awaya na rasa Rabona dashi yau kwana hu'du kenan Wlhi xaxxa6in nan da nakeji duk na rashinsa ne Nasan ina ganinsa Komai xaixo min da Sauqi Wata humaira Tace hmm ki kwantar da hankalinki inda RAMADAN ne qila anjima kigansa dan nasan duk inda yake yafiki shiga tashin hankali SAILUBAH tayi tagumi Anisa Tace nidai kuna burgeni yanda kuke San junanan nankun nan XEE Tace 'dan iska KHAMIS yaqi gayamin inda yake SAILUBAH Tace hmm xan ha'du da shine shima Washe gari aka kawo kayan Sa Lalle da akwatuna goma Sha biyu reras 'Yan unguwa sai xuwa gani suke dan kayane nagani na fa'da Anan ne fah tsoro ya kama SAILUBAH dan Alhaji Aminu ba qaramin ku'di ya kashe ba Qarfe goma sha 'daya na safe SAILUBAH Tatashi hankalin XEE harda kuka ita dai suje sunemo RAMADAN Cikin marairai cewa XEE takira KHAMIS Tace my sweetheart Yace na'am my Luv Tace kayima Allah da Annabi ka gayamin inda kuke Wlhi SAILUBAH kuka take damuwarta taga RAMADAN. Hankalina ya tashi KHAMIS ya waro ido Yace pls my Luv kar hankalinki ya tashi dan Allah ayanxu kam gaskiya baxaku ganmu bah Dan muna can yanhar xuwa qauyan Takai Kinsan Aliyu na makarantarmu Wanda ya rasu a qauyan yake. Shine 'daxo muka shirya xuwa gaisuwa am sorry my Luv saidai in mun dawo kuganmu Tace toh ka kulamin da kanka Yace insha Allah Tace Sannan kasa ya kunna wayansa Ko tasamu nutsuwa Yace angama my Luv Tace i Luv u Yace me 2 my baby XEE ta kalli SAILUBAH Tace toh kinji Tace Naji har hankalina ya kwanta. Allah yasa ya bu'de wayansa Tace AmEEn Kamar yanda KHAMIS ya fa'dama XEE Suna kan hanyarsu ta xuwa takai. Toh haka abin yake da gaske FAWAS dake tuqasu ya kalli KHAMIS Yace Gaskiya soyayyarka da Aunty XEE tana tafiya dani Yace hmm ina Santa da yawa FAWAS FAWAS yayi dariya Yace naji tana maganar Aunty LUUVAH Yace eh. Yana me kallan RAMADAN dake karanta wata jarida KHAMIS ya 'dora da. Toh 'dan iska hankalinka ya kwanta tunda ka sakatah kuka akanka Katemaketa ka bu'de wayanka dan Allah danni ta Masoyiyata nakeyi Dan nabata tabbacin xan saka ka bu'de wayanka RAMADAN yajah tsaki Yace karka dameni dan Allah. Yace Wlhi saika bu'de wayanka ko'dan Aunty XEE ya fa'da da 'dauko wayar tasa.......... Kan RAMADAN yayi magana FAWAS yajah wani furgitaccan burki Wanda ya basu tsoro Yana sauke numfashi sama sama idanshi na kan mudubi yana kallan bayansa Cikin maseefa KHAMIS Yace wai kai wane irin 'dan iska ne xakaje ka kashemu dan iskanci Ni ban gaji da rayuwa ba dan ban ajiye 'ya'yana ba ehee RAMADAN yayi Murmushin dole dan rabansa da Murmushi yafi sati uku Yace ka lura man KHAMIS yagano wata xa6in shi ce FAWAS ko fa'di yake Ya Allah innalillahi wayyo kaina Kunga wata xanka'da xiya KHAMIS ya juya yana san ganin wacce ta gigita FAWAS haka Kut😳kut😳kut Yace Saka makwan ganin wata xanka'daxiiyar budurwa wacce take sheqa gudu tamkar xata tashi sama Ba gyale ajikinta Wata fanka ceciyar rigace tasa sai xaninta da kallabi Sai wani siririn gyale dataci 'dam mara dashi Kallo 'daya xaka mata kagano Abu biyu Tana da kyau na bam mamaki. tare da kuma matsanancin damuwa. Yanda take gudun Komai na jikinta na rawa shi yasa FAWAS rufe idansa🙈 da hannu biyu KHAMIS yajah numfashi Yace eh Lalle yau Allah ya kawo maka xa6inka Ganin takusa xuwa garesu yasa RAMADAN fitta daga motar yasha gabanta Ta kallesa da wata muguwar harara Tace da Allah matsamin sauri nake Yace tayaya ma xa'ayi im matsa miki bayan kina sheqa gudu haka Tace toh ina ruwanka hakan na saba kuma ba Wanda ya ta6a tareni Yace ko Tace gaskiya man Yace eh ba shakka dama haka kuke rayuwarku Ku 'yan qauye HAMEEDA ta qare mishi kallo tun daga sama har qasa tabi motarsu da kallo Kana ta dawo da kallanta kansa tatabbatar ba 'yan qauyansu bane Allah yayota dasan 'yan burni Da gaske RAMADAN yayi mata MASEEFAR kyau Ita duk a iya gane gananta bata ta6a ganin namiji Wanda Komai ya masa dai dai kamar RAMADAN ba Atake tayi tunanin shi balarabe ne taji tana san shi Amma baxatace ga irin son dataji ba Ya 'daga mata gira. Nan tadawo daga tunanin Tace gaka qaramin yaro Amma sai qarfin halin tare wacce ta girmeka RAMADAN yaji kamar ya tsinka mata mari dan duk duniya ba wacce xatace mishi qaramin yaro ya share sai Auntynsa Yayi murmushin yake Cikin 'daga murya yace FAWAS kafito Wlhi. tunkan na tsinka mata mata mari. KHAMIS yayi dariya Yace aisai ka fitta Kasan ka'dan da aikinsa ya falleta da marin... FAWAS ya fito daga motar Yace sannu ko Ta kallesa ka'dan. Gabanta yafa'di dan ganin wani kyakkyawan kuma Tace yauwa Ta maida kallanta ga RAMADAN Tace waxa ka mara Yiyi mata wani mugun kallo Yace ban dake akwai wata ne anan Xatayi magana Yace Kinsan Allah kika qara bina da qaramin yaro Wlhi saina miki mari biyu ajere. Haba da Allah Daga ganina xaki kirani da qaramin yaro ke ba qaramar yarinyar bace Tace kut😳 shekarata ashirin da hu'du ko kaffara baxanyi ba na girmeku karka qara kirana da qaramar yarinya RAMADAN yayi Murmushi dan ganin yarinyar 'Yar ayice Yace oho Ashe ba da'di Tajah tsaki xata wucce..... Yace 'dan jini ka'dan mana Tace lafiya Yace atunaninki lafiyace xatasa na tsaidake Yanuna FAWAS Yace sanki yakeyi da Aure dafatan xaki soshi Tayi dariya da kallan FAWAS Tace gaskiyane kuna da kyau Sosai KHAMIS ya fitto Yace har dani Ta qura mishi ido canTace eh harda kai Amma kunyi min yara sosai Wai mema kuka sani a Aure da xaka kalleni kace abokinka xai aureni. Kun san mah me ake kira da Aure Suka kalli jununsu atare FAWAS yayi Murmushin yaqe Yace ki bani dama in aureki sai in nuna miki me ake nufi dashi Tayi dariya Tace toh xan baka dama Amma sai nayi shawara da xuciyata Tafa'da dasan barin gun RAMADAN Yace da kata malama Tace muryarka tana d....... Kanta qarasa ya wurga mata wani mugun kallon da ya hanata qarasawa Yace Ki fa'da mana gidanku Itama harararshi tayi ta wucce shi FAWAS Yace dan Allah Karki tafi da gudu. Tace naji Qanina tabar gun da sauri Kuma daidai nan wayar RAMADAN ta fara ringing RAMADAN ya kalli KHAMIS Yace wayace ka kunna min waya dan Allah KHAMIS Yace Aunty LUUVAH CE dai Ahankali ya kar6i wayan da 'dauka Da kuka SAILUBAH Tace meyasa kakemin haka RAMADAN Da sanyin murya Yace menayi Auntyna Tace so kake ka kasheni Yace idan na kasheki inyi rayuwa dawa...... Tace hmm ina San ganinka yanxu. Yace muna qauyan takai fah😳 Tace ko qauyan inane ina San ganinka yanxu nace. Tana fa'din haka ta kashe wayan KHAMIS Yace yadai Yace mukoma gida yanxu pls....... FAWAS Yace kut. Kama isa Gaskiya kai 'dan rainin hankaline Toh bari kaji. Wlhi baxa mubar qauyan nan ba harsai na sace xuciyar yarinyar can RAMADAN ya 6ata fuska Yace hankalina ya tashi. Auntyna tana can tana kuka akaina Bana san kukanta kai kasani. Kabari mah qara xuwa Yace Wlhi Wlhi ba'inda xamu saina sace xuciyar yarincan Ta rikitani over baxan iya bacci ba wlhi. Gwara Ku tunda kun saba. Dan wannan ba bakwan abu bane awajanku Shuru RAMADAN yayi dan yasan tunda FAWAS ya gigice saiya 'dorata akan hanya xaibar qaunyan KHAMIS na jinsu yayi shuru yace aransa Allah ya tsallakar dani saura ku Ahaka sukaje gidan me gari sukayi gaisuwa dake yaran jikan gidanne Duk da yake agidan mutuwa suke. Hakan bai hana mutanan qauyan xuwa ganinsu ba Bayan sallar axahar kowa ya Washe suma suka shige mota dan xuwa gidansu HAMEEDA Wani yaro suka samu me surutun tsiya. KHAMIS Yace Kasan gidansu wata budurwa kyakkyawa haka Tana da 'dan shekaru Yaran ya 'daga kai yana kallan sama Cikin tunani Yace HAMEEDA wacce tayi bandaro. RAMADAN Yace miye bandaro Yaran ya kalli RAMADAN Yace yanxu bakasan miye bandaro ba KHAMIS Yace eh miye Yace bandaro shine abinda yaqi siyuwa a kasuwa FAWAS Yace ita toh 'Yar tallece da taqi siyuwa Yaran yayi dariya Yace aa itafah ba wanda yake Santa ne dan sa'anninta duk sunyi Aure harda yara itako tana gida ba mashin shini Koda yake tana hannun wata qanwar babanta ne Innah Hansai Sam bata santa aiki take sata Sosai ba qaramin gana mata axaba take bah........ RAMADAN Yace ya isa haka. Muje karakamu gunta ko itace wacce muke nema Aiko yaran ya shiga motar tasu yanata murna yau gashi amota har suka iso gidansu HAMEEDA Yace toh ga gidan FAWAS Yace jeka kira mana ita Yace aiko naje innanta baxata bari ta fitoba RAMADAN ya dafah yaran Yace akwai samari agidan Yace eh mutum 'daya ne Alo Yace OK yanxu dai ga wannan. Ya miqa mishi gudar 'dari biyu Yace ka sai littattafai na makaranta kaji Cikin farin ciki da murna Yace Nagode Yaya Allah yasaka da alkairi ya fitta daga motar Har yayi nisa ya dawo idanshi nakan RAMADAN Yace ko in shiga in yima innan tata wayo sai in gayama HAMEEDAN xuwanku FAWAS Yace Yauwa yaran kirki maxa jeka Aiko ya shige gidan da gudu A tsakar gidan yasamu HAMEEDA tana tanka'dan masara Cikin farin ciki Yace HAMEEDA kinyi baqi 'yan gayu 'yan birrni Tace suna ina Yace suna 'kofar gida Tace bari toh nayi sauri naje kan innah ta dawo Yace bata nanne Tace eh taje gidan jummai Yace kiyi sauri karsuyi xuciya Su tafi Tace kafiye surutu Ya'u kace ina xuwa Yace toh Da murna yake gayama su FAWAS gatanan xuwa sukace toh mungode ko Yaran yana barin gun HAMEEDA ta fitoh Dama RAMADAN da KHAMIS Suna cikin mota ya yinda FAWAS ya fitoh ya jingida da motar Aiko ya xuba mata ido Taqarasa gareshi Tace wai da gaske kakeyi Yayi Murmushi Yace eh kai. Ko baxaki soni bane da gaske in qara gaba Tayi dariya Tace aitunda kai 'dan birnine baxan qika bah Sai dai matsalar kai qaramin yaro ne..... Ya katseta da fa'din. Naji ni qaramin yaro ne Amma xan iya riqe mace ai Tace kai yanxu kasan me ake kira da Aure Yace ban sani ba Amma inna aureki saiki sanar dani Tace aini ba 'Yar iska bace Yace oho nine 'dan iska Tace nidai bance ba. kawai kashere batun son da kake min Yace baxan share ba. Dan kinyi min tako ta ina Tace me kake so kace Ya wurga mata wani kallo nan take taji yayi mata wani bala'in kwarjini jikinta kuma ya mutu cikin sauri ta sunkuyar da kanta qasa Yayi murmushi dan ya hango yanayin data shi Yace inaso ince ke kyakkyawace kuma abin San kowane 'da namiji Da sauri ta kallesa Tace da gaske ni kyakkyawace Kuma abin san kowane 'da namiji Yace kwarai ma kuwa Tace shege Iro 'dan iska Yace nafi kowa muni a qauyannan namu FAWAS ya waro ido😳 kamar gaske Yace wanene shi haka in hukuntashi Tace wani me satan kajin Mutane ne duk qauyannan sun sanshi Sam bashi da hali me kyau Dawai yana sona toh danace bana san shi shine ya gayamin baqaqen maganganu har dacewa ni mummunace kuma wai ahaka xan dauwama agidan mu ba mashin shini bare inyi Aure. Ta qarashe da nuna damuwarta FAWAS yajah numfashi Yace kalleni. Ahankali takallesa Yaci gaba da fa'din. kina sona. Ta lumshe da 'daga mai kai Yayi Murmushi Yace kin yarda zaki Aunreni Ki nunamin me ake nufi da Aure Ta rufe fuskarta Tace eh Yace toh daga yau ko bananan Karki kuskura Ki kula wani saurayi dan ina da kishi xan iya illata duk Wanda naxo nasamu dake Cikin shagwa6a da daure fuska Tace ni fah banda saurayi😔 Yayi Murmushi da fa'din. Shi Iron fah Tace ainace maka nace bana sanshi ko. Yace toh naji Nan sukayi shuru Xuwa can kuma Kamar an muntsineta takallesa da Murmushi Tace in kawo muku 'dan malele yana da da'di Wlhi Da sauri FAWAS Yace aa barshi Ta 6ata fuska kamar xatayi kuka harda juya mishi wai ita adole ranta ya 6aci kuma tayi fushi FAWAS yayi Murmushi ya dawo gefan data juyamai bayan ya ha'da hannunsa biyu alamun ban ha'kuri Yace yi hakuri YAYATA jeki kawo min Amma ni 'daya Da sauri ta kalleshi da dariya Tace da gaske xakaci Yace eh mana. kin san ai baxanqi abin Masoyiyata ba. Tace naji naqara sanka Yace Allah yasa na mallakeki matsayin matata Tace AmEEn da shigewa cikin gidan nasu ya bita da kallo RAMADAN da KHAMIS suka fitoh daga motar suka sakama FAWAS dariya RAMADAN Yace xakaci 'dan saluhu ko 'dan talatu tace maka ne ko Mene FAWAS yajah tsaki Yace ban sani ba KHAMIS Yace katemaki kanka da kace takawo maka kai 'daya. Kanya bashi amsa harta fitoh da wata tsohuwar robah ta ajiye akan dakalinsu Kallo 'daya FAWAS yayima robar gabansa ya fa'da Dan Wlhi ko karansa na gidansu yafi qarfin cin wani a robar Haka yaje gareta ya xauna a dakalin Tace kaganshi ko. Yanxu na gama da xafinshi gashi yaji manja Arayuwar FAWAS bai ta6a ganin irin wannan abun ba Yace aikuwa gashi nan sai Qamshi yake ya ake cinsa Tace kai😳 bakasan 'dan 'danlele ba Ya juya kai Yace tunda yanxu ina tare dake ai Xan sanshi ko Ta 'dagamai kai Tace aha. Dake kai 'dan birni ne kaga harda cokali na kawoma. FAWAS ya kalli cokalin wani ko 'dad'de dashi sai dai a tsaftace yake Ya kar6a da Murmushi Yace Nagode Nan ya gutsira ya kai bakinsa....... Aiko cak ya tsaya shi bai ha'diye ba kuma bai xubar bah..... Yayinda ita kuma ta kafeshi da ido. Ganin haka yasashi ha'diyewa da sakar mata Murmushi Tayi dariya harda tafah hannu Tace yayi da'di ko Ya 'daga mata kai cikin murmushin yaqe Yace Sosai mah Tace Yauwa saika cinye dukka in qaroma kan Innah tadawo FAWAS ya waro ido Yace in cinye fah kikace. Tace eh ko wani abune Ya kalli Su RAMADAN cikin damuwa kamar xaiyi kuka Yace aa RAMADAN ya kalli KHAMIS suka saki dariya RAMADAN Yace bala'i. Watoh shidai SOO maseefa ne KHAMIS yayi dariya Yace haka siddan gari banxa wani yaba FAWAS waccan jagwalgwalan sai mutum yasha mari Amma dake SOO daban yake da Komai kaga ko xaiyi kuka sai yayi yanda takeso RAMADAN yayi Murmushin mugunta Yace bari mugani koxai cinye idan ya cinye insa ta qaro mishin KHAMIS ya waro ido Yace haba dan Allah ka tausaya mishi ai😆 Yace ai tunda yaqi yarda naje ga Auntyna Wlhi saina guma masa. KHAMIS ya qara yin dariya Da ace HAMEEDA tasan FAWAS toko da tagane yanacin 'dan malelanta ne tamkar xaiyi kuka.... Cokali hu'du yayi yana tunanin inya qara na biyar toko ba abinda xai hanashi yin amai Ya kalleta ka'dan. Idanta nakansa. Yayi Murmushi Yace YAYATA..... Da sauri ta sakar mai murmushi Tace na'am Yace na koshi Nan take annurin fuskarta ya 'dauke Tace meyasa ka koshi bayan....... Saurin katseta yayi dan ganin annurin nata ya 'dauke Yace wasa nake miki. Da xaki 'daure min fuskar nan taki me kyawun kallo. Ta saki fuskar tata tare da rufe fuskar da hannu Tace har naji da'di Wlhi. Ganin da gaske tana Cikin jin da'di shiyasa FAWAS daurewa ya dinga cin 'dan malelannan har ya cinye Da sauri Tace in qaro maka Ya kalleta cikin marairai cewa Yace aa Tace karka damu akwai da yawa Ya qura mata ido yana kissima abubuwa da dama aransa akanta RAMADAN ya kalli KHAMIS Yace Wlhi qiris FAWAS yake jira ya saki amai KHAMIS Yace wlhi kuwa gashi ta kasa ganewa Yace bara naje na 'dora mishi da nawa Kan KHAMIS yayi magana RAMADAN ya fito daga mota ya nufusu da Murmushi Yace dan Allah ki daure in akwai da yawa Ki qaro masa dan dama baici abincin rana ba Haka kawai ya tsinci kansa da qinci. Ashe xaixo ne ya tarar dana masoyiyarsa ne. Baki lura da yanda ya cinye bah pls yi sauri ki qaro masa mana FAWAS ya maida kallansa qasa da dafe kansa. HAMEEDA Tatashi da murna Tace aikuwa nayi da yawa Daqar FAWAS Yace ka'dan xaki qaro pls..... Bata jishi ba tayi Cikin gidan nasu da sauri burinta yayi ya gama kar innah ta dawo Dama tana barin gun RAMADAN ya koma mota. FAWAS yabishi da kallan ramuko Haka ko takawo masa kamar na 'daxo FAWAS ya rufe ido ya dinga ci batare da yace mata Komai ba. Har yaci rabi Ya kalleta Cikin wani yanayi Yace da kinada leda da kin sakamin sauran dan anjima incinye. Taxaro wata leda daga gefan cikinta Tace gashi dama kamar nasan xaka buqata. Dana juye masara naqi yarwa Yayi Murmushi da kar6a ya juye cikin ledar Yace toh fa'damin Tace me fah Yace kin yarda in dinga xuwa gareki ta'di har Allah yasa Ki xama mata agareni Tace eh Yace toh Nagode ga wannan Ki sai abinda kikeso. Ya qarashe da miqa mata dubu biyar Ta waro ido waje👀 Tace kai kai kai tab😳 Yace wani abune Tace ko 'Dari biyar ban ta6a riqewa ba bare sama da ita Idan aka ganni da wannan Wlhi ba qaramin tashin hankali xan shiga ba Yayi Murmushi Yace Kinga ko bana san tashin hankalinki Sam Amma Ki kar6a Ki 6oye xai miki ammafani. Ba xanji da'di ba in baki kar6a ba Amma idan kika kar6a xanfi yarda da cewa lalle kin yarda in xama miji agareshi tunda nabaki abu kin kar6a batare da gaddama ba Tayi shuru. Candai ta kar6a Tace Nagode Allah yasaka. Amma miye sana'arka. Yace ina skull yanxu ina karantar kasuwanci ma'ana nan da Wasu 'Yan shekaru xan xama cikakken 'dan Kasuwa Tace shima dama kasuwancin karantarsa akeyi Yace eh ai ba abinda ba'a karantarsa Tace tab ni ban San kasuwancin karantar sa ake ba. Yace hmm kina karatu kuwa Tace ban San ilimin boko ba. Nadai sauke alqur'ani da sanin Wasu takaddun musulunci irinsu nahahu kawaqidi adaf hadis da dai sauransu Yace eh lalle kice da malama nake Ta kallesa cikin sanyi Tace nasamu wannan iliminne agun BABANA da'ace iyayena sun mutu tun ina yarinya na tabbata baxan samu komai bah FAWAS Yace 'dan naji labarinki ka'dan......... Nan tabashi labarin kanta. Yace yanxu kina nufin duk wani aiki na gidannan ke kikeyi Tace ba aiki ka'dai ba harda aika xuwa ko ina Yaqura mata ido tabbas kallo 'daya yayi mata Komai nashi ya kunce yaji maseefar sonta Cikin wani yanayi yace yanxu xan iya samun matsala wajan xuwa na gareki Tace indai bana san matsala ta afku Saidai iyayanka suke wajan me gari da maganarmu Kasan yana hukunci bisa kan Gaskiya Xai kirani agaban mutane ya tambayeni ina sanka Idan Nace eh Toh saiya sakama Innah Hansai Duka akan karta kuskura ta takura min akanka Sai kuma Yace ma iyayanka Su gaggauta kawo sadaki ayi Aure Yayi Murmushi Yace daga nan shikenan kin xama tawa saiki koyar sani yanda Aure yake ko. Ta dariya da rufe fuska cikin shagwa6a da ta6ara Tace toh yaushe xaka dawo Ya kwai kwa yi muryarta wajan cewa jibi idan kinaso Ta qarayin dariya danjin yanda ya kwaikwayeta. Tace kaga banaso Yace toh nadena 'dan bu'demin fuskar ka'dan ko na sami bacci cikin nutsuwa yau. Tunda Allah yasa nayi gamu da kyakkyawa wacce tafi kyawawa kyau Ta 'dauke hannunta daga fuskar tata ta kallesa damai fari da ido tana 'daga mai gira irin tasu salan soyayyar ta qauyawa....... Amai yakeji saboda ba qaramin cika cikin sa yayi bah. xuciyarshi tashi take sobada bai saba da cimar data bashi ba. Burinshi takauce mata ya amayar da shi ko yasamu kanciyar hankali Yayi Murmushi dan ba qaramin burgeshi tayi ba. damai fari da idan da tayi Ya tashi yana cewa wannan fari da ido haka. aisai kisa in sume a axaune Ta rufe fuskarta Tace Allah Yace kunyarki na burgeni Tayimai shuru Yayi Murmushi da cije le6ansa. Ni xan tafi saikin ganni jibin Tace kamar karka tafi Wlhi Ya 'daga mata gira Yace idan bakyaso ai sai in tsaya har Innah tadawo immata gaisuwa Ta waro ido da cewa tab kace tarabani dakai kenan Yace aini bamai rabumu sai Allah Ki kulamin da kanki pls bana San wani abu ya sameki Ta 'dagamai kai cikin Murmushi Ya shige motar tasu Ta 'dagamai hannu alamar bye bye Shiko ya sakar mata wani kallo me kashe jiki Nan ta'dauke hannunta cikin sanyi dan kallan ya shigeta KHAMIS ya tada motar sukabarta nan Suna fitta daga qauyan. FAWAS Yace pls bani minti biyu KHAMIS Ba musu KHAMIS ya tsaya da motar agefan titi Sosai FAWAS yadinga sharara amai kamar xai amayar da hanjin cikinsa Yana gamawa RAMADAN ya bashi ruwan gora ya wanke bakinsa Kana KHAMIS yajah motar Banda dariya ba abinda RAMADAN da KHAMIS sukema FAWAS RAMADAN Yace kaci da yawa fah KHAMIS Yace Sosai mah kuwa RAMADAN yasa dariya Yace daga ganinta xatayi da'din Luv dan tana tare da shagwa6a. KHAMIS Yace nima na lura da hakan Sosai FAWAS najinsu yayi musu shuru.... Tunda suka sako kan motar tasu layinsu RAMADAN Gaban RAMADAN ya dinga fa'diwa. Tuni damuwarsa ta dawo masa sabuwa fill Haka suka saukeshi sukayi gaba KHAMIS na fa'din yasan Aunty XEE na gidansu Aunty LUUVAH bayasan Su ha'da yanxu sai dare.. 👯: Wanka RAMADAN yayi ya canja Kaya da wadata kansa Qamshi Sannan ya nufi gun Auntyn tashi Tana kwance a gado XEE na gefanta ga qawayanta nan sai hira suke RAMADAN ya shigo 'dakin XEE ta 6allamai harara Tace ban ta6a ganin qani mesa Auntyn shi cikin damuwa da tashin hankali ba kamarka RAMADAN....... Da sauri ya katseta da cewa haba Aunty XEE kidena haka. Yanxu xakisa taqara jin haushina bayan KHAMIS ne Babban me lefi dayaqi gaya mata inda nake Tace eh Gaskiya. dake gaka gata ai dole ka kanemi kare kanka. Karka wani saka KHAMIS dan bashi da lefi Ya kalleta da Murmushi Yace toh Naji bashi da lefi Ya maida kallansa ga Auntyn tashi wacce ta kafeshi da ido tun shigowarshi Yace Barka da yammaci my Aunty Ta sauke ajiyar xuciya Tace me yasaka ramewa haka Ya tashi yana cewa tunani da tashin hankali Tashi itama tayi Tace muje Ba musu suka jero tare har xuwa gidansu part 'dinsa Ta xauna gefan gado shi kuma yana kan kujerar da take fuskantarta Tace wane tunanine haka da tashin hankali yasaka ramewa Ya kalleta ka'dan Yace kema ai kin rame Sosai Tace kaban amsata Yace hmm tunaninki Auntyna mana.... Wai a tunaninki rabuwa dake xai barni na xauna lafiya ne. Hmm Sam hakan baxai yuhuba Dan daga ranar da kika bar gidanku xuwa gidan wani toh Ki tabbatar baxan qara samun kwanciyar hankali arayuwata bah Saban danayi dake ya kai matsayin da in tunaninki yayimin yawa xan iya rasa rayuwata........ Kuka SAILUBAH tasamai Sosai..... Duk da hankalin RAMADAN ya tashi Amma sai ya share dan yanxu burinshi yayi mata abinda xaisa taji xafi fiye da yanda yakeji axuciyarsa Nan ya hau 6arar mata da kalamai cikin qara kashe mata xuciya da takaici Fa'di yake narasa me kika gani ajikin wannan mutumin Sam bai dace dake ba Ina ganin ma 'dan shan jinine Dan bashi da fuskar imani Ki kula dashi Sosai mana Gashi shi ba wani kyakkyawa bah. Kawai Kinga ku'di kin yarda yaxama miji agareki Akan ma wane dalili xaki yanke igiyar shaquwarmu saboda shi Nayi baqin ciki da takaicin hakan. Bani da wani buri daya wucce in tayaki neman xabin ranki. Kyakkyawa me aji me ku'di me maseefar kishinki. Nayi addu'ar istahara nayi Sallah akan Allah ya bani haske akan lamarinki dashi..... nagani Cikin mafarkina Auran shi nadama ne agareki Ni fah baxan 6oye miki ba. In bake baxan iya rayuwa sak kamar yanda aka sanni ba Kuka take Sosai yana qara jefah mata qiyayyar Alhaji Aminu Can dai dayaga kukan yayi yawa kuma yana maseefar damun xuciyarshi sai ya matso kusa da ita ya kama hannunta Yace toh kiyi shuru kidena kukan nan tunda kina sanshi baxan qara kushe miki shiba tunda ranki na 6aci kiyi hakuri Ki dena bana so. inba so kike Ki hanani bacci ba. Yafa'di hakan da leqa fuskarta cikin kusanci dasan qara hargitsa mata kwanya Aiko ta shaqa Dan yanda yayi kusanci da ita ka'dan ya rage bakinsu ya ha'du dana juna Ganin yasami abinda yakeso dan jikinta ya mutu mu'dus. qiris take jira ta xubemai ajiki. Shiyasa ya 'dan janye kansa ka'dan daga gareta tare da jifanta da wani kallo Wanda atake yasan ya gama kunce mata Komai. Ta lumshe idanta tare da dafe kanta Tace bana sanshi bana sanshi Na da'de dasanin Kaine kwanciyar hankalina RAMADAN Ban San me yake damuna ba. Kina sanshi tunda kike min kuka akansa. Kuma aida bakya sanshi ko kusa baxaji sha'awar kar6ar abin hannunsa bah. RAMADAN Ya fa'da dasan qara harxuqa xuciyarta Aiko cikin fusata Tace wai kai wane irin 'dan iskane Nace bana sanshi bana sanshi bana sanshi Amma sai qara Sa xuciyata xafi kakeyi tun kwanaki can da suka wucce nayi dana sanin sanin shi Yariga da ya samu guri gun Abbana ya hanashi kallan ra'ayina Ya kakeso nayi ne RAMADAN. So kake na haukace Naji Komai bana jin da'dinsa aduniyar nan saboda qaurace min da kayi. Sam nalura bakasan farin cikina To bara kaji na rantse da Allah ka kara min haka sai mun sami mummunan matsala dakai Dan narigada na auna na garo ba abinda yake tadamin hankali kamar rashinka kusa dani Da 6acin rai Tatashi da niyar barin 'dakin....... Cikin sauri ya Sha gaban da yanayin damuwa...... Yace 6acin ranki tashin hankaline agareni Ki temaken kisaki ranki ko nasami nutsuwata Tace matsamin in fitta ko kasha mari....... Yasan acike take dashi Komai xata iyayi masa Saidai kash yayima kansa alqawarin baxai barta tatafi awannan yanayin ba Dan yanasan yau ya bala'in hargitsa mata kwanya Dan haka cikin yi mata baxata ya rungumeta da kashe murya irinta Wanda yake yin kuka Yace kimin rai auntyna kiyafemin nasan narabu dake kenan yau har abada. baxan ta6a yafema kaina bah idan har xuciyarki batayi sanyi munyi bankwana cikin farin ciki bah....... Tundaga tsayar kan SAILUBAH taji wani abu na yawo ajikinta Wanda yasa ta rikice Komai na jikinta ya tsaya cak..... Cikin wata murya me sanyi Tace toh naji sakeni Cikin sanyin jiki ya raba kansa daga jikinta idan shi akanta yana San gano wani Abu Yace kin hakura ta kallesa ka'dan cikin wahalalliyar murya Tace ya xanyi dakai RAMADAN Pls ina buqatar ka'daita Ya bu'de 'kofar suka fitoh tare har 'dakin Kakah ya kaita dan nanne ba kowa. Yace toh Ki huta my Aunty. Ko kulashi batayi ba Yayi Murmushi dan yana san ta qara harxuqowa dan bai gaji da maseefar taba Idan tana magana sam bayaso tadena. dan haka ya leqa fuskarta Yace toh xan tafi fah Auntyna..... Kamar xatayi kuka tace wai me xan maka Ba xaka barni nasamu ka'daicin bane. Yace da naso kitashi mu'danyi hira ta bankwana Da maseefa tatashi ta kallesa kamar xata falleshi da mari Tace baxan tashi ba. wai hirar dole ce Nace ina buqatar ka'daici kabarni man Sai yayi kalar sanyi irin na abin tausayin nan Yace toh shikenan Auntyna Allah ya baki hakuri. Ya nufi hanyar futa Aiko saita fashe da kuka. Bai tsaya ba ya futa abinsa Yana Murmushi fa'di yake aransa Auntyna kenan duk Sallah idan nayi ina ha'daki da Allah ya xa'ayi Ki xauna cikin kwanciyar hankali akaina. Sam hakan baxai yuhuba XEE tatareshi a farfajiyar gidan Tace shigowarku 'daxo naga SAILUBAH daga dukkan alamu tayi kuka Yanxu kuma kafitoh kana Murmushi wai me yasa Sam bakaso kaganta cikin kwanciyar hankaline Yace Aunty XEE kenan. Wlhi duk duniya bawanda yafini San ganin kwanciyar hankalinta Kawai batasan Auran wannan shegen ne Ni kuma dama basan shi nake ba. Saina bata haske akan hakan........ Ta katseshi da fa'din Ka hargitsata dai meyasa ka tsani ganinta da kowane 'da namiji. Yace saboda duk wa'yanda take ha'duwa dasu basa dacewa da ita Sam Ke Kinsan burunta Auran namiji me aji Kyakkyawa Me ku'di over Me kishinta Me shakarun da suka xarce nata Sosai Shin tsakaninki da Allah har yanxu ta ha'da me wannan abubuwan gabaki 'daya XEE tayi shuru. Can Tace gaskiya aa Yace hmmm Kinga Ki share kawai wannan Auran nata ba inda xaije dan xatayi rayuwa ne da Wanda ko kusa bai dace da itaba Kin santa sarai idan tace ta tsani abu bata sanshi ba tayanda xa'ayi tarayu da wannan abun cikin xaman lafiya Wlhi ta tsaneshi batasan ha'dinta dashi yanxu Tayi nadamar saninshi Ki rubuta Ki ajiye ba'inda Auran sun nan xaije Idan kin shiga ciki yanxu dan Allah kice tadena kukan ya isa haka Na barki lafiya. Yana fa'din haka ya wucceta ya ficce daga gidan XEE tabishi da kallo baki sake Kana tayi 'dakin khakha. Har lokacin ko SAILUBAH kuka take ta kalli XEE cikin kukan Tace yaxanyi da RAMADAN XEE yaxanyi dashi Tace hakuri SAILUBAH hakuri xakiyi dashi Tace na rasa me yake damuna akansa.... XEE Tace hmm nihar narasa wane tunani Xanyi akanku....... Wannan dare duk ya rikita mutane hu'du 4 idan ka cire XEE da KHAMIS Wanda yanxu yake tare da ita kusan qarfe tare da rabi na dare. *Luv*💔 suke xugawa tamkar xasu ha'diye junansu Sam XEE manta kanta take idan tana tare da KHAMIS Ya kalleta cikin wani yanayi Yace my Luv Tace na'am sweetheart Yace dama ace yanda muke xaunan nan matsayin ma'aurata muke Tace lokacin na xuwa MENI Yace kinga mun kusa gama skull ya kamata iyayanmu Susan da xaman soyayyarmu. Tace mu qara lokaci ka'dan sweetheart Yace aa fah. nagaji da mafarkan ganinki da yarana inasan inga hakan axahiri Ta kallesa Tace xaka fara ko Yace kona fara yanxu dai baxai tabbata ba. Tunda masu ha'dawan basusan da xaman soyayyarmu bah ( *XEE da KHAMIS kenan*) *RAMADAN*ko Sallah Na dinga ganinshi yanayi ni Rahamat Addu'a yaketa xabgawa Amma bansan me yake cewa ba Can ya kwanta ayanda na lura yana cikin farin ciki *Sa6anin SAILUBAH* Data kwana kuka da damuwar aranta Ko wane juyi idan tayi ganinta take rungume da RAMADAN tana shaqar qamshinsa Wannan abu shiyafi damun xuciyarta Sam yau bataji Tatashi tayi lafula ba. *FAWAS ko* Rasa nutsuwarshi yayi gabaki 'daya HAMEEDA ta rikitashi Ta hanashi bacci Sam Duk juyin da xaiyi hotan fuskarta yake gani tare da jin muryarta tana mishi kurwa akunne *Ashe itama HAMEEDAN hakan take* dan har mari tasha agun Innah Hansai dan tafa'da kogin tunanin FAWAS har bata sani bah talgen Innah Hansai ya jinkice daga murhu ya xube bata sani bah Saida taji saukar mari Tace wayyo FAWAS.... Tace ubanki ne FAWAS 'din xakibar min talge ya xube Kan HAMEEDA tayi magana Innah Hansai ta rufeta da Duka (FAWAS kawo magaji)😰 Haka kawai nima Rahamat na tsinci kaina da fa'duwar gaba Ganin yanda mutane suka cika layinsu SAILUBAH dan 'daurin Aure Na kalli RAMADAN Wanda yayi kyau cikin shigar wani yadi me ruwan madara Yayi kyau sai Qamshi yake Haka FAWAS da KHAMIS ma dan anko sukayi Duk inda kakai da hassadarka saikace yes wa'yannan sun dace da'a kirasu da *~```SAMAREEN BANAH```~* HAYATUDDEEN ya kallan Yace mutuminki da annuri a fuskarshi banga wani tashin hankali atare dashi bah Nace hmm wai RAMADAN Yace eh shi Nace daran jiya baiyi bacci ba addu'a ya dinga yi Kasan me yaroqa. Yace eh gaskiya da walakin goro amiya 😀😀😀😀😀😀 SAILUBAH na kwance akan cinyar XEE xaxxa6i na cafkarta damuwarta taji ance amfasa 'daurin Auran Dan 'daxo da Asuba tasa Abbanta tayi agaba kan yayi hakuri karya Aura mata Alhaji Aminu Sai kawai ya kalleta Yace tatashi tabashi guri Toh shine take cikin wasi-wasi xai Aura mata shine ko aa.... Wasuwasin nata ya katsene lokacin da taji ance an 'daura Auran *Alhaji Aminu da *FATEEMA SAILUBAH* Ai SAILUBAH najin haka tasume RAMADAN Yace innalillahi FAWAS Yace wa'inna'ilaihirraji'un KHAMIS Yace shi kenan Ni Rahamat nace Allah yayi SAILUBAH Bata samu kanta bah har wajan qarfe biyar na yamma Lokacin 'yan Uwa da abokan axxiqi suke ta shirin kaita gidan mijinta Fa'di Take XEE ina RAMADAN. XEE Tace ya shigo 'daxu baki farfa'do ba Tace xan iya ganinshi yanxu Tace kai daka mar wiya Lumshe ido tayi batare da Tace Komai ba Acikin yamman nan suka 'dauki hanyar Abujah. Basu sami kansu sai qarfe tara na dare Wani gida ne a maitama Wanda ya hargitsa duk Wanda ya shigeshi SAILUBAH najin yanda mutane suke santin gidan wai ita dai me sa'ace arayuwarta wannan gida ai aljannar duniyane Data 'daga kanta taga bet room 'din da take ciki sanda gabanta ya fa'di dan ganin daular da aka narka a 'dakin XEE ta kalleta tayi Murmushi Tace aha Bet room ma kenan kije falanki kisha kallo. Gaskiya xakiyi farin ciki da irin daular da Aminu ya narka miki Tace ba'abinda xai sani farin ciki ayanxu kamar inji muryar RAMADAN XEE tayi dariya Tace RAMADAN dai RAMADAN dai Karki damu yana tare dake Ba qarya SAILUBAH taga irin daular da take fatan samu Saidai ba farin ciki aranta da kwanciyar hankali. Musamman Washe gari da kowa ya watse ya barta daga ita sai 'yan aiki masu fuskar rashin imani 👯👯👯👯👯 SAMAREEN BANAH 👯 👯👯👯👯👯 Su XEE sundawo gida sunnata santin gidan SAILUBAH KHAMIS ya kalli FAWAS Yace munyi missing 'din Aunty LUUVAH Tace kadai bari kawai Allah ya kareta ya xaunar da ita lafiya da mijinta KHAMIS Yace AmEEn RAMADAN Yace story....... Muna xaune daku xata dawo gida batare da sun huta da juna bah Wai meyasa tunda aka 'daura Auran nan nata baka mata fatan alkairi ne. Cewar FAWAS KHAMIS Yace bar 'dan iska insha Allah baxata fitto ba RAMADAN yayi dariya Yace kamar yanda nasaba gaya muku xance ya tabbata haka wannan mah baxai Sha ruwa bah FAWAS Yace hmm ni inata nemanta awaya na rasata KHAMIS Yace Wlhi nima 'daxuma Aunty XEE take gayamin itama ta rasata a waya. RAMADAN yayi shuru can ya ta6e baki Yace Allah yasa ba aiki ya fara mata yanxu ba KHAMIS Yace me kake nufi. Khana nufin dan xaiyi..... RAMADAN bai barshi ya qarasa ba Yace 'dan iska ba haka nake nufi ba. Ina tabbatar maka Wlhi ko kissing 'dinta baxai samu damar yiba Ya maida kallanshi ga FAWAS daya saki baki yana kallansa Yace HAMEEDA na jiran xuwanka fah. Kuma lokaci na wuccewa pls muje banaso dare yayi mana scan FAWAS yajah numfashi Yace Wlhi RAMADAN kana bani tsoro wani xubin KHAMIS Yace aha Na xata baxa kace bah..... Ta hanaka bacci na kwana 'daya idan kabari yauma ta hanaka Wlhi gobe da Asuba xakayi qauyan takai RAMADAN ya fa'da hakan dasan kawar da hiran da Murmushi akan fuskarsa FAWAS Yace kamar ko kasani. Yarinya kamar Aljana tabi ta rikitani ta hanani sukuni KHAMIS yayi murmushi dan tuno da 'dan malelan data bashi Yace kace yauma xaka qara cin wannan abun Gaban FAWAS ya fa'di cikin sanyi Yace eh. in har tace sainaci Kasan ba abinda xai hanani ci RAMADAN ya tada mota suka nufi supermarket siyayya Sosai FAWAS yayi mata Sukayi biotic ananma yasiya mata Kaya danginsu dogayan riguna da riga da siket Ya siya mata qaramar waya dasa mata layi Kana suka nufi qauyan takai HAMEEDA na ixa wutta tana hawaye wani yaro yashigo gidan nasu cikin ra'da yake CE mata tayi ba'ki Wasu kyawawa masu ku'di Da sauri tasaki Murmushi Tace kaje kace FAWAS ne Cikin san'da yaran yaje gasu RAMADAN Yace wai FAWAS ne FAWAS ya fitoh daga motar Yace kace mata eh shine Yaran yadawo ya gaya mata Tacije yatsa takalli kofar innah Hansai taga a wangale take taje ahankali ta 'dauko gyalanta dan Innan bacci take ta hangame baki... Usaina da rabi 'yayanta kuma sunfita gantali Dan haka da murna tafitoh wajan FAWAS yaba yaran ku'di ya maida kallansa kanta Yace naxata baxaki fito ba gabana yanata fa'duwa sai kuma gaki Tayi Murmushi Tace Barka da ranah Yace Barka dai ya gida. Tace lafiya lau Yace toh Madallah Tace ai baxanqi fitowa bah Yanxu hakama innah bacci takeyi shine na lalla6a na fitoh naganka kona sami sanyi araina Da Murmushi FAWAS ya kalleta Yace na 'dauka ni ka'dai na rasa nutsuwata Ashe harda ke Tace kai😳 Hmm dama haka masoya sukeji idan sun fa'da soyayya Yace wani abu ne YAYATA....... KHAMIS da suke Cikin mota shida RAMADAN Yace wannan 'Yar surutu CE RAMADAN Yace nalura kam. idan suka cigaba ko kisa tayi xata gaya masa Komai. Saurara kaji cewa xatayi takasa bacci ranar daya tafi ya barta KHAMIS yayi dariya Yace da tayi hakuri shi xai fara gaya mata RAMADAN Yace kaidai jisu ka'dan kaji Tace daka tafi ban shiga gida ba har sanda Innah tadawo Har mari nasha wajan shagalewa da tunaninka Ata qaice wannan ranar ban iyayin bacci bah. Tunaninka yadami xuciyata FAWAS ya qura mata ido Yace yayi daidai hakan dan nima hakance ta faru dani Yakai hannun shi faskarta yana shafawa ahankali yaciga da fa'din Wlhi da badan Innah bace ta mareki da anyi 'dan qaramin yaqi akan hakan Kanta tayi magana Innah ta leqo idanta ko ya sauke a fuskar HAMEEDA Wanda har lokacin FAWAS bai cire hannunsa bah Innah ta doka salati tana fa'din mexan gani haka ni Hansai FAWAS ya janye hannunsu Cikin tsoro da tashin hankali HAMEEDA Tace Wlhi innah baiyi min komai bah Kuraje yagani afuskar tawa shine yake ta6awa dan yaban magani FAWAS yabi HAMEEDA da kallo dan jin yanda ta tsara magana cikin sakwanni qalilan Ta kallesa cikin shagwa6e fuska tacigaba da fa'din. Ina hakane.... Da sauri FAWAS 'daga mata Taqara shagwa6e fuskar hawaye nasan xubo mata Tace kayi magana mana Cikin wani yanayi FAWAS ya kalli Innah Yace xan iya rantse miki da Allah abinda tafa'da hakane Innah ta gyara tsayuwa Tace Naji Ku suwaye RAMADAN yafitoh Yace aikomu akayi Tace Waye ya aiko ku Yace gwamnati CE Innah tawaro ido😳 Tace miye ha'dinmu da gwamnati Yace kayane taturo mu mu rabama mutane. Toh acikin wa'yanda xamu rabawa hadda HAMEEDA aciki Yanuna FAWAS Wannan yanada sani akan quraje shine yake tambayarta ya akayi quraje suka 6ata mata fuska Innah tasaki ranta Tace aiho toh ina kayan FAWAS yabu'de motar suka ibo kayan da suka siyama HAMEEDA suka dire mata agaba Tabi kayan da kallo Tace Naga harda kayan 'yan iska KHAMIS ya fito yana cewa eh haka oganmu na 'yan sanda yace tasasu haka ba'a yarda wani yasa mata ba. Duk Wanda yasa mata xai turo 'yan sanda Su kamashi Cikin Innah Hansai ya 'doru ruwa cikin sanyi da tsoro Tace insha Allahu bamai Sa mata Ganin tsoran data shiga yasa RAMADAN qarawa da cewa yana nuna FAWAS yace wannan 'dan shugaban 'yan sanda ne Yana San HAMEEDA dafatan Allah yasa Ki amince ta aureshi Da sauri Innah Tace Xanyi magana da ita wannan aiba matsala bane Yanda jikinta yake rawa shiyasa KHAMIS yin dariya cikin ransa yake fa'din 'dan qauye da tsoran 'dan sanda Har cikin gidan RAMADAN ya rakata da kayan suka fitoh HAMEEDA ta kafe FAWAS da ido jikinta na 'dan rawa Tace yanxu babanka 'dan sanda ne Ya kalleta ka'dan yayi Murmushi Yace Ki nutsu YAYATA idan kinasan kwanciyar hankalina Tace toh gayamin Yace aa Tace har hankalina ya kwanta Yace kema kina tsoran 'Yan sandan ne Tace Sosai mah Yace toh kidena dan ina tare dake Tace toh Inje in ha'dama 'dan malele Yace yau naci abinci basai kin wahalar da kanki ba Tace toh yaushe xaka dawo Yace ko yaushe kikeso Tace toh da daddarema kadawo Ya waro ido Yace 'dan qaramin ka'dan mana Tace toh gobe Yace Yauwa YAYATA bara mutafi Kinga dare nayi Amma kafin nan bara in 'daukeki a photo ko yau na sami cikakken bacci me da'di Tayi dariya ya 'dauketa. Kana ya bata wayar daya siya mata tadinga murna yana binta da kallan jin da'di da Murmushi Haka ya dinga nuna mata yanda wayan take da yanda in aka kirata xata amsa da kuma yanda ita xata kira da saka waqa da kashewa da kunnawa Ta kalleshi da murna Tace toh samin hotanka nima indinga ganinka Yace toh Nan yatura mata hotunan shi Tace Yauwa shi kenan Yace bashi kenan bah Tace toh miye Yace kidinga saka wannan kayan Tace toh Amma fah idan ya matseni baxan saba dan xa'acemin 'Yar iska FAWAS yayi shuru. can Yace toh muntafi Tace xansa toh karka tafi Yace Karki damu YAYATA dare ne yakeyi kinga fah kamar ruwama xa'ayi Tace toh sai goban in kaxo Yace Allah ya kaimu Amma gayamin kalma me da'di wacce xata sani farin ciki Tarufe fuskarta Tace ina sanka Ahankali ya ra'da mata akulle bai isheni bah Da ta6ara Tace toh xan gayama idan kakirani a waya anjima Yace yayi saikin jini bye bye Yashige motar ta'daga mai hannu tana fa'din karka kalli wata mace fah Yace ke ka'dai ce☝🏻 RAMADAN yajah motar yana qaryane yanada Aymana Bata jishi ba ta shege gidansu da murna 👯👯 Qarfe Tara FAWAS ya kirata Lokacin tana 'dakinta Wanda ya kasance daga kayanta sai taburmar kunciyarta Jiran kiranshi takeyi tun bayan isha Tana ganin kiran ta'dauka da sauri tana fa'din salamu alaikum Yace AmEEn wa'alekis-salam Tace ka sauka lpy Yace lpy lau lau Tace toh Nagode Allah Yace gayamin meya faru Bayan tafiyata Tace ina shigowa gida nanuma innah wayar da kaban saitaja tsaki tace in bata guri Can Tace min wai ina sanka Nace eh Tace toh ai shi kenan Na San ta tsorata ne daku tunda kuka ambaci 'dan 'yan sanda Yace toh tabar miki kayan nan Tace ba'abinda tata6a dan ta tsorata Sosai Yace toh yanxu gayamin Kalmar da kikace saina kira xaki gayamin Tace toh ka rufe idanka 🙈 FAWAS ya gyara kwanciyar shi kan gadan RAMADAN Yayi Murmushi Yace na rufe Tace toh kaine farin cikin na Kaine me sani nisha'di A kwana biyu ka hargitsa min tunanina. Bana fatan kabarni ko da wasa Ina sanka Sosai🙈 Ta qarashe da rufe fuskarta kamar yana gabanta FAWAS yayi Murmushi yama rasa mexaice mata. Wlhi shi mamaki ma take bashi Yace nima ina sanki Sosai da ace kina tare dani yanxu dana nuna miki *WATA RAYUWA*. RAMADAN ya kalleshi Yace 'dan iska duk abinka saika 'daga mah wannan qafa FAWAS ya shareshi yaci gaba da fa'da mata kalamai masu kashe jiki Tace toh Xanyi bacci Yace toh kiyi mafarkina Tace toh Ya kashe wayan Yana kallan RAMADAN Yace basai ka fa'da ba wannan nata na cikin gidana ne Kasan Allah xan gayama Dady Aure nakeso dan inasan in wayar da ita da wurri RAMADAN Yace dayafi kam Kafin ka lalatata mata tunani. KHAMIS Yace nayi gun Aunty XEE sai jini Suka bishi da kallo FAWAS Yace yau inasan mukai uku a club RAMADAN Yace imma biyar ne mukai ya rage min qewarta Sosai. FAWAS Yace wah RAMADAN ya kallesa ka'dan Yace farin Cikin ruhina FAWAS yayi dariya Asma'u ko Amina RAMADAN ya waro ido Yace wama naba hutu a cikinsu. FAWAS ya harareshi yace ban sani bah Kan yayi magana wayarsa ta'dau qara Yana dubawa yaga shahuda ce Tsaki yajah Yace Wlhi baxan 'dauka bah FAWAS ya leqa wayan ganin shahuda yasa ya fashe da dariya Yace kai wannan 'yar naci ce RAMADAN Yace bar shegiya kullun ni kenan a tsarata tamayar dani me magana kamar aku......... 👯👯 Jama'a mulequuuu SAILUBAH... SAILUBAH tanemi wayanta sama ko qasa ta rasa. Ita kuma da kanta ta ajiyeta Bayan tafiyarsu XEE Tafitoh falan nata taga wata 'yar budurwa kyakkyawa haka tana kwashe kayan abincin dasu XEE suka 6ata Tace ke bakiga waya ba da Allah anan gun Tace aa Saidai yanxu Alhaji ya 'dauki wata akan kujera ya futa SAILUBAH tayi shuru wato ya shigo ya fitta bai nemeta ba Tace Samsung ko Tace tabbas ita nagani ahannunsa Tace ke miye aikinki agidannan Tace jiya aka kawoni wai xandinga temaka miki da aiki A ina kike Tace suleja Owkie SAILUBAH Tace tashige bet room. Dare yayi SAILUBAH taji ango baixo gareta ba. Har safiya Abin fah yabata mamaki yanda taga ta'dau sati ba Ango ba alamarsa Saidai taci abinci tayi wanka tayi kallo damuwa da kewar gida da RAMADAN 'dinta ya dameta Yau dai ta'dau alqawarin saitayi waya da RAMADAN ko XEE da Abbanta Amma me duk tanemi waya agun 'yan aikin sunce basu da waya Hankalin SAILUBAH yatashi taxauna gun shaqatawa tana tunanin me Alhaji Aminu yake nufi da ita ya 'dauke mata waya bata ganinsa me yake nufi da hakan Kamar ance takalli can ta hango shigo yana fitowa daga motarsa Wani shashi taga yayi shida Wasu yara uku biyu Maza 'daya mace Aiko Tatashi tanufi shashin fatanta taga dama anan yake kwana kuma me ya ha'dashi da Yara Taxo daf da shiga falan gun wani murtuqeqen mutum Yace sannu Hajjiya wani abu kike buqata....... Kan tayi magana sai taga wani qatan mutumin baqi qirin dashi yaxo ya wucce da sauri da kan yarinyar da taga Alhaji Aminun ya shigo da ita. Wato anfille mata kai ga jini nan kaca kaca ahannun mutumin Sam bai lura da itaba yashigesu ya shiga wani 'daki da kan yarinyar ba gangar jiki......... Kan SAILUBAH yajuya hankalinta ya bala'in tashi Tayi mutuqar shiga furgici. Ainan take taxube sumammiya........ Wannan qatan mutumin ya'dauketa kamar wata baby ya kaita shashinta. Kana yaje yagama ogansu Alhaji Aminun Hajjiya fah taga kisan da yayi Cikin maseefa Alhaji Aminun yace ya'ayi kabarta taxo tagani Yace nima ganinta kawai nayi Yace yanxu tana ina Yace nakaita shashinta Ya tashi ya nufi gunta cikin xafin rai Wanene Alhaji Aminu Alhaji Aminu wanine Wanda ya taso agidan marayu Bashi da komai bashi da kowa Daya mallaki hankalin kan saiya tsere daga gidan marayun Ya fantama garin Abujah Anan yasamu wani ogansa meyin harkar ma'digo da qananan yara da manya kuma 'dan ungiya Wanda duk sati saika kawo jinin yarinya qarama wannan xaunanne ne Aminu ganin irin ku'din da ogan nasa yake sake masa shi yasashi cemai yanaso ya xama kamarshi Ogan yayi Murmushi Yace xaka iya kisa kuma kasha jini kuma kullun akayi amfani da yara da manya ishirin arana Aminu Yace eh kai. inhar xan xama me ku'di kamarka Ogan yayi Murmushi Yace toh daga yau kaxama Alhaji Aminu A sati 'daya kacal Alhaji Aminu yaxama cikakken me ku'di Yaga SAILUBAH ne abikin Saudat da yaxoma abokinsa taya murna Sai hankalinsa ya tashi akanta yaji yana San ya mallaketa a matsayin mata Gashi shi ba iyayene dashi bah Nan yasa amasa bincike akanta da kuma Abbanta Nan aka bashi tabbacin Abbanta yayi ku'da kuma ita tana da burin Auran me ku'di Yace toh acikin wa'yanda sukayi aiki a qarqashin Abban nata da can'din anemo masa 'daya☝🏻wanda yake cikin talauci yaxama uba agaresa dan maganar gaskiya xai Auri SAILUBAH dan tayi mishi tako ta'ina Nan suka samo masa Malam saluhu Wanda Abban SAILUBAH yayarda da gaskiyanshi da Amanarsa Alhaji Aminu ya cikasa da ku'di da siya mishi qaramin gida da xuba mishi 'danyakun abinci kala kala Sannan ya gabatar mishi da 'kudirinshi nasan mallakar SAILUBAH gashi bashi da iyaye yanaso ya xama uba agareshi Sam Malam Saluhu bai wani yi mishi gaddama ba. ya amince da 'kudirinsa tunda yanxu rayuwar taxama babu🙅🏼. marasa tsoran Allah komai akace suyi yi suke dan kare kansu daga yunwa. To yanda akayi kenan Alhaji Aminu yasamu SAILUBAH batare da wata matsala ba _______________ Da xafin rai yashiga falan SAILUBAN...... Saidai ganinta kwance kan kujera asume shiyasa shi 'dauke fushin nashi ya xauna daf da ita yana qare mata kallo musamman kyakkyawar fuskarta. Ya xubama breast 'dinta ido ya lumshe idon dan bashi da damar amfani da mace wannan dokace a kwungiyarsa Ya dinga bin kowane lungu da saqo na jikinta da kallo Maseefar sonta na qara mamaye masa xuciyarsa. Yaji aduniya ba abinda yake so kamarta. Yayi murmushi Yace abayyane shegiya kintara abubuwan more rayuwa da yawa. Wannan duk Wanda yanemi hutawa dake xai more Sosai 😍 . [6:43PM, 27/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Ya 'dauki ruwa ya watsa mata... Ta farfa'do ta xubamai ido Nan take ta tuno meya faru Da sauri tatashi ta kallesa sama da qasa xatayi magana.Yace dakata. Nasan me xakice bara nabaki haske Ni 'dan ma'digo ne kuma 'dan kwungiya me kisa nasan Kinga kisan da nayi Karki tada hankalinki akan hakan pls Tace kutumai uba.... Me kace... Karna tada hankalina Wlhi qarya kake mugun axxalimi... Narantse da Allah saika sakeni Ya tashi da waro ido Yace saina sakeki fah kikace. Tace kwarai Yayi dariya Yace canja tunaninki dan Wlhi baxan sakeki bah Karki damu xan sama miki ramari masu lafiya kamar goma kixa6i 'daya a cikinsu Wanda xaki dinga hutawa dashi Ina sanki SAILUBAH Na aureki ne kawai dan in dinga ganin kyakkyawar fuskarki da surarki Ina San ki saki ranki dan xan mallaka miki duk wani Abu da kike buri arayuwarki Cukumeshi SAILUBAH tayi cikin maseefa Tace kai ka Isa ka rainamin hankali Wlhi kayi nadamar sanina dan saina tona asirinka 'dan iska mugu axxalimi mara imali 'Yar yarinyar nan me tasani meta sani daxaka fille maka kai Saika sakeni Yace ke kina da hankali kuwa Taqara cukumeshi Tace bandashi Xanci uwarka im baka sakeni ba Nafika maseefa da tashin hankali kwanciyar hankalinka 'daya ka sakeni Yace ni kuma baxan sakeki bah Bari kiji Wlhi inxaki ihun duniya ba Wanda xai jiki agidan Ba kuma Wanda xai barki Ki fita daga gidan. Sannan xanja miki kinne Karki qara gangancin cukumeni danni...... Aikan ya qarasa SAILUBAH ta falleshi da mari ji kake tassss Taqara cukumeshi Tace natsane ka bana qaunarka Wlhi in kana nema xaman lafiya karabu daniii👈🏻 Da matuqar mamaki Alhaji Aminu yake kallan SAILUBAH Yace ni kika Mara Tana niyar bashi amsa ta hango wayarshi na shirin fa'diwa daga ajjiwun wandansa Aiko tayi saurin xarota ta sakeshi da fallewa da gudu xuwa bet room 'dinta ya bita da nashi gudun Aikan yakai tasaka key ta xareee Cikin kuka ta fara saka numbar Abbanta bai shiga ba Aiko tayi saurin saka numbar RAMADAN tana kuka duk hankalinta atashe Lokacin RAMADAN Suna shirin xuwa qauyan takai shika'dai FAWAS da KHAMIS suke jira amota ya tsaya saka wani takalminsa Kwana hu'du kenan suna jelan xuwa qauyan dan FAWAS ya Riqe wutta Sam baya wasa da xuwa gun HAMEEDAN sa..... RAMADAN Ya picking da Aloo Cikin kukan SAILUBAH Tace RAMADAN RAMADAN RAMADAN na mutu na lalace Gaskiyanka ne meshan jinine me kashe mutane ne 'dan ma'digo ne 'dan ungiyane xai kasheni Wlhi kasheni xaiyi RAMADAN..... Da tashin hankali RAMADAN Yace Ki nutsu Auntyna kidena kukan nan kimin magana Cikin nutsuwarki pls Taqara fashewa da wani kukan...... Da sauri RAMADAN ya xauna yana cewa Naji Tace ka fahimta Yace eh Tace xai kasheni im baka xo bah. Yace addu'ata akanki baxata barshi ya ta6amin lafiyarki bah Tace RAMADAN Yace Auntyna Tace wannan wayarshi CE yanxu nasan Komai akansa Bayan tunda akayi Auran banga idanshi ba. Yace Karki damu ba abinda xai miki Tace kaxo yanxu katafi dani dan Allah Ya kalli agogo yaga kusan uku Yace xanxo gareki Auntyna Amma kidena kukan nan kuma Karki nuna mishi munyi waya....... Bu'de 'kofar taji anaji Ta qara fashewa da kuka Tace ni Wlhi kaxo yanxu kaga yana qoqarin xuwa gareni Yace toh kashe wayan Ki goge numbar tawa saiki qara kirana Tace baxan katse ba. Cikin maseefa Yace ke wai wacce irin wawiyace Nace Ki kashe kigoge numbar tawa Sannan Ki qara kira Nan take ta kashe tayi yanda Yace mata Amma sai yaqi 'dauka........ Daidai nan Alhaji Aminu yayi nasarar bu'de 'dakin Yana shigowa ta cilla mishi wayan tasa Ya 'dauka yafara duba wa takira Nan yaga numbar Abbanta yakira yaga bata shiga Sai yakira RAMADAN nan ya 'dauka Yace Waye kai. RAMADAN Yace RAMADAN ne Alhaji Aminu Yaja numfashi Yace Qanin SAILUBAH Yace eh kai Waye Yace mijinta ne RAMADAN Yace ayya yanxu nake shirin kiranka Allah yasa lafiya dan naga miss call har uku Alhaji Aminu Yace ita takira Ashe baka 'daka bah Yace eh ban 'dauka ba dan ina toilet lokacin Yace toh yanxu na fita idan nashiga gidan anjima xan kiraka kugaisa Yace toh nagode Aminu ya kashe wayan yana kallan SAILUBAH da murmushin mugunta Yace kinci sa'a ina sanki... Yana fa'din haka ya ficce daga 'dakin SAILUBAH ta rushe da kuka wiwi RAMADAN ya tashi yana safa da marwa fa'di yake am sorry Auntyna........ Abin da RAMADAN yake ta fa'di kenan yana ciga da safa-marwa FAWAS yashigo yana fa'din ka shanyamu fah Ya kallesa Yace baxan iya xuwa ba kuje kawai FAWAS Yace me yasa Yace yanxu Auntyna ta kirani........ Da sauri FAWAS ya katseshi da kar6i wayan nashi da murna yake cewa Aunty LUUVAH Yace eh Yace nayi missing 'dinta ina number na kirata pls. RAMADAN ya dafa FAWAS Yace akwai matsala Jikin FAWAS a sanyaye Yace wacce irin matsala. Kar dai fatanka ya bita Yace nasan xai bita Amma ba kamar yanda na xata ba Kashare kawai xan gyarota..... FAWAS yayi shuru Yace Allah Sarki Auntynmu...... KHAMIS ya shigo ganin yana yinsu Yace lpy FAWAS Yace hmmm fatanshi ne yake san bin Aunty LUUVAH KHAMIS ya waro ido Yace what Tana ina yanxu RAMADAN yayi Murmushi Yace tana gidanta mana Fahimtar dani pls Naji gabana ya fa'di am serious. RAMADAN Yace kirana tayi yanxu muka gaisa daga yanayin muryarta ya nuna min akwai matsala. KHAMIS ya xauna kan kujera cikin sanyi Yace wayyo Allah Aunty LUUVAH Allah ya kareki Amiien FAWAS Yace RAMADAN Yace karku damu xan gyarota cikin sauqi. Inaga mah gobe xanje Abujan in ban ganta bah hankalina baxai kwanta ba FAWAS Yace amma tare xamu ko RAMADAN yayi Murmushi Yace kadinga cika alqawari a rayuwarka hakan xai qara maka daraja da kima ako kake Nasan yau ka fasa xuwa ga HAMEEDA inaso gobe kaje gareta pls KHAMIS Yace saimu tafi tare RAMADAN ya qara yin Murmushi Yace kaima kagare man. Kasan Aunty XEE da ru'dewa bana San tasan wani abu pls Kubarni naje. akwai waya ai nadinga muku bayani Yanxu dai muje ga Aunty XEE tayi min bayanin inda gidan nata yake...... Sun sami XEE a harabar gidan tana wanke gyalinlikanta sai surutu takeyi ita 'daya cikin damuwa Duk suka fito daga motar ta sakar musu Murmushi Tace kaga *SAMAREEN BANAH* Na Aunty Rahamat daga ina haka kuma xuwa ina KHAMIS ya saka hannunshi cikin wankin yana tayata da jefah mata wani kallo irin na tuhuman nan FAWAS Yace daga gida Aunty... RAMADAN ya xauna kusa da ita Yace Aunty XEE bayani xakimin akan inda gidan Auntyna yake Ta kallesa da sauri tace aha..... Yanxu kuma kana buqata ne Yace Sosai mah dan xuwa xanyi gobe Tace hmm yanxu nake magana kamar wata ta6a66iya akan na rasata awaya kuma gabana sai fa'duwa yake Sosai akanta. Tafa'da da damuwa akan fuskarta... RAMADAN Yace hmm Karki damu insha Allah ba wani Abu. Tace Allah yasa Yace AmEEn Nan tayi mishi bayanin gidan. Yako fahimceta Sosai dan bayau yasaba xuwa Abujah ba dan Qanin Dadyn shi acan yake Tace kushiga falo mana RAMADAN ya tashi Yana cewa aa Ya maida kallansa ga KHAMIS daya xage yana tayata wankin. Yace muna jiranka a waje Yace OK. Suka fitta XEE takalli KHAMIS Tace my Luv baka iya wankin nan ba pls bar shin kawai Ya kalleta yayi Murmushi Yace dama ke kike wanki ina injin 'dinku Tace aa yau dai nayi niya ne bakaga bashi da yawa ba kuma dan ba wutta ne Yace toh kidena bana so Me yasa Hakka dai Fa'di dai dalilinka Jiya na barki kina mura. Har yau bata canja xani ba. Kin wani kama wanki da yamman nan. Kalan Ki jaxa min tashin hankali ciwan yafi haka muni ko. Tayi Murmushi da kallansa yanda ya 'daure fuska shine abunda ya burgeta Tace nayi lefi Ya harareta Tace toh am Sowie Yace daga yau...... Tayi saurin katse shi da cewa. Baxan sake bah Yace Promise..... Tace Aha promise Yace gashi mun gama a ina Xan shanya miki Tace xan busar a injin naga sun kawo wutta kalli Yace basu burge bah Tace yanxu ina xaku Yace da wai qauye Amman mun fasa Tace mexa kujeyi can Yace xance Wajan wah Wajan wata kyakkyawa Miye ha'dinka da ita Yace ha'a SO mana Tatashi cikin maseefa Tace toh tashi kaje sai ka dawo Shima tashin yayi yana murmushi Yace ki temaken Ki Kawar da wannan fushin naki ko nasamu nutsuwa Ta gallamai harara fuska 'daure Tace kafita kafin raina yafi hakan 6aci Yace kwantar da hankalinki my luv Ki sakarmin mara dan da gaske kin sani jin futsari... Na rantse miki da Allah ba budurwata bace Tayi Murmushi da cewa ban yarda ba Yace ki yarda pls ina tare dake baxan ta6a ganin kyawun wata 'ya mace bah Tace har kasa hankalina ya kwanta. Je kayi futsarin karya dameka Ya harareta da cewa hmm gidan surukai fa nake rufamin asiri kar wani yaji Tace dan kayi futsari Ya shafi gefan fuskarta da murmushi Yace Ki kulamin da kanki bye Tayi Murmushi Tace bah bye my baby Yafita yana Murmushi da 'daga mata hannu XEE ta 'dauki butikin wankinta tayi ciki xuciyata cike da qaunar masoyin nata . [2:08PM, 29/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Misalin qarfe takwas ne 8:00pm ne na dare RAMADAN yasami mahaifan nasa a falo Suna hira cikin kwanciyar hankali Ya xauna kusa da Dadyn nashi bayan ya gaidasu Yace ina San xuwa Abujah dad Dadyn nashi ya waro ido Yace me yasa Yace xanga Auntyna Sannan na da'de banga Dadyn Yusra ba Dadyn shi yayi shuru Yace skull fah Yace akwai sauran lokaci ba damuwa Dadyn ya gyara xama cikin damuwa Yace yaxo garin Abujah yau kwanansa uku bana San Su ha'du Momy tayi saurin cewa bafah ni ka'dai bace Cikin sauri Dadyn yanemi gyara kansa da cewa Nace wani abu ko RAMADAN ya kallesa da mamaki Yace kace mana dad Waye shi da bakasan na ha'du dashi Dadyn Yace ba dakai nake nufi ba RAMADAN ya ta6e baki Yace Owkie yanxu dai afara min shiri dad Dadyn ya kalli momy Yace afara mishi shiri Cikin damuwa Momy Tace toh RAMADAN Yace ina buqatan ku'di dad na hannuna sun qare Yace kaje 'dakina ka 'dauka RAMADAN ya manna mishi kiss a goshi Yace tnx my Dady. Yayi shashin Dadyn da murna Momy ta gya'da kai Tace akwai matsala Dadyn RAMADAN Yace babbama kuwa Washe gari RAMADAN ya cale garin na Abujah dake jirgi yabi Baiyi mamakin ganin direban Su Yusra yana xaune xaman saukar shi ba Dan haka suka tafah da Adam direba Yace mutumina ka ha'du fah. Kaga yanda ka girma RAMADAN yayi Murmushi Yace Yaya Adam kenan har yanxu kananan da barkwancin ka Yace toh yaxanyi RAMADAN bayan gaskiya nake fa'da RAMADAN Yace kaga Malam muje daga nan ka 'dorani akan inda katsaya Da dariya Adam ya tada motar Ayanda RAMADAN ya fuskanta gidan Auntyn nashi bayi da wani nisa da gidan kawun nasa Sun isa gidan babban gida murna ta cika gidan Wlcm Ya RAMADAN Wlcm Baiyi mamakin farin cikinsu ba dan yasan masu qaunarsa ne Su uku ne yaran gidan Amar shine saran RAMADAN watanni RAMADAN ya bashi Sai Yusra wacce take maseefar son RAMADAN tun tana qarama take sanshi sai Ameer qaraminsu yaro me hankali Cikin Murmushi Amar Yace sannu dai brother. RAMADAN yayi Murmushi Yace Yauwa na sameku lafiya Yace lpy lau Wlhi Toh Madallah. RAMADAN ya fa'da da maida kallansa ga Yusra Yace qanwata yadai rufe bakin mana Tace Ya RAMADAN kenan nayi farin ciki Sosai da wannan xuwan baxatan da kamana Yace naji da'di da kika ji da'din hakan Dady da momynsu sai Murmushi suke dan Allah ya 'dora musu san RAMADAN Suna sanshi Sosai Dady Yace jiya ai Dadyn naka yake gayamin wai haka kawai kace kanasan xuwa garemu Yace eh Dady kuma inasan Ganin Auntyna mah Momy Tace SAILUBAH ko Yace eh Momy ita Yusra Tace xan rakaka in xakaje gareta Yayi Murmushi Yace ai kuma tunda naxo shikenan fah na shiga uku agunki Duk sukayi dariya ya tashi yana kallan Amar Yace toh brother muje inyi wanka in huta... Dady Yace badai har ka qoshi ba Yace ai naci da yawa Yusra tayi dariya Tace nifah na dafa maka Yace hmm ban yarda ba dan nasan baki iya girki bah Tace Allah nice nayi Yace na yarda dama nasan qanwar tawa ta iya girki wasa nakeyi tayi dariya.... Ya tasa Amar agaba sukayi shashinsa Bayan RAMADAN yayi wanka ya miqe a gado yana san yin tunanin Auntyn tashi da yanda xaije gareta gobe. Kiran wayan shi ya katseshi Yana dubawa yaga shahuda..... Da jan tsaki ya picking da Alo Tace haba RAMADAN lefin menayi kadena 'daukar wayata Yace wane ke da lefi ai bakya lefi 'Dan jini ka'dan kiji Tace ina ji Yace kwana biyu ban riqe wayar bane shi yasa naketa kar6ar hukunci agun mutane pls kar kema Ki hukuntani dan Allah Tace wane ni Kana ina ne yanxu Yace bu'de kunanki kiji dakyau Tace aha na bu'de Yace ina garinku kuma inda yake shashinku Tace dan Allah fah Yace fa'di abinda xan miki ya tabbatar miki da hakan Tace yanxu naganka Yace wa'yanda nake gidansu baxa su barni fitta yau ba Tace toh gobe na ganka Yace Allah ya karmu Tace bara na barka ka huta gajiya ko Yace Saidai ban gaji da jin dad'dar muryarki bah Tace hmm baka da dama Wlhi Yace Gaskiya 👯 wata sabowa inji 'yan caca👯 Al'amarin tafaru ne a ranar Misalin qarfe goma na dare 'Yan fashin suka shiga gidansu shahuda bayan sun buge kawukan masu tsaran gidan da ma'aikata suka shiga cikin babban falan gidan. Duk Suna falan Suna hira Shahuda. Dadynta da momynta sai wani 'dan uwanta 'dan Qanin Dadyn nata 'Yan Fashin nan suka musu dirar makiya Su biyar Nan suka kwanta da tashin hankali 'Daya daga cikinsu Yace ku'di ko rai Shahuda ta kalli Wanda yayi maganar cikin sauri jikinta na rawa Tace RAMADAN😳 Saurayin ya kalleta da mamaki Yace a ina kika sanni Tace nice shahuda da mukayi magana 'daxo dakai Ya 'dauke kallansa daga kanta xuwa ga mahaifinta cikin 6acin rai Yace bakaji me Nace bah Yace Naji samarii ku'din Suna cikin 'daki. Yafa'da cikin matuqar tsoro.. Saurayin da shahuda takira da RAMADAN ya kalli Wasu maxaje biyu yayi musu nuni da 'dakin Nan suka shiga cikin gaggawa suka binkico ku'din suka fitoh da direwa a gabansa Saurayin yayi Murmushi Yace ba wa'yannan bane Cikin tashin hankali Dadyn shahuda yanuna wani 'daki Yace Suna can Saurayin Yace kaqara yin kuskuran nan Wlhi saina 'dauke ka Cikin sauri mutane Biyun nan sukayi 'dakin da yayi nuni Aiko saigasu da kinki memiyar jaka Saurayin Yace dakyau Alhaji. Katara da yawa ka qara Tarawa sufi haka xai qara turomu muqara amshewa mun barka lpy Har sun kai qofa..... Shahuda Tace Allah ya isa tsakanina dakai RAMADAN Duk samarin suka juyo da sauri Saurayin ya dawo kusa da ita Yace mai maita abinda kikace..... Xatayi magana Dadyn nata Yace ina neman mata afuwa Saurayin ya 'daga mishi hannu Yace ke agidan uban wah ma kika san sunana Shahuda tayi shuru..... Yako daka mata tsawa. Cikin rikicewa Tace a supermarket 'din jifatu na garin Kano mana. Har kayimin 6ari kaban hakuri nabaka number na kaban taka. Ko 'daxo ma ai munyi waya kacemin kana cikin garin nan xakaxo gareni gobe Ashe kaxo yashe mahaifina ne. Ya durqusa ya kama fuskarta yakai bakinsa cikin nata yabata wani make✔ kiss me tsayawa arai Yace shegiya Kinga 'dan saurayi ko. Nafi qarfinki Wlhi Haka kawai kin shirya magana dan kinaso nayi kissing 'dinki ko Ta girgixa kai cikin matuqar 6acin ran abunda yayi mata Yace sunana RAMADAN kamar yanda kika fa'da Amma ni ban ha'du dake bah. Dan ban ta6a xuwa wani gari waishi Kano ba Dan haka ki kula idan muka sake ha'duwa kika nuna kin sanni Wlhi saina bundige kanki Yana fa'din haka suka bar falan. Iyayanta suka fashe da kuka danjin tashin motar SAMAREEN...... Tofah😳. Fa'di shahuda take Wlhi na sanshi Dady Wlhi na sanshi Ya daka mata tsawa da cewa in baki rufemin baki ba saina dan daqaki Wlhi Tayi shuru Shima shurun yayi ya tashi yana safah da Marwa...... Can Yace nasan Wanda ya turoshi hmmm xamu ha'du dan ba abin da xai hanani ramawa Momynta Tace wai har yaushe zaku dena irin wannan abinne Cikin fusata yace ban sani bah. Kina kallan uban dukiyar da suka tafi da ita Amma kina San cewa in bari Tace hmm Allah ya baka hakuri ya kuma ganar daku Yace Amiien Shahuda tabisu da kallo tanasan fahimtar wani......... Yusra CE ta shigo 'dakin da RAMADAN yake tana tafiya ahankali ahankali har taxo gareshi Dake ya juya mata baya Sam baisan da shigowarta ba Sanda yaji qashin turare ya doki hancinsa yayi Murmushi dan yasan Yusran CE Yace Wlcm my qanwa Tayi dariya Tace naso na baka tsoro Yace ahaa Me ya kawoki da wannan lokacin 10:37pm Tace gani nayi Ya Amar yana can ga budurwarshi kai kuma ya barka kanata aikin tunani. Shine Nace bara naxo na tayaka hira Yayi Murmushi Yace hmm qanwata kenan Ai baije ko ina ba yana toilet Yama xa'ayi yabarni ni 'daya haka... Tayi saurin rufe bakinta tana dariya Tace Allah naxata ya tafi garetane Kasan fah ba qaramin Santa yake ba Banyi tunanin xai iya in xuwa gareta yau ba. Kan RAMADAN yayi magana Amar ya fitoh daga toilet Yace toh munafuka brother yafimin ita.... Xan iya hakurin ganin har tsawan lokacin daxai tafi Tace La...... Ya katseta da fa'din. Jeki pls kafin im mangareki Yusra sanin halin yayan nata yatasa kallan RAMADAN Tace sai da safe Da murmushi Yace mutashi lpy my qanwa Nanfa ta fucce Amar ya kalli RAMADAN Yace brother naga kamar kanada damuwa Yace kabari kawai. Ina neman wata mafutace tun 'daxo Yace koxan iya sanin matsalar Yace gidan Auntyna nakesan shiga Saidai megidan nata 'dan group ne Tunda akayi Auran ya rabata da wayanta bayasan kowa yaje gareta dan yasan tasan sirrinsa meyake yi Ina fatan kagane yaran nawa ka fahimceni Amar yayi Murmushi Yace hmm na fahimceka man. Ina garin nan ban fahimci wannan yaranba ai banyi ba tashiga hannun 'dan iska Dan agarin nan kam irinsu Su kukafi Yawa Ko ina kashiga Wlhi sune. Sunfi masu gaskiyan yawa RAMADAN Yace mafuta..... Amar ya tashi Yace 'daya CE Shine kafara siye me gadin gidan da maqudan ku'da'de RAMADAN yatashi Yace eh nima nayi tunanin hakan Shiyasa dana tashi xuwa ban dawo da ku'di ka'dan ba Amar Yace idan basuyi ba akwaisu guna RAMADAN yayi Murmushi Yace xama suyi........ 😰😰😰 Washe gari? SAILUBAH tana kwance afalanta sai saqa da warwara take tasan tunda RAMADAN Yace mata xaixo toko insha Allah xata gansa ko dako xata qara kwana 'Dari tasan duk inda hankalinsa yake yana kanta Sai dai gabanta na fa'duwa idan ta'daga kanta takalli makeken gidan nata da kuma masu tsaran nasa. sai taji gabanta ya fa'di. Takuma shiga tunanin ta'ina xai shigo har tafi da ita batare da an'ankare dasu ba. Tun shekaran jiya rabanta da wanka. Dan afurgice take da Komai. Tayi nadamar burinta nasan Auran Alhazawan garin Abujah. Masu ku'di meyawan gaske Ashe kallansu kawai takeyi dan yanke kan mutane suke susha jini. Ku'din bana Allah da Annabi bane Duk saitaji tatsani kanta da duk wani 'dan garin Abujah (SAILUBAH kenan ba dukka bane aka ha'du aka xama) Da qar dai yanxu Tatashi tayi wanka tagyara kanta Jirine yake ibanta dan tamanta rabanta da abinci Duk Komai na gidan tsanarsu ta dirshi aranta Da kanta tashiga kitchen tayi farfesun kifi ha'de da indomie Tabaje taci taqoshi kana tadinga kiran sunan Allah da salati ga manxansa manxanmu..... Da qarfe biyu RAMADAN yanufi gidan Auntyn tashi batare da 'dan rakiya bah Cikin sa'a yaga megadin gidan ya fitoh yana Alwala akofar gidan Cikin girmamawa RAMADAN ya gaisheshi dayin yunqurin shiga gidan... Amma sai megadin ya katseshi da fa'din samaree wa kake nema RAMADAN ya dawo gareshi Yace gun YAYATA naxo Yace me sunanta Yace SAILUBAH Shuru me gadin yayi da tsaida Alwalar tasa can Yace kayi hakuri samaree banan bane Cikin damuwa RAMADAN ya kalli gidan xuciyarshi tana gaya mishi Wlhi gidan ne kuma Auntyn shi na ciki Yace dan Allah BABAH kamin rai inganta.... Da sauri me gadin ya katseshi da fa'din baxan maka qaryaba samaree kaje gidan gaba qila shine RAMADAN ya rausayar da kai yanemi guri kusa dame gadin ya xauna Yace xan baka tsabar ku'di daga naira 'daya har million indai xakamin hanyar daxan ganta Megadin ya waro ido Yace million 😳 RAMADAN ya gya'da mishi kai Cikin sanyin yanayi Yace axahirin Gaskiya samaree nan ne gidan. Saidai baxan iya temakwanka ba. Gashi naji kwa'dayin ku'din daka ambata baxan 6oye maka ba RAMADAN Yace me yasa baxaka iya temako na ba Megadin ya numfasa Yace xan gaya maka ne dan naji qaunarka araina RAMADAN ya gyara xama Yace ina jinka baba Megadin Yace megidan nan Alhaji Aminu ya garga'di duk Wanda yake cikin wannan gidan akan duk wanda yaxo akan dangin Matarsa ne SAILUBAH kar'a barshi ya shiga dan tagano koshi Waye Duk wanda ko yayi gangancin barin wani nata yashigar masa gida toko Wlhi saiya kashe shi In yana da iyali takansu xai fara Kagako samaree ni inada mata da yara aqauye inajin da'din aiki dashi dan baya tauyemin hakkina. Kaga ya dace in barka kashiga RAMADAN ya girgixa kai Yace Gaskiya bai dace kabarni ba Amma inaso kamin temako 'daya shine ga wannan..... Ya miqa mishi wata takadda yaci gaba da fa'din kasan yanda xakayi ka bata dan Allah Cikin tsoro megadin Yace baxan kar6aba samaree dan duk abinda xai jawomin matsala da me gidana bana san kusantarshi RAMADAN ya karkace ya xaro mishi bandin 'din 'yan dubu dubu guda 'daya ya dire mishi kan cinyarsa Yace kamin rai babah itace farin ciki na Cikin sauri me gadin ya saka ku'din a ajjihu da kar6ar takaddar ya saka ta a ajjihun itama Yace jirani yanxu xan kai mata in dawo.... Bai jira cewar RAMADAN ba yashige cikin gidan da turo qofar da qarfi RAMADAN yayi Murmushi abayyane Yace shegu masu gadi.... Wata motace tayi parking a gaban RAMADAN Wani saurayi ya fito yana Sosa qeya Cikin girmamawa Yace Allah yajah da xamaninka oga👏🏻 Me kakeyi anan Abin yaba RAMADAN mamaki dan baisan saurayin bah Cikin tuhuma Yace kai Waye a ina kasanni Saurayin ya kallesa da sauri Yace nine isma'il fah😳 Cikin raini RAMADAN Yace da xaka shiga motarka kaqara gaba da kayima kanka gata. Ba musu saurayin yashige motar tasa yanata kallan RAMADAN harya tada motar ya tafi Acikin gidan ko Megadi yayi nasarar yin shashin SAILUBAH batare da wani ya gansa ba Yayi mamakin hakan dan yasan mutum sunfi goma wa'yanda suke tsaranta Ahankali ya bu'de kofar falan yashiga ananko ya tarar da ita tayi cikin tagumi tabishi da kallo Yayi saurin durqusawa Yace Allah ya temakeki wani ne ya bani wannan nabaki yana.... Kan ya qarasa SAILUBAH ta kar6i takaddan. Cikin sauri tabu'de kuwa _Ameenci ya tabbata agareki ya Auntyna. Da fatan kinci abinci dan shine abinda yafi damuna_ _Nasan bai ta6amin lafiyarki bah_ _Dan haka kicire damuwa dan har'abada bawanda xai ta6amin lafiyarki_ _ina tabbatar miki xan fitoh dake daga wannan qaxamin gidan_ _Ki sake kiyi warwalarki dan banaso nayi toxali dake arame cikin damuwa. *Den I Luv u my Aunty*_ Cikin murna SAILUBAH Tace a'ina xan samu bairo megadi Yace kifa'di Komai da baki dan xuciyata tafara bugawa kar aganoni SAILUBAH tayi Murmushi Tace toh kace mai inyana Son ya ganni cikin walwala batare da na rame ba. toya gaggauta yin duk yanda xaiyi ya fuddani Kuma ya dinga turomin kai. Sannan kace ina son shi ya kulamin da kansa. kuma ya daure ya dinga cin abinci bana San nima nayi toxali dashi arame. Megadin Yace toh. Ya fitta SAILUBAH tabishi da kallan jin da'di Yanda yabar RAMADAN haka yasame shi. Ya gayamai duk abinda SAILUBAH Tace mai Murmushi kawai RAMADAN yayi Yace toh sai gobe babah Megadin Yace toh Amma in xakaxo ka qaramin farashi RAMADAN yayi Murmushi Yace karka damu fatana in sameka daidai wannan lokacin Yace kan lokacin ma yayi xan xauna jiranka RAMADAN dai ya shige mota ya tadata yana murmushi.... Megadin ya koma gidan da farin ciki Daga nan RAMADAN direct gidansu shahuda ya wucce Sanda ya shiga gidan cikin harabar gidan ya kirata awaya Lokacin ko tana kwance tana tunanin abin da yafaru jiya Sai taji wayanta na ringing Gabanta yafa'di ganin RAMADAN ne Ta'dauka a tsorace Cikin san wasa RAMADAN Yace toh shahuda Allah ya kawoni ina cikin gidanku yanxu Ki sani in kika wucce minti biyu xan 6ace 6at in koma gidanmu Cikin mamaki shahuda ta kalli wayan nata taqara karawa akunne Tace hmm kana nufin kaine wanda naji shigowar shi yanxu Yace eh Da sauri tayi cilli da wayan tanufi 'dakin Dadynta tana kwala mishi kira Fa'di Tace Dady gasu nan sun dawo suna harabar gidan nan fitoh da bindiganka Cikin tashin hankali Dadyn nata ya waro ido shida momynta Yace da gaske tace Wlhi Cikin burkicewa ko bindigar bai 'dauka bah. tunaninshi ya 'dauka suka nufu harabar gidan ita dashi da momynta Lokacin RAMADAN ya fitto daga motar yana jingine ajikinta..... Sai ganinsu yayi a burkice Dad 'din nata ya 'daga hannu wai shi xaiyi harbi sai yaga ba bundigar Shahuda tafashe da kuka tace Ashe baka 'dauko ba Dady Yace na burkice da yawa ne Sannan ya kalli RAMADAN Yace kadawo ka kashemu ne Cikin mamaki RAMADAN Yace ban gane bah Nan Dadyn nata ya qare mishi kallo yaga ba wani makami ajikinsa Cikin sauri ya kwallama masu tsaransa kira.... Nanko sukayo kanshi da gaggawa Ya nuna musu RAMADAN Yace Ku nanna mishi bindiga idan ya motsa Ku harbeshi Aiko nan suka sassakama RAMADAN bindiga tako ta ina Dad 'din nata yajah numfashi Yace Alhamdulillah yau xakaci ubanka kai da uban naka Dan Wlhi in ba'a dawomin da ku'dina ba saina kashe ka Shegen yaro da aikin manya yau qaryarka ta qare. Bara na 'daukeka video sai in kira uban naka in turama masa. 👯〰👯 *New RAMADAN* Wani Babban gidane wanda ya amsa sunansa A cikin gidan cikin babban falan gidan Alhaji Jibiril ne da New RAMADAN da yaran aikinsa Suna ta6a hira cikin farin ciki New RAMADAN ya kalli Alhaji Jibiril Yace Dad yarinyarsa shahuda cewa tayi ta sanni wai agarin Kano harda ambatan sunana........ Agigice Dad 'din ya kallesa Cikin tsoro Yace tace tasanka kuma ta ambaci sunanka Shuru New RAMADAN yayi Can Yace eh Amma me yasa hankalinka yatashi haka Cikin San gyara kansa Dad 'din yayi yunkurin yin magana Saidai wayanshi ta katse shi dan kira daya shigo [9:50PM, 01/12/2016] Rahamat Nalele 👯: Ya kafe wayan da ido dan ganin Dadyn shahuda ne Sai yaqi 'dauka Junior RAMADAN ya danna wajan 'dauka ya qara volume dan yaga kamar Dad 'din nasa yana jin qiwar 'dauka ne Aiko Dadyn shahuda ya fashe da dariya Yace Alhaji Jibiril kenan Kaga kamun Allah ko Saiya dawo min da 'danka ba makami ba komai Yanxu haka gashi a hannuna. Alhaji Jibiril Yace wane yaran nawa Yace kanada wani 'dane banda RAMADAN Shinake nufi Yanxu xan turo maka da video nasa narantse da Allah in baka dawomin da ku'dina yanxu ba Wlhi saina kasheshi kuma nasa akawo maka gawarsa... Yana fa'din haka ya kashe wayan Iya gigicewa Alhaji Jibiril ya gigice ya kalli 'dan nasa RAMADAN ya maida kallansa ga wayan yana addu'a axuciyarsa Allah yasa kar asirinsa ya tonu yau..... Kanya tattaro tunaninsa videon ya shigo Aiko da sauri junior RAMADAN ya 'dauki wayan ya duba videon Abin mamaki sai yaga saurayi kamarsa ba abunda ya rabashi da wannan saurayin an sassaka mishi bindiga yana yin motsi Komai xai iya faruwa Cikin tsoro da mamaki yaba Dad 'din nasa waya Yace Waye shi Dad Alhaji Jibiril ya murgina kai ya kalli videon Yace bansan Waye shiba Qare ma mahaifin nashi kallo yayi junior RAMADAN na'dan wani lokaci yana naxarinsa Kana ya tashi yana Murmushi yaxuba drink a cup Yace ko Dad Amma da mamaki Dan Kallo 'dayan nan dana masa na gane 'dan uwa nane fa'damin ya abin yake dan naji qaunarshi Sosai araina Cikin wani hali Alhaji Jibiril Yace ban San ko Waye shiba kashare kawai...... Yayi saurin katseshi da cewa baxan iya sharewa ba Ina San inji Waye shi Kafa'damin Dad. Idan har nayi bincike da kaina nagano Gaskiya Komai baxaiyi da'di ba Cikin tsoron shi dan yafi kowa sanin 'dan nasa Alhaji Jibiril Yace eh 'dan uwanka ne Ku 'yan biyu ne Kaine kuma ka haifemu. Jinior RAMADAN ya fa'da da San abashi amsa da sauri Yace bani bane mahaifinku..... Junior RAMADAN ya saki cup 'din hannunsa da wani murmushi wanda yaqara Alhaji Jibiril tsoro Yace hmm ai dama nasan qarshen furucinka gareni kenan kace ni ba 'danka bane. Alhaji Jibiril ya kallesa da sauri Junior RAMADAN ya juya kai Yace eh Ba Uba na gari da xaisa 'dansa akan haiyar daka 'dorani akai Wane ubane nagari ne xaisa 'dan yin fashi da makami. Ko kana tunanin banajin ciwan abinda nakeyi To ina ji Alhaji Jibiril Yace ka saurareni Yace bana buqatar jinta bakinka. Dan ban hango gaskiya a tattare dakai bah. Ya fa'da dasan barin falan xuwa part 'dinsa Alhaji Jibiril Yace RAMADAN..... Cikin wani yanayi junior RAMADAN yajuyo Yace karka qara kirana haka daga yau..... 'dan iskan mutum kawai Cikin fusata Alhaji Jibiril ya tashi yana nunasa da yatsa Yace ni wan Mahaifinka ne Da 6acin rai junior RAMADAN ya kallesa Yace narantse da Allah kabari mahaifin yarinyar can ya ta6a min lafiyar 'dan Uwa Wlhi ba abinda xai hanani 'daukar mummunar mataki akanka..... Cikin tsoranaa Alhaji Jibiril ya xauna jagwab kan kujera Yayinda junior RAMADAN ya kalli abokanayan aikin nasa yace ina san sanin meya kawoshi garin Abujah miye tushanshi ayau nakesan jin Komai... Cikin girmamawa sukace toh Kana yayi tafiyarsa part 'dinsa cikin halin ko in kula Goge xufah Alhaji Jibiril yahau yi Cikin tashin hankali shima ya kallesu Yace dole Ku kashe min shi Atare sukace wah😳 Yace RAMADAN..... Sukace wannan na nan gidan ko nacan hannun Babban yarinyar can Yace nanan gidan. Suka kalli junansu a hargitse..... Kuma daidai nan junior RAMADAN ya dawo falan Duk sai suka bishi da kallo Yayi Murmushi da 'daukar wayarsa Yace lokaci na tafiya kasan fah yanda xakayi ka ku6utarmin da 'dan uwana Sai ya qara barin falan Direct part 'din shi Alhaji Jibiril 'din yayi ya 'dauki Wasu diaries biyu da duk lokacin dayaxo 'daukar su dan karantawa Dadyn nashi yake hanashi gashi xuciyarshi nasan yaji me suka 'kunsa Cikin sauri yayi shashinsa yana murmushin mugunta Senior RAMADAN ko mamaki ne fal Cikin ransa. Me yayima shahuda da Dadynta da xaisa Su qaqaba mishi bindigogi haka Ya kalli shahuda Cikin wani hali Yace wai me nayima Dad 'dinki ne daxai qaqabamin bindigogi haka Ta qura mishi ido takasa bashi amsa dan rasama me xatace mishi tayi.... Bata idda tunaninta ba taji Dadyn nata yana bashi amsa Yace Lalle kacika 'dan iska xahiri Ko Mantawa kayi in tuna maka Kuxo jiya kumin fashi yanxu kafara tambayar me kayi RAMADAN Yace fashi😳..... Wlhi bani bane. Yafa'da cike da tsoro da kallan shahuda Tayaya Xanyi fashi Me nake nema haka dana rasa dahar xanyi fashi..... Cikin fusata shahuda Tace Amma kai dai kacika 'dan rainin hankali.... Dadynta ya amshe da cewa bar 'dan iska yaudai qaryarka taqare kai da uban naka Wlhi kaji narantse indan har uban naka bai dawomin da ku'dina ba na rantse saina kasheka natura mishi da gawarka kuma........ Bai qarasa furucinsa ba Saiga wasu samari biyu sun shigo gidan da manya manyan jakunkuna sun dire agabansa da fa'din wai xaka iya qirgawa ko daidai suke Dadyn shahuda ya washare baki da murmushin jin da'di Ganin ku'dinsa sun dawo Yace shege Jibiril yaji anta6o farin cikinsa Ya fa'da yana mai bu'de jakunkunan. Aiko saiga ku'dinsa nan muraran Ayanda yalura ko 'daya baiyi ciwan kai ba. Ya kalli wa'yanda suka takura RAMADAN da bindigogi Yace kusake shi ya tafi. Nan ko suka bar gun. RAMADAN yajah numfashi yana kallan ikwan Allah da mamakin abin.... Cikin sanyin yanayi ya shige motarsa shahuda tabishi da kallan harara Shidai ya fitta yana hamdala ga Allah daya ku6urar dashi Da wannan tunanin ya iso gidan kawun nasa Wanka yayi yayo alwala yayi sallah dake lokacin La'asar ta gabatoh Saiya kwanta yana tuna lamarin Har bacci ya 'dauke shi bai gane me lamarin yake nufi ba. Junior RAMADAN ko bajewa yayi agadansa da niyar karantawa Sai kuma ya tsaya tunanin 'dan uwan nasa. dan tunda yagansa yaji qaunarsa aransa Sosai Yaji yanasan ya qara ganinsa Yasan tunda yacema Dad 'din nasa yasan yanda xaiyi tabbas xaisan yanda xaiyin ya ku6utar mai da 'dan uwan nasa. Yin tunanin nan dayayi shine yabashi qarfin gwiwar fara karanta diaries 'din...... *Asaninsu* Malam habibu wani shahararran malamine acikin garin kano awata unguwa da ake kira bacirawa Yana da mata biyu Hauwa da Asabe. Hauwa itace wacce ta Haifa mishi yara uku wato Jibiril da Naziru da Auwal Sai Asabe ta Haifa mishi Jabiru Yaransa sun kama hu'du kenan Jibiril shine Babba sai Naziru sai Auwal sai autansu Jabiru Bayan sun girma sun mallaki hankalin kansu Allah yayima iyayan nasu rasuwa Farko Asabe mahaifitar Jabiru CE tafara rasuwa sai Hauwa tabi bayanta sai megidan nasu Malam Habibu Haka suka taso gurin kawunsu wato qanin mahaifinsu Wanda yayi musu rikwan tsakani da Allah yabasu tarbiya da ilimi Duk cikinsu jabiru yafisu ku'di nesa ba kusa ba Ga shi yanada NASIBI dan duk abinda ya ta6a daniyar kasuwanci sai kaga Allah yasamai albarka aciki Mahaifinsu Malam Habibu ya mutu yabar musu dukiya me tarin yawa Dan haka aka raba musu gado dan kowa yaje ya juya kayansa dan sun mallaki hankalin kansu Jabiru yana ma Yayun nasa ladabi da biyayya Sosai Kowa ya shaida hakan Sam jabiru bayasan 6acin ran 'yan uwansa Sam Lamarin yafarune lokacin daya farayin ku'di duk saiya doke yayun nasa aku'di Abinda yasa Jibiril kenan yafara mishi hassada da Baqin ciki Tun baya ganewa har yaxo yafara ganewa Yaje ga sauran yayun nasa yana nuna musu baidace yaya Jibiril yadinga nuna masa Hakka ba Ha'kuri suka bashi dan dukkansu tsoran shi Jibiril 'din suke Ahaka Naziru yayi Aure yatare da amaryarsa nan cikin Fage Haka ma Auwalu shima yayi Auransa yatare da matarsa a garin Abujah dake shi yana ha'dawa da aikin gwannati Jibiril ko San mata yasa agaba damuwar shi ya aikata xina da 'Yar mutane ya biyata Anan duk ku'din da yake samu suke qarewa yaqiyin Aure sam Jabiru ko neman ku'di kawai yasa agaba Shine siyan filaye gidaje da dai sauransu gashi dasan yasaka hannun jari a garuruwa Ananan ananan wata rana yaje saudiya dan sauke farali Anan ya ha'du da Khamsa'u balarabiyar qasar Harif Kallo 'daya sukama juna sukasan sun kamu da qaunar juna Dake wayayyune anan kowa yabaiyana kansa ga 'dan uwansa Khamsa'u dai 'yar Sarkin garin harif ce Ita ka'dai Allah ya bashi Baqamin so mahaifinta yake mata ba Saidai yanada burin samun 'da namiji Mahaifiyarta mah 'yar sarauta CE kuma itama ita ka'dai agun iyayanta Lokacin da tasamu Cikin Khamsa'u alokacin ne iyayanta suka mutu sakamakwan wata cuta da tashiga garin iyayan nata wanda takashe rayuka da dama Hakan yasa dukkan wata dukiyar mahaifanta tadawo hannunta Ta haifi 'yarta Khamsa'u suka raini abinsu har girmanta Wanda ayanxu take shekara ishirin da uku Sunxo sauke faraline saudiya shine Jabiru yaga Khamsa'u suka fa'da qaunar juna Tun aranar iyayan Khamsa'u suka San da Jabiru Da sun qita dashi Amma ta bijiremusu Sam Haka suka rabu da ita bayanda suka iya Soyayya tayi qarfi tsakaninta da jabiru har magana tayi xafi iyaye suka shiga xancan Dan koyaushe Jabiru yana hanyar garinsu Harif Daqar magana tayi qarfi har Allah yasa Khamsa'u taxama mata ga Jabiru Iyayanta sukace baxai kawo musu 'ya Nigeria ba Saidai ya xauna da ita a qasar Saudi dan tafi kusa da qasarsu Dake Jabiru ya mutu kan Santa haka ya yarda yasai gida aqasar saudiya suka tare da Amaryar tasa. Tunda Jibiril yaje yaga maxaunin qanin nasa Jabiru yaga sai hankalinsa ya tashi maqin cikinsa yaci karfinsa nan yafara tunanin Hanyar da xaiyi ya kashe Jabiru danya mallaki dukiyarsa Lokacin ko idan Jabiru yaqara wayewa dan shiga qasashe da yakeyi shida matarsa Khamsa'u Nan yasa hannun jarinsa a qasar Kuwait yasaka a England yasaka a American Wa'yannan qasashe uku dayasa hannun jarinsa sune silar qara ha66akar axxiqinsa Mutum ne me San temako me ibada da San Allah da Manzansa Hakance tasa yaware kasu mafi tsoka daga dukiyarsa yaba yayun nasa Naziru da Auwal ne kawai sukayi farin ciki da kyautar suka dinga murna dasama qanin nasu albarka Jibiril najinsu yajah tsaki Yace wai murnar mesukeyi dan yabasu 'yan ku'din dabai taka kara ya karya bah Duk da kallan mamaki suka bishi dashi kana suka hango tarin baqin ciki da hassadace take damun yayan nasu Wata rana iyayan Khamsa'u suka shirya kawo mata xiyara. Sai dai basuxo gareta ba jinginsu yasami matsala sukayi mummunan hatsari Wanda duk nacikin jirgin yarasa ransa dan babbakewa sukayi Sanda Khamsa'u tayi shekara kafin mutuwar tasaketa Alokacin ne kuma tasamu ciki..... Wai xokuga murna gun Jabiru Kowa ya tayashi murna da samun wannan cikin musamman da akayi scanning aka gano 'yan biyu kuma Dukka maxa Lokacin Naziru yana da 'yarsa Saudat Auwal kuwa Saida cikin Khamsa'u yakai wata hu'du Matarsa tasamu ciki Hmmmm Jibiril yasamu qannansa Naziru da Auwal Yace yanaso subashi ha'din kai su kashe Jabiru da matarsa Khamsa'u dan Su mallaki dukiyarsu Idan suka mallaki dukiyarsu ya tabbatar wani ikwan Allah ne xaisa suyi talauci arayuwarsu Sam Naziru da Auwal sukaqi yarda da hakan dan sunasan Jabiru abin duniyarsa bai rufe musu ido bah Yace toh shikenan shi xai aikata kuma Wlhi suka fidda wannan xance saiya hallakasu suma Naziru Yace ai Yaya bame harnakawa sai Allah haka kuma baxai baka damar cin galaba akansu ba Auwal Yace hakane kam Murmushin mugunta Jibiril yayi Yace xaku gani Da ido suka bishi Suna mai addu'ar Allah yayaye mishi Baqin ciki Ana saura wata 'daya Khamsa'u ta aihu tadanqama mijinta Jabiru dukiyarta me tarin yawa Tace yajuya mata Wata qanwar babanta Amme Salima wacce take Aure anan qasar saudiya da Naziru da Auwal Yayun shi jabiru sune suke da shaida akan mallaka mishi dukiyar tata da tayi Nan yasa mata Su a hannun jari na qasashen da yake harda Kuma duk dukiyar tashi da tata yasaka musu Suna 'daya dashi ne mutum yake da damar mallakar wannan dukiyoyin ko bayan ransu Wato wannan sunan shine sunanta Wato ( *Khamsa'u* ) Indai bada wannan sunan kayi amfani ba kaje kar6ar wani ku'di a American England Kuwait toko in aka kamaka 'daurin rai-rai ne dan ansan ba naka bane Toh Jabiru ya ke6e da 'yan uwansa biyu wa'yanda ya da'de da sanin SOYAYYAR gaskiya suke masa Wato Naziru da Auwal Dan haka yagaya Komai akan dukiyarsa data matarsa Sun jinjina masa kuma suntabbatar masa bamaijin wannan sirrin nasa . Ranar ta kasance Asabar mummunar ranah ga masoyan Khamsa'u da Jabiru Dan Jibiril ya samu nasarar harbe Jabiru qiri qiri acikin gidansa lokacin Khamsa'u tafuta tirenin 'din masu cika nan kusa da gidanta Aiko tana dawowa taga gawar mijinta alamar kasheshi akayi. Nan tashin hankali ya sata na'kudar dole 'Yan aikin gidannane suka kaita asibiti Annan ta haifi RAMADAN da RAMADAN junior Bayan aihuwarsu da tayi da minti biyu tace ga garinmu nan. Rai yayi halinsa Kuka Sosai Naziru da Auwal sukayi ganin gawar 'dan uwan nasu da matarsa Abin takaici Jibiril ya tabbatar musu da cewa shiya kashe Jabiru Basuyi mamaki ba dan sunsan dama tunda Yace saiya kasheshi ikwan Allah ne xai hanashi aikatawa Amme Salima tanemi da Jibiril da Auwal Naziru subata 'yan biyun nan Amma sukaqi musamman Auwal dayace shixai 'dau 'daya shi kuma Naziru ya 'dau 'daya Haka tanaji tana gani suka qi batasu Amma sun bata tabbacin xasu dinga kawo mata Su tana Ganinsu Tayarda da hakan Bayan sun rabu ne akan hakan Jibiril ya bu'de musu wutta akan Saidai subashi yaran Sukuma suka mishi Jan wiya akan baxasu bashi suba ya kashesu Daqar yasamu kansu suka bashi 'daya bayan yayi musu rantsuwa akan baixai cutar da yaran ba Su temaka mishi xaisamu me shayarwa ta shayar dasu Sam sukaqi Daga baya dai suka bashi 'daya Wato junior RAMADAN qaramin ciki kenan Yaran sunci suna kamar haka Muhammad da Sadeeq Muhammad shine RAMADAN 'din SAILUBAH Sadeeq kuma shine RAMADAN junior Sai Naziru ya 'dauki RAMADAN nasa ya ha'da shi da 'yarsa Saudat Daga baya yasamu khairat Jibiril dama bashi da niyar kuma kashe junior RAMADAN dan Hakka kawai Allah ya jarrabeshi dasan yaran Abinda yakeso dai yasamu Danya samu dukiyar Jabiru Dangin Su gidajan da filiyan da yasiya a nan gida Nigeria sudai ya samu Dan baisan da wancan hannun jarin da Jabiru yake dashi a American England Kuwait ba Tafiya tai tafiya har ya cinye komai. To dama hakkin marayuu ina xai kaisa Ganin haka yasa yayi wani rikakken 'dan fashi Anan ya shige harkar Aikowa yaxama wani Babba a harkar Tunda ya kar6i junior RAMADAN bai ta6a kawoshi kano ba Haka 'yan uwansa Auwal da Naziru suke mishi nacin ya kawo musu shi Kullun saidai yadinga turo musu da hotansa Wata ranah Amme Salima taje gidan Jabiru dan tunawa da 'Yar 'dan uwan nata Tana binciken kayanta sai kawai taga diarys biyu nan ta karanta na farko taga na Khamsa'u ne Ta karanta nabiyu saitaga na Jabiru ne Dan haka saita kaima Alhaji Jibiril har garin Abujah Tace ya ajiyema Su RAMADAN xai musu amfani wata ranah Toh tunda ya kar6a ya bai ta6a tsayawa ya dubawa ya karanta bah Saidai yana ankare dasu dan yalura junior RAMADAN 'din yanasan karantawa Gashi kuma yanasan rigashi karantawa shiyasa Sam yake hanashi 'dauko idan yaxo 'dauka Shima yana mamakin yanda akayi yakasa tsayawa ya karanta kuma xuciyarshi tahanashi barin junior RAMADAN ya karanta Alhaji Jibiril ya sakama junior RAMADAN sunan RAMADAN 'din SAILUBAH ne dan in rana ta6aci masa a Nigeria aka gano fashin 'dan nasa yabar garin Abujah Sannan ya rubuta leta mah jami'an tsoro ajan suje garin kano wanda suke nema yanacan Toh sai Allah ya 6abunta al'amarin Yabama junior RAMADAN ilimi da kulawa shiyasa Sam junior RAMADAN yataso a shagwa6e saidai akwai aiki da hankali da ilimi Yana karatu a qasar England inda yakesan xama cikakken doctor Duk lokacin dayaxo hutune Alhaji Jibiril yake turashi yin fashi da makami Dan ayanxu mah hutune ya kawoshi Abujah shine Alhaji Jibiril "din ya turashi fashi gidan Dadyn shahuda. 👯👯👯👯👯 *SAMAREEN BANAH* 👯👯👯👯👯👯 *TASU SALAN SOYAYYAR* Junior RAMADAN yaja numfashi dan kammala karanta diaries 'din da yayi Kanshi ya 'dau caji yagano tabbas mahaifinsu ba mutuwar Allah da Annabi yayi Bah. Kasheshi akayi..... Kuma yana xargin Alhaji Jibiril da kisan Dan rubutun mahaifin nasu yatsaya mai a inda ya gayama yayunsa biyu akan hannun jarin da yasa a qasashe uku sukace bawanda xaiji wannan sirri nasa Ya qara jan numfashi yana San sanin ya akayi mahaifunsu ya mutu da mahaifiyarsu Dole yaje ga Dadyn brother 'dinnan nasa yaji ya abin ya kasance Wanka yayi yayi. Sallah kana yabi lafiyar gado da tunanin Yayan nasa RAMADAN ko yanxu an sake shi ko ba'a sakeshi ba oho Koma miye yabarma awa 'daya kacal...👌🏻 Idan yatashi yaji komai..... Yusra CE take yunqurin shiga gidansu Wani saurari ya tareta yana fa'din sannu 'Yan mata Tace Yauwa Yace dan Allah dama RAMADAN anan gidan yake Tayi Murmushi kun san Yusra da surutu nan tafara mai xuba kamar kanya Tace ayya Ya RAMADAN ai 'dan kano ne ya kawoma Momyna da Dadyna da kuma wata Auntynsa SAILUBAH xirayane Ina sanshi Sosai Yace ayya haka kawai naji ina sanshi nima inasan inyi abota dashi ko xakiban adireshin Sa na garin kano Tayi dariya Tace Sosai mah. Ina lefin me sanka Nan taxage tagaya mai Komai akan RAMADAN Wanda ta'dan sani Tana cewa Wlhi xakaji da'din abota dashi dan yanada hali mekyau Yace Allah qanwata Tace Wlhi da gaske Yayi Murmushi dayi mata godiya har yana cewa in tashiga tagai sheshi kuma tace mishi zaixo anjima Ta gya'da kai Tace toh ta shige ciki Kana ya tafi yana mamakin magana irin nata Senior RAMADAN na bacci Yusra ta tadashi Yace matsala ya akayi Tace hmm wani ne ya tareni daxan shigo gida wai Yana sanka yana San yayi abota dakai Na bashi bayanai akanka Sosai Yace me kika sani akaina Tace abubuwa da yawa😀 Yayi Murmushi Yace ko Tace Sosai mana Yace angaisheki jeki ha'damin Lipton Tace aha Yayana Tafita. Yabita da kallo Batafi minti uku ba saigata da Lipton 'din Yace nagode Tace dame fah Yace haka dai Tace Allah bana so ka dinga min godiya idan na maka abu Yace dalili Tace nima hakka dai Ya mata Murmushi kawai batare da Yace Komai ba Junior RAMADAN ko yana tsaka da baccinsa yaransa suka tasheshi Yace dafatan kun gano min shi 'Daya daga cikinsu Yace eh Amma ba dukkan labaran ba dan wasu sai sunkai gobe Ayau Inuwa ya tafi garin da yake Kano Dan ya sami bayanai agun wata yarinyar gidan daya sauka anan Yusra Ta tabbatar mishi sunansa RAMADAN kuma agarin kano yake da xama awata unguwa Fage Na tabbatar maka xai gano maka ko shi Waye Yace gud... Hakka nakesan jiii...... Wani acikinsu Isma'il Yace oga naganshi 'daxu akofar gidan Alhaji Aminu Junior RAMADAN Yace Waye kuma shi Yace wani 'dan kwungiya ne ba abinda bayayi Cikin mamaki junior ya tashi Yace toh meya ha'da 'dan uwana dashi Yace eh toh. Idan kana buqatar sani yanxu xan binkicuma Yace dako naji da'di Haka Isma'il yaje ga megadin gidan Alhaji Aminu Yacika shi da ku'di akan yanasan yasan me yakawo RAMADAN gunsa 'daxu Yace aidama sunansa RAMADAN Isma'il Yace eh Nan ko megadin ya gayamai Komai akan 'Yar uwarsa Alhaji Aminun yake Aure kuma ya hanata jin kowa nata Nan dai da Isma'il ya samu abinda yakeso yayima megadin sallama ya tafi Shiko yanata murna yau sai samun ku'di yake Direct Isma'il ga junior RAMADAN yaje Anan yagaya mai Komai Junior RAMADAN yayi Murmushi Yace aha Yana San ya futar da ita daga gidan ne Dan shi da ita sungano ko shi Alhaji Aminun Waye Isma'il Yace idanko haka ne ya kamata kasa mishi hannu oga dan baxai iya fidda ita daga wannan gidan bah Yace Hakka Amma ya xanyi in gansa shi Alhaji Aminun Isma'in yace nasan wani hotel da yake xuwa cin abinci qarfe takwas na dare Junior Yace gud...✔ Ina san gobe da qarfe takwas 'din muyi ram dashi dan wlhi saiya saketa dan ubansa..... Isma'il Yace angama oga.. Washe gari ko kusan qarfe biyu RAMADAN yayi parking 'din motarsa a 'kofar gidan Auntyn tasa..... Kamar yanda megadi yace mai xai jira xuwansa hakance ta kasance Yace Barka da ranah me baba Yace barka dai samari RAMADAN yamiqa masa ku'di da wani abu acikin Leda Yace wannan xaka bata Yace Amma ku'din yau yafi na jiya RAMADAN yayi Murmushi Yace aikai ka buqaci aqara maka farashi Ya washare baki Yace ashe baka manta ba samari Yace ai dama bai dace na manta da hakan ba dan ayanxu ba abinda yafika mahimmanci arayuwata kamarka Dan kaine kake sadani da abinda yafi min Komai arayuwata Megadi yayi Murmushi Yace kanasan yayarnan taka Yace fiye da Komai mah Nan dai megadin ya shige...... SAILUBAH na xaune tana kallo lokaci lokaci tana kallan agogo addu'arta Allah yasa taji qanin nata yanxu Kamar yanda take fata ko sai ganin megadi tayi Tace yanxu naketa sake saken xuwanka Yamiqa mata ledar hannun nasa cikin ladabi Ta kar6a jiki na rawa Tana bu'de ledan taga wata qaramar wayar RAMADAN ce Farin ciki kamar ya kasheta Tace shikenan babah megadi jeka Yatafi yana Murmushi har yaxo ga RAMADAN. Yace nabata samari Yace Yauwa toh sai anjima Yace gobema xaka dawo Yace eh toh bandai saniba amman karka damu Yace toh nidai ina saurare Murmushi RAMADAN yayi yaja motarsa Yana tuqi yanata ganin kiran Auntyn tashi Amma yaqi 'dauka dan yana san sai yakai gidan kawun nasa ya 'dauka yafi jin da'din magana da ita Yana kaiwa ko ya shige bet room ya baje agado. Xai kirata kenan Amar ya shigo 'dakin Yace brother ya kamata yau mu 'dan xaga gari Yace toh bara inji nutsuwata sai muje Amar yayi dariya Yace toh kafito lafiya Yace Allah yasa Kiranta yayi Yace Auntyna Tace naji dadi Sosai Wlhi Yace nasan xakiji da'din yanxu bani labari Tace farkwan labarin shine kaci abinci Yace eh toh bandaici na yanxu ba Amma naci na safe Cikin sanyi Tace kaci pls Yace Wlhi Auntyna konasaka agaba inna tunoki kasaci nake Tace wayyo Qanina kaci dan Allah kasanfa bana san xamanka da yunwa Yace nasani Kinga nasami wata mafuta guda 'daya.... Tace toh fa'di inaji Yace mexai hana ki'dan roqeshi ya kaiki ko gidan matar abokinsa ne Kinga daga nan sai musan yanda xamuyi yanda bazaki koma gareshi ba Tace Yauwa kakawo shawara. Amma matsalar 'dayace ko ganinsa bana san yi natsaneshi bana qaunarsa. RAMADAN yaja numfashi Yace kidaure my Aunty Wlhi nayi missing 'dinki sosai ina buqatarki kusa dani Tace nice nake buqatarka RAMADAN. Ka shagwa6a ganina da ganinka. Ba abinda nakeso ayanxu kamar in ganni gani gaka Qanina Dan Kullun sai nayi mafarkinka. Yace Allah Auntyna Tace Wlhi Qanina Yace toh kiyi abinda nasaki Tace toh kaci abinci pls Indai kanaso nasami nutsuwata Yace angama my Aunty bye-bye den luv u Tace love you more my futuna..... Da Murmushi ya waro ido😳 Yace nine futuna ko Tayi Murmushi cikin sanyi Tace ko yanzu ganin bani kusa ka dena ne Yace idan kika dawo xan 'dora akan inda natsaya Tace aha. Bana gajiya da hira dakai Qanina Yace nima haka Auntyna Tace kaci abinci yanxu bayan ka gama muci gaba Yace Owkie Da misalin qarfe biyar inuwa ya kawoma junior RAMADAN rahotan Komai na RAMADAN Da yanda yake dasu KHAMIS da FAWAS da yanda ya shaqu da Auntynsa SAILUBAH Komai dai sanda junior RAMADAN yaji Yayi Murmushi kawai Qarfe takwas ko nayi na dare junior RAMADAN sukama Alhaji Aminu dirar makiya Yana Cikin 'dakin da Yakama a hotel 'din Junior RAMADAN da Isma'il suka buqaci ma'aikacin wajan daya gaya musu wane 'daki yake Da farko Yace dokace ba'a fa'din inda mutum yake a hotel Amma dayaga ku'di ai bashiri Yace musu yana 'daki mai number goma Sha shidda Haka ko sukaje gareshi Kofarma abu'de take Sai kawai suka shiga suka dannama "kofar key Alhaji Aminu Wanda yake cin abinci ga wani saurayi najiranshi yagama sufa'da masha'a. Sai kawai yabi junior RAMADAN da kallo Cikin mamaki Yace RAMADAN meya kawoka nan Junior RAMADAN yayi Murmushi ya 'dora qafarshi 'daya a table 'din da yake cin abincin yana juya bindiga Yace abu 'daya ne ya kawoni Cikin tsoran yanda yake juya bindiga Alhaji Aminu Yace miye shi kuma meyasa naganka cikin wannan yanayin bayan nasan kaime nutsuwa ne gashi kamar ba imani atattare dakai Junior RAMADAN Yace au haba shege Alhaji dama kasan imani kake kashe qananan yara kake 6ata maxaje da ma'digo Kake cikin kwingiya shan jini Alhaji Aminu yayi shuru ya bishi da ido da mamakinsa da kuma tsoran yanayinsa Junior yaci gaba da fa'din. Toh dan ubanka idan kana iskanci mu asamanka muke Duk da bama ko 'daya acikin abinda kakeyi Amma nafika iskanci Wlhi So nake kasaki SAILUUVAH....... Sai kuma ya kalli Isma'il Yace Hakka sunan yake ko Da Murmushi Isma'il Yace eh haka yake oga Saidai naji da'din yanda a ambaci sunan da alama kafi kowa iya fa'dar sunan Ya tabe baki da maida kallan ga Alhaji Aminu Yace nima haka kawai naji sunan yayimin idan na ambaceshi inajin da'dinsa abakina Sosai Alhaji Aminu Yace baxan iya sakinta ba............. Aikam ya qarasa furucinsa junior RAMADAN ya sakar masa harsashi 'daya a kafa'da Nan Alhaji Aminu yasaki wata furgitacciyar qara yadafe gun tare da tashi yajah baya cikin tashin hankali da tsoro Junior Yace Shege angayama ana yimin musu ne acikin wannan yanayin da nake ciki Kayi kuskure Tayaya xa'ayi ka Auri yarinya ka ajiyeta batare da kana mata amfanin Komai ba Ko An gayama ita 'din bishiyace da xata rayu haka bajin 'dimin mijinta kusa da ita. Cikin maseefar tsoro Alhaji Aminu Yace na roqeka da Allah karka kasheni inasan rayuwa ban gaji da ita ba. Yace toh naji Yanxu so nake kasaketa Cikin daran nan Gobe kuma kinji barinta gidanka da misalin qarfe goma Idan ba haka ba Wlhi kaji na rantse yanda nabaka wutta a kafa'darka haka xan qara baka a cikin xuciyarka Ya fa'din haka ya fitta daga 'dakin Isma'il yabi bayansa Iya tsorata Alhaji Aminu ya tsorata da junior RAMADAN Jikinsa na rawa ya sallami wannan saurayin dan badamar aikata abun nasu yana cikin jini. kana ya 'dora suwaita akan rigarsa shima ya fitoh dan xuwa ga doctor ya cire mashi harsashin Bayan angama mishi Komai ya xauna hutawa kafin ya nufu gidan nasa. Junior RAMADAN ko da qarfe goma Sha 'daya ya kwanta dan jiyayi kansa nayi masa ciwo Baiyi nisa a baccin bah yaran nasa suka tashe shi Ya qare musu kallo ba Isma'il aciki Yace kunxo kashe ninne kamar yanda yasaku ranar Suka kalli junansu Kana sukace ka yafe mana oga mun amsa mishi da xamu aikata hakan Saidai baxa mu iyaba musamman idan muka tuna halaccinka garemu Yace gud ashe Ku 'ya'yan halak ne. Kunyi kyan tunani duk da ban ta6a kisa ba. Da ace bakuyi wanna tunanin ba dako nafara kisan akanku Kuje gareshi kuce mishi baxaku iyaba shi yaxo da kansa ya kashenin Haka ko suka juya suka fitta Yabisu da kallo Alhaji Jibiril 'din yana falansa suka gayamai baxasu iyaba Yajah numfashi Yace hmm nasani baxaku iyaba. musamman idan kuka tuna alkairan da yakema iyayanku. Kuje karku damu xansan yanda Xanyi dashi. Alhaji Aminu Lokacin da ya'isa gidansa qarfe 'daya ne na dare A bet room yaga SAILUBAH tana Sallah Ya xauna harta idar Tabishi da mugun kallo Tace lafiya Yace itace takawoni Dama 'dan uwanki Shegen Yaro ne Tace duk da bansan wa kake nufiba nasan ko kusa bashi da kwatankwacin hali irin naka. Karka qara kiran wani nawa da shege. dan kaine shegen. 'dan iska. Fasiqi. mugu axxalimi. Mara imani me kashe qananun yara batare da tausayawa ba..... Yace na sakeki saki uku Da sauri SAILUBAH Tace Alhamdulillah Nan Tatashi da sauri Tace muje ka fuddani daga wannan qaxamin gidan naka Ya tashi Yace xaki fitta Amma sai gobe da qarfe goma Yana fa'din haka ya fitta SAILUBAH tajah numfashi taxauna takira RAMADAN dan bashi labari Saidai taji wayan akashe bayan yanxu suka gama waya tata6e baki da tura masa message Kana takwanta bayan tatufe ko ina da addu'a Washe gari ko tun qarfe 6:00pm tayi wanka taxauna xaman jiran qarfe gomah Alokacin ne RAMADAN yaga sakwanta Cikin farin ciki ya kirata ta'dauka Yace Auntyna da gaske Tace Wlhi har yana cewa qarfe goma xai barni na tafi. Yace alhamdunillah Yanxu kinga bara nafara shiri sai na musu sallama daga nan sai naxo kawai mu wucce Tace toh ina jiranka Qanina Yace Aha my Aunty Kana ajiye wayan ya kalli Amar Yace yau xantafi fah Da mamaki Yace mai yau Yace yah. Da barin 'dakin Amar ya bishi da kallo Anan falan ya tarar da Momy da kawun nasa Yace dad mum kumin afuwa yau xan koma gida Suka CE lafiya Yace Wlhi qalau😀 Auntyna CE xata gida yau shine naga dacewar mutafi tare Sukace Amma bamuji da'di Yace hmm aixan qara dawowa ne Dad Yace kan kadawon ai saika ibi shakaru Mum Tace qilama sai Auransa in munje ma gansa kawai Yayi Murmushi Yace kai mum Tace eh ai gaskiya ne Yace toh bara naje in sharya xuwa 9:30am nakesan tafiya Mum Tace toh Allah ya nuna mana lokacin AmEEn dad Yace Yusra Tace gaskiya banji da'di Yace Karki damu qanwata ina tare dake ai Junior RAMADAN da Isma'il ko qarfe 9:00am dai-dai tayi musu ne qofar gidan Alhaji Aminu junior ya matsar da motar tashi can gaba yanda xaiga fitowar SAILUBAH da xuwan Yayan nasa Yace naxa'ku naqara ganinsa Isma'il Yace ai yanxu haka ma qila yana hanya Yace Wato Isma'il Wlhi kallo 'daya namishi Naji qaunarsa cikin raina Yace sai shima ya ganka na tabbata saiyaji sanka fiye da yanda kaji nasa Yace Allah yasa Haka suka dinga hira har xuwa lokacin da Senior RAMADAN ya iso Ya fitoh daga motar tashi yana kallan agogo Junior RAMADAN ya qura masa ido tabbas ya ha'du sai kace ba tashin Nigeria ba ya iya wanka Isma'il Yace hakane. Kiran Auntyn tasa senior RAMADAN ya hauyi SAILUBAH da take xaune xaman jiran lokaci ta'dauka ashagwa6e Tace kaga goman batayi ba ko Yace xatayi Auntyna fatana kina cikin shiri Tace eh Amma...... Bata qarasa furucin nata bah Alhaji Aminu ya shigo falan ya wulga mata takaddarta Yace asauka lafiya Tatashi da sauri ta'dauka tabi bayansa. Har xuwa wajan megadi Inda Alhaji Aminun ya bashi umarnin ya bu'de mata kofa tafitta. Tana fitowa tayi ido hu'du da qanin nata Aiko taje da gudu ta rungumeshi.......... Yace Auntyna atiti nefah😳 Tadaki qirjinsa ka'dan da dariya Tace ko a inane yanda nake cikin farin cikin nan Wlhi rungumarka Xanyi Tace toh sakeji dan najiki da yawa karna shiga wani hali in 'dauka budurwata CE Ta sake shi da harararsa Tace xamfah jimaka Yace idan kika jimin sai kiyi jinyata Tata6e fuska Tace yunwa nakeji Qanina Yace idan kikamin kuka xaki jefani atashin hankali pls👏🏻 'dan rage ragwa6ar ka'dan👌🏻 Ya fa'da da ha'de hannunsa biyu alamar roqo da kuma rage mata ido 'daya Tayi Murmushi Tace kai👈🏻 xaka fara kashemin jiki ko Yayi Murmushi da bu'de mata mota yana cewa abinda ya dace ne my Aunty Tashiga tana fa'din xanko hukuntaka Ya tada motan yana cewa ba damuwa ai indai hukuncinki ne nafi kowa buqatarsa Tace kaji dani pls Yace ina ji dake Auntyna. Ga wani dambun nama nan da mum tabani ha'de da cake kamar nasani nafitoh da drink 'daya Tace yauwa Qanina... Yanxu can muka nufah ko Yace eh Kanon dabo timbin giwa ba...... Ta kalleshi da Murmushi tanajin da'di Tace wannan motar fah Yace Kinsan jirgi nabiyo. Yanxu kuma nace Amar yaban motarsa kawai Dad Yace na'dau 'daya daga cikin tashi Tace lallekam motar tayi kyau..... Ya katseta da fa'din karkisa na riqe fah Tace ni bance bah Yace watoh har sake baki kikayi kika qara kyau acanko Tace toh yaxanyi dakai kaifa kabini qardin gwiwar hakan..... Dan Allah Auntyna kinutsu kigayamin komai cikin nutsuwarki. Ba haka kace ba. Ta qarashe da kallansa tana dariya Yabita da kallan jin da'di Yace kin manta da kuka kike cemin dan Allah kaxo ka'daukeni Wlhi kasheni xaiyi dan Allah Ni dai kaxo kawai ka 'daukeni..... Ya qarashe da kwaikwayan muryanta Ta kallesa ka'dan suka sheqe da dariya a lokaci 'daya☝🏻 Dai-dai nan suka wucce inda Su junior RAMADAN suke Innalillahi'wa'inna'ilaihirraji'un Shine abinda junior RAMADAN yafurta hannunsa dafe da qirjinsa Nishi yake sama sama can jadawo normal 'dinsa cikin wani hali Yace bala'i...... Isma'il Yace karo na farko kenan da wata yarinya taburkitaka arayuwarka Yace tayi tayi tayi... Ta ha'du. Kuma tayimin Kamar yanda kifiya take xuwa da gudu take cakar mutum wlhi haka naji maseefar sonta ya caki xuciyata. Isma'il Yace ai kashiga kawai. Naga kamar bata da matsala..... Cikin tsawa junior ya katseshi da fa'din akwai matsala Yace wacce iri oga Yace na hango soyayyarta da qaunarta acikin idan 'dan uwana Da alama itama tana ciki Allah na roqeka dan San da kakema shugaban halitta tsaftatacce kayayemin abin da naji araina yanxu. Karka barni nafa'da *MASEEFAR SOO* kamar yanda XARAH tafa'da ta aiwatar da qurorinta AmEEn Amiien my RAMADAN😭 Isma'il Yace Amiien. Kana sukaja motarsu junior bai dena ganin fuskar SAILUBAH a idanshi bah Direct gida sukayi. Anan falan junior yaga Dad 'dinsa Batare da Yace mishi Komai ba yayi yunqurin barin falan xuwa ga shashinsa RAMADAN...... Yaji Dad 'din nasa ya kirasa Cikin 'daure fuska Yace na'am Yace kayimin afuwa duk abinda xakayimin karka nisanta kanka dani Hakan xaisa nashiga cikin wani hali Cikin nuna halin ko in kula Yace inasan xuwa ga Dady Naziru Da sauri Alhaji Aminu ya waro ido Yace a ina Kasan shi Kai tsaye Yace a diaryn daka hanani karantawa Ina San 'dan uwana ya ganni inaso kuma inji Wasu bayanai Cikin tashin hankali ya miqe Yana fa'din. Daka bar xuwan kawai Sabo dame..... Ya tambaya cikin San sanin amsa cikin sauri Yace saboda na isa dakai Yace daba. Amma banda yanxu Yana fa'din haka yabar falan yayi part 'dinsa Tunanin dukiyar daya samu gurin Dadyn nasa yakeyi Yasan yanada maqudai ku'da'de a banki banker Cikin sauri yanemi yaran nasa awaya Ko cikakken minti biyu basuyi ba saigasu RAMADAN ya miqa musu ATM dinsa Yace inaso kuje Ku fitomin duk ku'din da yake ciki Da mamaki sukace toh. Dan dai sunsan ba qaramin ku'dine a ciki ba Bayan sun tafi ne ya fa'da tunanin SAILUBAH da Yayan nasa Sintiri yake tayi dan xuciyarsa cakarsa take tana qara cusa mishi soyayyarta Shi kuma yana quqarin yakiceta Saidai so baisan haka bah Bai San adadin lokacin daya 'dauka yana tunanin ba. Saida yaji xuciyarsa nayi masa xafi Sannan yayima kansa gata wajan yin Alwala ya gabatar da sallar axahar Alokacin ne yaransa suka shigo garesa Suka miqa masa maqudan ku'da'dan dashi kansa sanda yayi mamaki dan dama baisan yawansu bah Yace no ku kasashi kashi hu'du Sukayi yanda Yace Yatashi yana ha'da kayansa cikin lokaci qanqani yagama ha'dawa Yace 'daya daga Cikinsu yakai masa motarsa...... Bayan yaran ya dawo ne Yace Ku hu'du ne cif.... Ina so kowannanku ya 'dauki kaso 'daya Cikin tsananin mamaki kowa ya 'dauka Yaciga gaba da fa'din Na dena daga yau Nadena fashi Kuma inaso ne kudena Shiyasa nabaku wannan ku'din dan nasan xai tamaka muku kwarai da gaske wajan riqe kanku Kuyimin alqawarin kundena dan Allah Wlhi xuciyata tafasa takeyi idan natuna abin da mukayi arayuwa Duk da banta6ayin kisa ba Amma mutane bila adadin sunsha harbi a danginsu qafa. Hannu. Kafa'da Nayi nadama inaso kubari pls Cikin sanyin yanayi sukace Wlhi oga mundena Dama kaine uban tafiyan. Tunda bakayi ai ba harkar. ko munyi yunqurin yi abin baxai mana dakyau ba Yayi Murmushi Yace kuje karku qara tunawa dani arayuwarku Kusa aranku kun barni kenan har abada. Kun rabu dani kamar baku ta6a sanina ba.... Da sanyi suka fitta Suna waiwayansa. Yayinda Isma'il yaqi tafiya ya tsaya da kasan sa ahannu Da mamakinsa junior RAMADAN Yace me katsaya yi kai Cikin xubar hawaye Yace Wlhi oga nafisan kasancewata dakai akan in kar6i ku'dinnan na barka Junior yayi Murmushi ya da'de da sanin Isma'il masoyinsa ne na Gaskiya yana hango soyayyarsa acikin kwayar idansa Yace karka damu kana da number na. Xaka iya jina akowane lokaci kakeso Yace yanxu bakamin katanka da kanka ba Ya 'daga mai kai da fa'din eh Isma'il yayi Murmushi da 'daga mai hannu Yace bye Allah ya dubeka ya baka nasara akan duk abinda kakesan aiwatarwa Da farin ciki Sosai Yace AmEEn nafah goge Yace karka damu Kana ya ficce. Junior ya bishi da kallan qauna Senior RAMADAN ko Tafiyarsu suke ahankali. Sam basu damu da sukai da wurri ba Hira suke cikin jin da'di dan kallo 'daya xaka musu subaka sha'awa. Basu suka iso igadaba sai bayan isha'di Da gajiya lis suka rabu da juna Sai dai 'yan unguwar sunyi mamakin ganin SAILUBAH... Acewarsu bai kamata taxo ganin gida yanxu ba. (Kunji saka ido irin na Mutane) Ba qaramin mamaki Abban da Kakah sukayi ba. Wajan ganin SAILUBAH tsulum a falan nasu. Ta xube jikin khakah Tace wash nagaji munsha hanya Cikin sarqewar murya Abban nata Yace ya haka meya kawoki gida yanxu Tace Abba 'dan shan jini kuka auramin Wanda yake kashe qananun yara yake yin ma'digo. Bayan da ya fahimci nagano shi shine yayimin saki uku....... Da fusata Abban Yace qarya kike mutuniyar banxa kawai Ai dama basan Auran kike ba. Nasan sai kinyi duk yanda xakiyi dan kirabu dashi Cikin sanyi Tace Wlhi Abba da gaske nakeyi Ya daka mata tsawa da fa'din xaki rufimin bakine ko saina mammakeki anan SAILUBAH tayi shuru tana turo baki Ya 'daga wayansa Cikin 6acin rai yakira Alhaji Aminu Lokacin yana cikin aikata masha'arsa a hotel Cikin isa da gadara ya 'dan tsaida sha'anin nashi ya 'dauki wayan Ganin sirikin nasa. Ya 'dauka da fa'din hello.... Abban SAILUBAH Yace ganinta nayi yanxu tana gayamin abinda hankali baxai iya 'dauka ba Nasani xata iyayima Komai dan tarabu dakai. Tunda daga baya tanuna bataso. Inaso naji daga gareka ya abin yake Alhaji Aminu yayi Murmushi ganin Abban nata bai yarda da abinda taceba tunda har yana neman jin ta bakinsa Yace Wlhi Abba kamar kasani. Haka kawai tasani agaba wai saina saketa harda nunamin wuqa. Ni kuma na tsorata da yanayinta har ban san lokacin dana mata saki uku bah. Sannan naji tana fa'din wai saita kwullamin sharri agunka bansan me tace maka ba. Cikin 6acin rai Abban Yace hmmm toh shi kenan tunda Komai ya abku Yace kayi hakuri Abba dan Allah Yace aa karka damu Allah yabaka wacce tafita Yace AmEEn sukayi sallama Da 6acin rai Abban nata ya kalli kakah Yace hmm aidama nasani kin dai ji abinda yace da kunnanki Kantayi magana SAILUBAH ta cafke cikin sauri da fa'din Wlhi qarya ya gaya maka Abba na rantse maka Ya kalleta da Takaici yanaji aransa kamar yatashi ya na'da mata dukan tsiya Amma ya 'daure Yace tunda ban isa dake ba ai shikenan kije xan nemeki Amma kisani nabaki watanni takwas kifitoh min da Wanda kikeso. Na rantse da Allah kika xarce haka da Almajiri xan ha'daki dashi Kuma kika qara kasowa Saidai kinemi wani uban ba niba. Tashi kiban waje Oho dai SAILUBAH Tace aranta dan ta'dauka wani mummunar hukunci xai 'dauka akanta sai taga sa6anin haka. Dan wannan mesauqine xata tsaida wani Nan tatashi sumi sumi tayi 'dakinta...... Kanta shiga kakah Tace ya 'dora miki idda ne Da sauri SAILUBAH Tace aa Da saurin fa'dawa 'dakin nata Tanajin Kakah na fa'din aigwara haka danni Sam dama bai kwantamin arai bah Abba yatashi yayi 'dakin matarsa batare dayace mata Komai dan Takaici SAILUBAH tajah numfashi dan ganin 'dakin nata Yana nan yanda yake harda kayanta dan ba'a kyautar ba kamar yanda tace Tayi Murmushi da fara tsaftace 'dakin cikin rera waqar *M shariff* Senior RAMADAN ko Bayan ya leqa ga mahaifan nasa na xahiri sungansa da mamakin rashin sanar dasu dabaiyi ba. Sai kawun nasa Sai yayi part 'dinsa yayi wanka Momy ta kawo mishi abinci Da qar yaci Yayi salla kana ya kwanta cikin farin ciki Anan ne yakira FAWAS Yace 'dan iska👯 na HAMEEDA dawo fah😀 Yana fa'din hakan ya kashe ya kira KHAMIS Yace na Aunty XEE na dawo toh😀 KHAMIS Yace da gaske Yace Sa wasa. Am inajij bacci sai gobe Ya kashe wayan. SAILUBAH mah da tayi wanka kiran XEE tayi Tace shegiya ta KHAMIS kina cikin kwanciyar hankali kin cafke yaro kin hanashi saqat😀 XEE da take kwance kanta na mata ciwo dan sun sami sa6ani KHAMIS jiya shine har yau abin yake damun xuciyarta. Ai tuni Tatashi xuciyarta cike da San jin qawartata Tace haba Qawa me yayi xafi xaki tadamin hankali haka Kinsan Allah gobe nake cewa Xan biyo RAMADAN SAILUBAH tayi dariya Tace basai kin biyo shi ba. Dan yanxu haka ina gida XEE tawaro ido😳 kana kuma tayi dariya😀 Tace anyi 'Yar iska anan. wannan ai story ne Cikin San tabbatar mata SAILUBAH tagyara kwanciya Tace Wlhi da gaske XEE Tace kin rantse fah😳 Kar kisa inxo yanxu dan tabbatarwa Tace Allah ya kaimu gobe kixo kisha mamaki Amma yanxu ko kinxu a gajiye nake XEE Tace ai ba'a qarya kusa da gida. Bani labari pls SAILUBAH tayi dariya Tace Allah sai mun ha'du gobe Kinga bacci nake ji...... Ta katse wayan da dariya Tagyara kwanciyarta Sai kuma tafara kiran RAMADAN Yace yane my Aunty Tace lau kaci abinci Yace eh Tace tsakani da Allah Yayi Murmushi Yace Abba yayi fa'da ko Tace hmmm kadai bari Ashe maxa ma sun'iya yanko qarya Yace Sosai mah Ban labari plx Tace bacci fah nakeji Yace nasani pls bani ka'dan👌🏻 mana my Aunty Tayi Murmushi da kwashe yanda sukayi ta gayamai Yace tab yanxu waxaki fidda Tace ina xan sani. Amma ai Kasan baxan rasa bah Yayi Murmushi Yace Hakka ne. Musamman idan na tayaki xa6e Tace hmm pls karka dawomin da halin ka fah Yace Auntyna kenan. Karki damu da wannan kinji Tace yauwa 'dan Qanina kaci abinci pls Yace Allah naci Tace toh gudnyt Tace Yah nyt my Aunty...... Haka sukayi baccinsu cikin kwaciyar hankali Xuciyoyinsu cike da farin ciki Washe gariko a Abujah junior ne ya fitoh cikin shiri Yace toh Dad ni natafi Kano..... Alhaji Aminu Yace katenaken karkaje Yace Wlhi Dad ba abinda xai hanani tafiyar nan sai mutuwa. Alhaji Aminu yayi shuru cikin wani hali Ganin haka junior yayi Murmushi Yace Nagode da ilimin da kabani sasai kuma yanxu na canja shawara xanci gaba da kiranka Dad 'dina dan soyayyata da nake hangowa a kwayar idanka..... Yanxu sauramin sati uku hutuna ya qare. Xan qarasa shi acan. daga nan xan wucce skull akwai Wasu ku'dade a hannuna. Na barka lafiya my Dad Yana fa'din haka ya ficce daga falan Wani mashin 'dinsa yagani roba-roba wanda yake matuqar yimasa kyau idan ya haushi Shegen mashinne dan ya ha'du Arayuqar junior Sam bai damu dasan hawa mota bah yafisan 'dalewa mashin 'dinsa. Amma yanxu ya xaiyi dole ya hau mota dan tarkacan kayansa Hakan ya tada motarsa tagani tafa'da ya bar harabar gidan yana yimata kallan qarshe dan yasa aransa baxai qara dawowa qaxamin gida irin wannan ba Xan nemi nashi na kansa ( RAMADAN junior kenan. Idanshi ya rigada ya bu'de da lera shiyasa Sam bai maida Komai komai ba. ) Haka Yana motar nan wutta yana san isa cikin sauri Qarfe 1:30pm na rana SAILUBAH ce me cin abinci cikin nutsuwa saiga XEE Tace 'Yar Uwa ya haka SAILUBAH Tace xauna kisha labari Aiko XEE tabaje tana fuskantarta SAILUBAH takwashe Komai ta gayama XEEE Taqara dacewa naga maseefa ganin idona. Kan yarinya nagani ancire mata fah😳 XEE ta doka salati Tace Allah ne ya temakeki daya cinye mana ke😟 Tace kedai bari. Aini yanxu ni da alhazawan garin Abujah sai ido XEE tayi dariya 😀 Tace naso ganin idanki lokacin da kika gano Gaskiyar shi Waye Tace ai kika ganni alokacin tausayina xakiji Tace hmm naji SAILUBAH dan Allah ya ku6utar dake hankali ya kwanta ta 6angaranki Kishi ne yake damuna SAILUBAH yaxanyi da KHAMIS Quruciya na damin shi 😂😂😂😂 Me SAILUBAH xatayi imba dariya Tace ke tsinannan kishinki baxai barki kixauna lafiya ba KHAMIS ko idansu ya da'de da bu'dewa akan mata Kigafah yanda matan suke binsu suke sharesu Sannan kice baxai ta6aki ba baxai kuma ta6a wata ba. XEE tajah numfashi Tace Kinsan abinda yafaru ne jiya SAILUBAH Tace saikin fa'da Tace ganinsa nayi da wata budurwarshi alayinsu Saudat Ban lura ba da Farko sanda naga motarshi Na qurama matar ido ina naxarinta Ashe Xanyi mummunan gani Dan kamashi nayi yana kissing 'din buduwar tashi a motar. Kinsan ni da kishi nan take ko hankalina ya tashi. Narasa ma me xan musu Sai kawai na wuccesu nashige gidan Saudat Ashe yaga wuccewar tawa Dan haka bansan yanda akayi ba Ina xama sai gashi ya shigo Hankalinsa a 'dan tashe yana wani Sosa qeya Yace am so sorry my..... Nayi saurin katseshi da fa'din. Karma ka yaudari kanka dan Wlhi ba saurararka Xanyi ba.... Kamar xaiyi kuka yafara cewa na rantse da Allah sharrin she'dan ban ta6a kissing 'dinta ba Nayi banxa dashi dan gani nayi yana san raina min hankali Ya kalli Saudat dake tafitoh daga betroom ya durqusa a gabanta yace dan Allah dan Annabi Aunty ki temaken kibata hakuri wlhi sharrin she'dan kuma wlhi banxan qara ba Saudat tace ni basan kan xancan ba faroshi daga Farko Kamar xai gaya mata sai kuma Yace hmm ina San im mayar da ita gidane kuma taqi Tace toh kabarta man Bayan yanxu taxo Xaiyi magana.... Ta ta katseshi da fa'din kamin rai KHAMIS kabarta ina cikin wani hali Wlhi. Shawara nake nema kaga ba SAILUBAH Ya kallan na gallamai harara Cikin tsoro Yace in jiraki Na bishi da mugun kallo da cewa Wlhi baxan bika bah. Katafi kawai idan nadawo xan nemeka Daqar ya tashi ya tafi Wlhi tun jiya haryau naqi saura ransa Da xaran nagansa sai inji raina ya qara min xafi dashi Sam narasa nutsuwa kwatakwata Dan daurewa kawai nakeyi idan yakira nake qin 'dauka Plx ya xanyi dan Allah Wlhi ji nake kamar in sami yarinyar inja mata kunne akansa. Ke koma inci ubanta inhuta SAILUBAH tayi dariya har sanda XEE ta qulu Tace Kinsan me xakiyi yanxu kisami nutsuwa. Cikin 6acin rai Tace dana sani koji xakiyi ne Sarai SAILUBAH tasan ta qulu dan haka Tace toh kiyi hakuri naga ranki ya 6aci Abu 'daya xakiyi kisaman muku nutsuwa da tabbatacciyar rayuwa Shine Karki saurareshi yanxu. Dan natabbata damuwar da yake ciki tafi taki KHAMIS yana maseefar sonki Kece xaki juyashi yanda kikeso idan kinso Naji da'din yanda kika nunamai fushinki gaba baxai qaraba Inko xai qara baxaiyi kusa da inda kike ba. Ki shareshi na tsawan sati 'daya na tabbata lokacin yagama gasuwa Kin nemamma kanki mafuta mutunci dan xaiji shakkar qara aikatawa ko abayan idan nakine. Dan gani xaiyi kamar xaki gansa XEE tajah numfashi Tace gaskiya baxan iya shareshi na tsawan sati 'daya ba. Gaskiya yayi yawa SAILUBAH tajah tsaki Tace toh ai shikenan kije kiyi abinda yadace miki Dan gaskiya shawarar daxan iya baki kenan...... Kan XEE tayi magana wayarta ta'dau ruri Tana dubawa taga KHAMIS 'din ne Tayi shuru tana naxari SAILUBAH Tace ki'dauka kawai horan da kika masa jiyama ya isa... Cikin sanyi ko ta'dauka. SAILUBAH taji kamar tashaqeta dan gatse tamata Amma sai ta'dauka. Cikin sauri Yace Wlhi da baki 'dauka ba dasai dai kijini a gadan asibiti Tace naji da Allah miye Yace kiyi hakuri Wlhi baxan qara ba Tace toh naji Yace inxo in ganki yanxu Tace aa Yace dan Allah Tace aa Yace xan miki kuka fah Tace toh ina gidansu SAILUBAH Yace toh ganinan Tace ka nutsu kayi breakfast da wanka fah Yace kamar Kinsan banyi ko 'daya daga ciki ba Tace toh kayi pls Yace angama my Luv I Luv u Tace me 2 Suka ajiye waya..... XEE tabi wayan da kallo tana raya Gaskiya so maseefa ne SAILUBAH Tace kin samu nutsuwa ko Tace Sosai mah. Agidansu RAMADAN ko Dad 'dinsa ne ya sami momy cikin farin ciki yake CE mata Yayah Jibiril ne yakirani yanxu wai 'dan namu xai kawo mana xiyara yau yana kan hanya Momy ta waro ido Tace da gaske Yace sharrin ku kenan wasu matan ba dama megida ya fa'di xance sai kunsashi rantsewa Tayi Murmushi Tace ayya kayi hakuri abinne yaban mamaki yau RAMADAN xaiga 'dan uwansa Yace aikuwa dai Dan haka a shiryamai abubuwa masu da'di dan ya tabbatarmin baya wasa da cikinsa Tace toh angama dadynsu Yayi dariya Yace harnatashi daga Dadyn RAMADAN nakoma Dadynsu Tace eh mana. Dan ga 'dayan yana San bayyana Yace yama bayya Kinsan farin cikin da nake ciki kuwa Tace aibasai kace bah. Dan Komai naka ya bayyana hakan Yace bari nakira Auwal na gaya mai Tace ya dace kam RAMADAN ko Tambayar wani 'dan department 'dinsu yayi qarfe nawa yau suke da lectures Yace biyu Yace Owkie. Hakan ne ya bashi damar sakankan cewa yaci gaba da baccinsa Yana cikin baccinne FAWAS ya shigo 'dakin nasa ya tasheshi da cewa 'dan is ya Abujah RAMADAN ya tashi yana fa'din Kasan da Auntyna nadawo FAWAS ya waro ido Yace ban gajine bah Yace mijinne ya saketa FAWAS yace bani labari pls naji xuciyata na bugawa RAMADAN yayi dariya Yace tadena toh dan Allah Nan dai ya gayamai abinda yaga xai iya fa'damai FAWAS yacika da mamaki Yace hankalinka ya kwanta Yace Sosai mah FAWAS ya gyara xama yace mungano San Aunty LUUVAH ne yake damunka Yace wai sai yanxu kuka Ankare da hakan Yace eh mana Yace hmmmm FAWAS ina maseefar sonta Wlhi FAWAS Yace bama saika rantse ba.... KHAMIS ne ya shigo cikin gayu yana wani murmurxa hannu alamun sanyi na damunsa duk dako yasaka suwaita RAMADAN Yace baka xagi sanyin da yawa bane. Shi yasa yake damunka Yace kadai bari Ya kadawo lafiya lau yace eh na sameku lafiya kuma Yace aini bana lafiya sai yanxu da safennan na samu nutsuwa FAWAS Yace ta hucce kenan KHAMIS yayi dariya Yace ba dole ba. Dabata hucceba narantse da Allah kuka xansa mata RAMADAN Yace bani haske pls kun barni a duhu Yace FAWAS ya baka bara na ganta cikin gidansu Auntynmu. Yama ka barota FAWAS Yace xama ka ganta Yace ban gane ba Cikin lokaci qanqani FAWAS ya bashi haske Yaja da baya cikin tsoro Yace wayyo Auntynmu Amma wannan akwai 'dan iska tsinanne me fuska biyu FAWAS Yace jeka dawo KHAMIS ya fitto yana mamaki Amma me😳 Yana futuwa sai ganin junior RAMADAN yayi ya tsaya da mota yafitoh yana qarema unguwar kallo KHAMIS ya kallesa dakyau Cikin bala'in tsoro Yace RAMADAN yaushe kafitoh Junior ya kallesa Cikin San basar da xancan nasa Yace dan Allah ina tambayar gidan Alhaji Naziru ne Cikin qara ru'dewa KHAMIS yajah da baya ya shige cikin gidansu SAILUBAH da gudu yana fa'din innalillahi..... Junior ya ta6e baki idanshi ya sauka kan wata budurwa. Yace 'dan jini ka'dan 'yan mata Jamila wacce yakira da 'yan mata tamai fari da ido Tace hmmm RAMADAN kenan yau kayi ra'ayin kulanine Yayi Murmushi Yace kiyi hakuri ba nakin bane wannan Pls xaki iya nunamin gidansu Tace Gaskiya kana da rainin hankali gidan nakunne ka manta gaka gashi Junior yabi gidan da tanuna mai da kallo cikin takaicinsa Bai qara kulata ba ya shige motarsa da juya kanta xuwa cikin gidan Yana danna alama..... Megadi naji ya bu'demai Jamila tabishi da kallan mamaki da kuma sawa arai ya gama rainata Aiko yanayin parking saiga Dad yafito kamar ance ya fitoh Junior yafito Cikin San qarema gidan kallo. Amma sai idanshi ya sauka akan Dady Kallo 'daya Alhaji Naziru yayi masa ya ganeshi duk dako ba abinda ya rabashi da senior RAMADAN Da sauri yaje ya rungumeshi yana fa'din Allah nagode mah daka dawo min da 'dayan 'dana Junior qara rungumeshi yayi cikin farin ciki da jin da'di. Dan kallo 'daya yayi masa yaji qaunar tsowan aransa..... Momy CE ta katsesu daga xancan xucinsu wajan fa'din Toh Dadynsu ka qanqameshi ka hanani ganinsa Jin haka yasasu raba jikinsu da juna Suna Murmushi Kama hannunshi tayi sukayi falo Sanda tatabbatar ya xauna tace nayi farin ciki Sosai da ganinka 'dana Yace nagode Momy nine nake farin Cikin kasan cewata daku Gaskiya Naji da'din hakan Dadyna Ya qare xancan da kallan Dady Sai Dady yayi Murmushi ya xauna kusa dashi Yace Allah yaci gaba da albarkar rayuwarku Yace AmEEn....... Khairat ce tashigo falan tana fa'din Dady kaga ankwan bikin Qawata Amina Ya kama hannunta Yace ga 'dayan yayanki ya dawo Ta kalli junior tace Ya RAMADAN ne fah Dady Dadyn yayi Murmushi Yace aa wannan 'dayan ne Ta qurama mishi ido sai tayi Murmushi Tace Wlhi Ya RAMADAN ne😀 Momy Tace shegen musu yayi miki yawa jeki kira RAMADAN 'din a 'dakinsa Da mamaki Khairat tanufu shashin RAMADAN tana shiga sai taga RAMADAN da FAWAS....... Tace 😳 lah lah lah FAWAS Yace lpy qanwata Tace Ya RAMADAN yaxama biyu FAWAS Yace kamar ya fah Tace gawani anan gawani acan falansu Dady RAMADAN yaji gabansa ya fa'di Yace ke me kike nuqunuqun cewa Tace toh Momy na kiranka Da sauri ya tashi yabi bayanta har xuwa falan.......... Yana ido biyu da junior gabansa ya fa'da cikin wani yanayi na mamaki da Al'ajabi ya nuna junior da hannu Yace innalillahi Dady yatashi yaxo gareshi ya kama hannunshi ya xaunar dashi Yace ga 'dan uwanka RAMADAN Senior ya kasa 'dauke idanshi akansa Yace ko bakace bah Dady kallan dana masa naji gabana ya fa'da tabbas wannan 'dan uwana ne Dady Yace haka abin yake Ku 'yan biyune Ahankali RAMADAN yakai hannunsa jikin junior ya ta6a kafa'darsa..... Momy da Dady suka fashe da dariya. Junior yayi Murmushi Yace kanutsu brother nine dai 'dan uwanka Momy Tace kai shi yayi wanka anshirya mishi abinci Senior RAMADAN Yace toh Amma..... sai kuma yayi shuru Suka tashi atare senior sai kallanshi yakeyi. Candai ya kasa jurewa sai kawai ya ware hannunshi alamar ya rungumeshi Aiko nan take junior ya rungumeshi Yace I miss u my brother Senior Yace miss 2 den I Luv u Me 2 junior Yace Momy da Dady da suke bakin 'kofah suke kallansu sai xuciyoyinsu suka cika da tausayinsu musamman ma Dady FAWAS sai ganinsu kawai yayi Abinda yasa yagane senior RAMADAN abu 'daya ne Shine kayansa Yace FAWAS ga 'dan uwana yaxo garemu FAWAS Yace kut😳 wannan naganshi ahanya aisai dai inta mishi xubah. Dan 'dauka xanyi Kaine RAMADAN Yace mu 'yan biyu ne FAWAS Yace Waye babba acikinku Senior ya kalli junior Yace koka sani Yace Sosai mah in gaya mai ne Yace ya kamata Yace toh Kaine Babban nine qaramin Senior yayi dariya Yace aha Naji da'din hakan Sosai. Kaga idan kamin lefi xan hukuntaka da tushe Yace bama xanyi ba bare ka hukuntani Yace ga toilet shige kayi wanka dan dama ban da'de da tara ruwa ba Yace Nagode brother Senior RAMADAN Yace karka sake Junior yayi Murmushi Yace wai godiyar Yace eh Yace toh brother Yana fa'din hakan ya shige toilet 'din FAWAS ya dafah RAMADAN Yace abin sha'awa dama nine nake da qani haka Yace xaka samu Yace kai haba Saidai 'dana Momy ai ta tsufah kaifah 'dan iska ne RAMADAN Yace Naji qaunarshi Sosai Cikin raina FAWAS Yace aidole ne Amma meyasa tunta muke dakai baka ta6a bamu labarinsa bah RAMADAN yayi Murmushi Yace toh Amin afuwa pls. dan naga gaya muku bashi da amfanine tunda baya tare damu...... KHAMIS ko yana shiga gidansu SAILUBAH jingina yayi da bango yanata nanata inna'lillahi Ya 'dauki lokaci kafin ya leqo..... Baiga kowa bah. Dan lokacin har junior ya shige gidansu Yayansa RAMADAN Ganin hakan KHAMIS yayi tunanin kodai idanshine ya nuna mai haka Ko kuma aljani ya gani ne Haka dai ya dinga tsaqar xuci har ya kai falansu SAILUBAH Anan yaga tauraruwarsa XEE Yace Barka da ranah Aunty LUUVAH Tace barka KHAMIS nasa meku lafiya Yace lafiya lau Tace sai kawai kaganni..... Yace eh Wlhi ya abin yake SAILUBAH takama baki Tace ni dana Aure 'dan shan jini me kisa kuma 'dan luwa'du Yace dama fah ni ban wani yarda dashi bah Tace hmm kaidai bari kawai Yace nabari tunda bai ta6a mana lafiyarki ba. Dan da yayi gangancin yin haka da sai yayi tuntu6e da Babban maseefar da baxata barshi ba har qarshen rayuwarsa SAILUBAH Tatashi tana Murmushi Tace hmm kunaji dani qannena Yace Sosai my Aunty. Ta qarayin Murmushi tanufi 'dakin Kakah tana fa'din kuji da'dinku masoya Duk Murmushi sukayi KHAMIS na ganin tashige 'dakin Kakah yayi saurin durqusawa agaban XEE idan shi cikin nata Yace kiqara yafemin my Luv dan Allah Tace nace ya wucce ko. Yajah numfashi Yace Nagode my wife insha Allah baxan qara bah Tace kama qara bani ba kai Yace toh ya xakiyi da Sonah Tace saidai san nakan ya kasheni. Tafa'da da wurga mishi harara Yayi Murmushi Yace kika mutu ainima binki Xanyi Taqara harararsa da cewa bawani nan Kama huta. saikaci gaba daga inda ka tsaya Yace Wlhi my Luv na rasaki binki xanyi ina miki wani so Wanda yafi qarfin akirashi da MASEEFAR SOO Tace toh naji gayamin Yace mefah Tace gayamin 'yan matanka nawa kuma bayan ni wacece kakeji aranka Qura mata ido yayi kafin yayi Murmushi dan ya hango kishin natane yau yatashi. Abin takaicin wai dan tagirmeshi shine take neman mishi wayo Ya qarayin Murmushi aqaro nabiyu Yace ni bani da 'yan mata yanxu dan tunda nasameki kika shafe Komai na jikin wata bana ganin kyansu sai naki bana jinsu sai jinki bana ganinsu sai ganinki Tace hmmm toh ita wacce nagunku fah Yace pls my Luv ki barni haka dan Allah mana Tunda kika ganmu naji na tsaneta Sam. Kuma nagaya mata bani ba ita Xatayi magana yayi saurin rufe bakinta da hannunshi Yace sanyi nakeji my Luv dama mun xama masoyan gaskiyan inji 'dumin ko nasamu nutsuwa. Yafa'da da janye hannunsa yana jifanta da wani irin kallo Aiko nan take jikinta ya mutu dan kallan daya aika mata dashi Tace hmmm Yasan dama hmm 'din xatace dan haka ya tashi yana cewa yau kin hanani xuwa skull. Tace ni. Yace eh mana. Dan ko naje ba abinda xan 'dauka a kwakwal wata Tayi Murmushi Tace gobe saimuje tare Yace tarayo miki kenan Tace eh Yace hmm in xaki tsaya kiyi karatu kitsaya kiyi inba haka ba Wlhi na mallakeki ba qaramin mamaki xan baki ba Tace ko Yace Sa wasa kiganshi gabanki Tace Allah ya kaimu lokacin Yace AmEEn my Luv Ni xan tafi sai Allah ya kaimu anjima ko Auntyna Tace hmm saura ka fara xuwa gunta...... Yayi Murmushi da ficcewa daga falan yana cewa nidai bance ba kuma ba ruwana..... 'Dankin RAMADAN ya koma Yana shiga yaga RAMADAN junior da senior da FAWAS Junior yana yana canjah Kaya dan har Dady ya shigomai da kayansa Ganin yanda ya qame shi yasa RAMADAN senior ya dafa kafa'dar shi Yace 'dan Uwa nane mu 'yan biyu ne. KHAMIS Yace bar fa'damin dan Allah Tunanina nayi gamo ne😳 RAMADAN yayi dariya yana qara mishi haske akan lamarin Nan hankalin KHAMIS ya kwanta yace Koda Naji. Nayi farin cikin kasan cewarshi garemu dafatan mun xama 'yan uwa Junior yayi Murmushi Yace Sosai mah Yace amma kamanninku yayi yawa. Bafah Wanda xai gareku Junior qara kallansa yayi Yace xaku dinga ganemu mana. FAWAS Yace ta ina Komai naku 'daya Yaqara yin murmushi yayi Yace nan gaba ka'dan xakuce na gaya muku KHAMIS Yace toh kai me sunanka Yace RAMADAN..... Suka kallesa dukkansu har senior... FAWAS Yace RAMADAN kuma Har sunan naku 'dayane Yace eh kai Sai dai shi Senior ne nikuma Junior KHAMIS Yace Yauwa gwara daka babbance mana FAWAS ya tashi yana fa'din bara inje office 'din Dady na dawo KHAMIS Yace nima Momy ta ha'dani da wani aiki wai inje in gaida wata yarinyar qawarta Ameera batajin da'di an sallamora daga asibiti. koni ina ruwana dasai naje gaisheta oho Senior yayi Murmushi Yace kaje dai kaga matar da sukesan baka KHAMIS yawaro ido 😳 cikin tsoro Yace what FAWAS ya shege da dariya Yace wai kai nan baka gane manufar xuwan naka ba. Yace Wlhi ban gano ba😳 Junior yayi Murmushi Yace ya toh xakayi da Aunty XEE Duk suka kalleshi atare sukace kasanta ne Yace na santa mana sanadinku Suka cika da mamaki dan basusan yasan rahotan kowa a cikinsu ba KHAMIS Yace na rantse da Allah akarabani da Aunty XEE mutuwa Xanyi Bansan yaushe Santa yayimin mugun kamu bah Senior Yace kata addu'a ba abinda xai faru FAWAS Yace hmm Allah yasa KHAMIS Yace kai barama naje yanxu dan tabbatar da maganarku Atare FAWAS da KHAMIS suka fitta Senior RAMADAN ya xauna daf da 'dan uwan nasa Yace xanso kaban labarinka Junior yayi Murmushi Yace ahannun Dady Jibiril nataso Saidai duk Wasu abubuwana a waje nake yinsu Senior Yace kana nufin Kaine 'dan uwan da momyna take gayamin yana wajan Dady Jibiril Junior ya gya'da mishi kai Yace watoh 'dan Uwa akwai cakwakiya acikin tarihin rayuwarsu Xakaji Komai Amma lefin nan bara naci abinci muyi Sallah idan na hutta na baka labari ko da dare ne Senior Yace Owkie Suna xaune kan dining Suna cin abinci Amma banda Senior RAMADAN Dan danne dannansa kawai yakeyi awaya Junior ya kalli kwayar idan Dady Yace ba da'dewa Xanyi ba. Kwata kwata sati uku ne ya ragemin in koma skull Senior RAMADAN Yace nayi tunanin kadawo garenine gabaki 'daya Yace eh haka ne Dan nabar hannun Dady Jibiril kenan ko Baku Dady ya ajiye cokalin hannunsa Yace da gaske kakeyi Yace gaskiyar kenan dad Tunda nagane akwai wani abu aqasa Wanda kuka da'de da 6oyewa shikenan fah naji banisan qara xama kusa dashi Cikin sanyi Dady ya kalli Momy alamar ya shiga damuwa Daidai nan 'din junior ya tashi yana yana goge baki da tishu ya ficce daga falan xuwa part 'din senior RAMADAN Momy Tace akwai matsala Dady Yace damuwata kaddai ya gano Komai Senior RAMADAN Yace Dad kaban haske bai kamata ka6oyemin abubuwa haka ba Ace inada 'dan Uwa Amma sai yanxu naganshi. Me yake faruwa ne Dady yajah numfashi Yace kayi hakuri my son banyi maka hakan daniya bah Tashi RAMADAN yayi ya bar falan xuwa ga Qanin nasa Shida da Momy suka bishi da kallo Momy Tace lokaci yayi daxaku fayyace musu Komai dansu fuskanci rayuwa Dady ya kalli Momy Yace Wlhi yanda nake san yarannan ko 'ya'yana bana jinsu kamarsu Momy tayi Murmushi Sam mijin nata bai iya 6oye gaskiyarsa ba Shiyasa take qara sanshi Idan abu ya kasance gaskiyar shine baya damuwa da ranta ya sosu ko karya sosu fa'da mata kawai xaiyi Tace nima ina matuqar sansu Allah ya dubesu ya rayasu Yace AmEEn Senior Yace pls 'dan uwana gaya min Komai Junior ya tashi ya bashi diarys 'dinnan biyu Yace ka karanta nidai hutu nake nema brother Da sauri senior ya kar6a yana cewa tnx..... Sosai junior yake bacci hankali kwance yayinda senior yagama karance diarys 'din nan tsaf Hawaye ne kawai yake sauka afuskarshi Na Farko abinda ya sashi kuka na mutuwar iyayan nasu dan yasan da mahaifinsu yana nan dole ya bayyana garesu Toh ya akayi ya mutu kasheshi akayi ko haka kawai ya mutu Tabbas xaiso yaji wannan Na biyu kuma yanda Dadyn shi Alhaji Naziru yanunamai qauna fiye da 'ya'yansa Baya ha'da soyayyar da yake masa da kowa agidan Tabbas yanuna mishi qauna ta qarshe Yana nuna mishi SOYAYYAR DA BATA DA QARSHE 😀 Ya maida kallansa ga junior da yake baccinsa hankali kwance. Sai yaji wata masifaffiyar qaunarsa takamashi Nan yaci gaba da kukan nasa Sosai. Awannan yanayin ne junior ya tashi ya gansa Ya kalli agogo yaga kusan shidda da rabi Yace Ya Allah banyi sallar La'asar ba Senior yaqi kulashi Junior yayi Murmushi ya matso kusa dashi Yace yane brother Kuka haka Kamar wanda xai rasa dukkanin farin cikinsa Kar damu in haka ne kana dani Ni kadai na isheka Hmmm nasan xaka fini shiga Baqin ciki idan ka karanta Soboda koda wasa Dady bai ta6a nuna maka cewa bashine ya haifeka ba. Saidai nafika shiga baqin ciki ayanxu dan nagano na rayune ahannun Wanda ya kashemin mahaifina Senior ya kallesa da sauri Yace katabbatar Dady Jibiril ne ya kashe mahaifinmu Yace ko shakka babu dan bashi da imani Na sanshi fiye da tunanin me tunani Allah ya jarrabeshi da sona ne danya nuna mishi qarshansa Karka damu brother xansan yanda xanyi dashi Senior yayi saurin cewa aa banasan kayi yunqurin yin Komai idan na isa dakai Junior yayi murmushi Yace duk abinda kasani Xanyi haka dukkan abinda ka hanani xanqi yinshi Yace Yauwa 'dan uwana naji da'din wannan furucin naka Yace kai ka'dai nake dashi in banyima ladabi ba. baxan ta6a yafema kaina ba. RAMADAN ya rungumeshi Yace kasoni pls inajin maseefar sanka araina Junior yayi Murmushi hawaye yaxubo mishi Yace nasoka tun kan ka ganni..... (Wato shidai "dan uwa da'dine dashi) bayan sunsami nutsuwa Toilet senior yashiga yana cewa ai nima banyi sallar ba. Dan haka saina rigaka Alwala Junior yayi Murmushi Yace idan kada'de Saidai kasameni akan sallaya dan swn yanxu in rigaka...... Bai qarasa furucin nasa ba tashigo kamar an jefuta SAILUBAH kenan Junior yayi mata kallo 'daya xuciyarsa na bugawa fat fat fat Ai bai ankareba yajita kusa dashi. Qamshinta ya bigeshi ya lumshe ido cikin basarwa Tabishi da kallan shagwa6a ta kama hannunsa Tace Abban nan nawa kamar mai aljanu kaga yacanja tsarin nasa yanxu wai wata biyu yaban nafito da Wanda nake so. Tunda wancan bai 'doramin idda ba. Nufinshi yajanye wata takwas 'din da Yace kenan Wai inda nafitoh da Wanda nakeso hankalinshi xaifi kwanciya Koda baxa'ayi bikin nan kusa bah Pls ka temaken Qanina ya xanyi. Taqarashe kamar xatayi kuka Yanda take mishi maganar ba qaramin hargitsa mai kwanya takeyi ba Dan haka ya xare hannunshi daga nata ya tashi Tace kaji dani mana Cikin rashin kunya da raini ya watsa mata harara Yace Karki qara ta6amin hannu malama Kantayi magana senior ya fitoh daga toilet. Yace Auntyna😁 Tawaro ido 😳 Tace me nake gani RAMADAN Yace 'dan uwana ne. Mu 'yan biyu ne. 'Daxu yaxo Tace kut😳 Amma shine Komai naku 'daya Xama yayi kusa da ita lokacin junior ya shige toilet Yace kema kin tabbatar ba abinda ya rabamu ko. Tace eh Amma wannan bashi da kunya Yace me yayi miki Tace sanda nagama mai xuba yawani yimin rashin kunya RAMADAN yayi Murmushi Yace toh kiyi hakuri Tace kai dashi Waye Babba Yace nine Tace toh kaja mishi kunne ni Auntynka CE Yace toh my Aunty Tace naga xakayi Sallah bara inje. In ka idar kanemeni ko awaya ne Yace angama my Auty Har xata tashi sai kuma taxauna Tace toh meyasa baka ta6a gayamin cewa Ku 'yan biyu bane Yace kiyi hakuri dama inasan yimiki baxata ne Kamar yau da kika gansa kika xata nine Ta 6ata rai Tace karka sake Yace shi ka'daine nawa kinga sakewa bada niba... Tace Yauwa baka gayama momy tare muka dawo bane Yace eh Tace kamar nasani nafara xuwa gareta anan naga Dady mah Ta kallan da mamaki da San jin ya taganni Shine nake gaya mata Komai Dady Yace aiya mantane bai gaya mata ba Amma sunyi xancan da Abbana da safe. Yayi min Nasiha Sosai RAMADAN Yayi Murmushi Cikin wani yanayi ya qare mata kallo Yace kinyi kyau Auntyna Takalli kanta. Wata rigace dogowa tasa sai qaramin gyane data yane kanta Tace banyi fah wankan yamma bafah. Yace aiko bakiyi wanka ba kyau kike Xatayi magana junior ya fitto bai kallesu ba ya shinfi'da sallaya zai hauyin Sallah senior Tace am 'dan uwa gafah Auntyna ta Kaina inaji da ita over kaso pls dan zanji da'din hakan.... Cikin maseefa SAILUBAH Tace karma yasoni mana Junior ya kalleta araini Yace gaskiya brother na rainata. Ma'ana baxan sota ba Dan banga abin San bah Cikin sauri senior RAMADAN Yace bafah wancan san ba. Junior yayi Murmushi Yace ai in wancanne tayimin yarinya Ina nufin baxan sota bane kwata kwata dan bakai nabata kowane irin matsayi na so ba...... Ya qarashe da tada abbara cikin halin ko in kula. Kut😳 SAILUBAH Tace ta kalli senior. Yayi saurin marairaice murya cikin kunya da nadamar gabatar da ita gareshi Yace am sorry my Aunty karkiji Komai aranki dan furucinsa Wlhi qarya yakeyi ke abar San kowa ne Tace Amma wannan akwai 'dan iska mara mutunci shege Nixai kalla Yace baiga abin so ba Ni sa'arsace Shuru senior ya mata dan yasan ta shaqa kuma baisan me xai kuma CE mata bah Itama shurun tayi tana jiran ya idar ta tsefeshi tamkar senior yasan me take saqawa saiya kama hannuta Yace kanya idar xo in nuna miki wani abu da Dady ya siyamin Batayi musu ba tabishi har harabar gidan Yace am sorry my aunty Ki yafe mishi banasan tashin hankalinki Xan mishi magana Sosai akanki Yasan girmanki daatsayinki Tace dama wayo kamin dankar in tsefeshi Yace aa ni na'isa in miki wayo. Fatana dai Kiyi hakuri dan Allah Tace toh naji Wlhi saina mishi rashin mutunci baxan hakura ba Dafe kai RAMADAN yayi. Yayi shuru dan ya hango rashin hakurin nata axahiri Ita ko ganin shurun da yayi yasata cemai Meya samu idanka kamar kayi kuka. Tun 'daxo nakesan tambatarka. Tafa'da dasan kawar da damuwar da tagani a fuskarsa Yace kuka nayi Auntyna Tace waya samin kai Yace nayine dan ganin 'dan uwannan nawa SAILUBAH tata6e baki da gallamai harara Tace hmm toh karka sake dan ba irinsu akeyima kuka ba...... Kai bakaga idanshi tsaf na marasa kunya bane da tarbi....... Da sauri senior ya tufe mata baki Yace kibar shi haka mana Aunty baxai qara yimiki rashin kunya ba promise Tace hmm imma xaiyi ina daidai dashi Nan dai RAMADAN ya rakata gida yana lallashinta ya dawo Sanda yayi Sallah ya fuskanci junior Yace 'dan Uwa ka.... Katseshi junior yayi Yace baxan qara yimata Komai ba... Senior yayi Murmushi Yace Yauwa 'dan Uwa ka lura pls Yace karka damu...... Wannan dare Sam RAMADAN bai bar qanin nasa ba yana tare dashi yana nuna mishi tsantsar qauna FAWAS ko sha'awa suka dinga bashi KHAMIS ko damuwa da tashin hankaline yayi mishi yawa dan ya tabbatar da xancan senior RAMADAN akan Ameeran da Momyn shi Tace yaje dubata Shegiyar yarinya qiri qiri tafitoh tace tana sanshi Yanxu haka bayan Isha'ine xaune yake a 'dakinsa sai saqa yake yana kwancewa Shidai Aunty XEE ce aransa ba wata mace Sam agabansa........ Momy da Dadyn shi suka shigo 'dakin Aiko ya 'daure fuska Dady Yace me yake damunka Yace haba Dad meyasa mum xatayi min haka Ni fah nayi qarami a Aure Yace ko Yace Wlhi Yace toh saurareni dakyau kaji Wlhi Aure xan maka da ita Ameeran Ko kana tunanin bansan me kakeyi bane na futan dare Kuna yawan xuwa club Kullun dare Me kukeyi acan iye Hakanne yasa nagane Aure kakeso dan haka acikin satinnan xancan sadakinka gidansu Ameeran Ko kanaso ko baka so mutumin banxa kawai......... Wani ihu KHAMIS ya kwalla🙆🏼 ha'de da wani tsalle ya dire agaban Dadyn nashi Yace Dady kamin rai Wlhi bana santa. Ina skull Dady pls karkamin haka Dadyn yayi murmushi irin nasu na manya Yace Wlhi baxaka jawomin abin kunya ba saina maka Aure tunda kanuna shi kakeso Yace wayyo Dady ina da wacce nakeso Wlhi. Momy Tace wacece ita Da sauri Yace Aunty XEE Momy da Dady suka waro ido😳 cikin mamaki har Suna ha'da baki wanjan cewa Zainab.... Dan sunsanta Sosai. Ya 'daga musu kai cikin tsoro Yace Wlhi ita kawai nakeso kuka rabani da ita mutuwa Xanyi Gauuuuu Momy ta falleshi da mari..... Atarihin KHAMIS tunda yataso da wayansa bai ta6a ginin ranar da iyayan nasa suka dakesa ba Amma yau sanadin masoyiyarsa yasha mari agun momynsa Ya kalli Dadyn nashi cikin sanyin yanayi. Dadyn ya 6alla mishi harara Yace kamin magana saina qara maka wani Marin Shashashan yaro kawai Ina xaka kaita yarinyar data girme maka da shekaru kusan biyar ko shidda Toh kasani ko xaka mutu baxan Aura maka ita ba Yana fa'din hakan ya ficce daga 'dakin cikin 6acin rai Momy Tace Wlhi idan ina raye baxaka ta6a Auranta ba. Sakarai kawai Ina xaka kaita yaxakayi da ita kana 'dan qaraminka.... Aikan tafuta KHAMIS yasa mata kuka fa'di yake mum ina Santa Wlhi kuka rabani da ita mutuwa Xanyi Tace toh ka mutun mana.... Taficce Kuka Sosai KHAMIS yasa Toh yatake ne XEE 👯 matsala kenan👯 Haka yaci kukansa ya share hawayansa Kuma kamar ance mai karya kira 'daya daga cikin munanan nasa Sam bai kira kowa acikinsu bah Toh ga FAWAS ma hakan take Dan Ashe Dadyn KHAMIS ne yasami Dadyn FAWAS Dana RAMADAN suka tattauna akan matsalar yaran Toh FAWAS bayan ya rabu da RAMADAN senior da junior gida ya nufu A falo yaga iyayan nasa Momyn shi Tace xonan FAWAS yaje cikin ladabi Dady ya bashi wasu pix hotuna Yace kallesu dukka Cikin sanyin yanayi FAWAS yafara duba hotunan Kyawawan mata ne agani na fa'da Su goma cif FAWAS Yace Dady nagama gani Yace toh xa6i 'daya acikinsu Da sauri FAWAS ya kalleshi dan ya gane abinda yake shirin San faruwa Bakinsa na rawa Yace Dady ba wacce xan iya xa6a aciki Momyn shi ta harareshi cikin 6acin rai tace kafita daga idona tunkan raina ya6aci dakai kaxa6i 'daya acikinsu Yace toh momy miye ma'anar hakan Dadyn nashi ya fusata cikin tsawa yace Aure xan maka tunda kaxama 'dan iska ashe kullun yawan xuwa club kukeyi So kake kajawomin abin kunya agari ko Toh baka isa ba Wlhi Maxa xa6i 'daya acikinsu ko ranka ya 6aci Turo baki FAWAS yayi Yace ina fah da wacce nakeso fah Dady..... Gaskiya acikinsu ba wacce tamin. Ni HAMEEDA kawai nakeso Cikin sanyi Dadyn nasa Yace wacece HAMEEDA Yace a qauyan takai take ina Santa Sosai...... Cikin fusata momyn nashi Tace HAMEEDA a qauyan takai Yace eh Tace kana da hankali kuwa😳 FAWAS ya lalleta cikin sanyi Yace Wlhi ita nakeso kuma tama girmeni da kusan shekara hu'du Tana sona Sosai kamar yanda nake Santa Dan Allah Momy Dady karkuyi yunqurin rabani da ita Gauuuu Momy ta falleshi da mari Tace Lalle Dadynka ya shagwa6aka da yawa Toh bari kaji kayi gaggawan cireta aranka Dan Wlhi ba wanda xaije nema maka Aure a qauye Shashasha mara hankaki karasa wacce xaka nema sai 'yar qauye wacce ta girmemaka mah. Mara hankalin Yaro kawai Hawaye ne ya xuboma FAWAS Ya kalli Dadyn shi yaje ya kwantar da kansa akan cinyarsa cikin muryar rauni Yace dan Allah Dady karka bari momy ta rabani da ita Wlhi na rasata mutuwa Xanyi Dadyn da mamakin 'dan nasa ya hanashi motsi shafah kansa yayi Yace karabu da ita my son Yace ina Santa Dady Shuru Dadyn yayi Can Yace toh tashi kaje kayi wanka kaci abinci ka kwanta Ya 'dago da kansa Yace toh Dady baxaka rabani da itaba ko Yace sai nayi tunani. Yafa'da da shafa fuskarsa cikin kulawa....... Wani dogwan tsaki Momy tajah Tace Wlhi baxaka Aureta ba. FAWAS ya marairaice fuska Yace Dady kajita ko Dadyn yayi Murmushi Yace jekayi abinda nace ko Tashi FAWAS yayi yana bin Momy da kallo tana banka mishi harara Ahaka yayi part 'dinshi Daqar yayi wankan dan yasan Momyn tashi sarai bata fa'din abinda baya yuhuwa Gwara dadynshi yana da 'dan sanyi Abincinma daqar yaci Sanda yakira HAMEEDAN tagama mai shirmen soyayyarta yana jin da'di Sannan ya sami nutsuwarshi ka'dan😟 Senior RAMADAN ko sai kusan sha'daya yasami kiran Auntyn tasa Lokacin junior yana waya da wata wai Shakira yanayin maganar da ita tamkar yana mata ra'da dan sanyin murya Senior yayi Murmushi Bayan ya fuskanci qanin nasa yayi nisa a tafiya da kalamai Ya ta6e baki da fa'din nima bari naji da Auntyna aransa Lokacin SAILUBAH na chat awata sabuwar wayarta da XEE tasiyo mata 'daxu Tace yane Qanina Yace qalau my Aunty Da fatan ba abinda yake damunki kamar yanda nakeji araina yanxu Tace nifa Komai damuna yakeyi Ai kasani Yace toh gayamin menene Tace ya rage yawan watannin daya ban Kana tunanin xan iya rasa damuwa ne atare dani RAMADAN ya waro ido Yace da gaske Aunty ya rage😳 Tace da gaske mana Yace wayyo toh yanxu ya xamuyi Tace shine abinda ya kawoni 'daxu kenan mu tattauna Yace toh mubarma gobe ko Tace aidole Yace toh kihuta my Aunty Tace hmm kaci abinci Yace naci da 'dan uwana Tajah tsaki Tace kace da 'dan iskannan mara kunya Shuru RAMADAN yayi Tace kayi shuru Yace sai da safe Auntyna kiyi bacci me da'di da mafarkai.... Sai kuma yayi shuru Tace da mafarkai masu da'di ko Yace yes my Aunty bye bye. Ya kashe wayan SAILUBAH tajah numfashi fuskarta cike da annuri ta gyara kwanciya da cigaba da chat 'dinta RAMADAN mah gyara kwanciyarsa yayi. Yana sauraran junior Wanda har lokacin bai gama wayan nasa bah Can yagama ya kalli senior Yace brother dawa kayi waya Yace Auntyna SAILUBAH Yace naga alama kam Senior Yace alamar me kagani Yace nalura da farin cikin da nagani a fuskarka ne Yace Hakkane 'dan Uwa Idan ina tare da ita ina samun kaina Cikin nutsuwata Idan kuma ina waya da ita ina tsintar kaina cikin farin ciki Junior ya ta6e baki Yace kana Santa kenan Yace Sosai mah. Yace toh Allah yabarku tare😊 AmEEn Senior Yace kana ya'dora da fa'din wacece shakiran da kaketa wani amsa wayarta kamar bakaso Junior yayi Murmushi Yace kai brother har kariqe sunanta daga furtawa so 'daya Senior yayi Murmushi Yace sunan nata ne so sweet Junior Yace tnx Sunanta kenan Ban ta6a Santa bah Saidai ina more rayuwa da ita Sosai Dan tasan darajata Karuwace ada Amma ayanxu tawace ni 'daya Tana xama a Dubai balarabiyace ta gaske gata 'yar babba haka Dan ayanxu xata kai 26 years Senior yajah numfashi Yace idan na fahimceka kana harkar xinah kenan...... Junior ya katseshi da fa'din no no no no brother. ba Hakka bane .banayi da kowa sai da ita Kuma ban 'dauki hakan atsayin xina bah Tunda da ita kawai nake harka.... Senior ya katseshi da cewa xinah kake aikatawa 'dan uwana Dan duk mutumin da xaiyi harka da mace irin yanta ma'aurata sukeyi. Batare daya mallake ba. Ma'ana ya Aureta ba. Toh ba shakka xina yake aikatawa daga shi har ita Barama kaji 'dan akwai xinar ido ta kallo Akwai ta hanci ta wajan shaqar qamshi Akwai ta baki tawajan kalamai Xinar ido itace wacce........ junior yayi saurin katseshi da cewa karka damu brother Nasan xakamin wa'axinnan ne dan indena toh nadena shikenan😊 Senior yayi Murmushi Yace kamarko kasani shikenan kuwa Da tsakar dare junior na kallan senior RAMADAN yanata Sallah Abin yadinga bashi mamaki da sha'awa Harya kasa hakuri Santa ya tambayeshi da safe Yace brother Senior Yace na'am Yace kuma kullun kake tashi yin Sallah cikin dare Yace eh Sosai mah Yace Amma kana qoqari . Senior ya kallesa da kyau Yace kai bakayi ne Yace ko sau 'daya ban ta6ayi ba Amma ina lura da farillata Sosai. Bani barin ta wucce lokacinta Yace da kyau Amma Saidai da xaka daure kadinga yi xaiyi kyau Sosai Dan nafula tana tsare mutum daga dukkan kowane sharri Tanasa mutum ya samu kwarjini Tanasa mutum ya kasance Cikin nutsuwa. Tana hana baqin ciki yin tasiri a xuciyar mutum Tana 'daukaka darajar mutum Ata'kaice dai 'dan uwa yana dakyau mutum ya gyara lahirarsa kada yabari duniya ta ru'desa Inaso kaxamo 'daya daga cikin masu leman lahirarsu Junior yayi shiru Can Yace toh Allah yabani iko Kallansa kawai senior yayi Yace yau inada lectures qarfe tara Amma baxan jeba dan inasan baka lokacina Junior yayi Murmushi Yace bana wasa da karatu my brother ko ka'dan Idan lokacina yayi tafiya xanyi in Barka Inada wani aboki Abbas wanda mukaxo hutu tare Kanaji 'daxo da mukayi waya dashi yake gayamin yana Cikin garin nan a Nasarawa J:R:A. Kaji dai xaixo ya 'daukeni Banaso kayi missing wani abu daga karatunka Senior yayi Murmushi Yace toh Amma kace mishi yalura min dakai da kyau Junior yayi Murmushi Yace toh. Da kallan agogo Yace kaga taran ta kusa sukayi falan gidan Anan Momy taha'da musu breakfast bayan sun gaishesu Dady ya kalli senior Yace my son Yace yes Dady Yace inaso in maka Aure acikin shekarar nan....... Cikin sauri senior ya furxar da tia 'din da yake bakinsa Ya waro ido Yace Aure Dady Murmushi Dadyn yayi Yace eh. Naga kana so ne Yace Wlhi Dady bankai Aure ba Yace shine kuke yawan xuwa club Yace Wlhi ba abinda muka ta6ayi narantsema Yace hmm naji Amma baxan canja wannan tsarin nawa ba Adalci 'daya nayi maka shine kakawo min wacce kakeso acikin watannin nan Yace Dady😳 Yace my son Shiru senior yayi Can yatashi ba tare daya gaba breakfast 'dinba xai fita Momy tariqe hannunsa Tace katemaken kayi break 'dinnan. Kafah dena wasa da cikinka Yace hmm xanje gun Auntyna naci ne Tace toh me Aunty daga can xaka wucce ne Ya turo baki dacewa eh Tasaki hannunshi ya fitta.... Junior ya bishi da kallo da 'Yar dariya ka'dan Dady Yace kaima ina xuwa gareka Shuru junior yayi Can Yace Nagano Dady Jibiril ne ya kashe mana mahaifinmu....... Waro ido Dady yayi Cikin shaqewa Yace bashi bane my son Junior yayi Murmushi Yace Wlhi shine Ni naji da kunnena yana gayama wani Shuru Dady yayi Can Yace banasan kace xakayi wani abu akai Yace naso kasheshi nadai fasa dan bansan abinda Allah yake nufi ba da har yabari narayu ahannunsa ya kuma tusa masa qaunata Momy Tace kayi kyan tunani Allah yayi muku albarka Yace Amiien Dady Yace toh yanxu xansa a binciko muku dukiyarku ta Dubai da Kuwait da America Muji ya suke Junior ya tashi yana cewa toh ni bara naje 'daki nayi wanka kafin wani abokina yaxo Momy Tace toh RAMADAN senior ko saka SAILUBAH yayi agaba yanata mata shagwa6a da kashe mata jiki Ya kama hannunta Yace my Aunty kinji wai Dady Aure xaiyi min a this year ko SAILUBAH tayi dariya Tace toh miye 'dan Qanina ai gwara ayi maka dan kadena xuwa yawon club Kasan har kuka nakeyi idan nasan katafi can Ya sakar mata wani kallo da cewa Allah Ta lumshe ido tabu'de ahankali Tace Allah Yace toh kidena dan nadena xuwa Tace da gaske Yace eh. Tace toh gayamin Yace miye Auntyna Tace Kasan fah Abbana yasani agaba Yace eh Tace toh yaxanyi Ya shafah gefan fuskarta Yace bayanda xakiyi Auntyna kibar Komai agun Allah Saiya dubeki ya fitoh miki da miji cikin sauri batare da kinsha wahala ko kintada hankalinki ba Tace ina jin tsoran ya badani ga Wanda bai dace bah........ Janye hannunsa yayi daga fuskar tata Ya tsaida kwayar idanshi Cikin nata Kusancin yayi kusanci Dan Suna shaqar numfashin juna Awannan lokacin RAMADAN yayi imani duk abinda yaso yima Auntyn tashi xata bada kai Dan yagama kashe mata jiki Kallan da suke yima junansu yayi yawa. Hakan yasa xuciyar SAILUBAH tafara bugawa Tamkar yasan xuciyar tata bugawan take... Yace Aunty I luv u...... Gaban SAILUBAH ya bala'il tsinkewa ya fa'di Kanta tattaro nutsuwarta ya shigar da hannunsa cikin nata yana 'dan Murmushi Yace ina sanki Auntyna baxan bari Abba ya aura miki Wanda baxai dece dake ba. Saboda xanta jifanshi da addu'a har Allah yasa yabarki kikawo Wanda kikeso....... Wata sanyayyiyar ajiyar xuciya SAILUBAH ta sauke da Murmushi akan fuskarta takai bakinta kumatunsa ta sakar mai kiss Abinda yasaba ji shidai yaji Taqara bashi a kumatu. Yana kallanta Tace nagode Qanina Tashi yayi yana Murmushi Yace toh ni nayi skull xan duba miki Komai gobe sai mutafi tare ko Tace nifah nagama skull Yace yi hakuri mana mu'danje gobe Taturo baki ka'dan Tace kanasan takura min ko Yace aa my Aunty Tace toh Allah ya kaimu Ina wannan mara kunyan Yace 'dan uwana Tace koma Waye Yace yana 'daki yace ma yana gaidake Tace kafiya kare mutum Yayi Murmushi da bata kiss ahannu yafita tabishi da kallo. Xuciyarta cike da San qanin nata Yana fitta yakira KHAMIS da FAWAS Yace musu gays akwai matsala fah FAWAS Yace nafi kowa shiga cikinta xa'a rabani da HAMEEDA KHAMIS Yace hmm muha'du a skull pls xan rasa Aunty XEE..... SAILUBAH ko RAMADAN na fitta da minti goma ta'dauki gyalanta sai 'dakinsa dan tatashi da abinda junior yayi mata jiya Xuciyarta na gaya mata gwara tacimishi mutunci ko tasami nutsuwa Aiko tana turo 'dakin tagansa yana Reding wani novel Suka kalli juna Nan take xuciyoyinsu suka bada dam fa'duwar gaba tabayyana a fuskokinsu Taqare mishi kallo tsaf kana Tace naxo inja maka kunne👂🏻kaji da kyau ni ba sa'arka bace. Naga iskanci da rashin kunya Suna maka yawo akah. Toh ni 'dinnan xan sauke makasu Mara mutunci kawai har xaka kalleni kace baxaka bani kowane irin matsayi na SOO bah Ni sa'arkace daxaka bari baxan tunaninka ya saka furtamin wannan Kalmar. Ko ajikina Kaga anrubuta ina buqatar soyayyar qaramin Yaro 'dan iska mara kunya kamarka ne iye tambayarka nakeyi Tashi junior yayi yana murmushi Cikin halin ko in kula ya xuba drink yasha yana binda da wani shegen kallo of 2 down. Tun safe yatashi da muradin San ganinta Da San jin muryarta ko yasami nutsuwa Ganinta yanxu yasa hankalinsa ya kwanta xuciyarsa tacika da farin ciki Kalamanta basu 6atamai raiba danya shirya gyara mata su Ya sauke kallansa akan bakinta ya cije harshe cikin sanyi Yace kingama Tabishi da mugun kallo Yace toh mu dawo baya mana ka'din👌🏻 Tace me kenan Yace kina maganar ko naga an rubuta kina buqatar soyayyar qaramin Yaro ajikinki Toh na yaushe Bayan banxar xuciyarki da wawan tunaninki ya kasa wayar miki da kai ki fahimci kinda'de da fa'dawa soyayyar qaramin Yaran Wawiya kawai. Kowa kika samu saiki kai hannunki jikinsa Toh bara kiji daga yau kika qara kirana da 'dan iska saina nuna miki halin 'yan iskan danni tantiri ne acikinsu Kinxo ki jamin kunne akan ke ba sa'ata bace. Toh angaya miki ni sa'anki ne Nafa'da baxan baki kowane irin matsayi bah. na SOO Dan baki kai in baki bah Nidai na rainaki Sosai Wlhi Amma kina da wasu abubuwa daki mallaka Wanda nakeso agame da mace wayayyiya me aji........ Ki dinga killa cema mutumi na kanki dan yana maseefar sonki. Idan kikayi wani kuskuran da wani yaganki yafara sanki Wlhi saina hukuntaki. Dan inasan farin cikinsa Ya qarashe maganar tashi da miqa drink 'din hannunsa yana Murmushi........ 'Daga hannu SAILUBAH tayi xata sheqa masa marii Yayi saurin gare kansa tawajan riqe hannunta Ya waro fararan idonsa kamar na senior Yace kut😳 Tunda nayi wayo ba'a ta6a marina bah Kikayi kuskuran hakan Wlhi saina miki dukan tsiya Yafa'da da sake hannunta tare da quqarin 'daukar wayarsa da take ringing. Yaga Abbas abokin nasa......... SAILUBAH ta'dora hannu aka🙆🏼 taxabba'da ihu da fashewa da kuka Kuka take Sosai dan tunda uwarta ta haifeta ba'a ta6a cimata mutunci irin wannan ba Kuka take hawaye na xuba mata. xan cikan sa nayi mata yawo acikin kwanyarta Ganin haka yasa junior in 'daukar wayar Abbas Ya xuba mata ido yanajin kukan nata har cikin ransa Saiyayi yunqurin barin 'dakin dan yasan Abbas xuwa yayi 'daukar nasa Ai tamkar ta ankare tasama kofar key Tare da goge hawayanta takallesa cikin kallan tsana Tace kai ka'isa Ka'isa kafita daga 'dakinnan batare dana hukuntaka bah Wlhi saina xaneka kafin kabar 'dakin nan Junior yaxuba mata ido. Tausayinta ya kamashi. Sam bayasan ganin mace cikin damuwa bare yaga tana kuka Sai dai indole ba yanda xaiyi Nan yaji yanasan lallashinta. Amma bata xahiri ba taba'dili 😬 Yafara tunanin ta inda xai lallasheta Aiko dabara tafa'do masa Yacire bell 'din jikinsa ya miqa mata Yace gashi Ki xanenin dan sauri nake amma ahannnu xakimin SAILUBAH ta kar6a dan xuciyarta xafi take mata Amma me😳 Kunsan ance kowane bawa da qaddararsa arayuwarshi Wani Kaga Allah yasa mishi tsoran abinda bai taka kara ya karya ba. Toh hakance tafaru da junior Tun yana qarami Allah ya jarabce shi da tsoran kyenkyaso..... Idan ya ganshi har sumewa yakeyi Shiyasa idan kaje 'dakinsa na waje ko na abuja xaka rantse da Allah ba'a rayuwa acikin 'dakin Dan koyaushe ma'aikata acikin aikinsu suke Toh Yanxu mah kamar ance ya kalli gefansa Aiko yaga kyenkyaso Wani tsalle yayi sai gashi abayan SAILUBAH Cikin bala'in tsoro Yace kyenkyaso kyenkyaso Yafa'da afurgice SAILUBAH ta kallesa da mamaki furgicewar da yayi Yana mammannewa abango cikin tsoro yake nuna mata shi da hannu SAILUBAH tabi kyenkyason da kallo kana ta kallesa tana rayawa aranta gaskiya bata ta6a ganin 'dan iska 'dan rainin wayo kamar junior ba 😳😳😳 Abin mamaki hawaye tagani yana xubamai pls dan Allah Ki kukoreshi xan mutu Nan taga idanshi yafara juyawa yana kakkafewa jikinsa na rawa Yana kallan kyenkyason cike da tsoro SAILUBAH tasaki baki tana kallansa Bata ankareba sai ganinsa tayi luuuuu..... Ya xube aqasa Tana kai hannuta gareshi taga Ashe sumewa yayi Aiko nan take tayi cilli da bell 'din hannunta ta bu'de furiji ta 'dauki ruwa ta watsa masa Ina Junior bai farfa'do ba Tayi sauri tabu 'kofar hankalinta tashe xata futta Sai kuma taji mutsi Nan tajuyo da sauri Aiko sai taga kyenkyason ne ya hau kan wata leda yake motsi Taje takashe shi da takalmi tayi waje dashi Kana tasake yayyafama junior ruwa. Nan yajah numfashi ya bu'de idansa ahankali aiko yana ganinta Ya qanqameta fa'di yake dan Allah kifitar dashi Tace sakeni Yayi saurin saketa ka'dan Tausayinshi ya kamata Tace na kasheshi na futar dashi tanunamai 'kofa. Kaganshi can mah. Junior ya koma bayanta Yana cewa xanbar 'dakin nan yau Baxan iya da kyenkyaso ba Ya fa'da da tsoro atattare dashi Kunsan SAILUBAH da tausayi Nan tafa'da tunani tana rayawa aranta Ikwan Allah Wato kowa da abinda yake tsoro Kalli yanda kyenkyaso ya rikita junior harda sumewa Tayi nisa atunaninta ya durqusa a ganta Yace dan Allah ki'daukeshi nasamu na hucce Ta kallesa yayi sanyi qalau abin tausayi Tace meyasa kakejin tsoransa Yace nima bansani ba Inaga dai tunda aka haifeni idan naga kyenkyaso nake sumewa Bana sanshi Xai iya kashe ni wata rana Pls 'daukeshi na wucce baxan qara kwana a'dakin nan bah SAILUBAH tayi Murmushi nan kuma tatuno da rashin kunyar da yayi mata Tace baxan 'dauke ba Ya waro ido😳 cikin tsoro Yace sabo dame Tace saboda baka da kunya baka da mutunci Sam bakasan darajar na gaba dakai ba Junior ya kalli 'kofa sai yaga kamar kyenkyason bai mutuba Hakan yasa ya matso kusa da ita yana kallan kwayar idanta Ya fashe mata da kuka Yace dan Allah dan Annabi kitemaken Wlhi ina maseefar tsoran abunnan Kuma baxan qara yimiki rashin kunya ba har abada indai Xaki temaken ki'dauke shi Hankalin SAILUBAH ya tashi. ta hango tashin hankalin da tsoran da yake tare dashi. cikin sauri Tatashi Tace toh kayi shuru manah. Hankicif ya 'dauka ya goge fuskarshi dashi. Yana kallanta ta'dauki kyenkyason ta'daureshi a baqar leda tasa a abin xuba sharan senior tarufe shi Sannan Tace kaga nasashi Cikin nan kuma yana leda mah shikenan 🙅🏼 ko Yayi saurin 'daga mata kai tare da xuwa gefanta ya sakar mata kiss a kumatu Yace nagode Auntyn brother yafa'da da Murmushi akan fuskarshi Tace kaifah 'dan iska ne Wayace kamin kiss Yace namiki ne dan nuna godiyata gareki bawai dan kinkai ba Ai kinsan baki kai wannan matsayin da xankai tsaftataccan bakina kumatunki ba Tace ko Yace gaske Tace hmm xakaci gaba daga inda katsaya min arashin kunyar ko Yayi mata kallan raini Yace eh Tayi Murmushi ganin ya ficce daga part 'din. Tace aranta xaka gamu danine tunda nagane abunda yake hargitsaka ni dakai ne shegen Yaro kawai Haka tabar gidan xuwa nasu tana jinjina lamarin tana mamaki Ashe akwai mejin tsoran kyenkyaso Tana xama takira XEE Mamah CE ta'dau wayan take gaya mata tana skull Tace toh intadawo takirata. Maman Tace toh Daga jiya xuwa yau har 'yan unguwar sunsan Auran SAILUBAH mutuwa yayi Dan ita kanta in katambayeta cewa take mijin bame halin kirki bane shiyasa barinma Auransa Can wajan qarfe uku RAMADAN senior ne da FAWAS da KHAMIS agidansu FAWAS RAMADAN Yace wai Dady Aure xaiyimin a shekarar nan FAWAS yagyara xama ya gaya musu yanda sukayi da dadynsa KHAMIS mah yafa'di yanda sukayi. Duk hankalinsu tashi yayi KHAMIS Yace yanxu haka Dady ya kori babah me gadin gidanmu FAWAS Yace nima haka RAMADAN Yace Ku gwaraku tunda kunbu'de hanya Auntyna batasan kanta bah haryanxu FAWAS Yace baka dai nemi tasani ba Ni yanxu damuwata HAMEEDA. Pls kurakani gareta yau KHAMIS yajah tsaki Yace idan narasa Aunty XEE toh Wlhi mom Dad sun rasani kenan..... RAMADAN yayi murmushi Yace ga shawara Yace ina jinka Yace tunda baka nuna mata komai bah a skull toh anjima idan kaje gidansu kagaya mata Sai kaji me xatace Yace ko RAMADAN Yace kwarai Yace toh Allah ya kaimu dare RAMADAN ya dafah FAWAS Yace toh kai kuma sharri mu wucce kawai Da sauri FAWAS yashige toilet Minti biyu ya 'dauka yafitoh Ya shirya kansa suka nufu qauyan takai Suna xuwa ko suka sami Yaron aike FAWAS ya kirashi Yace yakira mishi HAMEEDA aiko da gudu yaran yashige gidan. Tana gaban mulhu kamar Kullun. Yaran Yace ana sallama dake HAMEEDA Tace Waye Yace wasu 'yan gayune a mota Da sauri ta 'dauki hijabinta dake rataye a igiya Tashige 'dakinta tafeshe shi da turare tasaka Kana tayi niyar ficcewa...... Inna tace toh akuya me San Maza sunyi kira jiki na 6ari anfeso hijabi da turare ko Tace aa fah Innah Tace nayi qarya kenan Shuru HAMEEDA tayi Innah tajah tsaki Cikin baqin ciki Tace saiki gaya masa sakwan kawun naki Wlhi idan bai turo iyayansa acikin sati biyu bah toh kitabbata Auran Alo ya hau kanki. Tace toh xangaya mai jah tsaki innan tayi HAMEEDA ko tayi futowarta Allah Sarki takwana biyu bataga masoyin nata bah Dan haka tana ganinsa tawage haqura FAWAS yayi Murmushi Yace aminci ya tabbata agareki ya masoyiyata kuma YAYATA Tace kaima ya tabbata agareka kaxo lafiya Yace qalau matata da fatan yau kin shirya min kalamai Tace eh kuma masu da'di Yace toh Madallah gayamin Tace kawuna da inna sunsani agaba wai dole saina gaya maka katuro magabatanka nan da sati biyu inba hakkaba Su Aurar dani ga Alo.... Gaban FAWAS ya fa'di cikin 'daure fuska Yace waye kuma Alo Tace wanine adanginmu Yace kina sanshi Ta kallesa da harararsa Tace Amma ai Kasan ba wanda nakeso sama dakai Shine xakamin wannan tambayar Yace toh kunta6a hira dashi Tace aa Yace Ki gayamin gaskiya cikin fusata Tace wai xanma qarya ne Yace nasa ni tunda 'dan uwanki ne ai xaki iya muna funtata kuna tare kicemin bakya tare Ran HAMEEDA ya 6aci ta 'dago ta kallesa. Nanta hango kishi mala mala kwance a fuskarsa Ganin haka yasa tamayar da 6acin ranta Tace hmm qaxami ne fa Kuma bashi da ilimin arabi bare na boko Bakinsa wari yakeyi idan yaxo gaida inna Na tsaneshi Sam bana sanshi Shiyasa da maganar tashi tafitoh na sona da yake yin nace bana sanshi Shine fah kawuna yace toh in gayama ka turo magaba tanka Sanyayyar ajiyar xuciya FAWAS yasake dan yanxu hankalinsa ya kwanta dayaji gar Yace yauwa YAYATA dan Allah Karki bari kalma 'daya tashiga tsakaninki dashi Tace toh Yace batun iyayena ko xan gaya musu Tace toh Yace toh gayamin Tace wani abu Yace dabaki ganni kwana biyu bah me kikaji aranki Tace baqin ciki da tashin hankali mana Ya gya'da kai Yace dama kina sona har haka Tace Kaine farin cikin ruhina Kaine farin Cikin xuciyata Kaine farin cikin idanuna Ina sanka FAWAS Kana hanani bacci Idan na rufe idona ganinka nakeyi cikin mafarkaina Idan nabu'de hotan fuskarka nake gani ga kowane halitta idan nayi ido hu'du da ita Idan ina aiki tunaninka yafiyin aikin nawa yawa Sai inta kwa6a innah tata xagina Ina sanka ina sanka ina sanka Bansan yaushene xuciyata takamu da sanka har haka ba. Farin ciki yacika xuciyar FAWAS Yace Allah kanunamin ranar daxan mallakeki amatsayin matata Tace AmEEn In kawo maka 'dan wake Yayi saurin girgixa kai alamar aa Tace meyasa Yace haka dai Tace haka kawai Yace naci abinci ne Tace toh meyasa kaci Bayan nace kidenaci in xakaxo gareni Yace mantawa nakeyi Tace meyasa dukkan wani abu baka mantashi sai wannan FAWAS yajah numfashi Yace kibarni haka dan Allah Kwakwalwata ta tushe damuwata yanxu in San yanda Xanyi iyayena suxo Su mallaka ma iyayanki sadakinki Kona samu in mallakeki cikin watanni biyu Tawaro ido Tace wata biyu fa kace 😳 Yace eh Tace yayi ka'dan Ina lefin wata biyar Kaga lokacin dangi sunsan da tafiyata gidanka Sai suyimin kayan 'daki anutse Amma wata biyu yayi ka'dan Ko tsintsiya banga innah da kawu sun siya min ba Bare aje kan kujeru gado randa ledar 'daki tukunya......... Xuwa yanxu FAWAS ya saba da surutu da shirmen HAMEEDA Ganin da yayi dare nayi shiyasa shi katseta da cewa YAYATA Tace na'am Yace xamu tafi Tace tun yanxu Yace eh Kinga dare yayi Tace toni ban gaji da hirar dakai ba. Yayi Murmushi Yace so kike na kwana anan Taturo baki da cewa eh Murmushi yayi ya hau lallashinta dayi mata da'din baki har yasami Kansa tabarshi Ya miqa mata ku'di taqi kar6a. Sanda ya ha'da da rokwanta Allah Sannan takar6a a shagwa6e Suna hanyar dawowa gida ne. RAMADAN Yace ko tawajan surutu HAMEEDA xata nisha'dantar dakai FAWAS yayi Murmushi Yace kunji dai itama ansakota agaba ko KHAMIS yayi dariya Yace Allah na roqeka kasa asako itama Aunty XEE agabah RAMADAN yayi dariya Yace AmEEn Bayan sallar isha'I ko KHAMIS Yana tare da XEE Yake gaya mata halin dayake ciki Yace pls my luv Karki bari arabamu Komai wiya xan nace miki Pls karkiyi yunqurin barina Sanki yagama yin tasiri ako'ina na jikinsa Cikin sanyi XEE Tace Musa addu'a agaba. Basan ya akayi nafa'da soyayyarka ba KHAMIS in bakai baxan iya rayuwa bah Shuru yayi mata danshi yafi jin tausayin kansa akanta Haka suka rabu xuciya cike da damuwa Itama hakan abin yaxo mata Dan tana shiga gidan nasu iyayanta suka sata agaba Akan tagaya musu Wanda takeso Tace KHAMIS..... Babanta Yace KHAMIS Wanne 😳 Tace KHAMIS dai BABAH Mamah tadoka salati Tace KHAMIS qaninki😳 Tace eh Ni shi nake so Baban nata yaxuba mata ido Yace Zainab baki da hankali KHAMIS ba sa'an Auranki bane Yayi yaro Kin girmeshi da shekara kusan shidda. Kiyi tunani mana Tayi shuru Yace kirabu dashi kinji Hawaye ya xubo mata. Tace Wlhi BABAH baxan iya rayuwa ba KHAMIS ba...... Gauuu mamah tafalleta da mari Tace sai yau nasan baki da hankali. Ko kinsha giyar wake iyayansa ba yarda xasuyi ya aureki ba BABAH Yace koni baxan yarda ta aureshi ba. XEE tafashe da kuka da barin falan Mamakinta yacika iyayan nata Tana fa'dawa gado takira SAILUBAH wacce take kwance har lokacin tana tuna junior dana dariya wani lokacin taji tausayinshi Gashi tana so senior yaxo tabashi labari...... Ta'dauki wayan tana fa'din qawata yane XEE tafashe mata da kuka wiwi Tace SAILUBAH xan rasa KHAMIS Tace bangane bah....... Nan ta Kwashe Komai tagaya mata SAILUBAH tayi dariya Tace dalla Ki kwantar da hankalinki Kinsan fah ba qaramin so iyayan KHAMIS suke masa ba Idan sukaga ya kamu da ciwo aidole su aura mishi kee 6angaransa kenan Naki ko duk yanda akayi dake kika kafe kikace shi kikeso aidole suma su hakura su barki dashi XEE tajah numfashi Tace wato duk Wanda Allah ya jarrabeshi da SOO toh yagode masa SAILUBAH ba ciwan dayafi so xafi da ra'da'di SAILUBAH Tace hmm Allah ya futar da kowa daga matsalar da yake ciki Tace AmEEn Suka ajiye waya SAILUBAH tayi dariya Sosai Tana cikin yine senior ya shigo Yaqare mata kallo Yace Auntyna wannan dariya haka Tace kadai bari so maseefa ne RAMADAN yayi Murmushi Yace Sosai Kin fa'da San wani ne Tace ni😳 Yace eh Tace aa Yace hmm dama naxone kibani labarin yanda akayi 'daxo junior yace baxai kwana a room 'dina ba Na tambayeshi Yace in tambayeki SAILUBAH tagyara xama tabashi labari tiryan tiryan Abin yaba RAMADAN tsoro tausayin 'dan uwan nashi ya kamashi Yace toh kidena dariya dan Allah Tace tunda nasan me yake sashi tsoro ya shiga uku aguna Wlhi Yace kai Auntyna Tace sai da safe Yace Aunty Tace miye Yace kiyafe mishi pls Tace hmmm kabarni dashi dan saina koya mishi yanda ake bin naga Ta6e baki RAMADAN yayi yatashi yaje yayi mata kiss ahannu Yace bye bye gud night Tace Yah night Tabishi da kallo har ya ficce Daqar Dady da Senior RAMADAN suka lallashi junior ya hakura ya kuma room 'din senior bayan an caje 'dakin tas an tabbatar ba wani kyenkyaso?? Washe gari XEE tana tare da SAILUBAH Suna tattauna matsalolinsu Senior ya shigo Yace Auntyna baki shirya bah Tace eh jeka kawai nafasa Murmushi yayi Yace Aunty Tace RAMADAN Yace Kusan darajar karatu fah Tace toh Yajuya ya fitta XEE Tace wa yaketa wani karatu anata luv SAILUBAH tayi dariya Tace ba wance ta fa'domin sai Saudat XEE tajah tsaki tace Allah ya ha'data da shegiyar kishiya makira...... SAILUBAH tagyara xama tabata labarin junior tsaf Mamaki da al'ajabi yacikata Tace yanxu RAMADAN 'yan biyu ne Tace eh mana In kintashi tafiya kilesa zakiga 'dayan kisha mamaki Sam bashi da kunya Kuma Wlhi baki isa Ki tantance kowa acikinsu bah Jiyanma dan nasan nawan yayi skull ne shiyasani tabbatar da wancan 'dan iskan XEE Tace aiko xanje in gansa. Yanxu tashi ki shirya kinga lokaci na tafiya SAILUBAH tajah tsaki Tace toh me xaku siya mata nema..... Kan XEE tayi magana Kakah tasaka tata maganar Tace ina xakune SAILUBAH Tace gidansu Maimunan da Nace miki yaune kamunta. Amma kafinnan saimun 'danyi siyayya a kasuwa. Tace oho yarinyar kirki inkunje Ku gaishe min da mamanta XEE Tace toh Matar baban SAILUBAH CE tafitoh cikin shiri Tace Kakah nima natafi gidan Umma (qanwar ta) Kakah Tace toh saikin dawo Har takai 'kofa tadawo Tace da ku'di awayarki ne SAILUBAH Tace eh Tace 'dan sammin nakira abbanki da Allah SAILUBAH tamiqa mata wayan Takar6a da danna number tasa Kana tafito harabar gidan Bayan tagama wayanne tamanta tawo waje da ita Lokacin yayi daidai da fitowan junior yauma Abbas yaxo 'daukarshi ya xaga dashi gari Sai suka ha'da ido haka kawai ya tsinci kansa da gaisheta Tace lafiya lau RAMADAN kaga namanta nafitoma da Auntyn taka wayarta ungo kaimata Junior ya kar6a yana cewa toh adawo lafiya Tace AmEEn Ya 'dauki minti biyu yana kallan gidan shin Ya shiga ne ko ya tura Yaro yakai mata....... Abbas ya dafashi Yace abokina lokaci na tafiya fah Yayi Murmushi Yace 'dan jirani ka'dan???? Yana fa'din hakan ya shiga gidan A falan yasamesu lokacin Kakah tabar falan XEE Tace ha'a kadawo ne kuma Kallo 'daya yayi mata yasan itace Aunty XEE Yayi mata kallan mutunci Yace eh SAILUBAH ta harareshi Tace kaji maqaryaci harda wani cewa eh kamar shine Toh qamshin Ku yasa naganeka Meyakawo Yayi Murmushi dayi mata kallan raini yana qarema falan kallo Yace mexai kawoni kuwa Yafa'da da cillah mata wayarta Yaci gaba da fa'din akwalar wayarki mamanki tasani kawo miki banda haka mexai kawoni Tace wai kai meyasa kayi cos a rashin kunya ne Ya harareta da jan tsaki xai bar falan Takalli XEE wacce tasake baki tana kallan Junior Tace mata kingan shi ko Sam bashi da kunya gashi 'dan iska me tsoran kyenkyaso?? Ya juyo ya kalleta cikin nuna rashin damuwa da furucin nata yanuna XEE da hannunsa Yace kinci darajarta dana nuna miki iskanci a falan gidanku kamar yanda nayi miki kashedi Duk da haka kinci bashi. Shawara 'daya xan baki. kar kiyi kuskuran da xamu sake ha'du da juna ni da ke Dan ba abinda xai hanani nuna miki ni tantirin 'dan iskane.... Ya qarashe maganar Cikin nuna rashin kunya da raini?? Kana ya futta XEE Tace heeeee?? Naga mara abun al'ajabi SAILUBAH tajah numfashi Tace tunda uwata ta haifeni banta6a cin karo da Wanda ya bala'in rainani da cimin mutunci irin wannan shegen yaran ba. Sam kuma yau banji Komai ba akan kalamansa dama jiyane bakiga yanda yasani kuka bah XEE Tace ni tsoro fah yabani Gashi ba abinda yaraba shi da RAMADAN namu Wlhi in ahanya ne naganshi 'dauka Xanyi RAMADAN ne Harfa tsayinsu 'daya qaurin jikinsu 'daya???? SAILUBAH Tace ina ganesu dan qamshinsu Na saba da RAMADAN kinga ko qamshinsa baxai bar hancina bah XEE tajah numfashi Tace sai kiyi taka tsantsam dashi dan na hango abu 'daya atare dashi Tace miye shi XEE tata6e baki Tace baki lura idan shi a bala'in bu'de yake ba Yafi RAMADAN bu'dewar ido Sosai Tace hmm barni dashi na da'de da hango hakan tuni. Kinga tashi muje siyayyar nan kinmaqi fa'dar abinda xamu siya mata Tace musiya mata kayan kitchen kawai..... Junior ko yau rijiyar xaki suka nufah Abbas Yace pls abokina ka'daure yau dai kayi budurwa wacce xata xama mata agareka. Dan naga Shakira dai ba Auranta xakayi bah Yayi Murmushi Yace hmm nakamu dasan wata Amma baxan sameta bah Abbas Yace me yasa Yace haka dai Yace toh basai kasamu wata ba ka......... Abbas bai idda xancansa ba sakamakwan wata budurwa data Sha gaban motarsu...... Yayi saurin taka burki cikin 6acin rai ya fitto xai sauke mata maseefa..... Saidai ganin hankalinta tashe shiyasa shi harararta Yace da Allah malama matsa min ahanya Wawiya da yanxu na ka'deki fah Cikin raunanniyar murya Tace dan Allah Ku tamakeni wasune suke bina xasu 6atamin rayuwa dan Allah kutemakeni........ Kan Abbas yabata amsa wata mota daxo tayi wani wawan parking a kusa dasu Maxa hu'du suka fitto daga cikinta Da sauri taje bayan Abbas tana fa'din kagansu ko 'Dayansu ne Yace kina 6ata mana lokaci fah Dalla xoki shige cikin Junior ya fitto Yace idan taxo ta shige uwarku xaku mata..... Duk suka kalleshi ya Kawar da idan nashi daga Kansu yana jan tsaki Wani cikinsu Yace kai 'dan gidan uban Waye Kasan Waye ni Duk yarinyar danaji sha'awarta dolene inyi amfani da ita Tayimin dan haka kai baka isa ka hanani cinma abinda nakeso bah. 1 ni 'dan gidan ubanka ne 2 Allah yasa kaine 'dan shugaban qasar Nigeria 3 toh daga yau kadena kusantar kowace 'ya mace. Idanko kayi nasarar cigaba da kusantar mace. Toh katabbatar nama gurin bugun wasa ne 4 Wlhi na'isa har nayi yawa. Indai kaso cinma burinka akan yarinyar nan Toh namaka alqawarin hakan baxata faruba....... Junior ya qarasa maganar da kai mishi wani wawan naushi abaki Ya saki wani qara dan atake haquranshi hu'du nagaba suka xube. Bai ankareba ya kuma kai mishi wani naushin ta qafa. Ya sauka a gabansa. Wannan karan qarar daya sake tafurgitasu gabaki 'dayansu Dan yana yinta ya fa'di sumamme Cikin xafin nama wanda ya fara magana ya kawoma junior naushi Baisan duk a ankare yake dasu ba Dan haka bai samu nasarar samunshi bah Amma shi junior yayi nasarar bashi wani naushi aciki tawajan sunkuyawar da yayi wajan kare kansa da yayima naushin daya kawo masa Bai barshi hakaba sanda ya qara bashi a gefan kunnansa Nan ya saki tashi qarar da durqusawa a qasa cikin rikicewa Ganin haka yasa sauran biyun suka afku masa???? Ai nan take fa'da ya kaure. Ji kake maxaje na nishi Abbas yayi shuru kawai yana kallan yanda junior yake basu wahala Yasan idanma yayi fa'dan dayafi haka daidai ne dan baya wasa da xuwa wajan koyan tirenin Sam a skull ( junior kenan ) Ba qaramin doka suka Sha agunsaba Abin daya dinga basu mamaki 'daya ne yanda duk yake kaucema dukkanin dukan da suke kai masa Abbas ne ya janye junior xuwa mota da janta cikin sauri ganin mutane sun fara taruwa Ya kalli buduwar Yace inane unguwarku Tace bacirawa Yace me yashigo dake nan Tace naxo gidan qawata ne Shinefah daga fitowata suka dinga bina wai tsaya Niko na tsaya sanda naga 'dayansu yana Neman ha'da ni da jikinsa shine nayi yunqurin gudu Shine fah suka fara bina Abbas ya ta6e baki Yace Allah ya temakeki Ta maida kallanta ga junior nan taga danne danne mah yake awaya Tace nagode da temakwan da kayimin Allah ya saka Shuru junior yayi mata. Ganin haka yasa Abbas cewa AmEEn Haka suka sauketa akan layinsu Tace mah Abbas dan Allah ban number naka mana Baiyi musu bah ya bata dan yana lura da mayataccen kallan da take bin junior dashi Sanda tajuya junior yabita da kallo kana yajah tsaki Yace kagafah shigar da tayi badole 'yan iska suji sha'awarta bah Abbas dai jan motar tasu yayi yana cewa hmm sai ahankali Ya kuma jan tsaki Yace Mai dani gida pls.... Abbas Yace tajama yawanmu kenan Shuru junior yayi masa ????????wayyo ni Rahamat???????? Wa'yannan yaran da junior yama duka yaran manyan mutane ne Wa'yanda gwamnati takeji dasu Hakan yasa ko cikakken minti biyu basuyi agun bah labarin dukan da junior yayi musu yaje garesu Da tashin hankali suka ibi yaran nasu xuwa asibiti Suna mai fatan Allah ya ha'dasu da junior Su hukuntashi Taqar akasamu Mubarak ya farfa'do Wanda yafara cin mugun duka a hannun junior Yo dole nace mugun Duka tunda bugi biyu yayi masa yasashi sumewa?? Sauran ko ansami kansu cikin sauqi Har suke maidama iyayan nasu yanda abin ya kasance Jin basu da gaskiya yasa 6acin ran iyayannasu sauka ka'dan Mahaifin Mubarak yasa ayima Mubarak 'din Duba na musamman cikin qanqanin lokaci dan tabbatar da lafiyan gabansa Likitoci sun gano mararshice tayi bala'in buguwa Amma bugun bai ta6a gabansa bah Ba mahaifin Mubarak ba hatta Mubarak sanda yayi hamdala ga Allah Amma yasa aransa baxai bar Junior ba Wlhi saiya nemosa duk inda yake yayi mishi fin abinda yayi mishi Wannan kenan Tafiya suke 'dagwas 'dagwas Cikin yanga da Jan aji Kallo 'daya xaka musu kasan sunha'du Kaso mallakar 'daya daga cikinsu SAILUBAH da XEE kenan Suna hanyarsu ta dawowa daga gidansu Maimunan da sukaje kamun nata Wani Mustafah yayi parking motarsa gabansu Yafitoh Yana Murmushi wani ma ya biyo bayansa daga cikin motar Ameer Mustafah ya kalli SAILUBAH Yace 'yan mata jima Ta 6ata rai Yaci gaba da fa'din sunana Mustafah. Wannan abokina ne Ameer Mun ganku munaso Da fatan xaku bamu ha'din kai dan kar muyi rashinku mata masu ajii da hankali SAILUBAH tajah tsaki taci gaba da tafiya Ameer yasha gaban XEE Yace kima Allah da Annabi kitsaya Ki bamu numbarku da gaya mana gidanku dan darajar Allah Tace kaci ko darajarsu Amma kasani duk ba taku anan Mustafah Yace eh munji Haka tabasu numbar wayar dayi musu kwatance kana tacinma SAILUBAH tana cewa shegiya Qawata kina neman miji dan kar aha'daki da wanda bai dace bah Amma kina wani Jan aji Tace aiko nayi sai sun bini Kinga ko gwara naja musu dan Susan darajata Tace da wannan dan wannan Amma...... Bata qarasa ba wani Alhaji ya tsayar da tashi motar agabansu yafitoh yana nuna maitarsa akan SAILUBAH Sam sukaqi kulasa Suna tafiya yana binsu a baya Magiya yake musu akan Su shiga ya rage musu hanya Sam sukaqi Can da sukaga 'dan naci ne sai suka ha'kura suka shiga Gidansu XEE ya fara xuwa ya sauketa kafin yaje ga gidansu SAILUBAH ya sauketa itama Sam qin bashi damar maganarta tayi Yace dan Allah in dawo anjima Cikin gajiyawa da nacinsa Tace saidai gobe da safe Xaiyi magana tayi cikin gidansu Yayi Murmushi kawai ya tada motarsa Akan idan senior RAMADAN da junior aka sauketa Dan suna sama wajan barandar gidan nasu Dan haka kowa da abinda yake kissimawa aransa Dama senior kunsan tirketa zaiyi akan Waye ya sauketa Yayin da junior zuciyarshi ta'dau xafi kamar yaje ya na'da mata dukan tsiya dan nashi ganin bai dace tashiga motar qatan qarden mutum kamar wannan qaxamin bah..... Ya jah tsaki Senior Yace wani abu???? Ya kallesa ka'dan Yace no iz Owkie Senior Yace okay. Bara naje na'danga Auntyna ka'dan Junior yayi Murmushi Yace brother kenan xaka ka tirketa ko Yace kamar kasani...... Junior yabishi da kallo har yabar gidan Ilai kuwa. SAILUBAH na xaune tabaje a falo tana shan ice-cream senior ya cimmata Ya xauña kusa da ita Yace my Aunty Tace na'am 'dan Qanina Yace waye ya saukeki Ta kallesa ka'dan. Ta watsar batare da tace mai Komai bah Yaci gaba da fa'din ki gayamin mana Auntyna Cikin fusata Tace wai RAMADAN me yake damunka ne. Saika dinga sani agaba kamar wani abana kana tirkeni akan samarina. ina ruwanka dasu Yayi mata shuru Taci gaba. Toh saurayina ne Yace yaushe kuka ha'du Ta galla mishi harara Tace yanxu Yace wai meyasa Sam Aunty bakya jama maxa ajii ne Daga kin ha'du da mutum yace yana sanki sai kawai Ki lamunce masa sai kace wacce take neman kai da kanta Ran SAILUBAH ya6aci Tasan ko xaginsa tayi indai akan samareenta ne bayajin komai Dan haka tajah bakinta tamai shuru Shiko ya nace saitayi magana Dan haka ya ta6e baki Yace baiyi bah Sam bai dace dake Ina xaki kaisa da munin nan nasa Tayi dariya Tace ina sanshi haka. Komin muninsa yayi min Shikenan ko Ya harareta ka'dan xaiyi magana wayarta ta'dau qara. Tana jinta har takatse taqi 'dauka Can kiran yaqara shigowa. Ta'dauka da fa'din hello Daga can me kiran nata Yace Mustafa ne Tace ayya ya akayi Yace muna 'kofar gidanku dan Allah karkice baxaki fittoba Tace aiko baxan sami fitowa bah Dan Allah kayi hakuri kaxo gobe Tana fa'din haka ta kashe wayan gabaki 'daya RAMADAN daya gama jin Komai Sai yayi kalar sanyi Yace Aunty Ta kallesa Shi kuma wannan Waye Tace Mustafah A ina kuka ha'du 'Daxu. Tabashi amsa Yace kut😳 Ta kallesa da mamakin yanda yaxaro ido Tace menene Yace ina xaki kai maxa biyu alokaci 'daya SAILUBAH tagyara xama Tace kaga wannan Mustafan kyakkyawa ne kuma da alama me ku'dine gashi nutsattse na lura baxaiyi girman kai ba.... Naji ina sanshi da gaske RAMADAN wannan shine maganar Gaskiya Katayani da addu'a Allah yasa mutumin kirkine na tsaidashi amatsayin mijina. RAMADAN yayi wani shegen Murmushi Yace ai daga jin muryarsa nasan wannan ha'daddene Tace Ashe kaji Yace Sosai mah. Amma baki bashi lokacin daxaixo goben bah Tace inna kunna wayata anjima ya qara kira na gaya masa Yace Yauwa inkin gaya masa saiki gayamin dan nagansa SAILUBAH takallesa Tace aa basai ka gansa bah Yace Allah ba abinda xai fa'ru bayan namiki alqawari ko kin manta ne Tace hmm ban yarda dakai ba kabarni kawai Yace haba Aunty yanxu yadace wanda yakesan Auntyna yaxo naqi xuwa gaidashi Tace hmm makircinka nake jin tsoro RAMADAN Indai akan samarina ne kota ina 6ullomin kakeyi. Gwara kawai kasha xamanka Nagode Ya matso kusa da ita da 'daukar ice-cream 'din nata ya fara bata tana Sha Yace Allah Auntyna wannan karan ba abinda xanyi kiyarda dani. Tace ka'dau alqawari Yace eh Tace toh shikenan Sanda ya gama bata tas Sannan Yace toh shi wannan daya saukeki yaushe xai dawo. Tace nadai CE mai da safe RAMADAN yajah numfashi Yace bara naje nayi Sallah in rokwan miki Allah ko Tace yauwa Qanina Ya shafi gefan fuskarta Yace Aunty fuskarki da'din ta6awa Ta harareshi Yajanye hannunsa yana cigaba da cewa ina sanki Auntyna Tace nima haka 'dan Qanina Ya tashi Yace toh bye bye Tace kaci abinci fah Yace toh da ficcewa Tabishi da kallan jin da'di Shiko yana fittowa yaga Jamila Tace ashe Ku 'yan biyu ne Yace eh Tace toh Kaine RAMADAN 'dina ko wancan👈🏻 tanuna mai junior dake barandar har yanxu Dake Senior baya buqatar magana ayanxu sai Yace mata wancan ne nakin Tace oho nagode Yace aha bye bye da shigewa gidan nasu Ya kalli junior dake danne danne a waya Yace nadawo 'dan Uwa Yace ta gayama Waye shi Yace ai dolanta Yace toh Madallah Senior Ya 'dan jah tsaki ka'dan Yace harsy biyu ne fah...... Allah yasa gobe bamu da lectures kaga na 6ata mata Komai 🙅🏼 Junior yayi Murmushi Yace kai brother nalura akwai ka da kishi Yace hmm ba'dan ka'dan ba Danta shagwa6ani da soyayyarta kagako dole na haukace akan kishinta Junior ya kallesa yajah numfashi Yace wai danma kanada nutsuwa ne shiyasa har yanxu takasa ganoka. Yace kai dai bari. Ina ganin harsai na mallaketa nayi ram da ita xata ankare da soyayyata Junior yayi Murmushi Yace mai xai hana in gaya mata dan tadena cutarmin dakai Yace barta kawai mutafi ahakan xan gyara mata tunaninta Junior yayi dariya Sosai Yace wayaga LEEKITAN ZUCIYAH Senior ya camke da sauri Yace inji AUNTY RAHAMAT tace yaxo ya gyara tunanin NUFAISAT da TAUDAT. A tare suka bushe da dariya😂 Washe gari KHAMIS ne yafitoh daga wanka yasaka kayansa wa'yanda suka kar6esa ya shafah mai 'dinsa me da'din qamshi. Ya feshe jikinsa da turare Kana ya kalli agogo yaga kusan sha'daya 11:00Am haka kawai yakeso yau yaga taurayuwar tasa yanxu...... Cikinsa ne ya mur'damai da sauri ya fitoh falo ya addu'ar Allah yasa yanxu mum 'din tasa ta ajiyemai breakfast 'din nasa Yana duba dining ko yaga Komai da xafinsa yaxauna yaci ya koshi. Sannan ya nufi falan mum 'din...... Kaga Dadyn KHAMIS mukai sadakin yarinyar nan kawai amasa Auran nan da wuri in yaga haka ya ha'kura da Zainab 'din Dady Yace shashaba bah. Ko ina xaikaita oho Momy tayi dariya Tace hmm bar yaran nan Dady kana rainasu sai subaka mamaki Yace ai na hango hakanne shi yasa hankalina ya tashi akansa sai ya iya jamin abin kunya Tace aikuwa Yace toh yanxu xanje gidan Yayan Madi na gaya masa Komai ko xuwa gobene sai akai sadakin ko Cikin murmusawa Momy Tace hakan shi yafi....... Wani qara KHAMIS yasaka ya shiga 'dakin da sauri da durquwa gaban iyayan nasa Yace pls mum Dad kutemakeni Wlhi bana santa nidai Aunty XEE nakeso.... Momy tajah tsaki Tace kafita saga idona fah KHAMIS in rufe Aiko sai yafe da kuka Sosai yana fa'din nidai Wlhi bana Santa Zainab nakeso kuma aka 'daura min Aure da wannan narantse wahala xataci aguna.😰 Momy da Dady suka xubamai ido ganin irin kukan da yake. Sam sai suka kasa cemai Komai Can dai Dady Yace sai dai kabata wahalan dan saimun aura maka ita Kuma Aure tsakaninka da Zainab babu shi Tashi KHAMIS yayi hankalinsa tashe ya bar 'dakin Yayinda jikin Momy yayi. Batasan abinda xaisa ma KHAMIS 'dinta kuka Amma duk da haka itadai batasan Auransa da XEE Yana xuwa 'dakinsa ya fa'da gado Nan ya kira RAMADAN Yace abokina mum da Dad sunsani agaba fah yanxu haka wai gobe xasu kai sadaki gidansu wannan shegiyar yarinyar RAMADAN yayi dariya Yace shine kayi kuka KHAMIS yayi tsaki Yace kaifah 'dan iskane. Ya xa'ayi baxanyi kuka ba Kasan wane irin so nakema Aunty XEE Yace toh Sowie yanxu mu ha'du xuwa qarfe 1 KHAMIS yajah tsaki Yace Allah RAMADAN suka rabani da Aunty XEE akwai tashin hankali. RAMADAN Yace karka damu Dan baxa sukai nan gurinba xasu hakura Yace toh Allah yasa AmEEn RAMADAN Yace suka ajiye waya Junior Yace soyayya tana wahalar daku brother Senior Yace hmm duk acikin mu nafi tausayama KHAMIS tunda bai samu goyan baya agun Dad 'dinsa ba Junior ya kalli agogo Yace ya kamata muje baranta dan ganin ko wannan qatan saurayin Auntyn naka ko yaxo Da sauri Senior yatashi Yace kuma fah. Haka suka haura farandar saman gidan nasu suka kafama gidansu SAILUBAH ido da 'kofar gidan nasu Aiko ko cikakken minti biyu basuyi ba saiga wannan Alhajin daya sauke SAILUBAH jiya yaxo yayi parking motarsa a'kofar gidan nasu Suna kallo yaciro waya yayi kira kafin ya ajiye Aiko kamar yanda suka xata ita ya kira hakanne. Dan sai Ganin SAILUBAH sukayi tafitoh tana bah me gadinsu Amarni ya bu'de get tana da baqo. Nan tajanyo kujerun roba da suke harabar gidan tasaka Su a'inda ya dace kafin takoma cikin falansu Senior yayi Murmushi yace wannan ya samu shiga da yawa Junior ya ta6e baki Yace kar dai ka barta ta xaqe da yawa dan komai xai iya faruwa Senior Yace ban gane bah Junior ya kallesa da kyau Yace idan kabari hirarsu tayi tsayi. Ina tabbatar maka xata baka mummunan labari Senior Yace ko Yace ko shakka babu. Da maida kallansa cikin harabar gidan wanda har SAILUBAH tafitoh cikin kyakkyawar shiga tajera abin Sha agaban Alhajin wanda ya kame akan kujerar rubar kana ta xauna tana fa'din Barka da safiya Alhaji Yace barka SAILUBAH da fatan kintashi lapia Tace lafiya lau Ya akayi kasan sunana. Kuma kasamu number ta Yace nasani ne lokacin da qawarki XEE tace miki toh SAILUBAH Allah ya tashemu lapia. Number mah agunta nasamu dan jiya daga nan gidansu nakoma Tace ayya Yace wato SAILUBAH agurguje nake akan San da nake Miki Ina sanki sosai. na yaba da tarbiyarki da halayanki. dan nasamu bayanai akanki Sosai tsakanin jiya da yau. Sai Naji naqara kwa'dai tuwa daki xama mata agareni. Sunana Alhaji Auwal me katifah Inada mata biyu. Xanso ki xama ta ukunsu idai kin iya da al'amurana to shikenan kin rufe musu qofah ba xuwanta hu'du Ina da yara goma cif..... Da sauri SAILUBAH ta xaro ido😳 Tace tab Yace wani abu Tace aa kawai naji yaran naka ne Yace sunyi ka'dan a wayan shakaruna ko Tace Sosai Yayi dariya Yace inasa ran kibani goma daga gareki SAILUBAH Tace hmm Allah ya kawo masu albarka Yace AmEEn Junior Yace yanxu me kakeji aranka brother agame dasu Senior Yace Wlhi ba abinda banaji Yace toh maixai hana ka turani in bashi tsoro dan nalura ya fara tafiya da ita bakaga har Murmushi take ba. Xuwa anjima xata fara dariya Kaga daga wannan lokacin xuciyarka xata iya samun matsala Senior yayi tsaki yana bin SAILUBAH da muguwar harara batare da tasan yanayi ba....... Hmm sunfa fara 'daukar lokaci fah. Junior ya katseshi da fa'din hakan Senior yayi murmushin yaqe Yace yanxu idan naturaka mai xaka mata Yace abu mai sauqi aguna Amma agunta me xafi Yace toh jeka. Junior yayi murmushin jin da'di ya juya yabar barandar Senior ya bishi da kallan qauna Yana kallo ya shiga gidansu SAILUBAN Alhaji ya gyara xama Yace yanxu kin kar6eni a matsayin wanda xaki tsaida matsayin Mijinki....... Shuru SAILUBAH tamai ganin junior Yana nufusu cikin Murmushi tunaninta senior ne Yace Barka dai Alhaji Yace Yauwa barka SAMAREE. Junior ya kalli SAILUBAH Yace Aunty Waye shi Tace ban sani bah Yayi Murmushi yana wani kallansu qasa qasa Yace Alhaji in gayama wata Gaskiya Yace eh SAMAREE Junior ya nuna SAILUBAH da yatsa Yace Wlhi tana da miji..... Atare SAILUBAH da Alhaji suka waro ido 😳 Alhaji Yace Miji Junior Yace kwarai da gaske Alhaji ya kalli SAILUBAH data sake baki da tana kallan junior wanda ko kallanta bai qara yi bah Yace Amma a binciken danayi banji ancemin tanada miji ba. Junior yayi murmushi Yace Toh a ina xasu gayama Bayan jiyannan aka 'daura Auran Ita kanta sanda kasauke ta jiya Abbanta yake gaya mata Nan take tanuna furgicinta da nuna rashin amince warta. Kuma kawuna ne mijin nata Yanxu haka yana kan hanyar xuwa nan gidan Aure ne Wanda dukkansu basuyi xatonsa bah Maganar gaskiya Alhaji ina santa da kawuna Dan haka dan Allah katashi kabar gidan nan tunkan tsautsayi ya hau kanta mahaifinta ya ganku yayi mata baki ko shi mijin nata ya ganka ya xargi wani abu Kuma nima idan ina ganinka xan iya yin Komai dan qetarar da Auran kawuna daga tanga'din da takesan yayi Alhaji Auwal me katifah yagoge gumi ya tashi yana kallan SAILUBAH Yace kima iyayanki biyayyah hakan xaisa kidace duniya wala hira Yana fa'din hakan yanufi barin gidan SAILUBAH na kallansa harya ficce daga gidan cikin damuwa Kana takalli junior Wanda duk tunaninta senior ne Tace mexance maka Ya 6allah mata harara dayi mata kallan raini kamar yanda yasaba.. Yace oho miki Nan ta tsaida idanta akansa Sosai taga 'dan iskan nata ne. Ashe ba senior bane Tatashi cikin 6acin rai Tace meye ha'dinka dani da xaka..... Yayi saurin katseta da cewa kinga malama dakata Karki wani gayamin magana nima sani akayi Da mummunan 6acin rai Tace Waye yasaka Yace kidinga min magana cikin sanyin rai kar ranki ya6aci da yawa dan temakwanki nayi narabaki da qaxami mummuna Tace ko buri ne shi na buqaci hakan ne Ya xuba drink yana Murmushi ya miqa mata Yace Sha Auntyn brother kiji sanyi aranki hakan xaisa ranki yayi sanyi Ta kar6a ta 'daga sama ta xuba mishi aka. Ya kalleta Yace biyu kenan Wlhi bashi kikaci xan rama alokacin da ranki xaifi haka 6aci Tajah tsaki Tace kai innalillahi Ya xanyi daku ne ni SAILUBAH Wancan ya kasance makira Kai kuma ka kasance 'dan iska Waini sa'arku CE Junior ya kalli sama inda senior yake. Yaga yana nan yana kallansu Hakan yasa ya mayar da abinda xuciyarsa ta kisa masa yayi mata ayanxu Amma yasa aransa Wlhi saiya aikata mata shi da ita. Qila daga wannan ranar tadena kiransa da 'dan iska. Yace xan hukuntaki ne saina baki mamaki wawiya kawai me tunanin jarirai Ya qarashe da nuna mata senior da hannu Cikin raini yaciga da cewa shiya turoni Aiko SAILUBAH Suna ha'da ido da senior yayi saurin ha'de hannunsa biyu 👏🏻 alamar ban haku'ri da furta kalmar Sowie my Aunty Tagane abinda ya fa'dane da yanda ya sarrafah bakin nasa Tayi kwafah da cewa ka gaya masa inasan ganinsa Junior ya fara tafiya yana cewa baxan fa'da b. Idan kin matsu da San ganin nasa Ki kirasa mana. Ko angaya miki ni sakaran namjine da qaramar mace kamarki xata aikeni kuma naje SAILUBAH tayi Murmushi baqin cikin rainin dayayi mata Tasa aranta xatayi maganin rashin kunyarsa yau dan Wlhi saita nemo kyenkyaso tabashi gwale gwale dashi. Sannan tamaida kallanta ga senior Wanda har yanxu kallanta yake Ta shige cikin gidan nasu Senior ya kalli junior Yace me yasata xubama drink aka Junior Yace yayi Murmushi Yace Kaine brother Senior yayi dariya Yace alamu sunnuna tsowan ya tafi kenan Junior Yace inaga har abada bashi ba qara waiwayarta Yace naji da'di Sosai Junior ya 'dan bugi kafa'darsa yana cewa hakan nakeso ka kasance ako yaushe Bara naje na tsaftace Kaina ko Yace ba matsala. Nima bara naje wanke kaina Junior yayi dariya suka gangaro daga barandar tare Shuru SAILUBAH tayi tana naxarin yanda xatayi da senior da junior Tana Cikin tunaninne senior RAMADAN ya shigo Ta xubamai ido Ya 'dan Sosa qeya yana Murmushi qasaqasa Ya xauna kusa da ita Yace Aunty..... Taji sunan har cikin ranta. Amma bata da niyar amsa masa. Lura da hakan da yayine yasashi cewa dan Allah kiyi hakuri Aunty Wlhi baxan qara bah kinji Yafa'da dasan tayi mai magana Amma sam taqi Saiya marairaice mata kamar xaiyi kuka Yace Aunty yunwa nakeji Tace toh ina ruwana Yayi Murmushi dan dama maganar tata yake buqatar ji Yace haba Auntyna Tace kallesa dakyau nan tagano shagwa6ar tasace yau tamotsa. Tace nima yunwar nakeji Ya tashi yaje kitchen 'dinsu anan yaga kayan breakfast 'dinta dankali da kwai ne da farfesun kayan ciki sai ruwan tia yanda yaga gurin a tsaftace shi ya tabbatar masa da cewa da gaske batayi bah Kuma daga dukkan alamu ba ita taha'da bah Dan haka saiya dinga 'daukawa yana direwa agabanta 'daya Bayan 'daya har yagama Kafin ya xauna agabanta ya ha'da tia ya 'dauki dankalin 'daya Yace toh bu'de bakinki in baki Sam batayi musu bah yadinga bata Komai tanaci tana kallansa Sanda taji taqoshi Tace toh kaima kaci mana Yayi Murmushi Yace naci 'daxo Tace saika rantse xan yarda Yace narantse miki Shuru sukayi na'dan wani lokaci. Candai Tace nahakura da samari RAMADAN tunda na fuskanci har abada baxaka barni dasu bah Yace kiyi hakuri Auntyna xan samu miki daidai da xa6inki me kyau me ku'di me aji me meshakaru Kallansa kawai tayi Yaciga da fa'din hmm Auntyna... Tace menene Yace shi Mustafan da kukayi waya dashi jiya xaixo ne anjima Tace xaka koreshi ne Yayi Murmushi damarairai cewa Yace eh. Dan bana sanki da kowa Auntyna Janyo wayarta SAILUBAH tayi Tace tamiqa masa Tace xakaga Mustafah aciki daga nan saika 'dora makircin naka akansa Ya kar6a a sanyaye ha'de da jin tausayinta Haka yanemo number na Mustafah yakira Ringing 'daya biyu ya 'dauka RAMADAN yagyara xama idanshi Cikin nata Yace kana magana da Qanin SAILUBAH ne Yace ayya ai naga numbar tane mah RAMADAN ya ta6e baki Yace kana da sanin ansaka Auranta nan da wata biyu.... Cikin wani hali Mustafah ya furta kalmar ban sani ba Gaskiya Yace toh yanxu kasani kuma Auran xuminci ne xa'a mata dan haka kabarta pls Mustafah ya cije baki da kashe wayan SAILUBAH na kallo yayi blocking number nashin Sannan ya kalleta Yace akwai wani Mamaki Al'ajabi ya cika SAILUBAH tayi shuru kawai tana kallansa Ya matso kusa da ita. Kifa'da man Aunty Sam rasa me xatace mishi tayi Ganin da tayi ya kafeta da ido Yana yana aika mata da furgitaccen kallan nasa shiyasata cewa baga wayan ahannunka ba. Kaduba mana Yayi Murmushi da dora mata wayan kan cinyarta Yace aa basai na duba ba dan na yarda dake. Ya qarashe da dire kallansa a bakinta Tace RAMADAN Yace na'am Tace kashirya kalaman da xaka gayamin wanda xan fa'dama Abbana daxaran wa'adin daya saka min yacika Sosai ya qara matsawa kusa da ita yana Murmushi yasaka hannunsa yana shafa fuskarta Yace Aunty narigada na da'de shirya kalmomin da zan gaya miki kigaya masa Fatana dai kimin alqawarin kinbar kula kowane 'da namiji kenan Tace hmm aitunda Nace ma na hakura kaima kasan nasallami namarin kenan Amma kasani idan lokacin yayi baka bani gamsasun kalmomi ba. Kasani nabarka kenan har abada.... Yayi Murmushi Yace na 'danyi kissing 'dinki ka'dan Auntyna... Tace aa Ya marairaice mata dacewa dan Allah mana Aunty 'dauke idanta tayi daga kallansa danta hango harda iskanci yake ji bayan shagwa6a yau Ya qara matsowa kusa da ita yana cigaba dacewa Aunty.... Ta kallesa Yace inyi Tasan nacin RAMADAN sarai tunda yacire kunya ya gaya mata sai yayi xai barta. Dan haka tanunanai goshinta Tace oya Ya girgixa mata kai yana kallan bakinta Nan take tagane a inda yakesan yayi mata. Dan haka tamai banxa Shima shuru yayi mata yana qarema fuskarta kallo lungu da saqo Kunsan ance kallo gubana Dan SAILUBAH ji tayi duk jikinta yasake ta'dago suka ha'da ido tagalla mai harara Tace kafara damuna da kallo fah Yace toh inyi miki sai natafi. Banxa tamai Shiko yayi saurin kai bakinsa Cikin nata ya sakar mata shock kiss me tafiya da jinin mutum na wasu sakanni Sannan ya janye kansa daga gareta yana cewa bye bye my Aunty Da kallo tabishi harya ficce. Tasauke ajiyar xuciya Tace nashiga uku😰 ni SAILUBAH me yake damuna akan RAMADAN..... Wayarta CE tayi qara tana ganin XEE CE tayi saurin 'dauka Tana cewa Qawata XEE Tace abokin Mustafan nanne wanda muka ha'du dasu jiya shine ya kirani wai qaninki yakira mustafan Yace mishi wai Auranki nanda wata biyu Tace hmmm kadai bari XEE dan agabana RAMADAN ya kirashi yagama yimin qarya bayan junior qaninsa yagama yimin XEE tawaro😳 Tace qiri qiri agabanki Tace Wlhi XEE tamkar ya tofeni da addu'a Nace mai na hakura da samarin tunda na lura har abada baxai barni dasu ba. XEE tayi salati Tace Lalle an gaida ke. Yanxu ya xakiyi da Abban naki Tace oho fah Na dai CE mishi ya shirya kalmomin daxai gayamin wa'yanda xan tunkari Abban dashi Yace wai yarigada ya gama shiryasu XEE tayi dariya Tace hmm Wlhi RAMADAN ya gama samunki SAILUBAH. Gashi yafitoh da manufarsa qiri qiri akanki. xai juyaki kamar waina. Kuma gashi qaramin yaran da kika raina. Shiyake qoqarin lalata miki tunani SAILUBAH tajah tsaki Tace ina ganin fah jifana yake da addu'a dan kinsan gwanine wajan addu'a XEE Tace aikema ba baya bah Saiki bishi da taki Tace Xanyi qoqarin yin hakan Ni yanxu damuwata 'daya kar lokacin da Abban nawa ya ibam min yacika RAMADAN 'din ya tiqani da qasa XEE tayi dariya Tace shegen yarone ya iya da kansa. Sai kiga kuma ya baki mamaki xuwan lokacin Tace hmm niyanxu fah tsoro yafara bani XEE Tace haba saikace ba mace bah. karya wani baki tsoro. Idan lokacin yayi Yanemi kawo miki shirme kice ya Aure ki👈🏻 kawai....... Da sauri SAILUBAH tawaro ido 😳 Tace what.... Kinsan ko me kika CE. bayan kinfi kowa sanin banda burin Auran qaramin Ina kike tunanin RAMADAN xai kaini Pls Ki share kawai dan ba Abu bane me yuhuwa😔 XEE Tace kawai nasan me yasani fa'da miki hakan Kigane mana SAILUBAH Wlhi ina tabbatar miki idan kikayi wasa kikaci gaba da biyema RAMADAN saikin fa'da tarkwan MASEEFAR SOO fiye da yanda naji akan KHAMIS Tananne Xaki gama da makircinsa gabaki 'daya idan kikace ya Aureki Sai kitsaya kiji mexaice miki Sauran bayani xan gaya miki in mun ha'du. Xan saurari abokin Mustafan Dan yace min anjima xaixo xan gaya mishi Gaskiya inada wanda nakeso Ta qarashe da kashe wayan bata jira cewar SAILUBAH ba SAILUBAH tayi sororo da waya ahannu kafin Tafa'da tunani me xurfi akan zancikan XEE FAWAS ne yasaka Dadynsa agaba yana xuba mar shagwa6a fa'di yake. Dan Allah Dady kuje gidansu HAMEEDA da gaske xa'a 'Aurar da ita ga 'dan uwanta. Banaso na rasata Dadyn nasa ya kallesa Yace katabbatar yanda kake santa haka take sanka Yace Wlhi Dady fiye da yanda nake Santa take sona Dadyn ya ta6e baki Yace ai shikenan. FAWAS ya rungumi Dadyn nasa Yace I luv u Dady Yace me 2 my son Yace toh yaushe xaku Yace gobe Wani tsalle FAWAS ya daka yana murna Yace Allah ya barmin kai my Dady....... Ni kuma ya kashe maka ni ko Momy tafa'di hakan tana shigowa room 'din Xuwa FAWAS yayi Yakama hannunta yayi mata kiss. Yace idan kika tafi Momy nima binki Xanyi Yana fa'din hakan yabar room 'din dan yaga fuskarta a murtuqe yana tsayawa dogon magana qila ta canjama Dadyn nasa ra'ayi Taxauna kusa da Dadyn Tace ina rokwanka da Allah karka biyema banxan tunanin FAWAS Akan me xaije ya 'daukomin 'YAR QAUYE ga 'YAN BIRNI masu aji yaje ya kwasu mana wahala Gaskiya ban yarda da wannan Auran nasa bah Dan haka kawai naji natsani yarinyar Dadyn yajah numfashi Yace kiyi hakuri Momyn FAWAS baxan iya barin 'dana cikin damuwa ba Shi ka'dai Allah yabani ina sanshi bana San tashin hankalinsa Tunda Yace yaji ya gani yana Santa ni kuma xan xanje ga iyayañta dan Aura masa ita Ke in banda abinki idan ya Aurota basai Ki maida ita 'Yar birnin bah Shuru Momyn tayi dan tasan tunda yace xai Aure masa ita tatabbata baxai fasa ba Nan taji wata tsanar HAMEEDA ta kamata cikin ranta Ta kuma sa aran nata xataci ubanta inhar tayi kuskuran yarda ta Auran mata 'da.... Farin ciki fal xuciyar FAWAS yake shiri dan kaima abokana yan nasa labari Sosai ya shirya cikin shigar qananun Kaya ya 'dauki wayarsa yana niyar kiran KHAMIS dan suha'du gidansu RAMADAN.... KHAMIS ko fa'dawarsa gado bayan yagama waya da RAMADAN bacci yayi abinsa bai samu tashi ba har sai kusan qarfe 1:20pm Ya sake wanka yayi Sallah Sannan yahau shirya kansa Yana feshe jikinsa da turarene yaga kiran FAWAS ya shigo wayar tasa Ya 'dauka yana cewa yane FAWAS Yace pls muha'du yanxu gidansu senior Yace Owkie nima yanxu nake San kiranka mu ha'dun ba matsala FAWAS Yace OK Suka ajiye waya Nan KHAMIS ya ibi ku'di da'dan yawa yana tuna jiya ya hango jakar tauraruwar tasa ba ku'di Ya fitto falo ne yaga Dad 'din nasa da mum Suna cin abinci Ya kallesu ka'dan Yace barka da ranah mum Dad Suka kallesa batare da sunce Komai ba Ganin haka yasa yanufi fitta.... Mum Tace bakaci abinci ba xaka fitta Yajuyo a shagwa6e Yace na qoshi Tata6e baki Tace toh asauka lapia Ya fitta yana jin haushin iyayan nasa Dad ya kalli mum Yace lalle idan yadawo kisashi agaba yaci abinci Dan xan iya jure Komai akansa Amma banda abinda xai ta6imin lafiyarsa Mum tayi Murmushi Tace toh Inaga fah yafara fushi da mune Dad Yace eh ga alamu sun nuna kam KHAMIS ya kalli direban gidan nasu Wanda yake kai Momy unguwa Yace yau banajin fita da mota pls kaini gidansu RAMADAN Yace toh ranka ya da'de Senior RAMADAN da junior ko wani Kaya suka saka iri 'daya Wanda ya bala'in kar6arsu Dadyn nasu ne ya kawo musu Duk iya ha'duwarka idan kayi tuxali dasu saikaso ka qaraci kalanka akansu Senior da junior sun ha'du iyakar ha'duwa Baka isa ka banbance tsakaninsu waye kasani bah Kamar tasu ta6aci Abu 'dayane xai saka gane waye wannan waye wancan shine wayewarsu Junior yafi senior wayewa nesa ba kusa ba Dan daga idanshi da kallansa xaka gane hakan shiyasa yakejin kansa as big gay Yayinda Senior yafi junior shagwa6a abayyane Da iya makirci da bin ra'ayin mutum ya 6oye nasa Idan ko yaso baiyana nasa ga Wanda yakesan baiyanawa Saiya marairaice yadinga aika sakwan nasa cikin hikima da aiki da hankali da nutsuwa Hakanne yake sawa mutane da dama suke ganin wayewarsa da tabbatar da cewa ya iya da kansa Junior ya kalli 'dan uwan nasa Yace 'daxo kada'de agun Auntynka Allah yasa dai ta yafe maka Yayi Murmushi Yace ai bayanda xatayi dani 'dan Uwa dole ta yafemin Junior yayi Murmushi Yace salan soyayyarku tana burgeni Sosai brother. Idan kuka xama ma'Aurata abin xaiyi da'di da bada sha'awa. Senior Yace hmm kaidai bari Ina tausayama soyayyya da qauna idan muka xama ma'Aurata nida ita Junior ya qara yin murmushi Yace kayi kyau Sosai wannan wankan na Waye Yace natane Amma xanyi rakiya. Qila in duba wata budurwata idan nayi ra'ayi Kan junior ya qara magana saiga FAWAS ya shigo ya tsaya yana kallan wannan yana kallan wancan Yace gays baxai iya gane waye senior o junior ba Wlhi Junior Yace harda rantsewa Yace ai gaskiyane... Senior ya dafa shi Yace toh gani senior FAWAS yayi dariya Yace aha Yanxu nagane tawajan qamshin ka Kasan naka da nashi ba 'daya bane Junior Yace shine yasa ai nace muku xaku dinga ganemu nan gaba FAWAS ya xauna kusa da junior yana bashi amsa da cewa aikuwa kayi gaskiya Senior Yace yadai Yace kaidai bari Yau ina cikin farin ciki over Senior Yace kamar ammaka albishir da cewa gobe HAMEEDA xata xama mata agareka FAWAS yayi dariya Yace kusan haka Nan ya kwashe yanda sukayi da Dadyn shi ya gaya masa Junior yayi Murmushi Yace angama da shafinka Saura KHAMIS da brother FAWAS yayi Murmushi Yace aikowa danni yanxu 'dan tayasu addu'a ne Senior yayi yaqe Yace hmm kunsan Auntyna ahannuna take sai yanda nayi da ita Ina tabbatar muku har ayanxu nafiko kwanciyar hankali a soyayya FAWAS ya 6ata fuska Yace ban gane bah Senior yayi dariya Yace nufina kai momynka bata lamunce maka ba. Kaga Akowane lokaci xata iya jefaka a matsa Haka KHAMIS baida goyan baya akowane bangare Ni kuwa fah😳 ina yin ihu na kwanta ciwon qarya ayanda Abban Auntyna yake kan dukin xuciya da ita Nace ita nake so xai Auramin ita. FAWAS yayi shuru Junior Yace idan kuma tace bata sanka fah. Senior yayi wani shegen Murmushi Yace baxata CE ba Saidai xata ban wahala Sosai 👌🏻 Dan dana kwanta ciwan saitafi kowa rikicewa Nina san da hakan 👈🏻 Tanajin silar ciwan xata bada ha'din kai Da xaran mun xamah ma'Aurata saita fara ban wahala Idan kuma na mata ciki🙊 sai tafara sonah😊 Ya qarashe xancan da Murmushi..... Wanda hakan yayi daidai da shigowar KHAMIS Ya kallesu Yace anyi gwulmata Junior Yace Sosaima Yayi Murmushi da xama yana cewa kutayani Baqin ciki gobe xa'akai sadakin shegiyar yarinyar nan Senior yayi dariya Yace to saime Cikin fusata KHAMIS Yace Aunty XEE mana. Atare suka saka mai dariya. FAWAS Yace baka fara rikicewa Dad mum bane shiyasa Yace hmmm ai kabarsu kawai xan gyarosu Dan inaji Dad na fa'din idan nadawo tasani gaba naci abinci xai iya jure Komai Amma banda lafiyata Kaga tunda naji Wlhi Suda kansu xasu nemi bani XEEE Senior Yace yes kace kasamo mafita Yace Sosai Yandai kurakani inje gunta dan Allah Wlhi haka kawai yau tun Asuba idanuna sukesan ganinta FAWAS Yace munji Amma kafin nan bara na baka labarin yandau tawa matsalar takau KHAMIS yawaro ido Yace kana nufin dad mum sun yarda da HAMEEDA matsayin surukarsu Yace eh Amma waccan 'dan iskankan ya rikitamin kwanya akan Momy Kasan duk abinda Yace 'dad'dai kune basu yuhuwa Yafa'da yana kallan senior RAMADAN Wanda yake Murmushi KHAMIS yajah tsaki Yace shareshi gayamin pls Nan FAWAS yabashi labari KHAMIS yayi dariya Yace da gaske indai Hakkane Momy xata iya bata maka shiri Shawara 'dayace shine kadinga lalla6ata duk abinda Kasan tanaso kadinga yi mata Insha Allahu xata hakura Kaga Komai yayi daidai kenan Yace toh xan gwada in gani kasan tsohuwar tafiya rikici ne KHAMIS Yace har takai nawa tsofaffin Junior yayi Murmushi da girgixa kai Senior Yace toh yanxu ina muka nufah Da sauri FAWAS Yace Qauyan takai..... KHAMIS ya gallamai harara Yace gun Aunty XEE dai Senior yayi Murmushi Yace toh muje ko Junior yatashi Yace bara in rakaku mota FAWAS Yace baxaka bimu bah. Yace aa Wlhi ina buqatar hutu Sosai yau. Gawani littafin Auntyna Rahamat da nake karan tawa KHAMIS Yace me sunanshi Yace wai shi SADEEQ🍇 Senior Yace aisai kata fama... Sunfitoh harabar gidan nasu ne sukaga fitowar Momy tana cewa Yauwa Ku kiramin Auntynku SAILUBAH nakirata har yanxu shuru Kan suyi magana saigata tashigo Momy taqara she da cewa Yauwa gatamah 'Daya Bayan 'daya SAILUBAH take gallansu Duk sunyi Sosai sai qamshin turare suke Tace kaga samarin banah. Sai ina haka FAWAS Yace Aunty qauye Atare SAILUBAH da Momy sukace qauye Yace eh Momy Tace gunwa Ya Sosa qeya dayin shuru Ganin haka yasa Momy shigewa cika tana cewa maxa xo nan SAILUBAH Tace toh Momy Ta maida kallanta ga senior da junior takasa babbance Waye natan acikinsu Tata6e baki da shigesu... Har takai 'kofar falan senior Yace Auntyna Tajuyo Yayi saurin xuwa gurinta Yace kinyi kyau Sosai Dama tasan tayi kyau dan yanxu tayi wanka Tace kaima haka 'dan Qanina Yace toh tsaya na mana photo Tace toh Ya karkace ya 'daukesu Yace wow munyi kyau Sosai tamkar masoyan cikin film 'din *luv story* Tace ban San film 'dinba Ya watsa mata wani kallo cikin shagwa6a Yace kina San kigani Tace aa Yace toh shikenan saimun dawo Tace katawo min da ice-cream pls Yace angama my Aunty Tana kallo suka shige mota junior ya rufe yana fa'din saisun dawo suka ficce daga gidan Lokaci 'daya suka ha'da ido da junansu Junior ya 6alla mata harara dayin part 'dinsu SAILUBAH tayi Murmushi Tace xaka gane kuranka ne yanxunnan 'dan iska Tafa'di hakan da shigewa cikin falan Momy Aikine da Momyn xatayi wasu baqi 'yan uwanta shine takesan Su ha'da musu abinci merai da lpy Kafin sufara SAILUBAH Tace bara na'dauko wayata agida Momy Tace toh kiyi sauri Tace toh Direct SAILUBAH gun megadin gidansu tayi Tace BABAH megadi kasamo kyenkyasun Yace eh. Yamiqa mata Su a baqar leta taduba taga sunkai biyar tayi murmushin mugunta Tace nagode Sosai Ahankali tatura 'kofar 'dakin. Junior yajuyo ya kalleta Yayi Murmushi Yace 'Yar daqiqiyar Auntyn brother ya akayi ne Tamai shuru Ya ta6e baki Dallah malama meya shigo dake Nanma shuru mai Saiya tashi yana Murmushi Yace Allah nagode. Maka daka turomin wawiyar nan yau xan nuna miki yanda ake iskanci. Bani kike kira 'dan iska bah SAILUBAH dai shuru tamai tana jin rashin kunyar da yake xuba mata Bata ankare ba sai ganinsa tayi agabanta Yace waye 'dan iska..... Tayi Murmushi Tace kaine Shiko xira hannuwansa yayi a qugunta yana Murmushi Suna qeshar numfashin juna. Xai kai bakinsa cikin nata ta'daga mai ledar hannunta Tace kyenkyaso😊..... Da sauri ya saketa yajah da baya yana xaro ido😳 Yace pls dan Allah Karki cutar dani plssss Tayi murmushin yaqe Tace daga shigowata kakirani da daqiqiya da wawiya ko Yace narantse miki da Allah baxan qara fa'da miki bah Tace rantsuwarka tabanxa In tambayeka man Ya xuba mata ido atsorace Tacigaba da fa'din. Meyasa ka rainani kamai dani tamkar sa'arka Ya Sosa qeya Yace Wlhi Auntyn brother na dena raina ki Tace amsa nakeso kaban Yace nima bansan meyasa ba Tagallamai harara Tace o baka sani bako Yace eh Aiko nan tabu'de ledar saiga kyenkyaso 'daya yafitoh Wani ihu junior yasaka ya daka tsalle sai ganinsa tayi kan gado Idan shi ya fara juyawa hankalinsa yayi bala'in tashi SAILUBAH tazauna gefan gadan tana qoqarin sakar masa wani....... Aiko ya fashe mata da kuka cikin qaramar murya Yace am sorry...... Yana fa'din haka yayi baya luuuuuuu asume SAILUBAH tayi dariya tajuya ta make 'dayan da takalmi Sannan ta'dauko ruwa ta yayyafa masa Aiko nan ya farfa'do yana raba ido yana kallo ta share wanda ta kashe tasa a abun xuba Shara tadawo Tace nayi alqawarin saina saka suma sau uku..... Agigice junior ya waro ido Yace so kike Ki kasheni😰 Ta gallamai harara Tace kamutu man ina ruwana Ya marairaice Yace dan Allah dan soyayyarki da manxan Allah kiyafemin Wlhi baxan qara yimiki Komai Tace maqaryaci kawai Tafa'di hakan da take mishi wani akan gadan Aiko ganin yandan kyenkyason yake nufushi shiyasa yawun bakinsa kafewa Jikinsa yafara karkarwa Ya rumtse ido Yabu'de ahankali. Lokacin yayi daidai da hawan kyenkyason kan qafarsa Nan take idanshi yayi qasa. Jikinsa ya mutu Ashe da'da sumewa yayi SAILUBAH dake yau taso mugunta ko tausayinsa bataji bah taqara make wannan tasashi agefe Sannan taqara yayyafah mishi ruwa Wannan karan bai farfa'do ta da'di ba Dan haka hankalinta saiya tashi ta qara yayyafamai Nan ya farfa'do Suna ha'da ido yayi mata shuru kawai yana kallanta Tayi Murmushi yana kallanta. tada'da futa da wannan Wanda taqara kashewa tadawo Yanda yaga tana qoqarin sakar masa wanine shiyasa shi runtse ido. hawaye ya xubumai Yace AUNTY..... Dan Allah kibarni haka.... Cak SAILUBAH tatsaya dan yanda ya ambaci sunan nata saitaga kamar senior ne yake rokwanta.... Tayi shuru.... Jin shurun yayi yawa ne shiyasa ya bu'de idansa ya sauke akanta Ta hararesa dayin kwafah Tace kaci darajar Yayan ka Tafa'da da ficcewa . Junior yajah numfashi ya dafe kansa Yace Wlhi baki sani kuka abanxa bah xamu ha'du ne Wlhi saina ramah....... Tashi yayi yabita cikin gidan A kitchen yasamesu ita da Momy har sun fara aiki Yace Momy Tace na'am SADEEQ SAILUBAH ta kallesa da sauri Tace mah Momy dama sunansa SADEEQ Tace eh duk dai ana kiransu da Suna 'daya ne Tace OK Yace Momy me kikajin tsoro Tace tsoro kuma Yace eh. Kingani inajin tsoran kyenkyaso Tayi Murmushi Tace ka'dangare nakejin tsoro junior Yace toh Auntyn brother fah Tace SAILUBAH Yace eh...... Kantayi magana SAILUBAH Tace aini ba abinda nake jin tsoro ko momy Momy tayi Murmushi Tace kinman kina jin tsoran kuli....... SAILUBAH takatseta da cewa dan Allah Momy Karki qarasa Junior murmushin mugunta Yace Wato tsoran kuliya takeyi ko Momy Tace harda sumewa ma kuwa Yace yes........ Yayi Wlhi Yana fa'din haka ya ficce Tsoro ya kama SAILUBAH Su senior ko direct gidansu XEE suka nufa Saidai KHAMIS yayi mugun gani dan sun tarar da ita XEE 'din tana hira da Ameer Wato abokin Mustafan dayaso SAILUBAH Ikwan Allah kuma shima xuwanshi kenan Tunda XEE ta hango motar RAMADAN tasan KHAMIS na cikin motar Nan take sai hankalinta yakaso gida biyu Sam sai tadena jin me Ameer 'din yake CE mata FAWAS Yace ga Aunty XEE da wani can fah RAMADAN yaqi qarasawa inda suke yadai tsayar da motar tashi nesa dasu. Yana cewa kut😊 KHAMIS... Wannan xai iya yi maka kwacanta fah😳 kaduba yanda suke daf da juna..... KHAMIS dai shuru yayi musu danji yayi xuciyarsa na masa xafi kuma tana bugawa fat fat fat Nan take hankalinsa ya tashi Ya qurama Ameer 'din ido yanaso ya hango me tagani atare dashi dahar yaburgeta yasata tsayawa dashi.... Bai hango Komai bah. acewarsa sai muninshi daya gani da kuma rashin dacewarsu 😬😬😬 Cikin 6acin rai ya bu'de motar ya fitoh RAMADAN Yace kayi aiki da hankali 'dan Uwa danna lura da yanda hankalinta ya bar kansa yayo kammu KHAMIS yajah tsaki Yace story kenan... Atare FAWAS da RAMADAN suka samai dariya. Yana jinsu ya sharesu Ayanda XEE taga fitowar KHAMIS sanda taji gabanta ya fa'di Tun daga nesa yake aika mata da mugun kallo Ganin yakusa xuwa garesune yasata 'dauke idanta akansa Ya qaraso cikin ladabi Yace barka da ranah yayana Ameer ya kallesa cikin Murmushi Yace Barka Qanina. KHAMIS yayi mishi kallan raini afaqaice Sannan ya maida kallansa ga XEE wacce ta dawo kallansa ya gallah mata harara Yace in gaya masa ne Cikin 'dan rikicewa Tace me kennan Bai bata amsa bah ya maida kallansa ga Ameer Yace yayana ammata miji..... Ameer ya qara tsaidai idanshi akan KHAMIS Yace eh tagayamin Ahankali KHAMIS yajah numfashi Yace ai Ashe kaji Yace eh saidai ai ba'a 'daura ba Afusace KHAMIS Yace Amma dai Kasan bai dace kanemi qara aya akai ba. Ameer Yace eh Yace toh itadin ta Yayana CE Dan haka kabarta kawai Ameer yayi Murmushi Yace naga alama samaree Danga kishi na yawo a kwayar idanka Yace nifah ba neman maganarka nake bah. Kawai kabar nan Saura sati 'daya bikinta Amma kawani xo kana san ka 6ata mata tunani pls Malam jeja da Allah XEE taqurama KHAMIS ido tana hango maseefar kishin da yake mishi yawo a fuskarsa Ameer yayi Murmushi dan yaran yayi masa kwarjini Ya shige motarsa yana cewa toh samarii nabarka da matar yayanka lpy Allah ya baka ha'kuri. Yana fa'din hakan yajah motarsa Idan KHAMIS ya sauka kan na XEE Tace ya tafi fah Ya bita da harara Yace ko Xaki bishine Itama hararar tashi tayi Tace ban sani bah Ya wurga mata wani mugun kallon daya sata shigewa gida batare data shirya ba Yana niyar juyawa ya tafi Babanta ya fitoh.... Cikin ladabi KHAMIS ya gaisheshi Ya amsa da kulawa yana cewa Yauwa dama ina nemanka KHAMIS yayi Murmushi Yace Allah yasa ba lefi nayiba Babah Yace aa bakayi lefiba Dama inaso in tambayeka ne da gaske kai da ZAINAB kuna San junanku KHAMIS yayi qasa dakai Cikin kunya da ladabi Yace eh Babah Kuma ina rokwanka da Allah karka rabani da ita Wlhi ina Santa Babah yayi Murmushi Yace KHAMIS kenan ai Zainab tayi maka girma kaje kanemi daidai dakai mana..... Annabi Muhammadu ya Auri Nanah khadeejah wacce taxarce shakarunsa. BABAH karka rabani da Aunty XEE ina santa inna rasata mutuwa xanyi Babah yayi shuru can Yace toh jeka Allah ya shige mana gaba Yace AmEEn Da barin BABAN anan Yana shiga motar RAMADAN yajasu Suna tafiya KHAMIS na tsaki Dan daya rumtse idansa saiya dinga ganin hotan XEE da Ameer yanda suka tsaya FAWAS da RAMADAN sun fahimci meyake damunsa kishi. dan haka sukaqi kulasa Sai hirarsu sukeyi har suka iso qauyan takai Anan FAWAS yanemi Yaro yakira masa HAMEEDA Kamar Kullun tana cikin hayaqi innah na surfah mata bala'i dan yau tunsafe take mata shi Dan kawai tayi mata asarar tulu wajan ibo ruwa...... Yaro ya shigo yana fa'din ana sallama da HAMEEDA Nan HAMEEDA takalli yaran Tace FAWAS ne Yace eh dan haka yace in gaya miki.... Da sauri tatashi daga gindin murhun tajah hijabinta xatabi yaran..... innah takatseta da cewa uwar 'yan san maxa bidai ahankali karki kwasomin ciki kan lokacin yayi HAMEEDA tayi shuru tana jinta. Tana kuma rayawa aranta FAWAS meyasani da har xaiyi mata ciki😬....... Innah taqara katseta da cewa. Kisan yanda xakiyi kisamammin ku'din tulu na Toh HAMEEDA Tace mata Tana fittowa tagansa kan dakalinsu Yayi mata kyau Sosai Tace Barka da xuwa Yace Barka masoyiyata Tace da fatan kaxo lafiya Yace lau lau Tace kayi kyau Sosai Yace kamar yanda kemah kikayi kyen Tace ina wani kyau ajikin "dan qauye Ya waro ido cikin murmusawa Yace Wlhi ayanxu nafi ganin kyen 'yan qauye fiye da 'yan birni Tace meyasa Yace saboda ke my luv. Kintafi da xuciyata Har takai idan an tambayeni inane garinmu sai kiji nace qauyan takai HAMEEDA ta rufe idanta cikin jin da'di Tace da gaske Cikin kwaikwayan muryarta Yace Allah da gaske Sukayi dariya lokaci 'daya Zama tayi kusa dashi tana fa'din yasu mamah da babah Yace hmm Momy Dadyna Tace eh Yace Suna lafiya suncema in gaisheki Tace ina amsawa Yace yau bakisa turareba Tace 'daukin ganinka ne yasani mantawa Wai har sai yaushe xaka denamin xuwan baxata ne Yace amin afuwa nadena daga yau Tace nayi maka Yagyara xama Yace hmm naxo miki da kyakkyawan labari ne Tace toh ina jinka Yace gobe Dadyna xasuxo Neman min Auranki Cikin murna HAMEEDA takallesa Tace Allah da gaske Yace Allah. Tace Naji da'di Sosai Yace ai nafiki jin da'di dan Allah Allah nake kixama mata agareni Ki koyamin yanda ake xaman Aure Ta harareshi ka'dan Tace kai ko Yace bake kikace ba Tace toh basai ka manta bah Ya tashi yana girgixa kai Yace idan na manta ai namanta kaina Kinsan ba abinda yake raina ayanxu irin Auranki ki'dorani akan hanya Taturo baki Tace har xaka tafi Yayi Murmushi yana kallan bakinta Yace yanda kika turo bakinnan kamar nakama fuskarki na tsotse shi....... 😳😳 Atare shi da ita suka waro ido Dan harga Allah tunaninsa axuci yafa'di xancan Ashe abayyane ya fa'deshi Tace LA LA LA 😳 Dama kaima irin 'yan iskannanne wa'yanda nake ganinsu a film irin turawan nan Cikin ankarewa Yace nima wani naji yagayama budurwarsa acikin irin film 'din Taqara turo baki Tace toh shine nima xaka gayamin Yace toh kiyi hakuri manah dan bansan na fa'da bah Tace Allah karka qara dan maganar iskanci CE FAWAS Murmushi yayi ya shafi gefan fuskarta Yace baxan qaraba YAYATA shikenan Ta 'dagamai kai da qara turo bakin Yace Allah in baki dena turowa bah. xan qara fa'da Ta hararesa Tace toh kaqara mana Allah sai in denah kulaka Ya waro ido 😳 da Murmushi Yace kika dena kulani ai na shiga uku na banu Yanda ya xaro idan shiya bata dariya Tace nima ai nashiga ukun dan nayi gangancin da xuciyata taxugani nadena kulaka. Na tabbatar saina kwanta ciwo Ya qara shafar fuskarta Yace toh YAYATA ga wannan nina tafi bye bye ta kar6i ku'din tana cewa karka kalli kowace mace dan Allah Yace toh YAYATA Tana kallo sukajah motarsu suka qara gaba Wayar KHAMIS tayi qara yana dubawa yaga tauraruwar tasace XEE. Yajah tsaki dan baidena hangota da Ameer bah. Wanda hakan yake qara sa xuciyarsa jin xafinta. Yaqara jan tsaki batare daya 'dauka bah. Yace xanyi maganinki ne RAMADAN yayi Murmushi Yace pls ka 'dauka Yace Wlhi baxan 'dauka bah saina hukuntata....... FAWAS yayi dariya Yace 'dan iska karka 'dauka mana natabbatar yau dai baxayi baccin farin ciki ba Yace mexai hanani yi Yace dan baka tsaya kaji kalmominta ba Tsaki kawai KHAMIS yayi Sannan yama kashe wayarsa gabaki 'daya _______ Kusan qarfe goma Sha 'dayane na dare duk Suna tare yau club xasu Junior na kallansu yanajin hirarrakinsu Fawas ne mecewa Wlhi ba abinda nake sha'a ayanxu irin kiss Senior Yace Shege HAMEEDA ta rikitaka kenan Yace hmmm naso in rage xafi da Aymana KHAMIS yajah wani dogwan tsaki..... Atare senior RAMADAN da FAWAS suka kwashe da dariya FAWAS Yace dallah Malam ka dememu da tsaki. Idan kana San kwanciyar hankalinka kabu'de wayanka mana RAMADAN Yace bar 'dan iska karya bu'de yata tsakin. FAWAS Yace ni tausayin Aunty XEE nema ya kamani Wlhi. RAMADAN Yace nima haka. Nasan yanxu tanacan cikin damuwa ya hanata samun nutsuwarta...... Da 6acin rai KHAMIS Yace lokaci na tafiya in baxa kuje ba nayi gida Atare senior da FAWAS suka tashi Senior ya kalli junior Yace 'dan Uwa katashi muleqa da kai mana. Junior yayi Murmushi Yace aa kuje Cikin sake fuska KHAMIS ya kar6a da cewa pls muje dare dan Allah Junior xaiyi gaddama FAWAS yajah hannunsa dole badan yaso ba ya tashi suka fito tare Suna tafiya acikin motane junior Yace dan Allah brothers a ina xan sami kuliya Da sauri senior Yace kuliya.... Yace eh FAWAS Yace me xakayi da ita Yace kawai inasan inyi amfani da itane wajan ba wani abokina tsoro FAWAS Yace momyna tana da ita in ba damuwa gobe xan kawo maka Yace Yauwa nagode Senior Yace Auntyna tana jin tsoran kuliya Sosai dan Allah 'dan uwa karka bari taganta pls KHAMIS yayi dariya baice Komai ba FAWAS Yace ita da Aunty XEE bansan Wanda yafi wani bah Senior Yace tafi Aunty XEE tsoranta kamanta itafah sumewa takeyi Gwara Aunty XEE xata iya ganinta tagudu Itafa👈🏻 Kaima Kasan Saidai axo asameta axube Junior yayi wata shegiyar dariya Yace hmm Allah yakaimu gobe KHAMIS Yace AmEEn Ba qaramin raina gurin junior yayi bah Kodan yasaba da waje ne oho😬 Yana kallansu suka gama tsotse tsotsen mata da rawa da shan drink kala kala Ahaka suka dawo gida agajiye da sha'awar mata Washe gari Da misalin qarfe 2:30pm XEE ce da SAILUBAH suke wajan shaqatawa dan shan ice-cream Sosai suke cikin jin da'din wajan SAILUBAH Tace naji me kikace. Xanyi qoqarin bi XEE tayi dariya Tace Wlhi RAMADAN yagama samunki... Tace ya Xanyi Tace aikinji me Nace miki Tajah numfashi Tace Naji Allah yasa kar abin yaxo da sa6ani Dan yaxo da sa6ali baqamin wahala xan bashi bah. Murmushi XEE tayi Tace Kinsan wani Abu Tace saikin fa'da. Tace Wlhi kwata kwata bana Cikin nutsuwata Shegen yaran nan yana san hargitsani Yama hargixaki XEE danga damuwa nan tana yawo ajikinki tako ta ina Cewar SAILUBAH XEE Tajah tsaki Tace damuwata ya bu'de wayansa. 'dan iska yaqi bu'dewa Tace xai bu'de idan yaji wiya. Ki share shi kawai XEE tagirgixa kai Tace ina..... Baxan iya sharesa bah gaskiya Toh Ai sai kita faman kiran wayar da take akashe.... Cewar SAILUBAH Qarfe uku daidai suka ha'du dan xasu taya wani abokinsu murnar cikarsa shekara ashirin d'aya FAWAS ya miqama junior kuliyar momynsa Junior ya kar6a da murna yana cewa wow ashe baKa manta bah. Yace eh KHAMIS Yace kunsan hankalin mum 'dina da Dad yafara tashi akaina RAMADAN Ya dafashi Yace bamu labari Yace hmm yau da safe sakani agaba sukayi da lallashi akan naci abinci. Wlhi baku ganiba kamar xasuyi kuka Qememe naqici Nace naqoshi Nan hankalinsu ya tashi ina ganin hakan nasa musu kuka Momy da tafi rikicewa Tace Mene ne Nace nidai sutemaken karsu rabani da Aunty XEE Shuru naga sunyi Ganin hakan yasa nabarsu nayi room 'dina FAWAS Yace Yauwa nawan dama Kasan da hanya mafi Sauqi da xaka bi irin wannan kabari har akakai wannan lokacin Yace kaidai bari damuwata yanxu inji mutuniyar tawa Amma xuciyata na hanani. dan fa'di take in daure kar in sairareta yanxu Senior Yace katemaki kanku kabu'de wayarka Yace share kawai FAWAS Yace anshare. Lokaci na tafiya yaci ace yanxu muna wajan dan baqaramin da'di xaiji bah Tashi sukayi RAMADAN na cewa kuma aikuwa Junior Yace karma kunemi in muku rakiya dan baxan je bah. Senior Yace toh kaji da'dinka da kuliya Amma ka'dan tausayama abokin nan naka pls karka bari ya suma Junior yayi Murmushi Yace Wlhi saiya sume dan ramuko Xanyi. Kagako duk Wanda yake da burin ramuko ba shakka ba tausayi a tafiyarsa KHAMIS Yace Hakkane Senior ya ta6e baki Yace ya fiya dai tanakyau FAWAS Yace Amma Kasan ance idan aka maka abu kaga baxaka iya yafewa ba toka rama daidai da abinda aka maka Senior Yace ka kalli fuskarsa man. Xaka hango tarin muguntar da take fuskarsa Dan tunda kabashi kuliyar nan yaketa Murmushi KHAMIS Yace toh ina ruwanka Yace nima ban meyasa na damu ba saidai haka kawai naji gabana yana fa'duwa akan wannan ramukwan da yake sanyi Junior ya qara yin Murmushi Yace ai dama ya cancanta kaji hakan Ta6e baki senior yaqayi Yace muje Nan suka ficce junior ya bisu da kallo Sanda ya bada taxarar rabin awa ya tabbatar da tafiyansu sunbar gidan. Sannan yafito da kuliyar ahannunsa yanufu gidan nasu SAILUBAH wanda ita da XEE dawowarsu kenan kamar yasani...... Ya shiga harabar gidan kenan saiga matar baban SAILUBAH tafitoh. Da alama unguwa xata. Ya gaisheta cikin ladabi. Ta kallesa da mamaki Tace yau Kaine da kuliya RAMADAN😳 Ko kamanta Auntyn taka bataso Junior yayi Murmushi ya Sosa qeye danya San tunaninta senior ne Yace eh mamah lefi tamin Tace tab aiko Suna falo ita da XEE Amma dakayi hakuri Yace Karki karyarmun da xuciyar mamah. Tace toh aishekenan. Tafa'da taficcewa tana rayawa aranta wane Babban lefi SAILUBAH tayi masa daxai hukuntata da abinda yake sumar da ita Afalan yasamesu bayan ya 6oye kuliyar abayansa Yace Sannunku SAILUBAH tashaqi turaransa Tace meya kawoka guna Yace aidaga yau kisa aranki alkairi dai baxai kawoni gunki bah Tata6e baki Tace toh fa'di sharrin daya kawoka dan ina............ Bata qarasa furucinta ba. XEEE takwalla wani qara tsalle 'daya tayi saigata abakin 'kofar SAILUBAH😊 Abin da yasata yin hakanko shine. Kamar ance takalli bayan junior tayi hu'du da kuliya.... Shiyata kwallah qara tadire akofar 'dakin SAILUBAH hakan bai mata bah sanda tashige ciki ta danno sakata. SAILUBAH tabita da kallo kana takalli junior. Ya 'daga mata gira Yace ta kankare ne Tace Dame Yace jiya kinsani suma sau biyu ba tausayawa ko Gaban SAILUBAH yafa'di jin kukan kuliyar da taji Cikin marairaicewa Tace pls SADEEQ junior dan Allah karka bari in ganta sumewa xanyi Yayi Murmushi Yace ke kin"isa kisani kuka na barki kixauna lafiya Tace innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un. Kakah.... Daga can 'dakin Kakah taji tayi mata gyaran murya. Alamun tana Sallah Ai toni gumi ya wanke fuskarka Cikin rashin damuwa da yanayinta junior ya juyo da kuliyar gabansa ya wurga mata Qara 'daya☝🏻 SAILUBAH tasake ta sume.😬 Junior ya qarasa shiga falan ya yayyafah mata ruwa tajah numfashi tabu'de idanta Yayi Murmushi Yace nayi alqawarin saikin suma sau 4 SAILUBAH tasamai kukan shagwa6a Tace dan Allah..... Yaji kukan har cikin ransa hakan yasa yaji tausayinta saiya kama kunnanta Yace xaki qara shunamin kyenkyaso A shagwa6e cikin kuka Tace aa Yace alqawari Da sauri Tace nayi Yasake kunnan Yace kinci darajar 'dan uwana da yake sanki...... Yana fa'din haka yaje ya 'dauki kuliyar yafitta abinsa Runtse ido SAILUBAH tayi tafashe da kuka wiwi Cikin kukanne talalubi wayarta takira senior RAMADAN..... Basu da'de da shiga gidansu abokin nasu ba. Senior RAMADAN yaga kiran wayar Auntyn tasa Ya 'dauka Yana cewa Auntyna...... Yaji shuru nan yaqara volume 'din wayan SAILUBAH tarushe mai da kuka Cikin rikicewa Yace lafiya Auntyna Taqara samai kuka cikin shashsheqa Tace natsaneshi Yace wane Tace junior man Yace meya miki Tace har falanmu yaxo ya wurgamin kuliya fah.... Senior ya rumtse ido gabansa yafa'di dan yasan tsoran kuliya irin nata Yace Auntyna me kika masa da har yasashi yi miki haka Cikin kuka Tace dan kawai jiya na shuna mishi kyenkyaso ne fah Yanda tafa'di maganar da shagwa6a shiya tafiyar dashi.. Yace meyasa kika shuna mishi toh Tace bakaga rashin kunyar da yake min bah Yace toh kiyi hakuri Insha Allah namiki alqawarin baxai qara wurga miki kuliya ba Tace nifah bala'in tsoro nakeji yanxu Yace ba kowa agidan ne Tace ni da XEE ne da Kakah. In gayama XEE CE tafara ganin kuliyar ahannunsa shine ta gudu 'dakina tasa sakata kanna ankare da kuliyar Yace toh kice tabu'de 'kofar yatafi Tace kaima Kasan duk abinda xance mata baxata bu'deba Ta qara she maganar da rushewa da wani kukan shagwa6a Dan har yanxu atsorace take duk da agabanta junior yafitta da kuliyar gani take tana mutsi xataganta kusa da ita Senior RAMADAN yajah numfashi yana tafiya asalan yanda take maganarta kamar wata baby Yace pls Aunty kinutsu dan Allah kin fara tayar min da hankali kibar kukannan haka pls yana damun xuciyata Bata saurareshi bah taci gaba da kukanta Ya rumtse ido cikin sanyayyiyar murya Yace kina buqatar ganina kusa dake yanxu Tayi saurin cewa eh Yace toh share hawayanki ganinan xuwa Tace toh kayi sauri Yace toh ganinan...... Ya kashe wayan KHAMIS yayi dariya Yace gaskiya Aunty XEE muguwace😀 FAWAS Yace aikuwa RAMADAN Yace karku xargeta itama takanta tayi Pls KHAMIS xo muje tare ka lallasheta dan kasan imbah Wanda tayarda dashi bah. Kasan Aunty XEE ba bu'de wannan 'kofar xatayi bah KHAMIS Yace hmm muje Haka suka fitoh dan yowa gidan Sai dai me😳 Suna fitowa suka ha'du dasu Mubarak wa'yanda junior yama dukan tsiya abaya Tun shigowarsu FAWAS unguwar idan Mubarak yasauka akan senior RAMADAN. Tunaninshi junior ne Dan haka suka kafa suka tsare akan ba abinda xai hanasu yimishi dukan kawo wuqa KHAMIS Yace lafiya Sukace ita takawo hakan Kanya kuma magana sunrufesu da Duka tako ta ina Fa'di suke bakai 'dan iska ba Muxaka daka kasan mu 'yaran suwaye aqasar nan Dan cetan budurwa kawai saika mana wannan dukan KHAMIS ne yasami qarfin biye musu Yana ramawa Amma senior RAMADAN ba qaramin rubdugumin sukayi ba Can saiga mijin Saudat yayar Senior RAMADAN 'din yaxo wuccewa Da tashin hankali yafitoh afusace ya tsawatar mah su Mubarak 'din Dalilin dayasa kenan suka barsu Kamar ance FAWAS ya leqo yaga ko lafiya Aiko yayi mugun gani Nan shida mijin Saudat suka shigar dasu mota awahale dan xuwa asibiti Anyi musu. Qananun yara Docton daya dubasu Yace sai sun kwana Senior RAMADAN Yace shi baxai kwana ba KHAMIS mah Yace haka Dole badan likitan yasaba ya barsu suka tafi Tun kan Su iso gida suka san junior ne ya 6atama su Mubarak 'din. Shine ganin Senior tunaninsu Junior 'dinnan shine suka musu haka gashi har KHAMIS ya samu nashi raban FAWAS na parking Senior da KHAMIS sukayi gidansu SAILUBAH Aiko yanda SAILUBAH take afalan Sam bata motsa ba. tana nan tana aikin kuka Ga kakah taqi lekuwa dan tatsaya laximi Daf da ita RAMADAN ya xauna..... Dake batasan da shigowarsu ba. Nan ta'dago da fuskarta xata xamba'di ihu Senior ya rufe mata baki yana fa'din nane Auntyna Ta sauke ajiyar xuciya tana bin jikinsa da kalli yanda yasha nani Matsowa jikinsa tayi Sosai kamar xata shige cikinsa Tace kuliya RAMADAN kuliya Yace tana ina Tace yafuta da ita Amma ban dena ganinta cikin idona ba Yayi Murmushi Yace tashi kiyo Alwala kiyi sallar La'asar hakan xai cire miki tsoranta Takallesa Tace toh meya sameku haka naganku da raunuka KHAMIS Yace share kawai Aunty LUUVAH. Tace pls kugaya min Yace wlhi junior ne ya jawo mana Tace shi kuma Yace eh. Da bata labarin komai Tace hmmm ai 'dan iska ne Bakuga yanda ya sumar dani 'daxu bah KHAMIS Yace ina Aunty XEE Tace hmm tana ciki Gwara ka fitoh da ita dan Kasanta saita iya yini ta kwana aciki bata fito ba. Ya nufi 'kofar 'dakin yana kwankwa sawa XEE wacce ta qudindine a gadan SAILUBAH dan tsoro Tace Waye Yace nine Aunty.... Jin muryar KHAMIS yasata durowa taxo bakin 'kofar Tace pls my sweetheart kuliyar tatafi Yace eh Tace dan Allah fah Yayi Murmushi Yace Allah Ahankali tabude 'kofar tafito kamar kace kittt ta arce. KHAMIS yayi mata kallan sama da qasa danta mishi kyau Sosai.... Atare suka xauna kan kujera SAILUBAH tagalla mah XEE harara Tace Wlhi kidena San kanki XEE tayi dariya Tace idan natsaya ankarar dake Ba shakka ni dake xai cutar Wai me kika masa ne SAILUBAH tajah tsaki Tace ban sani bah RAMADAN ne yayi qoqarin tashi..... da sauri SAILUBAH tareqe mai hannu Yace Mene ne Tace rakani Murmushi yayi Yace toh tashi Haka Tatashi yaraka har cikin 'dakinta Yace shikenan Ta'daga mai kai da cewa kaima kayi sallah kasha magani kakwanta kaji xanxo kaji Ya shafi fuskarta da cewa. angama Auntyna. Sannan ya futo falan Yace toh Aunty XEE bara nashiga gida Tace toh sannu fah. Murmushi yayi ya ficce KHAMIS ya kalli XEE xaiyi magana Tayi saurin kama hannunsa Tace am Sowie my luv Allah baxaka qara ganina da kowaba Tafa'di hakan cikin lallashi Yayi Murmushi Yace kinyi kyau Sosai Ta harareshi Ya qara riqe hannunta Yace nayi missing kalmominki na jiya nutsuwata. Tace nima nayi missing naka kalmomin. dan har kasa bacci nayi... Yace yayi kyau. Toh ban labari ka'dan na qara sumun nutsuwa Tace kabari nayi jinyarka saina baka labarin Yace da gaske Xaki bini gida kiyi jinyata Tawaro ido😳 Tace yaushe nace Yabi bakinta da kallo Yace baxaki iyaba kenan Tace karka wani rud'ani pls Kasamin magana abakina kana kuma San kasani taunata Cikin sanyi Yace Wlhi my luv akullun addu'a nakeyi akan Allah ya nunamin ranar da xamu xama ma'Aurata. Naxama miji agareki kibani farin cikin daya dace Tace jikina yana bani addu'arka takar6o. Nan kusa zamu kasance tare da juna Yace Allah yasa Tace AmEEn Xanso kaje gida Momy takulamin dakai Tashi yayi yana jifanta da wani kallo Yace tunda ke kinqi kula da mijinki bah Ta hararesa Tace kajira xuwan wancan lokacin kaga kulawa Yayi Murmushi Yace toh nabarki lafiya. Ki kulamin da kanki pls Tayi Murmushi ya 'daga mata hannu alamar bye bye Tace bye my luv..... Ya tafi yana waiganta SAILUBAH ce tafitoh da dadduma da hijab tana fa'din wane hukunci xan yankema shegen yarannan XEE Tace ki barshi kawai tunda kokin mai hukuncin saiya ramah Tajah tsaki dayin kwafah Saka junior Su KHAMIS sukayi agaba Suna tambayarsa wai meya ha'dashi da wa'yan nan yaran Junior ya kalli KHAMIS yayi Murmushi kafin ya xage yabasu labari Senior ya gallamai harara Yace aigashi sunhuce akaina har KHAMIS yasamu nashi raban. FAWAS yayi Murmushi Yace danma ban biyoku ba. Da dani xasu ha'da..... KHAMIS ya tashi yana cewa ni natafi gida FAWAS Yace Momy xatayi jinya kenan Yace ai dolanta Junior ya kallesa Yace am sorry Dafashi KHAMIS yayi Yace lah. Karka damu Yana fa'din haka ya ficce FAWAS xaiyi magana wayarshi tayi qara Yana dubawa yaga Dad 'dinsa Ya 'dauka da fa'din dady Yace na'am my son Kaxo gida kasameni yanxu Toh. FAWAS Yace yana miqewa ya kalli senior Yace bara naje dady na kirana ina ganin sundawo daga qauyan takai 'dinne Senior Yace ba mamaki kam Junior yamiqa masa kuliyar Yace karka manta FAWAS yayi Murmushi Yace kagako naso mantawan Bayan futan FAWAS senior ya kalli junior Yace Ashe farin Cikina xaka bama tsoro da kuliyar nan Yace ai. Har tagayama Senior ya harareshi Yace eh Junior yayi Murmushi Yace toh am sorry. Baxan qara ba Yace promise Yace Yah am promise Senior yajah numfashi Yace aisai kaxo kayi jinyata Ba musu junior ya tashi daga kan gado yana cewa kwanta toh sai in dinga kallanka irinna jimamin nan da masu lapia sukema marashi Bugar qirjinsa Senior yayi Sukayi dariya atare Junior ya rungumi Senior Yace em so sorry my brother Senior ya Shafa kansa Yace no iz Owkie..... ______ Abinda ya faruko shine da Dadyn FAWAS da Qaninsa da sukaje qauyan takai direct gidan megari suka yada xango Bayan sungaisa sunci sunsha Dadyn yanemi bayanai akan HAMEEDA Nan megari yasa alemo masa bayanai akanta Ba 6ata lokaci Dadyn FAWAS yasan wacece HAMEEDA Ya gamsu kwarai da bayanan da aka masa akanta Kuma yaji tausayin halin da take ciki Nan take qaunarta tacika xuciyarsa Yaji ya amince FAWAS yaxama miji agareta dan yasan xata samu kulawa Anan take Dadyn FAWAS 'din suka xanta da megari Megari yaji da'di Sosai da yanda yaji neman Auranta suka xoyi Haka suka rankwa6a gidansu HAMEEDAN Allah yasa Kawun nata yana nan Danta gaya mishi zuwansu jiya Ya kar6esu kar6a ta mutunci. Sukayi baya nansu na manya Anan suka bada kudin nagani inaso da sadakin ta Komai yayi dai dai Dan an saka bikin FAWAS da HAMEEDA nanda wata hu'du 4 Bayan dawowar su Dadyn ne Yaje yasami Dadyn RAMADAN da Dadyn KHAMIS suka xanta akan yaran Tunda xasu musu Aure dole subasu Sana'a dan Susan miye rayuwa Dan mun rigada mun 6atasu da Ku"du Dadyn RAMADAN Yace hakane Dadyn FAWAS ma Cewa yayi abinda nima nayi tunani kenan Xan 'dora shi akan kasuwanci nah Tunda yaran Suna da kwakwalwa Anan Dadyn FAWAS yake gaya musu yanxu dawowarsu kenan daga qauyen takai Dadyn RAMADAN Yace meya kaiku Yace ai acan shi FAWAS 'din yaga wacce yakeso Nan dai ya kwashe Komai yagaya musu Jikin Dadyn KHAMIS ne yayi sanyi Yace yanxu kuma kabiye mishi xaka aura mishi wacce tagirme masa Yace toh Alhaji yaxanyi Nasoqi yafara birkicemin kuma kaga shi 'daya na mallaka In ban faranta ransa da abinda yake so ba ai baxanga daidai Kuma kunga yaran sunada nutsuwarsu ba kamar wasu bah Dadyn KHAMIS yajah numfashi ya kwashe yanda shima sukayi da KHAMIS ya gaya musu 'Dari bisa 'dari suka bashi shawarar yayarda da Auransa da Zainab XEE Dadyn RAMADAN ya qara dace mishi kaga xamani yacanja abin da kake ganin xaixo musu da matsala saikaga abin yaxo ba haka bah Kuma ka lura yaran yanxu da wayansu sunada wayewa bakamar nada bah Ka Aura masa ita inhar katabbatar itama tana sanshi Yace toh Allah ya shige mana gaba. bara in nemi shi mahaifin nata naji ta bakinsa Dadyn FAWAS Yace ya kamata kam Hirarsu kenan 'yan Rahamat novel😀 To bayan Dadyn FAWAS 'din ya dawone shine ya kirashi dan yaxanta da d'an nasa Suna xaune afalo Momy da Dadyn nasa. FAWAS ya shigo yana cewa my Dady. Momyn shi ta6allamai wata muguwar harara. Yayi dariya Yana cewa Wlhi Dady Momy ta'iya harara. Ka duba kamar idanta xai fa'do Hmmm baruwa inya fa'do Dady kishiya xai miki Wlhi...... Da sauri Momyn ta waro ido😳 Dadyn yayi dariya yana shafa kansa Yace kai kace sirikar tawa kyakkyawa CE FAWAS ya Sosa qeye Yace tayi ko Dadyna........ Dadyn yayi Murmushi Yace Sosai mah Momy Tace tajah tsaki tatashi. Dan tsakaninta da Allah tatsani HAMEEDA batajin xata sota FAWAS da Dady suka bita da kallo har taqule FAWAS yayi murmushu Yace toh gayamin Dady da kukaje meya faru Dady ya qara janshi jikinsa Yace Komai yayi daidai my soon Dan nabada sadaki an saka biki nan da wata hu'du.... Da murna FAWAS ya qanqame Dadyn nashi Yace I Luv u my Dady Yace me 2 my soon Saidai wani hanzari ba gudu bah FAWAS ya gyara xama Dadyn yaci gaba da fa'din Company.na nasarrafah atamfufi nakesan na 'doraka akansa FAWAS ya waro ido cikin tsoro Yace yaxanyi dashi Dady Yace yanxu kagirma FAWAS kayi hankali. Ina so gobe na sadaka 'yan ciki zan nuna maka yanda Komai yake sai kacigaba da tafiyar dashi yanda yadace Kamar FAWAS xaiyi kuka Yace pls Dady karka... Dadyn ya katseshi da cewa banasan kacemin Komai kayi abinda nace kawai Yace toh skull fah Yace daxaran kadawo ne xaka dinga xuwa can Dan haka gobe kashirya da safe muje Toh FAWAS kawai Yace yayi part 'dinsa Ya fa'da tunanin Dadyn nasa ya yanke masa jin da'dinsa na yawata wan da sukeyi __________ Haka KHAMIS Bayan ya koma gida Momy take tambayarsa me meya sameshi haka da raununka jikinsa Yace fa'da sukayi da wasu Tace wasu wah😳 Yace shima bai sansu ba Tace toh Allah ya sawake Danta lura bayasan tatakura masa da tambaya Wanka yayi. Yayi Sallah Yaje gun Momyn tashi Yace momy jikina ciwo yake min Tace toh xona gasa maka jikin Haka ya kwanta tadinga gasamai jikin nasa da ruwan xafi har bacci ya 'daukesa Bashi ya tashi bah sanda aka kira sallar magriba. Lokacin Dadyn nashi ya dawo. Hakan yasa sukaje masallaci tare Basu suka dawo ba sanda sukayi sallar Isha'i Suna cin abinci ne Dadyn nasa ya kallesa Yace my soon Yace yes Dad Yace kana San ZAINAB ko KHAMIS ya Sosa qeya Yace eh Dad Yace toh munyi magana da shi babanta ya tabbatar min da cewa itama tana sanka Mun bashi sadakinka 'daxu.... KHAMIS yawaro ido cikin matsanancin murna Yace Ya salam Dady I Luv u Yayi Murmushi Yace xaka dinga xuwa skull idan kadawo xaka dinga xuwa office Na bu'de maka wani shafi na musamman Dan yanxu xaka shiga wata sabowar rayuwa Inaso kanutsu Kasan meye duniya Ina sanka my son plx kayi abinda xanji da'di araina kan wannan kasuwancin banaso ma'aikatan ciki susami matsala dakai KHAMIS yajah numfashi Yace Insha Allah Dady xaka sami Komai yanda kakeso Amma yaushe ne abin Momy ta harareshi Tace ba'a sani bah Ya tashi Yana turo baki Yace pls Dadyna Yace wata biyar akasa KHAMIS ya rungumi Dadyn nasa cikin murna yayi shashinsa Momy takalli Dadyn nasa Tace Allah yasa alkairice agaresa Yace AmEEn ______ Dai dai qarfe Tara ne Dadynsu RAMADAN yake xaune dasu suna hira sama sama Dan hankalin senior yana kan SAILUBAH so yake yaganta kan yayi bacci. Tunda yau ba yawo dan yanayin jikin nasa Yayinda junior yaketa wasa da Khairat abinsa kallo 'daya xaka mai Kasan bashi da wata matsala Dady ya kalli Senior Yace my son Yace na'am Dady Yace kaga 'dan uwanka komawa karatu zaiyi Gashi ni da kawunku Auwal munsami nasarar gano muku dukiyarku ta qasar Dubai da Kuwait Dukiyace me darin yawa Saunjuya sun da'da juyata Wlhi a bayanan da sukeyi sunce sun'dauki shekaru Suna neman mahaifinku Duk kawunku Auwal ne yayi bincike akan hakan Acikin satin nan nakesan muje dashi qasashan dan mukar6o muku dukiyar daku Kafin nan inaso gobe muje dakai company na Xan 'doraka akan kasuwancina Dan nalura kanada kwakwalwa Xaka dinga xuwa skull baxan hanaka bah tunda kakusa gam Sannan akwai company da akamin tallansa Sosai yashiga raina Xan siya muku kai da 'dan uwanka kufara harkar kasuwanci.... Junior ya waro ido😳 Yace Dady bana san harkar kasuwanci shiyasa naxa6i naxama doctor... Dady yayi Murmushi Yace 'dan uwanka mah abinda yaxa6a kenan Ai hausawa Suna cewa gida biyu maganin gobara Dukiyarku tanada yawan gaske dole akasa muku ita gida gida Yanxu xanfara binciken fili. Dan gida muku asibiti naku na kansu Murmushi Junior yayi Yace wow Dad in kayi haka kacikamin burina. Amma maixai hana acanja mah 'dan uwana karatunsa ya koma waje ina ganin xaifi kasan matsalar qasarnan Dady ya shafah kan junior Yace aa kabarshi anan Yana karatun yana luramin da camfanina Gyefe guda kuma ina gida muku asibiti Kaga kana dawowa saika fara aiki acikinsa nasan inhar kafara aiki acikinsa shima baxai da'de bah xai fara aikin acikinsa Senior Yace yanxu dai Dady idan na fahimceka kana nufin. Yanxu ka 'dorani akan harkar kasuwancinka Xan dinga skull kuma ina xuwa office Yace Hakka abin yake Gobe kashirya muje in nuna maka Komai yanda yake Sai kaxa6i ranar da xaka fara xuwa Yace toh Allah ya kaimu Dadyn ya gyara xama idanshi Cikin na senior Yace idan baka xumin da labarin wacce kake so ba xan ha'daka Aure da duk wacce takwanta min arai Senior ya turo baki Yace toh aqaramin lokaci Yace naqara maka. Wata 'daya nabaka idan kawucce hakan kaji narantse baxakaga dai dai bah Ko jiyama ai kunje club. Ko kana tunanin ban sani bane Junior yayi dariya Yace Wlhi Dady Aure ne kam yadace da brother. Yafa'di hakan da murmushin mugunta Senior ya gallamai harara Dady Yace barni dashi idan baibi umarnina yakawo wacce yakeso bah saidai yaji namishi Aure Momy tayi Murmushi Tace junior kenan kaima Dadyn yana xuwa kanka ai Yace aini ko budurwa banda ita gani nakeyi idan nayi budurwa karatuna xaisami tangar'da Dady Yace Yauwa yaran kirki kaxomin da sakamako mekyau hakan xaisa naji da'di Sosai Yace angama Dady Tashi Senior RAMADAN yayi yana yamutsa fuska Yace ni bara naje na kar6u abu gun Auntyna Momy Tace da kaje ka kwanta ka bari sai gobe dan ciwan jikinka. Yace banajin ciwan Sosai Momy kawai dai sai da safe Yafa'da da ficcewa daga falan Suka bishi da kallo........ [11:13PM, 28/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: Direct gidansu SAILUBAH yayi Ganinta yayi xaune a harabar gidan tana danne danne waya Yaje kusa da ita ya xauna Suna ha'da ido ta sakar mai Murmushi ya mayar mata Tace dan kai na xauna anan tun 'daxo narasa yanda xanyi Ashe jikin da Sauqi Wlhi duk na matsu naganka ko hankalina xai kwanta Gashi nakira number naka akashe sai gwadawa nake tayi kagani Ta qarashe tana nunamai wayarta Yayi Murmushi da cewa tome ya habaki xuwa.... Ta waro ido😳 Tace kamanta da kuliyar da take hannun junior ne Tabashi dariya yanda tawaro idon Yace ai tun 'daxun yaba FAWAS kayansa Tace au dama ta FAWAS CE Yace eh ta momynsa CE Tace hmm Allah ya sakamun Yace AmEEn Abbah ya dawone Tace eh tun 'daxu qilama yayi bacci yanxu Yace xuciyata CE takasa samun nutsuwa na rashin ganinki da batayi bah Shine nace bara naxo naganki kona samammata nutsuwar Tace nika samamma nutsuwa. dan na tabbatar inda bakaxo ba Saidai in kwana anan..... Yace Allah Auntyna Tace Allah Yace toh bacci nakeji my aunty. Tace xansu kaje ka kwanta Yace Aunty kinsan abinda xai sani farin ciki ayanxu Ta girgikai alamar aa Yace ki'danyi min kiss SAILUBAH tayi Murmushi Tace na lura kwanan nan iskanci kakeji ko dai junior ya koya maka ne Yayi Murmushi Yace aa nidai kimin in tafi Takama fuskarsa tamai agoshi Tace toh shikenan Ya 'daga mata kai. Kama hannunsa tayi takaishi har bakin get 'dinsu Tace toh saida safe Yabi bakinta da kallo Yace pls Aunty Tace miye kuma ko wani........ Bai bari ta qarasa ba taji bakin shi cikin nata ya sakar mata kiss..... Kanta tattaro nutsuwarta sai ganinsa tayi a'kofar gidansu yana 'daga mata hannu alamar bye bye Ta gallamai harara da juyawa cikin gidan nasu tana tunanin waye iskanci ne yake damun RAMADAN ne yanxu nasan yadinga kissing 'dinta Har takwanta tunanin bai barta ba Can xuciyarta tafara hararo mata wani abu saidai tsoro da fargaba sun hanata kar6ar abin Amma tasa aranta zata nutsu dakyau dan ta hararo abinda xuciyar tata ta hararo mata......... Wayarta CE tayi qara tana dubawa taga shine Cikin mutuwar jiki ta 'dauka da cewa ina jinka Yace ina miki addu'ar yin tunani me kyau da samun bacci me tattare da samun cikakkiyar nutsuwa Tace nagode Amma meyasa kake san kissing 'dina Yayi mata shuru yana tuno lallausar le6anta Ina jinka. Takatsemai tunani Yajah numfashi cikin sanyayyiyar murya Yace Aunty Allah yayi miki baki me kyau Akowane lokaci idanuna akansa suke Nima xuciyata CE take tinxorani akan namiki kiss 'din Nasha gwada qin bin umarninta ina daurewa. Amma ayanxu abin yaci qarfina Auntyna.... Idan bam miki ba hankakina baxai kwanta bah. Pls kayi hakuri Xan gaba da 'daurewa kamar da. wayan ganin banqara yi miki bah SAILUBAH tajah numfashi jikinta yayi sanyi Saita kashe wayar kawai batare da Tace mai Komai bah Senior yayi murmushin jin da'di dan yasa aranta yanxu yadena barin abubuwa aransa xai dinga gaya mata dan yagaji 6oye mata kansa tunda ita takasa ganewa Cikin qarasan jin muryarta ya qara kiranta SAILUBAH data fa'da tunani taqara ganin kiransa Ta 'dauka a sanyaye Yace Aunty kinyi shuru bakice Komai ba kuma kin kashe waya. Tace toh mexance maka Yace toh inxo in gaya miki abinda xakice min. Tace aa saida safe Yace Aunty...... Tayi saurin katseshi da cewa plx kabarni nayi tunani dan Allah Yayi Murmushi Yace tunanina xakiyi xakiyi ko Aunty Tace ban sani bah Yace Allah ya baki hakuri saikin ganni cikin mafarkin ki... Yana fa'din hakan ya kashe wayar da gyara kwanciyarsa Junior yiyi Murmushi shidai baisan yaxaiyi da ransa akan Yayan nasa da SAILUBAH bah Yasani baxai ta6a samunta bah..... Shiyasa ya fara yakiceta aransa Amma kamar tinxira xuciyar tashi ake akanta Allah kabani mafuta Yafa'di hakan a bayyane Senior Yace meyake damunka Yace SOO Yace nawa Yace nawata CE A ina take Nima bansani ba Toh Allah ya baiyana maka ita Yace AmEEn Washe gari bawani jin Komai Da Senior yagama xubama SAILUBAH shagwa6a kala kala. Saiya qare da manna mata kiss Binshi da kallo tayi dan kwakwalwarta ta tushe tarasa wane tunani xatayi akansa. Tana kallo ya fice cikin jin da'din yanda ya daskarar da ita FAWAS KHAMIS Senior RAMADAN Sun ha'du dan tattauna yanda sukayi da iyayan nasu Sosai KHAMIS ya nutsu a qawataccen ofishin nashi yana jin yanda mahaifin nashi yake gaya mishi yanda xai tafiyar da harkokin kasuwancin nasu Haka ma FAWAS.... RAMADAN ma mah kallo 'daya yayima masana'antar Dadyn nasu yasan baxaisha wahalar da yake tunani ba Sosai ofishin nasa ya burgesa Yace Dady ina ganin jibi xan fara xuwa aiki Junior dashima ya rakosu Yace xan dinga rakoka kan lokacin tafiyata yayi Sosai Dadyn nasu yaji da'di Yace Allah yayi musu albarka AmEEn sukace XEE da KHAMIS da suka ke6e ba qaramin murna ga junansu suka nuna bah Dan ganin sunkusa xama mallakin juna A washe garin ranar Senior RAMADAN da KHAMIS suka raka FAWAS qauyan takai Sosai HAMEEDA tanunamai jin da'dinta na suma sun kusa zama mallakin juna Dadyn RAMADAN da Qaninsa Dady Auwal sunsami nasarar kar6oma Senior RAMADAN da junior RAMADAN dukiyarsu tagadan mahaifansu na qasashe biyu Wato Dubai da Kuwait Dake junior RAMADAN yasan kan ku'da'de ba qaramin mamakin jin wayan ku'din da yayi ba Senior ko baiji Komai bah Dan shi Sam harkar ku'di bata dameshi bah Damuwarsa ya mallaki Auntynsa yabata kulawa ya kuma cika mata burinta nasan Auran me ku'di 👯 Sosai FAWAS da Senior RAMADAN da KHAMIS suka qara xama manyan yara Dan Komai nasu namasu aji sukeyi Ku'di da qarin nutsuwa da sanin rayuwa yafara ratsasu *** *** *** *** Rayuwa kenan. Yau taxo maka da da'di gobe sa6anin haka... SOYAYYA tsakanin KHAMIS da XEE sai wacce taqara bunqasa Haka tsakanin FAWAS da HAMEEDA sai wanda yagani Junior ko Sosai yake jinyar kansa Dan SOYAYYAR SAILUBAH taxamemai MASEEFAR SOO Kullun a baccinsa ganin shi da ita yake a wannan birnin na BIRNIN MASOYA Toh ya xaiyi da wacce ya temaka kwanakin baya ahannunsu Mubarak Wacce tanace mishi da kira da magiyar soyayyarta bayan yagano itadin 'Yar qauye CE 'dan xama ne ya kawota gun yayarta birni Shin 'yan DUNIYAR MARUBUTA ya dace ya ha'da SOYAYYAR 'YAR QAUYE DA 'YAR BIRNI Ma'ana ya ha'da soyayyarta data SAILUBAH Kai baxai yuhuba agareshi shidai SADEEQ abin da kamar wiyu ya ha'da son da yakema SAILUBAH da wata 'diya mace duk dako yasan baxai sameta matsayin matarsa ba Saidai yana addu'ar Allah ya bashi me kama da ita koma wacce tafita Dan gaskiya baxai iya da MAKIRCIN 'dan uwansa ba Toh kodai yanemi shawara agun HAYATUDDEEN ne Hmmmmmmmmmm Yaja numfashi Yace Allah yasa naxama LEEKITAN ZUCIYAH dan nagyra tunanina Tare da cire soyayar SAILUVAH araina Ni Rahamat Nace AmEEn my RAMADAN😰 Sam kuma junior bai dena tsugama SAILUBAH rashin kunya bah Danko bata kulashi bah saiya kulata...... 😀😀😀😀 Tam😀 inji yara suka tam... Memakwan toh Komai yayi daidai dan yanxu qiri qiri senior RAMADAN yake nunamah SAILUBAH iskancinsa Itadai tagaji da kissing 'dinta da yakeyi na baxata Dan kullun cikin tunaninsa take Gashi baya shakkar gaya mata duk kalmar data fitoh daga bakinsa SAILUBAH ta lura daga cikin xuciyar kalaman suke fitowa Ya mai da ita tamkar *budurwarsa* Wannan abu na damunta Tayima XEE maganar XEE dai shuru tamata duk da tasan me Senior yake nufi dayi mata hakan. Amma tashareta taqi CE mata Komai Kamar yau junior ne yagama shirinsa tsaf na tafiya England dan kumawa karatu. Hutunsa ya qare Yanxu haka Suna airport Dady da Momy da FAWAS KHAMIS Senior harda SAILUBAH dan Momy tanemi rakiyarta Tace itafah baxata bah junior yayi Murmushi Yace dan Allah Aunty idan kikaqi xuwa brother baxaiji da'di Ta harareshi Tace hmmm kaci darajar Momy da Yayan naka Murmushi kowa yayi ahaka suka tawo Hawaye Senior yake tayi danya saba da 'dan uwan nasa 'dan xaman da sukayi ba qaramin sabu yayi da 'dan uwan nasa ba Murmushi junior yayi Yace haba brother kaxama jarimi mana. Dan namiji kamarka baidace ace yana hawaye bah Bayan ina tare dakai Yafa'di hakan da bugar kafa'darsa Murmushi Senior yayi Yace dole nayi hawaye 'dan uwa. Nasaba dakai Pls karka tafi Junior ya dafashi tare da bashi kiss a hannu Yace tafiya taxama dole brother Nidai fatana kadinga kawomin xiraya Yace Insha Allah Kama kumatunsa junior yayi Yace tab kumatunka sunfi nawa girmah ashe😳 Dole senior yayi dariya dama haka junior yake son gani Senior ya lakuce mai hanci Yace qaryane Bayan nagano mah nafika kyau nesa ba kusa bah Yayi dariya Yace tab kafini kyau aina dinga xuwa gun Auntyna Rahamat tanamin gyara dan nafika kyen Kasan tafi'sona Yace hmmm ruwan ido ne da ita ai da farko ni tace tafiso Momy Tace wacece Rahamat Dady Yace wata Auntynsu CE Tace shine bansanta bah SAILUBAH Tace Karki damu Momy xan baki labarinta Tace ya kamata kam 'yata Rungumar juna Senior da junior sukayi dan jin ankira sunan junior FAWAS da KHAMIS suka tafah har Suna ha'da baki wajan cewa abin sha'awa Haka sunaji Suna gani junior yatafi ya barsu kamar yanda yaxo ya samesu Haka KHAMIS yashige motarsa FAWAS mah yashige tasa Momy da Dady mah suka shiga tasu SAILUBAH takama hannun RAMADAN suka shige motarsa Yace AUNTY ki iya mota pls Tace toh xan iya. A haka suka dawo tare da hirar junior RAMADAN Dady ya kalli momy Yace nan da sati biyu xan kai mishi xiyara Tace Allah ya kaimu saina rakaka ai.... RAMADAN na parking SAILUBAH tanemi fitta Da sauri RAMADAN Yace Aunty...... Tace miye Yace yanxu haka Xaki tafi kibarni cikin wannan halin. Baxaki tsaya Ki samarmin nutsuwa ba. Yafa'da da tsaida idanshi qir akan bakinta dan yasan ya tsokanota. Kuma kallan bakin nata xai mishi da'di idan tafara sauke mishi maseefa Aiko gallamai wata muguwar harara tayi Tace iskancinka Yafara isata RAMADAN wai me kakeso na xama maka ne *_MATATA KUMA UWAR 'Ya'Yana_* Bai bari furucin nasa ya fitoh fili bah Dan haka ganin yamata shuru shiya sata cigaba da fa'din Kamai dani 'Yar iskar ka Saina dinga maka kiss kamar wata matar ka In 'iskanci kakeji kafudda 'daya daga Cikin 'yan matarka mana amaka Aure da ita mana. Amma dake ni........ Cak tatsaya da maganarta ganin duk maseefar da take masa bakinta kawai yake bii da kallo Tajah numfashi dasan ficcewa daga motar dan yanxu tatabbatar RAMADAN yaxama 'dan iska. Gawani shegen kwarjini da yake qara yimata Kuma yarasa wacce xai saukema iskancin nashi sai ita... Gam taji 'kofar motar akulle taqi bu'duwa Ta juyo da kallanta gareshi afusace Tace kabu'demin in fitta Cikin sanyi da shagwa6a Yace Wlhi baxan iyaba Auntyna Dan xuciyata bugawa take fat fat fat akanki.... Tace toh ina ruwana Yayi Murmushi Yace da ruwanki mana dan kika bari ta fashe Wlhi kamaki xa'ayi dan kinyi kisa aSO❤ Ta gallamai harara tare da Jan tsaki Tace mukwana ahaka Dan Wlhi na dena maka kiss har abada Yace Wlhi baki isa bah.... Ta kallesa da sauri Ya watsa mata wani narkakken kallo Wanda ya tabbatar ya gabama da duk wani ruwa da jini na jikinta Tum ba yau ba SAILUBAH tasan wannan kallan nasa Ta tabbatar idan ya aika mata dashi gamawa yake da ita Yace Auntyna Kiyi hakuri baxan iya kwana a haka dakeba Idan kin matsa lallle sai hakan. Toh ba mamaki in'miki abinda harki mutu baxaki dena jin tsanata aranki Ina sanki Auntyna banaso hakan ta kasance Pls kiyi abinda Nace miki kawai..... Cikin wahalalliyar murya Tace kana cutar da xuciyata RAMADAN. Har takai yanxu nadena gane kaina. Kanajin da'din tarwatsamin tunanina Me kake nufi danine Yayi murmushi Yace nima ban sani bah Auntyna Abinda nasani ayanxu kawai shine kimin kiss nasami nutsuwata Dan tun farko ke kika shagwa6ani akan kiss Bini bini duk abinda namiki kikaji da'dinsa saiki kaimin kiss Toh yanxu lefine danna nuna ba abinda xakimin in samu nutsuwata sai shi...... Ya qarashe da matsowa kusa da ita ya kama fuskarta idanshi cikin nata Yace 'Yan mata da yawa masu kyau da aji da wayewa 'yan yara masuji da quriciya Suna bina Suna Sona Amma me yasa wawiyar xuciyata bata ta6a ganin kyawunsu da ajinsu ba saike Auntyna Me yasa me yasa Auntyna Yana maganar idanshi akanta lokaci lokaci yana kallan bakinta Inasan rayuwa dake Auntyna Ina San nasami farin ciki agunki Auntyna Inasan nasamu 'Ya..... Bai bari ya qarasa ba yakai bakinsa cikin nata ya sakar mata da shock kiss 'din da ayanxu ya sabar mata Yanayi kuma ya sake mata fuskartata Sam baiyi gigin qara ha'da ido da itaba Ixuwa yanxu RAMADAN yafara ba SAILUBAH tsoro Kamarya asirceta san indai yakai hannunsa jikinta toh Komai nata ya dena aiki kenan harsai yagama yimata kalaman iskancinsa acewarta yasaketa Sannan qarfinta ka'dan xai dawo👌🏻 Yau tahango bala'i😳 a idan RAMADAN Tabbas San Aure tagani a igadanshi Hankalinta ya tashi Dan haka Tace me kakeso RAMADAN Cikin sauri Yace *Aure*.... Tace toh xansa Momy da Dady su maka Sai kadena sauke isakancinka akaina Yace Yauwa. Dako kin temaken dan in baki sasu sun min bah Wlhi NI DAKE a hakka xamu qare rayuwarmu SAILUBAH tawaro ido 😳 Tace wai yaushe kaima ka xama 'dan iska ne. Yayi Murmushi tare da bu'de motar ya fitta. Sannan ya xaga ya bu'de mata motar tah fitoh Suka ha'da ido ya sakar wannan kallan nan nasa dan yanaso ya barta da tunaninsa Yace dama a 'dan iska nake Auntyna bana nuna mikine da dan wani ra'ayi nawa. Amma yanxu baxan iya bah 6oyewa ba dan nalura ke'din bagane Komai kike bah....... Bata kulasa ba. Tayi cikin falansu dan tasan in tatsaya bashi amsa ba makawa saiya qara kaima bakinta wani kiss 'din Dan talura da yanda yake qarema bakin nata kallo Shiko RAMADAN Murmushi yayi Yace Xanyi maganinki ne..... Ya shige motar tasa yayi office xuciyarsa cike da tunaninta dana junior SAILUBAH Sallah tayi ta'daga hannu xata roqi Allah akansa Amma saita mance memah xatace Dan haka sai tatashi kawai tanufi gidansu Afalo tatarar da momynsa Tace Momy naxo miki da wata magana ne Tace ina jinki SAILUBAH fa'di Tace Wlhi Momy ayima RAMADAN Aure yanxu Dan na lura akwai abinda yake damunsa Momy tayi Murmushi Tace ya fara nuna miki ko Shuru SAILUBAH tayi tafa'da tunanin yanda yake nuna mata iskancinsa Momy ko bin SAILUBAH tayi da ido. tana tunanin itadai tana hango soyayyar SAILUBAH a idan RAMADAN Gashi ita SAILUBAN har yanxu bata gane soyayyar da yake yi mata ba. Cikin nutsuwa Momy tacigaba da fa'din. Inaso Ki lallasheshi cikin nutsuwa harya gaya miki wacce yake so Dan munan munyi munyi dashi ya gayama mana wacce yake so Yaqi fa'da Kinga in ke kika lallasheshi qila ya gaya miki Shikenan saimu masa Aure Toh SAILUBAH Tace ____ Dare nayi ta nemeshi. Suna ha'duwa takama hannayansa Tace plx RAMADAN ka gayamin acikin 'yan matanka waccece wacce takwanta maka arai Yayi Murmushi idan shi cikin nata Yace wani abune Tace eh mana Toh gayamin Ya fa'da hakan cikin muryar ra'da Taji hakan har cikin ranta Tace idan nasani sai ingayama Su Momy kaga sai amaka Auran ko Yace Allah Auntyna Ta gallamai harara Tace ban sani bah Yayi Murmushin da yake qara masa kyau Yace ni ba wacce nake so a 'yan mata nah SAILUBAH tawaro ido cikin sanyin kuka Tace wai meyake damunka ne Ya sakar mata mata kiss Yace ke kike damuna Auntyna. Hmmm karki min kuka ki hanani mafarkinki yau in shiga uku. Ya fa'di hakan da ficewa daga falan yana cewa bye bye rikitacciyar Auntyna Kuka SAILUBAH tasa tayi San ranta Can tayi shuru tasa aranta yadena ganinta kenan Tunda itace take damunsa har yake sauke mata iskancinsa **** **** **** Yau kusan sati biyu kenan SAILUBAH na 6oyema RAMADAN kanta Duk tabi ta rame dan rashin ganinsan da batayi XEE ta kalleta Tace yau ni naga ikwan Allah Kin hana xuciyarki taxauna lpy dan kawai bakisan ganin RAMADAN akusa dake Na tambayeki me yasaki yin hakan kinqi gayamin Cikin damuwa SAILUBAH tajah numfashi Tace ya xanyi ne XEE ya kike san nayi Har Saina fitoh naga miki cewa yanxu RAMADAN yaxama 'dan iska. Bayan kina gani da idanki Inya ibo iskancinsa sai yaxo ya sauke aguna Ni sa'arsa CE daxai dinga yimin kiss tamkar wata matarsa Idan na kwanta bacci sai indinga ganina dashi cikin wata rayuwa irinta ma'Aurata Duk yabi ya birkita kwakwal wata wajan tunaninsa dasan kasan cewa dashi. Kullun natashi daniyar cimai mutunci muna ha'duwa yana jefamin shegen kallansa xan rasa nutsuwata Me kikeso nayi anan bayan in ne santa kan nawa dashi XEE tayi kalar tausayi dariya fam cikin ranta da jin da'di Amma ko kusa baxata iya nuna hakan bah Tace toh ai naga hanashi ganin kanki da kikayin. Damuwar kanki take komawa Dan gashi kin rame sai uban haske da kika qarayi Ga damuwa nan da tashin hankali da suka baiyana kansu agareki. Tace ni ban damu da ramar da nayi bah. Ko tashin hankalin daya baiyana agareni ba Fatana Allah ya yayemin tunaninsa XEE RAMADAN haukatani yake sanyi Dan yanxu wani tsoran shi da kwarjininsa ne suke kamani...... Kan XEE tayi magana wayarta ta'dau ringing Tayi Murmushi dan Ganin KHAMIS ne nanta 'dauka tana cewa sai yanxu Yace ya xanyi my Luv tashina kenan fah FAWAS yaxo har office ya 'daukeni Shine fah nace bara in kiraki nasamu nutsuwa Tace toh xan iya ganinka yanxu Yace naso dai namiyo miki wanka nacanja Kaya dan kiganni da kyau Sosai. Tace ai kai kobakayi wanka bah kyanka karuwa yake agareni Yace Naji dai Dan nalura wayo kike san kiyi min xamuje qauye ne ni da RAMADAN da FAWAS yanxu haka Idan muka dawo na'dan huta xaki ganni. Ta shagwa6e murya Tace ni dai yanxu nakesan ganinka. Kallan FAWAS KHAMIS yayi Yace toh Aunty XEE nasan ganina kuma nima ina buqatar ganinta RAMADAN Yace tambayar min ita Auntyna tana gidan ne KHAMIS Yace my Luv Aunty LUUVAH na tare dake ne Tace eh gatanan. KHAMIS ya 'dagama RAMADAN kai Murmushi yayi Yace toh kuyi shawara pls lokaci na tafiya kunsan ahakan mah sai munyi dare Sosai yau. KHAMIS Yace toh my Luv ganinan xuwa XEE tayi Murmushi Tace ina jira.... Da kashe wayan SAILUBAH Tace tambayarki yayi ina tare dake XEE tayi Murmushi dan tanaso ne RAMADAN ya ganta Tace aa mamah yake tambaya Tace toh ai bata nan XEE tadafe goshi kamar gaske Tace Kinga na manta Tsaki SAILUBAH tajah Tace nixan tafi gida Wlhi gabaki 'daya banajin da'din rayuwar XEE tafara lallashinta da tsokalo hira dan dai RAMADAN yaxo ya sameta agidan..... FAWAS natsaida motar Yace pls minti biyar na baku RAMADAN yayi Murmushi Yace niba Luv xan tsaya yiba Kallanta kawai ya isheni KHAMIS Yace ni dai saina 'dan ta6a Da harara FAWAS yabishi. Sukamai dariya da shigewa gidan Saijin sallamar RAMADAN SAILUBAH kawai tayi Aiko gabanta ya tsinke ya fa'di..... Da sauri tatashi ko kallansa batayi bah dan ita tasan qarin maseefar da kallan nasa suke qara haifar mata dashi Da wani gudu ta tafalle da shi xuwa 'dakin XEE........ XEE da KHAMIS baqaramin mamaki sukayi ba wajan ganin RAMADAN ya Sha gabanta Dan basu san wane irin gudu yayi bah Yace Auntyna kuliya kika gani haka.... Tace ayanxu ganinka yafi kuliya ban tsoro arayuwata RAMADAN pls ban hanya in wucce. Yayi Murmushi Yace abin har yakaimu da haka Ta 'dagamai kai Cikin damuwa Ya kalleta sama da qasa Yace meya ramar dake haka. Cikin gajiyawa da maganar tasa Tace ciwo nayi Yace narashin ganina ko Ta kalle ka'dan Tace aa Yace fa'di dai gaskiya dan gata tana yawo akan fuskarki kuma.... A shagwa6e ta katseshi danjin yanda qamshinsa yake bugarta Tace RAMADAN...... Yace AUNTYNA.......... Bani hanya in wucce Yace xan baki Amma saikin gayamin... Tace nace maka aa ko Yace toh Naji Yanxo gayamin mexan tawo miki dashi in xan dawo Ta girgirxa kai Tace ni banasan Komai Ya waro ido Yace harda ice-cream Ta 'dagamai Ya kama hannunta cikin shagwa6a Yace dan Allah dan Annabi Auntyna Karki qara 6oyemin kanki Kinsan maseefar da kika jefani kuwa... Ta. Juya da nufin ganin XEE Amma taga wayam ba kowa daga ita sai shi Ta kallesa Tace toh Naji jeka Ya xubama bakinta ido Ta gallamai harara Tace Allah kamin kiss kadena ganina kenan Yayi Murmushi dan ya hango tsoranshi Sosai atare da ita Yace baxan miki bah Dan ganinki yafimin Komai da'di aduniya Kinga idan najama kaina ai nashiga uku Tayi Murmushi Tace jeka Ya shagwa6e fuska Yace toh kimin kiss tunda ni kin hanani inyi miki Dafe goshi SAILUBAH kafin takama fuskarsa tayi masa agoshi Tace shi kenan Ya 'daga mata gira da cewa eh Amma gaya min me xan tawo miki dashi pls👏🏻 Tace ice-cream Yace dame kuma Tace hmm🤔 sai kakulamin da kanka Yace toh idan na dawo xakiban abinci abaki Cikin gajiyawa Tace Eh. yanxu mah xanje in dafamah Yace Yauwa my Aunty bye bye Ta 'damai hannu ya ficce Jan numfashi SAILUBAH tayi dan ganin San nan da tayi Da 'Yar maganar nan da sukayi har ta'danji sanyi aranta FAWAS yajah tsaki Yace ina shi wancan 'dan iskan RAMADAN yayi Murmushi Yace wai KHAMIS Yace eh mana Ta6e baki RAMADAN yayi Yace na ganshi ya sata agaba yanata aika mata da sakwanni Wlhi bakaga yanda tasakar mai da imaninta bah. Dan ko shigewata basuji bah FAWAS yafara neman KHAMIS awaya XEE Tace ana kiran numbarka fah Yace nasani FAWAS ne Zan tafi. yanxu sai dare Tace eh katawo min da kayan da'di 😬 Yace angama matata.... HAMEEDA da Qawarta Mero suna xaune a kofar gidan nasu HAMEEDA Fa'di HAMEEDA takeyi yanxu Mero yaranki hu'du Tace eh Wlhi naxama babba Dan yanxu baki isa Ki rainani bah HAMEEDA Tace hmm nima nadai kusa Auran nan nima in tara yara Lodi Lodi Mero takalleta ta kwashe da dariya dan tasan san yara irin na HAMEEDA Sam baxataga Yaro ta wucce batace miki yaranki yayi mata kyau bah dan halinta 'daya☝🏻 da (Rahamat) Tace angaya miki aihuwar cin tuwo ce da xaki haifah lodi lodi. Wlhi ina tabbatar miki ranar daxaki aihu ji xakiyi tamkar xaki mutu dan axabah HAMEEDA Tace dallah dena tsoratar dani Mero Tace nadena HAMEEDA tayi shuru can Tace Kinga dare yayi Amma banga idansu bah Mero Tace Wlhi kam Ai daba dan inaso in gansu bah aida tuni nayi gida O ikwan Allah yanxu kin kusa shiga birni kiyi rayuwa tahar abada....... Kan HAMEEDA tabata amsa saigasu FAWAS Nan farin ciki yacika xuciyar HAMEEDA Tadinga xungurin Mero cikin muryar qasa qasa Tace gasunan shine Wanda xai fitoh yanxu Mero da ba'a xancan sirri da ita Tace lah ia'ilahaillallahu Ashe qaramin Yaro ne HAMEEDA tatake mata qafah Tace haka nake sanshi😬 FAWAS ya qaraso garesu Yace Aminci ya tabbata agareki YAYATA kuma wacce takusa xama mata agareni... Tace tare da naka hasken idanuna Yace kinyi kyau Sosai. Dafatan ba wani namijina daya ganemin wankan nan Tace wane wani da gane maka HAMEEDA aikoya kallan ina tabbatar maka baxai qara kuskuran yi akaro na biyu bah Dan munina xai gani. Ina tabbatar maka kai ka'dai ne Wanda aka lamuncema ganin kyawuna .... FAWAS yayi murmushi dan yanxu yadena mamakin Yayar tasa wajan 6arar da kalamai Na soyayya dana shirme dana abin dariya Yace Naji da'din furucin nan naki. Saidai naga baquwar fuska agareki abinda ban ta6a gani ba kenan HAMEEDA tayi Murmushi Tace ita ka'daice wacce na 'dauketa 'Yar Uwa a qawayena Yayi kyau hakan. Yafa'da da kallan Mero. Tare da qarawa da cewa. Toh sannu qawar YAYATA Mero tawashe yalan haquranta Tace Barka da xuwa dai 'dan birni FAWAS yayi dariya Yace Barka 'Yar qauye...... Dariya sukasa atare dukkansu Ya kalli HAMEEDA Yace toh Kinga kayan kwa'dayi nasiya miki yau Dafatan sun isheki cika cikinki yanxu ame makwan kici abincin dare HAMEEDA takar6i ledar xata bu'de..... Yayi saurin katseta da fa'din aa karki bu'de yanxu harsai na tafi Tace darkar namaka godiya me yawa. Yace ko guda 'dayace bana santa Yafa'di hakan da ajiyema Mero dubu uku agefanta yana cigaba da cewa Ga wannan Ki siyama babyn bayanki sweet Qawarmu Mero tafara godiya Yakalli HAMEEDA Yace toh Amaryata sai munyi waya dama damuwata naganki yanxu Toh Allah yayi ina miki fatan alkairi Da kallo HAMEEDA tabishi har yashige motar tasu ya tadata Sannan tadawo duniyarta Mero tadinga dariya tana fa'din tunda uwata tahaifan ban ta6a riqe dubu uku bah gashi yau sanadinki nasamu HAMEEDA Tace xomuje ciki muci kayan da'di dan naga harda kaxa Sun dawo gida lafiya inda kowa yafara cikiniyar wanka da Sallah suci abinci Sannan suhuta Sanda RAMADAN yayi sallar Isha'i ya huta Can kusan qarfe tara Sannan ya nufu gun Auntyn tasa Yasa meta afalo tana karatun al qur'ani megirma Yace Auntyna takallesa da sauri Ya sakar mata Murmushinsa da xama kusa da ita. yana cewa ina ummah Tace tana 'dakin Abbah Kakah fah Itama tana can inaga wata magana suke tattaunawa Yace toh xomuje haraba Tace aa Yace dan Allah Tace me xakamin Yace ciyar dake Xanyi Tace dame Yace da ice-cream da sauransu Ai fah jin ice-cream Tatashi Shima tashin yayi ya kama hannunta suka fitoh Kujerun robar wajan yaja musu can gefe suka xauna kusa da juna ya tura mata ledan kayan gabanta Nan tabu'de taga gasassiyar kaxa ce da ice-cream sai danginsu chocolate Jan ice-cream 'din yayi Ya dinga bata tana Sha tana ha'dawa ta kaxar ahaka harta qushi Tace toh bara in 'dauko mah abincinka kaci ko Yace kidai ban naci ko Murmushi SAILUBAH tayi Dan tun 'daxu tasa aranta tadena damuwa da duk abinda xaixo daga gareshi Tunda talura ayanxu baya shakkar gaya mata Komai. Nisanta kanta dashi bashine mafuta agareta bah Diremai couscous tayi Wanda yasha kayan lambo danginsu karas fiss koran tattasai Sai farfesun kayan ciki da drink 😬 Tana bashi yana tsuga mata iskanci da shagwa6a. Daga Yace bakinta mekyau. hancinta dogo mekyan fasali. Idanta manya masu kyau dayin fari🙄. Fuskarta me'dan fa'di gwanin ban sha'awa. Yatsunta sirara masu kyau da jan lalle. Qafarta 'Yar qarama mekyau da kowane takalmi Tanadai jinsa taqi kulasa Daga qarshe Yace Aunty namiki miji😀..... Takallesa da sauri Ya 'daga mata gira dama ya fa'di hakanne danta kulashi Aiko Tace Waye mijin Ya tashi ganin ya qoshi da abincin. ya sakar mata kiss a wiya kafin Yace wasa nake miki Zan kiraki can ajima in miki sai da safe Tace bana buqata kawai sai Allah ya tashemu Ya sakar mata shegen kallansa Nan take jikinta yamutu Yace pls manah Tace toh saika kira Yayi Murmushi da shafar gefan fuskarta Kafin ya ficce daga harabar gidan SAILUBAH tabishi da kallo tana kissima abubuwa da dama aranta game da shi Can wajan sha biyu da rabi na daran tayi nisa abaccinta taji ringing 'din wayar tata 'Dauka tayi batare data duba ba. Dan tasan 'dan rikicin nata ne Yace Auntyna..... Tace na'am Yace tashi pls muyi hira Tace bacci RAMADAN Yace pls my Aunty tashi dan Allah Tajah numfashi Tace darene fah RAMADAN pls kabarni Kamar xai mata kuka Yace nasani pls ki jini ka'dan👌🏻 dan Allah Tace kafin nan. meya hanaka bacci Yace kece Aunty Danayi me Yace dakika dami xuciyata Akan me Akan qaunarki mana. Pls nidai ki tashi ki gayamin kalmah me da'di wacce xataban nutsuwa inyi bacci cikin farin ciki Tace ina mamakin futunar daka koyo ayanxu RAMADAN Cikin shagwa6e mata Yace nidai ki fa'damin in barki kiyi bacci naji yana damunki Tace baxan fa'daba Kashe murya yayi dagaske kamar xaisa mata kuka Yace dan Allah Auntyna..... SAILUBAH taji muryar tashi har cikin ranta Tace ina sanka toh 'dan Qanina kayi me da'di Yajah numfashi Yace inaso gobe kishirya muje inda xa'a fara koya miki mota Tace nagode 'dan Qanina Yace Wlcm my Aunty. Kidaure kiyi mafarkina yau. Ashagwa6e Tace ai Kullun a cikin mafarkinka nake Yace wow😀 gayamin meyasa kikeyi Kullun Kamar xatayi kuka Tace Bayan ka 6ata tunanina da tunaninka ko xama nayi tunaninka nakeyi bare kuma bacci Kasan ba abinda baxan gani bah RAMADAN yayi murmushin jin da'di Yace Allah me sona Tace Allah Yace toh eh min kiss ka'dan👌🏻 in barki kicigaba da baccinki ko Tayi mai ya lumshe ido tare da kashe wayan ya 'dauki minti biyar yana yana jan numfashi kafin ya tashi yayo Alwala ya hau Sallah SAILUBAH ko gyara kwanciya tayi tana rayawa Aranta koma miye dai yanxu ta fahimci RAMADAN shine nutsuwarta Washe gari yana qaryawa da iyayan nasa ya kalli Dadyn nasa Wanda kwanansa biyu uku kenan da dawowa daga England daya kaima junior xiraya Yace Dady baka gama ban labarin yanda kagano min junior ba Dady yayi murmushi Yace ai nagama baka labarin komai Yana cikin goshin lafiya Momy Tace karka damu gaba mu biyu xamu ni da kai Khairat Tace dani Momy RAMADAN Yace aikuwa. Yana gamawa gidansu SAILUBAH yayi Ganin yanda tamishi kyau cikin wani yadi me kalar jah an mata doguwar riga irin A shape 'din nan Shiyasa shi 'daukarsu hoto Yace Aunty kinyi kyau Sosai Amma saidai kisa hijabi SAILUBAH tawaro ido Tace hijab Dan itadai ba amabociyar sawa bace Yace eh Tace tab😬 baxan saba Shaga6e mata yayi kamar xaiyi kuka ya dinga lallashinta kafin tayarda tasaka Tana maseefar karya qara takura mata akan hakan Shuru yamata tunda dai tasa kishinsa ya ragu Direct kaita yayi inda ake koyan motar ya biya Komai harda na Aunty XEE yana gaya mata anjima KHAMIS xai kawota Tace toh Ya xuba mata ido yanda taketa murna abin ya masa da'di Can Yace Aunty xan tafi Ta kallesa yayi mata kallan qasa qasa Nan tagane nufin shi Saita share shi Murmushi yayi Yace akwai lokaci me xuwa wanda idan yaxo baxaki shareni bah Auntyna Tace naji jeka sai anjima Murmushi yaqara yi kafin yatashi motarsa ***** ***** ***** 👯👯👯👯👯👯👯 England junior RAMADAN ne yashigo 'dakin nasa agajiya dan yau bayanan karatun nasa sun caja mishi kwakwalwa Hutu yake buqata da budurwarsa Shakira dan haka yakirata awaya Yace pls my baby xo gareni yanxu Tace toh ganinan Ko cikakken minti biyar batayi bah saigata Ya tashi ya rungumeta yana kissing 'dinta da jan ajiyar xuciya a qamshinta Sosai suka fa'da duniyar iskanci Inda junior yasamu sanyayyiyar samsuwar da yake muradi Bayan sun tsaftace Kansu sai suka fita shan iska. Junior wayayyan Yaro ne. Ba wata wayewa da xaka nuna masa Yanaji da ilimi hankali nutsuwa Sanin darajar kansa Illarsa 'daya ce☝🏻itace aikata xinah da yakeyi da Shakira Bayan haka ayanxu bashi da wata illah Turawan cikin makarantarsu duk sunaji dashi Dan yana bama wasunsu lokacinsa Ya xauna ya fahimtar dakai abinda baka gane ba Sam bashi da baqin ciki akan hakan Kallo 'daya xakama junior kasan bashi da wata matsala arayuwarsa Ga xuciyarshi ko SOYAYYAR SAILUBAH CE take wayalar da ruhinsa wannan itace rayuwar da junior yakeyi a England 👯👯👯👯👯 SAILUBAH dai sai ahankali dan yanxu bata da abinyi sai tunanin RAMADAN 'dinta Shiko yasa meta yanda yake so sai 6ata mata tunani yake yi FAWAS baida matsala dan sai bin tunanin HAMEEDA yake yi Yana kwa'dayin ranar daxai mallake ta'dora shi akan hanya. XEE ko ba abinda yake damunta dan sai tsula soyayyarsu suke yi ita da gwanin tafiyar nata KHAMIS..... Da misalin qarfe tara na safe ne Abban SAILUBAH yasata aga akan tagaya masa wata fitar matsayin mijin Auranta Tace Abban dan Allah kayi hakuri Yace kinyi kuskure dan Wlhi baxanyi kaffara ba. yanda Nace in baki kawo min Wanda kikeso ba. xan ha'daki da wanda naso. toh yanxu mah bata canjah xani bah. Tace toh xan gayama anjima da daddare Ya harareta Yace Allah ya kaimu Aiko tasa RAMADAN tayi agaba akan yagaya mata mexatace mah Abban nata RAMADAN yayi qif qif da ido Yace am so sorry my Aunty Ta kallesa arikice cikin maseefa Tace me kake nufi Kana nufin dama baka shiryama wannan ranar Komai bah agareni kahanani tsayawa da kowa. Ya 'daga mata kai a shagwa6e alamar eh...... Kuka sosai SAILUBAH tasamai Sai ya durqusa agaban Cikin lallashi Yace kiyi hakuri Auntyna Tace ban ta6a ganin 'dan iska 'dan rainin hankali kamarka bah RAMADAN Wlhi baka isa ba awannan karanba Ina tabbatar maka da cewa *saika Aureni* 😂😂😂 😂😂😂 😂😂😂 Tunda aka haifi RAMADAN baita6a jin kalma me da'di kamar wannan bah Da'din ya cika xuciyarsa Sosai👌🏻 Amma azahiri sai yayi saurin jah da baya tare da xaro ido😳 Yace aa aa Aunty in Aureki in kaiki ina. Ina qaramin yaro😳 SAILUBAH taci gaba da kukanta tana cewa Wlhi saika Aure ni Dawo wah gabanta yayi cikin lallashi Yace xan Aureki Auntyna Amma da shara'di uku Ta kallesa afusace Tace ina ruwana da shara'dinka Yace kijini mana. uku ne kacal fah👌🏻 Tace bazan jika bah Yace toh shikenan inna Aure kin na gaya miki Su. Tajah tsaki Tace xan Aureka ne na wata biyar..... Dan kaucema xa6in Abbana Da xaran nayi watannin nan agidanka saika sakeni na dawo gida na Auri xa6ina Kaga daga wannan lokacin bani bakai 👈🏻 Tunda xamana da kai bashi da amfani... RAMADAN yayi Murmushi Yace toh naji shi kenan Share hawayanki 'Yar Auntyna Ta harare shi da tashi tana cewa xanje in gaya masa kaine na tsaida Kai kuma sai Kasan yanda xakayi da Momy da Dady Yace dan wannan karkiji Komai Dare nayi tagayama Abban nata RAMADAN ta tsayar a matsayin MIJIN AURANTA Da mamaki Abban nata Yace RAMADAN Tace eh Shuru yayi mata na'dan wani 'dan lokaci. Can Yace taje saiya nemeta Shima RAMADAN Suna xaune da iyayan nasa Yace Dady na samo wacce nakeso Yace toh Madallah wacece Ya Sosa qeya Yace Aunty SAILUBAH Da sauri Dadyn nasa ya kallesa Momy ko tasan xa'a rina wai ansaki xanin mahaukaciya tace tasan xa'a rina Dadyn Yace SAILUBAH Yace eh Yace Toh Madallah Xanyi magana da Abbanta Sosai iyayan nasu biyu suka xanta akansu Inda suka yanke Aure nan da wata uku Dadyn RAMADAN ya bada sadakin RAMADAN dana gani ina so Magana taqare👯 SAILUBAH tasamu xantawa da XEE abin yayima XEE da'di Sosai Ga jama'a ko mamaki ya lilli6esu Sam sai yanxu RAMADAN yadena tsulawa SAILUBAH iskanci Iya kacinta dashi kamar yanda suke da can Hakan ko yayi mata da'di Sai dai duk da haka idanshi akan bakinta yake Gawani ja mata aji da yakeyi as big boy Tata6e baki dan bai isheta kallo ba Wannan kenan👌🏻 **** **** **** Toh ance wai rana bata qarya wai saidai uwar 'diya taji kunya.... Toh mai xaisa baxan nuna farin cikina bah💃🏻💃🏻💃🏻 da xuwan bikin FAWAS da HAMEEDA Jibi jumma'a ne 'daurin Auran nasu masoyansu❤ Yau takasance laraba qanwar Momyn FAWAS CE da 'yan dangi xasu kai kayan Auran HAMEEDA Kayane nagani na fa'da Wanda Dadyn FAWAS 'dinne da Kansa yaje Dubai dan ha'do mishi tunda Momy taqi bada ha'din kai Wasunsu a 'dinke suke dangin Su shadda Masha Allah Komai yayi daidai agun 'yan birni Ga 'Yan qauye ko yaxama abin kallo agaresu. Hakan suka dawo Cikin farin Cikin karramawar da akayi musu. HAMEEDA taxubama kayanta ido xuciyarta cike da farin ciki Tana San gayu Ashe sai agidan mijinta xata samu yi Kirrrrrr taji wayanta na neman agaji Ta 'dauka da sauri ganin FAWAS ne Yace YAYATA sun tafi ne Tace yanxu suka tafi Yace toh sun ganki Tace tab aiban bari sun ganni ba Yace meyasa Tace kunya mana Yayi Murmushi Yace toh bani labari Tace labarin gixo da ko'di Yace no labarin soyayya Tace hmm ban shirya kalamai yanxu bah Amma kasani. Idan ka mallakeni matsayin matarka xan baka kulawar daba masoyiyar da tata6a bah masoyinta Yace Allah YAYATA Tace Allah Yace toh lokacin yaxo ai Tace aikowa dai..... Sosai RAMADAN da KHAMIS da Ango FAWAS suke shiri dan xuwa 'daurin Aure..... In da sukayi kyau Sosai cikin shigar manyan Kaya. Abinka da wa'yanda basu saba sawa bah. Duk sai sukayi wani iri aciki KHAMIS Yace Wlhi baxan iya da wannan rigar ba (Watoh 'Yar saman ) FAWAS Yace Allah nima RAMADAN Yace aikai ko kaqi Allah saikasata Dan Ni kam xansa dan tun yanxu Auntyna tasa aranta namu yana xuwa KHAMIS yayi dariya Yace wayaga Aunty LUUVAH da kai matsayin ma'Aurata Yace hmm Wlhi ina tuna ranar wane farin ciki xan shiga FAWAS yayi Murmushi kawai batare da Yace Komai bah Sanda suka gama tsaf Suna shiga gidansu SAILUBAH suka ha'du dasu ita da XEE da wata qawarsu Maryam RAMADAN Yace Auntyna munyi kyau SAILUBAH tadafa XEE ta kwashe da dariya Tace Sosai mah Ni dai wannan abu yaqi wucce min arai Wai yanxu kai FAWAS Kaine xa'abama mata yau Yace kai Aunty LUUVAH me kikesan cewa ne Tace gaskiya mana KHAMIS yayi dariya Yace idan kabiye na Aunty LUUVAH harsai a 'daura muna tare da ita tana bamu Takaici dan haka pls muqara gaba RAMADAN Yace Auntyna..... Tace wani abu Yace koda yake saidai nadawo XEE ce tace musu kudawo lafiya 'Yan qannanmu KHAMIS yaje kusa da ita cikin ra'da Yace aini na wucce qani tunda miji nake San xama ko. Karab SAILUBAH Tace hmm xaka iya fa'din Komai tunda tabada kai Yayi Murmushi Yace kai Aunty LUUVAH badai kunne bah Haka suka ficce daga gidan Cikin farin cikin yau Abokinsu FAWAS xai xama Ango SAILUBAH tabisu da kallan mamaki Sosai Qauyan yacika da manyam mutane *Ahaka aka 'daura Auran ABDUL FAWAS da HAMEEDA* Sosai FAWAS yake sauke ajiyar xuciya RAMADAN Yace Shege kace Alhamdulillah Yayi Murmushi Yace Alhamdulillah KHAMIS Yace masha Allah. Allah naroqeka yanda ka mallakama FAWAS HAMEEDA Ina roqanka da kamallaka min ZAINAB matsayin matata Haka kuma ina roqanka ka mallakama RAMADAN FATEEMA SAILUBAH Allah dan qarfin mulkinka AmEEn RAMADAN da FAWAS sukace RAMADAN ya qara da fa'din naji da'din addu'ar nan Allah ya amsa Mata uku ne na dangindu FAWAS sukaxo 'daukar Amaryar HAMEEDA Sosai suka raina gidan dan basune wa'yanda suka kawo kayan Auran nata ba Amma ganin yanda akamusu kar6a ta mutunci hakan ne yasa sukaji da'di aransu suka tabbatar eh da gaske mutumin qauye bai iya wulaqanta bakwanshi bah Toh Madallah HAMEEDA dai taxama ta FAWAS Dinginta ba qaramin rud'ewa sukayi ba da ganin gidan da suka kawo HAMEEDA Toh dama bawai sun ta6a shigowa cikin gari haka bane Momy dai ta 'daure ta basu kulawarta Inda suka danqa mata amanar HAMEEDA Ta nuna masu shashinta suka Kaita da qafar dama Washe gari suka tarkata suka tafi sukabar HAMEEDA da Momyn FAWAS agida d'aya ☝🏻 Suna tafiya HAMEEDA taxura hiyabi tayi shashin Momy A falo tatarar da ita tana magana da wata 'Yar aiki Ta durqusa har qasa tagaisheta kanta na qasa Tun shigowarta falan momyn taxubah mata ido gabanta kuma ya fa'di Sam batayi tunanin HAMEEDAN haka take Yarinya kyakkyawa da ita bah Cikin mutuwar jiki Tace lafiya lau da fatan kintashi lafiya Tace lafiya lau Shuru bamai magana cikinsu Can dai HAMEEDA Tace Momy kinada wani aikine Jim Momy tayi ka'dan can Tace aa Saidai gobe HAMEEDA Tatashi Tace toh Allah ya kaimu AmEEn Momy tace HAMEEDA tafitta daga falan Momy tabita da kallo da k'udirce wani abu aranta akan HAMEEDAN😳 FAWAS ko ayau 'dinne yake saran jin 'dimin matar tasa Amma kuma saime 😳 Bayan su KHAMIS sun rako FAWAS gun Amarya HAMEEDA Harda wa'zinsu akan tayima mijinta ladabi da biyayya Bayan suntafi FAWAS ya matso ga matar tasa Yace YAYATA 'dan bu'de idan mana Taqi kulashi Ganin haka yasa yayaye lilli6in nata ya xubama fuskarta ido Yace kinyi kyau Sosai Tace nagode Yace nayi farin cikin Kasan cewana mijinki na miki alqawarin idan har kika iya dani. Toh bake ba kishiya Tawaro ido😳 Tace idan kuma nakasa iyawa fah Yace sainayo miki kishiyoyi uku arana 'daya. Ta shagwa6e fuska cikin shagwa6a Tace bana San kishiya HABIBINA Murmushi yayi da cewa. Toh Ki iya dani mana Tace idan kakoyar dani baxanqi iyawa bah Yace toh naji. tunamin mah Tace me kenan Yace abin ranar danace naji kamar na kama fuskarki in tsotsi bakin kiiii......... Ya qarashe da wani salo Ta waro ido😳 Tace lah🙊 na 'Yan iskannan Yace Yauwa toh yanxu inaso nayi miki Tace iskanci ne fah Yace eh. agurin wa'yan basuyi Aure bane yake iskanci😳 Tace ko nima yanxu kayi min iskanci ne Yace ba iskanci bane Danni yanxu mijinki ne dan narigada na mallakin Komai naki Ko kin Mųşā ne Ta girgisa kai Cikin sanyi Yace toh matso in tsotsa da kyau Kantayi wani motsi harya fara 6ata mata kwakwalwa Sosai yabata make✔ kiss Yana Cikin hargitsata ne. wayanshi tafara qara Yana dubawa yaga Momyn shice Cikin sanya ya saketa Yace Momy CE da alama wani abune bari naje in dawo D'agamai kai kawai HAMEEDA tayi Yana xuwa ga Momyn nashi Yace Barka da dare Momy Tace Barka Na kiraka ne dan nagamah Yace ina jinki Momy Tace ayanxu banasan kak'ara yin shashin HAMEEDA...... FAWAS ya kalleta da sauri Ta gya'da mai kai da cigaba da cewa aika jini Tun farko basan auranka nake da itaba Kanace har Sanda Dadynka yaje ya nemo maka Auranta Toh yanxu umarni nake baka amatsayina na mahaifiyarka karka kuskura ka qara shiga shashinta Cikin sanyi FAWAS Yace meyasa Momy kuma har sai yaushe Tace haka kawai nayi ra'ayi kuma lokacin da xan lamunce maka xuwa gareta banajin yana xuwa nan kusa Shuru FAWAS Taci gaba da cewa La amince maka idan taxo shashin nan kugaisa Ko kuma xance taxo 'dakinka kugaisa Kuma shima banaso Ku wucce minti biyar Idan kadawo kasameta anan kuyi gaisuwar yamma idanko baku ha'duba shikenan. Kuma Wlhi ko shiga 'dakinka kayi kakirata awaya ban yafe maka bah....... A hargitse FAWAS ya kalleta cikin tashin hankali Tace kuma naji ka gayama dadynka wani Abu cikin abinnan da nace Wlhi sai kaga 6acin raina irin Wanda baka 6ata gani bah. Tana kaiwa nan Tatashi da cewa. kabani guri nagama maganar dakai Cikin damuwa FAWAS yayi shashinsa Yafi awa yana saqa da warwara Can yakira RAMADAN ya kwashe Komai ya gayamai Ya qara da cewa Momy nasan kasheni da raina RAMADAN Nasa araina Xan fara rayuwa da HAMEEDA yanxu Ashe fatanka xai bini.... RAMADAN Wanda yake kwance agadansa yana huta gajiya da tunanin Auntynsa SAILUBAH akan yanasan yaje ya ganta koya sami nutsuwa. Da sauri ya tashi xuciyarsa cike da tausayin FAWAS Yace amatsayina na 'dan uwanka FAWAS xanso kama mahaifiyarka biyayya dan bamusan me take nufi da hakan bah FAWAS Yace koma me take nufi ayanxu cutarwane gareni RAMADAN Yace aa banasan ka k'ara fa'din haka. Dan duk abinda kaga iyaye sun xartar akan 'ya'yansu toh sunada manufah akan hakanne FAWAS yajah numfashi Yace bara na kira KHAMIS Naji Yace Owkie Amma kayi tunani me kyau abokina Koda FAWAS ya gayama KHAMIS Komai Arikice KHAMIS ya kira RAMADAN Yace yanxu nima haka momyna xata rabani da Aunty XEE RAMADAN yayi Murmushi Yace toh waya sani ne Cikin fusata KHAMIS ya qara fa'din pls kagaya min Yace Wlhi ban sani ba KHAMIS Cikin damuwa KHAMIS ya kama kansa Yace Allah katemakemu kacire mana damuwa a tafiyarmu . Amiien RAMADAN Yace suka ajiye waya HAMEEDA ko ganin HABIBIN nata bai dawo bah sai kawai takwanta abinta RAMADAN ya sauka daga kan gadansa cikin tausayin FAWAS yayi gun Auntynsa Ya sameta da Kakah Suna hira Yace Auntyna...... Tace Kaxo ne ka fara damuna da kira da surutu kamar aku Yayi Murmushi Yace naxo tad'ine yau SAILUBAH ta waro ido Kakah Tace saiki tashi ai Tace shareshi Kakah wasa yake yi Kakah tayi Murmushi irin nasu na manya da takaicin SAILUBAH dan ita dai tafi shekaru tana ganin soyayyarta a idan RAMADAN Amma dake shashasha CE Sam takasa ganewa Tace mijin Auran naki ne kike cewa in shareshi Tace toh ai ba'a 'daura Auran bah RAMADAN yayi Murmushi Yace Amma ai ankusa ko Lefine dan yau 'daya na buqaci muyi xance SAILUBAH ta gallamai harara Yabi bakinta da kallo Kakah Tace ba lefi bane RAMADAN Ke tashi kije Da kwafah SAILUBAH Tatashi dan ganin ko tama Kakah gaddama a nacin RAMADAN baxai barta bah Sunfitoh rahabar gidan ta kallesa Tace wane saban salone kuma wannan....... Karfa kaga na nemi hakan ta kasance na Auranka kanemi raina min hankali Tafa'da cikin 6acin rai da San komawa falan nasu........ Da sauri ya katseta da cewa Wlhi kika tafi sainaje na gayama Abbah Komai Tajuyo Tace mexaka gayamai Yace ince mai ba Auran Allah da Annabi xakiyi bah Auran biyan buqata ne na watanni biyar Kinga ya ankare dake ya afasa Aura miki ni Sai ya ha'daki da almajiri hakan ko shiyafi dacewa dake. SAILUBAH ta kallesa a tsorace da dawowa gareshi Cikin sanyi Tace toh gani me xakamin Yayi mutmushin idansa akanta Yace kawai kimin hirar soyayyah inji da'di araina Tace Amma aini ba sa'arka bace. kaje gun 'Yan matanka mana Yace baxan jebah naki kalamanki nakeso yau SAILUBAH tatsaida idanta sosai akansa nan tagano futunar tasa CE tatashi yanxu Tace toh ni me xance maka Yace me kike cemah samarinki Tace kana barina dasune bare insan wasu kalmomi Bayan kasan ni bansan wani abu waishi so bah. Ya harareta Yace yau kisan miye shito Tace tayaya RAMADAN ya dafe kai. Daba dan yayi alqawari aransa bah daya kai hannu gareta ya nuna mata yanda ake so yake Ya 'dago da kansa agankali Yace oho kawai kalamai nake buqata na SOO shine magana Dan idan naje wajan 'Yan mata nah kalamai suke gayamin masu da'di irinsu Ina sanka Honey Ina sanka baby Inasan ka xama uban 'ya'yana Ina sanka har qarshen rayuwata Ina sanka Darling Ina San in kasance tare dakai........ Shuru RAMADAN yayi ganin tasake baki da waro ido tana kallansa Ya harareta Yace saina gaya miki ko xakice bakisan wa'yannan bah Kai 👈🏻 innalillahi. duk Wanda ya mallakeki matsayin Matarsa Auntyna xaisha fama kafin ya 'doraki akan hanya Danke ba abinda kike ganewa wlhi Ina cikin matsala ni RAMADAN 😔 SAILUBAH tayi shuru dan tarasa memah xatace mishi Sosai ta hango futuna atare dashi Tasan indai bata bashi kalamai bah ba barinta xaiyi bah Shiko shuru yayi mata Yana aika mata da wani shegen kallo fuska 'daure Tace toh ina sanka 'dan Qanina. Shikenan Yace be isheni bah Jan kujerun roban gun tayi Tace toh muxauna Baiyi musu bah ya xauna Tace toh fara min hirar sai indinga baka amsa. Shuru yayi mata kawai yana kallanta Itama shurun tayi Candai dataga baida niyar cewa Komai sai aikin kallanta kamar yasamu TV Tace RAMADAN nafara jin bacci fah Yace ni kuma yunwa nakeji Tashi tayi Tace toh bara nakawo mah abinci Binta da kallo yayi kawai Itako tsayawa tayi a kitchen 'din tana tunani Wai wata irin futunace da RAMADAN.... Yaro kamar littafi Ana gama wannan shafin saiya bu'do wani shafin..... Ita wane hirar soyayya ta'iya Tswww... Tajah tsaki..... Auntyna meyasaki tsaki Da sauri tajuyo da kallanta kanshi atsorace Yace biyo ki nayi ganin kin da'de. Sai kuma naganki Cikin tunani. Me kike tunani haka Tace kai nake tunani RAMADAN...... Ya ta6e baki Yace ai ba'abinda tunanina xai tsinana miki tunda kwakwal warki ashafe take Tace ban gane bah Yace ni natafi goodnight dan nadena jin yunwar mah Tace baka ban amsata ba Yace amsa kikeso Ta harareshi da cewa eh mana Yayi Murmushi Yace ayanxu baki amsa bashi da amfani Amma ki bari sai randa kika xama matata. Toh aranar xan fahimtar dake. Na rantse miki saikin gane kuranki Tace me kake nufi Ban sani bah Ya fa'di haka da ficcewa xuciyarsa cike da takaicinta SAILUBAH tajah tsaki dan tarigada tasaba da wannan yanayin nashi yanxu Watoh ya gaya mata magana San ransa kuma a dun qule Amma fah taso yaci abincin dan abin ya rigada ya xame mata jiki in baici bah hankalinta baya kwanciya Washe agidansu FAWAS ko Da safe Momy da 'Yar aikinta Hinde sungama Komai Har Hinde takaima HAMEEDA nata Lokacin HAMEEDA na bacci haniqan Dan tunda iyayanta suka rasu bata ta6a bacci me da'di irin na yau bah Afurgice Tatashi jin ana kwankwasa mata kofah Tayi shuru da kallan agogo qarfe takwas da rabi dai-dai tagani Da sauri ta diro daga gadon tayi toilet 'dinta Nan 'dauro Alwala da tsaftace bakinta ta gabatar da Sallar Asubahi wacce ta wucceta tuni Tayi mamakin yanda akayi tamakara duk da dama ko aqauyansu kawunta ne me tashinta sallar Asubahin Amma ai yazama jinin jikinta meyasa yau bata tashi da wuri bah Ta kalli lafiyayyan gadanta Tayi Murmushi Tace qila dan samunka danayi ne. Ahankali tatashi tayi falon nata Anan taga Hinde xaune..... Tace kiyi hakuri dan Allah nabarki ko Tace aa Amaryarmu ainaji motsinki shine nace bari na xauna na jiraki mugaisa qila wani uxirinne ya tsaida ke Tace aikowa ammafah kinsha jira Hinde tayi Murmushi HAMEEDA tadurqusa har qasa tagaisheta cikin ladabi Hinde ta amsa cikin jin da'di Tace abin kari na kawo miki Tace har kun gama Tace eh HAMEEDA tadafe kai Tace naso tayaku Hinde Tatashi tana cewa kedai kici abinci yanxun nan HAMEEDA tabi bayanta tana cewa toh Amma saina gaida Momy Tace aiko tana kitchen Har kitchen 'din HAMEEDA tashiga. Amma bataga momyn bah Tace Babah inane 'dakin Momy Tanuna mata Sallama tayi a'kofar 'dakin Momy dake saka turare tayi Murmushi Tace shigo mana Cikin ladabi HAMEEDA tashiga da durqusa ta gaisheta Ta amsa da nuna farin cikinta tana cewa kinci abinci ko Tace aa yanxu dai xanci Tace toh Maza kije kici in kingama kixo inasan magana dake Tace toh Amma dan Allah Momy kiyi hakuri ban samu tashi da wurri bane shiyasa banxo na tayaki aiki bah Murmushi Momy tayi Tace Karki damu kinji 'yata jeki dawo Tace toh Tana tashi da nufin fitta sukaci karo da FAWAS Yace o Am sorry Ko mawa tayi ta Durqusa Tace ina kwana Adamuwance ya qara tsaida idanshi akanta Yace lpy Tatashi ahankali taratsa tagefansa ta wucce Yabita da kallo Kafin ya kalli Momy Yace gud Mrning myy momy Tace Mrning my son katashi lafiya Yace lafiya qalau Tace toh Madallah Yace Dady na dining ke muke jira Tace muje Dady ya kalli FAWAS Yace ina 'yata take... FAWAS ya kalli momy xaiyi magana.... Momy tayi saurin katseshi da cemah Dady ai 'daxo taxo muka gaisa Nace tatsaya muyi breakfast tare dake me kunyace sai tatsaya min nuqu nuqu. Shine nasa Hinde takai mata nata Dadyn ya kalli FAWAS Yace inasan mudinga break tare maxa kaje ka kirata. FAWAS ya qara kallan Momy akaro na biyu Tako galla masa hararah Yace Dady konaje ba xuwa xatayi bah Dan kunyarta tayi yawa Murmushi Momy tayi Tace ai kallo 'daya nayi mata nasan wannan xamu sha famah da ita Dady yayi Murmushi Yace toh ai shikenan. Amma kisan yanda xakiyi tafara xuwa munaci tare Toh Tace mai FAWAS dai mamakin Momyn nashine ya cika xuciyarsa. Ga tausayin kansa daya dami kwakwal warsa Ahaka ya gamah yaje shirya kansa Yace Dady sai kaxo Yace yau ba lectures ne Yace eh da ficcewa HAMEEDA ko Bayan tagama Komai ta'dauki turarukan cikin akwatinta tafeshe dukkanin 'dakulan da falan Tayi wanka da saka shadda 'daya daga cikin akwatinan nata Nan tafitoh a Amaryar Tasa hijab dinta tayo shashin Momy Momy takalleta da fara'a Tace toh dama abinda xance miki shine Inaso kima mijinki wani uxiri 'daya Baxai dinga xuwa gareki bah harna tsawan wani lokaci Sannan idan kika tashi da safe inaso kidinga xuwa muna ha'da breakfast abin karin kumallo dake Haka da ranah haka da dare Inaso kidinga tayani aikace aikacen gida Kuma duk abinda yake damunki banaso Ki 6oyemin kidinga fa'dimin dan yanxu nice Komai naki Bana San nuqu nuqu a tafiyata Ki saki jiki Ki sake dani Ki 'dauke matsayin uwar data tsugunna ta harfeki Sannan anjima wani telana xaixo shida yarinyar aikinsa Kifitoh da kayan auranki tsaf xata gwadaki. Xan rabama telolina uku kayan. dan inaso a dinke miki Su tsaf Dan kidinga shiga kina fata a cikin sutura me inganci Kuma kidena saka hijabi nan Da xaran kinyi wanka kinsaka Kaya kixauna haka cikin kyawunki Da fatan kinji duk abinda Nace HAMEEDA Tace eh Momy naji Insha Allah xaki sameni me ladabi akan Komai Tace toh Madallah yanxu muje kitchen ki tayani ha'da farfesun ranah Dadynku yana dawowa cin abincin ranah kinga dole ayi abu mekyau ko HAMEEDA Murmushi Haka Momy tasa HAMEEDA aiki Sosai tana koya mata yanda Komai yake ita da Hinde Toh dama ita HAMEEDA akwaita dasan akoya mata abu dan haka taxage dantse ba raki tadinga yin Komai anutse Sun ha'du Su uku Cikin tagumi da damuwa FAWAS Yace ya xanyi dan Allah Qiri qiri Momy takesan tajefani cikin damuwa KHAMIS Yace Wlhi FAWAS tausayin kaina nakeji danni bansan dawane salan momyna xataxo min dashi ba kasan duk bakinsu 'daya RAMADAN yayi Murmushi Yace banajin Momynka xata maka wani abu KHAMIS. FAWAS Yace nima haka nake gani RAMADAN yajah numfashi Yace yanxu fah Auranka da Aunty XEE xai riga namu da Auntyna ko KHAMIS Yace eh mana koxaka jamana lokaci ne ka hargitsani RAMADAN yayi Murmushi Yace wane ni Ai wannan saisu Dady Amma kamin tsiya kagani. Wlhi inban jefeka da addu'a kaga jan lokaci ganin idanka... KHAMIS yayi dariya Yace dako Kullun natashi saina tsine maka RAMADAN Yace ai ayanxu ba tsunuwar Wanda xata bini FAWAS Yace pls kuji dani dan Allah RAMADAN ya dafah shi Yace ga samu ga rashi Kawai shawara 'dayace xan baka akan HAMEEDA shine kadinga 6ata mata tunaninta in kun ha'du Koka dinga rage xafi Ga Momy ko katashi tsaye wajan bautar Allah cikin dare. kata jifanta da addu'a Ina tabbatar maka zata canja tunani Shuru FAWAS yayi Can Yace Amma Kasan Tace bata yafemin bah inhar nanemeta awaya Ta'ina kake ganin xamu 'dinga ha'duwa ina rage xafin KHAMIS Yace kaduba mana Naga duk kawani hargitse Pls ka fahimta manah Kadinga fakwan ranar da xata fitta unguwa Da kuma lokutan daka fahimci HAMEEDAN na xuwa shashin Momy Kaga in kana ankarewa da wannan Sosai xaka rage xafi..... Tashi FAWAS yayi cikin murmushin jin da'di Yace duk da hakan kunsan bazankai da nisa bah Dan kunsan yanxu ba samun lokacin kammu muke bah Koda yake xan 'dan sami salamah akan hakan ka'dan.... RAMADAN Yace yauwa abokina Xan tayaka da addu'ar Allah yasa musamu baby nan kusa. KHAMIS yayi dariya Yace tab ina tabbatar maka ayanda yace wai bata tunanin lamunce mishi ita nan kusa Na tabbatar maka saina rigashi samun baby😀 FAWAS ya 'daka mishi duka Yace 'dan iska Insha Allah saina rigaka RAMADAN yayi Murmushi kawai yana tuno ranar da xaixama kamar FAWAS Auntynsa ta kasance qarqashin ikwansa Bayan sati uku da kwanaki biyu RAMADAN ne da Auntynsa SAILUBAH suketa tabka rikici Dan Kullun sai yaxo Yace mata yaxo tad'i Idan tafitoh kuma shirune xai biyo baya Can idan yagaji saiya fara sakar mata kalamai akan 'Yan matanshi yayita mata hirarsu Tun bata kulashi yanxu tafara kulashi. Abin ya bashi mamaki dan Sosai ya hango kishinsa a kwayar idanta duk da dama yasaba ganinsa lokaci lokaci Dan haka yau da wani jiji da kansa yaxo mata ta'di (xance) acewarsa Bayan tafitoh ne yafara bata labarin budurwar da take damunsa masana'antar tasu yau wai ita Iyami Da maseefa ta katseshi da cewa bana San iskanci da wula'kanci kademeni ka fittineni akan wa'yan nan shegun 'Yan matan naka Wai mah nina nemi kadinga ban labarinsu Kullun saikasani agaba da wani xancansu Kana tadamin da hankali Toh nagaji daga yau karka qara xuwamin da xancan kowacce 'Yar iska acikinsu Shuru yayi mata da xubawa bakinta ido xuciyarsa nayi masa da'di dan kishi ya kusantota Itako ganin ya xubama bakinta ido saita gallamai harara. Yayi Murmushi Yace Aunty ki dena saka jambaki Tace dalili Yace saboda yana 'daukar hankalina Ta qara gallamai harara dajan tsaki Tatashi xata tafi Yace jimana Tace wani Abu Yace ban sallameki bah Tace toni na sallami kaina Yace Abba na falo ai sainaje na gayamai Komai Tajuyo afusace kamar xata mareshi Tace kafuta daga harkata fah RAMADAN..... Tashi yayi ya matsu kusa da ita Yace wai Fushin da maseefar da akemin ta miye ce Tamai shuru dan ya ritsata Sosai ya matsa kusa da ita yaci gaba da fa'din Kawai dan ina miki hirar 'yan mata na saiki hauni da maseefa kamar wata masoyiyata wacce takamu da maseefar sonah Tace kadena matsuwa kusa dani haka Yace kinajin wani abune Cikin sanyi kuma a shagwa6e ta 'dagamai kai Yace hmmm toh gayamin kamar me kike ji Tace dan Allah RAMADAN kabari Yace me nayi miki Auntyna Tace nidai kakai jikinka jikina xan iya rasa nutsuwata Yace Auntyna nine xan rasa nutsuwata bakeba. Tace to to toh kamatsa mana Yace abu 'daya xan gayamiki kedena yimin maseefa Tace na dena Yace promise Tace Ya am promise Yayi wani shegen murmushi yana kallanta qasa qasa. Ya shafi gefan fuskarta Yace kiyi mafarkina me kyau na 'dauke xuciyar masoyi Amaryata. Yana fa'din hakan ya juya ya 'dau wayarsa ya ficce daga gidan SAILUBAH tabishi da kallo tana 'dauke ajiyar xuciya........ XEE ko da KHAMIS sai sharya yanda bikinsu xai kasance suke Inda KHAMIS yake cewa my Luv xanso muyi reception Tace muyi dai walima honey Yace kina ganin hakan shi yafi dacewa Tace kwarai dan yafimah albarka Yace toh shikenan angama Sai kuyi taku muma muyi tamu ko Tace Yauwa mijina ni ka'dai Yace saifah kin iya dani xan xama naki ke ka'dan Tace mexai hanani iyawa dakai Yayi Murmushi Yace Allah da gaske Xaki iya dani Tace Wlhi da gaske hasken farin cikina...... Dake Momyn FAWAS ta'dora HAMEEDA akan mayuka masu tsada da gyara fata Xo kuga yanda tayi wani maseefar kyau Ta goge fatarta tayi kyau dan haskenta ya qara futowa Ga girki kala kala Momyn take koya mata Sosai HAMEEDA tayi kyau Sai shiga take tana futa na sutura Dan ankawo mata kayanta tsaf na wajan telolin da Momyn tabayar Su 'dinka mata HAMEEDA talura Momy akwaita dasan tsafta da gayu Tace aranta qila ita FAWAS ya gado Ga maganin Mata masu kyau da nagarta da Momyn take bata Sosai take k'ishirruwan San kasancewa da mijin nata Amma ya xatayi ita dashi sai gaisuwa da bi da ido Ga FAWAS ko duk yanda yaso ya ritsa HAMEEDA abin yaqi yuhuwa Dan Sosai Momy tasa mai ido👀 Yanxu Kullun cikin tunani yake Ganin yanda matar tasa tawaye tayi kyau kamar kata6a jini ya fitoh Gaisawar da sukayi shida ita yasa har yasan qamshinta Sosai matar tashi ta tsolemai ido Ga Momy ko taji da'din yanda 'dan nata yabi umarninta Yau take Alhamis da miqalin qarfe 2:00pm XEE da SAILUBAH da qawayansu sai shirye shiryan xuwa walimar XEE suke Dan gobe jumma'ane d'aurin Auran KHAMIS da XEE Sosai sukayi kyau abinsu Mototoci suka kwashesu xuwa wajan walimar Wa'axi me ratsa xuciya da 6argo ne yayima xuciyoyin duk Wanda yake gun mugun kamo Sosai suka nutsu wajan sauraran malaman Ahaka akaci akasha akayi hotuna abin gwanin ban sha'awa. Xuwa qarfe hu'du suka taso Alokacinne kuma Su KHAMIS suka 'dora tasu Sosai malamai sukayi wa'axi akan Maza suji tsoran Allah Su riqe matansu amana..... Bayan antashi agajiye suka dawo Xuciyoyinsu cike da tsoran Allah A daran Momyn KHAMIS tasa 'yan uwanta suka kai kayan Auran na XEE Akwatina manya manya irin na *MATAN ALFARMA* Sukansu SAILUBAH da XEE 'din sunsha mamakin dukiyar da aka kashe RAMADAN ne yake tuqi ahankali lokaci lokaci yana kallan Auntynsa Ya 'daukota ne daga gidansu XEE dan maidata gida Yace Auntyna Tace Mene ne Yace Komai ya burgeki na wannan Auran ko Tace Sosai mah Yace bakiji aranki dama kece Aunty XEE bah Ta hararareshi Tace nibanji Komai bah Yace toni naji Komai Dan naso da'ace namu dakene xa'a 'daura gobe Ta kallesa dayin Murmushi Tace in tambayeka man Yace me xai hanani baki amsa Auntyna Tace wai me kake tunanin xai faru ne idan naxama mata agareka Yace tab Abubuwa da yawa Auntyna Tace kamar sume Yace banda ra'ayin sanar dake yanxu. Ki bari idan lokacin yayi Xaki gani ganin idanki SAILUBAH tata6e baki Tace story kawai. Kasani Aurena dakai na wata biyar ne. Karkayi kuskuran saka wani abu aranka Yayi Murmushi Yace toh Auntyna FAWAS ne kwance a shashinsa kusan qarfe 9:30pm Momy tashigo 'dakin nasa Tace yadai my son Yace kaina momy Tace me yake maka Yace ciwo Da sauri Tace bari na'dauko maka magani kasha ko Yace toh Tafito daga 'dakinta kenan xata kaimishi maganin Sai sukaci karo da HAMEEDA Tace sannu Momy tace Yauwa HAMEEDA tamiqa mata wayanta Momy tayi Murmushi tana fa'din. kin qararmin da caji ko HAMEEDA tayi dariya Tace bani da irin cajarkice dana saka miki in kwana ina bugawa Shine nace bara na kawo miki koma mutane xasu nemeki Momy taqara yin Murmushi akaro na biyu da kar6ar wayan nata Tace ai gobe baxan baki bah Da sauri HAMEEDA Tace dan Allah kiyi hakuri Tace toh nayi HAMEEDA tayi Murmushi tajuya da cewa toh saida safe..... Har takai 'kofah Momy takirata Ahankali tadawo Tace gani Momy Tace ungo wannan maganin kiyi shashin nan xakiga wata 'kofah kishiga mijinki na ciki kansa ne mai mishi ciwo. maxa kikai masa daga nan kyaje Ki kwanta HAMEEDA ta kar6a da cewa toh. Ta nufi part 'din FAWAS Momy tayi shashin Dady Ahankali HAMEEDA bu'de 'kofar falan tashiga Bata ganshi anan bah Dan haka tanufi bet room 'dinsa Da sallamah abakinta Da sauri FAWAS ya bu'de idansa dan jin muryar YAYAR tasa Tashiga a sulkunce ganin yanda ya xubah mata ido kuma da yanda yayi mata wani maseefar kyau. Ta durqusa gaban gadan Tace barka da dare Ya lumshe ido Sannan ahankali ya bu'de Yace Barka YAYATA..... Tace momyce taban magani nabaka wai kanka nayi maka ciwo ko Tashi yayi yaje ga wani aqaramin furiji ya 'dauko wata sanyayyiyar madara ya xuba a cup yaxo ya mika mata Ahankali Tatashi tsaye ta kar6i Tace mexanyi da ita Yace sonake kisha Tace toh baka Sha maganin naka bah Yace narigada na warke tunda na ganki adaidai lokacin da nake buqatarki Tace Amma........ Yayi saurin katseta da cewa pls kisha niba surutu na tambayeki kiyi min bah Shuru HAMEEDA tayi masa takafah kai tasha kusan rabi Ya kar6i cup 'din ya ajiye yana cewa dts gud my baby... Yanxu Kinga naci minti 'daya da sakwanni alokacina dan haka gyaramin da kyau nayi abun ranar Yafa'di hakan dayi mata wata kyakkawar runguma. Ya kama qugunta cikin wani salo ya fara aika mata da sakwannin da sukafi na ranar daya sami damar kissing 'dinta Arikice Tace wayyo Allah na Yace ai Allan ba naki bane ke ka'dai☝🏻 kinsan rokwanshin da nayi akan yasa namusa ganinki kamar yanxu Shuru HAMEEDA tayi hankalinta tashe jin yanda yake sarrafata abin ya bata tsoro da mamaki Cikakken kiss yayi mata wanda yatafi da komai nata Sosai yake sarrafata san ransa Can ya fara qoqarin rabata da rigarta tafara hanashi..... pls YAYATA Karki hanani ina cikin wani hani ina buqatarki plsss. Yafa'di hakan da kwantar da ita akan li'imantaccen gadansa... Jikin HAMEEDA yacigaba da karkarwa daidai lokacin yasamu nasarar ganin dukiyar funaninta...... Nan yafara aikin daya furgitata.... Saidai kash..... Baiyi nisa ba wajan cinma burin nasa kamar yanda yaso qarar wayansa ta katse mishi abinda yake muradi jin hakan yasa HAMEEDA tayi saurin kare k'irjin nata da hannu cikin yiwa Allah godiya A wahale ya 'dauki wayan nasa batare da ya duba bah. Nan yaji muryan Momy tana cemai ina fatan dai HAMEEDA tatafi 'dakinta Da sauri FAWAS ya rintse ido ya aro jarumta da saita muryarsa Yace Momy tatafi Tace toh Madallah ka kula da kanka my son Yace toh Momy Cilli da wajan yayi cikin baqin ciki..... Dama HAMEEDA tagyara kanta cikin sauri tanemi ficcewa daga 'dakin Yace Kinga Ta juyo ahankali taqi kallansa Ya tashi yaje ya rugumeta tsam Cikin sanyi yakai hannunsa bayanta yajah mata zif 'din rigar Yace ki kulamin da kanki YAYATA Ta 'daga mai kai Ya qara mata kiss Sosai daqar ta kwaci kanta taficce daga 'dakin tana waigansa Yabita da murmushin yaqe wai kafi kuka ciwo...... Tana xuwa part 'dinta Tafa'da gado tana maida numfashi tare da tuno Komai A hankali numfashinta ya daidaita Ta lumshe ido tana rayawa aranta duk randa mijin nata yayi nasarar samunta xataci ubanta agunsa Dan yamata baxata Sosai Ashe dama haka Yake. Tana mishi kallan biri ashe shi kallan ayaba yake mata...... Da tunaninshi Sosai ta kwanta... Shiko FAWAS Sosai yayi jinyar kansa dan wannan dare yayi dana sanin ta6a matar tasa Dan daxaran ya rufe ido saiya dinga cin karo da dukiyarta wacce ganinta yasa yayi mamaki Sosai Haka yadinga juyi yana tsaki Can yaga dare yayi nisa bacci yaqi xuwa mishi. sai kawai ya tashi yayo Alwala ya fara lafuna na RAMADAN😀 Washe gari Bayan sun idar da breakfast sai yayi shashinsa dan shiryawa Dady ya ficce yana cemah Momy kice my son yayi sauri yaxo ya saman Tace toh Xata tashi kenan taga HAMEEDA na qoqarin shiga kitchen Takirata tana cewa yau kamar baku gaisa da FAWAS ba HAMEEDA ta sunkwai dakai Tace eh Momy dan ban ganshi bah Tace jeku gaisa saiki kira min shi Tace toh Da nufar part din nasa bakinta 'dauke da addu'ar karya ritsata irin na jiya Bu'de kofar tayi da sallama lokacin ya gama Komai yana 'daukar laptop 'dinsa Tadur qusa Tace ina kwana Yayi Murmushi jin da'di ya 'dagota da rungumarta yana cewa banaso kina durqusawa haka Daxaran kinga dagani sai kene toh rungumeta nakeso ki dingayi Tace toh naji sakeni Yace idan naqi fah Tace Allah na falo tana jiranka. Kiranka Tace nayi Jin tafa'di haka yasa shi yimata kiss kawai suka fitto Kan sukai falan Tace toh samin hannu. Kuma kagoge jambakin bakinka.... Yace baxan gogeba dan ado kika min Sosai ta marairaice mishi akan ya goge Murmushi yayi Yace hannunki ciwo yake miki Cikin sauri takai hannunta tagoge mishi idanshi cikin nata Tayi Murmushi Tace muje........ Haka suka fitoh gwanin ban sha'awa tayi kitchen shi kuma yayi gun Momyn Alhamdulillah Yau bayan an idar daga sallar jumma'a *aka d'aura Auran KHAMIS da ZAINAB* Dan ginsu KHAMIS basu bar Amarya XEE takai dare bah suka sunkuci abinsu sai gidansu KHAMIS Sosai XEE tayi kukan rabuwa da iyayanta An dankama momyn KHAMIS amanar XEE nan takar6a. Suka kaita part dinta Wanda KHAMIS ya tsigunta mata akan gidansu da Dadyn nashi yake qarasa musu... SAILUBAH takalle XEE xatayi gwulma saitaji wayanta na ringing Tana dubawa taga RAMADAN ne Yace Aunty kiyi sauri kixo mutafi Tace ko cikakken minti biyu bamuyi bah xaka doko min kira Yace eh Tace toh baxan xo bah Yace xan shigo in 'daukeki Wlhi SAILUBAH tawaro ido😳 Jin tayi shuru yasashi cigaba da cewa minti biyu nabaki kizo mutafi. Yana fa'din hakan ya kashe wayan SAILUBAH ta kalli XEE Tace ni SAILUBAH yaxanyi da RAMADAN XEE tayi dariyar qarfin hali dan kukan da tasha bai saketa bah Tace hakuri zakiyi Tace duk yabi ya futuneni ya hanani sakewa. Kan XEE tayi magana itama wayanta ta 'dau qara. Tana dubawa taga kuma RAMADAN 'dinne.... Murmushi tayi Tace gashi ya kirani kuma bara inji me xaice Tana 'dauka Yace pls Aunty XEE ki koro min Auntyna dan Allah Tace kafiya rikici RAMADAN..... Akan me xaka takura mata haka. Sam kahanata sakewa a bikin nan. Sai kace ba nawa bah😔 Yace kiyi hakuri nidai Ki koromin ita imba sO kike insa miki kuka bah Tace har abin yakai ga haka😳 Yace eh Sosai mah Tace toh gata nan ka 'dan jirata ka'dan Yace aha ina jira..... FAWAS yayi Murmushi Da fa'din kabarta xuwa anjima mana Yace bakaga yanda Maza suka cika layin bane KHAMIS yayi dariya Yace gashi tafeso kyau Sosai bashakka ko saisun gane maka ita san ransu RAMADAN yajah numfashi da fa'din Wlhi abinda nake tunani kenan..... FAWAS Yace addu'ata 'daya yau Allah yasa Momy taqara yimin baxata irin na jiya 😀 KHAMIS Yace AmEEn RAMADAN ko jan tsaki yayi FAWAS ya dafashi Yace kayo makirci mana RAMADAN.... Ka tsaya kana wani jah mana tsaki kamar wani tsaka Murmushi yayi dan kwakwal warshi ta'dan tsillo mishi wani dabara SAILUBAH tajah tsaki Tace barshi kawai da Allah dan nafara gajiya da futunarta XEE tayi dariya Tace 'daxo naga bakinki da magana pls gayamin SAILUBAH ta Murmushi Tace cewa Xanyi yau Xaki cafke sandar girman👍🏻 qaramin Yaro XEE tawaro ido kana tayi murmushin yaqe Tace hmm toh saime Addu'ace dai na miki Wlhi ina tabbatar miki qaramin Yaro ne xai haqe miki wannan rijiyar taki SAILUBAH tayi murmushin Takaici Tace ai narigada naci fariyar qaramin yaro bai isa ya kwashi romona bah Bar ganin RAMADAN xai Aunreni....... Kema kinsan yanda mukayi dashi Sanin kankine RAMADAN bayasan ganin 6acin raina Da xaran na'daure mai baxaiyi gigin shiga gonar da batashi bah XEE tajah numfashi Tace kikiyayi ranar da xanganki kina amai ko kina xubda yawu SAILUBAH tasheqe da dariyar rainin hankali xatayi magana wayarta takatseta Cikin dariya ta'dauka ganin 'dan futunar nata ne Yace Auntyna..... Tace ina jinka Yace naji ciwo ne xojiga yanda yake jini......... Xarab SAILUBAH Tatashi Tace meyasa kaji Yace wayyo jinina xai qare Dan.... cilli da wayan SAILUBAH tayi cikin tashin hankali takalli XEE da cewa wai ciwo yaji har yana jini. Tafa'di hakan tana saka takalminta XEE Tace saida safe dan wannan ciwan axuciyarsa yaji nasani..... SAILUBAH taji me tace amma bata tsaya kulasa bah ta ficce Ganin kofar motar tashi tayi abu'de Hakan yasa tayi saurin shigewa tana cewa nagani. Yace kulle qofar mana Aunty Ba musu takulle........ Jannnnnnn... Yajah motar yana Murmushi Tace katsaya naga ciwan mana Yace axuciya yake Aunty Hakama XEE tace nagani.... Tafa'di hakan da kunna watar cikin motar tana wani waro ido Yace kai Aunty XEE badai kwakwalwa bah. Shuru tamishi Ganin ba alamar ciwo ajikinsa shiyasata ganewa wayo yayi mata. Aiko tagallamai wata muguwar harara Yayi Murmushi yana qara gudu da motar Yace kawai bacci nakeji shine naga bai dace batafi na bar Amaryata bah SAILUBAH tadafe kai Tace wataya da jakata Suna can gidan fah.... Yace saiki barmah gobe Tace akwai hirar da xamuyi wajan chat da qawayena qarfe gomah Yace toh Naji Tace mu juya pls Ya galla mata harara Yace wlhi baxan juya bah Shuru SAILUBAH tayi tana tunanin wai yaushe RAMADAN ya rainata ne..... Pls FAWAS inka shirya xuwa gida ka'dan tawomin da jakar Auntyna da wayanta yanxu dan Allah Ok Tnx. Saiya kashe wayan Daidai nan ya shiga gidan nasu da tsaida motar Ya kalleta ka'dan Yace FAWAS xai kawo yanxu shikenan Ta gallamai harara dasan ficcewa daga motar Yace Allah idan baki gode min bah xan kira FAWAS nace ya barshi kawai sai gobe naje na kar6a Bata kallesa bah taja tsaki da taficce daga motar xatayi falansu. Yace si si si😁 Tajuyo afusace Tace karka yarda wlhi.... Danni ba karuwa bace da xaka dinga min irin kiran su. Yayi Murmushi cikin muryar qasa qasa Yace xanso ko kixama cikakkiyar karuwan acikin gidana ya kasance Kullun acikin yimin karuwancin kike 😳😳😳😳 😳😳😳 😳😳 Sosai SAILUBAH tawaro ido cikin matuqar mamakinsa😧 Ganin tashiga yanayin da yaso shiyasa yayi saurin jan motar tasa baya ya fitar da ita xuwa gidansu yana Murmushi...... SAILUBAH ko mamakin bakin da RAMADAN yayi da rashin kunyar da take damunsa CE tah cikata. Haka dai takwanta da mamakinsa batare da taga qeyar jakarta da wayanta bah KHAMIS Ango ko shigarsa gidan nasu gun Momynsa yayi direct bakinsa 'dauke da xaxxafar addu'ar Allah yasa karta fitoh mishi da nata salan kamar yanda Momyn FAWAS ta kawo nata. Samunta yayi tana waya Sanda ta gama takallesa da cewa 'dan Auta nah. Yace kalleta da cewa Barka da dare Tace Barka dai Sai yayi shuru yafara danne dannan waya Tace KHAMIS..... Da sauri ya kalleta dan yaji kiran har Cikin ransa Tace Wato shi Aure wani abune me hatsari idan baka tafiyar dashi kanta farkin addinin musulinci bah Shi Aure wani ibada ne Wanda Annabi Muh'md sallallahu'alehuwasallam Yayi mana nuni da muyishi Xanso kaxama 'daya daga cikin xaratan maxan da sukasan miye Aure me ake nufi dashi Ka kyautatama matarka kasota ka qaunaceta tsakaninka da Allah badan wani abu nata bah Kanutsu kafahimci rayuwa yanda take kasamar min nutsuwa acikin Auran ka Ka kula banasan nafara cin karo da matsala acikin Auran ka Sosai Momyn nashi tatsaya tadinga mai nasiha me ratsa jiki Can Tace yaje ga Dadynsa Haka yaje garesan jiki a sanyayi Shima 'dorashi yayi akan tashi nasihan da cemai yake sai Allah ya tashemu Koda ya kuma 'dakin Momy. Murmushi tayi Tace toh sai da safe kakula min da kanka. Jikinsa amace yaje ga Amaryar tasa........ FAWAS na komawa gida ya kafah ya tsare addu'arsa Allah ya hanka'do mai da matartasa Dan haka ya kira momyn shi awaya Yace Momy kaina ne yanxu yafara min ciwo irin na jiya Momy Tace Subhanallah ina maganin jiyan yake Yace kamar dashi HAMEEDA tatafi jiyan a hannunta Tace bara in duba maka wani Yace no Momy wancan nake so. Dan nalura yafi kar6ata pls ki dubamin shi Momy tayi Murmushi irin nasu na manya dan tagane 'dan nata yake nufi Sosai yake buqatar matarsa Nan tausayinshi ya kamata Ta shiga tunanin Insha Allahu asatinnan xata barshi da matarsa tunda tagama aikinta akanta Tace gashi kuma kamar wancan 'din ya qare Bari nakira HAMEEDA a 'dayar wayata tunda tana hannunta sai takawoma Yace tnx my mum Allah ya barmin ke. Tace AmEEn my son HAMEEDA na kwance Momy tadoka mata kira Wai taje takaima FAWAS sauran maganin jiyannan data bata tabashi kanshi ya dawo mai da ciwo Shuru HAMEEDA tayi dan itadai a'dakin nashi tabar maganin Kodai bai gani bane yayi tunanin dashi tatafi Qilama gyefan gado yafa'da tunda rikitata yayi Tacema Momy dai toh..... Tana turo 'kofar da sallamah shi tagani a tsaye yana ganinta ya rungumeta da saurin kai bakinsa cikin nata yana aika mata da sakwanni kalakala a burkice Tasan bata isa ta kwaci kanta bah shiyasa tabarshi yadinga juyata San ranshi Sosai ya burkitata har tafara dana sanin xuwa Can dataga xaiyi nisa saita fara quqarin fashewa da kuka Cikin damuwa ya qara matseta ajikinsa tsam kanshi bisa qirjinta yana wasa da sauke ajiyar xuciya. Muryarshi can qasa Yace ina buqatarki matata pls kiyarda yau nakai wancan matsayi.... Yafa'di hakan da janye kansa daga gareta ya rumshe ido yana sauke numfashi Ahankali HAMEEDA tajanye kanta daga gadan tagyara kanta cikin sanyi Tace anan 'dakin nabar maganin fah Nasani ai. Yafa'di hakan batare daya bu'de idanshi bah HAMEEDA taxuba mishi tana qare mishi kallo tsaf Gaskiya FAWAS kyakkwawa ne Yayi mata tako ta ina.... Ahankali ya bu'de idanshi karab suka ha'da ido Takai bakinta ta sakar mai kiss agoshi. Yayi saurin lumshe ido Tana ganin haka taficce daga 'dakin FAWAS yabita da kallo KHAMIS ko yana shiga bet room 'din matar tasa. Jikin nasa a sanyaye haka yaje ya rungumeta Yace masha Allah yau burina ya cika. Tace nima haka Yace dare yayi xanso kiyo Alwala muyi sallar godiya ga daya cika mana burinmu Tace toh Hakan sukayi Sallah ya kama kanta yayi mata addu'a da yin fuska Yace my Luv 'dan gayamin yanda kikeyin wankan tsarki XEE tayi shuru Ganin shima shurun yayi shiyasata mai bayanai dalla dalla Yayi Murmushi da tura mata xaka da madara ganin tafa'di yanda yaso yaji Sosai XEE taci yana tayata bata Dan yanda take hango futuna a kwayar idansa ta tabbatar ba barinta xaiyi bah Sanda takoshi Yace bara yake 'dakinsa dake jikin nata yayi wanka Tace Owkie Yana fitta taje itama tashige toilet danyin wankan Bayan tafitoh tamulke jikinta da humra me da'din qamshi tasaka wata dogowar rigar baccinta me rigar mama. Tayi mata kyau Sosai Sai tayi addu'a ta kwanta Can shima yasaka kayan baccinsa saiya 'dauki wayansa ya turama RAMADAN da text message kamar haka _Toh gauro mara mata kayi bacci lafiya😀_ Yana turoma da RAMADAN hakan Saiya turama FAWAS da nashi kamar haka. _Abin tausayi ya rigani Amma xan rigashi angwancewa toh miye marabarka da RAMADAN gauro😂_ Yana gama nemansu da tsokana yaje ga Amaryar tashi Yana xuwa ya haye gadan yana yana cewa me wayo kawai kin wani shige bargo kina kwasar 'dumi toh nima gani Amma naki d'umin xanji Tace ina 'dakinka daban Ne😠..... Yayi Murmushi yana qoqarin rabata da rigarta Yana fa'din aina dena maraicin kwana ni 'daya☝🏻😆 Ji kake fad'an masoya ya kaure acikin bargo😁 Cikin nisha'di KHAMIS ya rungumeta Yace Wlhi kinutsu kibarni na sami nutsuwa....... Cikin sanyi Tace kamin afuwa my luv xuwa gobe pls Yayi Murmushi Yace dalili Tace haka kawai dan Allah Yace Karki ha'dani da Allah Ki cutan dan baxan iya barinki ba Wlhi...... Kan tayi wata magana yafara abinda ya dace Sosai KHAMIS ya burkita XEE Kissing 'dinta yakeyi Cikin wani salo can ya gangara ga dukiyarta Xuwa wannan lokacin yagama da ita gabaki 'daya Lokacin daya samu nasarar kawar mata da budurcinta ba qaramin qara tasake bah Duk da yaficce daga hayyacinsa hakan bainashi ji qarar nata har Cikin ransa bah Yasa mu nasarar rufe mata baki da bakinsa. Sosai ya wahalar da ita harda kukanta. Taga jarumtar mijin nata fiye da yanda take tunani Bata dai sumebah Amma taci baqar wahala Sosai ya temaka mata tagasa jikinta da ruwan 'dumi Kana yayi wankan Sarki yabarta tayi nata Watoh daya tsaya ya kalli gadan nasu yanda ya6aci da jini wata ~*MASEEFAR SON*~ matar tashice ta qara camkarsa. Yayi Murmushi Yace Allah yabarni dake Aunty XEE Da sauri ya farke wani xanin gadan yacire wannan yasaka Tana fitowa suna ha'da ya rungumeta yana fa'din am so sorry my luv. Shuru tamasa kanta bisa qirjinsa tanajinsa yanata gaya mata kalmomin Luv Amma taqi tanka mishi Murmushi yayi dan yasan ya sameta da yawa dan haka yaqara maqaleta sukasha baccinsu. Washe gari bayan sunyi wanka sun ha'de sai qamshi suke. Dan kallo 'daya xaka musu kahango hasken amarci na haskesu Suna qaryawa afalon nasu XEE dai sai satar kallan mijin nata take tana mamakinsa Ashe dai ba'a raina namiji Komai 'kan'kantarsa Ya tsaida idansa sosai akanta Yace ina godema Allah daya temakeni ya mallakamin ke matsayin matata Tace nimah haka Ya matso kusa da ita cikin muryar qasa qasa Yace naga sai satar kallona kikeyi Kodai in qara jin da'di nane Ta gallamai hararar masoya Tace wane kuma jin da'di Yayi Murmushi da matseta Sosai ajikin nasa Yace najiya mana Wanda saboda tsabar da'di har cewa kike dan Allah karka barni inka barni mutuwa xanyi..... XEE tawaro ido😳 Tace sharri xakamin Yace tuna dai Ta shagwa6e fuska Tace toh ai kaine kake fa'da bani bah Yace yauwa matata kamar yanda nake roqanki da karki barni gaske kika barni Allah mutuwa Xanyi Takama fuskarsa tasakar mai kiss abaki Tace ni dakai mutu kara ba takalmin kaxa uban 'ya'yana Murmushi yayi yafara kissing 'dinta tunda ta6u'de mai hanya Candai takwaci kanta dan ganin yana qoqarin xarcewa Tace inasan inje in gaida Momy saidai kacanja min tafiyata Yace am sorry baby muje in rakaki Kinga sai indinga kareki ko Ta hararesa tana cewa Amma sai kayi wata kafin ka qarayi ko Yace mene kenan Tamai shuru Yayi Murmushi daci gaba da cewa ko tsallaken kwana 'daya bazanyi ba bare inkai har wata Tace tab..... Yace Allah da gaske Tace tab'dijan nidai tashi muje karakani Haka ko akayi yana gabah tana binshi abaya har sukakai falan Momyn nashi Ta durqusa tagaisheta cikin ladabi da kunya Momy ta amsa da kulawa Taqara da cewa matso 'yata gareni.. Haka XEE tamatso kusa da ita. Aiko ta 'dora hannunta akanta Tace Allah yayi miki albarka ya baku xuri'a 'dayyiba kamila Wacce musulunci xaisan da xamanta Ba kunya KHAMIS ya saqalo da duk hannayansa tabayan Momyn. Ya rungume momyn Yace AmEEn momyna kina San jikoki Sosai ne Ta make kansa Tace rashin kunya ko Yayi Murmushi Yace toh shikenan tunda baxaki ban amsa bah bara naje na tambayi Dadyna Yafa'di hakan da xame hannunsa daga gareta Momy tayi murmushi da bin 'dannata da kallo XEE Tace Momy kinada aiki ne Tace a'a kije Ki huta kinji XEE Tace toh Haka tatashi ahankali tafice daga falan Momy batayi mamakin canjawar tafiyar tatabah🙈 FAWAS ko bayan sungama breakfast xai tashi kenan yaji Momyn shi nacema Dady tanaso taje gidan qanwarta dake nasarawa Yace ba lefi tadawo lpy Murna tacika FAWAS yau xai 'dan huta da matartasa Qawata kixo kisha labari pls. Kuma kar kice min baxa kixo bah....😔 RAMADAN yayi Murmushi Yace am sorry Aunty XEE ban kaimata wayan nata bah. Amma bara na kai mata yanxu XEE Tace toh RAMADAN pls kaimata da sauri dan Allah Tace toh Afalo ya sameta da alamah tagama karyawa ne RAMADAN yayi murmushi da cewa Auntyna Da sauri SAILUBAH ta kallesa sai kuma ta wulga mishi mugun kallo Yayi Murmushi Yace toh kiyi hakuri mana my Aunty bagashi yanxu nakawo miki bah Kar6ar wayan nata tayi xatabar falan Yayi saurin shan gabanta cikin marairaicewa Yace kemafah kinsan fushinki maseefa ne agareni Kitemaken kimin afuwa Ki yafemin komai pls Ta gallamai harara dayin kwafah taturo baki gaba Tace shine harda wani cewa kanaso na xama cikakkiyar karuwa agidanka kuma...... Da sauri RAMADAN ya rufe mata baki kuma ya waro ido ka'dan alamar nuna tsoro Yace kiyi ahankali mana Aunty kar Kakah da mamah sujiki Tace baxanyi ahankalin bah Yace toh kiyi hakuri baxan qara cewa bah Tace toh meyasa tun jiya bakaxo kaban wayata bah Yace soboda karna qara 6ata miki raine. Tace waya kirani Yace Aunty XEE. Tace kaci abinci Ya girgixa mata kai Saita koma ta xauna ta ha'da mata Komai tatura mai gabansa Yace qiwarci nakeji Auntyna Tace hmmm in baka kenan Yace eh Aiko tamatsa kusa dashi tadinga bashi yana mata hirar junior wai sun gaisa 'daxo har yana cewa agaisheta Tace hmm ina amsawa Yace yanxu fah saura wata 'daya da sati biyu bikinmu Tace Kullun saika fa'da adadin kwanakin wai baka gajiya ne Yace ina xan gaji da lissafi adadin kwanakin da xan mallakeki Ta hararesa Tace nadai gayama kadena wani xumu'di Yace Auntyna kenan wai tunaninki wani abu xai farune Tace daga dukkan alamun yanda kake nunamin bah Yace hmm Karki xargi Komai Tace nidai nagayama wata biyar ne xamu rabu Yace ainaji Tace aha Tashi yayi ganin ya qoshi Yace bye bye my Aunty saina dawo Tace toh kadawo lpy katawo min da ice-cream Yace toh Auntyna uwar babis nawa...... Da sauri SAILUBAH tawaro ido 😳 wasa nake mikifah Tace toh kadena kar yaxama gaske😔 RAMADAN yayi Murmushi Yace na dena toh karkimin kuka.. Ya fa'din hakan da ficcewa yana Murmushi Yana ko futan XEE takirata Sosai SAILUBAH tagyara xama ta'dauka da fa'din Amarsu XEE Tace shegiya kixo da labari Wlhi SAILUBAH Tace gaskiya baxan xo bah XEE ta marairarce mata SAILUBAH tayi shuru can Tace sai jibi toh Bakin XEE na qaiqayi batabar SAILUBAH haka bah sanda tabata labarin wahalar da KHAMIS ya bata SAILUBAH tawaro ido Tace 'dan qaramin yaran nan ne xai wahalar dake😳 Wlhi qaryane 😀 XEE Tace narantse miki da Allah SAILUBAH tayi dariya Tace story kawai amma maixai iya wannan yaran😂 Tsaki XEE tajah takashe wayanta dan tafi kowa sanin rashin ganewa irin na SAILUBAH idan akan abin data raina ne FAWAS ne xaune a office 'dinsa yana kallan wani fatan daya futar na wata atamfah da sukesan Su futar. Bayan ya gama ne yakira Momyn shi yana cewa mum kin dawo ne Tace aa saidai ina.... Sam bai jira qarashan xancanta bah ya kashe wayan dan jin yaji abinta yake fatan ji.... Yana qoqarin tashi Dadyn nashi ya shigo yana cewa naga naka my son Ya juyo mishi da laptop 'din gabansa Murmushi Dadyn nasa yasakar masa da shafah kansa yana cewa dts gud my son Hmmm Yayi kyau Sosai FAWAS yayi dariya Yace dama Dady inasan xuwa gida yanxu ne Yace ba lefi my son Amma karka 'dau lokaci Yace toh Gudu Sosai yakeyi burinshi kawai yakai gidan nasu ya rage xafi da matar tashi [5:45PM, 09/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: Aiko yana yin parking ya fitoh da gudunsa Sam baiyi shashin HAMEEDAN bah. Dan yasan uwar 'Yan surutu CE yana da tabbacin tana tare da babah Hinde Dan haka yayi part 'din Momyn nasa. Nan ko sukaci karo da juna. Ita tatawo da niyar fitta shikuma ya sawo kai Da sauri tamatsa baya tana cewa kayi hakuri bansan katawo ba. Yayi Murmushi yana cewa ashe ramukwan nawa sunada yawa. Ta waro ido Yace eh mana Jiya ban sallameki ba kika tafi yanxu kuma dan mugunta kinganni sarai kika bari muci karo Da sauri HAMEEDA Tace toh dan Allah kayi hakuri shikenan Yace inafah shikenan naxo ne kinunamin wan'yannan abubuwan HAMEEDA taqara jah da baya ganin yanda yake matsowa kusa da ita Ga kuma momy afalan. Ta lura Sam baisan da xaman Momyn ba. Kuwai iskanci ne agabansa Dan haka saita fara mishi nuni da ita da ido Amma ina FAWAS yayi nisa Innalillahi...... Kawai HAMEEDA Tace Ganin yanda ya rungumeta Yana qoqarin xuge mata riga Yana cewa so 'daya kawai xan gani Kuma kikaqi Wlhi xakisha wahala. Dan narantse Allah saina gansu... Kunya Baqin ciki takaici suka cika HAMEEDA tamkar xatayi kuka Tace Momy Momy Momy fah..... Bai bari ta qarasa ba ya katseta da cewa kimin Shuru uwar 'yan magana. dan nasan momyn bata nan Kinga kuwa idan zakiyi iwun duniyar nan sai dai baba Hinde tajiki Kuma ita ba kawo miki 'dauki xatayi bah dan taganni. Tasan nine na ritsaki... Waima in tambayeki shin baki San aljannah ne. Yafa'di hakan da nufin kai bakinsa cikin. Da sauri Tace gafa Momyn nan..... Ahankali FAWAS yakai kallansa inda take mishi nuni da Momyn nashi..... Yayi daidai da lokacin da itama momyn takai kallannata kansa Aiko da sauri yasake HAMEEDA ya ficce daga falan da wani shegen dugu saboda wata kunyarta da takama shi..... Haka batare da wani 6ata lokaci ba. itama HAMEEDA tabishi da nata gudun xuwa part 'dinta tanaji kamar qasa tatsage tashige ciki Momyn tayi Murmushi jin tashin motar 'dan nata Abayyane Tace my son kenan. FAWAS na tafiya yana tuna mema yake gayama HAMEEDA ne Allah yasoshi zif kawai ya xuge mata Innalillahi... Yace abayyane dan Sosai yaji kunyar mahaifiyar tashi Ahaka ya komah office 'din nashi yana saqa da warwara 😂😂😂 Yamma can suka ha'du Su uku inda suka xubama KHAMIS ido👀 ganin yanda yake cikin nisha'di RAMADAN Yace shegen ka kashe bos kenan irin wannan annuri haka KHAMIS yayi Murmushi da tashi ya dafah RAMADAN Yace fatana kayi saurin mallakar Aunty LUUVAH. Nasan idan kaji Komai daga nesa xaka dinga sakar mana dariyar farin ciki.... FAWAS yajah tsaki Yace gay yau na kwafsa RAMADAN Yace ka share kawai kaje mata yanda kasaba xuwa mata KHAMIS yayi dariya Yace nifah ina ganin har sai anyi bikinka da Aunty LUUVAH Sannan Momyn shi xata sakar mai mara😆 Wata shegiyar dariya RAMADAN yayi Yace tab kace Kullun saiya kwana da ciwan ciki kenan KHAMIS Yace toh yaxaiyi RAMADAN yace ai ina tabbatar maka baxai kai wata ahaka ba Dan nasan in yagaji cire kunya xaiyi ya saka momyn tashi agaba yasa mata kuka akan tabashi Matarsa. Aiko KHAMIS ya qara saka dariya FAWAS najinsu yayi musu shuru har suka qaracimai iskancinsu suka barshi Da dare daya koma gida momyn bata nunamai Komai ba Dama haka yakeso. Sai yayi fuska yadinga janta da hira Momy dai Murmushi tayi tace aranta nakusa baka matarka my son barmin wani kwana kwana Bayan kwana biyar Sanda HAMEEDA takai kwana biyar Sannan tafara sakewa da Momy kamar da Momyn na kallansu duk da HAMEEDAN bata shigowa saita tabbatar da FAWAS yabar gidan Sannan xatayi part 'din Momyn tagaisheta FAWAS ko danne xuciyarsa kawai yakeyi danba yanda xaiyi KHAMIS ko yasami XEE yanda yakeso sai kwasar amarci yakeyi abinsa Yana wani qara haske sheqi daga shi 'din har ita RAMADAN ko kallan Aunty kawai yakeyi yana addu'a Allah ya nuna masa ranar da xata xama mata agaresa Sai wani killaceta yakeyi Sam bayasan yaji tace xata waje kaxa Haka ranar takallesa afusace Tace wai me yasa kake takuramin ne haka Yace Auntyna nima ban san dalilina na takura miki bah tajah tsaki Tace kabarni nasha iska pls Yace baxan barki bah Auntyna..... Yau take laha'di Bayan sunkaima 'Yan matansu xiyara Su biyu Suna Hanyar dawowane wayar FAWAS tafara ringing Da sauri ya 'dauka Ganin momyn shice Yace yes mum Tace kaxo gida yanxu ina nemanka. Yace ganinan toh Dake XEE tama KHAMIS kamun kaxar kuka Sam Mantawa yayi da wasu 'Yan matansa😆 Sai yabar RAMADAN da FAWAS sunata fama Dan haka yanxuma Su biyu ne suka fitta RAMADAN Yace sai kayi sauri ka saukeni da alama yau ango kake FAWAS Yace kai share banji hakan ajikina bah RAMADAN yayi Murmushi Yace idan hakan ta kasance ka 'daukar min alqawarin xaka jajirce har Allah yasa kasamar mana baby acikin wannan daran FAWAS yayi dariya Yace idan har hakan takasance nayi maka alqawarin wannan sallar da xamuyi xan roqi Allah yasa nasamu baby acikin daran RAMADAN yafitta daga motar yana cewa toh ina maka fatan alkairi Yace nagode Sosai 'dan uwa... RAMADAN ya qarayin Murmushi Yace Wlhi kayi guxurin kaxar cin amarcin naka dan da gaske naji ajikina Toh FAWAS Yace mai yana dariya Gun Auntyn nashi RAMADAN yanufah da rikici dan yau iskancin nasa ya motsa Sosai yakesan ya kalle bakinta da tsokanarta Saidai kash ya sameta afalo tana bacci Ayan Kakah Tace mai wai kanta ne mai mata ciwo tasha magani shine tasamu bacci Yace Allah ya bata lafiya.... Aiko Momy nasiha tayima FAWAS Sosai akan Aure Daga bisani Tace yaje ga Matarsa Allah yayi mishi albarka Da murna ya kwantar da kansa kan cinyar Momyn nasa Yace Amiien Momyna Bacci Sosai yasami HAMEEDA tanayi cikin kwanciyar hankali Qamshi ne yake tashi ajikinta me sanyi sanyi Ya xubama rigar da tasaka ido dan tayi mishi kyau Sosai Wanka yaje yayi da 'dauro Alwala Yasaka kayan bacci Sannan ya haye gadan dayi mata cakulkulu Ai da dariya Tatashi tana xare ido😂 Yace tashi mana YAYATA Tace meya kawoka Yace hukuntaki Taqara waro ido ashagwa6e Tace bana San hukuncinka Wlhi Yace naji tashi kiyo Alwala muyi Sallah Tace ainayi Ya jefah mata wani kallo Yace wannan tagodiya ga Allah xamuyi Tace toh Yana kallo tayo Alwala ya tashi sukayi sallar yayi mata addu'a Sosai da tambayarta yanda take tsarki Tagayamai Komai anutse Duk yanda FAWAS yaso da HAMEEDA taci kaxa Samqi tayi Acewarta in bataci kaxar bah ai baxai kusanceta bah.😀 Daqar dai ya lalla6ata tasha madara Daga nan yafara burkitata Ita dai batayi yunqurin hanashi ba. Sanda taji Maza😳 Sannan tasamai kuka wiwi Yana mata ihu tana kuka Daqar tasamu kanta Bayan uwar wiyar da tasha agunsan Tana kuka yana bata hakuri da temaka mata kintsa kanta.... Sosai ya rungumeta kamar wani xai kwacemai ita yana wani lalla6a kamar kwai Tanajinsa talangwa6e mai tana kuma yima Momy addu'ar Allah yasaka mata da alkairi Washe gari haka FAWAS yadinga nan nan da ita cikin so da qauna Da wayowayo sanda ya qara jin da'dinsa da ita. Nan tafara jin 'dan tsoransa ka'dan Kallo 'daya xaka mishi kasan yana cikin tsananin farin ciki Dadyn shi ya kalli Momy Yace yau banga my son bah Tace hmm Kasan saiyau nasakar mai Mara Yace ban gane ba 'dan ban haske in fahimceki Tagyara xama Tace ina tunanin yaudai ya girmah Dady yayi Murmushi Yace na dauka ya kwan biyu da girma ai Tace aa Nan dai ta'dan bashi labari Ka'dan suka rufe hirar da addu'ar Allah yabasu jikoki na gari Dariya KHAMIS da RAMADAN sukayima FAWAS sukace Alhamdulillah mun tayaka murnah Yace Allah abin godiya nagode yanxu Saura kai. RAMADAN yayi Murmushi Yace nima gani akan hanya ai 👯👯👯👯..... ____________________ Gida ne mai kyau Wanda ya amsa sunansa [7:27PM, 09/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: Gashi qarami sai wadatar fili.. Babban falo ne sai kitchen da toilet da dining da wasu 2 bet room a falan Sama kuma 2 bet room ne na mata da miji sai qayataccen falo da ke6antaccen wajan hutawan masoyan da suke shirin mallakan gidan Idan kafito harabar gidan babbar barandace gefe guda wacce xata iya 'daukar motoci uku batare da takura bah Idan kuma kakalli 6angaranka na hagu qaramin ciki da falone ta toilet aka fittar dan xaman wanda yaxoma masoyan xuwan xuwan baxata Idan kakalli Arewa kuma kaga dan 'dakin me gadi ne Bishiyoyi uku ne agidan suke bada ni'imantacciyar iska me da'din busowa RAMADAN ya kalli Dadynsa Yace gashi qaramin gida sai dai yaxo da kyau kuma tsarin ya burgeni Dadyn nashi yayi Murmushi Yace toh my son anan xaka xauna kai da Matarka. Kan kayi tunanin fitar da naka tsarin gidan RAMADAN yayi Murmushi Yace nagode Dadyna Amman wannan ciki da falan daka ke6ance shi fah Yace kakar ka tawajan momynka CE xataxo tayaku xama Yayi Murmushi Yace Innah Yalwa kenan ko Yace eh ita Yace naji Sosai Haka suka fitoh daga gidan sunama megadin sallama. RAMADAN da yake tuqa Dadyn nasa Yace kaga Dady tunda sauran sati 'daya da kwanaki bikin xanso inje inga junior kafin lokacin Dady Yace balefi sai kuje da Momynka... kufara shiri tun yau gobe jibi saiku 'daga Da murna RAMADAN Yace tnx my Dad Amma fah banaso kagayama junior xuwanmu dan inaso in masa baxata Yace balefi Ahaka suka dawo gida Suna hira cikin jin da'di Sosai A daran RAMADAN yake gayama SAILUBAH xaije kaima 'dan uwan nasa xiraya tata6e baki Tace daka barsa dan Wlhi baqaramin kewarka Xanyi bah Yakama fuskarta Yace Karki damu Auntyna Bayan kwana uku kawai Xanyi Cikin shagwa6a Tace nidai..... Ya katseta dacewa kedai Mene Tace kayi kwana biyu Tace angama Auntyna ko kwana 'daya kikace haka Xanyi fatana dai ki kulamin da kanki Tamai kiss agoshi Tace kaima kakula min danaka kan Yayi Murmushi da cewa Kullun a kula miki da kaina nake Washe gari Dady yagama shirya musu Komai RAMADAN Sosai ya hango damuwa a idan mutanan nasa KHAMIS da FAWAS Ya dafasu Yace kwana biyu fah Xanyi suka toh Allah kaiku lpy ya dawo daku lpy Yace AmEEn ya Allah Haka Washe gari har kuka sanda SAILUBAH tamai. Daqar dai ya lallasheta.... Suka samu suka cilla qasar England Dama da gidan da Dadyn nasu yake sauka Bayan sun huta RAMADAN yayi wanka Khairat na bacci Yace mah Momy bara naje na rigaki ganinsa Tace hhmm aini sai gobema xan gansa Yace nikam natafi gashi khairat na bacci Tace ka tasheta mana Yace no bartama kawai Haka yaje ga 'dan uwan basa Junior najin da'dinsa da shakira Senior RAMADAN ya shigo falan Baiga kowa ba Dan haka sai yayi bet room 'din yana fa'din 'dan Uwa nahh Karab suka ha'da ido. Senior RAMADAN ya runtse idansa innalillahi Yace da saurin ficcewa daga bet room 'din Junior ya rikice da ganin 'dan uwan nasa dan haka da sauri yabar harkar tashi da Shakira wacce tasaki baki tana kallan junior Tace dama Ku twice ne Yace eh shine Babba pls kiyi sauri kibar nan yanxu Yafa'da lokacin da yake xuwa jallabiya Ahankali ya fitto falan yana cewa am so sorry brother Senior RAMADAN ya gallamai harara kan yayi magana Shakira tafitoh Da sauri junior Yace Wlhi brother nadenayi kwana biyu itace taxo gareni 'daxo gata ka tambayeta Shakira xatayi magana dan fudda kanta. Aiko junior yabata harara da cigaba da cewa kok'arya na miki Tace aa da ficcewa tana dariya dan bata ta6a ganin rikicewar junior irin na yau bah yau Junior yamarairaice mah Senior waishi ala dole saiya yarda dashi Senior RAMADAN yayi Murmushi Yace wai na tambayeka ne... Cikin sanyi junior ya girgixa masa kai alamar aa Yace ya isa haka.... Dan haka bani rungumah inji 'duminka kafin in hukuntaka... Da sauri junior ya rungumeshi sukayi dariya cikin qaunar juna Bayan sun gama murnar ganin junannasu ne senior ya hauyima junior wa'axi me ratsa jiki Yana nunan mishi illar xina da abinda take haifarwa Sosai jikin junior yayi sanyi ya 'daukarma 'dan uwan nasa alqawarin xaiyi qoqari wajan ganin ya dena aikatata Senior Yace kadena kawai. Junior yayi Murmushi Yace nadena brother Insha Allah Sosai suka xanta da junan nasu Kiran Momy RAMADAN yayi Yace mata xai kwana da 'dan uwansa kawai Tace ba lefi Sosai suke shan hira junior yayi Murmushi Yace yanxu fah Saura kwanaki kaxama Ango ko Senior Yace kana mamaki ko Yace kwarai kuwa Yace toh kadena mamakin dan ina tabbatar maka Saidai kaxo ka sameni da babyn ka Junior ya qarayin Murmushi Yace idan hakan ta kasance xanfi kowa farin ciki Yace xata kasance ...... Karo na farko kenan da junior ya fara yin sallar dare Dan senior tashinsa yayi akan sai yayi Baiyi musu ba ko yayi Washe gari da farin ciki ya tashi. Saiya jishi cikin wani shauqi da jin da'di (Toh sauqin lafuna ta kamashi) Yace brother muje gun Momyn kawai basai munsata wahala bah Senior Yace kuma fah Hakan sukayo gun Momyn wacce take shirin xuwa gunsu Tayi Murmushi Tace ina niyar xuwa kuna tawowa Junior Yace nayi farin ciki da xuwanku Momy. Tace muma haka SADEEQ ya karatu Yace lpy lau Momy ina Khairat tawa....... Da gudu Khairat tafitoh daga bet room tana cewa Ya junior nah Cak tatsaya tana kallansu Momy Tace yana tambayarki kina futuwa Tace Momy gaya min wanene aciki Momy tayi Murmushi Tace ki gano shi da kanki dan baxan nuna miki shi bah Murmushi junior yayi ya ware hannunsa Yace tawo my baby Aiko da gudu taje ta rungumeshi tana dariya winin ranar haka junior yata yawo da senior RAMADAN Yana nuna masa gurare da dama Hakama Washe gari har da Momy suka fitta Sai dare suka dawo Tun adaran Senior RAMADAN ya hau shiri dan tafiya gobe Ya kira Dadyn nasa dan ya gaya masa Saidai bai 'dauki wayan bah Yace Momy bai 'dauka bah Tace qila yana masallaci ne Ni daka bari sai jibi ma tawo gabaki 'daya kaga sai kaxa6ar mata wasu kayan lefan..... Senior yayi Murmushi Yace no Momy basai na xa6a mata ba. Aikema kinsan kayan datafi so Junior Yace wai LUUVAH..... Momy Tace eh Senior ya gallamai harara Yace watoh LUUVAH kai tsaye Junior yayi dariya Yace toh kayi hakuri Aunty LUUVAH.... Momy tayi dariya Tace ai kaikam ka shiga uku tunda kaxo a qani Yace aikowa kam Momy Wayar senior tayi qara ya 'dauka da sauri ganin Dadyn nasa ne Yace gabe ina tafe Dady kaxo ka'daukeni tara xamu taso Yace toh my son Allah ya dawo min dakai lafiya bani junior najishi Yace AmEEn da miqama junior wayan Bayan sun gamah wayan ne junior Yace pls mana brother kabari kutafi da Momy mana Senior ya waro ido Yace rufamin asiri dan kuka wiwi Auntyna tasa min 'daxu😳 Yace to saime Yace sai in rasa nutsuwata Shuru junior yayi ya tashi dan ficcewa daga 'dakin yana turo baki.... Da sauri senior yasha gabansa yana cewa toh kayi hakuri mana 'dan uwana kafahimceni bana San tashin hankalinta Junior yajah tsaki cikin wani hali Yace Wlhi brother kadena biyemah duk abinda takeso saboda wata ranah Yace toh naji kayi hakuri Yace ya zanyi dakai kabari mace ta shanyeka Rungumarsa Senior yayi yana Murmushi Cikin ra'da Yace baka San sO bah Shima cikin ra'dan Yace hmmm abar kaxa acikin gashinta dai brother Yace na barta....... Momy Tace Allah ya kyauta Da sauri senior ya kalleta dan shi Sam mantawa yayi tana gun Washe gari da misalin qarfe tara ko haka RAMADAN ya bar 'dan uwan nasa kamar yanda ya sameshi yayo qasarmu mai da'di Lokacin da jirginsu ya sauka yana fitowa ko yaga Dadyn nasa ya rungumesa suka tayo gida Cikin farin ciki Dady ya kallesa Yace nayi kewarka my son 'dan kwana biyun nan Yace Wlhi nima Dady Sanda yayi wanka yaci abinci Sannan. Ya kira FAWAS da KHAMIS ya gaya musu dawowar tashi Aiko haka sukabar abinda suke sukaxo gareshi Sunyi murna Sosai da dawowarsa FAWAS Yace Allah rashinka kusa samu RAMADAN matsala ne KHAMIS Yace Wlhi kuwa. Murmushi RAMADAN yayi Yace toh mutuwa dai nanan.. FAWAS Yace tare xata 'daukemu ai Yace toh Allah yasa KHAMIS Yace ya kaga Aunty LUUVAH RAMADAN Yace ai batasan na dawoba Yanxu dai nakesan xuwa gareta in bata mamaki KHAMIS Yace inajinta 'daxo da Aunty XEE tana cewa rashinka kusa da ita maseefa ne Tashi RAMADAN yayi yana cewa barama inje gareta yanxu SAILUBAH tana kwance sai tunanin Qanin nata takeyi. Dan kwana biyun nan da tayi bata sakashi a idanta bah duk saita nemi rasa nutsuwarta. Shiyasa 'daxomah tasamai kuka...... Jin anshafi gefan fuskarta ne yasa tadawo daga tunanin nata ha'de da waro ido Yace Auntyna nadawo dena tunaninah Da murna tatashi Tace shine kawani cemin sai gobe Yace yaxanyi dake Auntyna Kinsan bana San tashin hankalinki. Kiss tayi masa agoshi Tace Wlhi bana San kayi nisa dani Yace baxan qara nisa dake bah. Dan ban manta kukan da kikasamin 'daxo ba........... Kwanan Momy biyu tadawo da ha'dad'dun kayan lefan SAILUBAH... Sosai SAILUBAH ta tsure da ganin kayan taje tasaka RAMADAN agaba Tace Kasan ba da'dewa xamuyi bah Amma kabari Momy taha'do wannan uban lefan😳 Yace aiba damuwa my Aunty kan murabu basai kidinga min ado dasu bah Cikin marairai cewa Tace nifah nafara tsorata fah 😳 dan jikina yana bani kamar Auren xai xama ba yanda muka tsara bah😳 RAMADAN yayi wani shegen Murmushi da wurga mata wani kallo Wanda yasan yamata mugun shiga Yace hmm Aunty kenan Karfah wani abu yasa tunaninki ya samu tangar'da Tace nidai.... Ya katseta da cewa Aunty Tace RAMADAN Yace muje in rakaki Ki kwanta kiyi bacci kawai Tace da tsakar ranan nan Yace toh ai kina buqata ne Tace toh aa Yace toh mucanja hira Tace toh wacce Yace ta soyayya Ta harareshi Tace ban iya bah Yace xan koya miki Tashi tayi taficce daga 'dakin. Yabi bayanta da kallo....... _____________________ Ina gwanin wani ga nawa 😀👈🏻 Yau SAILUBAH tayi walimar Auranta Sosai taga jama'a dan ita'din me kirkice kamar yanda kuka sani kowa nata ne musamman Wanda baidashi xata jawoshi jikinta dan tabashi abin da Allah ya hore mata Washe gari dukkaninsu tashi sukayi da wani ni'imantaccen farin ciki sakama kwan *'daura Auran MUH'MD RAMADAN da FATEEMAH SAILUBAH da akayi* Tunda aka 'daura gaban SAILUBAH ya tsinke ya fa'da Takwantar da kanta kan cinyar XEE Tace naji wani XEE kema kinji irin shi lokacin naki Tace Sosai mah HAMEEDA wacce RAMADAN ya matsamah FAWAS saiya kawota takalli SAILUBAH Tace Aunty kice Alhamdulillah xakiji sanyi SAILUBAH tayi Murmushi Tace toh HAMEEDA Alhamdulillah XEE tayi dariya Tace masha Allah Kuwa dariya yayi agun Ga RAMADAN ko ana 'daurawa bayan manya sun gamah sukamah Auran albarka xamewa yayi ya shige gida yaje yayi alwa'la yayi Sallah raka'a biyu. Ya 'daga hannunsa samah ya fara addu'a kamar haka......... Ya Allah me biyamin buqatuna Ya masanin farkwan rayuwata ka kyauta qarshena Nayi kamun qafah gareka shugabanmu Annabi Muhammadu gani da ququn barana kasoni Ya kaliqina Kasan nufina ka amsa roqona Ka burkitar min da matata a sOna ka hanata yimin jayayya akan komai Ina godiya gareka daka mallakamin masoyiyata Ina roqanka daka bani xuri'a agareta 'daiyiba kamila wacce babu hallaka acikinta Allah ka kyauta farkwanmu ka kyautata qarshenmu ka hana xuciyarmu raya mana aikata sa6onka..... Yana kaiwa nan ya shafah ganin FAWAS da KHAMIS sun shigo 'dakin suka dafashi atare suka CE toh Ya sayyadi Allah yayi muna maka fatan samun baby cikin wannan ranah Yayi Murmushi da cewa nagode FAWAS Yace Aure me da'di. RAMADAN Yace toh ka qara mana FAWAS ya waro ido Yace ina ai ta'iya dani saidai ko KHAMIS..... Da sauri KHAMIS Yace aa Wlhi RAMADAN yayi Murmushi Yace har da rantsewa Yace hmm baka San Aunty XEE bane..... Dare nayi Kakah takira Momy tayima SAILUBAH nasihah Sosai Haka Abbanta mah yayi mata. ya qara da cewa karkiga mijinki qaramin Yaro kinemi raina masa hankali Wlhi naji wata matsala daga gareki kin kawo masa banyafe miki bah Gaban SAILUBAH ya fa'di rasss Nan taqara volume 'din kukanta Ahaka aka kinkimeta aka kaita gidanta da qafar damah XEE na gefanta tana tausarta akan tadena kukan haka Tace Wlhi XEE jikina yayi sanyi karfa RAMADAN ya kasance cikakken miji agareni XEE tayi Murmushi dariya fam cikin ranta Tace ai yarigada ya xama cikakken miji agareki Saidai nasan baxai kawo miki matsala ba. Tunda bayasan abinda baki so Ina tabbatar miki wata biyar 'dinku nayi xai rabu dake Jin kalaman nan na XEE shiyasa hankalin SAILUBAH ya kwanta ka'dan..... Wayan XEE tafara ringing tana dubawa taga mijin nata ne ta'dauka Yace yau xan hukuntaki da yawa Tunda kika shareni tun safe Tace afuwa my Luv Yace minti 'daya nabaki kifitoh mutafi Tace toh ganinan mah. Yace kufitoh tare da HAMEEDA dan FAWAS yanemeta awaya shuru XEE tayi Murmushi Tace tana can falo tana hira..... Da sauri FAWAS ya kar6i wayan Yace pls Aunty ki tasota agaba yanxu dan bata gajiya da hira XEE Tace toh😀 Haka SAILUBAH na gani kowa ya Washe ya barta ita ka'dai a part 'dinta Amma tanajin motsin innah Yalwa.... RAMADAN ko yana can kofar gidan nasa sanda ya tabbatar da tafiyan kowa Sannan ya kira junior yana bashi labarin Komai Murmushin yaqe junior yayi Wanda ake cewa kafi kuka ciwo Yace toh brother ka shige gidan ka kulle da addu'a Sannan banaso ka tausaya mata kayi qoqarin samarmin baby.... Yace Insha Allah 'dan Uwa na Bayan sungama hirar tasu ne junior yaci kukansa yatashi yafara lafula na RAMADAN akan Allah yayaye mishi soyayyar SAILUBAH Sosai yasami nutsuwa sosai Amma bawai dan San nata ya ragu mai ba😰 Am so sorry my junior RAMADAN😰 RAMADAN na kulle gidan yaje ya gaida Innah Yalwa Tace Allah ya albarkaci Auran nan naka RAMADAN Yace AmEEn Innata😀 Ahankali ya tura 'kofar bet room 'din nata daidai da lokacin data fitoh daga wanka daga ita sai tawul..... Ta waro ido waje👀 arikice tafara neman babban abinda xata suturce kanta dashi Shiko sake baki yayi yana wani yarfe hannu Yace LA LA LA LA😧 Aunty...... Dama haka cinyoyinki suke da kyau😊 Kallesu 'yan mulu mulu dasu Cikin maseefa Tace kafita kafita kafita manah Ina.... Ai RAMADAN yaso iskanci😂 Saiya fara nufuta yana wani kallanta lungu da saqo sosai Aiko ganin haka ya tayi saurin hayewa gado tajah bargo ta lullu6e jikinta tana auna mishi wata muguwar harara Yayi Murmushi ya haye gadan Yace Auntyna baxaki saka Kaya bane Ta hararesa Ya share da cigaba da cewa Aunty haka nonon.ki suke manya manya.... SAILUBAH tawaro ido 😳 cikin matsalancin kunya kamar xatayi kuka Tace dan Allah dan Annabi ka fitta plssss Yace xan fitta Auntyna Amma saikin bari na shafah miki mai kinga na qara ganin cinyoyinki da nonan........ Bata bari ya qarasa ba ta jefashi da filo tana cewa Ashe dama kai 'dan iska ne..... Jin abin da tace yasa RAMADAN yin Murmushi ya matso kusa da ita Sosai xai yaye bargwan ta riqe gam idanta yaciko da kwalla Tace RAMADAN Yace wlhi Auntyna saina gani tunda kika cemin 'dan iska Ba abinda xai hanani ganinsu kuma har in ta6asu in nuna miki iskancin nawa ........ Ai dajin haka tasamai kuka tana qara qamqame jikinta dan ita tunda aka 'daura Auran nata dashi tashiga shakka akansa Shuru yayi yana kallanta dan kuka take tsakaninta da Allah Yace toh kimin shuru inba so kike in ma'kureki ba Shuru SAILUBAH tayi tana kallansa Ya sauka daga gadan yana cigaba da cewa tashi muyi sallar godiya ga Allah daya nunamin ranar dana mallakeki matsayin matata Tace munyi haka dakai ne Ko xaman Aure xamuyi. Yace oh na manta ashefah xaman makoki xamuyi na wata biyar ko Tace makoki kuma Yace eh mana tunda ni baxaki 'dauke matsayin miji bah kinaso mucigaba da rayuwarmu kamar yanda muka saba na tsawan wata biyar ko.... Da sauri ta 'daga mishi tana cewa eh mana🙂 RAMADAN ya harareta Yace toh baxan iya wannan xaman bah SAILUBAH tawaro ido xata fashe da kuka yayi saurin katseta da cewa dakata fah malama Dama ai abaya Nace miki ina da shara'do'di uku kitsaya kijini kikaqi tsayàwa kintuna SAILUBAH tayi shuru. Can Tace eh natuna Yace Yauwa toh bara in gaya miki yanxu Nafarko dole tare xamu dinga kwana Na biyu kamar yanda kika Sabah dole kidinga dafamin abinci kidinga min ladabin da mata take yima mijinta Na uku shine Xanyi 'ko'kari wajan rokwan Allah yabani axxiqin baby....... Ma'ana in miki ciki acikin wata biyar..... Kinga daga lokacin sai murabu kije gida Ki haifamin babyna....... Wiwi SAILUBAH tasake mishi kuka tana cewa Wlhi baxan yarda da wannan labarin qanxan kuregen naka ba Ni sa'arkace da xakamin ciki kuma ai bah akan haka Nace ka Aureni ba....... Ko mawa gadan RAMADAN yayi da qarfin tsiya yayaye bargwan jikin nata saita kasance daga ita sai tawul 'dinta Aiko ya matseta yakai bakinshi cikin nata yana aika mata da wani shu'umin kiss. Duk yanda SAILUBAH taso kwatan kanta hakan kasa faruwa tayi. Sannu ahankali yakai hanushi girjinta ya warware tawul 'din yafara sarrafah girjinta Ji SAILUBAH tayi kamar xata sume. Takasa hanashi haka ya 'dau lokaci yana wasa da budirinsa da breast 'din Sanda taji sunfara mata xafi Sannan taqara volume 'din kukanta Iya rikicewa RAMADAN ya rikicemah Auntyn tasa Ganin hakàn ne yasashi kallanta ahankali idanshi jajir Yace Aunty kiyi hakuri baxan iya barinki yau ba Na umarceki daki tashi kiyi Alwala muyi Sallah kafin Komai ya wakana Ni yanxu mijinki ne Auntyna baxan iya jure waccan rayuwar da kikesan muyi bah........ Yana fa'din hakan yafara janta har sanda tasauka daga gadan ... Ba musu Alwala ta 'dauro tasaka kaya sukayi Sallah raka'a biyu tana mamakin tsoran daya kamata akansa yanxu. Har yatasa yimishi musu Sosai ya dafah kanta yayi mata addu'a. Ya kalleta Yace Aunty ya kikeyin wankan Sarki da Sallah Ananne fah tagallamai harara Cikin raini Tace ban sani ba Ya matso kusa da ita yana Murmushi tacikin kunnanta ya ra'da mata kusai naqara shan breast 'dina tukunna sai kigaya min Kunya da takaici suka cika xuciyar SAILUBAH ba shiri tafara bayani ganin yafara qoqarin nemansu Yayi Murmushi Yace naji Komai my Aunty dai dai kikeyin komai Allah narni dake Kaxa da nadara ya dinga bata tanaci Ashagwa6e yana Murmushi Sanda ta'kushi yace bara yaje yayi wanka da sauri Tace mai toh. Yana fitta ta kulle 'kofar Tasaka kayan bacci da fesa jikinta da turare takwanta tana tuna Qanin nata..... RAMADAN Murmushi yayi dan yaji lokacin data kulle 'kofar dan haka bai takura mata bah. Yana wanka ya kwanta abinsa yana tuno breast 'dinta yana lumshe ido Da Asuba Bayan ya dawo daga masallacin unguwar ya mul'da kofar 'dakin nata Lokacin ta'idar da laximi kenan dan haka tabu'de mishi Yana shigowa ya rungumeta yana cewa ina kwana Auntyna ni 'daya☝🏻 Ta fara qoqarin kwatan kanta tana cewa lafiya sakarni mana Yace aa. Tace dan Allah Yasaketa yana cewa kika qara kullemin 'kofa Wlhi saina hukuntaki Ta harareshi Tace aikowa da 'dakinsa meye saika shigomin nawa Yace xan gaya ki da Abba Wlhi ince kina kullemin 'kofa dan karki bani hak'kina na Aure SAILUBAH ta waro ido Dan tuna kashedin da Abban nata yayi mata Aiko saiga hawaye Tace yanxu sai ka iya gaya masa haka Yace eh mana Auntyna.😀 dan yanxu naxama Mara kunya tunda naga breast 'dinki kuma har nasha kinga ai kunyata ragaggiyace....... Tura shi falo tayi ta rufe kofarta tana mamakin damah RAMADAN 'dinta haka yake Qarfe Tara tayi wanka tasaka wata riga da siket ta atamfah tsinkin ya matseta Sosai ga Komai nata ya bayyana Tafitoh falan nata tana tsaftace shi tana addu'ar Allah yasa karya fitoh har tagama...... Jitayi tayi ana kwankwasa kofar tasu tana bu'dewa taga direban Momyn RAMADAN ne 'dinne da abinci Ta kar6a da fara'a yana gaisheta Tace ka kaima Innah Yalwa nata Yace eh Tace mah ingayama Momyn gobe karta aiko ita xata muku SAILUBAH tayi Murmushi Tace xandai mana ina ita ina wani yin abinci kagaishe min da Momyn kawai Yace toh sai anjima Tace mu yini lpy Taje tajera Komai a dining tana juyowa suka ha'da ido da 'dan Qanin nata Yayi wani qif qif da ido yana kallanta Sosai yayi mata kyau cikin shigarsa ta qananan Kaya Tashige kitchen dan 'dauko cup Aiko biyota yayi yana cewa Aunty baki ganni bane..... Jikake fasss ya bige wani glass cup ya fa'di ya fashe. SAILUBAH tabi cup 'din da kallo.... Yace Aunty kiyi hakuri baxan qara bah Yanda yayi maganar a'dan tsorace shiya bata dariya harta murmusa Tace toh naji jeka dining ka jirani Yace aa bara in tayaki kwashewa Tace pls manah 'dan Qanina banaso kasha wahalar aikin dabai dace da kai bane Ya kalli Brest 'dinta Yace toh kiyi sauri nabaki second talatin Tace toh. Yafitta yana waiganta Sanda takwashe tsaf tana niyar fitowa saijinta tayi rungume ajikinsa kansa bisa qirjinta Tace yaushe kakigo har kaban tsoro Yace yanxu Aunty Tace toh muje 'Dago da kansa yayi ahankali ya kalleta Yace Aunty I Luv u Tace me 2 . Ya 'dan marairaice ka'dan Yace Aunty xaki haifamin yara da yawa Tayi saurin girgixa mai kai alamar aa Yace Aunty toh meyasa Tace katsaya a Qanina dan Allah Yace Aunty nidai baxan tsaya awannan matsayin bah yanxu Pls kidawo cikin nutsuwarki Aunty Na'dau shekaro masu yawa ina famah da maseefar sonki Kigane wane irin so nake miki manah Aunty.... Tace toh wane iri kake min RAMADAN.... Yace irin na ma'Aurata Aunty... SAILUBAH ta waro ido waje😳 Tace tun yaushe hakan tafaru RAMADAN Kar6ar cup 'din hannunta yayi ya ajiye gefe ya qara rungumaita idanshi cikin nata Yace nima ban san lokacin bah. Amma nasan na ibu shekaru masu yawa Auntyna... Hawaye ya xuboma SAILUBAH Tace Amma kacuceni RAMADAN kana nufin burina baxai cika ba kenan. Ya kama fuskarta da hannunsa biyu ya fara tsotsar bakinta cikin wani yanayi na nutsuwa yanayi tana biye masa.... Sosai ya fara burkitata. Can ta fara qoqarin kwacen kanta dan ganin ya dawo kan breast 'dinta Tace kabarni haka RAMADAN yaqi kulata sai tasamai kuka Awale ya barta.... Aiko da gudu tabar kitchen tayi bedroom 'dinta ta fa'da gado tana kuka qasa qasa Da sauri ya bita ya haye gadan ya rabata da rigarta arikice ya hau tsotsarta tana kuka yana sauke ajiyar xuciya daci gaba da budurinsa Sanda yaga kukan nata yayi yawa ya barta Amma tana maqale ajikinsa Sosai ta sake mai jikinta ya gyara mata kwanciya Yana shafa bayanta har bacci yayi Awan gaba da ita daga bisani shima baccin ya 'daukesa tare da mafarkan junansu Basu tashi farkawa bah sai gab axahar wannan mah yunwace ta tatashesu badan sungaji dajin 'dimin junansu bah Itace tafara tashi ta xubama Qanin nata ido tana tunani barkatai akansa.... Kamar yasani ya bu'de idansa ahankali ya sauka cikin nata Yace Aunty kinyarda inyi miki ciki in sami yara masu albarka agareki Ta 'dagamai kai da cewa na da'da'de da sanin Kaine farin cikina RAMADAN. xuciyata Kullun so take tadinga Kasan cewa da kai. Nima ina maka irin San da kakemin. Ya lumshe ido ahankali ya bu'de Yace Aunty kiss me Aiko ba musu takai bakinta cikin nasa tana tsotsa ahankali ahankali. bai tayata bah Amma yana jin da'di Sosai Sanda tayimai San ranta ya fara wasa da breast dinta tace aranta aifah sun shiga uku Daqar ta lalla6ashi ya barta dan tana tsoran karya xarce. Haka takaisa har toilet 'dinsa itama tayi nata dan qarayin wanka Tare suka Sallah Suka je suka gaida Innah Yalwa tabasu abincinsu na ranah da tayi SAILUBAH Tace na safenma bamuci bah Innah Tace meyasa Tayi shuru RAMADAN Yace yanxu fah muka tashi Innah Kunya takama SAILUBAH da sauri Tace wasa yakeyi innah tun 'daxu muka tashi Innah tayi Murmushi kawai Suna dining tana bashi abincin yana xuba mata shagwa6a da ta6ara iri iri dan xaune yake kan cinyarta saiya ta6a nan ajikinta ya ta6a can Duk yabi ya isheta Tace wai yaushe kaxama haka ne RAMADAN Yace jiya Auntyna Xatayi magana ya shagwa6e mata kamar xaiyi kuka Yace Aunty yau Xan xama Ango ko. Tace aa Yace dan Allah mana Tace mexaka iya yi min Qanina Yayi Murmushi Yace abubuwa da yawa Aunty. Tace kai 'din Ya gutsiri kwai yasaka mata abaki Yace eh manah . Tace toh naji Ya kwantoh da Kansa kafa'darta cikin sanyi Yace Xaki barni in girma yau ko Tace xandai 6areka aleda Yayi dariya Yace kodai ni in 6areki aledar ba Tace xamu gani Yace Allah ya kaimu daran Wlhi kika fara min kuka saina cinye bakin kukan Ta harareshi Tace tashimin daga kan cinya Yace inna tashi na xauna akan tawa Tace akujera Yace aa nidai kibarni inna gamah jin 'diminki na tashi. Ya fa'di hakan da qara qanqameta cikin sO da qauna Dake ya gyara tunaninta akan san shi harta ankare tabashi ha'din kai Yinin ranar nan haka suka dinga nunama junansu sOyayya taban mamaki Dare nayi daya fara harka da ita kuka tasamai dan abin yaxo mata a baxata da tsoro da kuma mamaki da al'ajabi gami da tunani Tana kuka yana yimata ihu qasa qasa tare da wani maseefar sonta da yake kamashi. Ashe sumewa tayi jin shurunta da yayi... Bai tsaida buqatarsa bah. Sanda yasamu cikakkiyar nutsuwa sannan ya kaita toilet anutse ya sata cikin ruwa Da kuka ta farfa'do Ya dinga lallashinta harta tsaftace kanta Ya canja xanin gadan taxo takwanta Ya koma yayo Alwala ya dinga lafula yana godema Allah daya mallaka masa Auntyn tasa matsayin mata Sosai ya rungumeta Yana gaya mata kalmomin qauna Shuru tamasa tana tunanin Ashe ba'a raina na miji Komai qanqantarsa Gashi RAMADAN dai data raina saiya sumar da ita Washe gari taga sO agunsa Amma duk da hakan baibar mata shagwa6a bah Tun jiya take neman wayanta Amma shuru bata ganta bah Nanko RAMADAN ne ya 'dauke ya 6oye acewarshi saiya gama cin amarcinsa xai bata wayan sayi gwulmarsun dakyau ita da Aunty XEE Yanxu ko so yake yagama 6ata mata tunaninta da soyayyarsa dan ko tashi wayan mah bai bu'de bah Xusu gaida Innah Yalwa ne RAMADAN ya qarema Auntyn tashi kallo Yace Auntyna... Tace Mene ne Yace tafiyarki tacanjah fah😳 Kiduba yanda kike tafiya a'dan tale😬 Duk da taji kunyar maganar tashi sharewa tayi dan tasan tabbas so yake yacire duk wata kunya tsakaninsa da ita Ta gallamai harara Tace Waye ya canjamin itace Rungumarta yayi Yace Waye ko banda Qaninki wanda kika raina Yau xan gyara miki tafiyar dakyau😀 SAILUBAH tayi narai narai da ido Tace RAMADAN mutuwa xanyi kaqara yi yau Kai mata kiss yayi yana cewa da haka xaki saba Aunty Tace nidai kabarni Yace Wlhi baxan barki bah saina gyara miki tafiyarki. KosO kike Innah Yalwa tagano ban maidake cikakkiyar mace ba. Tayi min dariya Tace toh miye Yace abin kunya ne Wlhi aganki ahaka😬 Xare kanta tayi daga gareshi ya riqe hannunta sukaje suka gaishe da Innan Ta kallesu cikin sha'awa Tace Allah ya albarkaceku Sukace AmEEn Da gangan SAILUBAH taxauna agun Innah Yalwa sunata hira RAMADAN sai kiranta yake da ido Tatashi sukoma part 'dinsu Amma taqi yarda ta gane me yake nufi Dabara Tafa'do masa Yace Auntyna naga wayarki 'daxo a Bayan kujera. Da sauri tatashi Tace yauwa bara in 'dauka Tana fitta ya bita Innah Yalwa tabishi da Murmushi irin nasu na manya Rungumarta yayi afalan ya hau shafata yana cewa Aunty breast Tace baka gajiya ne RAMADAN Ashe wayo mah kayimin. Shuru yayi mata suka xube a kijera bayan ya samu abinda yake so Tasamu kanta ne lokacin da aka kira Sallar La'asar ya fitta Sallah Akan hanyarsata dawowane kiran wayan FAWAS ya shigo mishi Yace kaxama mutum Adole aqi samunka a waya Dariya RAMADAN yayi Yace naku ai wasa ne ina baka story Saidai kaga Auntyna tana amai FAWAS ya sheqe da dariya Yace aiduk abinka narigaka saka kwannan kwan RAMADAN ya waro ido Yace kana nufin tasamu Yace inadai tunanin haka Amma xanbi diddigin Auntynmu Rahamat dan tabani haske Yana fa'din haka ya kashe wayan Kan RAMADAN yayi cikakken motsi kiran KHAMIS ya shigo Yace shurunka maseefar sOOO ne ga Aunty LUUVAH RAMADAN Yace kaidai bari abar kaxa acikin gashinta kawai KHAMIS Yace ai wannan kaxar koba'a figeta bah munsan kwanan xancan RAMADAN Yace inafah kuka sani saika ganta tana 'daukar abu daqar tana ajiyewa daqar Sannan xakusan ni'din namuku funtunqau🙅🏼 KHAMIS tajah numfashi Yace aitun yanxu jikina yayi sanyi gaskiya dole na qara xage dantse dan karku barni abaye RAMADAN ya gyara tsayuwa Yace Aure da'di gareshi abokina KHAMIS yayi dariya Yace kaga malam gayama gauro wannan danmu munda'de da sanin hakan fatana kacema Aunty LUUVAH tabu'de wayanta matata tanasan jinta tabi ta tada min da hankali wai tana tunanin ba lpy ba Nanko nasan lpy lau take. kana nan ne kana 6ata mata tunani RAMADAN yayi Murmushi Yace toh kabata hakuri banso sakar mata wayan yanxu bah Naso Suna fara magana tabata kyakkyawan labarin samun baby... KHAMIS Yace Wlhi kabi mana Aunty LUUVAH a hankaki inba haka bah xamuxo yimaka xanga xanga har cikin 'dakinka Dariya RAMADAN yayi ya kashe wayan dan yasan KHAMIS ba gajiya yake da hira bah Saidai in yana cikin damuwa Haka ya isa gidan cikin nisha'di Agun Innah Yalwa ya tarar da Auntyn tashi suna 'dan ta6a hira Yace my Aunty tashi muje in tayaki girki Innah tayi dariya Tace saidai ni inyi muku RAMADAN dan kasan ba'asa Amarya aiki Murmushi yayi da cewa toh bara inje in gaisar dasu Momy SAILUBAH tayimai kallan qasa qasa Tace toh kagaishe min dasu Angama yace da ficcewa yana waiganta Murmushi SAILUBAH tayi kawai. Da jin wani MASEEFAR SON MIJIN NATA Yanda Momy da Dady sukaga RAMADAN cikin farin ciki da annushuwa shiyasasu ganewa Lalle SAILUBAH taji da d'an nasu Cikin siyasa da dabara da wayo irin nasu na manya Dady yadinga shigarma da RAMADAN kalamai masu ratsa jiki akan yanda xai tafiyar da Auran nasa Har kunya sanda RAMADAN yaji dan sarai yagane mai Dadyn nasa yake San cewa Yace nabaka sati 'daya my son kaci amarci kanka dawo office. Saidai kawai kadinga xuwa skull Yace toh Dady Sun ha'du Su uku KHAMIS Yace gaskiya ne d'an Uwa Aunty LUUVAH tayi dakai wannan duk annushuwan da annurin da suke haske fuskarka duk na Luv ne FAWAS Yace kaji ka KHAMIS da wani xance idan bai 6ata mata tunani bah ai baxaka ganshi haka vah RAMADAN yayi Murmushi Yace kwaji dashi Lokacin daya koma gida tsaf yasami komai In banda tashin qamshi ba abinda yake tashi ako ina Tana xaune gimbiyar tasa tana kallan wani film na Rahama Sadau waishi Safeenat Ya rufe mata ido tabaya Murmushi tayi Tace bamai min haka sai mijina uban 'ya'yana Shima Murmushi yayi Yace Aunty nadawo Tace Wlcm my blood Xagowa yayi ya xauna kan cinyarta yayi mata kiss Yace Allah Aunty naxata xan dawo naganki gun Innah ne. Tace dame xai faru Yace da kuka xansa miki Kinsan 'daxo qiris ya rage na fashe miki dashi Allah ya temaken dabarar qaryar ganin wayarki tafa'domin Murmushi SAILUBAH tayi takama fuskarsa ta tsotsi bakinsa san ranta Tace ai nima na lura da hakanne shiyasa natashi da sauri Ya rungumeta yana cewa muje kimin wanka Aunty Tace aa Yace dan Allah ya kuri kinji Tace gaskiya aa dan nasan tirkeni xakayi da wannan wayan naka Sai kawani marairai cemin Nan ko a gado kai jarimi ne Wasa yafara da breast 'dinta yana cewa abin da ya dace ne ai Auntyna... Ganin xai fara yimata futuna dan taga idanshi ya fara juyawa shiyasa Tace muje toh Murmushi yayi ya tashi ganin tafa'di hakan Cikin tsoro Suna xuwa bedroom tatsaya Yace mushiga dan Wlhi baxa kiyi min wayo bah Tace wai wace irin funace dakai RAMADAN ta'ina xan farayi maka wanka. Yace ta'inda kike yima Aunty.... Yafa'di hakan yana cire kayan jikinsa Daga shi sai gajeran wando SAILUBAH tasaki baki tana kallansa Kama hannunta yayi yana cewa oh Su Aunty ba kunya kike kallam min abuna😀 In kinyi hakuri ai xan gyara miki tafiyarki anjimah ka'dan👌🏻 Kunya takama SAILUBAH kamar kasa ta tsage tanitse haka taji kuma Wlhi bata kalli abar tasa ba. Sharrine kawai irin na RAMADAN🙈 Da qer ta'iya cewa na kallah 'din nima meyasa kake kallanmin breast 'dina. Kake damunshi da futuna Yace toh ai breast 'dinane ni ka'dai☝🏻 Wannan ko kunada damar mallakarsa ku hud'u 4. Kunya ta qara kama SAILUBAH Tace nama fasa yimaka wannan 😂 Da sauri ya marairaice ya cewa Wlhi takice ke ka'dai Auntyna Dan ba wata mace da take da damar mallakar miki ita..... Kuma Allah kina yimin wankan kika ban abinci xan qara yimiki irin najiya tunda kina so....... La😳 kingani tafara tashi kut..... Yafa'di hakan da nuna mata abar Da SAILUBAH ta rintse idanta...... Xo muyi tunda tatashi.... Yaqara fa'din hakan yana janta xuwa gado Da sauri tafuzge hannunta tana cewa Wlhi kana da iskanci RAMADAN..... Tanufi hanyar futta daga 'dakin rungumarta yayi yana cewa toh kiyi hakuri kimin wankan kinji Auntyna Tace baxanyi bah Kamar xaisa mata kuka ya kafeta da ido Yace dan Allah... Tanamai yana mata surutai Tace nidai ba ruwana dan kasan bakyau magana a toilet in aka mareka xaka sani Da sauri Yace Aunty nayi shiru........ 🙂 Murmushi tayi dan ganin yanda yayi maganar a 'dan tsorace. Saita watsa mishi ruwa afuska. Da sauri ya lumshe idansa Tana ganin haka tatashi da nufin barin toilet 'din. Aiko da sauri Yace Aunty...... Ta kallesa da gallamai harara. Tace ina nagamayi maka. Ya girgixa mata kai yana wani kallanta qasaqasa. Yace nidai kidawo pls Kumawa tayi gareshi Tace toh gani.... Bugar qafarta yayi tayi taga taga xata fa'di yayi saurin jawota gareshi..... Sauke ajiyar xuciya SAILUBAH tayi Tace Wato sanda ka 6atan kwalliyata ko . Ya qara maqaleta yana cewa xanyi miki wata Wanka sukayi wankan futuna. Acewar SAILUBAH. Dan daqar ta sami akanta agunsa dan futunarsa Koda suka dawo bedroom da sauri tabar mishi nan tayi 'dakinta. Murmushi kawai RAMADAN yayi dan Sosai yake hango tsoranshi a idanta Bayan tacanja kaya xuwa wani riga da wando Sun matseta Sosai dake robane Komai nata ya baiyana. Kanta ba 'dankwali danta tubke kashinta Ta feshe jikinta da turare sai tanufi falan nasu.... Canta hangeshi tsaye gurin dining. Dako sauri yaxo ya rungumeta Yana cewa wow Auntyna kinyi kyau sosai xaki dingamin irin wannan shigar. Tace maxai hana d'an Qanina Yace toh nagode Auntyna Tace yanxu kuma sai me. Cikin marairai cewa Yace sai kiban abinci Auntyna Tana bashi yana isarta da kissing Tace Qanina Yace Aunty... Tace abinci xakaci ko futunace agabanka Yace Aunty kece kikasa wani turare me da'din qamshe Yana tafiya dani Tace toh kabari kagama ko Yace toh Aunty...... Idan Nace yanda tasha wahala jiya haka tasha yau banyi mata adalci ba Amma taji Maza Dake yana jin maseefar tausayinta Sosai yabi da ita ahankali bai bata wani wahala bah Ta wani qan qameshi Tace I Luv u Ya manna kiss Yace me 2 my Aunty Bacci sukayi baccin farin ciki mai bama masoya sha'awa Washe gari suna kitchen tana tana ha'da musu breakfast yana gefanta wai yana tayata Ta ha'dashi da firar dankali Sosai ya dage yana ferewa. Can yayanke hannun nasa........ Da sauri yayar da wuqar yana wàyyo Auntyna wayyo hannuna Arikice SAILUBAH takama hannun tana wanke mai jinin. Fa'di takeyi dama ai sanda nace kar kayi Amma kaqijina Shuru yayi mata kawai yana kallan yanda tarikice Bayan tatsayar mai da da xubar jinin ne Tace toh jeka falo na gode ahaka mah Yace aa Tace pls mana Yace. Kibarni Ba abinda xanyi kawai kallanki xan dinga yi Auntyna Tace ahakan mah ba barina xakayi bah Isata xakayi da kira Aunty kaxa Aunty kaxa pls muje in rakakah Tana gaba yana binta abaya da qarema bayan nata kallo Har dining takaishi Tace karka kuskura naqara ganin qafarka a kitchen d'ina Yayi Murmushi Yace toh Aunty amma kika da'de saina biyoki Tayi dariya da cewa nako xane ka Ya waro ido ka'dan👌🏻 Yace baxan mah biyoki bah toh😀 Tayi Murmushi da mai gwalo Tace katemaki kanka da kallan murmushi RAMADAN ya bita dashi yana godiya ga Allah daya bashi Auntyn tasa matsayin matarsa Qarayin Murmushi yayi Yafa'da tunanin gashi shi da ita tah haifamai yara goma kyawawa matan sunyo kamarta Mazan sunyo kamarshi Yana cikin tunanin nata ne yaji qamshi na bugar hancinsa Da sauri ya lumshe ido ya kuma bu'de Cikin sauri yana rarraba ido Ganin yanda tajeramai Komai na breakfast 'dib agabansa Yace wow Aunty... yaushe kika jerasu haka Tayi Murmushi Tace lokacin kana duniyar tunanin wata budurwarka. Har naje na kuma kaima Innah nata Yace Wlhi Auntyna tunaminki nakeyi Ta harareshi da fa'din nidai baxan xauna da kishiya ba. gwara kasani. Idan Wlhi kayi kuskuran yimin kishiya kaji narantse saina babbakaku 😳😳😳😳 Waro ido RAMADAN yayi cikin tsoro Yace yanxu Auntyna xaki iya 'kona ni Tace sosai mah Yace wayyo Allah Ya xanyi da Asma'u yanxu Cikin 6acin rai Tace Allah kaqara kiran sunan wata 'ya mace a gabana Wlhi sai mun samu mummunan sa6ani dakai Yace toh nadena Mai mah xai kaini yimiki kishiya Bayan kintara dukkan wani da nakeso a jikin mace Wlhi Auntyna bansan yaushe nafara sanki bah Sanki ya zamarmin tamkar wani abu ne Wanda in bashi baxan iya rayuwa ba Murmushi SAILUBAH tayi Tace ina sanka mijina. Allah yabarmu cikin qaunar juna da aminci Amiien AmEEn yace da tashi ya rungumeta Yana cigaba da fa'din toh kixauna mana Tace naqi wayan. In xauna ka 'danemin cinya ko Ahankali ya 'daga mata kai da cewa pls Aunty kibani da sauri Kinga yau inadà lectures Ta waro ido Tace shine baka gayamin tun 'daxo ba Nagaya miki yanxu Aunty Qara rungumarsa tayi Tace yaushe xan koma ni. Yace ba rana bare wata inji yara🙄 Tace haba 'dan Qanina 👌🏻 Yace Allah Auntyna Xata qara magana yayi saurin hanata tawajan kaima bakin nata cafka Taqar ta kwaci kanta ganin xai xarce Tace Allah ka xarce kuka xan samah Yace ina ankare dake ai baxan bari inkai nan gun ba Sosai ya maqale mata kan cinyarta tana bashi Suna cigaba da hirarsu irin wacce yalura tafisu Anan ya bata wayanta tayi mamaki Sosai da mai kallan tuhumah Yace Karki tambayeni dalilin da yasa na 6oye miki ita. Shuru tayi tarabu dashi dan tasan tunda yace haka bako xaice mata Komai bah Bayan tagama bashi brek 'din da lallami ta lalla6ashi yatafi 'daukar darasin nashi badan yaso bah Koda SAILUBAH tabu'de wayanta sakwannin XEE tagani Akan wai kudai tabar RAMADAN ne yanacin amarcinsa taji da'di shiyasa ta kashe wayan nata Murmushi SAILUBAH tayi Tace tab niko SAILUBAH mexance miki XEE 😰 Nayi fariya da hakan Amma ko kwana uku banyi ba ya gyaramin tunanina..... Tafa'di hakan a bayyane Daqar takira XEE Tace sister XEE tayi dariya Tace najiki shuru duk kinsa hankalina ya tashi. Taqar KHAMIS yasami kaina bayan yayi min da'din bakinsa akan kina cikin kwoshin lpy... SAILUBAH Tace hmmm kedai.bari 'Yar uwa Tace kamar ya in bari ya tone rijiyar ne 😳 Dajin Haka kunya taqara kama SAILUBAH Tace wane shi ai da wannan jiriyar Ai mai samunta sai me shekarun daya xarce nashi Dariya XEE tayi Tace shegiya Qawata kina wuta muna binki fetir Allah yakai RAMADAN matsayin Babba _ayyà kai shi matsayin. dan ya ban mamaki Sosai dayimin ba xata. tunda ya amshe budurcina dama ai nashi ne_ SAILUBAH Tafa'di hakan aranta dan tanajin kunyan tacema XEE ya haqe rijiyar😂 ```Toh bara mugani jama'a idan ciki ya kusantoh tah😀``` Amma meyasa kika kashe wayanki haka XEE tatambaya Cikin san tasani SAILUBAH Tace shiya 6oyamin Wlhi basan dalilinsa ba XEE tayi Murmushi Tace dama ya haqe ne da sai ince ga dalilinsa Amma yanxu baxance ga dalilin nasa bah...... Yau she Xaki xone pls ina san ganinki. SAILUBAH Tafa'di hakan dasan 6atar da xancan XEE Tace tab ai sai kinyi wata hu'du kafin naxo dan wani ra'ayi nawa SAILUBAH Tace miye shi ra'ayin naki Tace sai RAMADAN ya gyaramin ke Wlhi xanxo SAILUBAH tayi Murmushi Tace bangane bah Tace Xaki gane nan gaba ai Ta qarashe da dariya kana ta kashe wayan....... Murmushi SAILUBAH taqarayi dan sarai tagane me XEE take nufi Bata San har ya gyarata bah.😀 ************************ Cin amarci yayimah RAMADAN da'di Sosai ya ishi SAILUBAH da shagwa6a ta6ara marairaicewa Ko batayi niyar yin abuba idan yasata agaba da magiya saitayi wannan abun Gashi tarasa ganema kanta Cikin wata ukun nan Kwa'dayi yayi mata yawa Yau Tace kaxa gobe Tace kaxa Sam tunaninta ya tushe RAMADAN na xargin wani abu agareta Saidai ya'dan bama Kansa wani lokaci kafin ya binciketa ********************************* Tayi kyau Sosai cikin shigar doguwar riga me kalar jah Kallo 'daya xaka mata Kasan akwai abinda yake damunta FAWAS yayi Murmushi bayan yagama qare mata kallo tsaf Ya lura tayi nisa atunanin nata Dan haka Ahankali ya qarasa cikin kitchen 'din da rungumarta ta baya aiko tana juyowa ta sakar mai wani amai gudun gaske Saka makwan qamshin turaransa da ayanxu batasan qamshinsa Waro ido HAMEEDA tayi da marairai cewa Tace kayi hakuri HABIBINA Cikin damuwa Yace meyake damunki YAYATA Tace tun safe nakasa cin Komai kuma inajin yunwa ga cikina Yana min wani iri Kuma banasan qamshin turaranka Ta qarashe da rushewa da kuka wiwi dan Sosai takejin yunwa (Am so Sowie hAMAREEN) Ba qaramin rikicewa FAWAS yayi ba. Cikin tashin hankali Yace toh ya isa kukan haka pls Ya fa'da dajanta xuwa part 'dinsu Toilet ya shiga ya gyara kansa itama tagyara nata kan Takallesa anutse Tace bakasa turaran naka bah..... Tura mata turarukan nasa yayi guda uku Yace kiji qamshin da bakiso aciki Kinga saina dena sashi Ta shinshina Su.... Aiko taji qamshin da bataso. Ta nunamai Yace Yauwa saiki 6oyeshi karna manta nasa Tayi Murmushi ha'de da tashi tana cewa meya dawo dakai ne yanxu Yace Wlhi YAYATA buqatarki. Tace wayyo masoyina Rungumarta yayi Yace Karki damu YAYATA Xanyi miki hakuri xuwa dare. Tace mace tagari xuciyarta akullun so take tadinga farinta ran mijinta Ya qara qanqameta Yace inyi abuna kenan Ta 'dagamai kai Cikin wani salo takai bakinta cikin nashi tayimai mai kiss me 'daukar hankali. Kana Tace Komai ajikina mallakinka ne Kayi yanda kakeso dani aduk lokacin da kayi ra'ayi... Da matuqar farin ciki yake sarrafata Sanda yasamu nutsuwa Sosai suka tsaftace kansu ha'de yin Sallah Sannan Yace tashi muje asibity a dubamin ke YAYATA dan xafin jikinki yayi yawa.... Kinga daga nan saina kaiki gun shaqatawa ko xakiga abinda ya kwanta miki arai kici Rungumarsa tayi Tace toh HABIBINA..... Sun fitoh gwanin ban sha'awa Tace yauwa na tuna Momy tana San magana dani 'daxo Mu duba ko tadawo Yace aitun lokacin da nashigo tadawo HAMEEDA tawaro ido cikin shagwa6a Tace shine kuma baka gayamin bah Ya watsa mata wani kallo Yace ai bansan da hakan ba A falo suka tarar da momyn Tace Yauwa 'yata meyake damunki Na lura kwanakin nan akwai abinda yake damunki Tace Wlhi Momy amai ne da kasala Kuma kinga nakasa cin Komai kwata kwata tun safe Saina dinga jin ciwan kai kuma... Fuskar Momy cika tayi da fara'a Tace masha Allah. Kai Amma naji da'din wannan ciwo naki Allah ya saukeki lafiya Sam HAMEEDA bata gane me Momy take nufi bah Dan tunaninta tsayawa yayi akan dama ana murna idan mutum yana ciwo 😀 FAWAS ko tsalle yayi ya dire agaban momyn tasa cikin waro ido Yace Momy xan samu baby fa kenan😳 Tace ina tunanin haka my son Maza tashi muje asibitin doctor Marwan ya dubamin ita Da cikakken murna FAWAS Yace Sha xamanki momy Xan kawo miki kyakkyawan sakamako. Tashi muje YAYATA.... Ya qarashe da kallan HAMEEDA.... Oho dai HAMEEDA tace aranta dan bata san inda xancansu ya dosa ba dan haka Tatashi suka ficce xuciyar momy cike da farin ciki . FAWAS na tuqi yana kallan HAMEEDA Tace ka'ishe da kallo fah HABIBINA Yace Ashe da biyu wannan kyan da kika qara Tace ban gane ba😳 Yace Xaki gane yanxu YAYATA.... Koda doctor Marwan ya gamah binkicansa ya gano cikine da HAMEEDA na watanni biyu Da FAWAS ya gamah jin bayanan doctor 'din rugumarsa yayi Cikin jin da'di Yace Allah na godemah Doctor yayi Murmushi yana mamakin FAWAS Gashi dai qaramin Yaro Amma sai murna yakeyi da samun Cikin matar tasa.... HAMEEDA kam shuru tayi tabarshi dan har lokacin bata fahimci Komai bah Dan da harshen turanci suke maganar Sanda taga sun ke6e wajan ni'imantaccen shaqatawar Tace wai HABIBINA murnar miyene haka tun a gida gashi mah a asibiti Kuma kana kallona kana Murmushi ko farin Cikin daga gareni yake ne FAWAS ya qara fa'da'da murmushinsa Yace YAYATA gayamin Tace me fah Yace kina San yara . Tayi Murmushi Tace Sosai mah Jan ajiyar xuciya yayi Yace toh kinada ciki... HAMEEDA tawaro ido😳 Tace da gaske Yace Wlhi da gaske..... Da sauri tatashi Tace wayyo da'di nima yanxu xan Haifa yara doxin doxin 😆 Dariya FAWAS ya fashe da ita Yace aikowa kam. Kishirya bani yara masu yawan gaske Wlhi ina matuqar MASEEFAR sansu Tayi Murmushi Tace Allah ya kawo masu albarka ni kuma nayi maka alqawarin xanta baka Su doxin doxin Yace nako gode YAYATA Tace Amma kajama wannan yaran naka kunne ko yarinyace tadena hanani cin abinci.... Janta motarsu FAWAS yayi sanda suka bar wajan ya tsaida motarsa can gefan titi ya mannamah cikin nata kiss Yace pls baby ko boy kadena hana YAYATA cin abinci HAMEEDA tayi dariya Tace lallemah An gayamah yana jine Da sauri FAWAS ya harareta Yace angaya miki kurmane Murmushi kawai tayi ganin yanda yake shafah Cikinta cikin farin ciki Daqar dai suka dawo gida Dan duk abinda FAWAS yagani na kwa'dayi cewa yakeyi kinaso Itako inya mata Tace eh in bai mata bah tace aa Momy ko jin xarginta ya tabbata Su HAMEEDA na barin falan tatashi ta'dan taka rawa tana cewa Allah nagodema ka azirtani da 'daya☝🏻 ka azirtani da jikoki masu yawan gaske..... Amiien AmEEn taji ance Tana 'dago kanta taga Dadyn FAWAS ne Tace sirikarka tana da ciki Dadyn FAWAS Yace ai tunda naga kintaka rawa nasan ba qaramin abu bane ya faranta ranki Amma naji da'di Sosai Allah ya sauketa lpy Tace Amiien.... Kiran Su RAMADAN FAWAS yayi awaya Yace Suna gida ne Sun tabbatar mishi Suna maqale da matansu Yace toh ganinan xuwa gareku dan xan baku kyakkyawan labari baxan gaya muku ta waya ba Yanayin parking a gidan RAMADAN ya tadda innah Yalwa tana gyara kayan miya Suka gaisa Yace naxo gun mutumina ne Tace aiko yananan bai da'de da dawowa daka makarantar ba Yace dama yace yana gida Tace haka ne kam Nan ya nufu shashin nasu yana kwankwa sawa.... RAMADAN na manne da SAILUBAH yana bata mata tunaninta dukta sakarmai imaninta Sukaji kwan kwan Awahale RAMADAN Yace Aunty FAWAS ne Tace har yaxo Yace kinsanshi da bada himma Tace aikam tashimin a cinya Yace idan naqi fah Tace saimu barshi yata tsayuwa har yagani yatafi. Kaga kenan bai baka make news ba Murmushi yayi ya tashi yana lakuce mata hanci Yace kin wani kananna'dani kin hanani xuwa ga Dad dariya tayi Tace karka wani yimin basajah Dan kaine kakanan na'deni Yace oho dan ban samu nutsuwa bako Tace nidai ba ruwana Fitta yayi yaje ya bu'dema FAWAS yana dariya FAWAS Yace kanajin da'dinka 'dan uwa RAMADAN yayi dariya Bayan sun xauna Yace yaxanyi toh tunda nasamu Aunty Yace bako yanda xakayi sai jin da'dinka Yace naxaqu naji pls bani labarin FAWAS yayi Murmushi Yace Kasan abinnan ya tabbata Yace wane abu kenan Yace my MEEDAT tana 'dauke da cikina wata biyu...... RAMADAN Yace kai haba. Kace ka kusa xama Dady😂 Yace kaidai bari Wlhi ina cikin farin cikin da banta6a shiga irinsa ba yau RAMADAN ya matso kusa dashi tacikin kunnansa ya ra'da masa ina tunanin Auntyna mah ta harbu Amma kasanta da rashin ganewa Amma inasan tabbatarwa nanda 1week.... Kan FAWAS yayi magana SAILUBAH tafitoh Ahankali FAWAS Yace Barka da ranah Aunty LUUVAH da fatan na sameki Cikin koshin lpy Tayi Murmushi Tace lpy lau FAWAS ya HAMEEDA da Momynka Yace lpy lau Idan SAILUBAH ne ya sauka akan agwali6an da FAWAS yashigo da ita Tace Qanina... RAMADAN Yace Aunty... Tace xansha agwali6a.... Da sauri FAWAS ya miqa mata Ya cewa danasan kinaso dana siya miki Ta qarayin Murmushi Tace nagode da wannan mah Ta fad'i da barin falan RAMADAN yabita da kallo Yace kagani ko FAWAS yayi Murmushi Yace Wlhi ba makawa cikine da ita Pls ka hanxarta kaita asibiti agano mana dan Allah RAMADAN ya xuqi drink Yace anjima kuwa Amma fah na tayaka murna Sosai FAWAS ya tashi farin ciki fal Cikinsa Yace Qananun yara damu Amma da mallakan manyan mata. Gashi har mun 'dirka musu ciki 😆 Shima tashi RAMADAN yayi yana cewa Allah ya bamu Su. Miye amfaninsu ban sutara mana yara. 👉🏻Saura mah Aunty XEE wlhi😬 FAWAS ya kwashe da dariya Yace Aunty Luv dai Wlhi KHAMIS yagama da ita😆 RAMADAN yayi dariya Yace Sosai ma kuwa 'Dan iska ya da'de yana 6ata tunaninta ai Kaga jiya yanda tafashe mai da kuka dan kawai yakai dare.... Tushe mishi baki RAMADAN yayi yana waro ido Yace kayi shuru danni ba qaramin gasani jiyan nan Auntyna tayi bah Wlhi qarya kalakala nashirya mata kafin nasamu kanta Kayi shuru pls karka jamin jangwal😰 Dariya😂 Sosai FAWAS ya kwashe da ita Yace kace ni an'dan min sausaici ka'dan RAMADAN Yace hmm yanxu ina xaka Yace ga KHAMIS xani pls muje muji tare dan Allah RAMADAN Yace toh ban minti 'daya pls Yace nabaka minti biyar dai kasa meni amota RAMADAN yayi Murmushi Yace baxance yayi yawa ba kaqaramin biyar ya xama goma FAWAS ya ficce daga falan yana cewa kaika sani Amma kashanyani Wlhi tafiya Xanyi.... Tas tashanye agwali6an tana xaune tana karanta wani Littafi waishi *LEEKITAN ZUCIYAH* ```ita ka'dai Rahamat tabama aranshi banda su siS ummu Yahaya da siS Hajjaju masu leqan samareen banah```😂 RAMADAN ya 'dane kan cinyarta yana leqa fuskarta Yace lalle Aunty. Shine harda shanyewa baki ragemin bah..... Kantayi magana yayi saurin ha'de bakinsa da nata Ta tureshi Tace baka gajiya RAMADAN toh ai bakin naki ne me laushi. Yafa'da yana shafa la6anta Tace pls kasiyomin bai isheni bah Yace hmmm naga Cikinki yana 'dan tasowa Tace haka yake Yace aa fah kidai kalla dakyau Tace te6ace fah Yace baki da ita Auntyna Tace toh me kake nufi. Ta qarashe da waro ido😳 Yace kawai dai na lura kamar nayi ajiya acikin ne Tace tame😳.... Shafa fuskarta yahau yi cikin annuri Yace Aunty kinada ciki Da sauri SAILUBAH ta kalli Cikinta kamar xatayi kuka. Tace ciki RAMADAN fa kace😰 Yace eh man. Ko baki sone Tace bafah yanxu nake sanshi bah Yace saboda kinaso kici amarci dakyau ko Tace wayyo ni SAILUBAH😬 Kama fuskarta yayi Suna kallan juna Yace kiso cikin nan Auntyna. Dan ina sO Soko sosai mara misaltuwa Pls kiban farin ciki dan Allah ina San yara da yawa Auntyna Shuru SAILUBAH tayi Aiko sai ya hau kissing 'dinta yana cewa kinji Auntyna A shagwa6e Tace naji Ya rungumeta tsam Yace Yauwa Auntyna bara muje gidansu KHAMIS Tace yau ba xuwa office kenan Yayi Murmushi Yace ai ina fitowa daga skull nakira Dady nace mai yayi hakuri kina buqatata😀 SAILUBAH tawaro ido Tace haba RAMADAN da gaske kakeyi dan Allah lace mai haka😳... Gyara xamansa yayi yana shafata Yace da gake nakeyi Shuru SAILUBAH tayi tasan ta6ara irinta RAMADAN xai iya fa'din abinma da yafi haka...... Jin yana neman fitoh mata da breast ne yasata riqe hannunsa Tace FAWAS yatafine Yace aa Tace meyasa kamin qarya toh agun Dady Yace wasa nake miki daga gidansu KHAMIS 'din xan wucce dan akwai wani lissafi da xamuyi mu uku Dad da junior da Ni Amma Dady yakira junior ya gaya mai awaya Yace muyi kawai Auntyna xan baki mamaki akan wannan kasafin da xamuyi Xatayi magana Yace bansan kice komai sai kin gani kawai.... Ya fa'di hakan da mannama breast 'dinta kiss kana ya tashi daga jikin nata yana cewa bye my Aunty my wife my baby... Nutsuwata Murmushi kawai tayi ta'daga mai hannu Sanda taji tashinsu Sannan tayi gun Innah Yalwa Cikin murmushi Innah Tace na lura cikine dake kidinga yawaita cin wake da hanta na manja SAILUBAH xai qara miki lapia keda abinda yake cikinki Sannan da safe kidinga shan manja cokali 'daya kafin kici Komai xai dinga wanke duk dattin da yake jikin yaro yasa fatarshi tayi kyau na bam mamaki Toh SAILUBAH Tace dan xuciyarta cike take da mamakin kanta yanda akayi takasa gane ciki ya shigeta har RAMADAN ya gane. Ita sai yanxu ma tatuna batayi al'ada ba wannan watan Fakar idan Innah tayi tashafa cikin nata soyayyar shi tacika xuciyarta🙂 Sun sami KHAMIS ya baje yana xubama XEE kalamai na luv XEE takalli FAWAS Tace yadai naganka Cikin farin ciki haka Yace kedai bari kawai Aunty XEE Tace baxa dai agayamin bah kenan Murmushi kawai yayi mata Takalli RAMADAN Tace 'dan Qanina gayamin Yace Karki wani damu dasai kiji Aunty XEE dan Bakomai banda gwulmar HAMEEDA da take cinsa arai Tace nayarda da maganarka RAMADAN Kace mah SAILUBAH gobe ina xuwa gareta. Ta fa'di hakan da kallan KHAMIS tana cigaba da cewa. Toh my luv bara nayi shashin momy in kun gamah najika Yace no daga nan wuccewa kawai xanyi dan nayima momy lefi Tace gayamin mekayi mata dan in fara yimaka kanfen kan ha'duwarku😀 Murmushi yayi yace xan gaya miki amma saikin fara amai😀 Harararsa tayi tace kariqe abinka Toh Tafa'di hakan ranta 6ace da ficcewa daga falan Murmushi KHAMIS yayi yana rayawa aransa yaushe xaiga ranar da xata fara laulayi Kullun maganarsa gareta kenan Da farko dai baso takeyi ba. Aganinta bataci amarci ba Dan haka takemai da'din baki akan tana so Amma yanxu da taga yana so Sosai sai kawai tasa aranta itama tanaso Amma har yanxu shuru kakeji... Abin ai na Allah ne 😀wai budurwa da jika baxawa bata samu ba Mun ajiye wannan kwan tunda kai katsa wasa.... FAWAS ne yayi furucin nan RAMADAN ya cafke da fa'din HAMEEDA nada ciki SAILUBAH na da ciki Sauran kai kaqara dagewa KHAMIS yawaro ido Yace wayyo Allah kadubeni kabani 😃 nima. Amiien RAMADAN Yace FAWAS ko Murmushi yayi Yace lokacine KHAMIS namu dai ya riga naka Yace natayaku farin ciki nimah kutayani addu'a pls RAMADAN Yace Insha Allah FAWAS Yace tashi karakamu yimusu siyayya kayan kwa'dayi😀 Haka KHAMIS yatashi sukaje suka suyo masu kayan kwa'dayi kala kala Kafin suka rabu kowa yayi office Lissafi sukeyi sosai RAMADAN da Dadyn shi Dady Auwal ne ya qarasa qar6o musu dukiyarsu RAMADAN ya tsorata da yawan axxiqinsu Tashi yayi ya kalli Dadyn nashi Yace bara nakira 'dan'uwana muyi shawara Yace toh ba lefi Kiran junior RAMADAN yayi Lokacin ya dawo daga cikin skull kenan xai xauna yaga kiran brother nasa Yace kaga Su brother Aunty SAILUVAH.... Ta maqaleka sai yanxu tabarka kajini ko Yace Allah Sarki ka'dauki haqqinta Junior yayi Murmushi Yace toh fa'damin dan Dady ya kirani 'daxo akan maganar wannan ku'da'dan har kun gama lissafin ne RAMADAN yayi Murmushi Yace eh Kasan na tsorata da dukiyan Yace nasani ai dan idanka bai bu'de akan naira ba Yace sonake muba Dadynmu da Dady Auwal da Dady Jibiril wani Abu a cikin duniyar. Junior yajah numfashi Yace ya dace kam kabasu abinda ya dace cikin nawa kasan Amma banda Dady Jibiril Haka kaima banyarda ka bashi naka bah.... RAMADAN Yace mexai haka muyafe mishi mubarsa da Allah mudena Duba abinda yayi mana abaya mu fuskanci gaba Tsaki junior yajah Yace kana da takaici brother nagayama ban yarda kacire ko sisi cikin dukiyarnan kabashi ba Idan kuma kaqibin xancena kayi abinda xakayi kawai Yace am Sowie 'dan uwana Naji xanyi yanda kakeso aman muyafe mishi Yace mudai barshi da Allah kawai Ba wani maganar yafiya Ya kashe mana iyayan namu bamu 'dauki fansa ba sannan kace muyafe masa inaaa Wannan kuma shida mahaliccinsa RAMADAN Yace rayuwar daxamu barta mexai kawo rashin yafiya cikinta..... Junior ya katseshi da cewa sai anjima da Allah Amma kafin nan kashafa cikin matarka ka gaisar min da Babyna Dan jiya nayi mafarkin harta haifa maka twice bye..... Yana fa'din haka ya kashe wayan RAMADAN yabi wayan da kallo yana mamakin xafin rai irin na 'dan uwannan nasa Tunani yayi Sosai kafin ya koma ga Dadyn nasa yana cemai toh Dady abin da yadace yanxu araba dukiyata kashi biyu aban kashi 'daya Sauran Kusan yanda xakuyi da ita kai da Dady Auwal Hakama ta 'dan uwana Murmushi Dadyn yayi Yace RAMADAN kenan yanxu tsofa yaxo mana ba'abinda Xamuyi da dukiya me tarin yawa haka Xadai mu 'dauki abinda yadace mubar muku sauran RAMADAN Yace toh Karabata kashi uku ka'dau 'daya kaban 'daya inyaso saika ajiyemin 'dayan Hakama xakayimah ta 'dan Uwana Yace toh Madallah Amma kana ganin xaka iya riqe kaso 'dayan RAMADAN dan naga dukiyar tanada yawa fah Yace karka damu Dady xanbi da ita kan tafarkin addanin musullinci kuma dama inason cikama Auntyna wani burinta Nidai fatana shine duk alkairin da kaji nayi mah wani kar kaji Komai aranka Dady Yace toh Allah yayi muku albarka Yace AmEEn Nan Dadyn yakira junior RAMADAN yake qara labarta miki yanda sukayi da RAMADAN Yace ba Komai ai Dady albarkarku kawai muke nemah Yace kunsamu my son ayi kararu lapia Yace toh Dady Daga gun Dadyn bank RAMADAN ya wucce Transfer wasu maqudan ku'di RAMADAN yayimah SAILUBAH Kafin yayo gida cikin farin ciki da nisha'di Tana kitchen tana 'dan wanke wanke ya rungumeta ta baya Yace Auntyna... Ta wanke hannunta da juyo ta rungumeshi tana cewa Wlcm 'dan Qanina kuma mijinta.. Jan ajiyar xuciya yayi jin yanda qamshin sanyayyan turaranta yanda yake shigarsa Ya lumshe ido ya 'dago da kansa a hankali suka ha'da ido Yace Aunty.... Tace kadawo da futuna ko 'Daga mata kai yayi Cikin yimata kallan qaunah Tace toh baqona yaxo 'Dan waro ido yayi Yace aike dashi saikin haifamin Babyna... 'Dan uwana yayi mafarkin kin haifa min kyawawa biyu masu kamarki Tace waya ganni da 'yan biyu. Kabarni dai da 'dayan Qara rungumeta yayi Yace Wlhi xaxxafar addu'a nayi miki akan Allah yabaki 'Yan biyu sau uku Kafin ya bara baki 'yan 'dad'daya 😀 SAILUBAH tawa waro ido 😳 Tace tab wannan story ne A'inama kata6a jin anyi haka Yace xa'a fara daga kanki Nasiya miki kayan kwa'dayi da yawa tunda nalura babyn nawa kwa'dayayyene Tace aidama shine yake sani kwa'dayi Yace eh mana kuma shinema ya qara miki da'din wannan abun Ya qarashe maganar da shafa bayanta Murmushi tayi dakai nakinta cikin nashi yana aika mata da sakwanni itamah tana bashi nata salan.... Ganin da tayi yafara rikice mata ne tajashi bedroom nasa Ya rigada ya sabar mata dayi masa wanka dan haka yanxu mah itace tayi masa Saidai Suna fitowa ya ya rungume abarsa sanda yasami cikakkiyar nutsuwa da gamsuwa sannan ya xuba mata ido Yace Auntyna dana rasaki matsayin matata dana shiga uku. Tace ai tun ran farko ni taka CE RAMADAN Shiyasa kake samun sa'a akaina kaketa juyani San ranka....... Wasa yahauyi da qirjinta yana cewa jifan ki nadinyi da addu'a shiyasa Shuru tayi masa Ganin yana san qara samin nutsuwa Sosai taqara bashi ha'dinkai. Sanda suka 'dauki lokaci me tsawo kafin suka tsaftace jikinsu Tana gyafan gado tana tsame gashinta ne taga message 'din nasa Gyara xamah tayi Sosai ta waro ido Cikin matuqar raxana Tace kaikakai RAMADAN ya rungumeta ta baya Yace lapia Aunty Tace kaduba maqudan ku'din daka turomin😳 Toh menene Yafa'di hakan da kissing 'din wiyanta Tace miliyoyun ku'dine fah RAMADAN kaduba fah😳 Yace eh nagani Tace toh ai ban sanka dasu bah...... Juyowa yayi gabanta ya 'dane cinyarta hannunsa saqale da wiyanta ya manna mata kiss Yace kinutsu Auntyna kijini dakyau Cikin damuwa Tace ina jinka mijina Yace Ni da d'an Uwa na junior marayune fah... Arikice ta qara tsaida idanta gareshi Kwantar da kansa yayi ga qirjinta yafara bata labarinsu. Tas ya gaya mata Komai Tuni xuciyar SAILUBAH tacika da qaunar mijinta da 'dan uwansa Ita bata ta6a sanin Dady da Momy basu suka haifesu bah Rungumar mijinta tayi Tace Allah yasaka muku MUH'MD RAMADAN yabi muku haqqin kisan da Dady Jibiril yayi ma Dadynku Sannan Allah yaji qan Momy da shi Ina sanka mijina xanci gaba da baka farin ciki na har abada Tafa'di hakan hawaye na xubar mata AmEEn RAMADAN Yace Yana lasar hawayan nata dayi mata nuni akan tadeba bayaso Sam sun shagala dajin 'dimin juna sai kawai jin kiran sallar Isha'i sukayi Anan suka ankare Washe gari Suna breakfast Tace ni mai Xanyi da wa'yannan ku'da'dan mijina Sunyi yawa sun xarce burika nah Murmushi RAMADAN yayi Yace kisan yanda xakiyi dasu Auntyna nidai nagama nawa Tace toh kaini gida inyi shawara da Abbana da Kakah Pls ka kashe wanan ranar gareni kakaini gidan marayu asibitoci da sauransu Yace sai dai gobe muje Tace meyasa Yace Aunty XEE tace min in gaya miki xataxo yau Tace ok Allah ya kawota Yace Amiien sai kiyi addu'a Allah yasa gobe banda lectures Tace hmm kundai kusa gamawa muhuta da maganar karatunnan Yace kifara shan allurai bah😀 Dariya tayi kawai Haka suka gamah taraka shi mota daqar yabar mata bakinta ya huta wajan tsotso Murmushi tayi gaskiya RAMADAN baya gajiya da jikinta... ko Minti ishirin RAMADAN baiyi Da fitta ba saiga XEE Tace qawata naga sai kyau kike kina wani cika SAILUBAH tajah numfashi Tace kedai bari XEE *Ciki ne dani* Waro ido XEE tayi Tace ciki😳 SAILUBAH ta'daga mata kai cikin shagwa6a Tace Ashe wayo RAMADAN yaymin 😰 XEE tasheqe da dariya Tace ya'ayi kika bari qaramin Yaro ya haqe rijiyar manya😂 Tace yanda naki qaramin yaran yabi ya haqe taki rijiyar haka RAMADAN yabi ya haqe tawa .dariya Sosai XEE tayi Tace kuma har yanxu da sauranki ko.... Da sauri ta katseta da cewa aa Wlhi ba Saura ko ka'dan👌🏻 Ashe ba'a raina namiji... Ya nuna min shi na mijine kuma jarimi Gaskiya RAMADAN yaban mamaki XEE ta qara yin dariya Tace ga xahiri nan tunda ya 'kunsa miki ciki😂 Tace hmm RAMADAN 'dan wayo ne Kin San wani abu XEE Tace saikin fa'da Tace wasu ku'da'de yaban bansan mexanyi dasu ba Tace ina burikanki suke Tace Wlhi duk burina XEE ku'din sunyimin yawa XEE tajah numfashi Tace ki'ajiye wasu dan nima akwai wasu ku'da'de da KHAMIS xai ban inasa ran sunada yawa Kinga saimu fara harkar kasuwanci irin kayan mata danginsu sutura takalmah da jakunkuna sarqoqi da dadai sauransu SAILUBAH rungumarta tayi tace masha Allah Haka ko yau 'din SAILUBAH na ha'duwa da Abban nata da Kakah Shawara Sosai suka bata akan dukiyar tadai bama Abban nata abinda ya dace Da Kakah harda matar Abban nata Sannan sukayi gidan marayu ita da mijin nata RAMADAN daga nan suka yi asibitoci Basu tsaya ananba sanda suka shiga ga talakawa yana bada nasa tallafin itama tana bada nata Sai yamma can ya sauketa a gida ya kalleta cikin murmushin soyayya Yace Ki kulamin da kanki da kuma Babyna yanxu xan dawo pls karkayi Komai kihuta dan Allah kinji Tace angama mijinna **** Bayan sati 'daya RAMADAN ya mallaka ma SAILUBAH wata xaxxafar mota SAILUBAH tayi murna Sosai da wannan kyauta ************* Haka dangi kowa yasan da xuwan ku'dinsu RAMADAN Albarka yabo fatan alkairi ba irin Wanda RAMADAN baya Sha Haka agyefan SAILUBAH mah Ba qaramin murna KHAMIS da FAWAS sukayi bah. Wajan kyautar da RAMADAN yayi musu Fa'di yake RAMADAN na baku ne kawai dan jin da'dina bawai dan wani Abu ba nasan kunfi qarfin haka dan Allah ya hore muku Amma kuqara da nawa Allah yasa muku albarka a Cikinta. Amiien AmEEn sukace Zuciyarsu cike da qaunarsa . [8:37AM, 26/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T: Bayan watanni shidda ****************************** Allah Sarki rayuwa yau taxo maka da da'di gobe sa6anin haka Ayanxu HAMEEDA CE a toilet tana tsaftace bakinta Taji wani maseefaffan ciwan mara ya riqeta Nan tadurqushe tana ihun azaba Sam tamanta da wata addu'a Ni dai Rahamat nasan wannan na qudace tah kamata Ina cikin saqar xucin yanda Xanyi in temaketa dan karna fitto adirkeni ace me ya kawoni 😳 har cikin toilet 'din mata😀 Idan naqi fitowa kuma ladan temakwan ta ya wucceni...... Kamar anjafo Momy falan nata taji ihunta Nan Tace lapia 'yata Cikin axaba HAMEEDA Tace Momy xan mutu cikina...... Ai Momy bata jira qarashen xancanta ba Tafa'da toilet 'din Cikin tashin hankali take kwa'dama baba me aikinta kira Nan tabaiyana Tace temakamin mukaita mota aihuwa CE taxo mata Tun safe HAMEEDA take naquda bata tashi aihuwa ba sai Cikin dare kusan qarfe 1 'daya Lokacin FAWAS yana kan sallaya yana yima matar tasa addu'a Sai kawai yaji Momy na dariya Aiko da sauri ya shafah addu'arsa yaje gareta Ganin jariri ahannunta shi ya tabbatar mishi da cewa yaxama Dady😀 Baibi takan Babyn ba saboda kunya. Sai kawai yaje ga matarsa Yace sannu my MEEDAT Tace Yauwa Yace nagode da baby sai naga ko Da sauri tawo ido da harararsa Tace Wlhi na gamah Yace tab mekikayi Aisai namiki kinta ban doxin doxin 😀 Kuka tasa mishi wiwi Momy tashigo tana cewa ina kuka ya qare tunda kin sauka 'yata Tace wlhi momy shine yasani kukan Momy takallesa Tace aa toh tashi kabar nan toh Murmushi yayi kawai Washe gari aka sallamesu da yamma KHAMIS ne riqe da babyn ahannunshi XEE na gyefanshi Tace kai wannan Yaro yaxo dakyau FAWAS yayi Murmushi Yace kai Aunty XEE KHAMIS Yace aigaskiya tafa'da Yace toh ai mamansa yayo HAMEEDA dai shuru tayi tana Murmushi qasa qasa XEE ta qanqame KHAMIS kamar xata shige cikinsa Tace wayyo Allah Yace menene Tace kuliya Dariya FAWAS yayi ya futar da ita daga 'dakin yana cewa harna tuna ranar da junior ya sumar da Aunty LUUVAH sanadinta XEE Tace au dama kai kabashi Yace eh Tace ai banta6a ganin 'dan iska irin junior ba Ko tausaya mata baiyi ba ya callah mata KHAMIS Yace naso dake ya cillamah inga ya xakiyi Tace tab😳 ainima sumewan Xanyi kamar ita...... Kan KHAMIS yayi magana saiga RAMADAN da SAILUBAH sai wani qanqameshi takeyi tana tafiya daqar daqar da wani tulelen cikinta😆 aihuwa yau ko gobe Da sauri XEE Tace bana ce Karki xo ba Tace tab'di inajin yanda RAMADAN yake xuxutamin kyan yaran saina xauna kallo ya shigeni.... KHAMIS ya miqa mata babyn Yana cewa dan Allah Aunty LUUVAH kidena fitta Tace ai daga wannan KHAMIS nadena RAMADAN Yace sannu me jego Tace ina yininku SAILUBAH Tace lafiyanki Dariya sukayi atare XEE Tace yaushe Xaki dena hausar qauye ne HAMEEDA cewa fah xakiyi Barka da ranah Tace Aunty sai ahankali xan saba SAILUBAH Tace yanxu kuma saina miki fatan Allah ya kawo wani cikin kiqara bamu wani kyakkyawan Da sauri HAMEEDA Tace aa Aunty Wlhi nagamah daga kan wannan Dan ciwan naquda yafi kowane ciwo xafi aduniya SAILUBAH ta kalli RAMADAN Tace ina cemin kayi ba wani xafi 😳 FAWAS XEE KHAMIS suka bushe da dariya RAMADAN yayi fuska Yace nata ne yaxo mata da xafi Auntyna Tace toh nawa fah 😳 Yace aina gaya miki kina xaune kawai saidai kiga babynmu tafitoh sulubbb HAMEEDA ta waro ido😳 Tace kai ka kai. Sai kuma takalli FAWAS taci gaba da cewa wai haka 'Daga mata kai FAWAS yayi yana Murmushi Saitaja bakinta tayi shuru XEE ko maida kanta Bayan KHAMIS tayi tana dariya ciki ciki ahankali Tace pls my Luv tashi mutafi tunkan na 6atama RAMADAN shirinsa SAILUBAH ta hargitse masa Tashi KHAMIS yayi yana murmushi da kallan SAILUBAH yana rayawa aransa lalle RAMADAN ya sami SAILUBAH Yace toh mu muntafi FAWAS Yace tnx abokina sai munyi waya XEE kalli SAILUBAH dariya fal ranta Tace 'Yar Uwa saikin jini. Me jego sai Allah ya kaimu Suka tafi Suna rungume da juna Amota XEE Tace wai yaushe SAILUBAH xata dinga ankarewa da abubuwa ne KHAMIS yayi Murmushi Yace kibarta indai RAMADAN ne xai gyara tunaninta da ankarar da ita cikin salansa SAILUBAH ko Su XEE nafitta kuliyar nan tashigo 'dakin Wani ihu SAILUBAH tasake.... Da sauri RAMADAN ya rungumeta yana cewa lapia Tarintse idanta mararta tam da futsari Tace kuliya FAWAS Ya fita da ita da sauri Taqara qanqame RAMADAN Tace mutafi gida pls Yace toh Auntyna Ba shiri suka bar gidan HAMEEDA nayin dariya FAWAS Yace ke Kinsan yanda takejin tsoran kuliya kuwa Tace aikam gashi nagani tafi Aunty XEE tsoranta Yace har fah sumewa take...... Bai kai qarashen xancansa ba momyn shi tashigo 'dakin tana cewa tashi kikoma part 'dina FAWAS yaarairaice Yace pls Momy kibarta anan Tace aa nagyara mata 'dakina Baxata dawo nan ba sai tayi arba'in kashiryo mata kayanta yanxu Shuru FAWAS yayi Tashi ko HAMEEDA tayi sukayi part 'din Momyn tare FAWAS yajah tsaki aciki tare dajin haushin Momy tashi . Yana shirya kayan nata yana mita 😀 Ahankali RAMADAN ya xaunar da SAILUBAH kan kujera Yace in kawo miki drink Tace aa barshi Yace kinfah kusa sumewa 'daxo ko😀 Tace shegiyar kuliya ba Wlhi RAMADAN bani San kuliya Sam Yace nasani Auntyna Ya fada yanamai kissing 'din cikin nata cikin so da qauna Tace naxaku yafito na huta Yace ya kusa ai Washe gari da FAWAS da KHAMIS sukayi qauyan takai suka fa'dama Innah Hansai aihuwar HAMEEDAN Sosai tayi mamaki dan kwanaki da taxo mata Sam bata lura da Cikin ba Tace Insha Allah ana gobe Suna xasuxo sai sukwana washegarin sunah sai sudawo FAWAS Yace toh Allah ya kawoku Hakan ko akayi ana gobe Suna dangin HAMEEDA sukaxo gidan nasu Sosai Momy ta kar6esu Yau ta kasance Suna Yaro yaci Suna Ahmed.😀💃🏼 RAMADAN da KHAMIS sunma Yaro hidimah ta bam mamaki banda matansu SAILUBAH bata sami xuwa ba dan ciwan maran da yake damunta Amma ta nuna halin girmah Sosai wajan siyamah mejego Kaya nagani na fa'da Washe garin Sunan ne ko da qarfe goma sha biyu na ranah SAILUBAH tana xaune a 'dakin Innah Yalwa naquda tatasan mata..... Dama Innah a ankare take da ita dan haka tafara temakwanta irin nasu na manya Nanko cikin ikwan Allah sulu6o 'yarta mace Xucan taqara sullu6o wata Innah Yalwa tayi hamdala ga Allah ta qyarata Sannan taqyara yaran kyawawa masu kama da ubansu sak RAMADAN yana gidansu yaga kiran wayan SAILUBAH Nan ya'dauka da sauri yana cewa Auntyna Innah ta amshe da cewa nice kana'inane Yace gidanmu yanxu nake shirin dawowa Tace toh kagayamah momynku Allah ya sauki SAILUBAH lapia tasamu yara biyu duk mata...... Sakar wayan RAMADAN yayi yarungumi Dadynsa yana cewa Dady Auntyna ta haifamin twice 😀 Sosai Dadyn ya biyemishi yana cewa masha Allah 😀 Momy xura hijabinta tayi tana Murmushi Tace Maza muje Da dugu yayi mota Momy da Khairat sukabi bayansa Suna masu farin ciki Dady da dariyar jin da'di yabisu da kallo Khairat Tace yah RAMADAN ga wayan ka Qar6a yayi yana tuqin yakira Junior ya gaya mishi Yace aidama na gaya maka ka shafamin Kansu kafin naxo garesu murmushi RAMADAN yayi haka KHAMIS mah yagaya mishi kana ya kira FAWAS shima yaji Momy ko dangi tadinga kira tana gaya musu Ahaka sukakai gidan cikin farin ciki.... Hmmmm RAMADAN takan yaransa yafara bi. Sam baibi tàkan SAILUBAH 'Daya na hannun Momy 'daya na hannunsa sai Murmushi yake Ya kalli Momy Yace idan Auntyna sukayo Momy kuma kiduba yatsunsu irin na junior ne Tace aikowa gashi nan kam Saidai Komai na jikin junior irin naka ne ai Innah tayi Murmushi Tace aiya fa'di Hakkanne dan yasan shi sukayo Momy tace lah na sha'afah wlhi Murmushi RAMADAN yayi kawai ganin Innah ta ramfoshi suna cikin nuna farin cikin nasu ne. FAWAS da KHAMIS XEE suka bayyana da matuqar farin ciki KHAMIS yake cewa waw Aunty LUUVAH abani wannan Murmushi SAILUBAH tayi Tace anbaka KHAMIS FAWAS Yace xamu rabaki dasu gabaki 'daya dan nima 'dauke 'dayar zanyi Tace Bakomai FAWAS 'dauketa kaima XEE Tace ka 'dauka Wlhi xuwa xanyi in 'dauke Ahmad FAWAS yayi Murmushi Yace ainaki ne Aunty XEE baxanji Komai ba Murmushi Momy tayi Tace Allah yayi muku albarka yarannan kucigaba da kulawa da Kansu AmEEn sukace gabaki 'dayansu Cikin farin ciki Tace Innah ba wani matsala atare da ita ko. Innah Tace eh. Abin yaban mamaki ai kigansu manya dasu Amma basu qarata ba Momy Tace toh Madallah bara in kira doctor Anisa taqara dubata Innah Tace ya kamata kam Ko minti gomah doctor Anisa batayi ba sai gata Sosai ta duba SAILUBAH tagano ba wani matsala Sannan ta kwashe mata jininta sai Wanda ba'a rasa bah Saidai tabata wani magana wanda xaiyi saurin fitar da sauran jinin nata Taba nanda kwana gobe sha biyar tace xata dena fudda jinin Sannan kuma taba wasu magunguna Tace Bayan 'daukewar jinin nata tayi amfani dasu na kwana biyar xasu tsuketa tamkar budurwa taqara da cewa magungunan Suna da kyau Wlhi tayi amfani dasu marabarta da budurwa shine furta Auran da tayine SAILUBAH tayi mata godiya Sosai Tace xan qara dana HAUSA dan banaso ni kaina nayarda na aihu Doctor Anisa tayi dariya Tace shegiya SAILUBAH kin camke RAMADAN pls karki xautar dashi dan Allah SAILUBAH tayi Murmushi tayi Tace hmm Aunty kenan. xan kiyaye Kantayi magana XEE tashigo 'dakin Tace wai Aunty Anisa wane gwulma kukeyi ne haka Tace ina GYARA qanwar tawa ne XEE ta waro ido Tace kai Aunty tun yanxu Tace eh mana. Sauran ke ki haife kiga GYARA SAILUBAH Tace ita kam tukunna dan haryansu shuru Tace Ayya zansa qanina KHAMIS ya qara dagewa XEE Tace tab ya kasheni kenan 😰 Dariya suka mata Doctor Anisa ta numfasa. Inya kasheki yarasa nutsuwarsa kenan har abada dan ban manta kallan tsantsar qaunar da naga yana yi miki 'daxo bah. SAILUBAH Tace kai Aunty dasa ido kike Tace Wlhi ba qarya nayi bah na lura Sosai kun asirce maxajanku XEE Tace da ayar Allah ba Ni dai ba ma'a bociyar sallar dare bace Amma danaga kansa na rawa Sosai natashi tsaye wajan gaida Allah cikin dare ina jifansa da addu'a SAILUBAH tayi dariya Tace Allah Sarki RAMADAN shiyake tashina yanxu dan da'din 'dumin jikinsa sani yake namanta kaina XEE Tace ai RAMADAN ba daga nan ba Duk shi ya 'durasu akan hanya Doctor Anisa Tace shiyasa duk fuskarsu take cika da annuri da hasken kwarjini Pls kuriqe maxajanku dan Wlhi kunfi kowa tashin hankali ayanxu Dan maxajanku yara ne masu aji da tashen balaga da ku'di ga kyau da Allah yayi musu kallo 'daya xakuyi musu kusan dole mata subisu Toh bare insu kansu sun furta kalmar sO agaresu Kunga sai Luv kenan Su Auro muku su Araxane SAILUBAH tawaro ido XEE Tace afurgice. Wlhi inna tuno haka gabana mugun fa'duwa yake yayinda hankalina yake tashi Yanxu ya xamuyi ni ZAINAB Tace abinyi shine ku kula dasu SAILUBAH Tace Allah duk wacce tayi gigin Shuguwa gidana saina babbakata 😬 Tace toh SAILUBAH ya xakiyi da qadda idan tahau kanki Tace haquri Tace toh kidage daba mijinki kulawa kawai Tace xan qara dagewa Anisa taqara jan numfashi Tace Da xanga matar FAWAS dana ja mata kunne Sosai akansa Dan akwai wata yarinyar unguwarmu Aymana Sosai takesan FAWAS kuma haryanxu Suna tare. Ba wani makawa FAWAS Yana Santa dan Sun da'de da juna mah XEE Tace tabbas nata6a jin KHAMIS yana cemah FAWAS 'din yau wajan Aymana zamu ko Dake lokacin kishina na kusa bakiga rikicin da mukayi ba Duk dako ya rantsemin ba budurwarsa bace Tace toh Wlhi ta FAWAS CE Haka dai doctor Anisa tatafi tabarsu da tunanin maxajan nasu Candai suka ware XEE ta kalli SAILUBAH cikin tsokana Tace ya dai Qawata kina xaunan kika haife biyun. Saiji kawai kikayi sun fitto sululub ko😀 SAILUBAH ta harareta Tace Allah na'dauka da gaske RAMADAN yakemin Ashe gaskiyar HAMEEDA ne da tace ciwan haihuwa yafi kowane ciwo xafi aduniya gaskiyane haka abin yake Dariya XEE tayi kawai Bayan su XEE sun tafi ne RAMADAN ya lalla6o gareta yabarsu Momy a falo Duk da hutun da SAILUBAH take nemah bai hana shi d'anewa kan ciyarta ba. Ya hau kissing 'dinta yana cewa wayyo Auntyna na gode miki dan kinbani abinda yafi Komai faranta min rai ayau Tace naji tashimin ajiki Ya maqale mata kafa'da alamar aa Yana shafata tako ta ina Tace haba 'dan Qanina nifah yanxu me jego CE Yace toh wani Abu nayi miki Auntyna Tace eh mana. bagashi kana neman Breast ba Yace ganinsu kawai fah xanyi inga ko yarana sunsha Tace toh basu shaba Yace har yansu😳 Ta 'dagamai kai A shagwa6e Yace toh na d'an ganiiii ni dai Auntyna pls Yafa'di da marairaice mata Tace katemaken RAMADAN kaje dan Allah Yace korata kikeyi Auntyna Tace aa ni na'isa. Kadai bari nida kaina xan xo in nunamah anjima insu Momy suka tafi Yace promise Tace yah am promise Ya manna mata kiss Yace I Luv u matata Tace me 2 mijina. Yace toh 'dan bani aran bakinki nasha ka'dan Tace idan innah ko momy sukaxo suka gammu fah Yace sai ince kece kikace nayi miki........ Haka dai da wayo da dabara ta lalla6a yabar 'dakin Momy kalli Innah Tace toh Innah saiki komah 'dakin SAILUBAH har tayi arba'in Tace aikuwa haka xa'ayi dan nalura yaran naki ba damah Cikin jin kunya Momy Tace ai yaran xamani ne Innah Momy na tafiya Innah tatattara kumotsanta takoma 'dakin SAILUBAH SAILUBAH ko taji da'din hakan dan ita tasan halin mijin nata... RAMADAN ko tsaki yajah dan Sosai yaji haushin hakan Bayan kwana uku kowa yasan da haihuwar SAILUBAH da Qaninta RAMADAN. Takanas ta Kano 'Yan unguwarsu sukayo group dan kawai suga babis 'din SAILUBAH da RAMADAN 'din Sunko ganowa kansu dan sunga kyawawan yara gwanin ban sha'awa Kallo 'daya xaka musu kasan ubansu sukayo Ba abinda yarabasu da RAMADAN Senior n junior Saidai wata rabuwa inji 'Yan caca😳 Samfah yara sunqi kar6ar nono Anyi anyi Amma shuru kakeji Haka aka dama musu masarar yara ta jinjiraye kamarsu Cikin ko ikwan Allah suka qar6e suka dinga Sha abinsu Ganin haka yasa hankalin Su Momy da RAMADAN ya kwanta..... A 'dakin Innah ya ritsata taje 'dauko wasu magungunanta Cikin qasa qasa da murya RAMADAN ya rungumeta ta baya yake ra'da mata ta cikin akunnanta Qila sunbarma ubansu ne Yafa'da yana qoqarin kama breast 'dinta Aiko cikin sauri ta kwaci kanta Harara SAILUBAH tagalla masa Tace kakamasu Wlhi kuka xansa maka Yace ai nasani musamman da yanxu suka cika suna buqatar me shansu Saidai anyi rashin sa'a masu shan sunqi Sha toh abarni nasha mana Tace anqi Yace zasu miki tsami fah😳 Tace toh ina ruwanka suyi mana Murmushi Murmushi yayi Yace xan miki afuwa xuwa kwana arba'in 'din Wlhi kosunfi haka cika saina xuqesu dan baxan barki da Kaya Suna daminki bah Ta qara gallamai harara Tace kabarni da abuna haka mana. bana so katakura min su pls Yace Allah baxan barki dasu bah. Naji da'din yanda Babyna suka barni dasu. Kuma ki qara hararata kigani Wlhi ayanxu xan maqureki naxuqe abuna Gaban SAILUBAH ya fa'di taqarema 'dakin kallo taga xahiri daga ita saishi ne. Xai iya yimata Komai dan tasan futunarsa tafi qarfin tunaninta gata da jego dan haka saita hau lalla6a shi har tasamu ya barta batare daya ta6osu bah Haka dai ya ficce daga 'dakin yana Murmushi dan sarai ya gane lalla6ashin da tayi bana Allah bane Yanako fitta Innah tashigo 'dakin tana cewa meya fitta da ita haka..... Shuru SAILUBAH tayi mata har sukayi part 'din nata 👯💃🏼👯💃🏾👯💃🏻👯💃👯💃🏿 Munga baqaqe munga koraye munga jajaye munga farare a sunan *KAULAT DA KAULET* Yara kyawawa sunci Suna Khamsa'u da Aminatu. Ana kiransu da *KAULET DA KAULAT* Komai anyishi cikin bajinta da nuna Komai ba Komai ba Jama'a da dama sunyi farin cikin xuwansu wannan Suna dan suntafi da arxiqi me mugun yawa Junior yaga hotonan babys 'din nasa dan FAWAS ya tura masa Haka KHAMIS Bare gogan RAMADAN harda Wanda ya tadama da Junior hankali sanda RAMADAN ya tura masa. Wanda suke qale da juna shi da Auntyn SA Aiko da sauri junior ya goge xuciyarsa na bugawa fat fat fat 😰 ****************** FAWAS ya shiga tashin hankali Sosai dan baqaramin buqatar Matarsa yakeyi ba Gashi Momy tasaka mishi ido Sosai *to kai kayi hakuri mana tunda mah acikin jini take. Me xata iya yi maka. Rahamat Nalele CE mai wannan furucin*😂 Yau yayi ram da ita a kitchen tana tana San 'daukar Abu Yace dan Allah Aunty MEEDAT kitemaken nasamu nutsuwa Dariya ta kamata wai harda wani cemata Aunty. Tadai gimtse dariyar Tace Wlhi ina jini HABIBINA Yace qaryane in gani Tace Wlhi da gaske Janta part 'dinsa yayi na falan Yace toh nunamin Ba musu tanuna mai Yayi saurin runtse ido Yace nashiga uku ni FAWAS Murmushi tayi dan tuno da garga'din da SAILUBA tayi mata dan haka ta qara tsaida idanta akansa Tace karka damu dan dai nan da wata biyu Ya waro ido Yace what 😳 Ta gya'da mishi kai Tace ai kaji kuma Allah hakane Yace ina kwana arba'in ne dariya takama HAMEEDA ganin yanda yayi furucin cikin tabbatarsa Tace xa'a barmu mudinga kwana ba Amma ai jinin baxai 'dauke ba saiyayi wata biyu Shuru FAWAS yayi yana kallanta taficce har tanamai gwalo... ******** Anan ko byan sati biyu RAMADAN ne maqale da SAILUBAH akan tabashi hakkinsa sai wani lalla6ata yakeyi Dariya itama tadinga yi masa Tace ai in mace ta haihu jini baya 'dauke mata sai tayi wata biyu Toh bare ni dana haifi 'Yan biyu. Kaga wata hu'du kenan Xanyi Iya gigicewa RAMADAN ya gigicewa da sauri ya saki hannunta cikin tsoro Yace haba my Aunty fa'damin gaskiya SAILUBAH tayi fuska Tace Wlhi da gaske nakeyi Rungumarta RAMADAN yayi yasa mata Kukan soyayya sosai Wlhi har yana hawaye akan ya xaiyi Dan yanxu yana kwantawa ya runtse idansa ita yake ganowa Sai yanxu yagane ba qaramin sabo yayi da jikin matar tasa da kuma xumarta ba Sosai SAILUBAH tasaki baki tana kallan RAMADAN da guntun hawayansa Yabata tausayi sosai amma baxata iya qaryata kanta ba dan tanaso ta gyara kanta ta'dan huta tukunna Dan haka saita qara qamqa meshi ajikinta tana lallashinsa Tace toh kayi shuru haka. ai kamar yaune ranar xataxo Auntyna yaxanyi Nayi sabo da 'dumin jikinki Nayi sabo da xumarki Nayi sabo da Komai na halittarki Wlhi baqaramin daurewa nayi akwanakin nan ba...... Tace ya'isa haka Babyna xanyi maka qoqarin kaina kaji Yaqara lafe mata yana cewa Aunty bacci yaxo min banasan raba jikina da naki Tace toh kayi abinka in kayi nisa na gyara maka kwanciyarka nakomah 'dakina ko Shuru yayi mata da qara kananna 'deta yana sauke ajiyar xuciya Minti biyar bacci ya 'daukeshi Sanda tabari yayi nisa Sosai Sannan taxare jikinta ta ha'dashi da fito tafice daga 'dakin tana dariya😂 A falo sukaci karo da Innah Tace SAILUBAH Karki biyema RAMADAN fah Tace lah bashi da lafiyane innah shine yasa na kai mishi magani Tace aiho. naga kin fara Sallah ne ai......... Murmushi tayi Kawai Wasa wasa sanda SAILUBAH tahana RAMADAN kanta gashi har yau takai wata biyu da sati 'daya Gwara HAMEEDA tabada kai tuni ganin irin nacin da FAWAS yake mata 2:03 Wednesday ***** Yau RAMADAN yaxoma da SAILUBAH da takaddunsa akan sun xana exam 'din qarshe anturasu asibitin Aminu kano Murmushi SAILUBAH tayi Tace Allah ya temaka Amiien Yace yana kallanta Tace lafiya kake kallona haka Yace Bakomai Xama tayi kusa dashi ya kwantar da kansa bisa cinyarta. Yace Aunty nagaji Tace Qanina dame ka gaji Yajah numfashi yana xuge mata zif 'din rigarta ta gaba yana cewa Wlhi kisan yanda xakiyi Ki Kore jinin nan inba haka ba kishiya xan miki nanda kwana uku SAILUBAH tawaro ido da sheqewa da dariya Tace kishiya fah kace Yace eh Dan a iya saninah jinin mace baya kaiwa kwana arba'in Dake ba wanda yasan gaibu sai Allah shiyasa aka barku a kwana arba'in 'din Yanxu fah naki yaxama na ciwo😳 Tunda ya xarce kwana arba'in 'din Dan haka Wlhi kitashi muje munemi magani Dariya sosai SAILUBAH tayi tare da xare hannunsa daga kan breast 'dinta Tace nifah gado nayi agun momyna. Dan Kakah tata6a gayamin cewa lokacin da momoyn nawa ta haifeni sanda tayi wata biyu kafin jini ya 'dauke mata Shuru RAMADAN yayi kawai yana San cire mata riga Ta harareshi da cewa xaka fara ko Yace ba'amin iyaka da wannan ba ai😰.. Tace toni na maka Agwa6e Yace dan Allah kibarni Auntyna.... 2:30pm Wednesday ******* XEE ce tsaye a kitchen tana ha'da abincin ranah Momy tashigo kitchen 'din da maganin gargajiya na ice a hannunta Tace Zainab ga wannan maganin na haihuwa ne Xaki dafashi wannan da jar kwanwa kisha na kwana bakwai Sannan wannan kijiqa da tsamiya kisha na kwana uku Insha Allah xa'a dace XEE taja numfashi tana jinjina San jikoki irinna Momy Tace toh nagode Jiyama da naje gida muke xantawa da mamana cemin tayi sanda tayi shekara uku kafin ta haifeni. Shine nace konima irin nata xanyi watoh nayo gadanta.... Murmushi Momy tayi Tace Zainab kenan xai iya yuhuwa haka kam Amma kigwada amfani da wannan 'din inbaiyi sai muzubama sarautar Allah ido mugani XEE Tace toh.... *Hmmm mutane kenan* Momy na fitta daga kitchen din KHAMIS yashigo. Kallo 'daya xakamai kasan yana cikin farin ciki Rungumarta yayi tabaya yana cewa nadawo my luv XEE Tace yanxu ba lokacin dawowarka bane. Gayamin meyadawo dakai Yayi dariya Yace gudowa nayi dan kawai na ganki Tace hmmm dan kawai kaganni ko Ya 'daga mata gira Tace toh kaganni saika komah Yace toh 'danxo muje kiji wani abu Tace har xuwa ina... Ashagwa6e Yace 'dakinmu mana Tace naqi Wlhi Kissing 'dinta ya hauyi baji ba gani. Ganin haka yasa tayi mishi wayo tatura shi falo ta rufe qofar kitchen din tana cewa sai ka mai dani tsohuwa hankalinka xai kwanta kacutan. Nanko baka wucce samo daidai kai ba😂 Murmushi KHAMIS yayi Yace ai baxaki ta6a xamah tsohuwa bah Aunty XEE pls bu'de in gaya miki wata magana Tace Wlhi baxan bu'de bah dan ban manta abinda kamin jiya bah Yace Wlhi kiyarda dani ba abinda nasha my Luv Tace Amma yanda kanuna qarfinka na jiya yafi nako yaushe Yace O Ya Allah. Koki bu'de yanxu ko nasa momy tamin Aure in kiganki da kishiya Wlhi..... Ai XEE najin batun kishiya ta bu'de kitchen din tana cewa mekace Yayi Murmushi Yace bance Komai ba Harararsa tayi Cikin wani salo na Soyayyah. Shiko rungumeta yayi 8:00pm Wednesday ***** Misalin qarfe 8:00pm na dare ne FAWAS yake kwance a gadansa yana wasa da yaransa Ahmed. HAMEEDA tafitoh daga toilet tana cewa yau bai maka kuka ba Yace xaiyi in tafiya tai tafiya Murmushi tayi tana qarema mijin nata kallo yayi kyau Sosai cikin shigarsa ta qananun Kaya sai qamshi yakeyi tagyara 'daurin 'dan kwalinta Tace naji kayi magana 'daxo ina toilet dafatan ba cemin xakayi xaka fitta bah. Xaiyi magana takatseshi da cigaba da cewa✋🏻 Wacece Aymana..... A gigicewa ya qara tsaida idanshi akanta Yace ban sanda bafah wlhi😳 Tace koh Yace ba shakka aciki Tace yayi. Kuma na yarda dakai Amma ina kake shirin xuwa yanxu. Da sauri Yace Dady ne ya aikeni kar6o mishi wani aika a gidan abokinsa.... Cike da jin haushin xaman da yayi tun'daxu Tace shine kazauna baka tafi ba Yace nayi hakanne dan in gaya miki Karki xargeni da xuwa inda Kullun xuciyarki take kitsa miki Tayi Murmushi Tace Ayya HABIBINA bai dace ka tsaya sanar dani umarnin Dady ko Momy ba Kasandai idan kadawo kafa'damin sune suka aikeka Kasan xan gamsu da kai Murmushi FAWAS yayi da kissing 'din Ahmed kana yatashi yana da'da qaremah fuskarta kallo Santa na ratsashi ya shafi gefan fuskar tata Yace saina dawo Matata. Pls Ki shirya min kanki da kyau Tace angama mijina..... Yana fittowa qofar gidansu yaga motar KHAMIS ya bu'de ya shige RAMADAN Yace yau kuma wakama qarya agunta Yace Dady mana KHAMIS yayi dariya Yace ni kuma Momy nayimah yau RAMADAN Yace Wlhi akwai ranar da xasu kamaku FAWAS yayi dariya Yace wai kai me kakema Aunty LUUVAH ne Yace Wlhi jifanta da addu'a kawai nakeyi Amma yau nima nayima Momy qarya Dan inba haka ba Tatashi birkicemin bansan ya xanyi ba. KHAMIS Yace kaiko kake da yanda xakayi Yace hmmm mafitar 'dayace kawai shine insa mata kuka KHAMIS ya sheqe da dariya Yace ai Aunty XEE ko kukan mutuwa xanyi saifata hukuntani kunsan tafi kowa kishi😂 RAMADAN Yace aa fah😳 Wlhi kabar Auntyna duk tafi kowa. Kawai ina kiyayewa ne shiyasa nata baya fittowa FAWAS Yace hmm duk HAMEEDA tafisu. Kamar aljana take dan daxaran takafeni da idonta Wlhi bana sanin lokacin da nake sakar mata zance. dan duk qaryata kuncewa take RAMADAN da KHAMIS suka SA dariya KHAMIS Yace sai kadena kallanta Yace ai matsalar 'daya CE. ina shiga gareta fuskar nake fara kallo. KHAMIS Yace saika tofeta da addu'a kafin ka shiga 'dakin Yace xan gwada Ko Haka RAMADAN yayi parking a kofar gidansu Aymana suna gwulmar matansu Ahankali ya kalli FAWAS Yace toh gareka FAWAS mun iso. Pls karka 'dau lokaci kana matse musu 'ya dan awa 'daya garemu. Fitta FAWAS yayi yana kara waya a kunnansa da fa'din.. my manat gani na iso Da rangaji da wata shegiyar tafiya ha'de da girgixa da faro da ido Aymana tafitoh Duk da dare ne hakan baihana RAMADAN da KHAMIS ganin hakan ba. RAMADAN Yace shegiya CE fa wannan yarinyar ka duba yanda tafito mai kamar wata matarsa HAMEEDA KHAMIS ya lumshe ido Yace Wlhi har tasa na hango fuskar Aunty XEE yanda tayi fari da idan nan RAMADAN yajah tsaki Yace Wlhi natsani yarinyar nan bansan dalili ba KHAMIS Yace dalilin 'daya ne kana kishin yanda take tafiyar da rayuwarta ne ..... Ga shegen FAWAS ba yarda xaiyi taxamah tashi bah RAMADAN Yace shi wawane daya gama da ita xai nemi killaceta cikin gidansa Yace aibaikai ga hudata bah RAMADAN yajah tsaki Yace ana tafedai FAWAS ko tunda tafitoh ya kasa 'dauke idansa akanta Sosai tafiyar da ayanxu tatsiriyi take tafiya da imaninsa. Inyayi shirin barinta ya tuno da farin da take mai da ido da tafiyar da take mai sai yaji yana San ganinta mah a lokacin..... Wlhi FAWAS kasameni yanda kakeso. Aymana tafa'di hakan tana harararsa Yajah mufashi da cewa kimin afuwa dan daqerma nasamu na fitto Tace wai wacece wannan matar takace Meyasa ta cutar dani Meyasa ta rabani dakai. Bayan nice nadace danaxama mata agareka Wlhi FAWAS ina so in ganta danna tsaneta..... Yace hmmm kiyi hakuri haka pls.... Xata qara magana ya katseta da cewa baxan juri yanda kikesan mafa'damin magana akan matata ba Ina Santa yanda nake sanki Karki qara furta kalmar kin tsaneta agaba nah Tace me kake nufi. Kanaso ka qara fahimtar dani cewa kayi Aurene kuma kanasan matarka kar in gaya maka magana akanta Yace abinda nake nufi kenan Dan ayanxo kemah kika xamo matata baxan jure watacan awaje tanemi fa'damin magana akanki bah. Dan haka kikula Na fitoh da niyar ganinki naqara samun farin ciki da nutsuwa kamar yanda naso Saidai kin 6ata min dan haka nabarki lpy Ya qarashe da San shigewa cikin mota.... Aiko tasauri tatareshi tana cewa ni yanxu naqara girmah nasan abinda xai 6atamin da kuma abinda xai faranta min Dan haka daga yau FAWAS kabarni..... Yace au dama nariqeki ne ban sani bah Takaici yacika xuciyar Aymana nan take tasamai kuka Tace Allah ya isa tsakanina dakai FAWAS. Ka cuci rayuwata ka 6ata min xuciyata da soyayyarka Gashi yanxu nace kabarni kana fa'damin dama kariqenine Ashe duk alqawarin da kakemin na qaryane na yaudara ne Yace ban ta6a yimiki qaryaba haka kuma ba halina bane Amma yanxu kinsa na koyi qarya dan kawai na faranta ranmu ni dake Duk sanda xanxo gareki ayanxu saina shararamah matata qarya Wannan bai isa kigane cewa ina sanki bah Tace qarya kake baka sona tunda ka'iya Auranta bani ba. Kaje kawai FAWAS na yafe maka saboda baxan iya yimah masoyina baki ba Amma kasani da sanka zan rayu har qarshen rayuwata Tana fa'din hakan tashige gidansu tana kuka ta fa'da agadan kakarta Tsaki FAWAS yajah tausayinta ya dami xuciyarsa lokaci 'daya Dan haka ya fara neman numbarta Aiko yakira taqi 'dauka kamar xai share yadai da'da kira. Xuwa lokacin baxata iya jure in 'daukar wayar tasa bah. Dan Sosai yayi nasarar 6ata mata xuciyarta da soyayyarsa Tace FAWAS nace kabarni haka Yace kiyi hakuri mana masoyiyata Tace meyasa kidena Sonah Yace wannan ba gaskiya bane ina sanki pls karki qara cewa komai yanxu. Murmushinki kawai nake san ji da kuma kiss 'dinki dan nakwana da tunanin dan Allah Murmushin tayi kana kuma tasakar mai kiss tana cewa nayi Yace nagode kisharemin hawayanki dan inasO kiyi mafarkina Idan kuma kin kasa sharewa kifitoh in share miki pls Tace Xanso na qara shaqar qamshin turaranka.Yace xanso naqara ganin kyakkyawar masoyiyata Tace toh ganinan Shigewa zauran gidan nasu FAWAS yayi dan iskancin nashi ya motsa Aiko dashi taci karo Ya rungumeta da caf kar bakinta yana kissing 'dinta cikin tsantsar buqatarsa saikace bayansu ya baro matarsa bah Bai 'dauki lokaci yana kissing 'din nata ba wayanshi tayi qara ahankali ya saketa kana ya fara goge mata fuskarta da hankicif yana cewa naji da'din bakin nan. Ki kulamin da kanki dan kishiyarki tayi kira Yana fa'din haka ya ficce kuma Cikin sauri ya shige motar tasu KHAMIS ya jata Sosai yanutsu bayan yaji muryar HAMEEDAN tashi cikin wayar tasa. Yace kiyi my MEEDAT gani kan hanya yanxu RAMADAN da KHAMIS Suna jinta Tace dan Allah kayi sauri in baso kake xuciyata ta buga ba. Dan wlhi 'duminka take san ji Yanxu haka ina kwance HABIBINA Murmushi yayi Yace rufe idanki yanxun nan Xaki ganni Tace tohhh narufe... Kashe wayan yayi ya kalli KHAMIS Yace Wlhi maidani gida RAMADAN Yace ai baka isa bah Wlhi sai yaje ga MEENAT ya kuma saukeni a gida Wayyo Allah FAWAS yace KHAMIS yace am sowie. RMADAN ya gyara xama Yace karabu da Aymana mana FAWAS kaga 6ata mata tunanina kawai kakeyi KHAMIS Yace hmm rabu dashi tunda koya barta ita ba barinsa xatayi bah RAMADAN yajah tsaki Yace Amma dai Kasan yana cutar da ita ko Yace eh toh da wannan dan wannan (wai antura tsowan banxa biko) Murmushi FAWAS yayi Yace xan rabu da ita Amma saina ha'da addu'a dan gaskiya naji ina mata wani so a raina yanxu ba kamar nada bah Saidai nasan baxan iya Auranta ba RAMADAN yayi murmushin Takaici Yace xan tayaka da addu'a Amma pls kasa aranka kabarta FAWAS yayi Murmushi Yace toh 'dan Uwa....... KHAMIS yayi parking a qofar gidansu meenat Kamar yanda FAWAS yayi haka shima yayi ya kirata a waya . Tafitoh cikin sanyayyiyar kwalliyarta Yace kaga tauraruwa me dishashe hasken..... Xaka fara ko. Meenat ta katseshi Yace da bakina kice baxan ba'di gaskiya bah Murmushi tayi Tace hmm minti biyu momyna tabani dan haka bara nabaka muhimmin labari Yace ina jinki Tace Dadyna ne yakesan ya ganka wai yagaji da soyayyar nan tamu ya kamata yasadu da iyayanka dan muxama mallakin juna........ cikin sauri KHAMIS Yace what😳 baki gaya mishi ko 3 years banyi da Aure ba Tace toni ina ruwana da Auran ka Yanda baka duba dacewar ni yakamata da in xama matarka ba hakanne yasani Kasa yarda cewa kayi Aure dan haka idan Sonah kakeyi nimah ka Aurani yanxu. Kaga tafiyata. 'dan rainin hankali kawai. Wlhi kadena 6atamin tunani Kuma kasani 'daxo na kiraka matar taka ta'dauka nace mata nice meenat me shigowa gidanka matsayin matarka ta biyu..... Tana fa'din haka tashige gidan nasu Shuru KHAMIS yayi kana ya shiga motar RAMADAN yajah yana murmushi FAWAS Yace yau matsalace tafitoh damu RAMADAN Yace kalli KHAMIS yayi Murmushi Yace ta ha'dama bom gun Aunty XEE sai kafara tara qaryaryakin da xaka gaya mata dan kafidda kanki Yace Wlhi sai yanxu natuna ban fito da wayata ba. Na shiga uku..... Wannan karan dariya RAMADAN ya sheqe da ita Ya kalli FAWAS Wanda shima ita yakeyi Yace tonidai na iso gida Dan haka fitoh kajaku dan Wlhi kabar KHAMIS xubar daku xaiyi atiti dan kwakwalwar cike take tam da tunanin makwamarsa gun Aunty XEE Ya qarashe da fitta yana qara sakin Murmushi FAWAS yayi Dariya Yace sai da safe a shafamin kan 'Yan matana Insha Allah RAMADAN Yace da shigewa gidan nashi yana 'dagawa KHAMIS hannu Da gudu gudo sauri sauri FAWAS yake tuqi damuwarsa ya kai gida da sauri ya kalli KHAMIS Yace kaje mata da addu'a kawai Yace hmm baka santa dakyau bane Na tabbatar yau hukuncin da xatamin yanxu na musamman ne.... Murmushi FAWAS yayi Bayan yayi parking qofar gidansu Yace karka kanuna mata tsoranka dan xatafi wahalar da kai Yace hmmm saida safe ka shafah kan Ahmad Yace insha Allah da shigewa gidan nasu Yasami HAMEEDA harta 'dan fara bacci Dan haka yayi toilet kawai yaqara yin wanka yasaka kayan bacci yaje yara6e ajikinta Yana shafata... bu'dar bakin HAMEEDA cewa tayi Daka shigo naji qamshin turaran wata ajikinka Waro ido FAWAS yayi Yace badai turareba Tashi HAMEEDA tayi shima ya tashi Ta qura mishi ido Tace gayamin gaskiya daga Aiken gun Dady kawucce gun Aymana ko 'Dan rikicewa ka'dan yayi Yace nace miki bansan wata Aymana ba Tace koh Ya 'daga mata kai Tace banyar dakai bah FAWAS...... Jin haka yasa yayi Saurin cewa wani turarene fah na siyamah Dady tun jiya shine dana ganshi Cikin mota shine fa na'dan fesa Tace hmm ai baka fitta da mota ba Yace kanna fitane nayi niyar fita da motar sai kuma nafasa ganin turaran yasa nafesa Murmushi Hameeda tayi Tace OK shikenan Ya kama hannunta Yace pls kiyarda dani Ta kallesa Tace Wlhi nayarda da abinda kace Rungumarta yayi ya rayawa aransa yabar ta6a jikin Aymana daga yau dan bayasan xargin matar tasa Shiko KHAMIS da addu'a ya shiga falan masoyiyar tasa Ahankali ya tura qofar bedroom 'dinta Tana kwance tsakiyar gado taci kwalliya Sosai sai qamshi takeyi Da sauri ya haye gadan Yace nadawo my Luv Tace gada gun meenat ko aikan Momy Yace daga Aiken Momy dai Tace KHAMIS wacece meenat Yace watace can da; da nasanta. Amma yanxu Wlhi tallahi bana tare da ita kiyarda dani kiga na rantse miki Shuru XEE tayi tana qare mishi kallo Tace Amman ka bartan shine har ta'iya cewa xata shigo gidanka matsayin matarka ta biyu Sosa qeya KHAMIS yayi Yace qila tafa'di hakan ne dan ta6a miki rai Tace KHAMIS kaji tsoran Allah Wlhi kamin kishiya mutuwa Xanyi 😰 Qara Tsaida idansa yayi akan fararan idanuwanta wa'yan da suke birgeshi. Kuma sanda da qaunarta na qara mamaye xuciyarsa Yace Wlhi dake ka'dai nakesan rayuwa matata. Pls kikwantar da hankalinki narantse miki kika mutu nima binki Xanyi.... Ya fa'di hakan yana me rungumarta da kissing 'dinta......... RAMADAN na shiga gidan nasa yayi part 'dinsu kawai dan yasan Innah Yalwa tayi bacci yanxu Qamshine yake ratsa hancinsa yana lumshe Direct bedroom 'dinsa yayi ya GYARA kansa Kana yanufu gun rikitacciyar Auntyn tasa 😆 Tana xaune tana karanta wani littafi waishi *BIRNIN MASOYA* Yalequ dakansa 'dakin yana cewa Auntyna a'dan furgice takallesa kana tagallamai harara da ajiye littafin Tatashi tanufu bakin qofar. Aiko yana ganin haka yakoma baya ga falan. Biyoshi falan tayi Tace wato kamin qarya wai momyce batajin da'di ko Ya 'daga mata kai a shagwa6e Tace ina kaje Yace raka FAWAS da KHAMIS nayi wani gu Tace kai basu rakaka bah Yace Allah basu rakani ba Shuru tayi kawai tana kallansa Ganin haka yasashi shagwa6e mata yana wani yimata qif qif da ido da cigaba da cewa dan Allah Auntyna Karki hukuntani kinji Tunda nagaya miki gaskiya😬 Murmushi tayi Tace naji Amma daga yau kadena fitta da daddare Wlhi Yace indai baxaki hukuntani yanxu bah nayarda Tace inasan jin 'duminka mijinta Da sauri ya rungumeta Yace nima haka Auntyna Ahankali takai bakinta cikin nashi tana tsotsa. Yana lumshe mata ido Sanda taga yana qoqarin yi mata bacci atsaye sannan taxare shi daga jikinta tana cewa a tsaje xaka min bacci Ta qara shi da xamah a dining Yayi mata sanyayyan Murmushi Yace ina yarana suke Aunty Tace ai kasani Suna tare da Innah Yace O yah Allah gashi sunyi bacci yanxu Tata6e baki Tace aikasan da wuri sukayi dake yau bakaso jin 'diminsu ba shiyasaka shantakewa...... Ya 'dane cinyarta yana Murmushi Yace xomuje mukwanta Tace saina baka wannan madarar tukunna Ya kalli cup 'din da madarar take ciki ya kalleta ashagwa6e. Ai wannan yayi min yawa Aunty Tace Wlhi ko saika shanye dan ba abincin Karki kaci 'daxu ba Kamar xai mata kuka haka tadinga bashi yana Sha Can daya koshi kuma ba barinshi xatayi ba sai kawai ya hau shafata yana lumshe ido Ai ba shiri ta ajiye cup 'din tana harararsa Tashi yayi yana janta yana cewa Wlhi yau saina gani dan nalura kamar yau kinyi sallar asubah SAILUBAH tawaro ido Tace banyi fah Ya wurga mata mugun kallo da cewa kinsan Allah saina gani..... Da gudu tayi bedroom tana qoqarin rufe qofar ya shiga da nasa gudun Numfashi tajah ta manne a bango ya harareta Yace wannan ka'dai ya tabbatar min da cewa da tsarkinki Tayi mai shuru Yayi murmushin Takaici da ciga da cewa watoh kinda'de dayin tsaki shine kika barni kicin bala'i ko Tace toh ai jiya nayi tsarkin Shuru RAMADAN yayi yana tunanin yanafah ganin tada'de dayin tsarkin qilamah ba jiya bane Yace ai shekaran jiya ma naganki kina Sallah Tace eh waccan shekaran jiyan nasamu tsarkin Yace kikace jiya kuma A shagwa6e Tace kana burkini RAMADAN pls kabarni haka Yace koh Tace eh Yace ai ban burkitaki bamah tukunna sai kin tuna ranar farkonmu dana sami nasarar kar6ar hakkina SAILUBAH Tace baxan tuna ba imma na tuna menene 😙 Yace Ba komai😀 kawai dai wannan xafin da kikaji awannan ranar shixan qara maimaita miki shi awannan ranar SAILUBAH tawaro ido Tace Allah 'dan Qanina😳 Yace Wlhi Auntyna👯 Shagwa6e mishi tayi Tace dan Allah Qanina ka'dan barni xuwa gobe manah Murmushi RAMADAN yayi Yace koh Ta 'dagamai kanta alamar eh Ya qarayin Murmushi Yace toh in inji dalilinki sai nabarki. Tace haba 'dan Qanina. Xura hannunsa yayi a qogunta yana wani aika mata da wani salo bakinsa cikin nata daga nan ya kashe mata jiki. Bazatoh ba tsammani sai ganinta kawai tayi agado Haqiqa ba qaramin gigicewa RAMADAN yayi ba. Wani da'din idan yayi yawa Kukan da'dinma in xuwa yake Washe gari da kasala SAILUBAH Tatashi. Amma ahakan tayi Komai kamar yanda tasaba Yan xunma yana kan cinyarta tana bashi breakfast yana xuba mata iskanci injita da fa'da😂 Ya wani qanqameta kamar wani xai kwace mishi ita Yace Auntyna Karki barni kinji Tace idan nabarka RAMADAN inyi yaya da rayuwata Yace Wlhi Aunty ina yimiki wani sO wanda yafi qarfin akirashi da MASEEFAR SOO Aunty idan narasaki nayi bankwana da duk wani farin ciki na rayuwata kenan Pls Auntyna kici gaba daji dani kinji.... Ya qarashe maganar da kwantar da kansa a qirjinta Aiko nan taqara rungumesa tana shafa kansa Tace ina tare dakai Qanina kuma zanci gaba da ji da kai har qarshen rayuwata........ Da yamma misalin qarfe biyar da rabi suka ha'du RAMADAN Yace yau ba fitta fah. Idan Auntyna tajamin kunne👂🏼 FAWAS Yace hmm jiya Ashe nakwaso qamshin Aymana bansani ba. MEEDAT taso kamani Allah ya temakeni😀 KHAMIS yayi dariya Yace aini nayi xatan qar6ar mummunan hukunci gunta Allah ya temaken dai😀 RAMADAN xaiyi magana wayanshi ta'dau ruri Yana dubawa yaga junior Yau na kammala skull brother...... Katayani murna nan da sati biyu zaku ganni. Tsallan murna RAMADAN yayi Yace Allah na godema da xaka dawomin da 'dan uwana kakira Dady ka gayamai ne Junior yayi Murmushi Yace shina fara kira na gayamah ai RAMADAN Yace gud Amma meyasa baxaka taso jibi bah.. Yace inaso ne nagamah tattara dukkanin wani wasu muhimman al'amura nah Najima Dady yana cewa wai angamah Komai na asibitin nan ko RAMADAN Yace eh angamah asatinnan mah aka xubah ma'aikata Yace dts gud Sunso riqeni akan nayi musu aiki na shakara biyu Amman naqi RAMADAN Yace gwara da kaqin dan ina buqatarka kusa dani Murmushi junior ya qarayi Yace nima haka 'dan uwana.... Hira Sosai sukayi kana sukayi sallamah RAMADAN ya kallisu KHAMIS ya gaya musu Komai FAWAS Yace 'dan rikici xai dawo kenan KHAMIS yayi Murmushi Yace Allah ya dawo dashi lpy AmEEn RAMADAN yace Tun daga harabar gidan nasa RAMADAN yake furta Auntyna Auntyna Auntyna Innah ta kallesa da sha'awa tayi Murmushi kawai dan yaran Suna burgeta SAILUBAH ko na kitchen tayi Murmushi da rayawa aranta futunannan Qanin nata ya dawo Dan haka tafito daga kitchen 'din tana goge hannu Tace ina farin ciki da dawowar masoyina Rungumarta yayi Yace nimah haka Auntyna... Kukan KAULEET ne ya katse musu jin 'dimin junan nasu Da sauri ya 'dauketa yana cewa kiyi shuru manah yarinyar kirki..... Ai kamar KAULAT itamah jira take nan tacantara nata kukan Arikice yabita da kallo ya xauna kusa da ita yana cewa Auntyna temakamin mamah Tace naqi 'din. Yau kaimah kaji abinda nakeji nida Innah inda da'di raino Tana fa'din hakan takomah kitchen tana dariya RAMADAN ko rasa yanda xaiyi dasu yayi daya lallashi wannan waccan xatasa kuka Haka xai sauke caccan ya 'dauki wannan 😅 Duk ya rikice SAILUBAH najinshi yana cewa KAULAT kinfiya kuka Can kuka taji Yace xan dake ki KAULEET Itadai SAILUBAH dariya kawai takeyi a kitchen Kamar 'daukewar ruwan sama haka tajisu sunyi shuru Ahankali taleqo dan taga meyasasu yin shurun..... Ganin KAULEET tayi a kafa'darsa KAULAT kuma ya kwantar da ita a cinyarsa Yanda ya qame da alama bayasan yayi mutsi ko ka'dan hakan shiya ba SAILUBAH dariya xatayi magana kenan...... Ya harareta yana mata nuni da ido akan tayi shuru plssss Murmushin mugunta tayy.... Tana qarasowa gunsu tata6a KAULAT Aiko kamar jira take ta tsantala kuka.... Kamar RAMADAN xaiyi kukan haka ya hau lallashinta Amma kamar yana qara ingixata SAILUBAH ta kuma gefe tanata Murmushi Tashi RAMADAN yayi dasu yaje ga Innah ya dire mata KAULEET a cinyarta Yace Innah tayani raino ya akeyi😀 Innah tayi dariya Tace ba naka bane raino RAMADAN. Tafa'da tana mai tashi ta Goya KAULEET Aiko nan tayi shuru tana wulwullah ido Murmushi RAMADAN yayi Yace toh Innah kawo wani abin goyan in goya wannan Itama 😂 Murmushi innah tayi Tace kawota dai.. Yace aa bara naje da ita kawai. Tace toh Haka ya dawo falan da KHAULAT a hannunsa SAILUBAH Tace kawota in goyata😀 Yace aa barmin abuta 😬 Murmushi tayi Tace wai nan fushi kayi. Yace aa dariya nake😠 Rungumarsa tayi tabaya tana dariya Tace 'dan micicin Yaro da kai harda wani yin Aure da haihuwar yara biyu😁 Murmushi yayi dan yaga hakan takesan gani Yace eh manah bakiga matar tawa tsohuwa ba Amma ganin tasamu yaro kyakkyawa me aji sanda tamaqalemin na Aureta😂.... Saurin raba kanta dashi SAILUBAH tayi Tace wacece tsohuwa kuma ta maqale makah....😠 Yace kemana Kuma Kishirya yau qaramin Yaro kakkyawa me jini ajika xai qara baki wasu bebis 'din😀 Harararsa tayi takoma kitchen tana cewa zan hukuntaka ne..... Washe gari RAMADAN yagamah shirinsa tsaf SAILUBAH na saka mishi turare Tace ka kulamin da kanka pls banaso kakalli wata mace Murmushi yayi ya 'dago da ha6arta yana kallanta cikin so da qauna Yace namanta ban gaya miki ba. Junior ya kammala karatunsa yanxu haka nan da sati biyu xai dawo Da Murmushi Tace natayasa murna xan kumayi farin ciki da dawowarsa Kiss ya sakar mata Yace kina farin ciki da dawowarsa yaxo ya qara shuna miki kuliya ko Tace habah dai yanxu ya isa Murmushi RAMADAN yaqara yi yarungumeta Yace Allah kabarni da Auntyna Tashafah kansa Tace Amiien nima kabarni da Qaninah kuma mijinah........❣ . Sakata yayi agaba yana kallanta Yace baxan gaji da godemah Allah daya bani ke a matsayin matata bah. Murmushi XEE tayi da Qara kusanta kanta gareshi Tace Kullun addu'ata Allah yabarmu cikin qauna da aminci ya barmu murayu har qarshan rayuwarmu. Ya kashemu tare karya 'dau daya yabar 'daya Cikin damuwar SOO... Rungumar abarsa KHAMIS yayi yana shinshinar qamshinta da cewa my luv kinako addu'a akan Allah yabamu baby Tace hardako qarawa dame albarka sweetypie Yace Madallah Amma Xan qara dagewa... Muntsinarsa tayi Tace dame Yace tunda kika mintsineni baxan gaya miki bah Tace hmm bar abinka damah baso bake bah. Shafa fuskarta ya hauyi Yace 'daxo Aunty LUUVAH takira number naki baya shiga Tace ni bamma san inda na jefah wayan bah Tace takirani wai in gaya miki Aunty Saudat ta aihu dan haka gobe Kishirya in kinada lapia Tace Ayya natayata murnah Sosai Allah ya kaimu. Amiien Yace yana shafata kamar me shafeta da mai😀 Itako HAMEEDA tana kwance kan kujera bacci takeyi me da'di hankali kwance..... FAWAS ya shigo falan yana qare mata kallo tayi mai kyau Sosai Cikin shifar riga da wando Ahankali ya durqusa a gabanta yakai tsaftataccan makinsa cikin nata Yana tsotso ahankali ahankali Aiko tabu'de ido ahankali tana tana kallansa ganin hakan yasa ya janye kansa Yana dariya Yace nasan dan kinji motsinane kika wani rufe ido ba bacci kikebah Murmushi tayi Tace hmm sannu da dawowa Yace yauwa. Watoh kinbarma Momy Ahmad kinxo nan kinata hutawa da jiran mijinki ko Tace Kasan aiki da nayi 'daxo ne😠 Yace toh 'dan sake fuskar mana karkisa in tsorata Hararar wasa ta aika mishi da ita Tace idan kana so na sake fuskar saika goyani Yace ba damuwa indai bedroom zankaiki ai ba matsala Harararsa ta qarayi Tace kai ko A shagwa6e Yace Allah YAYATA..... Tashi tayi yayi goho ta'dane bayansa Aiko yatashi yayi bedroom da ita Bayan Komai ya kammala ne yake gaya mata yayar RAMADAN Saudat ta'ahu Dake damah HAMEEDA nasan fitta sai Tace yanxu xamuje Yayi Murmushi Yace aa sai gobe Aunty XEE xata biyo miki saiku sami Aunty LUUVAH Tace OK Allah ya kaimu Amiien Yace da qara matseta jikinsa yana bata wasu sirrika. . *** Washe gari takama Monday SAILUBAH tagama kintsawarta ta shirya yaranta gwanin ban sha'awa Khairat na goye da KAULAT XEE da HAMEEDA suka shigo. SAILUBAH tayi Murmushi Tace Allah yasa mungama shiri dasai kunyi xaman jira. HAMEEDA tayi Murmushi Tace Aunty ina wini. SAILUBAH Tace lapia lau HAMEEDA Ahmad na baccine. Tafa'da tana mai kallansa a hannun XEE. Tace eh tun agida nalura yanaji akan hanyarmu taxuwa kumah yayi. Barka da ranah 'Yar Uwa. XEE tace da SAILUBAH hakan Murmushi SAILUBAH tayi Tace abarka dai. Ya Qanin nawa Tace hmm qani ko futunanne SAILUBAH Tace ai duk futunar KHAMIS baikai RAMADAN bah Murmushi tayi Tace ai futunar RAMADAN ta musammance.... Kar6ar KAULEET HAMEEDA tayi tana cewa toh mujenku Aunty naxaqu najini Cikin taro Dariya XEE da SAILUBAH sukayi mata kawai dan tun ba yau bah. Sukasan HAMEEDA da San taganta Cikin mutane damuwarta ata hira..... Sun sami Saudat da Santalelan yaranta Ta kalli SAILUBAH Tace ikwan Allah kenan XEE Tace wani abu Tace ai dole ince ikwan Allah dan banta6a tunanin xan haife cikin nan bah nayi tunanin farkawa Xanyi injini ina Allah rabbi😀 HAMEEDA Tace meyasa cikace haka Saudat tamaida kallanta ga HAMEEDA Tace saboda sharrin kishiya HAMEEDA. Naga abubuwa kala kala SAILUBAH tagyara xamah Tace me kuma ya faru. Tace hmm sanda nasami cikin nan Kinsan XEE Tace karna sake tagani harsai yayi wata shidda Da wiya da wahanah nadinga 6oyeshi dan kinsan nabari yasani toh kamar tasani ne Yana shiga wata bakawai bala'i ya qaure atsakaninsu wai ya munafunceta Yace baxai ta6a kusantata ba ammah yaxago yayimin ciki Kinsan dake agabana take wannan furucin ko qala baice mata bah Haka taqaraci xaginsa dacin mutuncinsa taxari gyale tabar gidan Daga baya bansan me yace mata ba nagadai sundawo normal. Saidai yayi min qaura Sam baya kallan shashina kamar dai yanda yayimin ina Amarya Sannan nida ita in muka ha'du da juna Wlhi gani nake a kwayar idanta tamkar ta cakamin wuqa dan nunumin tsantsar tsana Haka dai nadinga lalla6awa har jiya dana qudah tayi ram dani Abinka dana fari bansan Komai bah nakira wayoyin momy a waya bata 'dauka bah Ashe tafitoh tamantasu agida Nakira Ki dan nace miki kice Innah Yalwa taxo bana jin da'di kemah najiki shuru Sai kawai nanufi shashinta ina CE mata dan Allah tatemaka min cikina nayimin cewo dadai sauransu Kinsan metamin😒 XEE da HAMEEDA sukace aa. Tacigaba da fa'din cemin tayi inje part 'dina gata nan xuwa... Banyi musu ba da qar da axaba na qarasa part 'din nawa Sai ganinta nayi da kasko ta tulin gaushi ta xubah barkono da citta hayaqin natashi takafah kaina a cikin kaskwan hayaqin nashigata ina wani maseefaffan tare Wanda tunda uwata ta haifan banta6a yinsa bah Idona yayi jajawur hawaye na xubarmin kamar famfo Amma dake tsinanniyace cewa takeyi sannu yanxu Xaki aihu. Tana fa'din hakan tana qara gumbu'da burkonan a gaushin.. Ke naji axaba tai axaba ga naqudah na cina ai bansan lokacin dana sume bah Ni dai na farka naganni a asibitin Su RAMADAN wani doctor nayimin sannu Daga bisani yayimin wata allura me atsabah Ai banfi min biyar bah na aihu Saida nasamu nutsuwata Momy take cemin ai ina sumewa ita kuma tana sallamah a falonah tare tunaninta ko gobara CE tatashimin a falo Amma ganinah qasa sumammiya ga shegiyar a gefe fuskarta nanne'de da wani yadi dan kar hayaqin ya cutar da ita shine yasa Momy sakin qara da salati. Tuni taficce harda qarawa da gudu Momy Ko arikice tafara neman wayanta Saidai taji wayam ta barosu a gida Haka tafita waje tanemo temakwan mutane shine fah suka saka mata ni a mota mukayi asibiti Shine da aka sallamemu yau Momy Tace toh baxan komah gidan nawa bah mukayo nan...... Jan numfashi SAILUBAH tayi Tace tab😳 lalle kinga mutuwa Allah ne yayi da sauran rayuwarki XEE Tace tab Lalle wannan tacika mara imani HAMEEDA tagyara xamah da 'daga hannunta samah Tace Allah naroqeka kamin rowar kishiya. SAILUBAH Tace bake ka'dai ba hardani😬 XEE tawaro ido Tace kunmanta dani ne Saudat tayi Murmushi Tace hmm Allah dai ya xa6a mana abinda yafi alkairi Amiien XEE Tace SAILUBAH Tace kemah ai bai kamata abarki haka ansar kina da ciki. Kuma ga irin xaman da kukeyi bah. Yakamata abaki wani yadinga kula dake saboda wannan ranar Saudat tayi Murmushin Takaici Tace Dady ne duk yaqi bamah lamarin nawa fawa Amma banda haka da tuni Komai ya canja. Da anyi magana sai kiji yace mah Momy shi ya Aurar dani dan haka bashi da damar shiga lamarin gidan Aurena Amma ai bakiga yanda ransa ya 6aci jiya ba SAILUBAH Tace aiko yanxu kin gamah da wannan wahalalliyar rayuwar xaman Auran naki. Tace hmm bara dai nayi arba'in naga wane mataki xasu 'dauka XEE tajah tsaki Tace ni wallahi xaxxafar xuciya gareni inda nice da taki Wlhi sai dai muci uban juna danko me kikamin saina ramah Saidai bamusan me hakurin naki yake nufi bah Insha Allah xai xame miki alkairi Allah yayi miki sakaiya cikin gaggawa Amiien Saudat tace Jikin SAILUBAH da HAMEEDA ko sanyi yayi Haka suka dinga tautauna labarin. Daga bisani XEE da HAMEEDA sukayi gida Xuwa can SAILUBAH tashiga gidansu Ta6ata lokaci Sosai Suna hira da Kakah Sai dare RAMADAN yaxo ya 'dauketa sukayo nasu gidan Ahaka akayi sunan yaran Saudat kyakkyawa ko dashi Nazir. *** Kwana uku da sunan Saudat Sauri sauri gudu gudu RAMADAN yakeyi dan yaje 'dauko junior dan Saura minti biyar jirgin nasu ya sauka SAILUBAH Tace pls mana Qanina kabi Komai a hankali Yace Wlhi Auntyna naxaqu naji 'dimin jikinsa. Tace inkabi dai asannu ai xaka ji 'dimin nasa ne..... Kiss ya sakar mata bayan tagamah saka mishi takallami Yace mu ha'du a gidansu Dady Tace aa yanxu fah nadawo 😳 Yace pls mana Auntyna muha'du acan dan Allah Bayanda xatayi dashi haka Tace toh Aiko yana futa tasa Khairat ta'dau KAULAT suka tarkata da Innah Yalwa dan kumawa gidan kamar bayanxu suka dawo bah RAMADAN kenan saida yaji jikinsa a jikin junior hankalinsa ya kwanta Ba RAMADAN bah. Hatta Dady ya hango kyau da wayewa nutsuwa kwarjini haiba da junior ya qarayi Sosai 'Yan uwan biyu suke maqale da junansu gwanin ban sha'awa Ahaka suka iso gida Wanda momy tayimah junior kalolin girki kala kala Wanda SAILUBAH tatayata Sosai junior yaji da'din dawowarsa Amma yana ido hu'du da SAILUBAH hankalinsa ya tashi Dake Komai ya ratsashi na wayo da dabaru haka ya danne suka gaisa KAULEET da KAULAT na kan cinyoyinsa Dady nayi mishi dariya. Momy Tace eh Lalle sunga ubansu banda haka wa'yannan yara dawa suke yarda da wani kwala kwalan idanuwansu agun Murmushi junior yayi Yace ai nawa sukayo. Inba kishi kike karsu kwace miki Dady ai idansu tamkar Mara yake Dariya Dady yayi Momy Tace wane Su da kwacemin miji aina fasa kan 'daya da ta6arya.... Dariya dukkansu sukayi...... KHAMIS da FAWAS suka shigo cikin ladabi suka gaida Dady da Momy FAWAS Yace sannu da dawowa nayi murna da dawowarka KHAMIS Yace nimah haka Junior yayi Murmushi Yace dafatan nasameku lapia SAMAREEN BANAH Dariya Senior RAMADAN yayi Yace ai kaima kana Cikin mu SAMAREEN BANAH. Murmushi ya qarayi Yace ainaku SALAN ne yake daban dana sauran SAMAREEN BANAN....... Haka abin yake dan Aunty Rahamat mah tace haka Dariya sukayi Dake angyara shashin RAMADEAN na dah anan junior ya yada xango. Yana qaremah 'dakin kallo dan Komai a gyare yake... Murmushi yayi daya tuna SAILUBAH lokacin data xo saka mishi kyenkyaso.... FAWAS Yace murmushin me kakeyi Yace hmm rikicinah da Aunty... Luuvañku... KHAMIS yayi Murmushi Yace na batun kuliya... Yace har yanxu tana tsoranta ne RAMADAN Yace kai kadena tsoran kyenkyaso ne Yace aa Wlhi har yanxu ina nan da tsoransa😳 KHAMIS Yace toh ai itama har tamutu baxata dena tsoranta bah FAWAS Yace gaskiya kam. Dan tayi nisa a tsoranta... ********** Hmmm kwananmu tafiya yake jama'a mu aikata kyakkyawa arayuwarmu Mudena aikata sa6o Mu kalli abinda da Allah yakeso Mubar abinda Allah bayaso Rayuwar da xamu barta mexai kawo aikata mummunan abu Mun sani lokacinmu qanqanine mexaisa baxamuyi amfani dashi wajan aikata kyawawa bah Yanxu yanxu xamu tashi xuwa lokaci qanqani sai kuga har ranah ta fa'di Shin bamu lura da yanxu xamu rabu da mutum anjima muji babu shi😭..... ******* Bayan shekara biyu da rabi da dawowar junior Komai ya faru dasu na da'di da kuma sa6anin hakan Dole suyi hakuri da junansu tunda Allah ya nufah sun xama abu 'daya Saidai maxajan nasu na matuqar qaunarsu Tunda yanxu kai ya Waye ba boka ba malam xaki siye xuciyar mijinki Har yanxu RAMADAN Yana tafiyar da rayuwarsa kamar yanda kuka sani da Auntynsa SAILUBAH Yaransu sungirmah sunyi qafah sun qara kyau. Sai surutu kamar aku... Sunfara xuwa skull da madarasa kagansu ba qaramin sha'awa zasu baka bah KAULEET da KAULAT Kenan 😀 Haka FAWAS Sam baya wasa da 6acin ran matarsa HAMEEDA Ahmed ya qirmah shima yayi kyau ansashi skull da madarasa gwanin ban sha'awa Har yanxu Allah bai bata haihuwa bah. Saidai duk binkice yanuna tana aihuwa sujira lokaci kawai XEE takan xauna tayi tagumi Cikin damuwa Yayinda MIJIN nata xai xare hannunta daga tagumi Yace ina sanki matata Karki damu da wani batun baby kedai kici gaba daji dani kawai. Dan inhar kikasa kanki cikin damuwa xan rasa nutsuwata Takan rungumesa tare da shafah kansa Tace Allah kabarni da mijina Yace Amiien matata Sam junior baya tare da budurwa Kullun cikin axumi yakeyi dan kare kansa daga xina tunda ayanxu bashi da abokiyar yinsa Shakira ******** SAILUBAH XEE HAMEEDA Sun shirya xuwa gidan doctor Anisa Auntynsu ayanxu da safe cikin waya XEE Tace subari sai gobe HAMEEDA Tace toh Allah ya kaimu SAILUBAH Tace sai kubiyo tanan mutafi.... Junior RAMADAN yana xaune a office 'dinsa yana yimah wata mata bayani akan cutar kansa dake itace take damunta Fa'di yake itadai wannan cutar qirqirarta akayi dan awannan xamanin namu tafitoh.. Matar tawaro ido Tace yanxu doctoh ana iya qiqirar cuta kuma har taya'du ga al'umah. Yace kwarai da gaske. Dan asalin H:I:V qirqirarta akayi Wlhi akwai maganinta amma sam turawa sunqi bada ha'din kai sufitoh da ita Tace meyasa Yace soboda inhar suka futo da ita kanfanoninsu sundena yin ciniki kenan Haka wannan cuta ta kansa yanxu in kikaji biliyoyin da suke samu wajan bayar da magani abin xai baki mamaki Tace mudai turawannan sun cucemu Murmushi junior yayi Yace cewa sukayi munyi yawa mutanan Nigeria kingako dole sudinga turo mana da cutuka kala kala Tace Allah ai yafisu Yace musashi kawai agaba shi xai mana maganinsu.... Bayan tafuta ne. Ya hau shirin dawowa gidah... Xai shiga motarsa kenan..... Doctor ina maganah Yaji amfa'di hakan Ahankali ya juyo cikin sanyayyiyar murya Yace ina jinki doctoh Maryam tayi dariya Tace nima yau naxamah doctor Yace eh tunda kina tare dani Tace muryarka me da'di Wlhi Yace haka takima. Ina buqatar hutu kitemakeni inje gidah yanxu na sami nutsuwa kona minti biyu ne Maryam Tace dama CE maka kawai Xanyi sai Allah ya kaimu Murmushi yayi Yace nagode da nuna kulawarki dafatan yau xakiyi 'dan mafarkina Waro ido tayi cikin mamaki Tace insha Allahu Juyawa yayi ya shige motarsa ya bata wuta..... Maryam shuru tayi dabin motar da kallo Maryam dai tana 'daya daga cikin ma'aikatan asibitin Lokacin da junior ya fara xuwa asibitin tana kallansa soyayyarsa tacika xuciyata... Dan haka data lura miskiline saita dinga shige mishi Ta lura halinsa ba 'daya yake Senior RAMADAN bah. Dan shi yana 'dan wasa da mutane haka Amma banda junior dan inkaji maganarsa toh yana yima marasa lapia bayani ne ya bata wahala Sosai kafin ya fara amsa gaisuwarta Saida suka da'de a hakan tagane yana da 'dan sauqin kai 👌🏻 Toh yau Yace tayi 'dan mafarkinsa me hakan yake nufi Shuru tayi. Can Tace Allah Kasa yafara sonane. Shiko Junior yana xuwa gida yayi wanka da gyara kansa yayi kyau Sosai Kallan agogo yayi yaga Saura minti ashirin akira sallar magriba. Dan haka ya'dan kwanta Yana naxarin Maryam.... Shidai kallo 'daya yayi mata ya gano soyayyarsa cikin kwayar idanta Yanxu kam yana buqatar mace tare dashi baxai iya cutar da kansa bah Dan wacce xuciyarsa keso tayi mishi nisa Yana ganin kawai ya kar6i soyayyar maryam dan tayimai Kallo 'dayan da yayi mata ya gano tatara abinda yake so ga matar Auransa Murmushi yayi daya tuno da le6anta👄 Washe gari dayaje asibitin nasu bai ganta bah Sai yafara tunanin lafiya kuwa..... Yana yimah wata scanning Yana tunaninta Bayan futar matar yanasa ran shigowar wani sai kawai ya ganta ta shigo Cikin wani hali haka na sO Tace ina kwanah Sosai ya tsaida idansa akanta da murmushi kan fuskarsa Yace lafiya lau Kinsa nafa'da tunani Ku ba lafiya bah dan banganki bah Murmushin da'di tayi Tace lpy lau kawai dai na makara ne Bai qara kallanta ba ya maida hankalinsa ga wani rubutuh Tace toh sai anjimah Still ya bata amsa da cewa muyini lafiya batare daya kalleta ba Koda yamma tayi ya tashi tafiya tana waya lokacin Dan haka ya shigewa motarsa kawai yayi ya tadata Misalin qarfe takwas ne na dare yana danne dannansa a laptop Senior RAMADAN ya shigo 'dakinsa nasa yana cewa kai gauro nayi maka mata Junior yayi Murmushi Yace Allah yasa tatara abubuwa kamar Maryam Yace eh toh dake ban gane maryam 'dinba baxan iya cewa eh bah Yace toh wacece RAMADAN yayi murmushi Yace Kasan wata Yusra 'Yar Dady Auwal ta Abujah Yace nasanta Amma badai ita bace dan karka wani wahalar da kanka abanxa banasan Auran xumunci kuma samma batayi min bah Yace aiko itace kuma tayi Pls kasota dan Wlhi nasan xata sota Tashi junior yayi ya gallama RAMADAN harara Yace bata min bah dan rawar kanta yayi yawa. Da dai na Aureta gwara najira Khairat taqara cika inhar Auran xumuncin kakeso nayi Murmushi RAMADAN yayi Yace Khairat ai yarinya CE Kamallaketa ba qaramin wahala xaka bata bah. Dan baxata iya 'daukarka ba Murmushi junior yayi ya jefeshi da filo yana cewa da Allah Malam barnan. Gadai kira na shigowa wayarka nasan kuma matarkace katafi kafin zuciyarta tayi xafi tashirya hukuntaka Dako sauri RAMADAN ya xaro wayar tasa dake gaban ajjihunsa na rigarsa Auntyna ganinan xuwa magana muke da Dady Yana fa'din haka ya kashe wayan Junior Yace nine Dadyn Yace aa nafa'dine dan nakare kainah Murmushi junior yayi Yace Wlhi nayi Aure baxan ta6a yimah matata qarya ba RAMADAN Yace koh Da sauri Yace eh mana shuru RAMADAN kawai yayi mai ya fitta😀 Bayan futar Senior RAMADAN Junior ya gamah dukkannin abinda xaiyi dan haka ya hau online Yana ganin abubuwa wani yabashi dariya wani tausayi wani Takaici. Can daya gaji bacci ya 'daukesa..... Shafa SAILUBAH RAMADAN yakeyi yana wani mammaqaleta Yace wai meyake damunki ne kwana biyu Auntyna Murmushi tayi Tace Wlhi nimah ban sani ba RAMADAN. Amma ji nake gabana na fa'duwa haka kawai ga wasu mafarkai da nakeyi akanka RAMADAN bansan dalili bah Murmushi yayi Yace haka KHAMIS Yace min 'daxu wai yana yawan mafarkaina yanxu Amma ya rasa ganewa ni ne Junior..... Qara rungumarsa SAILUBAH tayi Cikin so da qaunah Tace nimah haka. ina sanka mijinah Kissing 'dinta ya hauyi yana cewa nima haka matata........ Wani gigitaccan mafarkin Senior yayi Wanda ya bala'in rikitashi ya tashi afurgice yana cewa no brother no brother.... Duk junior ya rikice ya lalubo wayarsa duk da yaga qarfe 3:30AM na dare hakan baisa ya fasa kiran 'dan uwan nasa bah...... RAMADAN na maqale da SAILUBAH Suna baccinsu hankali kwance yaji wayarsa na ringing Yana tashi ya kalli agogo yaga toh 3:30am ya duba wayar tasa. nanin junior yasa ya 'dauka da sauri yana cewa lapia 'dan uwanah... Rumtse ido junior yayi tare da sauke ajiyar ZUCIYAH Yace lapia brother da fatan kana lapia ba abinda ya sameka RAMADAN yayi Murmushi Yace ba Komai 'dan uwana lafiyata qalau nake. meya faru Junior ya 'dan jingina da filo Yace mafarki nayi dakai brother ya tsoratar dani Sosai Murmushi RAMADAN ya qarayi Yace ba abinda xai sameni 'dan uwana ka kwantar da hankalinka kaji Toh junior yace kawai Bayan sun ajiye wayarne hankalin Junior ya kasa kwanciya dan haka sai kawai yayo alwa'ala ya fara lafula RAMADAN ko shuru yayi ya fa'da tunani anya wani abu ba shirin faruwa dashi ya keyi bah Matarsa tagayamai tana mafarkai akansa KHAMIS mah haka yacemai Gashi 'dan uwan nasa ya kirasa yanxu a furgice yana gayamai.. Tashi yayi ya 'dauro Alwala duk dako bai da'de dayin lafular ba gwara ya raya daran da xikirorin Allah da kuma karanta alqur'ani me girmah..... SAILUBAH na kallansa kan sallaya kuma taji wayan da sukayi da Junior dan haka tatashi tayo tata Alwalan tafara lafulolinta kana taxauna tana tayashi xikirorin Jikinta duk asanyaye tare da qaubar mijin nata....... Washe gari laha'di ranar hutu ga 'yan boko tashirya kanta da yaranta tafeshesu da turare RAMADAN ya shigo falan yana Murmushi SAILUBAH Tace ina junior naji kace tare kuke Yace eh yana motah da alamah akwai abinda yake damunsa sam narasa gane kansa.... Ya qarashe da rungumarsu KHAULAT Yana jin qaunarsu cikin aransa Tace hmm nidai haka nake jina wani iri yau.... Murmushi ya qara yi ya mannama yaran nasa kiss Yace toh kuje 'dayan Dadynku na mota yana jiranku. KHAULAT Tace Yauwa xai kaimu gun wasa ko. RAMADAN Yace eh KAULEET ta kalli SAILUBAH xatayi mata magana Tace kuje dan Allah karsu cikani da surutu. Da gudu sukayi farfajiyar gidan Suna 'dagamah Innah Yalwa hannu da cewa Innanmu muntafi yawo da Dadynmu Murmushi Innah tayi Tace ku tayomin da wannan abun KAULAT Tace ice-cream KAULEET Tace aa choculat ko Innanmu Tace duk dai abinda kukaci dai Junior yayi Murmushi da manna musu kiss Yace toh mun tafi Innah Tace toh saikun dawo..... SAILUBAH takalli RAMADAN ya qara qan qameta Yana cewa da magana a bakinki Tace eh Amma na gayama ai Yace banjiba qara gaya naji Tace kamanta nagaya mah xamu gidan Anisa. Yace kinsan yau ranar hutu CE kibani lokacinki pls Murmushi tayi Tace gyaraka xanje yi. Murmushi yayi Yace dame Tace da abubuwa da damah Yace kamar sume..... Bugar cinyarsa tayi tana dariya Tace kamarsu bakinka. tashimin akan cinya Yace saikin gayamin wane gyarane xan tashi Tace ni kuma sai katashi zan gayamah Qara gyara xama yayi Yace nasaba da wannan cinyar. Wlhi ko tsufana baxan bar hawanta bah Tace haka fah KAULEET Tace min jiya wai ita bana sata a cinya Amma inasa Dady😀 Waro ido RAMADAN yayi Yace kut😳 yaushe taganni Tace jiya da futunarka take kanka mana. Yace xan dena hawa akan idansu Tace xandai dinga ankarai dakai dan ba sanin kanka kake Idan kana kanta ba.😉 Murmushi yayi ya kamah ha6arta Yace kixama me gaskiya aduk inda kike Auntyna Hakan xaisa jama'a suqara sanki da qaunarki Kiso mai sanki aduk inda kike Karki ta6a guje mishi Ki dinga yawaita ibada da sadaka nuna farin hali. Hakan xaisa kixauna Cikin nutsuwa tare da kamala da rayuwa me kyau Kar kiyi wasa da lokacinki dan idan ya wucce ya wucce miki kenan har abada Jan numfashi SAILUBAH tayi Tace meyasaka min wa'yannan xancikan awannan lokacin Kwantar da kansa yayi a qirjinta yana wasa dasu Yace nimah jinsu kawai nayi a bakina Yafa'di hakan da tashi yana cigaba da cewa tashi kiban nutsuwa my Aunty... Bayan Komai ya wakana sun tsaftace kansu ya kalleta cikin so da qauna Yace mumah xamu wani gu Dan haka sai kundawo kawai Tace toh Amma fah karka kalli mace Dariya yayi Yace naganki da kishiyoyi uku acan fah😀 Tace can ina Yace can a aljannah😀 Murmushi tayi Tace ko acan bana buqatarsu . Yace toh Wlhi Ki buqacesu dan dagaske nake😜 Baifi minti uku da fitta bah saiga XEE da HAMEEDA sunzo Ba wani 6ata lokaci SAILUBAH taxari gyale da jajah Tace muje kawai HAMEEDA tayi dariya Tace Ashe basai munyi xaman jira ba Sanda suka shige mota SAILUBAH Tace tun 'daxu nagama shirina ai XEE Tace ina biyu nah Tace suna can ga Dadyn su junior. Tace natuna yau ranar hutu CE Sirrikan mata Sosai Anisa tabasu nagani na fa'da Wanda ya sasu shiga farin ciki Haka suka kar6armah Saudat mah Akan hanyarsu ta dawowane HAMEEDA tadamesu da magiya akan suje gidan Saudat yanxun kawai Ba yanda xasuyi da ita dan haka suka bi ra'ayinta Sunsami Saudat na aikata aikatanta tana rera waqa XEE ta 'daka mata duka a baya tana cewa shegiyar baiwa kin samu kanki yanda kikeso Murmushi tayi Tace XEE kenan kamah Kinsan da muna tare ban'isa inyi haka ba SAILUBAH Tace Allah ya rabaki da qayah. Ke sirrin Anisa muka kawo miki.... Da sauri Saudat tasaki Murmushi Tace kai haba XEE Tace Allah. Gashi Ki gani.... Awa 'daya suka 'dauka kafin suka fara shirin barin gidan..... Motoci biyu ne ke tafiya a nutse cikin nutsuwa Senior RAMADAN FAWAS amota 'daya. KHAMIS sai Junior Wanda suka sashi agaba akan saiya biyosu amota 'daya Ba inda sukaje saigun 'Yan matansu Dan basu da lokacin xuwan daya wucce wannan ranar hutun... Suna kan hanyarsu tadawowane suka ha'du da da wasu 'yan mata uku Sunci ado Sosai gasu yara Amma kallo 'daya xaka musu Kasan idansu abu'de yake KHAMIS ne ya ganosu dan haka ya 'dagama motar RAMADAN hannu alamar ya tsaya. Aiko ya tsaya duk suka fitoh Suna wani tafiya irin na nigoginnan😀 Junior da Neman magana yana daga cikin mota dan sam bai fitoh bah Yace haskensu na bilicinne karsu ru'deku dashi KHAMIS yayi Murmushi cikin jin kunya Wata Wasila acikinsu Tace wanene shi da xaice haskenmu na bilicinne...... Xuge glass Junior yayi da kallanta Yace qarya nayi... Kurjininsa ne yasata maida amsar da taso bashi da kuma kallan Senior tana rayawa aranta bata ta6a ganin 'Yan biyun da suka ha'du kamarsu bah. Ganin yanda ta qurama Senior ido shiyasa shi matsawa kusa da ita yana aika mata da wani kallo Tuni jikinta ya mutu tafara aika masa da kallan Luv.... FAWAS da KHAMIS ko tuni kowannansu yajah wacce tayi masa... FAWAS Yace gaskiya 'Yan mata kin ha'du kallo 'daya namiki sanki ya cafki xuciyata. Murmushi Ummi tayi Tace kaima ka ha'du dan kallo 'daya nayi maka nasan kana 'daya daga cikin maxajan da kowace mace take mafarkin mallaka.... KHAMIS ya quramah Suwaiba ido tashi budurwar Yace ina sanki pls kemah kice kina sonah Tace ko ban soka dan kyenka ba nasoka dan muryarka Murmushi yayi Yace Allah ko. Tace Allah da gaske RAMADAN ko cikin sanyin murya ya kalli tashi budurwar da 'dan murmushi Yace kina Sonah 'Daga mai Kai tayi cikin kunyar furucinsa Murmushi yayi dan yasan dole tace eh dan yanda ta kafeshi da ido. Murmushi mugunta Junior yayi saboda hango motar XEE da yayi daga nesa da alamah wuccewa xatayi.... Wani murmushin ya qara sakewa ganin idansa ya tabbatar masa Su ukun ne cif a motar Ahankali ya kalli FAWAS yaga yanda ya kusanta kansa da budurwar tasa Sannan ya komah da kallansa kan KHAMIS yaga yanda ya shagala yana xubamah yarinyar mutane kalamai Ya dawo da kallan nasa kan Senior RAMADAN yaga dai bai kusanta Kansa da ita Sosai bah. Kuma da alama ba wani hirar arxiqi suke ba. Murmushi ya qarayi Yace naka da Sauqi brother..... Tun daga nesa qirjin XEE yake bugawa fat fat sakamakwan hango 'dan mijin nata da tayi da mace HAMEEDA ko daskarewa tayi tana addu'a a xuciyarta Allah yasa ba FAWAS 'dinta bane ya kusa mannewa da wata mace😳 SAILUBAH ko Sam hankalinta baikai garesu bah dan waya take da Khairat tana gaya mata tayi Maza tasa direba yakai mata KHAULAT da KAULEET gida gatanan xuwa....... Wani uban burki da XEE tajah ne yasa SAILUBAH kallan gabanta...... Me xata gani😳 RAMADAN 'dinta da wata mace a tsaye irin tsayuwar masoyannan..... Karab suka ha'da ido dan ba qaramin burki XEE tajah bah. Da sauri RAMADAN ya koma Bayan budurwar yana wani qif qif da ido. Tsoro muraran ya bayyana a garesa...... Wasila tajuya ta kalli RAMADAN da mamaki Tace yaka 6oye a bayana kamar wani mara gaskiya Ahankali Yace ke Auntyna nagani. Tace wacece acikinsu Dajin haushi yace ban sani bah Agigice FAWAS yajah da baya cikin ki'dimewa KHAMIS ko qamewa yayi yasaki baki ya quramah motar ido Junior yana danna waya yana Murmushi. Ahankali ya kalli inda Senior yake aiko karab suka ha'da ido... Sosai RAMADAN ya marairaicemah Junior kamar xaiyi kuka yana mirgina mishi kai alamar ya kawo musu 'dauki Murmushi Junior ya sakar masa har yana 'daga mishi gira..... Kamar yanda KHAMIS ya xata tashince xata fara fitowa hakance ta kasance A fusace XEE tafitoh fuskarnan aha'de.... Dake KHAMIS bai ta6a ganin hakanba Wlhi da gaske tsoro kamasa yayi har yafara xargin matar tasace kuwa. Wacece ita. Xee ta fa'di hakan cikin san ya bata amsa..... Da in ina. Yace wlhi bansanta ba. Murmushin takaici XEE tayi Tace Meenat ce... Yace aa Tace toh wacece Yace narantse miki da Allah bansan sunanta ba..... Murmushi suwaiba tayi da tsaida idanta akan XEE dan tayi mata kyau Sosai kuma tahango wayewa atare da ita. Ta maida kallanta kan KHAMIS tace aranta kyawawa dasu da alama Auntynsa CE. Dan haka ta maida kallanta kan XEE Tace sunana Suwaiba Aunty bai buqaci hakan bane shiyasa bai san sunan nawa bah. Ni kuma na barshi ne dan nasan baxamu rabu ba bangaya mishi sunana bah. XEE ta gallah mata harara da cewa yace yana sanki ne..... Da sauri KHAMIS ya girgixa kai cikin wani hali na tsoro yace aibance ina sanki ba koh😆 Shuru Suwaiba tayi da mamakinsa. Kafin tayi magana sukajiyo kukan HAMEEDA na fa'din.... FAWAS wannan CE Aymana.... Shima da sauri Yace aa Tace dama Suna da yawa ne.... Nanma Yace aa Shuru HAMEEDA tayi tana kallansa tana kallan Ummi wacce ba abinda HAMEEDA bata fita dashi.... Shiko duk ya shiga wani hali... RAMADAN ko yana bayan Wasila Sam yaqi yarda yabar bayanta. Yanajin duk abinda yake faruwa😀 dan haka kafin axo kansa saiya fara salati..... Gauuuu 😳 sukaji wani kyakkyawan mari ya sauka akan wata.... XEE FAWAS Ummi KHAMIS Suwaiba Junior RAMADAN duk idansu sauka yayi akan fuskar Wasila Ahankali suka maida kallansu inda marin ya fitoh. SAILUBAH suka gani gaban Wasila Ashe itace ta sheqe Wasila da wannan xaxxafan Marin 😳 Cikin maseefa tanuna wasilan da yatsa dan ubanki meye ha'dinki dashi da xaki yarda kuyi irin wannan tsayuwar dashi..... Ai RAMADAN naganin haka yayi saurin kumawa bayan matar tasa duk ya tsorace Da furgicewa Wasila Tace duk da kinyi min kurjini Amma hakan bashi xaisa najuri kiqara marina ban ramaba inba sO maixai kawo Qaninki kusa dani kigammu cikin wannan halin Fau SAILUBAH taqara bata wani marin Tace naqara marinki kiramah. Shuru Wasila tayi ranta ya bala'in 6aci tana ha'da ido da RAMADAN ya girgixa mata kai akan kartayi kuskuran aikata hakan.... Jiranki nakeyi ki ramah. SAILUBAH ta katseta... Cikin sanyi Tace ina sanshi kuma nalura kinada matsayi agunsa baxan ramaba saboda sanshi da Allah ya jarrabeni dashi yanxun nan... Baqin ciki ya qara cika SAILUBAH ta kalli RAMADAN da yake bayanta Tace yaushe ka cusa mata sanka A shagwa6e Yace yanxu Tace tana sanka kaima kana santa kenan.. Girgixa mata kai yayi Yace Wlhi tallahi Aunty banji santa araina bah ko ka'dan Kamar SAILUBAH xata tsinkeshi da mari Tace xancan banxa kawai da bakaji Santa ba ai baxaka xo gareta haka bah.... Sosai ya shagwa6e mata kamar xaiyi kuka Yace Aunty kiyarda dani Wlhi Wlhi...... Sai ya kasa qarasa me xaice mata.... Shuru tayi tana kallansa HAMEEDA ta maida kallanta ga KHAMIS aiko da sauri ya durqusa a gabanta Yace Wlhi YAYATA itace Tace tana Sonah kuma Ki tambayeta. Harara ta gallamai Tace toh kai kuma sai kace mata me Yace bance Komai ba😟... Ummi ko Waro ido😳 tayi Tace ni nace ina sanka Yace eh mana xan miki qaryane Qara waro ido tayi da mamakinsa tama rasa me xatace Murmushi junior yayi ya fitoh daga motar da yake... Ahankali ya qarasa ga FAWAS ya tasar dashi yana qara sakin Murmushi Yace kai Auntys...... yaxaku furgitamin 'Yan Uwa bayan nine nasasu yin Komai Ninefah Nace sufitoh Su tsaramin 'Yan matannan Cewa sukayi ni qauro ne. Ni kuma nace qaryane dan ban isa Aure bah Sai sukace wannan story ne Ni kuma nace toh tunda haka ne sumin budurwa. shine fah naga wa'yan matan. Kallo 'daya nayi musu idonah yahau ruwan ido Shin wacce xan xa6a cikinsu Ganin halin dana shiga shiyasasu cewa xasu xa6amin 'daya daga cikinsu Sai KHAMIS yace kowa yafitoh yanuna sa'arsa akaina FAWAS da brother basuqi ba.... Haba Aunty HAMEEDA da girmanki kisa kuka haka wiwi.... Yaqarashe maganar da kallan XEE da cigaba da cewa. Kemah Aunty XEE kinsan basa gabansa bare ya nemesu.... Ya fadi hakan yana mai qarasawa gaban SAILUBAH Yace meyasa bakimah brother ixiri bah bayan ke shedace baya Neman wata 'ya mace Auntymu... Kawai kin shararamah wacce takwanta min arai cikinsu mari Ki kwantar da hankalinki Aunty Luuuvah dan ke ka'daice da brother kamar yanda Yace 😀😀😀 Sauke ajiyar xuciya SAILUBAH XEE HAMEEDA sukayi jin maganganun junior Wasila da Ummi da Suwaiba ko basu gane xaurancan maganganun junior bah inji xuciyarsu da fa'da SAILUBAH Tace sorry 'yan mata kiyi hakuri kinji qanwata😀 Murmushi Wasila tayi Tace ba Komai Aunty Ahankali FAWAS da KHAMIS da RAMADAN suka koma bayan junior cikin farin cikin kwatar dasu da yayi gun matan nasu Senior RAMADAN Yace Auntyna meya kawoku layin nan kuma wakika tambaya Kan tayi magana KHAMIS Yace Aunty XEE damah kina biyawa wanigu batare da kinda'da neman ixini bah Kan itama tayi magana FAWAS ya kalli HAMEEDA Yace badai ruwana dan duk matar da taqetare inda tacemah mijinta xata Wlhi a wuta take jefah qafarta😆... Da Sauri Tace gidanfah Aunty Saudat mukaje ba wani gubah😳 Murmushi junior yayi Yace ko nanne ai baku tambaya bah Tab gaskiya brothers kuna quqari dan indai nayi Aure matata tadena fita kenan.... Ahankali SAILUBAH tashige motar tasu HAMEEDA tabi bayanta XEE ma bayansu tabi kana ta tayar da motar suka bar gun Sumah shigewa motocin nasu sukayi sukabar junior da 'Yan matan baki sake. Murmushi yayi Yace in baku wani haske Ummi Tace gaskiya dan aduhu nidai nake Murmushi ya qarayi da kallanta Yace toh matansu ne. Yau 'daya nayi qarya dan nasamu ladan gyara auransu. kuyi haquri dan Allah Yana fa'din hakan ya shige motar KHAMIS damah jiransa KHAMIS 'din yakeyi dan RAMADAN ya da'de dajan tasu da FAWAS dan haka yana shiga ya jata da gudun tsiya. Kamar yana tsoran karsu biyosu😆 Kut😳 Shine abinda Wasila Ummi Suwaiba suka iya cewa..... ¶¶¶¶¶ ::::::::::::::: Sanda suka xube a gadan Junior kafin RAMADAN Yace Allah ya Sha damu.... FAWAS Yace hmm naji basira KHAMIS Yace aikam Murmushi RAMADAN yayi Yace wai da yau na shiga uku FAWAS Yace ka shiga uku ko na shiga uku dan duk abinda xan gaya mata ba yarda xatayi bah tunda tagani da idanta KHAMIS Yace hmm Allah dai ya kyauta Murmushi Junior yayi Yace haka Auntynka take da kishi brother RAMADAN Yace ai dama dan ina kiyayewa ne. Ina fa'da mah tafi haka mah KHAMIS Yace aiko nayarda da kake cewa tafi Aunty XEE Ashe da gaske ne FAWAS Yace hmm nayi mamaki hakan Sam matan nasu basu canjah musu bah Shidai KHAMIS ba yabo ba fallasa XEE ta kar6eshi Dake yasan kayansa shegen kallo yadinga aika mata dashi Wanda yasa tabada kai Haka FAWAS harda 'Yar waqarsa yajemah da HAMEEDA.😀 Itako Tace aranta xanyi maganinka RAMADAN ko da kalar dai daya saba xuwa mata da ita yaje mata Saidai yana shiga falan ya tarar tana wanka gasu KAULEET Suna gun innah... Dan haka ya tu6e ya shige toilet 'din yana cewa Allah ya kama Auntyna... Kallansa tayi a kunyace Tace pls fitta yanxu xan fitoh Rungumarta yayi Yace kiyi shuru bakyau magana anan Tace toh kafitta...... Ha'de bakinsa da nata yayi yana aika mata da wani shu'umin kiss Daga nan Komai ya fara wakana.... ************ Bayan kwana biyu Innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un😭 Abin ya farune yau da misalin qarfe biyu da rabi na ranah ------------ RAMADAN ne yake shiri ya kalli SAILUBAH cikinso da qaunah Yace Auntyna kinsan wani abu Tace aa Yace jina nake yau wasai kamar anciremin wani Kaya me nauyi akaina Cikin yanayin sanyi SAILUBAH Tace Wlhi yau tunda natashi gabana yake fa'duwa. Yace kin gayamin. Tace imma na gayama cemin kawai xakayi inyi addu'a bayan kuma tunkan kace nayi Murmushi yayi da 'danewa cinyarta tare da qura mata ido. Yana cewa karfah ki manta da abinda nace miki... Tace me kenan Kai hannunsa yayi ga breast 'dinta yana wasa dasu tare da muradin buqatarsu talura da hakanne wajan ganin yanda yake lasar le6ensa Tace kaji dani mana mijina. Futunarka tabara yawa. Na lura so kake kamin ciki a kwanakin nan Bai saurareta ba sanda yasami abinda yakeso harda xarcewa Sannan ya rungumeta Yace nima haka kawai nake jin in dinga takura miki a kwanakin nan Auntyna Kuma ina samun farin ciki Sosai akan hakan Harararsa tayi da janye kanta tana cewa hmm kawai so kake in tsufah da wuri Murmushi yayi Yace toh waye xai tsufar dake 'din. Ina nine. Kinga kibar batun tsufah. Dan xan lalla6a dake ahaka tunda kin hana nayo miki kishiyoyi Tace kayi manah Yace aa😳 Amma dai Xan miki a aljannah dan in nuna miki su'din ba abin gudu bane abokanayan xama ne. Turo baki tayi Tace ya isheka fah. Da 'da janyota jikinsa yayi ahankali yakai bakinsa cikin nata ya fara kissing... Ta'dan xame kanta ka'dan Tace Wlhi kafara bani tsoro. Gayamin. me kake Sha akwanaki biyun nan Marairaice mata yayi Yace babu Komai fah Aunty Wlhi qarfin daga Allah ne.. Ba yanda ta iya da abinta sanda taqara bashi ha'din kai Bayan Komai yayi daidai ne Yace Wlhi Auntyna kinada da'di ha'de da gar'di Sannan da xaqi.. Daban sameki matsayin matata ba da nayi babban rashi... Murmushi tayi Tace tashi kayi wannan nayi maka wancan kaga lokaci na tafiya... Yace gaskiya yau kamin dakyau yanda xan fitta tas dan jiya jiqa jiqa kikamin Tace da gaske. Turo baki yayi gaba Yace Allah kikamin irin na jiya saina kai qararki gun Innah Wata dariyace ta kwacemah SAILUBAH Tace yanxu saikaje kace mata nayi maka wanka baka fitta ba Yace mexai hanah. Ke dai Ki qara irin na jiyan kigani man... Ko awajan wankan bai barta bah Sosai SAILUBAH tafara zargin wannan karan qarya shimfi'dad'diya Qanin nata ya gillah mata dan xuwa yanxu tatabbatar akwai abinda yasha Yayinda shi kuma daya hararo xarginta sai kawai yayi Murmushi Tana gyarashi ne Yace watoh Auntyn kiji tsoran ZUCIYAH dan muguwar abace. Kin San ita a qirji take. Kuma aikinta isar da sakwo yake. Sannan kuma kai da kawo take. Tana da hatsari Auntyna Karda kibarta tasamu gu tafake Karki yarda da mummunar shawarar da xata baki Idanta aiko miki dashi kisoke Idan kuma kika bari tasake. Wlhi xata kaiki ta baroki ne kawai Auntyna.... Da sauri sauri SAILUBAH Tace wai me yasa kakemin maganganu haka ne Yace nima bansani bah. Dan maganar xuwamin takeyi a bakina in ban fa'da ba ayanda na lura damuna xatayi Shuru SAILUBAH tayi Yayinda ya qarasa gyara kansa Yana Murmushi Yace Wlhi Auntyna da ace xanga aljanna yanxu dako naturaki cikinta. Dan kinamin biyayya kina nunamin so Kinamin duk abinda mace tagari take yima mijinta Kina sani nisha'di Kina shagwa6ani Kina qaunata Kina tarairaiyata Kina bina Kina San abinda nake so Kina qin abinda bana so Kina lalla6ani Kina gamsar dani Kina min da'di Kina min xaqi Kina min Komai batare da kin duba kin girmeni bah Idan nace Allah yamiki albarka xai miki Xaki qara sonah fiye da haka Auntyna.... Murmushi SAILUBAH tayi ta lakuce mishi hanci Tace idan naqara sanka yafi haka xaucewa xakayi.. Dariya yayi Yace musamman idan kika qara nunamin so a gado na tabbatar haukacewa xanyi😀 Tace ni kuma mutuwa Xanyi. Idan ko ban mutu ba. Na tabbatar indai kayi wannan haukar sanadin haka toko Saidai in dinga kulleka a anan ina lura dakai Shafar fuskarta yayi Yace Lalle dana da'da xama 'dan gata. Sai kawai idinga kallan wa'yannan abubuwan wa'yanda futunata bata sasu jirkicewa ba. Sai da'da tsayawa kyem da sukeyi kamar bayan baiwar da Allah yayi musu kina qara gyaramin Su Kallan breast 'dinta SAILUBAH tayi kana ta kallesa Tace kana bani kunya Qanina Yace ai😳 Wai har yanxu bancire miki ita bah Tace mefah Yace ita kunyar Juya idanta tayi gwanin ban sha'awa da kama hannunsa tayo dashi falo tana cewa muje kar Junior ya harareni inmun ha'du Kasan na lura haushina yakeji duk ranar da yaga ka makara Yace shareshi kawai. Dan baiyi Auran yaji bane. Inda yayi na tabbatar saiyafi kowa a garin kano makara dan ba abinda xai hanasa manta kansa Murmushi tayi xatayi magana wayarsa tahau ruri.... Da sauri ya 'dauka ganin Dady Yace Dadyna Murmushi Dady yayi Yace kana dai lapia my son ko. Yace lapia Dady. Yace toh Madallah tunda natashine bayan nayi wani mafarkinka gabana yake fa'duwa akanka pls ka kula da kanka dakyau kaji Yace Insha Allah Dady Amma kayi addu'a dan Ba komai Musamman yau dana tashi da wani farin ciki wanda ban ta6a jin irinshi ba. Dama jiyane da sai ince nima naji fa'duwar gaban Yace toh Allah ya shige manah gaba my son Sannan ka gayama SAILUBAH Abbanta bayajin da'di taxo ta dubashi Yace toh da kashe wayan yana kallan matar tasa Yace sai hakuri Abban mu baya jin da'di xanso ki shiryo yanxu in saukeki a gidan Tace lokaci ya qure my baby. Kaje ga asibiti kawai insu KHAULAT sun dawo daga skull mah tawo Yace kina ganin ya dace Tace karka damu 'dan Qanina kaje kawai Kiss ya sakar mata a baki Yace bana San ko ka'dan nayi nisa dake Amma idan natuna mutuwa sai kawai na kawar da hakan daga rainah Murmushi tayi Tace ina fatan mu mutu tare yace hakan baxai yuhu ba Tace toh ina addu'ar Allah yasa na rigaka mutuwan Yace ni kuma ina fatan Allah yasa na rigaki danya barki Ki tarbiyartar min da 'ya'yana Jan numfashi tayi Tace muje pls karka sani cikin tunani Tafa'di hakan da jansa xuwa mota Sanda ya shiga da kunnata kana yayi Murmushi da 'daga mata hannu ya ficce daga............. Direct gun Innah Yalwa tayi suka fara yira tana gaya mata xataje gida anjima dan Abbanta baya jin da'di. Da 12:40pm junior ya shigo dasu KAULEET gidan ya gaida Innah yana kallan SAILUBAH Yace toh ni natafi Murmushi tayi Tace Allah ya saka Amiien Yace da ficcewa Shirya yaranta tayi sukayi gidan nasu Tasami ko Abban nata Yana jin jiki Sosai Saidai jikinta ya qarayin sanyi da taji nasihar da yake mata Hmmmmmmm KHAULAT CE tayi kitchen Cikin shammaki irin na yara taje ta haye kan wani qaramin table ta kunna gas Wanda ta qure volume 'dinsa yake fitta da fawa Sai kuma tasaka tukunya akai tana dariya wai ita adole xatayi abinda mamanta takeyi Wato girki...... Daga can falon Abban SAILUBAH ta kwalla mata kira da KHAULAT me kikayi a qasa 6arnah Da sauri ta sauko ta tafitoh ta haye stab 'din tana cewa Momy abinci Xanyi Dariya SAILUBAH dah khaka da matar abban nata sukayi har abban ya murmusa shima...... Khairat CE tashigo tana cewa toh kuxo muje shan ice-cream 'din da nasiya muku KAULEET ta maqale kafa'da alamar aa dan tasan itace take kaisu madarasa... Kuma Sam ita bataso Khairat Tace bafah makaranta xamu bah. Murmushi khaka tayi Tace jeki KAULEET kinji Anci sa'a taje ganin 'yar uwarta taje Haka Khairat ta fita dasu...... Batafi minti biyu da fita bah aka kawo wata wuta me mugun fawa..... Senior RAMADAN ne ya fitoh daga office 'dinsa da wani gudu Wanda tunda yake aduniya bai ta6a yin gudu irin wannan ba Jama'a na ganin gudun sukasan ba lapia bah Kamar ance Junior ya kalli window kawai sai yaga gudun da Senior yake Da sauri ya fitoh yana binsa yana tambayarsa lapia brother😳 Cikin gigita Senior Yace gorabara 'dan uwa xata kashemin su... Yana fa'din hakan yaja motarsa da shegen gudu yayin da junior yabi ba yanda da nasa gudun motar Ma'aikatan asibitin ko nan take hankalinsu ya tashi Wutace takeci Sosai agidan nasu SAILUBAH Wanda ana bata ruwa tana qara tashi Garin yaya ya akayi 🤔 Duk yanda Senior yake kuka da tsalle jama'a subarsa ya shiga ya cetoh ran Matarsa da mahaifinta khaka mamah Amma sun hanasa.... Kuka yake yana fuxge kansa burinsa ya shiga Amma sun masa kyakkyawan kamu Ahaka Junior ya iso gun yanda yaga wutan na tashi abin ya tsoratar da shi Sosai Dan haka komawa baya yayi dan yasan idan yabi ta hanyar da Senior yabi dan shiga gidan ba shakka rukwan da suka masa shima haka xasu mai dan karya shiga...... Dan haka Sosai ya koma Bayan ya tawo da wani mugun gudu.... Yanda ya tawo da gudun kokai Waye saika kauce Aiko Jama'an sun kauce masa. Haka ya bugi kofar get 'din wanda taficce nan take Ganin hakan yasa Senior ham6arai ha6ar wayanda suka riqeshi Aiko nan suka sakeshi yashige gidan da gudu..... duk neman junior baiga SAILUBAH bah Amma yayi nasarar fitoh da Kakah Dan Abban nata ya rigada ya cika da wuta tacishi sosai hakama Matarsa mamah. Kuka senior yasa yana cewa Auntyna pls ki fitoh kina ina. Kukanta yaji a saman abbanta aiko da gudu ya haura saman yana auntyna auntyna auntyna SAILUBAH na maqale bayan wani furiji tana kuka Sosai numfashinta na fitta daqer jin muryarsa yasa tayi yunqurin dafashi ta baya. Yana juyowa ya ganta aiko ya kamata Suna shirin barin 'dakin Junior yashigo haka suka fitoh tare kamar gaske Saidai Su binyun sun sami nasarar fitta daga falan shi na qarshen ne wutar ta kuma tashi dashi kamar dama jiran fitan SAILUBAH da junior takeyi kan Senior RAMADAN na kowa ya fitta daga falan wutar tatashi da mugun fawa dashi Da sauri junior da ita suka juyo afurgice 😳😳😳😳 ganin yanda wutar tatashi da RAMADAN shiyasasu mutuwar tsaya........ Auntyna dama nagaya miki ina fatan in rigaki mutuwa fata nagari gareku 'dan uwana matata yarana KHAMIS FAWAS Ku aikata alkairi a rayuwarku RAMADAN na kowa ya furta hakan Bayan wutar tayi mishi mugun cafka Wani ihu SAILUBAH tasake Wanda yasata sumewa nan take😭😭😭 Junior ko fuxgar robar ruwa yayi a hannun wani ma'aikacin bada ruwan ya fara kashe watan jikin Senior a 'dimauce........ 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 hmmmm rayuwa kenan. Yanxu yanxu kana tare da mutum xuwa anjima sai kaji babu shi 🇰komai ya faru awannan lokacin kamar yanda wutar tayima Senior RAMADAN kamun kaxar kuku haka wani ikwan Allah sai kuma ta'dauke cak abinda yaba mutane mamaki kenan Da gudu Junior yayi gunsa cikin kuka da 'dimaucewa yake fa'din pls brother karka min haka mana.... Katuna bamu da Uwa bamu da ubah duk sun tafi meyasa xaka bisu bayan Kasan yanxu ne muke da buqatar junanmu..... Karka min haka brother pls karka mutu ina sanka pls pls pls brother..... Ya kece da wani kuka me dagula ran masoya😭..... FAWAS da KHAMIS ne suka shigo falan Cikin tashin hankali Ganin RAMADAN nasu haka baqaramin rikicewa sukayi vah Ahankali KHAMIS ya sulale ya xube anan alamar sumewa yayi Ba abinda FAWAS yake jira shima nan ya xube sumamme.... Haka aka shiga watsa musu ruwa Amma ko gixau kamar SAILUBAH Ba 6ata lokaci akayi asibiti dasu Su hu'du......... [6:58PM, 13/02/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele: * * * * * * * Minti Ashirin FAWAS da KHAMIS suka 'dauka afin suka farfa'do akan idan iyayansu da matayansu idansu jawur musamman XEE.... Kamar yanda FAWAS ya fashe da wani gigitaccan kuka haka KHAMIS ya fashe dashi To nima Rahamat xuciyata a jagule take bansan yaxanyi gurin gano muku wane xafi da ra'da'di xuciyoyinsu suke ba😭 XEE dai batayi yunqurin lallashin mijin nata ba. Kamar yanda iyayansa mah basuyi wannan yunqurin ba. Sadai yanda yake kuka haka itama take tayashi idanta akan RAMADAN HAMEEDA na Cikin hawaye danko ba Komai tasan matsayin RAMADAN axuciyar majinta Tasan Waye dan ita kanta tayi addu'ar dama ace tare xasu qare rayuwarsu (Rayuwar kenan RAMADAN Yace mu aikata kyakkyawa arayuwarmu danya xamar mana madubi ranar da muke gaban mahaliccinmu😭) Kamar yanda Dadyn nasa ya yanke jiki ya fa'di lokacin da yaji gobarai haka Momy mah tayanke jiki tafa'di Toh yanxu duk gasu gabansa bayan aune aune da likitoci sukayi dan ganin sun sami kansa Ahankaki ya bu'de idansa ya sauke akan kowa da yake 'dakin Cikin wani sanyi wanda basu ta6a jin muryarsa tayi irin wannan bah Yace naga kowa 'dan Uwa banga Auntyna bah Hawaye ya xubuma junior ya riqe hannunsa Yace batasan inda kanta yake ba brother... Runtse ido RAMADAN yayi kana ya bu'de a hankali Yace xaka riqemin ita Amana zaka bata kulawa saboda Allah. Xaka sOta saboda qaunar da tanunamin. Xaka nunama 'ya'yana cewa basu da uban daya wucce kai Xaka riqe FAWAS da KHAMIS kamar yanda nariqesu tamkar jinina saboda Allah..... Xaka matar da Dady da momy cewa zasuyi rashina A qarshe ka 'daukar min alqarin duk wa'yannan cancika nawa xaka cikamin......... 'Daga mishi kai junior yayi cikin wani kuka wanda ya kwace mishi Yace Xanyi Xanyi duk abinda kace brother baxan tsallake ko 'daya ba Murmushi RAMADAN yayi ya kalli Dadynsa da Momy wa'yanda kawai suke hawaye Yace nayi muku biyayya iyayena xanso wannan kukan da kukemin ya koma addu'a gareni murmushin dole Dady ya iyayi Yace my son bansan ya Xanyi bah Nasoka fiye da Komai aduniya. Yau gashi inaji ina gani xaka barni.... Yana fa'din hakan ya ficce daga 'dakin jin wani kuka dayaxo mishi... Momy mah bin bayansa tayi Haka iyayan FAWAS da KHAMIS ma xuciyoyinsu sun kasa 'daukar jarumtar dan haka sukabi bayan Momy da nasu hawayan Murmushi RAMADAN ya qarayi. Ya maida kallansa ga KHAMIS da FAWAS Yace 'Yan uwana naso rayuwa daku sai dai hakan baxai yuhuba...... FAWAS ya kamah 'dayan hannunsa Yace kai👈🏻 yanxu barin mu xakayi 'Daga mishi kai yayi da maida kallansa ga KHAMIS Yace kai👈🏻 kadena kallona haka kona maka kama da LEEKITAN ZUCIYAH ne inxo in binkici taka xuciyar naga me yake damunta Wani kuka KHAMIS ya fashe dashi Yace dan Allah dan Annabi RAMADAN karka mutu kabarmu....... FAWAS ya amshe da cewa rayuwar baxata mana da'di ba babu kai Maida Kallansa ga FAWAS yayi Yace ga 'dan uwana ya 'daukarmin alqawarin xaiyi rayuwa daku kamar ni Hawaye FAWAS ya share Yace inajin sanka fiye dakomai RAMADAN Mexaisa wannan qaddar taxo ta rabamu Murmushin dai RAMADAN ya qarayi Yace kuriqe matanku amana dan Suna muku sona tsakani da Allah Kuriqe yaranah tamkar naku KHAMIS kayarda da qaddara Baxanji da'di ba idan nan gaba tunaninka ya sauya kayima Aunty XEE wani abu akan aihuwa. Dur qusawa KHAMIS yayi hawaye baibar idansa ba Yace nayi maka alqawari xankori duk wani shakka axuciyata dangane da hakan Yace bagode da wannan alqawari naka... Yafa'da hakan da kallan XEE wacce take hawaye Yace Aunty XEE Karki yada Auntyna ke qawace tagari kimin alqawarin xakici gaba da riqemin ita amana Kimin alqawarin baxaki barta bah Murmushi da kuka ne yaxoma XEE lokaci 'daya Tace namaka alqawari RAMADAN.... Na kuma gode da 'dora maxajanmu da kayi akan hanya tagari Murmushi yayi da kallan HAMEEDA Yace ke 👈🏻 'YAR QAUYE yanxu kindawo 'YAR BIRNI. sai kin nutsu dakyau Kin kama mijinki dan inbah haka ba wannan ta wajan tana daf da sace xuciyar mijinki ina sanki dashi pls karki sake taxo ta dama miki lissafi kimin alqawari Murmushi HAMEEDA tayi cikin kuka ta 'daga mishi kai Tace nagode RAMADAN nayi maka alqawari xan nutsu Qara riqe hannun junior yayi Yace ina San Ganin Auntyna dan lokaci na kusantoni.... Gabansu ne ya fa'di. Junior Yace pls brother kaika'dai fah nake dashi Murmushin dai ya qara yi Yace kanada Allah kuma inaso kariqi ibada Sosai kamar yanda nariqe Ahankali suke tura gadan nasa Suna hawaye har suka kai inda SAILUBAH take kamar gawa dan taqi farfa'dowa Ahankali RAMADAN yakai hannunsa ga nata ya riqe gam...... Aiko nan take SAILUBAH tajah wani numfashi ta wangale idanta qur yana kallan sama Al'amarin da yaba likitoci mamaki kenan Ahankali RAMADAN Yace Auntyna...... Afurgice tajuyo garesa... Ganin yanda jikinsa yake shiyasa komai ya dawo mata Wani gigitaccan kuka tasake Tace pls Qanina pls dan Allah pls dan Allah karka min haka Kamanta kace xan Haifa maka yara da yawa. Meyasa xakacemin dama kayi fatan ka rigani mutuwa. Kamanta kabarni nima baxan iya rayuwa ba.... Murmushi yayi mata Yace Auntyna banda lokaci ga 'dan uwana kiso shi dan Allah... Kinsan shikadai ya ragemin Kibama yarana tarbiya ban yarda kisake wani bare ya mallake ki matsayin matarsa ba.......... Yana fa'din hakan Yace la'ilaha'illallah Muhammadur rasulullah. Sallallahu alaihiwasallam. Rai yayi halinsa ga MUH'MD RAMADAN SENIOR..... Wan game ido😳 SAILUBAH tayi Da tashi afurgice. Takalli XEE Tace me kenan😳 Shuru ko wannansu yayi mata....😟😟😟😟 Ganin haka yasa ta shafa fuskar RAMADAN na girgixawa Tace Qanina Ganin da tayi bai motsaba shiyasata sulalewa ta xube a gadan kuma gefan cikinsa Hakan yayi dai-dai da xubewar junior da XEE asume Yayinda FAWAS ya kalli KHAMIS a gigice suma suka xube sume HAMEEDA ta kwalla qala nan take Su Momy sukayo 'dakin........ ❌❌❌❌❌ an canceling wani Babban jigo a SAMAREEN BANAH. Wato Senior RAMADAN Mu fuskanci sabuwar rayuwa da wa'yannan bayin Allah masu karatu... Cigaba..... *To wai mexaisa ni Rahamat in tsaya gaya muku irin tashin hankalin da SAILUBAH tashiga akan mutuwar Qaninta kuma mijinta Senior RAMADAN* *Bayan nasan ku kanku kunsan shaquwa da SOYAYYAR da take tsakaninsu* *Tsayawa fa'din tashin hankalin da tashiga xaisa in cika shafin bayanan da zan muku agaba* *Dan haka Ku kimanta da kanku masu karatu......* 🇭ar akayi arba'in 'dinsu RAMADAN SAILUBAH batasan inda kanta yake vah Abin ne yaxo mata biyu Ga mutuwar mahaifi gata miji Da wannan ne xanji ni SAILUBAH..... Ahankali Junior ya kalleta dan shika'dai ne yaji wannan furucin nata Girgixa mata kai yayi Yace kidubi Allah shi xaiji dake Tun Junior KHAMIS FAWAS XEE Suna kallanta suji hawaye ya xubo musu har hawayan ya dena xubowa suka fara binta da addu'a Duk kwana uku XEE da HAMEEDA sukanje Su 'debe mata kewa da danne xuciyarta KHAMIS FAWAS ko Kullun sai sun dubata. Hakanko yana yimata da'di in kuma Sun tafi hawaye ya xubo mata dan tuna Qanin nata..... Junior shine yake sata a gaba da abinci taci dan samun lafiyarta Idan takallesa kawai xuciyarta gaya mata takeyi dama Qanin nata ne ya ta rungumesa ko tasamu Sauqi Bata iya yin bacci dan tasaba da jikin RAMADAN Saita 'dauki awa a toilet tana tuna yanda takema Qanin nata wanka yake xuba mata shagwa6a Idan junior yasata gaba akan taci abinci tuno Qanin nata takeyi tana bashi abincin Idan taxauna kan kujera saitaga kamar xaixo ya 'dane kan cinyarta yana shafata da xuba mata shagwa6a Idan KHAMIS da FAWAS sukaxo gareta atare saitafa tunanin yanxu Qanin nata xai 6ullo saiko taga junior ne ya 6ollo Sosai junior yayi nasarai shagwa6ata wajan bata kulawar data dace Ataqaice dai Junior ya bata lokacinsa wajan 'dauke hankalinta Sosai akan Komai Ya 6ata tunaninta da bata abinci abaki Ya 6ata tunaninta dayi mata kalmomi masu da'di Ya 6ata tunaninta da ganinsa Komai xatayi shi yake yimata Damah ita 'yar shagwa6a CE dan haka Komai xatayi agabansa ashagwa6e takeyi Yayinda yake daurewa dan ba qaramin jefashi takeyi a maseefa bah Shidai damuwarshi tafuta daga takaba ya bata wata biyu ko uku kafin ya GYARA TUNANINTA *Al'amuran sunfara faruwa ne kamar haka* Bayan futarta daga takaba aka rushe gidansu. Nanko take aka tada gini matsakaici gida akayi meban sha'awa Wanda yaba harabar gidan fili Sosai nashan iska Wata uku aka 'dauka aka gamah Komai Kakah Tace xata kuma gidan Dan haka SAILUBAH Tace dama ita gidan nata ya isheta dan ko'ina tashiga RAMADAN Qaninta take tunowa Dan haka taroqi Innah Yalwa akan taxo sukomah gidansu gabaki 'daya Innah tayarda dan Sam bata San rabuwa da SAILUBAH dan Allah ya jarabceta da Santa Haka suka ha'du da Kakah xaman nasu gwanin ban da'di Yayinda hakan yayimah Junior da'di Sosai aransa. Ga yaransa kusa dashi kuma ga sahibarsa kusa dashi Sam Junior baifara yimah SAILUBAH iskanci ba saida yaga tayi wata biyu da dawowa gidan😳 Ta "kama. isa. rashin san raini duk yafara nuna mata. Abinko ya farone da wata rana da yadawo daga office 'dinsa kansa nayi masa ciwo Yace bara ya dawo gida ya huta Bayan yayi wanka ne yaci abinci ya kira FAWAS Yana cewa aiki ya sami Auntynku tunda tacinye lokutan dana iban mata Dariya FAWAS yayi Yace xa'a fara buga wasa kenan Yace Sosai mah FAWAS yajah numfashi Yace hmm ina tausaya mata da wannan wasan naka kasanfa tasake dakai Yace abinda ya dace kenan FAWAS ya gyara xama akan kujeraisa ta office 'dinsa Yace ai 'daxu da safe danaje gaisheta bakaga wankan da tayi bah Tayi kyau Sosai kamar 'dan uwan mu RAMADAN bai Aureta ba Har KHAMIS yana cewa yanxu samari xasu mata cahhh aka.... Dan ubansu ko xasu barta dan bata gama warwarewa ba. Junior ya fa'di hakan ransa amatuqar 6ace Dariya Sosai FAWAS yayi Yace jimana Malam ai saika tsaya kaji qarashen labari nah Dan kanna ba KHAMIS amsa Wani Yaro ya shigo yana cewa wai ana sallamah da SAILUBAH inji Alhj tukur...... Da sauri Junior Yace what😳 FAWAS Yace yah Wlhi kuka tasa mana wiwi wai yanxu samari xasu sata agaba Ina gayama sam taqi fita.... Junior yajah numfashi Yace waisu wa'yanne irin mayune daxasu xomah mace daga fitta daga takabah FAWAS Yace ainaga tada'de da fitta ai Yace ina wani da'dewa anan. Anaso mace tayi 1 year Amma ko 5 mont batayi ba. Sunfarasa gabah Murmushi FAWAS yayi Yace kaga malam karkayi wani basaje kawai kashigeta dan idan katsaya sanya kanaji kana gani wani xaiyi maka shigar sauri Murmushi Junior yayi Yace da'dina daku karantar sO shine abu nafarko da yayi nasarar sace xuciyarku Niba Senior bane daxan 6ata lokacina wajan bin ra'ayinta Nawa umarnine kawai😀 Shege kana wata mubinka fetir jamu muje muga naka SALAN a sO FAWAS ya fa'da da sheqewa da dariya😆 yana meci gaba da cewa Amma fah kasani Aunty LUUVAH tana dai-dai da tunaninka. Saidai dake mun lura da shagwa6ar da take xubah maka ba mamaki kasameta yanda kakeso. Tunda har yanxu nalura bagane Komai take bah. Xakaji da'din buga wasan da ita...... Murmushi Junior yayi da kashe wayan dan FAWAS badai xulaya ba Kiran KHAMIS yayi lokacin wayar bata kusa dashi Dan haka sai kawai ya miqe yana lumshe ido da takaicin Ganin SAILUBAH dabaiyi da safeba Yasani tanacan tana tunaninsa ko lafiya dan takira number nasa kusan sau uku Amma yaqi 'dauka haka kawai.... Janyo wayarsa yayi ahankali yafara rubuta mata sa'ko kamar Kullun dan tunda tafita daga takaba yafara damun xuciyarta. ```Assalamu alaiki``` ```na gaya miki ni ba'ko ne agareki uwar 'ya'yana.``` ```Zanso ki'daure kibani masauki xuciyarki``` ```Ina so kisani. Shima so halittarsa akayi``` ```Sannan acikin xuciyata samun akayi``` ```Na rigada na xubar da ajina gareki nabaki xuciyata ha'de da gangar jikina``` ```Kullun mafarkina ganinki nakeyi gani gaki da kyawawan yaranmu muna cikin farin ciki da nusha'di``` ```pls kisoni luuuuuuu``` ```Dan duk duniya ba wanda yake miki irin san da nake miki``` ```Dan Allah kibani xuciyarki mukasance a shinfi'da 'daya``` Wannan shine abinda ya tura mata da wani layinsa Yana tura mata ya gyara kwanciyarsa danyin baccine. Saidai kamar yanda yasaba mafarkinta yi yayi gata da yaransa Suna wasa irin na sO da qaunar nan....... Mafarkin nasa ya katsene dan jin yanda ake jan qafarsa... Yana bu'de ido yaga KHAMIS ne Murmushi yayi Yace na Aunty XEE yane KHAMIS yayi Murmushi Yace muje baranta mu'dan Sha iska kaji Tashi Junior yayi yana cewa Owkie Sun haura sama can barandar tasu wanda hakan ya basu damar ganin Komai na gidansu SAILUBAH Junior yakira Khairat awaya Yana ce mata takawo mai drink..... Ko minti 'daya batayi bah takawo mai Yace dts gud my baby Tayi Murmushi da barin gun.. KHAMIS yaja numfashi Yace Wani abu ne yake damuna Nafara gayamah FAWAS 'daxo Yace kawai saimun ha'du Junior ya ture drink 'din gabansa Yace hmmm ina jinka Yace naga alamun kamar Momy tafara canjamah XEE da sanin danayi musu dah.... Junior ya qara gyara xama. Kamar yaya fah. Na lura Momy aihuwa kawai takeso shiyasa tafara canja mata Abin da yaban mamaki dan gani nayi idan kaduba bafawai nakai Aure bane kawai sone yayimin mugun har suka samu sakayi min Saidai abin takaicin shakaru ka'dan tatada hankalinta akan tanasan jika. Yanxu Da kumah banyi Auran bafah Junior Yace da bata damu ba KHAMIS yajah tsaki Yace toh yanxun mah karta damu mana Murmushi junior yayi Yace dole tadamu yanxu. Saboda in takalli 'dan FAWAS Ahmad da biyu na nasan xuciyarta xata qara tunxurata akan dama naka ne Kuma kaga koyaushe Suna kai mata xiyara Shuru KHAMIS yayi Can junior yaci gaba da fa'din ga shawara... Da sauri KHAMIS Yace inajinka Yace xanso na dubata naji yanayin da takeji ajikinta da sauransu Kaga saina 'dorata akan magunguna koxa'a dace duk da dai nasan kunyi na asinitin ko kumama ince kuna kai. Murmushi KHAMIS yayi Yace hakane kam Xadai kagammun kawai....... SAILUBAH CE tafitoh daga cikin falon Su KAULEET da KAULAT Suna biye da ita sunyi kyau Sosai Cikin shigar dogayan riguna da hijabi gayunsu SAILUBAH ko wani jan les ne ajikinta riga da siket 'Dinkin siket 'din yayi baxar daga qasa ta saman kuma ya matse mata qugu da futar da tsarin gun Rigar kuma 'Yar daidai CE Tayi 'dauran 'dan kwaninta irin na Aisha tsamiya Gyalanta me shara-shara sai xuba qamshi takeyi Hannunta maqare da agogo. Haka yatsunta saqale da xubunan xinare. Batayi wani make-up ba dan daga man baki da fauda ba wani abu afuskarta Amma dake ita'din me kyau CE bakuga yanda tayi bah Tsayawa tayi tana qaremah motocin harabar gidan kallo tana ruwan idan Wanda xata hau.... Junior Yace ina xata haka KHAMIS yayi Murmushi Yace 'daxu dai da safe tacemin tana San xaga gari dan tagaji da xaman haka. Bata gaya maka bane Yace dake yau tacinye adadin lokutan dana ibammata shiyasa Sam ban shiga mun gaisa bah KHAMIS ya miqe ya dafa qarfan gun yana cewa da mamaki kam Amma fah tayi kyau sosai. Dan tafi 'daxu ha'duwa. Tashi shimah junior yayi Yana wani yatsina fuska Yace baxan bari tayi futannan bah KHAMIS Yace aisaika hanxarta. Aikine dai yasameka Allah Sarki senior 😀 Tsaki Junior yajah Yace angayama ni shine kawai nawa umarnine da 6atawa KHAMIS yayi dariya Yace gaka ga ita ai. Jeka ina kallanku daga nan Junior yayi Murmushi Yace harka tunamin da wata ranah.... Kan KHAMIS yayi magana harya bar gun Ahankali ya tura "kofar gidan. Karab ko suka ha'da ido da ita Gaban SAILUBAH ya fa'di kamar koyaushe dan ayanxu idan tayima Junior kallan farko Gani take Qanin nata ne Saita da'da yimasa kallo na biyu Sannan take yarda Junior ne.... Harara ya watsa mata Bayan yaje daf da ita Ya wani ya mutsa fuska Cikin raini Yace xuwa ina haka Kallansa tayi Sosai saitaga yau ya koma mata 'dan iskanta sak😂 Dan haka itamah tawatsa mishi nata hararan Tace inda ka'aikeni Yace toh baxaki bah... KAULAT da KAULEET suka rungumesa Suna cewa Dady Rage tsawansa yayi ya rungumesu yana dariya Yace ina xaku KHAULAT Tace shan ice-cream Momy tace mana Yace gud my baby..... Wlhi baka isa ba saina futa. Ko angayama banda lafiya ne da xan xauna waje 'daya kamar wata mayya SAILUBAH Tace hakan ranta amutuqar 6ace Murmushi Junior yayi dan damah so yake tafusata... Ya shafa kan KAULEET Yace toh maxa kuje gun momyna kujirani yanxu xanxo nakaiku ko. KHAULAT Tace toh Dady Amma da Momy ko Yace eh mana Da gudu suka nufi barin harabar gidan Suna tsalle gwanin ban Sha' awa Yadawo da kallansa ga SAILUBAH cikin 'daure fuska Yace Kinga malama shige gida Tace toh ubana Yace ai basai kinyimin gatse ba Dan da gaske yanxu kamar uba nake agareki dan Allah ya kar6i abinsa saiya ha'da da masoyinki mijinki me kula dake gayamin kina da wani Wanda ya wucce nine ayanxu.... Wata muguwar harara tagalla masa xuciyarta tayi mata xafi da amsar daya bata. Saita rasa mema xatace mishi Ganin dashi kuma yayi tarasa nacewa shiyasa shi kai hannunsa kumatunta ya shafo faudanta yana kallo Yace eh ba shakka kam. harda wanisa pawda Xaki neman mijin Aure tun yanxu ko Amma kin ban mamaki ko shekara 'daya brother baiyi da mutuwa ba har xuciyarki taraya miki kifita nemo miji 😰 Ki duba wannan wankan da kikayi dan kawai maxa suganki Su biki su yaba Gaskiya kinci amanar sO Na tabbatar da ace xai dawo yaganki haka daya tsaneki.... Kuka SAILUBAH tafashemai dashi wiwi tana cewa Allah ya isa tsakanina dakai An gayama ni 'Yar iska ce da xanje neman Maza Yace aiko baki fa'da ba. me hankali kallo 'daya xai miki yagane cewa maxa kika fitoh nemah Ran SAILUBAH ya qara 6aci Tace 'dan iska kawai Yace baxanji haushi ba idan kince min 'dan iska dan nasan kinji takaicin yanda nagano manufarki ne Wani kukan ya qara kamata tashige falan nasu tana qara rerawa. Wanda hakan kuma ya fara damun xuciyar Junior kenan Dan haka yabita yana cewa kifitoh Ki tafi abinki rayuwace ai. Dan na tabbatar inda kece kika mutu brother bashi ba 'Yan mata har abada😆... Bata kulasa ba tayi 'dakinta da xama a hannun kujera tana cigaba da kukanta Kaka takallesa Tace me kamata ne Yace Bakomai Innah Tace ya xakace Bakomai bayan yanxu tafuta da dariya Murmushi yayi Yace bara in lallaso muku ita toh Yana fa'din hakan yayi 'dakin nata yana cewa haba uwar 'Ya'Yana..... Wannan Suna da yake kiranta dashi yana tsumah xuciyarta Ahankali ya durqusa a gabanta Yace kiyi hakuri kinji baxan sake gaya miki magana haka ba Insha Allah.... Ya fa'di yana mai goge mata hawayan Cikin wani yanayi na sO Suna ha'da ido ya sakar mata wani shegen Murmushi Wanda yasata rintse idanta tana jin wani fa'duwar gaba na shigarta Ya qara yin Murmushin da tashi ya dafa hannun kujeran yana cewa toh kiyi dariya mana Tace baxanyi bah Yace idan bakiyi ba xaki jefani cikin wani hali Tace me xaisa kashiga halin Yace saboda ke amanata ce agareni Idan na 6ata miki wlhi rasa nutsuwata xanyi Ashagwa6e Tace indai hakane kabarni Yace nabarki Amma kibari gobe ranar hutuce nakaiku. Tace hmmmm Xaxxagar hoda yayi ya shafa mata Yana cewa gwara na 6atar miki da wannan hawayan danna sami nutsuwa Harararsa tayi Tace Allah karka qara cewamin zanje neman Maza Yace toh kidena fitta man Tace baxan dena bah Yace toh kar kimin rashin kunya mana Da mamaki Tace nice xan maka rashin kunya ni sa'arkace wai Yace Amma dai Kinsan Komai qanqantar 'da namiji gaba yake da mace... Qaryane Wlhi Tafa'da tana mai danna wayarta da ganin sakwan daya shigo mata tun 'daxo Naxari tashigayi ka'dan bayan tagama karanta sakwan Tace maye kawai Junior dake kallanta idansa kan le6anta Yace Waye haka Takallesa tajan tsaki Tace wani ne yaketa damuna da kalamai Toh Ki blocking nasa mana inda gaske yana damunki Tace share kawai dan..... Dan kalamansa na miki da'di ko Yayi saurin katseta da fa'din hakan. Tace eh Amma bai fara birgeni bah Yace gaba ka'dan dai... Tace xai fara birgenin Yace kawai na fa'da ne dan nasan ba wanda xai iya burgeki Tace hmmm meya dawo dakai da wuri haka Yace ciwo Meyake samunka Ciwan sO Wacece wacce kake Son Fateemah A ina take Fage Da sauri takallesa kana nufin unguwarmu 'daya Yace eh Amma bai xama Lalle Ki santa ba. Tace ko Yace Yah Tace tana da kyau Yace komai naku 'daya. Tace wane layi take Kinga malama tsaya haka. Xaki isheni da tambaya kamar wata matata.. Yafa'di hakan da miqewa yana gallah mata harara Murmushi tayi Tace nidai ban ta6a ganin mara kunya kamarka ba Wlhi..... Murmushi yayi mata kawai ya futa daga 'dakin itama tabishi abaya Innah Tace ka lallashetan. Yace gata kin ganta. Kakah Tace aikuwa kam Haka ya ficcewa xuciyarsa tam farin cikin hanata futan dayayi dan kar maxa Su gane mishi ita😂 (Munga senior RAMADAN mah😆) KHAMIS ya kallesa Yace meya sata kuka Yace badai ni bane Yace amanace dai gareka. Murmushi junior yayi mai kawai --------------- Washe gari ko da misalin qarfe biyu tagama shirinta tana Jan tsaki akanma wane dalili Junior xaice saidai sufita tare.... Tana saqar xucinta ya shigo palan yana cewa uwar 'Ya'Yana gani naxo Tana jinsa tayi bansa dashi Shiko Jan KAULEET da KHAULAT yayi suka ficce yana yima Su innah sallamah Tanajin fitarsa itama tafitoh cikin shigar doguwar tayi kyau Sosai Tace toh Kakah Innah saimun dawo. Adawo lapia Tunda tafitoh idansa yake kanta dan baqaramin kyau tayi masa bah Amma Sam bai bari tagane ita yake kallo ba dan gilashin dake idansa Duk yaran suna baya dan haka tashiga gaba tana qare mishi kallo dan jin qamshin dake fitta daga jikinsa Shege ya iya wanka😂... Abinda Tace kenan aranta Yace nafiki kyau ko Ta Kawar da fuskarta tana ya mutsata Tace ko kusa..... Murmushi yayi da fa'din wannan axahiri yake ai... KHAULAT Tace Dady kafi Momy kyau Yace nagode Babyna KAULEET ko cewa tayi Momy kemah kinyi kyau Ammafah Dady yafiki kyau😀 Murmushi SAILUBAH tayi kawai Wani wajan shaqatawa sukaje Wanda yasasu jin da'di Sosai Amma ga Junior abin ba haka yake ba Dan duk hankalin maxajan wajan Idansu akan SAILUBAH yake Dan haka Bashiri Suna 'Yan ciye ciyensu Yace sutashi sutafi Harararsa SAILUBAH tayi Tace asan raina naso nakai qarfe biyar Amma tunda kace haka muje. Saidai baxan qara fita dakai bah Wlhi Murmushi yayi Yace Naji dai muje Da 6acin suka dawo gida Bayan sun biya supermarket sunyi siyayya Yana yin fakin cikin gidan nasu sukaga wani qatan mutum attajiri xaune akan kujerun harabar gidan Gabansa cup ne da drink da alama ya 'dan da'de da xama agun. Kallo 'daya Junior yayi masa yagane nemane ya kawoshi Nan take kishi ya cika xuciyarsa SAILUBAH ta kallesa Tace wannan kuma Waye Yace oho miki. Ai Kinsan batare muka shigo bah Tace karka nemi ka gayamin magana daga tambaya Galla mata harara yayi Yace ninace tambayeni ai 'Yar rainin hankali. Kwafah SAILUBAH tayi tafice daga motar da nufar gun mutumin.... Junior yaja tsaki KAULEET sarkin surutu Tace Dady Kullun sai kunyi fa'da da Momy ne Ahankali ya kalleta da Murmushi Yace aa my baby ba fa'da muke bah 😆 Xata qara magana yasa mata sweet abaki. Shuru tayi kamar yanda KAULAT tayi tanata shan nata sweet 'din Bu'de musu yayi mukayi ciki da murnar dawowarsu Sannan ya maida kallansa ga SAILUBAH Ahankali taxauna tana cewa sannu dai Da Murmushi Alhjn Yace Yauwa sannu SAILUBAH kundawo Tace eh Yace madallah. Dama 'daxo naxo kakarki Tace kin fita Amma bada'dewa xakiyi ba Jin hakan yasa Nace bara in jiraki Wato SAILUBAH sO da qaunarki CE tayi min mugun kamu dafatan wani be rigani bah.... Kallan Junior SAILUBAH tayi Aiko karab suka ha'da ido Gabanta ya fa'di idanta ya fara mata gixo akan anya ba Qaninta bane yake kallanta....... Nan xuciyarta tafara jagula mata lissafi Kuma taqi 'dauke idan nata akansa kamar yanda shima yaso dan yasan in tana kallansa baxata iya Komai cikin nutsuwarta bah Danshi yasan kansa😬...... Bakice Komai ba.... Alhjn ya katseta A'dan tsorace ta kallesa bakinta na 'dan rawa Tace ban ban banji me kace ba.... Murmushin mugunta junior yayi dan yanda yaga bakinta na rawa yasan tashiga yanayin da yake San tashiga ne Alhjn Yace cewa nayi sO da qaunarki ne yayi min mugun kamu ina fatandai ba Wanda ya rigani....... Dake hankalin SAILUBAH nakan junior tanajin bu'de 'kofar motarsa takai kallanta garesa Aiko ya jingina ajikin motar Yana kallanta da shagwa6e fuskarsa Yace Auntyna...... Da sauri SAILUBAH tatashi tana cewa Qanina..... Shuru Junior yayi mata yana aike mata da wani sirrintaccan kallo Ahankali ahankali tafara nufushi tana xuwa daf dashi Tace kadawo gareni ko Wani shegen Murmushi yasakar mata tare da ware hannunsa tayi saurin rungumarsa tana cewa I Luv u Qanina Cikin wani salo Junior ya qara rungumarta yana cewa me 2 my luuuuu...... Agigice SAILUBAH ta 'dago da kanta Cikin mayen sO takama fuskarsa da dukkan hannunta biyu takai bakinta cikin nasa🙈 tafara kissing 'dinsa Sosai afurgice🙊. cikin nutsuwa ya 'danyi dabarar hanata. Ganin hakan yasa ta qanqameshi Sosai takwantar da kanta a qirjinsa tana sauke numfashi...... Ahankali ahankali yafara shafa bayanta Sanda Junior ya tabbatar da futan Alhajin nan daga gidan Sannan ya 'dago da ha6arta ya fara shafa fuskarta ahankali cikin nuna MASEEFAR SONTA. Duk ya furcitata ta futa a hayyacinta Ahankali Tace dan Allah karka qara barina RAMADAN Tafa'di hakan idanta cikin nasa Murmushi ya sakar mata da rabata da jikinsa a hankali Yace mexaisa na barki. Amma ai shi nakin ya tafi inda ba'a dawowa. Kidawo cikin hayyacinka mana da Junior kike fah😀 Ya kamata muje musauke farali La'asar na jiranmu ya qarashe da yafa gefan fuskarta cikin kulawa Yana fa'din hakan ya nufi barin gidan..... Sororo SAILUBAH tayi sai yanxu hankalinta ya dawo jikinta😳 Tayi saurin dafe kanta da jingina a jikin motar. Ba xatoh ta fashe da kuka 😭 Yana Jin kukan nata ya share da bu'de 'kofar get 'din gidan ya ficce yana dana sanin barinta da yayi tayi kissing 'dinsa Yauxu tajefashi a maseefa yau yaji lallausar le6anta👄 lips 👄 da yake fatan mallaka🙉 Iuv u❤all Da kukan tayi falon nasu Innah tace ikwan Allah wai meyake damunki ne SAILUBAH Shuru tayi mata da shigewa 'dakinta KAULEET Tace Dady ne yasata kuka KHAULAT Tace aa Kullun ai saitayi kuka ko Innah Murmushi innan tayi Junior ko Bayan ya idar da Sallah lamo yayi a gadansa yana tuno Al'amarin daya faru Lumshe ido yayi yanaji aransa damah Su dauwama a wannan yanayin. Wayarsa ya janyo yafara mata rubutu kamar haka ```Xuciyata na bugawa my Luuuuu. Da alamah baki cikin kwanciyar hankalinki``` ```Gaya min Babyna meya faru dake. kinji nutsuwata``` Yana gamawa ya tura mata Itako kukanta take Sosai dan tuno da Senior da tayi Tana Cikin kukanne taji shigowar saqo Bata duba ba. Tatashi tayo Alwala tayi Sallah dayima Senior addu'a Kafin tamiqe a kujera da niyar kiran XEE Saidai Ganin sakwan nata yasata dubawa Shuru tayi tana tambayar xuciyarta wai waye ne wannan Cikin Takaici tabashi amsa da ```wai kai waye ne``` Junior nagani yayi Murmushi ```Mesan xama miji agareki nahar abada``` Jah numfashi tayi kafin tabashi amsa da..... ```bana San kowa ya xamah miji agareni dan na rufe babin aure arayuwata``` Yace..... ```Xako kiyi kisa inhar baki aureni ba. Dan ina tabbatar miki da cewa mutuwa xanyi``` Dariya tayi da cewa.... ```Toh kamutu man. ina ruwana``` Murmushi yayi ```wlhi baxan mutu ba harsai na mallakeki matsayin matata kin haifamin yara kyawawa kamarki. Masu kyan sura da yalwar gashi me santsi da sheqi. Masu fararan ido tamkar madara. Masu lallausar fata me tafiya da ruhin mutum``` Gyara kwanciya SAILUBAH tayi.... ```Alamu sunnuna xakayi surutu da yawa``` Murmushi ya qara yi..... ```hmmm Kiyi mafarkina my Luuuuu. Tunda na fara damunki. Saidai Ki share hawayanki kafin kiyi mafarkin nawa``` Tashi SAILUBAH tayi da mamakinsa wayace mishi tayi kuka da sauri ta fara typing..... ```Wayace maka nayi kuka``` Murmushi dai ya qara yi ganin tambayar tata. Bai bata amsa ba ya ture wayan yana tuno lips 'dinta👄 da lumshe ido cikin son ya qara jinsu Ahaka baccin yamma yayi awan gaba dashi Itako SAILUBAH ganin bai bata amsa ba saitaja tsaki da Neman layin XEE. Ringing ko biyu wayan tayi XEE dake falanta tana chatin ta'dauka da cewa 'Yar Uwa yadai Tace hmm kedai bari. Wlhi XEE banta6a ganin 'dan iska irin junior ba Dariya😀 XEE tayi Tace a'iya sanina dai tunda RAMADAN yarasu junior bai miki Komai bah Tace toh ya fara yanxu. Dan yadawo da rashin kunyar da yake min. kinsan ma me yayimin 'daxo XEE Tace meya miki....... Kwashe Komai SAILUBAH tayi tagaya mata taqara da cewa dake 'dan iska ne barina yayi nadinga aika masa da sakwannni 😀 Sanda yajini dakyau kafin ya ankarai dani 🙈 Waro ido😳 XEE tayi da cewa tab😊 Eh ya tabbata 'dan iska Yanxu kun qara ha'duwa ne Tace inafah yana can ina gida Saidai kinsan dake ya kware a iskanci baxai wani nunamin komai bah Murmushi XEE tayi Tace inaganin fah RAMADAN ya tafi RAMADAN ya dawone.... SAILUBAH Tace ban gane bah Murmushi XEE taqarayi Tace share kawai. Akwai magana 'Yar Uwa. Amma sai mun ha'du SAILUBAH taqara riqe wayar tata Tace gayamin yanxu Tace kawai saimun ha'du gobe dan xamu gun 'dan iskan naki ya dubani Daga nan nabiyo kiban shawara.... Tace da qarfe nawa Tace da kamar Sha biyu haka xan fita yana dubani dai xaki ganni Toh SAILUBAH Tace da kashe wayan tata XEE na qoqarin shiga bedroom KHAMIS ya rungumeta ta baya yana cewa za'ayi gulma kenan gobe Murmushi XEE tayi Tace gulmar wa xamuyi my Luv..... Juyowa yayi da ita gabansa Yana cewa mutanan Suna da yawa ai. Matsalar dai bansan tawa xa'ayi bah. Ya qarashe yana me qaremah qirjinta kallo Harararsa tayi Tace me kake kallo. Murmushi yayi da cewa abubuwana manah Kwatar kanta tahauyi tana cewa yanxufa kadawo my Luv Yace aina sani. Ko wani abu nace xan miki😬.... Marairai CE mishi tayi tana cewa to to to kasakeni pls kaga wanka xanshiga Qara matseta yayi Yace Yauwa dai-dai kenan...... Sanda suka samu nutsuwa XEE takallesa Tace abun naka ya fara yawa kwana biyu. Kallanta yayi cikin so da qauna Yace nima ina mamakin hakan Murmushi tayi da lafewa ajikinsa Tace Wlhi tsakanin shakaran da jiya da yau ba wani jin da'din jikina nake ba Da sauri Yace na lura da hakan. Kindai rigani furtawa ne kawai Meyake damunki my luv.... Nima ban sani my d. Xaki bari xuwa gobe ne Ku muje ya dubaki ko muje yanxu aa mubari sai goben Shafata ya hauyi yana qara maqalqale abarsa😀 Sosai XEE tayi nasarar 6ata tunanin KHAMIS Bayaji baya Gani Sam akanta banda soyayyarta da qaunarta da tayi masa mugun kamu 6:00pm Sauri sauri gudu-gudu FAWAS yakeyi dan dawowa gida Dadynsa ya kallesa Yace wai saurin me kakeyi ne haka. Na lura a kwanakinnan lokacin tashinka nayi kale tafiya kodako Komai bai kammala ba Sosa qeya FAWAS yayi yana Murmushi Yace Wlhi Dad wani uziri ne yake sani sauri haka Yace toh yau ai ranar hutume Kuma kaga in baka tsaya kafitar da abin nan dakyau ba baxasu iya samunsu gobe ba Turo baki FAWAS yayi Yace Dad sunsan yau ba ranar aiki bane mexaisa Su matsa maka akan hakan Murmushi Dadyn yayi mai da cewa haba my son gobe suke buqata. Qara turo baki FAWAS yayi da juyoma da Dadyn nasan laptop 'dinsa Yace kagani fa Dad. Saura ka'dan. Insha Allah gobe Xan qarasa fitarwa Shuru Dadyn yayi masa Ganin hakan hakan yasa FAWAS bashi kiss a hannu ya fitta yana cewa bye Dad. Saika tawo..... Direct FAWAS gida ya nufo dan yasan yanxu matar tasa tasamai gaba akan Komai Danta dena yarda dashi kwata kwata Samunta yayi afalo tana kallo taci wankanta na riga da wando sun matseta aynun Tana ganinsa tatashi fuskarta farin ciki fal Yaxo ya rungumeta da cewa Gaskiya kinyi kyau Sosai YAYATA Nagode mijina. Dama ka 'daure a haka Murmushi yasakar mata yana cewa kicire Komai aranki daga ke bawata macen da xata sami wajan xama axuciyata Tace ina.... Ban yarda ba. gwara dai indinga ankarewa dakai. dan tunda RAMADAN yace min in nutsu da dakyau shiyasan me kake aikatawa awaje.... Me gaskiya ne. Me hankali ne. Ga shi da sanin abinda ya dace Lefine dan nariqe abinda yace min Girgixa mata kai FAWAS yayi da cewa ki share kawai Allah yanxu ba wata macen da xata 'dauke hankalina Tace harda Aymana Jan numfashi yayi Yace ankai sadakinta fah. Tace kaine kakai ko Harararta yayi da cewa eh nine nakai nanda sati biyu xaki ganta a gidan nan... Yana fa'din hakan ya shigewa bedroom dan tsaftace kansa Bayan ya fitone yaga ganta tana fitomai da kayan da xaisa Bayan yasa ya feshe jikinta da turare Yace ina hamed Tace yana gun Momy yanxu suka dawo daga unguwa. Yace Yauwa dai-dai kenan kinga sai kiji dani ko.... Tace dame fah Yace da Komai Dariya tayi Tace ina dai fitar da manjannan namu na mata. Dan haka kanutsu ba Komai xaka samu anan ba . Dan na lura harda wani rawar kanka agun😀.... Ya mutsa fuskarsa yayi Yace Saura kwana nawa Tace goma Yace what😳 In mutu kenan Murmushi HAMEEDA tayi dajan hannunsa sukayi dining yana bata tana bashi abincin Suna hirarsu me da'di cikin qaunar juna *(kamar Rahamat da masoyanta a SAMAREEN BANAH😀)* - Cikin dare ciwan ciki ya farma SAILUBAH.... Sosai take ta murququsu saican daga baya ya lafa mata Washe gari ko XEE Suna tare da junior Yace angaida Aunty XEE... gayamin miye matsalar Tace haba Junior kafi kowa sanin abin daya kawomu KHAMIS Yace bar 'dan rainin hankali mana Murmushi junior yayi Yace dafarko Xanyi miki scanning inga lafiyar mahaifarki Tace toh Haka takwanta a 'dan gadan da ake scanning 'din ya hau duba lafiyarta. Bayan wasu minti biyu Yace angama Aunty tashi XEE Tatashi tana cewa bansan adadin scanning 'din da akamin arayuwa ba Murmushi junior yayi Bayan sun xauna da cewa wannan yasha bambam da Wanda aka saba miki Da sauri KHAMIS Yace me kagani kenan😳 Yace alkairi Amma sai ambani goro xan fa'di Murmushi XEE tayi Tace hmm toh idan na haifi 'ya mace xan baka ita..... Waro ido😳 Junior yayi Yace tab kafin lokacin ai namata tsufah. Kuma wacce xan Aura me kishi CE Saidai kimin alqawarin idan kika haifi 'da namiji xaki bashi KHAULAT Kinga Ahmed saiki bashi KAULEET dan naga bashi da hayaniya xai iya da surutunta Dariya KHAMIS yayi😂 Yace gaskiya wannan ha'din naka yayi Dariya itama XEE tayi Tace indai wannan ne nayi Da sauri junior Yace aa ba ruwana Kar lokacin yayi yaran subaki kunya. Saidai kawai kimin alqawarin xakidinga addu'a akan Allah ya tabbatar da hakan Murmushi tayi da cewa hmm aika rigada ka furta Yanxu dai gayamin gaskiya dan Allah banda kwayayan haihuwa ko😰 Murmushi Junior yayi Yace yaushe rabanki da al'ada. Shuru tayi tana lissafi axuci KHAMIS yayi Murmushi ka'dan Yace xatakai wata biyu da sati uku Jan numfashi Junior yayi Yace toh tana da ciki 'dan wata biyu da sati biyu. Gabaki 'dayansu tashi sukayi atare cikin matuqar mamaki.... Aiko a 'dimauce XEE Tace Wayyo Allah dagaske cikine dani Junior 😳 Yace bana dai rantsewa akan abu Sosai Amma Wlhi cikine dake. Rungumarsa KHAMIS yayi I Luv u brother yafa'da yana mai kiran number na FAWAS FAWAS na office Yana aiki aidajin samun Cikin XEE yatashi da murna yana cewa Alhamdulillah pls bani ita in mata murna 😀 Da farin ciki XEE take cemai FAWAS da gaskene inada ciki Yace na tayaki murna Aunty XEE 😀 KHAMIS na qar6ar wayan XEE tafashe da kuka tana cewa Allah Allah Allah kaji qan RAMADAN da raban baxaiji wannan abin farin Cikin ba 😭 Asanyaye KHAMIS Yace Wlhi numbarsa nafara dannawa tunanin da nayine yasani danna ta FAWAS Yafa'di hakan hawaye na xubo mishi Shima Junior hawayanne ya xubo mishi Yace Allah yaji qanka brother Amiien sukace KHAMIS na tuqi Amma XEE gani takeyi kamar bayi yake bah Damuwarta taganta gaban SAILUBAH tabata labari me da'di Aiko KHAMIS nayin faking tafice.... yana my Luv.... Tana cewa sai kadawo 'daukata Yace ni ko Tace eh bye✋🏻bye✋🏻😀 Yace Allah idan baki bani kiss ba. xan hukuntaki yau😀..... Cak XEE tatsaya Tace iye Murmushi yayi mata Ta hararesa da cewa ka hukuntani 'din mana. Nima kaga saina rama tawajan in cin abinci kaga sai babynka yafito da qashi😂 Waro ido 😳 KHAMIS yayi Yace no my Luv karkimin haka pls Dariya XEE tayi da cewa da wani idanka agun😡 sainayi sati banci Komai bah Yace Allah xan miki kuka Tace imma kayi xan share maka😀 Yace Niko my Luv Fari tamai da ido🙄 Tace bye my sweetypie saika dawo... Tana fa'din hakan tashige ciki.... Murmushi KHAMIS yayi shidai yana matuqar san Matarsa bayajin xai iya haqurin rashinta gareshi.😀 Tashin motar yayi Yana kiran Dadynsa Da murnarsa Yace Dady xaka samu jika nan da 7mnts 😀 Da murna dadyn nasa ya biye mai yana me cewa naji da'di my son😀 Suna gama wayan ya kira momynsa itama tana 'dauka Yace albishirinki momyna Tace goro kuma fari tas Yace 'Yarki Aunty XEE tanada ciki😂 Ai xambur Momy tatashi dana cewa banasan wasa my son gayamin gaskiya Dariya yayi Yace inni nayi miki wasa ai junior baxai miki ba Momyna. Ki kirashi kiji Wlhi tana da ciki mubarshi a 7mnths🙈 Murmushi Momy tasake Tace toh bani ita injita Bana tare da ita dan tana gun Aunty LUUVAH saidai in koma in bata tunda banyi nisa ba Tace aa kabarta tadawo my son sannan katambayeta me takesan ci Da Murmushi Yace toh momy Ko kuma bari na kirata Yace ok bye..... 'Yar Uwa inada ciki wata biyu da sati biyu🐠💃🏼 XEE tace da SAILUBAH hakan Da sauri SAILUBAH Tace kai haba 😀 Tace wlhi da gaske Murna Sosai SAILUBAH tayi bayan sun nutsu ne Tace ina jinki kince da magana gayamin na xa'ku inji miye ne.... gyara zama XEE tayi tana dariya Tace hmm sirikar tawace tasani a gaba game da batun ciki.... Ni naga tadena sakewa dani Ko magana nayi mata daqar take amsawa Tun abin baya damuna hardai yaxo ya fara damuna Shine nace yau xanxo mutattauna akai Ai in gaya miki muna zuwa gun junior yana min scanning yaga ina da ciki har wata biyu da sati biyu😀 Dariya SAILUBAH tayi Tace hmmm har yanxu Ashe akwai irin wa'yannan sirikan Yaushe akayi Auran.. XEE tata6e baki Tace ganemin hanya dai...... Kan SAILUBAH tayi magana wayan XEE ta'dau ringing Tana dubawa taga Momyn CE Takalli SAILUBAH Tace ke gata tana kira SAILUBAH Tace 'dauka muji....... 'dauka XEE tayi tana me cewa hello Momy........ Daga can 6angaran Momyn KHAMIS ce tsaya da waya a hannu kallo 'daya xaka mata Kasan tana Cikin farin ciki Tace 'yata kina dai lafiya ko Qiftama SAILUBAH ido XEE tayi Tace lafiya lau Momy.... Murmushi Momyn tayi Tace naji abin farin cikin daya samemu kikula kanki dakyau kinji Da jin kunya XEE tafurta toh Momy Insha Allah.... Me kikesan ci na dafa miki XEE tawaro ido Tace banajin sha'awar Komai Tace haba 'yata fa'di mana aiba Komai bane Murmushi XEE tayi Tace toh tuwan albo miyar ku6ewa da man shanu Da murna Momy Tace Yauwa 'yata Insha Allah kina dawowa Xaki samu a dining yana jiranki Murmushi dai XEE taqara yi Tace toh nagode momyna saina dawo. Toh Momyn Tace da kashe wayan tanamai farin ciki Sosai XEE ko suna ha'da ido da SAILUBAH suka sheqe da dariya tare da tafawa kuma atare suka furta heyyy sirika taji batun jika😂 SAILUBAH Tace ni naga rayuwa ni FATEEMA Wato wasu sirikan haka suke. Sam basu jin kunyar nuna damuwarsu akan qaddarar da Allah ya 'dorama marasa haihuwa da wanda rabansu yake da nisa..... XEE ta camke da ga irinsu dai kingani... Tanajin batu harda son yimin hidimah SAILUBAH Tace mungama da wannan kiji dani da Junior kuma XEE Tace wani abu ya kuma faruwa ne kuma bayan Wanda kikace min jiya Girgixa kai SAILUBAH tayi Tace aa kawai inaso ki gayamin dalilin da yasa nakejin shakkarsa ne Murmushi XEE tayi Tace xai iya yuwuwa kodan dan kwarjininsa ne yake sawa kikejin shakkarsan Qara girgixa kai SAILUBAH tayi Tace bana tunanin haka dan ko kallona yayi jikina mutuwa yakeyi Idanko ya kafeni da idansa rikicewa nakeyi Musamman idan hakan ya 'dau lokaci gani kawai nakeyi RAMADAN 'dinane Murmushi dai XEE taqarayi Tace hmm indai hakane toh ba shakka yafara tufeki da addu'a ne kamar RAMADAN namu😂 Waro ido SAILUBAH tayi Tace mexaisa yayi min hakan Tace kika sani ko Yana San cigaba da killacekine kamar yanda 'dan uwansa yayi miki abaya Matsowa SAILUBAH tayi Sosai jikin XEE Tace ban ganeba pls bani haske 😳 Dariyace ta kwacema XEE Tace aike baki gane Komai imba ganinsa kikayi abayyane ba.....😀 Amma kisani Junior ba kamar RAMADAN bane kibari ahankali xai gyara tunaninki Danni tunda ya cilla miki kuliya nakejin tsoransa 😳 Dan kallo 'daya Xaki masa kisan hatsabibi ne...... Kan SAILUBAH tayi magana Cikinta ya mur'da mata Aiko da sauri tadafe cikin tana cewa Wayyo Allah Da sauri XEE Tace lafiya Cije baki SAILUBAH tayi bayan ya'dan lafa mata Tace Wlhi XEE tin jiya nakejin wannan ciwan Cikin ya hanani sakewa Tace toh kinsha magani Tace eh nasha amma ban wani ji Komai bah Ya kamata ki gayama junior ya dubaki gobe gaskiya Harararta SAILUBAH tayi Tace saiya rainani ai Kawai sai inje ince mishi naxo ya dubani XEE Tace eh mana Kuma kina wani maganar raini ai kibar batunshi kawai dan indai rainine junior ya gama rainaki Tsaki tajah Tace Wlhi jira nake yayi min wani iskanci da rashin kunya inyi maganinsa da kyenkyaso..... Ke kuma yayi maganinki da kuliya ko😀 XEE Tafa'di hakan da Murmushi...... Haka ko akayi. XEE da KHAMIS Suna komawa gida XEE tatarar da liyafar da momy tayi mata na tuwan albo da miyar ku6ewa Xama tayi taci ta qoshi KHAMIS nakallanta cikin matsanancin sonta Anan kiran HAMEEDA yashigo wayanta tana maice mata natayaki murna Sosai Aunty Murmushi XEE tayi Tace nagode sosai HAMEEDA Murmushin itama tayi Tace Bakomai ai.... Junior ko da yamma daya dawo Bayan ya gyara kansa saiya nufi gun masoyiyar tasa da yaransa.... A harabar gidan yaganta gefe guda kuma Su KHAULAT ne suke wasansu Kallo 'daya yayi mata yasan akwai abinda yake damunta Dan haka ya xauna kusa da ita Yace uwar 'YaYaNa meyake damunki.... Harararsa tayi Tace ban sani bah Ta6e baki yayi Yace Karki sanin mana dan antambayeki shine xaki gayamin magana.... Afusace Tace angaya mana nice gaba dakai kokaine gaba dani Wlhi Junior kafita daga idona Murmushin tura haushi yayi mata Yace idan nafuta daga idan naki na tabbatar bake ba rufeshi Idan ko kika rufe shi makauniya Xaki xama wawiya kawai.... Sororo SAILUBAH tayi tarasa dalilin dayasa Junior ya bala'in rainata haka Memakwan tanemo kallamar daxata gayamai danta hucce haushinta Saikawai tasamai kuka Tanayi Yana bin bakinta da kallo tare da aika mata wani Sirrin taccen kallan Wanda yake narkar da xuciyar wanda akayi danshi Kukan nata yana ta6a xuciyarsa Amma bayajin xai iya katse mata shi.... Cak tatsaya da kukan tare da tashi daga gun da daniyar shigewa falan nasu Dake yana san takulasa su'dan ta6a fa'dan nasu sai kawai ya bita da kalmar. Si si si......... Afusa tajuyo Tace acan baya yayanka yayimin wannan kiran karuwan Najah mishi kunne akan ni ba karuwar bace....... Au haba😳 saiyace miki me Junior ya katseta da fa'din hakan Da kuka ta gallamai harara Tace 'dan iska kawai Allah xai ha'daka da daidai kai tagyaramin tunaninka..... Da Murmushi junior ya qaraso gabanta Yace ai kece daidai ni my..... Shuru yayi yana 'daga mata gira... Wata muguwar harara ta banka mishi dajan tsaki xatabar gun Yasha gabanta yana mai cewa haba mana 'Yan matana..... Ke kin isa kibar nan gun ban nuna miki ni cikakken 'dan iska bane Ja da baya SAILUBAH tafara yi tana mai mishi kallan tsoro dan batasan me xai mata bah Murmushi yaqara yi bayan ya kaita qarshen bango qiris yarage ya jikinsu ya ha'du da juna..... Ganin haka yasa ya tsaya da Cewa yarinya sai tsoro Amma bakinta bai dena tsiwa ba😀 Jeki kawai.... Xanyi maganinki ne duk ran da kika shigo hannuna Amma kafin nan 'dan gayamin gayamin mana me yake damunki my babyna Gaban SAILUBAH Yafa'di jin yanda ya canja mata kuma yana tambayanta cikin lallami..... 'Dan qarfin hali tayi ka'dan ta harareshi Tace nace maka bansali bako... Ko ana dolene sai kasan me yake damuna Murmushi yayi dakai 'dan yatsansa kan le6anta yana shafawa kamar yana saka mata jambaki...... Qara ta kwalla da cewa kyenkyaso kyenkyaso..... Da matuqar raxana Junior yayi baya Yana waige waige Mara kunyan banxa mara kunyan hofi Xanyi maganinka ne Wlhi Har 'dakinka xanxo in gyara maka xama.... SAILUBAH CE me fa'din hakan tana mai hararansa Kana tayi falansu fuskarta cike dajin da'di Dake tsoran kyenkyaso ajinin Junior yake da sauri yabar gun ya nufi gun yaransa su KHAULAT dan gani yake da gaske kyenkyason yana gun😂 Daran wannan rana dai haka SAILUBAH tayishi cikin ciwan ciki..... Ana kiran assalatu kuma ya lafah mata Anan ta'daure tayi Sallah takwanta Koda Junior yaxo 'daukarsu KAULEET mah tana bacci ya tambayi Kakah Tace tana bacci ta lurama kamar batajin da'di ne Jiki asanyaye yakaisu skull Hakan kuma yayi office yana me tunaninta..... Yana aiki Yana tunanunta can yaga baxai iya samun nutsuwar data dace ba. Sai kawai yafara mata rubutu kamar haka ```Fatan alkairi gareki my Luuuuu. Hankalina yakasa kqanciya saboda qaunarki``` ```Kitemakeni Ki gayamin me yake damunki. pls my baby``` SAILUBAH ko na kwance wayan na hannunta lokacin da sakwan ya isa gareta..... shuru tayi Bayan takaranta. Can tabashi da amsa da. ```Ba abin da yake damuna``` ```Fa'di gaskiya dai dan Wlhi akwai abinda yake damunki``` ```Toh kai waye daxan maka qarya 😙``` Tsaki Junior yajah da janyo 'dayar wayarsa ya kirata Tana ganin kiransa tayi Murmushi dan Kakah tace mata 'daxo dayaxo ya tambayeta Ashagwa6e ta 'dauka da muryar mara lafiya Tace mara kunya meyasa kakira ni😡. Murmushi yayi Yace 'dan gayamin meyake damunki pls Tashi tayi daqar da cewa ka dameni fah Akan wane dalili xaka takuramin akan lalle saikaji meyake damuna Cikin lallami Yace haba mana my baby kinhana xuciyata nutsuwa kinsata cikin fargaba tunjiya Ki temaken ki gayamin Kinga ke 'Yar amanata ce Dole naji matsalarki..... Da 'dan jin haushi Tace kar kagafah dan yace kakula dani kanemi takuramin kana 'dan micicinka dakai😡 Dariya CE😂 takwacema Junior danjin yanda takirashi da 'dan micici. Gaskiya yakamata yayi maganinta danta rainasa da yawa. Cewar xuciyarsa... Bai nuna mata jin haushinshi ba danshi damuwarsa yaji meyake damunta ko hankalinsa xai kwanta Still da lallami Yace dan Allah dan soyayyarki da brother ki gayamin dan Wlhi kikaqi fa'damin yanxu xanxo gidan kuma Allah saina saki kuka..... Dan haka maxa fa'da min kan raina ya 6aci😡.... Afusace Tace ya 6aci mana.... Haka kikace ko.. Yayi saurin katseta da fa'din hakan Shuru tayi xuciyarta nayi mata xafi tarasa dalilin dayasa takejin shakkar wannan 'dan iskan yaran😂....... Xansiya miki ice-cream Babyna pls gayamin kinji.... A shagwa6e Tace ciwan ciki ne yake damuna... Ai shikenan yanxu xaka barni na huta ko... Jan numfashi yayi da cewa inaso kixo kisameni a office 2 4:00pm Yana fa'din hakan ya kashe wayan... Kobakomai ya'dan samu nutsuwarshi Itako gyara kwanciyarta tayi tana fa'di aranta baxata ba... Wani ikwan Allah hud'u nayi ciwan ya kum cafkarta Daqer tasamu kanta aiko gudu gudu tayi wanka tashirya lokacin yayi daidai da dawowarsu KAULEET daga madarasa sukace xasu bita Takalli Khairat wacce ta 'daukosu Tace kiji dasu pls yanxu xan dawo. Tace toh Aunty Bata 'dauki wani lokaciba saigata a asibitin Da nutsuwa tayi parking tafito tana qarema asibitin kallo Sosai dan wannan ne xuwanta na farko... Sosai asibitin ya burgeta mutuqa danya ginu ginin wayewa Tana tafiya ma'aikatan gun nabinta da kallo da yaba kyawunta Komai nata yayi SAILUBAH fata ha'du ha'duwa taban mamaki qaryane kamata kallo 'daya batare da kaqara na biyu ba. dukko ajinka (Dake😀 nake 'Yar uwa. duk mesuna FATEEMA ni Rahamat nace kin ha'du kinyi ba abin kushewa gareki ina miqa gaisuwata gareku masu Suna FATEEMA✋🏻) Sabo da tsabar kallan da maryam take binta dashi ne yasata nufarta da murmushi Tace qanwata ina tambaya ne A nutse Maryam tace toh inajinki madam. office 'din wani doctor junior yakesan Ki nunamin Shuru maryam tayi da shiga tunani Waye Junior.... Can Tace bangane Waye bah madam Dafe goshi SAILUBAH tayi dan tunowa datayi tabar wayanta a mota Tajuya da niyar komawa wata doctor chiyomah Tace ko doctor Sadeeq kike magana sister Da sauri Tace Yah shi nake nufi Tace muje in nuna miki... Haka suka jera tanuna mata office 'din Tana turo 'kofar Suna ha'da ido dashi... Yana xaune kan kujera tana juyawa dashi yana yima wani bayani akan damuwarsa Da Murmushi Yace Wlcm my baby... Ya fa'di da tashi daga kan kujeran da mata nuni akan ta zauna akai Sanda ta hararesa kafin ta xauna Ganin haka yasa ya maida kallansa ga mutumin da yake ma bayani Wanda yasaki baki yana kallansu.... Yace mai nagama dakai pls idan kafita kacema shafi'u baxan qara ganin kowa yau ba sai gobe in Allah ya kaimu. Asukurce mutumin Yace toh nagode doctor Allah ya saka Yace Amiien.... Bayan futar mutumin ne ya maida kallansa gareta Cikin raini Yace yanxu 4:26 haka mukayi dake Tace Banga damar xuwa lokacin ba akwai abinda xakamin ne.... Murmushi yayi Yace a office 'dina kike fah malama Wlhi kikamin rashin kunya dukan tsiya xan miki Dariya tayi mai kawai😀 Ganin hakan yasa ya koma kusa da ita da xama kan table 'din Suna fuskantar juna Yace toh gayamin ya kike jin ciwan..... Yanda yasata agaba da kafeta da ido hakan ya tuno mata Senior sai taga kamar shine Dan haka cike da shagwa6a tagaya mai yanda yake mata Shagwa6ar na tsuma xuciyar Junior ya lumshe ido da cewa xan miki scanning yanxu inga matsalar Sai yanxu tatuna dawa take Lalle ne ma. Sai kawai ta'daga rigarta yaga cikinta ya qara rainata Sam baxata yarda ya mata ba. Dan haka Tace ni bawani scanning 'din da xakamin kaban magani kawai Yace toh baxan bayar ba dan sinaga matsalar Tace Wlhi baxaka....... Saurin katseta yayi da cewa Wlhi saina miki Kinma rainani da yawa yarinyar nan Wane doctor kika sani me hankalin daxai baki magani bayan baiga matsalarki ba..... Yanda tashagwa6e mai fuska kamar xatayi mai kukane yasashi tsayawa da xancan nasa yana harararta da cigaba da cewa Kika min kuka saina wau wan ka miki mari wlhi😆 Waro ido😳 tayi da cewa yanxu saika iya marina... Matsowa kusa da ita yayi Yace kigwada yimin musu kigani man.... Kanta qara magana sukaji ana kwankwasa 'kofa Tsaki yajah ahankali Yace yes... Maryam CE tashigo..... Yanda taga junior yasa SAILUBAH agaba kamar wani mijinta shi yasa xuciyarta bugawa tayi saurin safe qirjinta😳 wani tari ya kamata hankakinta ya bala'in tashi.... Dake shi'din yasan meya haifar mata da hakan Murmushi yayi da bu'de wani qaramin furiji dake kusa dashi ya 'dauko ruwan gora SAILUBAH tayi saurin kar6a tamiqa mata tana cewa sannu meyasaki tari haka.... Kar6a maryam tayi duk tawani rikice. saita kasa shan ruwan SAILUBAH ta qura mata ido tanasan yin wani tunani.... Murmushi Junior yaqarayi kana ya 'dauki cup da zagowa gun maryam 'din ya kar6i ruwan da tsiyaya mata har lokacin da Murmushi akan fuskarsa. Yace bu'de bakinki nabaki Sai lokacin 'dan hakalinta ya dawo tayi saurin girgixa mishi kai da cewa aa barshi... Wani shegen kallo ya sakar mata Yace ban isa ba kenan Da'da girgixa mishi kai tayi da bu'de bakinta... ahankali yakai ruwan bakinta. Dammmmm gaban SAILUBAH ya fa'di. Kuma daidai lokacin ya kalleta tako aika mishi da mugun kallo......... Aiba shiri yasaki cup 'din jikake tass ya fa'di qasa da fashewa........ Dukkansu bin cup 'din sukayi da kallo SAILUBAH tajah wani shegen tsaki dajin haushin junior tare dajin tsanar maryam lokaci 'daya.... Da sauri suka kalleta dan baqaramin tsaki tajah ba Da kuma saurin maryam Tace dan Allah kiyi hakuri madam bansan...... Saurin katseta Junior yayi tawajan kama hannunta daniyar subar office 'din Suna fita ya sake hannun nata Yace meya kawoki guna.... A rikice Tace maganar gaskiya na manta meya kawoni doctor. Amma dan Allah kayi hakuri hakan baxata qara faruwa ba Yace baxanji da'di ba idan taqara faruwan... Murmushi tayi Tace Insha Allah baxata qara faruwan bah Amma dan Allah matarka CE Wani kallo ya watsa mata wanda yasa jikinta mutuwa Yace kina da matsala da hakan ne Girgixa kai tayi Tace aa kawai dai naga tana da kyaune Murmushi yayi da cewa kije gida a nutse mery... Ina kuma miki fatan idan kintashi yin bacci kiyi mafarkin daxai faranta ranki... Da 'dan murmushin yaqe Tace nagode.... SAILUBAH ko yana shigowa tarufeshi da maseefa fa'di takeyi ban ta6a ganin Mara kunya kamarka ba. Dan tsabar iskanci agabana xaka ba 'Yar iskar budurwar ka ruwa abaki😀... Wato itama tarainani kamar yanda karainani ko..... Kallo 'daya yayi mata ya gano bama baman kishi dajin haushinsa ne cike tam a kwayar idanta Idan Yace baiji da'di ba yayi qarya Dan haka yayi mata shuru kawai Yana jinta dayin rubutu jikin wani book Ganin yayi mata shuru shiyasata fashemai da kuka... Tana tuhumar kanta da meyasa taji wani abu game dashi ne yanxu Shiko arikice ya bar rubutun yayi gunta yana lallashinta da cewa aransa ita Komai kuka ne.... Toh kiyi shuru mana Wlhi baxan qarayin hakan a gabanki ba Aiko jin hakan yasa taqara volume 'din kukanta da qarajin haushinsa wato baxai dena kwatakwata ba. Bayan hakan take San ji Batayi aune ba taji yana share mata hawaya da tsaftataccan hankacif 'dinsa yana cewa kiyi hakuri my baby baxan qara ba kinji Harararsa tayi Tace dashine ko kusa baxai yimin hakan ba. Danshi me qaunata ne kuma yasan darajata baya bari wani ya raina ni. Gaskiya nayi Babban rashi arayuwata😭 my baby my RAMADAN Qanina ka dawo gareni.... Kishine ya motsoma Junior Amma dake lallashinta yake San yi dan yagama saninta yanxu dan ta'dauki awanni tana kuka ba Komai bane. Hakanne yasa bai bari kishin nasa ya baiyana kan fuskarsa ba. Saima Murmushi da yayi da cewa kamanni kawai mukayi dashi. Amma maganar hali kowa da nasa.... Harararsa dai taqara yi da cewa indai hali na gari ne kasan dai ya fika Yace ai haka Allah yake bayinsa kiga wani yafi wani..... Bu'dar bakinta sai cewa tayi dama kai Allah ya 'dauke ya barni da Ramadan😬..... Dariyar takaici ce ta kwacema Junior yayi Sosai yana kallan kwayar idan da aika mata da wani shu'umin kallo Yace ai dake ba yanda kika iya da ikwan Allah sai kiyi hakuri da rashin masoyinki Kuma shi yasan me yake nufu daya 'daukeshi yabarki dani 'dan iskan naki Yanxu dai ba wannan ba. tunda kukan ya 'dauke. Nasamu nutsuwa ka'dan..... Hau in dubaki pls Wlhi tun jiya ban samu bacci cikin hankalina ba dan wannan ciwan nakin Pls my baby tashi kinji yi hakuri👏🏻... Bayanda ta'iya dashi haka takwanta ya fara mata scanning 'din tana binshi da harara dan gani take da gaiya yake juya mata abun scanning 'din Batasan shi damuwarsa yaga meyasa mishi ita agaba bane...😬 Yana gamawa ya aika mata da muguwar harara Bata kulasa ba sanda taxauna a kan kujera tamayar mai da tata hararar kana Tace kaga yaro. yanxu dai kayimin aiko. saika gayamin matsalata kaban maganin naqara gaba.... Karki qara cemin yaro dan yanxu nadoshi 26 years Ta6e baki tayi cikin raini Tace toh ina ruwana dan kadoshi 26 Agirme dai kasan ba girmata kayi ba. Ko makawo ya shafamu yasan na girme maka nesa ba kusa ba. Kaga ni ba wannan ba kagayamin matsalata dan gabana ya fara fa'duwa😳..... Badai ciki bane dani ko Kasan ko cikin Su KAULEET banji Komai ba sai kwa'dayi da..... Saurin katseta yayi cikin takaici Yace idan bakimin shuru ba. Wlhi saina tsinka miki mari... Kona tambayeki ki gayamin ne.. Yarinya sai surutun tsiya kika ajiye... Ya qarashe maganar da jan tsaki Shuru SAILUBAH tayi tana kallansa tana tunani aranta meyasa Junior ya gama rainata ne haka..... Tana cikin tunaninne ya katseta da cewa ya akayi kika kamu da cutar appendix Appendix😳.... Ta maimaita da waro ido tare da tashi kana tayi narai narai da ido😟 Yanxu yankani xa'ayi acire ko😳 Wayyo ni SAILUBAH... Kaban amsa katsaya kana kallona...... Murmushi yayi Yace eh yankaki xanyi kuma gobe in Allah ya kaimu..... Da kuka tafitta daga office din Murmushi yayi da girgixa kansa ya 'dauki laptop dinsa da wayoyinsa da kulle office din Lokacin daya fito hartaja motarta ya 'dagama maryam hannu alamar sai Allah ya kaimu. Ta gya'da mishi kai da Murmushi SAILUBAH ko saka Kakah da Innah tayi agaba tana musu kuka wai gobe xa'a cire mata appendix Lallashinta suka dinga yi abin tausayi abin dariya..... KHAULEET Tace kiyi shuru Momy..... KHAULAT Tace wai Kullun ne sai kinyi kuka Momy Shuru SAILUBAH tayi musu Dan Sosai tatsorata da ciwan da kuma fargabar xa'a farke mata ciki 😳 Shiko Junior baibi takanta ba. Sai washe gari daya shiga gidan dankai Su KHAULAT skull Ya kalleta ka'dan ganin tana Cikin damuwa sai yayi Murmushi dasan ya ta6ota Yace baki iya gaisuwa bane.... Gallamai harara tayi batare datace mai Komai ba...... Khairat CE tashigo tana cewa LA Ya Junior kawosu na kaisu. Yace taki skull 'din fah Murmushi da cewa ai muna da walimar skull 'din yau kuma mah sai anjima. Yace haka nefah Toh sai kisa dareba ya kaiku yanxu Maza... Tace toh Haka tagama hannunsu sukabar falan Junior ya dawo da kallansa kan SAILUBAH Yace karfah kisa wani damuwa aranki danna shirya wasu dabaru daxan miki wanda xaisa baxa kiji xafin komai ba Da sauri tasaki fuskarta Tace Allah da gaske😀..... Murmushi yayi Yace Allah my baby Tace toh yanxu ya Xa'ayi Yace yanda xa'ayin kenan Kishirya keda Kakah ko Innah muje yanxu dan ayi da wuri. Kinga yanxu 7:30am kafin 9:00 nasan ankagama komai... Tace anamin xan dawo gida Yace aa Tace xan kwana kenan 😳 Yace bama kwana 'daya ba kuma ba biyu ba. Sannan ba uku ba Tace taf kace aikin babba ne Kuma xansha jinya Murmushi yayi yana danna waya batare da yace mata Komai ba Kiran XEE tayi tagaya mata ita da FAWAS.... ****** Dake aikinsu ne Sam bai samu matsala ba Yayi mata aikin cikin sa'a da nasara..... Yau satinta 'daya a sibitin D'akin da take tamkar a 'dakinta take XEE CE da HAMEEDA suke mata sannu XEE Tace gaskiya SAILUBAH Junior yana baki kulawa sosai HAMEEDA Tace wlhi kuwa kamar RAMADAN... Murmushi SAILUBAH tayi Tace Karki ha'dashi da RAMADAN HAMEEDA danba halinsu 'daya ba Junior fa bashida kunya idansa atsaye yake. Duk duniya ba wacce ya raina kamarni. Kunafah kallo Haka xai qaraci min rashin kunyarsa ina kallansa in kasa mai komai...... Shigowarsa ne yasata yin shuru tana harararsa dan haushinsa takeji sosai saboda yayi mata qarya akan baxataji Komai ba game da aikin da yayi mata. Xama yayi kusa da ita Yace har yanxu baxa'a dena fushin dani bane Kawar da fuskar tata tayi daga kansa tare da qara 'daure fuskarta.... Kumawa yayi inda tajuya fuskar tata Yace kitemaken kidena wannan fushin dani dan ba'abinda yake tayarmin da hankali kamar shi Kallansa tayi ka'dan Tace ina dabarun naka suke Murmushi yayi Yana qarema fuskarta kallo Yace duk nayi miki Su Tace toh naji xaman ya isheni haka pls asallameni naqara gaba Harararta yayi Yace bayanxu ba Da sauri Tace yaufah satina 'daya Kuma nasamu lafiya Akan me xaisa na xauna Ta6e baki yayi Yace nace baxa'a sallameki yanxu ba saikin qara sati 'daya... Ahakan mah in bai mun ba saina qara miki kwanaki Yafa'da hakan yana me xuba mata abinci a plate Harararsa tayi Tace Wlhi gobe xan tafi abina dan baxan xauna in qara iban kwanaki haka ba Murmushi yayi Yace taurin kanki yanada yawa my baby Amma baxan hanakin ba Allah ya kaimu goben sai kije in gani..... xata qara magana ya katseta da cigaba da cewa kinga malama ni ba wannan bane agabana gyara nabaki dan kinfara shigar lokacin wasu. Yaqarashe da kallan abincin dake hannunsa Mugun kallo tawurga mishi da cewa baxanci ba.... Yace idan har bakici yanxu ba aikinki warwarewa xaiyi Murmushi tayi ganin xai mata wayo.... Tace shekaran jiya bai warware ba jiya bai warware ba sai yau 'Daure fuska yayi kamar gaske Yace Allah idan bakici ba ina tabbatar miki yau Xaki kwana da cigawan ciki Ya qarashe da kallan XEE dayi mata nuni akan tasa baki Murmushi tayi Tace kici SAILUBAH dan aikinsa ne tunda yace kici kici kawai mudai lafiyarki muke nema Xanci Amma da kaina Kiyi hakuri kibari in baki pls Wai da raina da lafiyata saika dinga maidani baby Eh dan ni har yanxu baki wucce wannan wajan aguna ba Yaqarashe da matsawa kusa da ita Sosai ya kafeta da ido badan tasoba tafara kar6a tana ciki shiko yana bin kwayar idanta da kallo Wanda hakan ke qara narkar da zuciyarta Jitake kamar tashige jikinsa dan qamshinsa ya isheta Gawani shegen sweet dayake tsotsa Sosai takejin San tajishi itama abakinta dan qamshin ya gauraye bakinsa... Murmushi yayi da kwantar da murya qasa-qasa yanda ita kawai xataji maixaice mata Yace kwa'dayayyiya baxan sam miki ba Ashagwa6e Tace Amma Kasan qamshin yana damuna ko Murmushi ya qarayi da cewa in sammiki kenan Da sauri ta'daga mishi kai Sosai ya qurama bakinta ido da ciro sweet 'din daga bakinsa yasaka mata abaki........ Jan numfashi XEE tayi tana rayawa aranta anyi 'dan iska anan😂. Sai burkita mata 'Yar Uwa kuma qawa yake gashi ba 'digwan kunya a idanshi HAMEEDA ko burgeta yayi saibinsu take da Murmushi dan Allah yayi HAMEEDA da San Luv Ahaka FAWAS da KHAMIS suka shigo Sanda gabansu Yafa'di tunaninsu Senior RAMADAN ne ya dawo.... KHAMIS ya daki fa'darsa yana cewa kashiga da yawa fah Ba kunya Yace idan ba hakan CE takasance ba baxata bani ha'dinkai bah FAWAS Yace hmm bi asannu dai dan Auntynmu Ya qarashe da kallan SAILUBAH yana mai cigaba da cewa am sorry Aunty LUUVAH ya jikin dai Tace da Sauqi FAWAS kace ya sallameni Murmushi yayi da maida kallansa ga Junior Wanda ya dage sai bata abinci yake. Kuma kallo 'daya xaka mata Kasan aladole take cin abincin..... Yace kaga malam sallamemu mutafi KHAMIS Yace haba kaduba fa bata gama warwarewa ba Yace ai ita taji ajikinta normal take ko Aunty LUUVAH Murmushi tayi Tace Wlhi ba abinda baxan iyaba FAWAS kaika'dai ne kake fahimtata Amma KHAMIS bakin shi 'daya yake da wannan.... Taqarashe da kallan junior D'aga mata gira yayi Yace banda sunah ko. Tace bansani bah......... *** **** Yanda tasashi agaba da mita ita ya sallameta kotatafi abinta Shiyasashi sallamarta tadawo gida Wanda hakan yabashi damar cusa mata manufarsa cikin hikima da aiki da hankali Saiya fake da wai yana bata kulawa ne dan rashin lafiyar tata Su Kakah dai kallansu suke kawai Yanxu kijisu suna fa'da anjima kuma kijisu Suna dariya. Sosai suka gano son SAILUBAH Junior yake Wanda hakan yayi musu da'di Sosai *Bayan wasu Lokuta* Junior fa ya shagwa6a SAILUBAH Sosai dan indai yana waje tana waje bawanta yake xama dan bata kulawa A online ko tun tana jamishi aji hardai tabada kai yadinga 6ata mata tunaninta Soyayya Sosai sukeyi... Saidai baita6a kiranta ba Tunaninsa yana kiranta xata gane shi Shiyasa yaqi kiranta Kuma yaqi yarda tasan Waye shi da inda yake Haka itama Sam bata ta6a kiransa ba Dan aganinta xai rainata Yanda yake 6ata tunaninta haka itama take 6ata tunaninsa Sai su'dauki lokaci metsawo Suna chating batare dasun damu ba Amma duk da haka idan suka ha'du baya 'daukar raininta Toh dama ita batasan dashi take chating ba Shiyasa wani xubin saiyata kallanta yana Murmushi Nashi salan kenan (Allah yaji qan Senior Ramadan😭) ***** Sam SAILUBAH bata kula samari koka'dan Dan abin ya qara maimaita kansa. Wani baxawarinta yaxo gareta attajiri dashi yayi ko rashin sa'a dan akan idan Junior yaxo. Ko cikakkiyar gaisuwa basuyi ba Junior ya 6ata musu Komai ta wajan wasa da hankalin SAILUBAH Haka shima ya ficce Sam batasan ya akayi ba (Allah Sarki😰 Karki damu SAILUBAH xamu gyara tuninsa) Ganin hakan yasa Tace tabar kula samari kenan har abada....... ********** Yau takama lahadi ranar Hutu ga 'Yan boko Ruwa ake xabgawa shiyasa duk tauraran nawa Suna nad'e a gado XEE tana kwance agadanta cikinta ya dameta da motsi tajuyo da kallanta ga 'dan mijin nata Tace gobe ne birthday nasu KHAULAT ko Yace eh........ Tashi tayi agigice saboda wani naushi da cikin nata yayi mata KHAMIS wanda yake tura saqo a laptop ya kalleta ka'dan da cewa ina fatan dai lafiya Tace naushi na yayi Gaskiya nagaji Allah katemakeni na aihu yau na huta..... Murmushi KHAMIS yayi Yace Aunty XEE kenan Tace yau kuma katuna RAMADAN ne Yace Wlhi kuwa Banda haka kinsan kina watan takwas ina ke ina aihuwa yau Tace ai ana haifar bakwaini Sai kuma aka gaya miki ana haifar takwasni Murmushi tayi da cewa baka sani ba..... Waro KHAMIS yayi 😳 da cewa aa fah😳. Ina addu'ar Allah ya kaiki watan tara kafin Ki haifamin Babyna Tace oho dan ba..... Katse yayi wajan saurin cewa gaya min wani abu pls mubar wannan haka Murmushi tayi da aikamai hararar wasa Tace toh zanci farfesun ganda... Kallanta yayi da tashi da Murmushi akan fuskarsa Yace muguwa kawai Kinsan Dady bayaci haka Momy haka ni Kuma Kinga ana ruwa kawai danki tadamin da hankali shine xakice farfesun ganda xakici ko D'agamai kai tayi da shagwa6e fuska Tace Allah da gaske nake Yace ko Tace eh Yace toh albishirinki Tace goro Yace 'daxo daxan dawo gida naga gandar me kyau gun wani mutum haka kawai naji araina inasan in siya Dan haka nasiya dana dawo nabama Momy nace tayi farfesu dashi Batayi mamaki ba dan tayi tunanin koke kikeso Dan haka yanxu bara inje in kar6o miki. Kinga muguntarki takoma kanki ko😀.... Turo baki XEE tayi Tace toh baxanci bama nafasa Ta6e baki yayi Yace toh saime😏 dama aina mugunta ne Haka yakoma yaci gaba da aikinsa itako tasamai ido lokaci lokaci tana aika masa da hararar wasa Shiko binta yake da murmushin mugunta irin burinta dai bai cika innan ba. Na bashi wahala..... FAWAS ko futuna yakeji musamman yanda yakejin yanda ake sheqa ruwa dan haka yana maqale da Matarsa yana lalla6ata dan ahannu yake Saura ka'dan Komai ya wanxo sukaji kukan Ahmad Awahale Yace my boy menene Yace Dady kabu'de xan 'dauki chokulet 'dina ne Yace ina na 'dakin Momy Yace ya qare. HAMEEDA taxare jikinta daga nasa tabu'de wata durowa ta'dauko mishi kana ta gyara kanta da bu'de qofar Tace gashi..... Kallan hannunta yayi yana yatsina fuska da cewa toh ina Dadyn nawa Tace xaka kar6a ne ko xaka tsaya yimin surutu..... Kar6a yayi yana cewa toh Momy kimatsamin naganshi mana...... FAWAS najin haka yayi saurin gyara kansa.... HAMEEDA ko Murmushi tayi da matsamai ya shigeta...... aiko yana Ganinsa ya 'dane gadan yana cewa Dady tashi muyi wasa..... A wahale FAWAS Yace banajin da'di my son kaje gun momyna kuyi Murmushi yayi Yace aa naka bake so.... Duk yanda yaso da yayi masa wayo 'ki Ahmed yayi Ba yanda FAWAS ya iya dashi dan Sosai 'dan nasa yasamai gaba haka yasauka ya biyemai sukadinga buga boll HAMEEDA na kallansu tana bin mijin nata da murmushin mugunta Shiko yana maida mata dana xaki gane kuranki..... Mutumin nawa ko yana kwance shima a nalla'de kan gadansa yana tunanin mutuniyar tasa Ganinta online yasa yafara bata kalamai kamar haka ```Nayi tunanin baxaki hau yanxu bah``` SAILUBAH dake kwance afalo tana chatin da wata qawarsu taga shigowa nashi sakwan Dama tagaji da hirar da ita dan haka tayi saurin kar6ar sakwan nasa da bashi amsa kamar haka..... ```Na haune ko Allah xaisa naganka akai``` ``` hmm kinada wayo my Luuuuu. nasan badanni aka hau ba. karkiyi wani alaye``` ```Xanso kayarda da abinda nace``` ```Na yarda``` ```Yauwa dama ina so yau nasan kai Waye. Ina San jin muryarka. Ina San ganinka.``` ````Da gaske kike babyna``` ```wlhi da gaske. Kuma in ban ganka yau ba. ka tabbatar nadena kulaka``` ```farkoma awane gari kake kuma wacce unguwa``` Shuru Junior yayi Can ya fara bata amsa da cewa a kano yake a unguwar Fage dayi mata kwatancan nayin da yake.... Da mamaki SAILUBAH Tatashi tana bashi amsa cike da al'ajabi ```Toh ai unguwarmu 'daya``` ```Gayamin awane gida kake``` Murmushi Junior yayi kafin yaja numfasa..... ```Kinga masoyiyata kar kimin qarya. Taya xa'ayi muna layi 'daya nakasa ganeki``` Afusace Tace..... ```kaga Malam kafitoh k'ofar gidanku nima in fitoh kaga saimu tabbatar da gaskiyar xan xanmu``` ```Ana ruwa a uguwarmu sosai😳. Dan haka kibari a'dauke``` ```Ai ruwan ya tsagaita yanxu. dan haka kafitoh nima ganinan``` Toh Yace mata tare da tashi yana gyara kansa da rayawa aransa yau xai cika burinsa na farko. SAILUBAH ko dake agyaranta take dan haka gyalanta kawai ta'dauka tafitoh waje A'kofar gidan nasu tatsaya tana tana wulla ido ta'ina masoyin nata xai 6ullo Junior ne yafitoh da shigar sanyi a jikinsa kallo 'daya xaka masa yabaka sha'awa dan yayi kyau Sosai Suna ha'da ido ta hararare shi Sanda ya qaraso gareta Yace wow kinga inda kikayi kyau kuwa Tace nagode Yace Wlcm Garin bai baki sha'awa ba. Kiduba yanda yayi wani lublub dashi. Sai qamshin qasa ne ketashi Tace eh yayi kyau Sosai pls karka cikani da surutu Yace to fushin namiye Tace kasan ka 6atani da bani abinci shine yau naqi ganinka ko Murmushi yayi da cewa ke soyayya nakeyi yau Kinsan in ina yinda manta kowa da Komai nakeyi..... Ya qarashe maganar yana mai kallan saman layin da qasan nayin. Kallo 'daya xakamai Kasan wani abu yake nemah..... Tsaki SAILUBAH tajah cikin 6acin rai Tace yanxu har soyayyarka tafini muhimmanci... Ka tuna fah ni amanace agareka... Wai dan ke amanace agareni sai karna fifita soyayyata saboda ke Inaaa baxai yuhu ba Inasanta over Wlhi akanta xan'iya barin kowa da Komai Xan iya barin Komai Ina MASEEFAR SONTA Gwarama kicire wannan dan tayimin illa da yawa Ki dai yi hakuri kawai naganta yanxu saina baki ko my baby Ya qarashe da sakar mata shu'umin Murmushi Itako mugun kallo ta wurga mishi Tace bana so Wlhi In saika ganta xaka ban abincin kabarshi nagode Yace hmmm Xama kici ne Am dan Allah ban shawara Kinsan ban ta6a ganinta ba Kawai dai muna catin ne Kuma wani iko na Allah ahakan tatafiyar da xuciyata Ina Santa da yawa my baby pls ban shawara yanxu idan tafitoh mexance mata Dariya SAILUBAH tayi Tace hmm Lalle nemah Kana nufin duk wannan xagewar da kake akanta baka Santa ba Yace Wlhi ko waya bamu ta6a yiba Tace toh ya'akayi kasamu Num nata Yace ina tunanin KHAULAT CE ko Khairat tsakaninsu wata taha'damin as love Kinsan Suna 'dauka Tace Lalle sunha'daka da wahala Kuma baka ta6a ganinta ko'a dp nata bah Yace bata SA photo Sam Tace kace taha'du........ Kanya bata amsa wata 'yar makwaftansu tafito dana wullah ido da alama yaran aike take nemah..... Aiko da sauri junior ya kuma bayan SAILUBAH yana salati qasa qasa yake cewa nashiga uku my baby kodai itace wannan Kut gaskiya mummunace dan Allah da'da kareni karta 'dauka nine😳 Da sauri SAILUBAH Tace bangane ba kana nufin kunyi da ita Xaku ha'du yanxu ne Eh mana. Wai tace alayi 'daya muke da ita. Shine Tace nafitoh yanxu itama gatanan fitowa Juyowa SAILUBAH tayi tana kallansa gabanta na fa'duwa tafara kiran numbar da suke catin da saurayin nata Aiko sai gashi taji ringing a ajjihunsa Da kanta tasa hannu tajiro wayan tana dubawa taga sabowar waya dal Kuma ba wacce tasanshi da ita bace Ga Num nata na yawo akai ahankali ta kallesa Tace wannan wayar fah ta6e baki yayi da cewa baki sanni da itaba Tace ina wacce nasankan da ita Yace tana gida mana Yafa'da yana mai kar6ar wayan dacigaba da cewa Kinga kuma tana kira.... Ya dace na amsa daji muryata yanxu Shuru tamai tana qare mai kallo tundaga sama har qasa Kana Tace nice wacce kake fa'da junior😰..... Kamar gaske ya waro ido 😳 yana cewa kut keeee Amma kin bala'in rainani Kirasa Wanda xaki yaudara saini Kinsan lokacin dana 6ata akanki Hawaye ne ya xuboma SAILUBAH Tace Junior kana cutar dani Nice na yaudareka ko kai Afusace Yace saiki gayamin ta'inda na yaudareki Ina da Num naki akan wannan wayanne Ko kina saka hoto a dp naki ne daxan gane kece.. Tace toh nima ai bakasa hotanka a dp kuma bada aynihin Num naka kake chatin dani ba Mugu kawai. Wlhi Allah saiya sakamin wasa da hankalin da kakemin Kinga malama. kar kiyi wani alaye dama can sonah kikeyi shine yasaki yaudarata tawannan Hanyar Toh bari kiji Wlhi banta6a yaudarar kowa ba. Haka nima bamai yaudarata Wlhi tallahi saikin Aureni Afusace tanunashi da yatsa Tace Wlhi baxan Aureka ba Bana sanka bana sanka To dama angaya miki nima sanki nake Maixanyi dake tsohuwa dake Kawai Xan aureki ne dan in nuna miki ba'a yaudarata Da kuka wiwi tashige gida..... Murmushi yayi yabi bayanta Ajikin Innah taxube tana cigaba da kukanta Innah Tace toh yanxu kuma menene Tace kuduba Junior Innah sai wasa yake da hankalina ashe shine wanda nake CE muku yana damuna a waya da sakwanni....... Katseta yayi da cewa qarya Tace Innah ita take damuna Yanxu kukan da takeyi 'daya ne Shine wai dan nace baxan Aureta ba Toh kiyi shuru Xan aureki danba qaramin illa kikamin wajan yaudarata da soyayyarki ba Kakah saiku saida xan Aureta Ku tattauna da Dady cewa minshirya kammu muna San juna da Aure Saidai kuja kunnanta ba ita ba wani 'da namiji Murmushi Su Kakah sukayi atare sukace Madallah Toke kidena kuka tunda Yace xai Aureki mana.... Yauma xamu tattauna da Dadyn naku akan hakan....... Wani baqin Cikine ya tokari SAILUBAH a qirji. Watoh junior ya tabbata 'dan iska kuma makiri maqaryaci A gabanta yanxu ya sharara mata qarya bayan raina mata hankalin da yayi Tayi mamakin yanda takasa cewa Komai harsuka qarashi xancikan nasu suka barta dashi agun Yana ganin Su innan sun barshi da ita yayi saurin matsowa gareta yana mata murmushin mugunta Yace am so sorry my Baby ina tare da sanki araina Sosai nake sanki... Toni bana sanka Junior Yace meyasa Saboda kai 'dan iska ne Kuma mugu Mara tausayi Daka kasance RAMADAN dana soka... Kama fuskarta yayi Yana shafawa cikin wani salo na Luv Yace kisoni Ki huta my baby dan xan baki duk wani farinci da kike nima arayuwarki Wlhi in kikaqi tsaida tunaninki akaina ina tabbatar miki ni ina dai-dai da in gyara miki shi Ina sanki ina sanki ina sanki Kuma inada mummunan kishi akanki Dan haka Ki kiyaye.... Yana kaiwa nan yasakar mata kiss da sakin fuskar tata ya ficce daga falan a bakin get yaci karo da Khairat dasu KAULEET a hannunta Aiko suka cukukuyeshi Yace kun gama mah Momy 6arna ko Khairat Tace aiko Ya Junior bakaga 6arnar dako sukayi ba..... Yace ai daga ganin wannan dawowar bata shiri bace KHAULAT Tace Dady gobe ne birthday ko 😀 Murmushi yayi Yace eh.... Khairat Tace yanxuma xanje kar6o musu wasu kayansu ne gun Aunty xema Yace dare yayi banaso kije ko ina yanxu Tace yamma ne fah Ya Junior.... Harara ya gallamata da cewa barnan.. Aiko ba shiri tayi ciki Shiko yaja mutanan nasa sukayi gidansu.. Shigowar Khairat ne yasa SAILUBAH dawowa daga duniyar data fa'da Khairat na qara gaisheta Amma Sam bata San tanayi bah. Kwakwalwarta tatsaya cak wajan tuno xancikan da Junior yayi mata.... Toh Aunty nina tafi tunda kinqi cemin Komai Khairat Tace da SAILUBAH hakan cikin gajiyawa.... A 'dan furgice takalleta da cewa Sowie mashiga wani yanayi ne Tace dama Momy ce tace inkin gama hutawa kixo kiga yanda aka shirya Komai Tace OK..... Har kwanciyar bacci SAILUBAH bata dena jin xancikan Junior suna mata kurwa a kunne bah Dan haka sai takasa hakuri sanda takira XEE tagaya mata tana kuka XEE dai lalla6ata tadingayi dan tada'de tana mamakin me Junior yake jira dahar ya'ibi lokaci me tsawo haka bai nuna mata manufar tasa ba...... *Kishin Maza* Haka ko akayi Washe gari takama birthday 'dinsu KAULEET da KHAULAT Da misalin 2:30pm wajan shaqatawar ya cika Sosai Amma ba irin wannan cikar ta hausawa ba Dan kowa yana teburinsa da abun ta6awarsa Sosai wajan ya qawatu 'Yan mata da samari sunfi cika gun Harda manya manyan attajirai wa'yanda sukaje gun dan kawai su gwa'da sa'arsu agun SAILUBAH ko xasu dace Sai qawayanta da 'Yan Uwa da abokanayan arxiqi XEE da HAMEEDA sune ahannun damanta KAULEET da KHAULAT da AHMAD da wasu yaraku ne xagaye awani ha'daddan gu Wanda yake fidda wutta Ba qarya mutane sunga birthday 'din yara 'Yan gata Sosai jama'ar gun shagalin ya burgesu gefe guda kuma Suna yagar kaxa da kora drink abin sai wanda yagani Ankashe ku'di Sosai bana wasa bah Dan wannan birthday ya bambanta da Wanda jama'a dadama suka sani Toh😳 Al'amarin ya faru ne lokacin da wani matashin saurayi Wanda baxai wucce shekara talatin da biyu ba. Sai yajah kujerar da take fuskantar SAILUBAH ya xauna yana aika mata da kallan Luv... Tunkan yayi mata magana Junior ya kalli FAWAS Yace wancan yashiga gonata fah😌 KHAMIS Yace toh miye... Ka share kawai dan Kasan Auntyn tamu ba kulasa xatayi bah Yace da sake fah😳 Kaduba yanda suke fesin 'din juna kamar wasu tsofaffin masoya Murmushi FAWAS yayi da cewa karfa kishi ya tona asirinka yau.... da sauri Yace na yaushe kuma.... Bayan jiya tafaru taqare.... Kan FAWAS ya qara yin wata magana tuni junior yatashi ya nufi inda SAILUBAH take..... [8:38AM, 11/03/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele: Daga yanayin yanda yake tafiyar tasa kaxasan yanajin iskanci Sai tafiyar tashi tabada wani salo da ki'dan da yake tashi Duk illahirin matan da maxan dake gun idansu komawa yayi gareshi Dan sak komansa komawa yayi irin na 'yan iskan nigoginnan Ga madarar kyansa da take 'daukar hankalin duk wanda yayi gigin yimishi kallo 'daya KHAMIS ya kalli FAWAS Yace gaskiya junior 'dan iska ne kaduba yanda yake tafiya FAWAS yayi Murmushi Yace hmm kakula mana. kishi ne ya kusan ceshi da yawa..... Saurayin ko qara kafe SAILUBAH yayi da ido Yace ina sanki SAILUBAH Murmushi tayi da cemai dan Allah kayi hakuri malam Da sadakina ahannu Ma'ana wani ya rigaka Yace toh ai sadaki ba Aure bane..... Koh.... Junior yafa'di hakan yana mai qarasowa gun da dafa table 'din gaban nasu.... Kallo 'daya SAILUBAH tayi masa gabanta ya tsinke ya fa'di dan ganin yanda ya sauya kamanni Haba malam. Waye kai da xaka shiga xancanmu batare da neman ixini ba Saurayin yace da Junior haka Murmushi yayi Yace sanin koni Waye ba abu bane me mahimmanci agareka Fa'dar abinda nakeso shine me mahimmanci agareka tace kayi hakuri da sadakinta ahannu Bata Barka haka ba sanda taqara maka dacewa ma'ana wani ya rigaka Amma dake kune irin 'Yan iskan nan wa'yanda basu'daukar fa'dakarwar muslinci abakin Komai shine kike cewa ai sadaki ba Aure bane ko.... Toh ya'isa haka.... Ka bari.... Dan ita 'din bata kowa bace face ta SADEEQ...... Qaddarar Auranta akansa take..... Dan haka katashi kabar nan kafin xuciyata ta tunxira akanka Afusace saurayin Yace baxan barta ba Haka kuma xanso xuciyar taka ta tunxira..... Kallan SAILUBAH Junior yayi Cikin mayan kishi yace da ita.... Yana da taurin kai Xanso kice dashi yabar nan cikin sakwan goma kafin namasa illah.... Shuru SAILUBAH tayi da fa'dawa tunanin ya xatayi da Junior Junior ya xame mata maseefa😳..... Shafar gefan fuskarta yayi yana Murmushi da cewa dawo daga duniyar tunanin da kika fa'da dan kiga hukuncin daya dace dashi Cikin nutsuwarki. Yana fa'din hakan ya kai kallansa kan wata kwalbar Wine yasa hannu ya 'dauko tare da kallan kan mutumin nan.......... Aiko ji kake fasssss Ya rod'a masa akai🙆🏼....... Agigice saurayin nan ya kwalla wata gigitacciyar qara hannunsa dafe dakan nasa jini na 'dan xuba.... Dake tun tashin Junior nagaya muku idan mutanan gun nan kaf na kansa. ganin aika aikan daya aikata shiyasasu tashi a tsorace tare da 'dora hannu aka🙆🏼 suna rafka salati..... Ko ka'dan ni Rahamat banga wani tashin hankali da junior yashiga bah Saima murmushi daya sake yana kallan saurayin araire da cigaba da cewa wannan somun ta6i Malam Ainihin wasan yana gaba Na rantse da Allah kaqara xuwa gareta Xan maka illar dahar kaqarashe rayuwarka baxaka ta6a samun warakarta ba........ Amatukar tashin hankali SAILUBAH Tace innalillahiwainna'ilaihirraji'un Mexan gani ni SAILUBAH Kaduba fah Junior kisa kake shirin yi Wannan wata irin rayuwace. Meyasa kakemin haka An gaya maka ina sanka...... Idan kika qarasa wannan furucin naki. narantse da Allah yanxu xan tosheki.... Ya katseta da fa'din Hakan. Tare da matsowa kusa da ita cikin muryar qasa-qasa yaci gaba da cewa. Kamar yanda takasance da wannan hakance xata kasance da duk wanda ya tsawaita kallanki anan gun Dan haka wucce mutafi kafin na aiwatar da kuma 6ata tunaninki...... Ya qarashe da 'daure fuska wanda hakan yasa taqara tsorata dashi Nan take hawaye ya xubo mata takalli FAWAS da KHAMIS Tace meyasa yashigo rayuwarmu.... FAWAS shuru yayi mata. KHAMIS nema ya 'dan girgixa mata kai Haka ya wucce gaba tana binsa abaya tana hawaye saikace Wanda ya asirceta Sanda sukaxo daf dasu FAWAS ya kallesu da cewa kuci gaba da ji da Komai dan xanje killaceta kafin nadawo naqara gyara tunanin wancan 'dan iskan.... Ya qarashe da kallan inda saurayin yake Wanda wani abokinsa yake bashi temakwan gaggawa dan sashi amota Harararsa KHAMIS yayi Yace tunda wanda kakeso ka'dauketa dominshi kakaisa ga asibiti. Toh ai saika barta atashi da ita ko Murmushi yayi da cewa Bayan shi ai mayun suna da yawa..... Yana fa'din hakan yaci gaba da tafiya tana binshi tana hawaye kamar wata wawiya Haka yabu'de mata mota tashiga shima ya shige da tada motar suka ficce daga gun FAWAS ya kalli KHAMIS Yace kut😀 ya tafi da ita fah😳 Yace eh saimu gyara wasan karya 6aci Gaskiya junior baiyi ba Kaduba yanda yake maida Aunty LUUVAH wawiya ya rinya sak FAWAS yayi Murmushi da kallan matarsa ya kashe mata ido 'daya☝🏻 dayi mata gwalo Yace rufe bakin mata. Kosai naxo na bashi sweet 😀 Harararsa HAMEEDA tayi da rufewa.😊 mutanan gun suka 'dan dara Murmushi XEE ko tagumi tayi.... KHAMIS ya xare tagumin nata da cewa xanso karkiji Komai aranki dan samun lafiyar babyna. Tace oho batani kake ba kenan Waro ido yayi Yana cewa nidai bance haka ba😳. Sosai suka birge jama'ar gun da kuma mamakin yanda akayi suka mallaki manya mata haka.... Haka sukasan yanda sukayi sukaci gaba da gudanar da shagalin.... Su biyun ko. Shuru sukayi acikin motar... Inda SAILUBAH take hawayanta Yayinda dashi kuma yake tuqinsa Sam yaqi yarda ya kalleta har suka iso gida Gashi dai gabanta take kallo Amma Sam batasan sun iso ba..... Murmushi yayi da kallanta Yace baby meye na kukan hakane😀 . Ahankali takallesa Tace Wlhi bana sanka Junior kafuta daga rayuwata Yace haba😀 Ta gallamai harara Yaci gaba. Lalle kin tabbata munafuka.... Da sauri taqara kallansa Yace kwarai.... Banda haka haka ga soyayyata na yawo cikin kwayar idanki Amman fatar bakinki na cewa baki sona Nagaya miki jiya kisoni Ki huta... Ki aureni kisamu nutsuwa da farinci Kiqini na6ata miki xuciya da tunani... Pls Kixauna kiyi tunani dakyau. Ke'din tawace ni ka'dai bata kowa ba... Shuru tamasa da ficcewa daga motar dan tatabbatar taci gaba da sauraransa xuciyarta bugawa xatayi Si si si..... Yamata wannan kiran... Har takai kofar gidan nasu tajuyo tana masa kallan wani hali Aiko yabata wani shu'umin kallo tare da lasar lips 'dinsa da harshensa ka'dan 👌🏻 Naso igiyata tahau kanki nabaki shock kiss dan kwana nake da muradin hakan. Amman xan lallashi xuciyata har xuwan wannan lokacin dan a 'kofar zuciyarki darena ya sauka A kuma 'kofar rayuqarki safiyata tasauka Kuma anan ne inda xan mutu kona rayu Domin so alittane....... Yana 'din mata hakan yajuya kan motar tasa yabar kofar gidan dan komawa ga birthday 'din...... Dafe kanta SAILUBAH tayi danjin yanda yake Sara mata A wahale taciro wayarta daga jaka ta fara typing kamar hamar haka ```Ka tabbatar baka sake aika wani abu ba``` Tana gama rubutawa tatura masa da shigewa gidan nasu Shiko yana tuqin yaji shigowar sakwan nata Yaso sharewa Amma tunanin da yayi shiyasashi dubawa Murmushi yayi da bata amsa da cewa ```saikin dena wannan kukan Wanda ya hana xuciyata sakewa Sannan Komai xai tafi yanda kikeso abayan idanki....``` Amsar tashi tasameta ne lokacin data xube a kujera takwanta Innah na kallanta dasan yamata magana Tana dubawa takirashi da sakar mai wani kukan Shuru yayi yana sauraranta Can dayaga bata da niyar yimai shuru saiya da ita toh ya isa haka malama imba so kike motar takife dani bah.... Tace nace banaso Komai yaqara faruwa ko Yace toh naji share hawayan kinji Babyna Tace baxan share ba Yace Allah kika share xan tawo miki da ice-cream me da'di...... Tace Amma fah karka bari yari ya narke😆 {Wannan qarin na Rahama Nalele ce... Luv u masoya na) Tace shima banaso. Ok yace tare dajan numfashi yana me cigaba da cewa my luuuu kibini ahankali kisamu farin ciki wlhi xan iya kisa akanki ina maseefar sanki. Kuma bansan ya zanyi ba. Ban iya so ba SAILUBA kitemaken dan allah da soyayyar da kikema brothe ki nunamin soo. Yanda yake mata maganar cikin sanyi sanyi da kwantar da murya cikin wani hali shi yasa jikin SAILUBA yin sanyi. Bata shirya yimai magana cikin sanyi ba dan xuciyarta zafi take mata hakan yasa ta kashe wayan tayi firo da ita cikin takaici. Batasan tunanin da xatayi ba. Bataso ta yaudari kanta. Dan tasan tana maseefar sanshi. Ba qarya itama tagano maseefar santa akwayar idanshi. Batasan lokacin da tace ina sanka amma bazan iya dakai ba junior dan kafi qarfina. Wahala kawai zaka ban. bazan iya da kai ba sam………. Baifi qarfinki ba. Kuma sai kinso zai baki wahala. Kinutsu dakyau SAILUBA. Sadeeq ba kamar muh`md RAMADAN bane. Ba wanda zai iya da shirmanki kamar RAMADAN. Kina tunanin junior zai yarda da hakanne. RAMADAN yasoki irin sannan da ake cewa hana ganin lefi. Duk abinda zakimai bazai kallaba saima qara miki qarfin gwiwa da yakeyi. Amma Junior baxai `dauki hakan ba sam. Duk kuwa da irin san da yake ikirarin yana yi miki. Shi namiji ne mara san raini. yana so a girmmashi. Dan Allah kinutsu SAILUBAH. Ki dauri wannan Karan kiyi aiki da hankali kimallaki junior sadeeq fiye da yanda kika mallaki RAMADAN………. INNAH CE TAKATSE SAILUBA DA WANNAN MAGANAR TANA ME MIQA MATA WAYAR DA TAYI FIRO DA ITA DA KUMA DAFA KAFA`DARTA Kar6ar wayan SAILUBA tayi hawaye na xubo ma dan tuna RAMADAN da tayi. Ta kalli innah tace baxan iya ba inna. dan nafi kowa sanin waye Junior. Murmushi irin nasu na manya innah tayi dan tagano matsalar SAILUBA tsaf ta fahimci ta tsorata da Junior ba tun yau ba. Gashi ita ba gane abubuwa take ba bare tagano shi. Hakan yasa tace mata zaki iya mana SAILUBA. Da sauri tace tayaya inna tayaya xan iya. Tace kina sanshi shima yana sanki dan haka kiyi amfani da wannan dammar dayin aiki da hankali ki gyara tuninsa. Sannan inaso kisa aranki JUNIOR zai zama miji agareki dan sanki yake da gaske. kuma tunda har iya nuna miki hakan bazai ta6a barinki ba wlhi saiya cimma burinshi akanki. Kalleshi da kyau kigane idanshi a tsaye yake Da sauri SAILUBA tace nashiga uku ni SAILUBA. Wlhi innah Ina san junior ne saboda kawai RAMADAN. Naso RAMADAN so me tsayawa arai, akowane lookaci ganin junior nake kamar RAMADAN `dina. Gayamin innah ya xanyi, tace kirage tsoran shi, karfa ki manta kin girmemishi. SAILUBAH. ya kamata anemi tsoro arasa daga gareki akansa Kwantar da kanta SAILUBA tayi akan cinyar innah tace ina tsoranshi innah kuma bansan lokacin da qaunarsa tayimin mugun kamu ba. Innah kitemaken kibani shawarar yanda xanbi dashi dan axahirin gaskiya inasan nayi rayuwa dashi tamkar yanda nayi da RAMADAN. Murmushi inna tayi tace xan baki shawara masu yawa. Dan kowa yaso wannan ha`din naku. Tashi sailuba tayi tace har kowa yaji daga magana jiya Murmushi inna taqarayi tace bawai ina nufin kowa ba saidai munkira dadynshi jiya mun tattauna akan maganar kuma yanuna matuqar farin cikinsa akan hakan dayi muku fatan alkairi. Nan da sati `daya zamuyi gamshashshiyar magana saiki nutsu dakyau kiji me zan gaya miki dan na lura Sadeeq ba qaramin me wayo bane shiyasa yake cin galaba akanki Tace ina so yadena cin galabar akaina Tace zai dena amma sai kinyi hakuri dan haka gyara xama kije hikimomi irin tamu ta manya Aiko sailuba tagyara xama kakah najinsu tana jan calbi tana murmushi…… Shiko junior murmushi yayi bayan ya ajiye wayan yana girgixa kai. Shidai yasan yanada kishi ba`dan ka`dan ba. Ya tabbatar da gaske SAILUBA xata sha fama dashi akan hakan. Shiyasa yake roqar allah ya yaye mishi dan bayaso acikin zaman auransu ya takura mata akan kishin nasa Yana yin parkin ga gun shaqatawar mutane sukabi motar tashi da kallo. Ganin hakan yasa yaqi fitowa yayi zamansa yana kallan irin `ko`karin da FAWAS da KHAMIS sukeyi. Sosai hakan ya birgeshi aqallah sun `dauki kusan awa biyu kafin suka tashi. Kowa ya yaba wannan ha`dad`dan birthey. FAWAS ya kalli Junior yace kadena abinda kakema Aunty LUUVAH dan allah. KHAMIS yace barshi allah zai saka mata. Murmushi junior yayi batare da yace musu komai ba Tana kwance tana tuna shawarwarin da innah tabata akan `dan iskan nata kuma qani agareta sannan masoyi ga xuciyarta ne yaranta KHAULEET da KHAULAT suka shigo `dakin nata da gudu tare da `dane mata jiki suna masu yimata burgima da tattakata. Kallo `daya xaka musu kasan suna cikin farin ciki. Tace yayane kuke takani haka. KHAULAT tace jikinki laushi momy. Sannan yana dada `din hawa. KHAULEET kuwa cewa tayi meyasa momy kika bar gun birthey `daxo ba`a tashiba kuma kina kuka….. da sauri KHAULAT ta cafke tana me cewa kuma meyasa dady ya fasama wannan `dayan dadyn kai da glas… cikin su6ul da baka tace mata kishi ne yasa haka KHAULAT ……. Kansuyi wata magana saiga XEE da HAMEEDA sunshigo suna masu zama. SAILUBA tace yauwa my babys kuje gun innah da kakah ina zuwa nima……. Ai kanta qarasa sunbar `dakin SAILUBA ta kalli XEE tace yadai taran ya tashi. Allah yasa dai wani abun baisake faruwa ba. Murmushi sukayi XEE tace ai daya dawo ko fitowa daga motarsa baiyiba sanda aka tashi. Wlhi SAILUBA junior `dan iskane, tace nafi kowa sanin hakan ai. Naji da`di da wani abu bai qara faruwa ba. HAMEEDA tace kishine yayi mishi yawa. Tace ko hauka ba. Ai nasa araina sainayi maganinsa. Dariya HAMEEDA tayi tace kuyi dai maganin juna Auntyna dan na lura in kinada kyenkyaso shi kuma ya tanadi kuliyoyi masu tarin yawa Murmushi SAILUBA tayi tace hmm HAMEEDA kenan ai wlhi yanxu nagane kaina tunda innah ta wayarmin dashi. Kamar yanda yasani kuka `daxo nima saina sashi yayi. XEE tace um uhm kibi ahankali dan junior tantirine. Tace duk tantirancinsa yanxu saiya bini tunda ya bari soyayyar da yakemin tafito fili. sannan kuma innah tabani shawara akansa nima naqara da tawa basirar sha Allahu saina baku mamaki…… murmushi sukayi dan sunsan fa`darta ne kawai ba wani mamakin da xata basu … hmmm basusan yanxu ta ankare dashi ba. .wannan kenan. Momy tasamu labarin abinda ya faru agun wajan Khairat bayan tafiyarta ita da dady. Murmushi tayi tace allah ya ha`daki da sadeeq SAILUBAH. Saidai kiyi hakuri ba halinsu `daya da RAMADAN ba. Daran ranar wani basaukwace me shegen ku`di yaxoma SAILUBA akan ya ganta lokacin data fito zata birthey `din yaranta. Yayi tambaya akanta an tabbatar mishi ita bazawara ce. Kuma yaji da`din yanda yaji tarihin mahaifinta dan yaji daKYAU ance mutumin arxiqine. Dan haka yaxo da kwokwan baransa ta temake shi tasoshi dan ya da`de yana neman iri irin nasu. Kallansa SAILUBA takeyi dakyau dan gaskiya bai mata bah. Sai dai yakai wancan matsayin da tace tanaso mijin auranta yakai awannan shekarun daya gabata. Namiji me hankali me shekarun daya zarce nata. Me ku`di over. Sannan mekyau. Duk wannan mutumin ya tara saidai yanxu RAMADAN `dinta ya mutu yabar mata dukiya me yawan gaske irin dukiyar da take fatan samu. Sannan bai barta haka bah. Sanda ya dagula mata zuciyar in ganin kowa amatsayin mijin auranta saishi. Harfa wasiya yabayar kan ta`Aure `dan uwansa junior tantiri…….. Tunanin me kike gimbiya. Mutumin ya katseta da fa`din hakan…… aikan tayi magana sai ganin junior tayi gabansu yana wani tatta6e baki da `dan `daure fuska yace lokacin baki abinci yayi muje in baki. Murmushi tayi da galla mishi wata muguwar harara. tace in tunoma ne. yace ko kin tuno ba amfani xatayi yanxu bah. Tace ko baxa tayi amfani ba saina fa`de ta. Yayi murmushi ka`dan yace toh fa`di muji. Tace Katuna ranar daka san wannan 6oyayyiyar budurwa taka wacce kake yaudara ayanar gixo. Yace aiduk abinda ya faru dani bana mantashi. Tace gud `dan qanina ko nace yayana danka girma ko….. afusace yace ai wancan da kika lanqayama qaninki bayanan. Gwara ki kirani da yayanki Danni banyi kama da qaramin yaro ba. Saidai bai kamata naji haushi ba. Dan tsoranki yasa kin gyara maganar taki wajan fa`din yayanah ba shakka na girmah. Kifa`di abinda zaki fa`da basai kin tsaya jan wani bayanai bah. Dan nagaji da ganin qazamin madubin da kika bama dukkanin suffarki imaninki yana mai kallemin ita. Wato yana nufin wannan basakkwacan shine madubin nata kuma qaxamin. Sannan itace suffar tasa wato haryama mallaketa mah……… lallemah juniorn nan ta fa`di aranta kunya takama SAILUBAH ta kalli basakkwacan wanda yasaki baki da hanci yana kallansu. Sannan tamaida kallanta ga junior tace toh tun ranar rabanka da kabana abinci wane munafurcinne yanxu yasaka zuwa kace muje kabani……. Toh kaje banje ba kuma baxan ciba, sannan wannan yaxama na farko kuma na qarshe da xaka kuma xuwa gareni kana ganina da ba`ko me mahimmanci ka kawo min xancan banxa wlhi xan hukuntaka. Kallanta yayi da kyau ya sakar mata wata shegiyar Harara kana yayi kwafa yana mai kawar da fuskarsa daga kallan nata da cewa wlhi koki wucce muje kona aiwatar da abinda nayi `daxo fiye mah dana `daxon.. murmushi tayi tace toh ka aiwatar mana. Yace ko. Harararsa tayi tamaida kallanta ga basakkwacan ta sakarmai murmushi da cewa alhajina kaga futunannan qanina ya dawo xai kawomin matsala dan allah kayi hakuri xamuyi waya kasa aranka xaka samu yanda kakeso. Murmushin manya yayi yace toh ba komai saina jiki ga Katina. kar6a tayi ya ajiye mata wata baqar leda ya ficce daga gidan. Ganin fitarsa yasa junior kallanta fuska `daure ya miqa mata hannu yace bani katin…. Aiko cikin raini tace baxan bayar ba. Yace na rantse da allah ko kiban kona miki tsinannan duka kuma na kwace. Murgu`da mai baki tayi tare da matsowa gareshi tace iyeee, Toh imin dukan kuma ka kwace nagani inhar kacika tantirin…… Yanda yayi mata wata kyakkyawan runguma ya kuma kwace katin tare da take mata qafah cikin mugunta shine yasata sakin qara tare da fashewa da kuka. Jin kukan nata yasa yasaketa yafara nunata da yatsa yana cewa yimin shuru kona toshe bakin kukan…… Ganin taqi dena kukan shiyasashi kama kunnanta yaci gaba da cewa wlhi duk randa naqara ganinki da wani qazami saina bala`in hukuntaki… yana fa`din hakan yasaki kunnanta dasan ficewa daga gidan…..…… Ganin xai ficce batare da tayimai wani abu ba. Shiyasata qara fashewa da kuka tace `dan iska kawai mugu allah saiya sakamin…. Juyowa yayi ya kalleta yayi murmushi yace kinji takaici kawai my baby…. I luv u.. ya ficcewarsa. Tsaki tajah tare dayin kwafah tace bakai `dan iska ba. Xan gyara maka xama gobe……. Aiko washe gari da safe junior yaxo tafiya dasu KHAULEET skull yaga SAILUBA a can wajan shanya kaya tana shanya wasu rigunanta. Yaqaraso gun yana cewa barkanki da safeya my baby. Dake batasan da xuwan shi gun ba. Saita kalleshi a`dan tsorace fuska `daure, tace barka dai. Yace barka matata. Wani tunanine yaxo mata dan haka ta saki fuskar tata ha`de da yin dariya Tace naYI matuqar farin ciki da ganin wannan kyakkyawar fuskar taka masoyina. Shuru junior yayi yana mai yimata kallan nutsuwa da zargin anya wannan kalmar tata ta Allah ce kuwa. Kai yana xargin ta shirya mishi wani abun ne yanxun nan nan . Dan haka ya kar6a butikin hannunta ya kama fuskarta da hannunsa biyu yace qara gayamin yanxu kalmar da kikace. Duk da gaban SAILUBA ya fa`di daganin yanda yayi mata hakan baisa tabari zuciyarta ta karye da jin tsoran nan naso da yake zuwa mata a irin wannan lokacin ba. Tasan bazata iya da iskancin junior ba amma dole tadauri dan taci galaba akansa yadena mata iskancinsa. Dan haka sai kawai ta lumshe idonta ta bu`de ahankali tare da jawoshi jikinta gabaki `daya ta maimaita mishi kalmar tare da qarawa da cewa tunda naga soyayyata a idanka jiya nima taka ta kwaremin.. Ina sanka my baby taqarashe tana me kama fuskarsa shima tana shafa gefan fuskar ahankali….. Atsorace JUNIOR yake kallanta bai gama tattaro tunaninsa ba… takai bakinta cikin nasa ai da sauri ya raba kansa da jikinta dan saura ka`dan acewar xuciyarsa ya fa`da bala`I, cikin wani hali ya fara leqen bayansa yana dube dube. Sanda ya tabbatar ba wanda yake ganinsu sannan ya maida kallansa gareta tare da galla mata harara yace. Wato ke idan ciwan mayan soyayyar brothe ya ta6oki fita kike daga hayyacinki ko. Murmushi tayi tace me kenan. Yace abin nufuna anan idan kika tuno da brothe kuma ina kusa dake fita kike daga hayyacinko. Tace da kenan amma banda yanxu da sanka yashiga zuciyata. Yace junior ne fah. Tace nasani ai. kadubeni ina cikin hayyacina wlhi. Yace shine kike qoqarin kissing `dina. Tace eh mana. Wani abune. Koko yau hakan tafara faruwa. sha`awa kawai bakin naka yabani…. Tafa`di hakan tana me matsowa gareshi. Ai da sauri junior yaja baya yana cewa kinga dakata malamah. niba `dan iska bane…… dariyace taso kama SAILUBA ganin yanda ya rikice ashe tsabar rainatan da yayine yake mata iskanci. Tayi murmushin takaici tana rayawa aranta zaka sanine wlhi sainayi maganin iskancin daka ibi shekaru kana min. Tace wato nice `yar iska dan kawai inasan kissing `dinka. Harararta yayi yace bakina sa`ankine. `daure fuska tayi tace nima nawa sa`anka ne. daka matseni a wa`yancan lokutan gaban masoyana ka tsotse min su. To wa`yannan nakesan ramawa nima. Kasan lokacin kayimin ne da soyayya da kuma kishi. Nima a shekaran jiya dana gane cewa kaine masoyin da nake soyayya dashi kuma nake matuqar so ayanxu kaga saika barni nayima cikin soyayya da kuma kishi, dan na lura jiya da `yan matan da suka zuba maka ido gun birthey…… taqarashe xancan tana me qarasawa gareshi dasan ta ritsashi a bango. Ganin hakan yasa yace kinga my baby tsaya. Aiko tatsaya tana kallansa. Yacigaba da fa`din badai yanxu kina sona ba. Ta`daga mishi kai cikin shagwa6a. yayi murmushin da`di, sannan yaci gaba da fa`din. kuma kinaso muyi aure a kowane lokaci ko. tace eh mana kona samu na dinga kissing `dinka san raina…… Tafara bashi fah mamaki. Yace toh xansan yanda xanyi muxama mallakin juna nan kusa. Tace hmmm duk da haka saifa ka tsaya na rama kissing `din da kayimin kwanakin baya, wanda haryasa ka hanani tsayawa da samari sanadin hakan…. Saurin jingina yayi da banko ganin ta ritsashi. Ahankali take shafa le6an nasa tana murmushi da nuna zalamarta 6aro 6aro kamar gaske ta tsaida kwayar idanta a nashi tace zan`dauki awa biyu ina tsotsa kaga bame ganinmu anan sai dai xakayi lattin zuwa office gashi su KHAULET dole su hakura da xuwa skull yau dan baxan iya yarda zuciyata tarasa wannan damar ba………. Ai bata ankareba sai ganin junior tayi ya ku6uce mata saigashi yana gudu tana binshi. Sanda yashiga falan nasu sannan tadena binshi. Aiko me zatayi imba dariya bah. Aranta tace ashe qaryar iskanci yake yi. Tab lalle ya da`de yana raina mata hankali. Tayi murmushi abayyane tace shegen gaye daga yanxu ai kadena min iskanci. Na kauda matsalar iskancinka. Saura rashin kunyarka. Duk da nasan baxaka dena yimin ba amma xansa ka karage yimin . Tana shiga falan tana cin karo da KHAULEET wato har sunfitoh. Bai yarda sun ha`da ido ba dan haka ya wucceta su KHAULAT nayi mata bye bye. Murmushi taqarayi Yana office yana tuna abin da ya faru tsakaninshi da ita yana murmushi. Abaiyane yace suba sabam banaba su SAILUBA amfara wayo. Wato wai tayi hakanne dan indena yimata iskanci. Toh na dena tunda nagano kina sona zan barki ki huta har sai ranar dana mallakeki. Tundaga ranar junior ya `daukema SAILUBA ganinshi kwata kwata. Kokai su KHAULEET skull mah yace direba ya dinga kaisu. Yana dawowa kuwa daga office zasuxo gareshi baida matsala da ganin yaransa. Hakan ko baima SAILUBA da`di ba. saidai kuma yana mata magana a wsAPP tun tana ganin abin wani iri hardai tadawo tasake mishi. Suna tsula soyayyarsu. Saidai da zaran tanemi ganinsa zaice mace rufamin asiri my baby inxo gareki ki matseni. Takanyi dariya tace aiya wucce. Yace no aini ina ganin ranar a idona baby. Sati biyu da fara soyayyar tasu iyayan nasu suka saka bikinsu. Ya tabbata yanxu kuma junior zai auri SAILUBA akan sadaki dudu 60. Ansaka biki nan da wata biyu FAWAS DA KHAMIS XEE HAMEEDA duk sunyi mamaki yanda lamareen yaxo da sauqi haka. Mutan gari kuwa wasu sunga dacewar hakan wasu ko basuga dacewar hakan ba XEE takalli SAILUBA tace xa`ayi bikinku bayan na aihu. Tace hmmmm jin hakan nake tamkar amafarki xan qare da qananun yara. Dariya HAMEEDA TAYI tace aunty kenan Bayan wata `daya da kwanaki Dady yayi mah Junior baxatan siya mishi wani narkakken gida na gani na fa`da. Ba abinda babu aciki. saidai abin da yaba junior mamaki `daya ne ganin part biyu ne kamar xai tambayi dadyn nasa sai koma ya fasa. FAWAS KHAMIS Sunga gidan ya tafi da hankalinsu sosai kamar yanda ya tafi da hankalin hajjaju maman habiba] Ayau ne da safe da misalin qarfe 7 XEE tatashi da wani wahalallan ciwan ciki. Daurewa takeyi amma abin yaci tura. KHAMIS da yake ninke mata wasu kayanta ya kalleta a hankalce cikin tsokana yace kodai xaki haifomin baby yanxu ne. kallansa tayi da murmushi tace xansha tia Da sauri ya ha`da mata yaje ya rungume abarsa yana bata ahankali ahankali yana shafa cikin nata. Sanda tasha da yawa sannnan ya barta daci gaba da abinda yake yana tsokanarta da cewa naga alamu kamar yau babyn nan yana san fitowa duniya shiyasa naga……. Ai bai qarasaba taji cikin nata ya wani mur`da mata cikin wani hali tace cikina KHAMIS bayana wayyo marata…… ai da sauri ya saki kayan hannunsa ya qaraso gareta yana me tambayarta da me kikace. Ahankali tace cikina xan mutu………… da sauri yanufi kiran momy yana gaya mata… Ko cikakken minti gomah basuyi bah suka iso asiti…. Cikin wani iko na allah XEE batayi dogowar naquda ba ta sullu6o `yarta mace kyakkyawa da ita. Murna gurin KHAMIS DA JUNIOR FAWAS ba`a magana. Bayan wasu lokuta duk dangi sunji aihuwar XEE . SAILUBA ta qanqame yarinya taqi ba kowa dan sosai yarinyar tashiga ranta. Kallo daya xakama HAMEEDA kasan tana farin cikin fitowar wannan yarinyar. A ranar aka sallamesu saboda komai lafiya yake ajikin XEE da babynta XEE tasamu yanda takeso dan kullun SAILUBA da HAMEEDAH suna tare da ita har ranar suna. Inda yarinya taci sunan momy za`a kirata da RAMAT wannan kuma inkiyar yayar KHAMIS ne. Ba qaramin shagali akayi ba. kunsan ko dole yarinya taga gata wajan kowa daga iyayan XEE har na KHAMIS. ga `yan uwa da abokan arziqi. Kai abundai sai san barka. [Nagaida Hajjiyan ALLAH dan Junior ya tabbatar da ganinki kina sakama baby albarka ki huta me sonah] Duk abinda aka sakama lokaci tabbas sai yaxo. Kamar yanda masu magana suke cewa rana bata qarya saidai uwar `diya taji kunya. [wannan karan maganar ZULFAU MUSTAPHA NE ki huta sister] Ayau aka `daura AURAN JUNIOR SADEEQ DA FATIMA SAILUBAH auran daya tara mutane masu yawan gaske Amarya SAILUBAH tasha gyara sai lamarin yaxo da ru`darwa dan ana `daura auran da SAILUBA AKA `daura DA MARYAM abokiyar aikin junior. YA ZAMANA JUNIOR YAZAMA MIJIN MACE BIYU A RANA `DAYA KUMA LOKACI `DAYA. Iya gigicewa SAILUBA da junior sun gigice. Dan tsakani da allah junior basan da ha`din aure tsakaninsa da maryam ba. Tunani mah. Yashiga yi akan ya tuno wacece maryam. FAWAS yace junior ya haka…. KHAMIS yace tambayar da nima xanyi masa yanxu kenan. Arikice yace wlhi bansan ya abin yake ba. KHAMIS yayi murmushi yace akwai matsala….. shuru junior yayi shuru can yace hmmm bara dady yagama da baqi inji ta bakinsa dan nasan yafi kowa sanin komai. FAWAS YACE ya kamata kam SAILUBA ko bayan fa`duwar da gabanta yayi game da xamowa matar junior da tayi. cikinta hautsinewa yayi jin ba ita ka`dai bace dashi Hawaye ne yaxubo mata nan take kishi da baqin ciki suka far mata. Cikin takaici ta kalli HAMEEDA da duk yanayinta ya canza ita da XEE Tace junior matsalane ga rayuwata banta6a jin wani yanayi akansa ba kamar yau…..rungumarta XEE tayi tace kiyi hakuri SAILUBA komai zaizo miki da sauqi insha allah. Cikin wani hali SAILUBA tazame daga jikin XEE tace inaji ajikina wani abu yana shirin faruwa dani. Bakomai Auntyna. inaso ki kitsa kyakkyawan zato a zuciyarki saikiga Allah ya dubeki da wannan niyar. HAMEEDAH tafa`di hakan cikin tausayawa Jinior ya samu dady yace dad ya akayi haka. Dady yayi murmushi irin nasu na manya. Yace zauna kaji komai my son…….. Wata rana ina zaune a office wani abokina yazo shi da wani abokinsa. Bayan mun gaisa dayin barkwanci irin namu na manya yace min yaxo neman wata alfarma ce aguna. Nayi mamakin hakan sosai amma na share ina me tattara hankalina gareshi. Yace `yarsa ce take matuqar sanka gashi ita `daya gareshi bayasan matsala tasameta sanadin hakan. Ya gayamin ita`din abokiyar aikinka ce. Nayi binkice sosai akan ita yarinyar nagano bata da wani aibi sannan halinta mekyau ne zasu shirya da `yata SAILUBAH. Wannan shine dalilin da yasa naji na gamsu da ita yarinyar musamman dana sami labarin kana kulata fiye da kowa agun aikin naka. Hakan yasa na yarje ma mahaifinta bisa maganar daya xomin da ita. Na shirya komai batare da saninka bah. Xa`a kawo maka ita anjima kamar yanda xa`a kai maka SAILUBAH. Kanutsu da kyau my son. Dan na yaba da hankalinka ne shiyasa banji komai game da hakan ba. Pls my son karka bani kunya dan allah……. Har abada dad baxan ta6a baka kunya ba amma kasa momy ta lallashi `yarka dan allah. Murmushi dad yayi yace tana da sanyi SAILUBA nida kaina xan lallasheta my son. Murmushi shima junior yayi Bayan ya gama ba su FAWAS labarin yanda lamarin yake murmushi KHAMIS Yayi yace gaskiya banji da`din hakan ba. Sai dai mutun baya wucce qaddararsa… Dare ko nayi dad yaritsa SAILUBAH Da nasiha. Haka kakah da innah momy duk sun mata fatan alkairi. Haka tana kuka aka `dauke sai gidanta. Ba`afi minti biyar da kaita ba taji ankawo maryam aiko me zatayi imba cigaba da kukanta ba. XEE DA HAMEEDAH sunyi mata lallashin duniya taqi sauraransu da kuka XEE tabar gidan hakama Khairat. HAMEEDAH ce dai me `dan qarfin hali. Innah ce dai taqar6i alqawarin da iyayen maryam suke bah SAILUBA akan `yar tasu dan SAILUBA KO kallansu batayi bah. Maryam ko tasa mata ido tana baqin cikin yanda SAILUBA tazama itace kishiya agareta. Tofah masu karatu kunji fah. Bayan watsewar kowa ya kasance daga SAILUBA sai maryam ne kawai awannan makeken gida SAILUBAH Tatashi tayo wanka tasaka kayan baccinta tafeshe jikinta da turare tabi lafiyar gadanta bayan ta garqame `kofarta Hakancema ta kasance da maryam itama. Sai ita ba kulle qofarta bah hasalima bata kwanta ba miqewa tayi ga doguwar kujerarta acewar zuciyarta tana jiran angwanta taga agunta zai kwana ko a gun SAILUBAH….. To mun kawoka gida lafiya sai kashiga katuro mana matanmu dan cikin ni da FAWAS Ba wanda zai iya ha`da ido da Aunty LUUVAH. Cewar KHAMIS. MURMUSHI junior yayi yace ok… nagode sosai. saidai matanku sun da`de da komawa gida sakamakwan kukan da babyna keyi. Dariya FAWAS Yayi yace kaji `dan rainin hankali ya akayi kasan hakan bayan bamuga kayi waya da `daya daga cikinsu ba. Cikin wani shegen murmushi junior yace ku kirasu awaya mana kuji. Ba musu FAWAS yakira HAMEEDAH yace my luv kina inane… HAMEEDAH Wacce take kwance a gadanta ita da `danta tana tunanin SAILUBAH tajah numfashi tace ina gida my luv kayi hakuri kaje `daukata ko. Cikin mamaki yace eh. Tace toh kayi sauri ka dawo ina buqatar jin `diminka da lallashinka dan hankalina ba a kwance yake ba. Cikin wani hali yace ok me kikesan in tawo miki da shi. Tace komai mah. Yace angama YAYATA MY MEEDAT. Murmushi tayi ya kashe wayan yana kallan KHAMIS Wanda yake magana shima da XEE inda take tabbatar mishi da cewa itama tana gida. Da mamaki duk suke kallan junior. Shiko yayi murmushi yace yanxu kun tabbatar. FAWAS yace YAH. KHAMIS yace toh abi duk wacce take ahannu yau ahankali danna lura atashe kake. FAWAS Yace aikuwa dan allah abi takan qaramar kar.a takura mana AUNTYNMU YAU. Murmushi dai junior ya qarayi yace angama abokanayan arziqi ina muku fatan kaiwa gida lpy. Murmushi suma sukayi KHAMIS yaja motar sukabar qofar gidan Ayanda ni RAHMAT NA LURA GANI NAYI KAMAR JUNIOR 6ACEWA YAYI. HMMMMM komadai miye bara in murza idona dan ganin da gaske 6acewa yayi koko na fara gajiya dayi muku typing ne….. Kodai Sis hajjaju zaki duba min Sam baibi takan kowa ba cikinsu. Dan part `dinsa yayi, ya sheqo wanka yana me jin sanyi aransa. Yau ya samu SAILUBA Cikin shirinsa shin dama agaske ne dayafi kowa jin da`di. Sanda yasaka kayan baccinsa ya saka turaransa sannan ya nufi shashin maryam dan yimata sallamah. Yana turo qofar yayi ido biyu da ita. nan take ya sakar mata murmushi da qarasa shiga cikin falan yana me qare mishi kallo da rayawa aransa lalle dady ya kashe ku`di ba `dan ka`dan ba. Xama yayi kusa da ita yana shafa fuskarta suka sake ha`da ido yace amarya kinsha qamshi. Tace kai kuma ango kasha takaici ko. Murmushi yayi da cewa ammafah kinyi min wayo. Tayi wani farr da ido tace name fah. Yace haka kawai saiki maidani mijin mace biyu cikin bazata. Dariya tayi tace hmm dadyna ne baya san 6acin raina. Dan nika`dai ce gareshi kaga bazaiso abinda zaisa na rasa rayuwata ba. Wato doctor sadeeq ina sanka so mai tsanani dan Allah nima kasoni ko ka`danne. Dan nasan baxaka min san da kakema Aunty sailuba ba, Murmushi ya qarayi… aina soki tunda kika Aureni. Kuma ina tabbatar miki saidai ke ki gujeni amma nibazan ta6a guje miki ba. Da sauri tace da gaske. Yace kwarai mah kuwa. Murmushi tayi. Amma tunda nice qaramah bazaka barni ni ka`dai bako. Cikin murmushi sosai yace haka kuma kinsan baxan bar Auntynmu itama ta kwana ita ka`dai bako. Cikin basarwa dajin kunya tace toh ya kenan. Cikin sauri yace abu me sauqi. Tace toh fa`da naji. Yace hakuri xakiyi. nayi kwana ukun nan agunta. tunda kinga ita baxan kai bakwai bah. Murmushin yaqe tayi ha`de da `dan 6ata fuska tace kayi min dai kawai wayo. Yace toh naji saki fuskarki nayi miki alqawari xanxo miki cikin mafarkinki har na amshe haqqinah. Tace wane hakki. Murmushi yayi da tashi yace wanda kika `dau shekara da shekaru kina tanadar min wanda har ummar yaso amshemin cikin satincan daya wucce…….. Arikice ta kallesa. Shiko ya kasha mata ido `daya yana cigaba da murmushinsa tare da qoqarin barin falan…… cikin sauri tace `dan jinni ka`dan man…… bata qarasa furucinta bah. Ya katseta da juyowa yana me cewa wlhi na tabbatar miki xanxo miki cikin mafarkinki. Kuma ga kaza nan da milk kici zasu temaka miki Shuru tayi tana kallansa. Shiko ya fice ya girgixa kai yana tunanin sankai irin nata dukda ya gano kishine yake `dawainiya da ita. Mur`dawar farko yaji qofar SAILUBAH a kulle. Murmushi yayi yace nayi miki lefi Auntyn brothe kiyafemin wlhi Allah bansan da maganar aurena da maryam ba. Tsaki SAILUBAH tajah ha`de da juya kallanta ga kallan bango dan dama ta kasa baccin tarasa me yake mata da`di aduniyar nan yau. Duk wata amarya tana farin ciki da kasan cewar wannan ranah amma ita takasa jin farin cikin ko ka`dan. Jini ka`dan……. Arikice SAILUBAH Tajuyo. Aiko sai ganin junior tayi a gabanta yana mata murmushi. Bakinta na rawa tace ta ina kashigo. yace ta qofah mana. Tace aina kulle. Yace da gaske. Tace kwarai ma kuwa. Yace inko hakane burinki baxai ta6a cika ba. Tace kamar yaya. Yace daga yau kika sake kullemin qofah sha Allahu saikin gamu da wani bakwan lamari ha`de da ganin 6acin raina.. Cikin maseefah tace 6acin ranka 6acin ran banxa 6acin ran hofi. Duk 6acin ran da zaka shiga kata6a yin kuka ne…….. Duk da yake da 6acin rai take maganar kallo `daya xaka mata ka tabbatar da cewa ita `din shagwa6a66iyace. Hakan da yagani kamar yanda dama yasan abarsa shiyasa kawai ya `dane gadan ya rungume abarsa yana sauke numfashi ahankali ahankali. Bayanda ta iya face ta lumshe idanta dan wani da`dine ya xiyarci xuciyarta tamkar an watsa mata rowan sanyi.. ciyafemin babyna wlhi Allah bansan da aure tsakanina da maryam bah. Bugar qirjinsa tayi tace nayarda da abinda kace ba. Sai dai kasani wlhi bazan ta6a baka zuciyata ba harsai katabbatar min da zaka iya riqeni amana bazaka ta6a ban wahala ba. Xaka soni xaka qaunace ni a duk inda kake. Xakaban farin ciki har qarshen rayuwata, zaka mantar dani maraici. Xaka xamar dani `yar lelanka wacce zakama komai. kuma zaka dinga ba duk wanda ya ra6eni girmansa da matsayinsa. Sannan Ni kuma in har kayimin hakan nayi maka alqawarin baka farin cika gabaki `daya har qarshen rayuwata. Murmushi yayi yace na`dau alqawari kuma yanxu xan fara tabbatar miki. Murmushi tayi tace toh ina jinka ina kuma ganinka.. Bakin ki zaki ban kawai ayanxu….. kallansa tayi. Yako camke bakin yana aika mata da wani shu`umin kiss… sanda yakusa shi`dar da tunaninta yace muyi sallah in baki kaxa da madara kibani xuma ko babyna. Harararsa tayi tace sai wani sauri kake bayan bangaji dajin bakin naka bah. Pls qara ban ka`dan….. waro ido yayi yace nakuma baki allah rikicewa xakiyi. Tace daga kiss kawai. Yace eh. Da sauri ya sunkuceta sai ganinta tayi a toilet…. Cikin sauri tace yah akayi na ganmu a toilet bayan ko tashi bamuyi bah. Cikin murmushi yace nidai ba ruwana dan kinsan ba`a Magana anan. Shuru SAILUBA tayi tana tuna wata rana data cema RAMADAN `dinta haka. Shafar fuskarta yayi yace kin tuno ranar da kika gaya mishi haka ko. Kallansa tayi da cewa ya akayi kasani. yace kawai dai tace kawai dai me….. Muyi alwala na gaya miki babyna…. Bayan sun idar da sallar yayi mata addu`o`I tare da bata kazar taci yabi ya kanalna`deta dada`din baki har yakaita gado ya had`ata da qirjinsa. Minti goma ta sakarmai bacci. Saboda wata nutsuwa data saukar mata lokaci `daya. Ahankali ahankali taji yana shafata da aika mata da wasu wasanni masu bara xanar tarwatsa mata tunani….. arikice tafarka ha`de dabu`de idanta tasauke akan nasa.. aiko cikin tsunuwa yafara kissin `dinta batare da yadena mata wasannin da yake mata ba……. Nishi take sama sama cikin wani hali tafara biye mishi kamar zasu cinye junansu. Lokacin da labarin ya canja kuka SAILUBA tasa mai da ihu….. 🙊 MARYAM KO ITA TAGA BALA`I A WANNAN DARE……. Abinko daya faru shine bayan futar junior daga part `dinta tashi tayi tarufe qofarta sannan ta`isa ga bedroom `dinta ta haye ha`de dabu`de kaxarta tafara cin kayanta tana mamakin ya akayi doctor sadeeq yasan saurayinta ummar yaso 6ata mata rayuwa da gaskene. Amma abin mamaki anan ya kayi yasani bayan daga ita sai shi ummar `dinne suka sani. Tasamu ku6uta daga gareshine wajan ganin kamar an makeshi lokacin dayake qoqarin yaga mata riga. Sai ganinsa kawai tayi ya sume. Ganin hakan yasa ta hanka`dashi baya tagyara kanta da tafice daga gidan daya kira da gidan iyayansa. wanda yagama mata da`din baki akan mahaifiyarsace take san taganta shine dalilin da yasa tabishi ashe shi da wata manufa aransa akanta. Saida suka shiga gidan daya kira da sunan na iyayansa ne taga ba kowa. bayan tanemi taga mutan gidan ne ya fito mata da mummunan qudirinsa akanta. ALLAH dai ya temaketa Bayan tagama cin kaxar tata takora da sanyayyiyar madara saita bama kanta minti biyar kanfin ta kwanta…. Can tayi nisa acikin baccin nata ne saita fara mafarki kamar haka………. Junior tagani ita dashi cikin wani falo suna wasa irin na ma`aurata. Bata fatan yadena yimata wasan dan yana tafiya da imaninta. Itadai tabu`fe idanta tagansu shida ita akan gado. Da mamaki tace yana ganmu akan gado. Yace lokacin da kika rufe idanki lokacin komai ya faru. Tace kai amma da sauri kake. Murmushi yayi yace ai nawucce nan…….. shuru tamai jin yana san rabata da komai nan tafara nishi tana lumshe ido. Aiko komai yafara gudana. Dake ita budurwace tasha azaba ha`de da kuka… ba ita tasamu kanta agunsa saida aka kira sallar farko……… Amatuqar razane maryam ta farka, lokacinko yayi daidai da kiran sallar azahiri. hankalinta baqamin tashi yayi ba lokacin dataji zafi na ziyartar gabanta…… arikice tahau doba gaban nata. Ganinta kaca/kaca alamun ammaida ita cikakkiyar mace shiyasa kurma ihu tana fa`din na shiga uku ni maryam…. Me yake shirin faruwa dani…. Mafarki nayi gashi yazama gaske…. Ko nayi haukane…. Meke faruwa ne……. duk tabi ta gigice abin tausayi. Sai kallan ko ina takeyi ajikinta tana samfatu. Kuka ko batabar yinsa ba. Musamman idan ta kalli gabanta taga yanda duk ya 6ata xanin gadan da jini. Aiko saita qara rushewa da kuka….. Haka tayita kukanta harsanda tafuskanci anshiga sallar asuba. Sannan tayi qoqarin tashi daqer tashiga toilet tagya kanta tana me ciga da kuka. A daddafe tayi sallah kanta na sara mata…. Nan tashiga neman wayarta aiko tarasata sama ko qasa. Taje taduba qofarta taganta arufe kamar yanda tarufe abinta da key daran jiya. Ganin hakan ne yasa tadawo bedroom `din nata tayaye zanin gadan tasa agefe ta shinfi`da wani kana takwanta hawaye na xubar mata tana me tunanin kodai ba mafarki take ba. Kodai azahiri ne. in hakane ai bata manta cewa ita ka`dai ta kwanta ba. Haka kuma bata manta cewa junior yayi mata sallamah akan a`dakin Aunty SAILUBA xai kwana ba. Sannan takwille qofarta kuma yanzuma akullan taganta. Wai meyake faruwa da itane. Kodai har yanxu duk acikin mafarkin take….. girgixa kanta tayi tace wlhi yanxu azahiri nake….. TOFA MASU KARATU WAI ME YAKE FARUWA NE… TAKU DAI RAHAMAT MUH`MD RUFA`I NALELE. QIRQIRATA CE BAIWATA CE BANYARDA WANI KO WATA YA SARRAFAMIN LABARI NA BA. Lallashin duniya SAILUBA tashashi agun junior. Lokacin da suka samu kansu. bacci me da`dine yayi awan gaba da SAILUBAH ba ita tafarka ba saida tajita cikin ruwa tsundum sannan ta kwllah qara tare dabu`de idanta ahankali. Karab suka ha`da ido. Tayi saurin kawar da kallanta daga gareshi. Tana qarema inda suke kallo. A toilet suke….. Haba barwar Allah tsabar jin da`din bacci ya hanaki kifarka dan ki gaisar da ubangijinki. Junior ya katseta da fa`din hakan yana murmushi. Harara ta sakar mai zatayi Magana yayi saurin taran numfashinta wajan cigaba da cewa Na tuna ashefa na wahalar da babyn tawa dole tayi baccin gajiya. … da sauri tahau kare girjinta gabanta na fa`duwa tunowa da tayi da daran nasu na jiya shi da ita. Cikin shagwa6a tace tashi ka futa. Murmushi yayi da cewa wanka zan miki. Afusace tace banaso kaje xanyi abuna. Shuru yayi mata yana qarema kyakkyawar furkarta kallo. Ganin haka yasa ta watsa miki ruwa a fuska tace katafi mana kallan ya isheni haka. Yace xan tafi amma saina cika alqawarin dana `daukar miki. Tace wane irin alqawari. Yace wanda kika nema a daranmu na jiya. Kin manta kince na `daukar miki alqawari xam mai dake `yar lelena wacce zan dingamah komai…. Shuru tayi mai yace toh wannan alqawarin bazan barshi ba. Dan haka oya saki jikinki nayimiki wankan sai kiyi na tsarki. Duk nasan xan shiga wani hali bayanda zanyi dan nasan na kuma ta6aki da safannan sumemin xakiyi raguwa kawai…… aiko jin haka yasa SAILUBA fashewa da kuka tana mai cewa wlhi kafita daga toilet l`din nan. Kamar gaske yanuna rikicewarsa yana cewa menene kuma nayimin kuka. Tace bansani ba. Yace oho yanxu nagano dalilinki. Hmmm SAILUVAHHHH Kenan. Hmmm xuciyata da taki tarigada taxama `daya a daran jiya nasani ayanxu koyaya na ta6aki sai kinji har cikin ranki. Ayanxu ba wani abu waishi soyayya a cikin xuciyarki na brothe na kona qawa kona yara kona iyaye acikin xuciyarki banda tawa, hakane. Ahankali tadena kukan tace hakane. Junior. Nayi gamo da zazzafar qaunarka adaran jiya, nayi dana sanin baka kaina duk nasan abune wanda da wiya na `ketare hakan awannan lokacin. Nayi tunanin salan RAMADAN na dabanne ashe naka salan ne daban. Nakusa manta kaina ajiya na tabbatar ba daga kaina kafara sanin mace bah. Saboda kayi amfani da salan karuwan maza. Nagano hakanne yanxu wajan yawan karance karancan da nakeyi. Wlhi da gaske kaqara ta6a wani part na jikina ayanxu saika biyamin buqatata. Ina sanka ina sanka amma dan Allah karka qara ta6ani kabarni haka ya isa. Xan iya rayuwa a haka har qarshen rayuwata…….. dariya ya sheqe da ita sanda toilet `din ya amsa. Nan SAILUBA tahau waige waige a tsorace. Cikin nutsuwa yanemi yakai hannunsa ga qirjinta aiko cikin sauri taja da baya cikin bahun wankan hawaye na xubo mata….. tausayinta ya kamashi. Yayi murmushi tare da maida hannunsa jikinsa. Yace kinga bakyau Magana a bayan gida. Baxan dena ta6aki ba. Amma yanxu nabarki kiyi wankanki. Xanxo in `daukeki na shiryaki kiyi sallah dan haka kinutsu sosai ki gyara kanki duk wannan bashi bane na farko nasan kin iya. Yana fa`din hakan yaficce daga toilet `din. Aiko nan tasauke ajiyar zuciya. Tare da shafa inda xuciyarta take tace haba zuciyata me zaisa cikin lokaci qanqani kI shafe soyayyar RAMADAN A CIKINKI. KI TEMAKA KI DAWO MIN DA SOYAYYARSA. Shi mai sanyine xan iya `daukar komai nasa amma banda na junior dan nasa me germane……. Adafe tayi wankan nata tana shirin tashi dan `daukar tawul sai ganin tawul `din tayi yana nufuwa gareta sanda yaxo daf da ita ya tsaya ha`de da warware kansa. SAILUBAH tawaro ido waje. A tsorace takai hannu ta kar6i tawul `din wanda kamar wani ne ya miqo mata. Tana `daura tawul `din sai ganinta tayi tadawo bedroom. A razane ta kwulla qara saiko tazube su qasa sumammiya.😳 Ha ya girgixa kai ha`de da ta6e baki ya watsa mata ruwa. Ta farfa`do. Bai bari ta tsawaita tunaninta ba. Bare ta tuno me ya faru ya miqa mata doguwar riga yace lokaci na wuccewa my baby pls kiyi sallah. Aiko da sauri ta kar6a tasaka das aka hijab tayi sallah tana laximine tatuno abinda ya faru, aiko nan take ta tsaida laximin tafito falo inda taganshi yana danne danne a waya. Tace junior wai me yake faruwa ne. daga toilet naganni a bedroom me kenan h……. bata qarasaba taganta akan cinyarsa. Xata kwalla qara ya ha`de bakinsa da nata sannan Yace kin fiya Magana my baby pls kibarni haka. Komai ya canja gareki daga yau. Komai ganinsa xaki dinga yi kamar me nayar 6ata wannan wani sirrine nawa. Arikice tace kai aljanine. Shuru yayi mata ha`de da rungumeta. Xatayi Magana ya shafi le6anta nan take bakinta yarufe rub kamar ba`a ta6a tsaga mata bakin ba. Shiko yaci gaba da abinda yakeyi da hannu `daya. `dayan hannunko yana rungume da ita, Tayi tayi tayi Magana abin ya gagara aiko saita nemi tasaka ma kuka. Ya bita da wani furgitaccen kallo. Yace ba bakin da zakiyimin kuka dan haka karki batamin fuskarki da hawaye pls. Jin abinda yace mata yasa ta tashi daga jikin nasa ha`de da fusgar wayar tasa hannunta na rawa tashiga typin kamar haka. Pls bu`demin bakina wlhi baxan qara yima Magana ba. Murmushi yayi bayan ya kalli meta rubuta. Yace da bansanki bane da sai in bu`de miki. Bani wayata. Shuru tayi batare da tabashi wayan bah. Can taqa rubuta mishi…. Toh xani gun maryam dan allah bu`demin bakin. Saurin tashi yayi wannan karan ganin meta qara rubutawa. Cikin sauri yace Ya ALLAH kinga na manta da ita… yana fa`din hakan ya 6ace 6at. cikin sauri SAILUBA Ta waro dukkanin idanunta ganin axahiri junior ya 6ace…. Kamar daga sama sai ganinsa tayi ya baiyana a gefan gadanta hannunsa `dauke cup da magani….. Agigice tatashi tana nunashi da yatsa tace doctoh ya haka. Murmushi junior yayi yace ki kirani da junior yanxu ba doctor ba. Ha`diye yawo maryam tayi tace to to to junior ya haka ka bayyana gareni kamar aljani, ta6e baki yayi yace baxaki dena kukannan ba. Tace tayaya kasan ina kuka. Murmushi yayi Yace nayi murna da samunki cikakkiyar mace. Maryam tace mene. Kana nufin mafarkina ya zama gaske. Yace eh aina gaya miki xanxo miki cikin mafarkin naki ko ban gaya miki ba, da sauri ta qara ha`diye yawu tace ai mafarcikine kuma dama ana irin haka. Murmushi shima yaqa yi, Yace ga magani kisha dan ya dace nabaki tun `daxo. Kar6a maryam tayi tace meke faruwa dani. Yace nima ban sani ba. Kisha pls raina ya fara 6aci.. aida sauri tasha ta miqa mishi cup `din. Bai kar6a ba. Sai gani kawai tayi cup `din yabar hannunta yaje ga kan wani qaramin teble dake kusa dashi. Atare suka ha`da ido ya sakar mata murmushi yace ammafah kin ban tausayi daran jiya. Kawai dai baxan iya barinki bane shiyasa. Shuru tamishi. Ganin tayimai shuru yasa yaci gaba da cewa toh bara naje ga Auntynki in bude mata baki. `daga mishi kai maryam tayi. Aiko kamar qif tawa da bismillah saiganinsa tayi ya 6ace. Nan take takoma gado luuuuu sumammiya. Bayyana ya qarayi gareta ya watsa mata ruwa kafin ya qara 6acewa. Tashi maryam tayi tafito falo a bala`in tsorace tabu`de qofarta akan tana san ficcewa daga gidan tayi gidansu. ko `dankali babu akanta bare takalmi. Tana fitowa harabar gidan taga ba hanyar ficcewa. Kamar yanda aka kawosu jiya. Ba get ba alamarsa. aiko nan take ta `dura hannu aka ta kurma wani uban ihu. NIMA RAHAMAT NA TAYATA DAN NIMA BANSAN TA INA ZAN 6ULLEBA……. Ne Man kwafkwafina Ya jamin. Gashi bame piddani😒 Nakune masoyana Tun farko nagaya muku kunutsu da Kyau ku gano kan lbrina Waye junior Daga ina ya fitoh Shin Tun farko ya bayyanar da kansa a SAMAREEN BANAH Kowa ya bayyanar da kansa tun ranar farko Amma shi meyasa bai bayyanar da kansa ba. Komadai miye nidai Rahamat ni nasan kan labari nah Abune mai wiya Nima nayi rashin Ramadan nahhhh Ihu takeyi sosai me ha'de da kuka.... Na shiga uku ni Maryam make faruwane...... Tafa'di hakan cikin tashin hankali. Kuka take sosai can taxube aqasa tacigaba da rera abinta batare datayi tunanin SAILUBAH dan kanta ba qaramin bala'in kuncewa yayi ba.... SAILUBAH ko bayan daskare wanta atsaye sai kuma ganinsa tayi ya bayyana gareta da bata kyakkyawar runguma cikin so da kyauna Yace menene my luv... Hawaye ne ya xubo mata cikin ka'duwa da tashin hankali tanemi taxare jikinta daga gareshi. Murmushi yayi yaci gaba da cewa hmm dan ban bu'de miki baki ba shine kike min asarar hawayanki. 'Dagamai kai tayi cikin rikicewa. Nan take yashafi bakin nata saiko ya bu'de. Ahankali tajuya da niyar barin gun.... Yayi saurin jawota jikinsa yana cewa kiyi hakuri my baby gayamin menene... Cikin wani hali Tace nakasa gane meke faruwa dani. Na kasa gane mafarki nakeyi ko idona biyu. Junior kanasan rikita kwakwalwata. Waye kai. Meyasa kashigo rayuwata...... Dalilai qalilan Kuma ba da'dewa xanyi bah. Ya katseta da fa'din hakan. Aiko cikin sauri da Sanyin rai takallesa da cewa me kenan... Qara rungumeta yayi Yace ina sanki Babyna kuma banasan kiqara tada hankalinki akan dukkanin abinda xaki dinga gani. Baxan cuceki ba babyna daga ke har Maryam data shigo rayuwarmu Karki qara tambayata akan duk wani abu da xaki ga nayi Sannan Kisaki ranki kibani farin ciki dan ina buqatar hakan daga gareki Shuru tayi mai Jin tayi shurun shiyasa ya fara wasa da ita Nan jikinta yafara mutuwa Tace dakata malam. Karka qara kuskuran yimin irin na jiya..... Murmushi yayi Yace ai nalura abuqace kike jiyan. harda wani cewa dan Allah karka barni kasoni ka qaunaceni baxan iya rayuwa ba kai ba..... Saurin hanka'deshi tayi cikin jin kunya ha'de da mamakinsa Tace hmm zaka sani. Nike fa'din hakan kokai. Ya waro ido ka'dan Yace toh asake aga me fa'da mana. Tace naqi wayan. Yace saboda kinsan saurin narkewa kike ko. Tace tare dakai ba...... Tana fa'din hakan tanemi tanufi kitchen. Yayi wani juyi da ita sai ganinsu tayi a bedroom Ashagwa6e Tace dan Allah mana Yace me kenan Tace kabarni Yace baxan iya bah Tace kayi hakuri kaje kaji da amarya Yace hmm kemah ai itace Tace da bambamci Yace nafi kowa sanin hakan Tace Ni bazawarace wacce tahaife ba kamar ita bace budurwa sankaceciya. Kaima rikimarka ce tasaka kwasata. Kiss yasakar mata cikin shauqin so yana me shafa fuskarta yace ko ayaya kike baxanqi kwasarki bah my baby Ina miki wani so Wanda yafi qarfin akirashi da MASEEFAR SOO Kin mallake 'dan uwana nima yanxu kina San mallake ni Allah kika cutar dani baxan yafe miki bah. Tace hmm aidama anyini ne kawai danku Karka damu ko'ina cuta baxan iya cutar da kai ba. Kasanko yanda ayanxu nake jinka araina. Kasanko yanda yanxu haka xuciyata take bugawa jina ajikinka. Murmushi yayi dakai hannunsa qirjinta ha'de da lumshe ido natsawan wani lokaci sannan ya bu'de idan ahankali yace naji xuciyar na bugawa da gaske Sannan tana tabbatarmin da abinda kika ce yanxu Sannan tana San takasance tare dani har qarshen rayuwata Sannan baxataso nayi nisa da ita bah....... Sannan tana tsorata da lamarina Sannan tana San tafani Farin Ciki Na har qarshen rayuwa Sannan tana so nadinga jin tausayinta akowane lokaci....,. Shuru yayi ganin hawayan dake xubuwa daga fuskarta. Tace wlhi banta6a jin hakan ga RAMADAN ba. Nasan nasoshi so me tsanani Amma lokaci 'daya kacanja tunaninah Nayi mamakin yanda naji hakan agareka. Ka gayamin kai waye Nayi imanin kai ba mutum bane Inkai mutum ne ya akayi kake karantar xuciyar mutum. Duk abinda kalissafo yanxu duk haka yake Kaji tausayina Kadena cutar da ruhina Kaine mutum na farko daka shigo rayuwata kakesan tarwatsamin ita...... Lashe hawayanta yahau yi cikin wani hali. Sanda yagamah lashe mata tas kana yahau kissing din bakinta yana me cewa inajin da'din bakinnan sosai.... Tasan yabasar da xancan nata ne.... Dan haka tayi qoqarin tsaidashi daga kissing din tana cewa kabani amsata manah..... Kallan kwayar idanta da yayine yasata yin shuru Dan ganin yanda idansa ya canja ya zama bula wanda tunda take arayuwarta bata ta6a ganin idan mutum ya zama haka ba. innalillahi'wainna'ilaihirraji'un. Shine abinda tace Yace my baby kika qara tambayata kan wani abu wanda ya shafeni xan hukuntaki Da tsoro Tace na bari. Saidai kaji wa'yannan bayanan nawa ka'dan. Yace ina jinka Tace kadena 6acewa dani dan hakan yana sani tsurewa Yace angamah. Sai kuma me. Tace sai kuma kabarni karkaqara kusantata dan kaqara mutuwa xanyi dan bana tunanin wani 'dan Adam yata6a shiga duniyar Dana fa'da ahannunka jiya Murmushi yayi yace shima angama. Murmushin itama tasakar mai tace xan dinga baka kiss ako yaushe idan katabbatar min da abubuwan da kace. Yace toh Amma da wata magana 'daya Tace ina jinka Yaci gaba. Ayanxu bama qasar Nigeria muna misra Waro ido SAILUBAH tayi tace me😳 Yace nasan kinji Dani ka'dai xaku rayu sannan xamu mutu tare Baxaku qara ganin wani naku ba Kun barsu kenan har abada...... Tace tayaya akayi muke misra bayan 'yan uwa da abukan arxiqi sun kawomu wannan gida a daran jiya Murmushi yayi yace nasan baxaki dena tambayata ba. Amma bakomai xan amsa miki dan kinyi min babbar illah arayuwata. Lokacin da aka kawoku bayan tafiyar kowa ne nayi amfani da wannan damar dan dama nasa anyimin irin wannan gidan anan misra. Da wannan damar nayi amfani bayan kowaccanku tayi bacci saina daukeku nadawo daku nan Dagaku har kayanku ba abinda nabari Karkiyi mamaki sosai dan lamarina ya wucce nan sosai Ayanxu baku da hanyar 6ullewa ficcewa awanan gida. Ba get bare kusan ta inda aka shigo daku Komai na rayuwa bawanda babu awannan gida. Na gama baki labarin sai kitashi muje dining muyi breakfast Tace waye yabaka wannan labarin kuma ta ina kata6a ganin anyi hakan Qura mata ido yayi batare da yace mata komai ba. Ganin haka yasa tatashi ta ficce daga 'dakin ixuwa ga dining tana rayawa aranta Lalle Junior ya gama raina mata hankali. Shegen gaye itaji take ma kamar mafarki takeyi. Jitayi aranta koma me xai dingayi yayi can tamatse mishi yaje can ya qarata da Rainin Hankalinsa ita ta gaji wlhi. Bayan taxauna gakan kujerar sai tashiga bu'de fulasan tana mamakin yaushe aka kawo musu breakfast haka kusan fulas biyar tana ina Fulas 'din farko farfesun kajine yaji komai na kayan ha'di sai Qamshi yake Na biyu soyayyan dankaline ha'de da kwai yaji sinadarin tafarnuwa da citta Na uku indomie ce zallah da kayan lanbu taji bushash shan kifi Na hu'du dogwan falas ne me 'dauke da ruwan tia Wanda yaji kayan Qamshi me 'daukar hankali Na biyar nan kuwa farfesun kayan cikine lafiyayya...... SAILUBAH ta lumshe ido ha'de da ha'diye yawo tace wow beautiful Nan taja plet taxuba abinda ranta yake so. Tana cewa aranta Allah sarki Momy. Nasan wannan girkinta ne. Ba 'yan aiki tasa bah Sanda tafaraci tatuna da maryam. Nan tata6e baki tace gaskiya xan faraci baxan iya jiranki bah. Sanda tacika cikinta tace masha Allah..... Nan tashiga Neman wayarta tanemeta sama da qasa tarasa Hakan yasa tanemi fittowa waje dan neman junior........ Junior ko bayan ta ficce gun maryam ya nufah wacce tuntuni take harabar gidan xaune tana aikin kuka Ya xauna daf da ita wannan karan bata tsorata sosai bah Yace malama maryam Ki sauwaqema kanki wannan kukan muyi magana Kallansa takeyi tamkar yau tasanshi Yaci gaba. Nan ba Nigeria bane Kin shigo wata sabowar rayuwa ce ke da SAILUBAH Axahiri nafi cutar da SAILUBAH akanki danke kika ganni kikace kina soh Sannan nasaka araina ayanxu ina sanki ina qaunarki Ki kwantar da hankalinki mugina kyakkyawar rayuwa...... Cikin sauri ta katseshi da cewa in kwantar da hankalina fah kace Tayaya xanyi rayuwa da aljani bayan ni nakasance mutum Wlhi na hakura da sanka ayanxu babu soyayyar araina tsorone fal ha'de da nadama da Allah wadai acikin xuciyata Wlhi baxan iya rayuwa dakai bah 'Yar kyakkyawa da ita.... Junior yace aransa. Kana yayi Murmushi ya kama fuskarta ya ha'de bakinsa da nata yana aika mata da wani shu'umin kiss Wanda yasa tafara shinewa Murmushi SAILUBAH tayi dan hakan tafarune dai dai da isowarta gun Ta ta6e baki tace aranta wanan kiss 'din bala'i ne Tayaya ni nake iya 'daukarsa. Bare ke nan take xaki narke yarinya.... Bayan hararo wa'yannan bayanan da tayi sai kuma wani zazzafan kishi ya caki xuciyarta Cikin ranta tace 'yan iska kawai Wlhi daga yau baxan qara yarda kamin kiss ba. Ka ha'da bakina da nawata. Tab da sake Ganin da tayi kamar sumar da maryam yake qoqarin sanyi shiyasa yin gyaran murya amatuqar fusata....... Junior yayi murmushi yace haba my baby kinsan dai baxan 'dauke miki waya ba. Kiyi hakuri ganina da kikayi awannan lokaci so kawai na afresh shin kwakwalwarta Kin 'dauki minti uku kina kallanmu ko. Harara tasakar masa da cewa nasan kai ka'dauka pls kabani wayata kawai Yace wlhi na barsu a Nigeria taki data maryam..... Cikin maseefa takatseshi da cewa wai me kake cewane Kanata wani magana kamar kasha giya a'ina aka ta6a yin hakan Tashi maryam tayi cikin wani dan jitayi ayanxu bata damu da komai bah Ji tayi ayanxu bata wani tunanin da takeyi 'daxo nasan komawa gida ha'de da tsoran masoyin nata Tana ji aranta zata rayu da Junior xakuma tamutu dashi ahaka xatabi umarninsa akan komai. Taji hakanne saka makwan wannan asirtaccan kiss 'din da yayi mata Dan haka takalli SAILUBAH idanta na lumshewa tanayi kamar xata fa'di dan ciwan so da Junior ya antaya mata ayanxu fiye da nada Tace AUNTY SAILUBAH kiduba gidan nan dakyau wlhi ba Wanda aka kawomu jiya bane Kinsan ni idona abu'de yake lokacin da aka shigo dani jiya Harabar gidan ta bambamta da wannan. Kinga fah☺ ba hanyar ficcewa.... Rungumota Junior yayi ganin saura qiris ta fa'di tsabar layi yace dats good my luv gaya mata ashe xaman da kikayi 'daxo bana kuka ka'dai bane Ashe kina qarema in kike kallo ne Murmushi tayi tana me neman bakinsa cikin buqata. Ganin haka yasa SAILUBAH fara waige waigen gidan hankalinta amasefar tashe tahau xaga gidan Ba Hanyar 6ullewa da gaske ne Kuma gashi katanga me tsawo ko ganin gidan makwaftansu ba gani take bah Gani SAILUBAH tayi kamar suna wata duniyar ce Afurgice takai ganinta ga inda Junior da maryam suke...... Nan taga wayam Nanko take cikinta ya mur'da alamar tasamu hargitsewar cikin Tunda uwarta ta haifeta bata ta6a ganin tashin hankali irin nayau ba...... Bata ankare bah taganshi gabanta Baiyi wata wata bah ya rungumeta yana mai cewa nakai maryam dining ne tana break. Yana fa'din hakan ya ha'de bakinsa da nata yana aika mata da wannan asirtaccan kiss 'dinnan daya ba Maryam Nan take taji kamar angoge mata wani tunani acikin kwakwalwarta Taji tamanta komai sai So da qaunarsa ne acikin xuciyarta Junior kenan Yaje ya shinfi'deta akan gadanta ganin tariga da ta tafi. yayi wani shu'umin Murmushi yace aiba nine nafaro SAMAREEN BANAH bah. Momy ko tashirya ma direba breakfast lafiyayye dan ya kaima su SAILUBAH. Saidai yana zuwa gidan da harda shi axuwa jiya ya tarar da Filin Allah kawai. Yanda yaxubama Filin ido yana tuna anya nan ne kowa. Hakan illahirin wasu tsirarran Mutanan unguwar suka xubama falin ido da mamakin ya haka Yayi duban duniyar nan Amma tunaninsa ya tabbatar mai da nanne gidan Toh me yafaru a daran jiya Haka ya kuma gida gun Momy ya gaya mata abinda idansa ya gani Lokacin dad nanan yace wannan irin xancan banxa ne kakeyi Direba Yace Allah dady abinda nagani kenan Dama breakfast Dady jin hakan yasa yace suje Momy tace muje tare. PH air at dake jinsu tace xan rakaku Momy KHAULAT DA KHAULEET suma ganin Khairat xata yasa suka miqe Momy tace kuxo muje dakka Ikwan Allah. Aikuwa suma ganin Filin Allah Duk suncika da mamaki wannan abin Al'ajabi Momy tasa kuka tana cewa nashiga uku mefe shirin faruwa ne Dady yace koma miye ai ya faru yanxu kam dan haka mukomah musan abinyi Tace aa mutambayi me gidan nan na kusa dasu Dady baiyi musu bah dan yafita shiga tashin hankali Tunda RAMADAN yabar duniya baya da wani abinso kamar junior Bayasan yayi nisa dashi Wai meyake faruwa ne. Yanda makwafcin jikin gidan nasu yake qaremah filin kallo hakan kadai ya Isa ya tabbatar musu baida sani akan komai dan fuskarsa qarara tanuna mamakinsa da Al'ajabi Yaudai baifito sallar asuba bah bare yasan ya akayi Ya kalli Dady yace wato tunda nake aduniya ban ta6a ganin abin mamaki haka bah Wannan kamar aikin aljanu ne....... Momy tadafe qirfe tace shikenan yanxu suntafi min da junior da SAILUBAH komai kake nufi bawan Allah😳 Yace bawai ina nufin hakan har tafaro bane Saidai abinne ya xarce hankalin mutum Tayaya kana ganin gida lokaci 'daya kanemeshi karasa Wannan ai ba aikin bil'adama bane Gaskiya na tsorata da lamarin xani bar anguwar nan yau da iyanina Dake mutumin ba qaramin tsorata yayi da lamarin ba. Dad nayi mishi magana Sam baiji shi bah Damuwarsa ya isa ga iyaninsa kawai subar wannan unguwa Bayanda Momy da Dady suka iya haka suka koma gida hankalinsu a bala'in tashe. Khairat ko kuka kawai takeyi ** ** ** Dady momy Kakah innah FAWAS KHAMIS HAMEEDAH XEE Dadyn Maryam da mom 'dinta duk sun hallara a falan Dady kowannansu hankalinsa a matuqar tashe XEE kuka takeyi da gaske dan bata ta6a ganin wannan abin Al'ajabi ba FAWAS da KHAMIS sunyi shuru sun rasa wane tunani xasuyi. Musamman idan suka hango filin da aka kira da nan ne gidan Junior wanda suka rabu dashi jiya hankalinsu ba qaramin qara tashi yake bah. Su Dad ko tun suna tattauna lamarin har sun gaji sunyi shuru Dadyn maryam ya bada shawara atara malamai suyi Addu'a ko Allah xaisa agano wani Toh... kowa yayi na'am da batunsa Dan dama abin daya dacene ayi..... KHAULAT DA KHAULEET sun lafe jikin momy abin tausayi ganin da sukayi tana kuka sunsan ba lafiya ba musamman idan suka kalli yanda fuskokin kowa yake. KHAMIS ya rungumi matarsa XEE bayan komawarsu gida yace narasa gane wannan wane irin lamarine my luv. Banta6a ganin hakan a xahiri bah Sai gashi yaxo gareni axahirin Ina yin wani tunani Da sauri XEE ta kalli fuskarsa tace me kake tunani kai hannunsa yayi ga fuskarta yahau goge mata fuskar yana cewa share kawai banda tabbacin hakan Ki kwatar da hankalinki Ki saki ranki komai xaixo da Sauqi Murmushi tayi Tace Aunty LUUVAH ce bah Lumshe idansa yayi Yace nasani ai Kinga kukan xai haifar miki da ciwo Amma idan Addu'a kike musu fah..... Shuru tayi mai Ganin hakan yasa ya qara rungumeta yana cigaba da cewa Ki sakar min kanki kinyi Aunty XEE HAMEEDAH ko bayan subewarsu a kujera lafewa tayi jikin FAWAS tana numfashi Ahankali Ahankali. Tace naga wani al'amari ni HAMEEDAH meke faruwa dasu oho Wai dama anayin hakan ne. Murmushin yaqe FAWAS yayi yace ban ta6a ji bah Tace nima dai kam Amma bakayin tunanin wani abu Yace konayi bashi da amfani Tace toh tashi muyi musu sallah Allah ya baiyana koma miye Jamata hanci yayi yace kina lafe jikina kina mutashi Tashin tayi tana cewa jikin naka ne ɗami habibi Murmushi yayi Yace ke kuma naki laushi bah *** *** *** *** Wata 'daya da fara rayuwarsu agunsa Sun manta da komai sai soyayyar mujinsu ce aransu ha'de da 'dan kishin junansu Sam sundena damuwa da 6acewar da junior yake musu Sunsa aransu xaixo musu ako wane lokaci Ba abinda sukeyi naci da Sha dan komai ganinsa suke sai wanda mah ransu keso sukeci Sunyi 6ul6ul dasu gwanin ban Sha'awa basu da damuwar komai Ko waccensu xatayi kallanta a 'dakinta idan tagaji tafito gun shaqatawan gidan tayi kalle kallanta idan nanma tagaji taje gun 'yar uwarta susha hira Kuma karkuce hirar gida suka ko ka'dan hirar duniya kawai suke. Dan maryam ta manta tana da iyaye. Bare tayi wani tunaninsu Haka SAILUBAH sam tamanta komai daga ciki ko har da 'ya'yanta Dukkansu abu 'daya ne aransu wato soyayyar mujinsu Abinda yake damun SAILUBAH 'daya ne yanda Junior yake kusantarta Cikin mafarkinta. Idan baya 'dakinta Sam bata ta nutsuwa dashi koran daba ran girkinta ba Tayi mai qorafin yaqi denawa dan yanxu lamarin nashi ya dena tsoratar dasu bare mamaki sun rigada sun saba ayanxu. ** Tana kwance kan kujera tana kallan wani film ita da Maryam yaxo ya rufe mata ido ta baya... Murmushi tayi tace yau kuma da wasan yara kaxo Murmushi yayi yazauna kusa da ita yace baki da damuwa ko tace sai taka my baby Yace toh gayamin menene Tace cikina yana min wani iri hak dai Yace kodai nayi ajiya ne Murmushi tayi tace ba mamaki Yace gyara kwanciyarki nagayi Gyarawa tayi yahau shafah cikin idansa arufe Yace hmmmm baby girl zaki qara bayarwa Tace nata6a bayarwa ne ```Xuba mata ido yayi na 'dan wani lokaci yana tuna ashefa ya shafe tunaninta.```..…….… Kayi shuru….. Ta katseshi Yace mantuwa nayi Tace kodai miye ina buqatar caka lalla6a..... Rufe idansa yayi na'dan wani lokaci kamar minti uku sai ya bu'de Yace rufe idanki..... Rufewa tayi Yace toh bu'de... Ahankali tabu'de. Sai ganin cakalalla6ar tayi ahannunsa cikin wata tsohuwar roba irin ta yaran nan Da murmushi takar6a Tana cewa a ina kasamo Yace can wani qauyan takai naga wata yarinya nayi tatara yara kowa nasan siya Shine na'dauko wanda tasoyan da ajiye mata ku'dinta Atare Maryam da SAILUBAH suka sake dariya Maryam Tace xanso naga idan yarinyar rikicewar da xatayi SAILUBAH tace konima xanso ganin hakan Aiko Junior yace toh Ku kalla nan..... Nan suka maida kallansu inda yace Muraran sukaga wata yarinya bata wucce shekara goma ba. Da kaskwan suyanta na cakalalla6an nata Tatara yara sa'o'inta suna tayata hira damasu siyan da marasa siyan Tajuya na kaskwan tana San sakawa a robarta taga ba robah Dan ba wanda yaga 6acewar robar tata duk cikinsu Ganin hakan da tayi shiyasa tahau dubawa qawayan nata na tayata Gasu suna duban duniya basuga roba bah Nan yarinyar ta cukume wata qawarta tana fa'din wlhi saikin fitomin da robata 6arauniya Niyi lissafi sarai na sittin da niyar na soya Nan fa'da ya kaure ita wacce aka lanqayama satar tace ita bata 'dau robah ba Abinka da yara nan suka fara fa'dan doke doke har aka nemi xubar da kwullin cakalalla6ar Wata acikinsu idanta yakai kan ku'din da Junior ya ajiye musu tace kinga ku'dinki sittin da biyar 'din Rabi Amma ba robar Jin hakan da ganin ku'din da gaske shiga tsaida fa'dan nan kuma akashiga neman roba abin yara ba tunanin waye ya siya Ganin hakan yasa SAILUBAH da Maryam sheqewa da dariya. Maryam tace bara na 'dauko abu kijuye sai a mayar musu da robarsu Kanta tatashi har junior ya aiwatar da abinda tace Ganin hakan yasa takuma taxauna. SAILUBAH tace tayaya xaka mayar musu da robar Yace bari kigani. Jefa robar yayi a qeyar wata daga cikinsu Saiko nan suka hau ihu suna masu cewa wayan jefo robar Rabi tace mah manu ne yasiye shine yajefo kinsan shi dasan cakalalla6an Da yawansu sukace kuma hakane Wacce ko aka lanqayama sata tafiyarta tayi Haka rayuwarsu take ayanxu Shin xata 'daure kuwa Rokwan Allah sosai su dady sukasa agaba Wannan ba abu bane wanda yake buqatar fitowa duniya kowa yaji Suna addu'ar suna masu sawa ayi Lamarinfah ya damu zuciyoyinsu Takai har daqar suke iya cin abinci Abin tausayi KHAULEET KHAULAT sai ambatar mahaifiyarsu suke SAILUBAH Da xaran hakan tafaru Momy fashewa take da kuka ita dasu Kakah XEE tasaka damuwar rashin aminiyar tata aranta Xanso kuga yanda tarame ta ficce daga hayyacinta Duk da yanda FAWAS da KHAMIS suke qoqarin 6oye damuwarsu abin ayanxu yafi qarfin 'daukar xuciyarsu Dan basu da wani tunani sai nasu AUNTY LUUVAN SU Wasu malaman sun tabbatar da cewa suna tunanin mijin nasu aljanine Dady yayi ma malaman tsawa akan 'danshi mutum ne Hakan yajawo hankalin mahaifin maryam har shima yafara tunanin kidai Gaskiya ne Momy dasu Kakah hankalinsu ya qara tashi tunaninsu ta'ina kuma Junior ya zama aljani FAWAS da KHAMIS xuciyoyinsu sunshiga ru'du sosai Inda suka tuna ranar rabuwarsu da junior daran angwancinsa da abinda ya tabbatar musu akan matan nasu Saidai sunqi kar6ar hakan amatsayin hujjah........................., Suna zaune suna hira Maryam tace Aunty inaso yau mufita waje kinga tunda muke gidan nan bamu ta6a Fita munga yanda wajan take bah SAILUBAH tace toh maryam idan zamu fitan ta'ina xamu fara Kinga ba qofa bane da gidan...... Toh kushirya muje mana Junior ya katsesu da fa'din hakan Murmushi sukayi atare suna me kar6ar hijabikan daya miqa musu Bayan sunsa Ya kalli maryam yace anya matar nan baxata haihuba yau Tace ba mamaki dan naga kamar cikin yayi qasa yau.... Katsesu SAILUBAH tayi da cewa kuci gaba da gwulmata dakyau Dariya maryam tayi tace magana muke akan qila yau Ki haihu Tace oho kemah saura wata nawa ne Ki harfe Tace 'dan mutum ko 'dan aljan xamu Haife oho Murmushi SAILUBAH tayi tace dake mu ya tabbatar mana da cewa mu Mutane ne qila su 'debo ruwa biyu. Sa dinga al'amuran aljanu dana mutane Maryam tace qilama dan hakan ne xamukai wata tara tara Dan kamar nata6ajin ance wai aljani yanxu xai miki ciki awanni uku nayi xaiki haife idan ya kasance babu miss da jinin bil'adama SAILUBAH tace a'ina kikaji Dafe kanta maryam tayi tace inaji a jikina kamar na ta6ayin wata rayuwa da 'yan uwana bil'adama SAILUBAH tata6e baki tace niko banta6a jin hakan bah Tace nima kawai na fa'di hakan dan yana zuwa min lokaci lokaci ne a kwanyana Murmushi Junior yayi. kunga kun isheni da surutu ke kalli hotannan kinsan ko suwaye Yafa'di hakan da kallan SAILUBAH Kallan hotan take da kyau RAMADAN ne dasu KHAULEET ha'de dasu kaka da Momy XEE da HAMEEDAH FAWAS KHAMIS..... Saurin girgixa kai tayi tace bansansu ba ban ta6a ganinsu ba. Kaima kasani kai ka'dai nasani meyasaka nuna min su...... Murmushi yayi da jawo wani hotan daban daga aljihunsa ya nunama maryam yace ke fa kinsan wa'yannan.... Mahaifinta ne da mahaifiyarta ajikin hotan Shuru tayi na wani lokaci kana tace kamar idan ina bacci ina ganinsu Amma ban sansu bah ko ka'dan Ka sani Kaine wanda muka sani meyasa Kanuna mana wa'yannan hotonan ne. Murmushi yayi yace bakomai muje Tashi yayi dasu sama yace Ku kalli qasanku.... Kallan qasan sukayi aiko sai sukaga babu gida ko 'daya ajikin nasu Gabaki 'daya ma gidan nasu a tsakiyar wani babban ruwa suke Atsorace SAILUBAH tace ina jin jiri... Maryam tace dama acikin ruwa muke Murmushi yayi yace ga xahiri kurufe idanku... Ruf suka rufe. Can yace su bu'de suna bu'dewa suka gansu a wata qasa ga Mutane sai harkar gabansu suke. Kyawawa dasu duk dogayan riguna ne dasu alamar qasar musulmai ne. saidai dukkanin qafafunsu irin na akuyane. Sai sukaga na Junior ma ya koma irin nasu Da ganin junior Sai suka fara zuwa gaishe shi da nuna girmamawa a gareshi da alama yana da wani babban matsayi agaresu Sannan sukan kalli SAILUBAH da maryam su sunkuya ka'dan a gabansu suna me nuna Farin Cikinsu da ganinsu sannan su wucce Maryam tariqe hannun SAILUBAH tace kinga wasunsu na 6acewa kamar na Junior SAILUBAH tace kika sani ko 'yan uwansa aljanunne. Kin ta6a ganin kyawawan mutane irin wa'yannan ne kallesu fah☺ Kallansu sosai maryam takeyi tace toh ai xarginsa muke bamu tabbatar da cewa shi'din aljani bane Ta6e baki SAILUBAH tayi takama hannunsa tace kai tabbatar mata da cewa kai ba kamarmu kake ba kai aljanine Murmushi yayi Yace kunfiya surutu komai kika gani saikun tattauna akai. Nan garin iyayena ne kunga wancan gidan shine gidan iyayen nawa..... Har suna ha'da baki wajan cewa toh muje mana dan kowaccansu so take suqara iri ace su uku kwallin kwal suke rayuwa ba wanda suka sani..... Ganinsu Cikin gidan shiyasa su tsorewa Dan ba qaramin ha'duwa gidan yayi ba Kamar mah gidan sarauta ne. Dan yanayin tambarin gidan ne ya tabbatar musu da hakan Ga ma'aikatan gidan sai xubewa suke gabansu suna me meqa gaisuwarsu Gashi dukkaninsu kyawawa ne naqarshe Sudai tsintar kansu sukayi acikin wani babban falo Wanda ya tara komai na jin da'din Junior Wata mata suka gani wacce kyanta yaso furgitasu Ta sakar musu murmushi tare da cewa lale marhaban da sirikaina Saiyau yaga damar kawo min Ku Shuru suka mata Dan basu ta6a jin murya me xaqi irin tata bah Junior ya saukar da kansa qasa yace amin afuwa mama nayi kuskure...... Wata dariya takaure da ita sannan ta kallesa rai 6ace tare da tashi daga shigingi'dan da take ta har'de qafarta cikin isa da jin mulki. tace Dama nabaka kwana biyu ne naga xakaxo.... Qara sunkuyar da kansa qasa yayi yace natuba Ki yafemin ya ummi Kawai da fuskarta tayi Tace yanxu nakeso kaje ka tada *Yaran mutane gada baccin daka sashiyi* Ka rikita tunaninsa kan wani uxiri naka Ka hanashi ibada na tsawan kwana uku dan tsabar mugunta Yaushe kacanja hali dahar kabari she'dan yayi maka ganga aka Kajefah 'yan uwansa cikin tashin hankali Tunani fah suka shiga akan wane irin lamari ne irin wannan Likitocinsu basu ta6a ganin wannan ya kwanta bacci na tsawan kwana uku ba. Ba kwaya yasha ba. Haka ba kayan maye yasha bah. Kawai kasashi agaba kana nuna mishi rayuwar da bata da amfani. Duk abinda kake nufi wannan damuwarka ne ni damuwata tsayar dashi da kayi daga ibadarsa Gashi ka hana yuhuwar aure tsakanin Fatima SAILUBAH da Alhaji Aminu Wannan wane irin hatsabibanci ne..... Cikin sanyin rai yace maganar auransu ya ummi akwai matsala ne Tace basaika ganar dasu axahiri bah Kawai ka kwantar da yaro baccin ba gaira ba dalili Waikai saika fahimtar dashi cikin baccinsa Bakayi tunanin ibadun da suke kanshi ba. Ka wani sashi kallan wasu bankwan matane...... Tana fa'din hakan ta bigi SAILUBAH da maryam nan take suka xagwanye suka xama toka alamar babusu duk alaye ne Sannan tacigaba da cewa kacire fuskarsa kasaka taka danya temaki matarka bashi xai baka shiga rayuwarsa yanda kake so bah...... (Meke faruwa ne💁🏼 sisters) Qara sunkuyar dakai Junior yayi Yace bin umarninki farillane gareni kauce miki matsalane ga rayuwata Damuwata Ki sauka daga wannan fushin da kikeyi dani Dan yana sani shiga tashin hankali Nasan nayi kuskure ya ummi Kiyafemin Baxan qara maimai irin hakan ba..... Cikin sanyin rai tace kasan kai ka'dai muka haifa nida mahaifinka Baxan iya juya maka baya wajan in yafe maka ba Ina sanka yarona. Amma kacanja hali abunnan da kayi yayi matuqar ta6a xuciyata Ka sani bana san wasa da ibada Bana san wasa da alkin Allah Qara sunkuyar da kansa yayi cikin nadama yace wlhi ya ummi Sam nashagala akan ibadarsa Kinsan ba haka nake ba Kiyafe min Shafa kansa tayi Tace nayafe maka allah yai maka albarka.... Jeka kagyara komai. Sannan kagaishe min da RAMADAN 'din kace injini yayafe maka duk nasan yana ganina kuma yana jina....... Angama ummina Nan yatashi ya 6ace cikin nadamar abinda ya aikata..... ****** ****** ****** ****** Yana kwance a asibitin aminu kano yana sauke numfashi ahankali ahankali alamar baccin kwanciyar hankali yakeyi Gashi ansaka mishi ruwa me sinadarin abinci aciki.... Gefe guda tawaje SAILUBAH ce da XEE FAWAS da KHAMIS Momy da Dady da Khairat Dukkaninsu damuwace 6ace 6ace afuskokinsu SAILUBAH tarame duk tafice daga hayyacinta Kallo 'daya xaka mata kasan tayi kuka dan ga sheda nan yanda idanta ya kumbure Momy mah haka XEE sarkin tausayi ba'a barta abayaba wajan taya SAILUBAH kuka Ba'a maganar FAWAS da KHAMIS dan sunfi kowa shiga tashin hankalin halin da 'dan uwan nasu yake ciki Cikin sanyin rai Momy Tace SAILUBAH kisaki ranki kinji abinda doctor yace ai Tace Momy naji jinake tamkar baxai tashi bah Musamman idan natuna xancikan da mukayi dashi anar daran daxai kwanta Ina san RAMADAN Momy pls kuyi wani abu akai Dady Wlhi narasashi nima rasani xakuyi...... Tana fa'din hakan taje taxube ajikin Abbanta tana cigaba da cewa kana gani Abba ko. yau ina qirgawa kwanansa hu'du Baci ba Sha Abba. Sannan ba magana. Haka kuma ba motsi...... Shafa kanta yahauyi cikin tausayawa Allah yana qaunar yaran nan RAMADAN dan jiyake tamkar shiya haifeshi..... Kan yayi mata magana Dady ya kalli SAILUBAN cikin damuwa Yace kiyi hakuri 'Yata xai tashi Munsan yanda kike da RAMADAN Kinfi kowa shaquwa dashi. Ina tabbatar miki da cewa xai tashi insha Allah Shuru SAILUBAH tayi kawai KHAMIS ya girgixa kai hawaye na xubo mishi yace allah ya tabbatar da alkairi Duk sukace Ameein FAWAS yamiqa mah XEE ruwa yace Aunty XEE wanke fuskarki ta6a Murmushi yaqe tayi takar6a ruwan batare da tayi yunkurin wankewa bah Shi kam yayi nasa kukan dan RAMADAN wani 6arene na rayuwarsu Tabbas idan sukayi rashinsa sunyi babban rashi arayuwarsu......... Murmushi junior yayi bayan gajin abinda suke cewa Can ya shige ta gabansu batare da sungansa ba ya shiga 'dakin da RAMADAN yake Sanda ya xuba mishi ido na tsawan minti biyu kana yayi murmushi shidai yana San yaran Ga nutsuwa ga ibada ga hankali ga tausayi uwa uba ga shegen wayo a soyayya Cikin nutsuwa ya shafi gefan fuskarsa..... Ahankali RAMADAN ya bu'de fuskarsa yana me tsaida ganinsa ga Junior Can ya tashi afurgice ya dafe kansa dayaji yana baraxanar tarwatsewa Cikin wani hali ya nuna Junior da yatsa yace Junior Murmushi yayi yace na'am Ashe dai xaka shaidani Yace meke faruwa dani Yace abinda kagani cikin baccinka Yace da gaske bacci nake ko idona biyu. Yace da axahirine aida kafi ganin bala'in dayafi haka Yace na mutu acikin baccina Amma bandena ganin Rayuwar da KHAMIS FAWAS Auntyna suke bah Yace dake bacci komai mah xaka gani Yace me yasa hakan tafaru afareni. Yace saboda nine Duk surkullena ne Duk shirina ne Duk ba gaskiya bane Sannan rayuwarku baxata kasance hakan ba Kayafemin RAMADAN nashiga rayuwarka dan nafahimtar dakai wani abu. Saidai ban kaiga cinma burina bah aika gani ummina tanemi da indawo dakai daga waccan duniyar Da 6acin rai RAMADAN yace gayamin tun yaushe nafara wannan baccin Yace yau kwananka hu'du Yace akwana hu'du duk naga wannan rayuwar dana gani... Yace kawai da gaske Yace toh da wane buri nakwana acikin daran da wannan bacci yayi awan gaba dani Shuru Junior yayi.... Shima RAMADAN din shurun yayi kawai yana kallan Junior wanda mamaki ya hanasa sakewa Gashi kamar shi dan ba abinda ya rabashi da Junior Can Junior yace awannan daran kayi sallah karoqi allah daya hana auran SAILUBAH da Alhaji Aminu....... Amatuqar raxane RAMADAN ya tashi Yace kana nufin kwanciyata acikin wannan dare shiyabaka damar shiga cikin mafarkina kashirya min wannan surkullan wanda naga kabayyana a 'dan uwana jinina. Ka 6ullo lokacin da akayi auran auntyna. Kakawo min xancan wai wani wan mahaifinmu wai shiya kashe mana mahaifinmu kan dukiya. Kuma mahaifiyarmu tamutu wajan haihuwarmu. Kadawo kana rayuwa damu cikin gidanmu. Har kakoma karatu waje. Naxo na auri Auntyna sailuba tahaife min yara biyu. Naga rayuwar Aunty xee da khamis rayuwar fawas da hameeda. Bayan na mutu ban dena ganin rayuwarka da auntyna ba dasu dukkansu. Da irin wahalar da kake bata da rainin hankalinka. Daga qarshe ka aureta ita da wata maryam asannan ne kafara bayyana musu ainihin kokai waye. Kajasu dan kanuna musu yanda waje take saika kaisu garinku gun mahaifiyarka Nan tanuna 6acin ranta kan abin daka 'aikata agareni.... Wannan shine film 'din daka sakama memoryna acikin baccina ko Junior ya hararesa yace hmm qaramin yaro dakai sai riqe abubuwa Ji yanda ka lissafo komai baka manta komai bah Harararsa shima RAMADAN yayi ya tafe kansa wanda yake masa ciwo da gaske Tunani ya shiga kan meyafaru dashi wannan ranar da har wannan aljanin ya shiga cikin rayuwarsa........ Yauwa ya tuna da abinda ya faru a ranar... Cewar bakinsa... (Muje zuwa sisters 😀) Yeeee🤣🤣 RAMADAN yaga rayuwa *Dama kyan karatu waiwaye........ Inji hausawa sukace adan tafiya.....* *Me karatu kaima tuno wannan Page 'din. Dan tun daga shi junior ya d'ora lamarinsa a baccin da RAMADAN yayi wannan daran da komai ya fara gudana* *Ni dakai dake mun karanta wannan page 'din amma bamu ta6a kawowa daga shine baccin RAMADAN yasomah ba.... gaskiyane Junior hatsabibine inji Aunty Rahamat Nalele *Page d'in baya *Shidai RAMADAN ya tuna lokacin da suka dawo daga qauyen takai wajan gaisuwar rasuwar abokin wanda har FAWAS yayi wata budurwa HAMEEDAH 'Yar QAUYE. Ya tuna lokacin daya dawo yayi wanka nufar gun Auntyn tasa SAILUBAH yayi ga abinda suka xanta ita dashi* Tana kwance a gado XEE na gefanta ga qawayanta nan sai hira suke Saiya shigo 'dakin XEE ta 6allamai harara Tace ban ta6a ganin qani mesa Auntyn shi cikin damuwa da tashin hankali ba kamarka RAMADAN....... Da sauri ya katseta da cewa haba Aunty XEE kidena haka. Yanxu xakisa taqara jin haushina bayan KHAMIS ne Babban me lefi dayaqi gaya mata inda nake Tace eh Gaskiya. dake gaka gata ai dole ka kanemi kare kanka. Karka wani saka KHAMIS dan bashi da lefi Ya kalleta da Murmushi Yace toh Naji bashi da lefi Ya maida kallansa ga Auntyn tashi wacce ta kafeshi da ido tun shigowarshi Yace Barka da yammaci my Aunty Ta sauke ajiyar xuciya Tace me yasaka ramewa haka Ya tashi yana cewa tunani da tashin hankali Tashi itama tayi Tace muje Ba musu suka jero tare har xuwa gidansu part 'dinsa Ta xauna gefan gado shi kuma yana kan kujerar da take fuskantarta Tace wane tunanine haka da tashin hankali yasaka ramewa Ya kalleta ka'dan Yace kema ai kin rame Sosai Tace kaban amsata Yace hmm tunaninki Auntyna mana.... Wai a tunaninki rabuwa dake xai barni na xauna lafiya ne. Hmm Sam hakan baxai yuhuba Dan daga ranar da kika bar gidanku xuwa gidan wani toh Ki tabbatar baxan qara samun kwanciyar hankali arayuwata bah Saban danayi dake ya kai matsayin da in tunaninki yayimin yawa xan iya rasa rayuwata........ Kuka SAILUBAH tasamai Sosai..... Duk da hankalin RAMADAN ya tashi Amma sai ya share dan yanxu burinshi yayi mata abinda xaisa taji xafi fiye da yanda yakeji axuciyarsa Nan ya hau 6arar mata da kalamai cikin qara kashe mata xuciya da takaici Fa'di yake narasa me kika gani ajikin wannan mutumin Sam bai dace dake ba Ina ganin ma 'dan shan jinine Dan bashi da fuskar imani Ki kula dashi Sosai mana Gashi shi ba wani kyakkyawa bah. Kawai Kinga ku'di kin yarda yaxama miji agareki Akan ma wane dalili xaki yanke igiyar shaquwarmu saboda shi Nayi baqin ciki da takaicin hakan. Bani da wani buri daya wucce in tayaki neman xabin ranki. Kyakkyawa me aji me ku'di me maseefar kishinki. Nayi addu'ar istahara nayi Sallah akan Allah ya bani haske akan lamarinki dashi..... nagani Cikin mafarkina Auran shi nadama ne agareki Ni fah baxan 6oye miki ba. In bake baxan iya rayuwa sak kamar yanda aka sanni ba Kuka take Sosai yana qara jefah mata qiyayyar Alhaji Aminu Can dai dayaga kukan yayi yawa kuma yana maseefar damun xuciyarshi sai ya matso kusa da ita ya kama hannunta Yace toh kiyi shuru kidena kukan nan tunda kina sanshi baxan qara kushe miki shiba tunda ranki na 6aci kiyi hakuri Ki dena bana so. inba so kike Ki hanani bacci ba. Yafa'di hakan da leqa fuskarta cikin kusanci dasan qara hargitsa mata kwanya Aiko ta shaqa Dan yanda yayi kusanci da ita ka'dan ya rage bakinsu ya ha'du dana juna Ganin yasami abinda yakeso dan jikinta ya mutu mu'dus. qiris take jira ta xubemai ajiki. Shiyasa ya 'dan janye kansa ka'dan daga gareta tare da jifanta da wani kallo Wanda atake yasan ya gama kunce mata Komai. Ta lumshe idanta tare da dafe kanta Tace bana sanshi bana sanshi Na da'de dasanin Kaine kwanciyar hankalina RAMADAN Ban San me yake damuna ba. Kina sanshi tunda kike min kuka akansa. Kuma aida bakya sanshi ko kusa baxaji sha'awar kar6ar abin hannunsa bah. RAMADAN Ya fa'da dasan qara harxuqa xuciyarta Aiko cikin fusata Tace wai kai wane irin 'dan iskane Nace bana sanshi bana sanshi bana sanshi Amma sai qara Sa xuciyata xafi kakeyi tun kwanaki can da suka wucce nayi dana sanin sanin shi Yariga da ya samu guri gun Abbana ya hanashi kallan ra'ayina Ya kakeso nayi ne RAMADAN. So kake na haukace Naji Komai bana jin da'dinsa aduniyar nan saboda qaurace min da kayi. Sam nalura bakasan farin cikina To bara kaji na rantse da Allah ka kara min haka sai mun sami mummunan matsala dakai Dan narigada na auna na garo ba abinda yake tadamin hankali kamar rashinka kusa dani Da 6acin rai Tatashi da niyar barin 'dakin....... Cikin sauri ya Sha gaban da yanayin damuwa...... Yace 6acin ranki tashin hankaline agareni Ki temaken kisaki ranki ko nasami nutsuwata Tace matsamin in fitta ko kasha mari....... Yasan acike take dashi Komai xata iyayi masa Saidai kash yayima kansa alqawarin baxai barta tatafi awannan yanayin ba Dan yanasan yau ya bala'in hargitsa mata kwanya Dan haka cikin yi mata baxata ya rungumeta da kashe murya irinta Wanda yake yin kuka Yace kimin rai auntyna kiyafemin nasan narabu dake kenan yau har abada. baxan ta6a yafema kaina bah idan har xuciyarki batayi sanyi munyi bankwana cikin farin ciki bah....... Tundaga tsayar kan SAILUBAH taji wani abu na yawo ajikinta Wanda yasa ta rikice Komai na jikinta ya tsaya cak..... Cikin wata murya me sanyi Tace toh naji sakeni Cikin sanyin jiki ya raba kansa daga jikinta idan shi akanta yana San gano wani Abu Yace kin hakura ta kallesa ka'dan cikin wahalalliyar murya Tace ya xanyi dakai RAMADAN Pls ina buqatar ka'daita Ya bu'de 'kofar suka fitoh tare har 'dakin Kakah ya kaita dan nanne ba kowa. Yace toh Ki huta my Aunty. Ko kulashi batayi ba Yayi Murmushi dan yana san ta qara harxuqowa dan bai gaji da maseefar taba Idan tana magana sam bayaso tadena. dan haka ya leqa fuskarta Yace toh xan tafi fah Auntyna..... Kamar xatayi kuka tace wai me xan maka Ba xaka barni nasamu ka'daicin bane. Yace da naso kitashi mu'danyi hira ta bankwana Da maseefa tatashi ta kallesa kamar xata falleshi da mari Tace baxan tashi ba. wai hirar dole ce Nace ina buqatar ka'daici kabarni man Sai yayi kalar sanyi irin na abin tausayin nan Yace toh shikenan Auntyna Allah ya baki hakuri. Ya nufi hanyar futa Aiko saita fashe da kuka. Bai tsaya ba ya futa abinsa Yana Murmushi fa'di yake aransa Auntyna kenan duk Sallah idan nayi ina ha'daki da Allah ya xa'ayi Ki xauna cikin kwanciyar hankali akaina. Sam hakan baxai yuhuba XEE tatareshi a farfajiyar gidan Tace shigowarku 'daxo naga SAILUBAH daga dukkan alamu tayi kuka Yanxu kuma kafitoh kana Murmushi wai me yasa Sam bakaso kaganta cikin kwanciyar hankaline Yace Aunty XEE kenan. Wlhi duk duniya bawanda yafini San ganin kwanciyar hankalinta Kawai batasan Auran wannan shegen ne Ni kuma dama basan shi nake ba. Saina bata haske akan hakan........ Ta katseshi da fa'din Ka hargitsata dai meyasa ka tsani ganinta da kowane 'da namiji. Yace saboda duk wa'yanda take ha'duwa dasu basa dacewa da ita Sam Ke Kinsan burunta Auran namiji me aji Kyakkyawa Me ku'di over Me kishinta Me shakarun da suka xarce nata Sosai Shin tsakaninki da Allah har yanxu ta ha'da me wannan abubuwan gabaki 'daya XEE tayi shuru. Can Tace gaskiya aa Yace hmmm Kinga Ki share kawai wannan Auran nata ba inda xaije dan xatayi rayuwa ne da Wanda ko kusa bai dace da itaba Kin santa sarai idan tace ta tsani abu bata sanshi ba tayanda xa'ayi tarayu da wannan abun cikin xaman lafiya Wlhi ta tsaneshi batasan ha'dinta dashi yanxu Tayi nadamar saninshi Ki rubuta Ki ajiye ba'inda Auran sun nan xaije Idan kin shiga ciki yanxu dan Allah kice tadena kukan ya isa haka Na barki lafiya. Yana fa'din haka ya wucceta ya ficce daga gidan XEE tabishi da kallo baki sake Kana tayi 'dakin khakha. Har lokacin ko SAILUBAH kuka take ta kalli XEE cikin kukan Tace yaxanyi da RAMADAN XEE yaxanyi dashi Tace hakuri SAILUBAH hakuri xakiyi dashi Tace na rasa me yake damuna akansa.... XEE Tace hmm nihar narasa wane tunani Xanyi akanku....... Katse tunaninsa junior yayi wajan cewa bayan fitarka daga gidan Dukkan Ku kunshiga tashin hankali a wanannan daran Inda kai kakwanta da tunanin mexai faru gobe da auran Auntynka SAILUBAH Shin Auranta xai yuhu kuwa Ganin da kayi bacci baida alamar saceka awannan dare shiyasa katashi kadinga Sallah kana kaima Allah kukan ka yayi maka maganin damuwarka Bayan ka idar saika kwanta ayanda na lura kana cikin farin ciki baka kwanta da damuwa bah Hakan yasa nayi amfani da wannan kwanciyar taka na d'ora surkullena akanka Tundaga lokacin baka tashi ba sai yanxu da Allah yayi ikwansa akanka.... Da sanyi sanyi RAMADAN yace acikin surkullanka naga gari ya waye har munsaka ankwanmu ni da FAWAS da KHAMIS na auran nata Anyi mata auran ankaita garin abujah Idan nayi tunani dakyau mijin data auran me kisa ne d'an mad'igone Ta kira ni wata ranah a waya hankalinta tashe take shaidamin mijin nata meshan jinine Kuma 'dan ma'digone Sannan me kisa ne Zai kasheta inbanxo gareta bah...... Junior yayi Murmushi yace anyi haka dan hankalinka ya tashi washe gari kanemi dady daya barka kaje garin abujah Ya tambayeka dalilin xuwanka kabashi tabbacin kanaso ne kawai kaje gidan Dady Auwal..... Da sauri RAMADAN ya katseshi da cewa yauwa ya akayi Dady Auwal ya koma garin abujah bayan a jos yake nasan acan na ta6a rayuwa ka'dan Junior yasheqe da dariya yace shiyasa nace maka surkullan nawa kenan In banyi hakan bah tayaya surkullan xaitafi yanda nakeso Tayaya xan baiyana matsayin 'dan uwana...... Harararsa RAMADAN yayi da dafe kansa alamarin damuwa Dariya Juniorn ya qarayi Yace sainayi amfani da ha'duwarka da Shahuda da kayi a jifatu Na fara 6ullowa ta gidansu. Katuna garqama maka bindigogi da mahaifinta yayi akan abinda na aikata masu yayi tunanin kaine Shuru RAMADAN yayi kawai yana kallan Junior Gaskiya aljanu hatsabibaine she'danu Musamman yanxu daya ke qara tuna yanda amafarkin junior yaxama 'dan uwansa Da yanda yanuna mishi suna da wani wan mahaifinsu mugun mutum Wanda yake rike dashi Junior Wai shine ya kashe musu mahaifinsu Harda yanda shi kansa ya auri Auntynsa SAILUBAH da rayuwar da yaga sunyi shida ita. Rayuwa me tsayawa arai Har wai ya haihu Ya haifi 'yan biyu KHAULAT da KHAULEET Yaxo kuma ya mutu Baidane ganin rayuwar dasu FAWAS da KHAMIS XEE da Auntyn tasa ha'di da HAMEEDAH sukeyi ba fannin auratayya da sauransu Ya kuma mutu saka makwan gobara Wai har XEE tasamu matsalar haihuwa bata haihu da wuri bah HAMEEDAH kuma ta haifi Ahmad Shima ogan Junior sai rainama Auntynsa hankali yake Toh abin tambayar RAMADAN anan shine miye dalilin dayasa Junior ya shirya mishi wannan surkullan cikin baccinsa har ya ibi kwana uku yana yi...... Dakyau yake Kallan junior yace yanxu naji komai ina so ka gayamin dalilinka nayi min wannan surkullan cikin bacci NAH Murmushi yayi yace dalilan nawa guda uku ne.......... Na Farko SAILUBAH tasaka buri a rayuwarta nasan namiji me ku'di over Namiji me kyau 'dan gaye Namijin da xai sota ya qaunaceta har qarshen rayuwarta Namijin daya fita shekaru ya girme mata nesa ba kusa ba Sannan yanayin shigar da takeyi ita da XEE tasa6a ma addinin muslinci Duk wani namiji me lafiya idan yayi ido biyu da ita da XEE sai yaso ya mallakesu a matsayin matansa Hakan mu aljanu munada kwa'dayi sosai munasan mata masu irin wannan shigar Na da'de ina sha'awar SAILUBAH Na da'de inasan auranta Amma tsoran mahaifiyata ya dakatar dani Kana qoqari sosai wajan yima SAILUBAH Addu'a Kana qoqari sosai wajan ganar da ita abubuwa Xan gaya maka dalilina na 3 wanda xaisa kagamsu lallal saka baccin da nayi bana banxa bane Haqiqa akwai cakwakiya arayuwarku dukkanku Kai RAMADAN FAWAS KHAMIS HAMEEDAH SAILUBAH XEE Zaku samu abinda kukeso Amma zakusha wahala arayuwar taku Shin kasan wacece HAMEEDAH wacce FAWAS yayi mata ganin Farko a qauyan takai kafin ka kwanta baccinka Shin kana da sanin cewa mahaifiyar KHAMIS qaddarar allah ce kawai xatasa tasota musamman idan kaga mummunar tsana da xata nuna agareta Baxa ka ta6a sanin SAILUBAH tana MASEEFAR qaunarka ba har sai nan gaba saidai ita 'din wawiyace agurinka kai ka'dai ne xaka iya da ita Xaka San kokai waye ne ta sanadin KHAMIS Banda haka ikwan Allah ne kawai xaisa kasan kokai waye Wannan Sirrin Dadynka ne..... Matsowa yayi ga RAMADAN ka'dan yaciga da cewa. Hmmm HAMEEDAH bala'i ce futunace FAWAS ya fa'da tarkwanta XEE alkairi ce ga KHAMIS Amma iyayen nasu baxasu so ha'din ba ko misqala zairatin. Saidai bayanda suka iya da ikwan Allah Karigada ka 6ata tunanin SAILUBAH tuni. Kai baxa kasha wahala akanta canba Abokana yanka FAWAS KHAMIS qaunarka suke da gaske Tabbas San junanku kuke da gaskiya Haka XEE qaunar SAILUBAH take da gaske Kamar yanda yake ita qawar alxiqi ce Nasan xaka xargeni kamar yanda naga tsanata akwayar idanka yanxu Meye dalilina nayi maka hakan. Duk wannan baxai gamsar dakai ba. Ko Kuma ince bai gamsar dakai 'dinba Ina sanka RAMADAN saboda ibadarka Ina sanka saboda kyakkyawan halinka Ina sanka saboda wayanka da dabararka Nasan kaji abinda mahaifiyata tace kagani kuma da idanka Xanso ka yafeni kamar yanda kagaya taruqi arxiqin hakan Kamar kuma yanda kaga nadamata axahiri *Xan tafi baxaka sake ganina bah har sai randa kuka sami abinda kuke so komai yaxo muku qarshe* *Aranar xan qara baiyana agareka in gaya maka dalilina na uku. Dana saka yin wannan baccin....* Zan qara gaya maka maka HAMEEDAH bala'i ce. Saidai qarshen wasan nata nadama ne. Ammafah ba wani can bah Qaddarar da zatasa kusami sauqin wasu abubuwan shine kar6ar uxirin mahaifanku na fitta waje dan qarasa karatunku Na tafi RAMADAN Kayi abu me amfani ga rayuwarka Ba akanka aka fara irin wannan baccin da mafarkan bah dan haka karkasa wata damuwa aranka Ina muku fatan alkairi.... Dakata.... RAMADAN ya katseshi wajan fa'din hakan Cikin nutsuwa yaciga da fa'din Ku aljanu maqaryata ne tataya xa'ayi in yarda da abin daka gayamin yanxu Ko kanaso kaxama bokana ne. me bani sarrin abinda yake gaba Na yafe maka abinda kamin Amma kasani bansa duk abinda kafa'da dangane da rayuwar da xamuyi a gaba ba cikin xuciyata Saboda ni sani irin wannan nema nake agun allah bani nema agun wani Ban yarda da abinda kace bah. kawai nafi yarda da cemin da kayi in yafe maka sannan baxaka qara bayyana agareni bah har sai kaga cikar burinmu..... Murmushi Aljani Junior yayi yace lallene kwa xanka na fa'din gaskiyarka yana burgeni Hakan kake. tun kana yaro. tabbas akan gado hali Ba shakka mahaifinka babban mutum ne. me gaskiya da rukwan amana da riqe alqawari Banda haka dabaxai bar kintsattsan 'da kamarka ba Tabbas mahaifinka me girma ne Wanda yayi ilimi mexurfi Harya kaishi da aikata abinda ya dace me kyau Na tabbatar xaka iya xama kamarsa Rashin yarda da abinda nace maka yana 'daya daga cikin abinda mahaifinka bai yarda dashi bah Wato neman sani agun aljan Hakan ba lefi bane Saidai ni musulmine Wanda yasan abinda Musulinci ya yarda dashi Idan kaso kayarda dani wannan ruwanka yayana. Idan kaso kaqi yarda dama ban gaya maka da wata manufah. Bare naji xafi Kamar yanda nace maka abaya baxan qara bayyana a gareka ba harsai can gaba. Tabbas kasa aranka haka abin xai kasance Na barka lafiya allah ya sadamu da alkairinsa..... Yana fa'din hakan ya 6ace 6at Dafe kansa RAMADAN yayi yana ji kamar yana bara xanar tarwatsewa. Cikin wannan hali dadynsa yashigo dan yaji kamar motsi a 'dakin..... Ganin RAMADAN axaune shiyasa shi saurin qarasawa gareshi ya riqe hannunsa cike da matuqar Farin Ciki ya kwallamah Momy...... Aiba Momy bace kawai tasheqo da gudu ba dukkansu ne sukayo 'dakin banda SAILUBAH data tokare a bakin k'ofah tana dafe qirjinta da da sauke numfashin farin ciki Dukkanin su cah suka mishi akai kowa burinshumi yaji yayi magana Shiko sai binsu kawai yake da kallo Can Abban SAILUBAH yaje ya kira doctor Bayan yay masa Wasu gwajeje yace toh madallah komai ya tafi yanda akeso. Yanxu me kakeji a jikin naka Cikin sanyin murya Yace bani jin komai Yace toh masha Allah sai ko yanxu xa'a iya baku sallama. ya qarashe maganar da kallansu Dady Da murna sukace aiko hakan yayi.... Sai kallan FAWAS KHAMIS XEE RAMADAN kawai yana musu Murmushi kamar yanda yake 'dauke akan fuskarsu Can ya kalli Momy da dady Abba yace Momy ina Auntyna..... Ai dukkansu kallan qofah suka sai sukaga wayam ba SAILUBAH ba alamarta FAWAS yace tana waje dan yanxu tagama kuka akanka Momy Tace hmmm Allah sarki ai mungode mah allah daya tasar mana kai Da SAILUBAH binka xatayi Murmushi yayi ya kalli XEE yace Aunty XEE ya naga idanki jawur Harararsa tayi tace idan muka rasaka RAMADAN ba qaramun rashi zamuyi bah. Yace idan dai na canko duk kukan nawa ne Tace ga xahiri Murmushi ya qara yi cikin jin da'di ya tashi yana cewa Abba bara in 'dan kintsa Kaina ka'dan Cikin jin da'di yace. Toh RAMADAN Kintsa kansa yake yi Amma xuciyarsa tanaga Auntynsa dan Allah Allah yake yayi ido biyu da ita Bayan ya fitoh Momy ta saka masa abinci tana cewa maxa kaci yanxu da safinsa Murmushi yayi yace xanci Momy Amma girkin Auntyna itama saina sauke nauyin dake kaina na sallaloli Tace toh shigarka toilet anbamu sallamah muje gida kayi acan Yace toh Sun fitoh harabar asibitin ya hangeta cikin motar dady har sun fara gaba Cikin kallan shagwa6e yace da Momy allah Aunty fushi take dani lefin me namata Murmushi Momy tayi tace wannan tsakaninku RAMADAN kafi kowa sanin abarka Atunanina Farin Ciki ne yayi mata yawa shiyasata kasa fuskantarka Murmushi yayi yana me rayawa aransa gwara da kikace atunaninki momy wannan fushin na wukunci ne....... Suna ISA harabar gidan KHAMIS da FAWAS sukace bara suje gida dansu fa'dama iyayamsu tashin nasa Yace ok ya gode da kulawarsu Dakar kafa'darsa sukayi suna dariya ahaka suka ficce a motar FAWAS Yarage daga shi sai ita agun dan haka yaje gareta ahankali yana cewa Aunty kiyi hakuri da lefina Afusace tajuyo rannan amugun 6ace tagalla masa wata muguwar hararar data qara mata kyau tanunashi da yatsa Tana cewa karka nemi ka rainamin hankali.... Kasan bala'in dana shiga Kasan asarar hawayan da nayi Kasan ciwan daka samin Na tabbatar da kaga fita daga hayyacin da nayi sanadinka Gayamin me kasha Wanda yaja maka wannan baccin daya kusa Sa na rasa numfashina.... Xuba mata ido RAMADAN yayi ganin irin ramar da tayi wai akwanq hu'du bala'i😳 Ganin yayi mata shuru ya xuba mata ido shiyasa haushi ya kamata ta'daga hannu ta tsinkeshi da wani lafiyayyan mari wanda yayi dai dai da sakin kukanta Tace ka... Ka... Ka... Gayamin me kasha Wanda yasa ya hana xuciyata kwanciyar hankali Kafi kowa sani. Na shaqu dakai fiye da komai arayuwata Kafi kowa sanin ka6ata xuciyata dasan ganinka.kusa dani cikin k'oshin lapia.... Ka gayamin abinda kasha dan in nisantaka da wannan abin RAMADAN dake da kuncinsa Cikin matuqar damuwa murya asanyaye yace bansha komai ba Auntyna.... Dafe kanta tayi tana tunanin yaushe RAMADAN yafara mata qarya Ko wane 'dan iskan ne ya bashi abinda yasha yayi wannan mahaukacin baccin oho.... Amma wlhi saiya gaya mata Dan haka afusace ta kallesa Tace kasan baxan yarda dakai bah Baka ta6a yimin qaryaba Karka fara daga yau Pls ka gayamin me kasha wlhi nisantaka xanyi dashi dan illane arayuwata Cikin wani yace wlhi Auntyna bansha komai bah..... Yanda yayi maganar cikin sanyin rai da sarewa ga alamar so yake yayi mata shagwa6ar tasa Hakan ne shyasa tashiga tunanin anya kuwa yasha wani. Qila fa Gaskiya yake fa'da mata Dan haka tayi shuru tana kallansa daga sama har qasa ganin yanda har yanxu hannunsa dafe yake da kuncin nasa shiyasata kawar da fuskarta Yafi kowa sanin abarsa dan haka ya matso kusa da ita ka'dan yace 1 luv u Qara kawar da fuskarta tayi Yaqara matsawa cikin shagwa6a yace Aunty xanyi kuka inhar baki saki ranki ba..... *_ANAN NA KAWO QARHEN LABARIN RAMAREEN BANAH BABI NA FARKO. MUHA'DU A BABI NA BIYU IDAN KUNSO_* *Sisters🙋🏼 Bafah akan RAMADAN aka fara mafarki bah* *haka ba abubane qarami bane qananun yara kamarsu su mallaki yayansu cikin Sauqi haka* *Idan kin yarda dani kuma gaske ke ma'abuciya karanta littafinace Ki daure ki cije kici gaba da bina nayi miki alqawari SAMAREEN BANAH saiya nisha'dantar da ruhinki bama gangar jikinki ba. anan gaba* *Fatana kimin fata nagari Allah ya dafamin ni kuma inbaki mamaki. Wancan mafarkine. Wanna kuma axahirine.* *Taku RAHEEMAT NALELE* (Rahamat) 07038260028 zaku iya nemana a wannan number Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels