Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels 10/5/23, 9:15 AM - Messages and calls are end-to-end encrypted. No one outside of this chat, not even WhatsApp, can read or listen to them. Tap to learn more. 10/5/23, 9:17 AM - Reemah: MIJIN TACE ( Love and romantic fictional story) PG 1_2 Sanye yake cikin wata dakakkiyar shadda fari kal sai shining yake. Dinkin shaddan zariya ne wato rigar ta wuce masa guiwarsa da kadan, ta bala'in yimasa kyau da fidda kyakkayawar farin fatarsa mai shan hutu yadda yakamata. Kasancewar yau ranar juma'ah ne rike yake da jakar aikinsa da kuma dadduma fari mai kyau sai tashin kamshi yake mai sanyi da dadin shaka. Dogo ne shi din mai faffadar chest, yanada jiki dan madaidaici ba mai yawa ba gwanin sha'awa. Fuskarsa dogo ne mai dauke da bakin gashin gemu wadda ya hadu da sajensa. Ba murmushi yakeba amma bazai hana mutum ganin twin dimple dinsa ba. Idanunsa farare sosai eyeballs dinsa kuma brown ne. Gashin kansa baki wuluk dukda akwai hula akansa amma bai hana gashin Kannasa bayyana ta kasan keyarsa ba, akwance yake luf mai laushi dashi. Saukowa yake ahankali daga saman bene cikin tafiyarsa ta kasaita wadda yariga yazame masa jiki. Kana kallonsa kaga miskilin mutum mai ji da kudi da duk abinda mutum mai jida jini ajiki zaiyi takama dashi. Babban falon kasa yasauko anan yasamu umminsa tana zaune tanacin tuffa. Zama yayi kusa da ita amma baice komai ba. Itama kallonsa tayi ta dauke kai tacigaba da cin apple dinta. " ummi good morning" idan ba ummi dake kusa dashi ba babu wadda ya isa yace yaji abinda yafada saidai in alajani ne shidin. " morning Aryan " tafada itama cikin sakin fuska. Itakam tunda Allah yayi ta bata taba ganin miskilin mutum irin Aryan ba ko abbansa albarka a wannan gefen dan shi halin abbansa ya dauka. Sun dau kusan five minutes babu abinda yace mata itama kuma batacemasa kala ba. Can dai taga inhar ba itace tai masa magana ba babu abinda zai kara hadasu sai dai ya kissing goshinta yayi tafiyarsa. " Aryan breakfast na dinning, ko yau ma bazakaci ba"? Ta tambayesa tana tsaresa da idanunta kamar bazai ce komai ba amma daya kalli fuskar ummin saiyace" OK" ya yashi kamar wadda kwai ya fashewa aciki, Shifa yariga ya koya wa body system dinsa rashin karyawa da safe sai dai yasha coffee amma ummi takasa gane hakan. Zama yayi akan dinning din ya faki idon ummi ya hada coffee kawai ya dau slice din bread guda daya yaci. Bata cemasa uffam ba as long as dai yasa wani abun acikinsa. Yana gama ci kamar kullum yazo ya sumbaci goshinta sannan ya dau jakarsa ya fice. Wurin motocinsa ya nufa ya dau motarsa mai kirar Bugatti horn daya yaiwa maigadi da Sauri ya wangale masa gate ya fice. ******* "Mama dan Allah kiyi haquri wlh bazan kara ba" wata yar budurwa nagani tsungune tana rokar wata mata wadda babu kwayar imani a idonta sai huci take kamar wata zaki. " shegiya kawai dama abinda kike zuwa makarantar kiyi kenan kullum saikin dade ubanwa kika bari zai miki abinci kidawo kici sannu yar shugaban kasa" yarinyar dai batace komai sai kuka take dan ko tasha na jaki ahannun wannan matar. Wata budurwa ce ta shigo tana wani rangwada kamar taliya gashi ita ba auki ba" mama wlh kece ma kikabar tar hartake zuwa wani makaranta shegiya mai kama da aljanu, wlh daddy ma yanada laifi sai wani rawar jiki yake akanta kai kace itakadai ya haifa" " ke Nuwaira ki saurare ni kiji, daga yau saiyau kika kara bari biyu tamiki awaje sainaci uwar uwaki wadda ke kwance akasa, tashi ki bacemin anan yar iska kawai"mama tafada tana hararar ta. Sum sum Nuwaira ta mike tana tafiya har ta shige dan dakinta kamar ba 'yar mai gidan ba. Kan gado ta fada tana kuka irin wannan qaddarar rayuwartata, ace marainiya kuma batada gata duk da tanada uba? Lallai uwa rahama ce. Kusan minti goma kafin ta mike tawuce bathroom danyin wanka tariga tasan tayi lattin zuwa makaranta dan haka yau tama fasa bazata je ba kasancewar yau Friday kuma short day ne. Shiri tayi cikin wata doguwqr riga ja ya matuqar fidda mala malanta, Allah yawa Nuwaira baiwar shape ga kyau komai yaji zam zam. Gashinta takama ta tufke da ribon sannan ta kitsa jelar tabarshi yana yawo agadon bayanta. So dayawa mama takan aske mata gashin kanta amma kuma maishi maishine baya daukar lokaci yake dawowa. Bata fito daga dakin ba saida ta tabbatar mama ta fita itada Maimoon(wannan budurwar ta dazu). Abinci tadora akan gas sannan tacigaba da gyaran gida ta sa kamshi tako ina. Ba ita ta gama aiki ba sai wuraren karfe sha daya. Dakinta ta koma ta kwanta babu bata lokaci bacci yadauketa. ******** Tunda ya shiga office dinsa babu abinda yayi, yau jinsa yake kamar bashiba, kwata kwata yakasa gane kansa tunda yatafi gidan anty Aisha(kanwar Abba), tunda lubna ta masa wannan karuwancin nata data saba bai kwana cikin koshin lafiya ba. Aryan mutum ne mai tsananin sha'awa amma hakan baisa yafada ga hangar banza ba. Shima karankansa yasan aure yake buqata amma baisan meyasa babu macen da tai masa har yanzu ba. Shi gani yake kamar ma ai rainin hankali ne da kuma zub da girma yaje wurin mace yace mata yanasonta. Mata dayawa suna kawo masa hari, dana kwaran dana banza amma duk cikinsu babu wacce tayi mai. Sam baya kaunar zuwa gidan anty Aisha saboda karuwar yarta lubna. Kuma ahaka wai takeso ya auri yarta da wannan mummunan dabi'ar kuma ya tabbata an dade da maida lubna cikakkiyar mace tun kafin tayi aure(wa iya zubillah). Haka yaita juyi akan kujerarsa yana sake sake azuciyarsa har lokacin sallan juma'a yayi ya wuce masallaci. ***** Nuwaira abirkice ta tashi tana rarraba idanu kamar an kama kwarto adaki ,jin horn din mama. Karamin wayarta ta duba taga karfe biyu harda kwata" Alhamdulillah Allah yasa na gama abincin da irin wulakancin dazan sha Allah kadai yasani" tashi tayi ta wuce bayi tai alwala sannan tazo ta tada sallah. Tana cikin sallah Maimoon tashigo dakin tana wani yatsina fuska kamar an jefota cikin kashi. Ganin Nuwaira na sallah yasata sakin tsaki dan ita ba sallan ne agabanta ba, zama tayi akan dan karamin gadon dake dakin tana jiranta ta idar da sallah. Bayan ta idar ta juyo ta kalli maimoon dake dannan wayarta tace" ya moon kundawo"? Harara moon din ta watsa mata tace inda ban dawo ba zaki ganni munafuka kawai. Babu abinda Nuwaira takara fadi dan inda sabo tariga ta saba da irin wulakancin da ake mata agidan, daddy ne kadai gatanta shima din saiyana gida yanzu kuma bayanan yayi tafiya baya kasar. Moon tace" inkin gama tunanin banzan naki sai kije ki gyara kajin da muka siyo nida mama kuma ki tabbata kin gama da wuri dan yau Daddy zai dawo. Da sauri Nuwaira ta kalli moon tace " ya moon da gaske"?harara ta gallara mata tace" a'a da wasa, noor kifita idona wlh, zancin uwarki tom" bakinta taja tayi shuru amma cikin zuciyarta sam batasaon zagin mahaifiyarta da sukeyi, tariga fa tamutu to mai kuma tamusu. Haka dai ta mike ta dan gyara dakinnata sannan ta wuce kitchen. Kaji tagani anyanka amma ba'a fige ba sunkai kusan biyar kuma broilers ne, kamar tayi kuka amma kotayi wa zai share mata hawayen. Haka tasa ruwa awuta na fige kajin ta jira yayi zafi sannan tafara fige su. Bayan tagama figewa ta dau wuka ta fara yankawa cikin kwarewa da alama ba yau ta fara yanka kaji batare da wani yasa mata hannu ba. Tana cikin yankawa cikin rashin sa'a wukar ta taba hannunta ihuu tayi" aaaaaaaaaa inna lillahi wa inna ilaihi raji'uun"....... Reemah✍️ 10/5/23, 9:17 AM - Reemah: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HKRxGHXg9gP6uOdVkfTL6j MIJIN TACE PG 3_4 Da sauri Mama tashigo kitchen din jin ihun Nuwaira tace" ke menene kike ihu gamo kikayi? Hannun daya yanke Noor ta nunawa mama tana kuka. Noor batada wiyan kuka ko kadan da dauriya musamman abinda zai taba lafiyar jikinta. Harara mama ta watsa mata sannan tace" toh shikenan sarauniya Nuwaira tashi ki tafi ni zan karasa kinji" gatse taimata amma baiwar Allah bata ganeba, tashi tayi zata tafi mama tajawo jelar gashinta ta kifa mata lafiyayyar mari" au wato tafiyan zakiyi da gaske? Fada miki akai ko mutuwa zakiyi zaki bar wurinnan wlh sai kin karasa shi kuma babu mai taimakonki, ai tunda kika biyewa ubanki kika ki tafiya wurin kanwar uwaki keda wahala kunsa kafar wando daya kenan yar iska kawai"mama tafada tana jan Nuwaira har wurin naman tacigaba da yankawa. Nuwaira ko kuka kawai takeyi tasan babu abinda zatafadawa mama dazai hanata barinta, haka ta cigaba da lallaba yatsan tana pieces din kajin harta gama tana ta kuka, yatsan shima dayasha wahala harya daina zubda jini sai zogi dayake mata. Bayan tasa kajin awuta ta wuce daki tacigaba da rera kukanta. ******* Bai dawo gida ba sai karfe biyar. Nana kawai yasamu afalo tana danna waya. "Ya Aryan sanny da dawowa" ko kallanta baiyi ba kawai ya daga kai alamar amsawa sannan ya wuce dakin ummi. Tana zaune tana ninke kayan da aka wankemata taji sallamarsa ciki ciki, amsawa tayi tace "babana harka dawo"? Ta tambayeshi cike da kulawa bai amsa ba kai kawai ya daga mata yaddaa yayiwa Nana afalo. Zama yayi kusa da ita yacigaba da tayata ninke kayan babu mai magana acikinsu. Bayansun gama tajuyo ta kalleshi cikeda da damuwa tace" Aryan " dagowa yayi ya kalleta da milky eyes dinsa alamun amsawa " Aryan dan Allah yaushe zakayi aure, girma fa kakeyi ba yaro kake zama ba, Allah ina tsoron ranar da abbanka zai dauki mataki cos he's been warning you, you'll be 33 this year amma Sam ko ajikinka kamar baima dameka ba" Aryan da tunda tafara magana idonsa ke kasa baice komai ba Shifa bai ki ya dauwama ahaka ba indai danya je wurin wata yace yana sonta ne to yayafe. Baice da ita komai ba harta gama magana iska kawai ya furzar daga bakinsa sannan yace" ummi kitayani da addu'a Allah ya zabamin mafi alkahiri kawai" baki galala take kallonsa ita abinnan fa ya fara isarta tace" wlh kana wasa kanaji kana gani Abba zai aura ma Lubna"dummm kirjinsa yaji ta buga Lubna? Yarinyar da bayaso ma yaji ankira sunanta, shi arashin sa'a ne ma ya tarar da ita agida jiya. Baice komai ba kamar yadda ya saba kawai ya mike ya sumbaci mamansa yafita adakin. Wanene Aryan? Muhammad Aryan Abdul azees shine ainahin sunansa. Mahaifinsa Alhaji Abdul azeez Muhammad wadda suke kira da Abba babban architect ne mai zaman Kansa wadda ke harka da yan kasan waje. Yanada branches din company dinsa akasashe daban daban harnan gida Nigeria. Su asalinsu yan adamawa ne fulanin asali. Abba su uku ne awurin mahaifinsu Alhaji babba wadda suke kira da baffa. Shine babba sai kaninsu Alhaji jibril sai autarsu Anty Aisha maman lubna. Dukkansu sunyi karatu kuma Alhamdulillah kowa nada rufin asirinsa daidai gwargwado. Abba yayi karatunsa na university a madina. Anan yahadu da ummi wacce asalin yar can ce. Itama karatun takeyi inda take karanta Islamic studies. Sun fara soyayya kamar wasa harta kaiga aure dayake familyn ummi basuda wulakanci kuma sun yarda cewa babu inda aure bayakai mutum dan haka suka yarda suka baiwa Abba aurenta bayan ummi tagama makaranta shikuma Abba alokacin yadawo Nigeria harya dan fara aiki akarkashin wani company agarin abuja. Sun dau kusan shekaru uku kafin Allah yabasu dansu Aryan. Alhaji jibril kanin Abba shikuma lecturer ne yana aiki a adamawa. Anty Aisha kuma tana aure a abuja inda take auren wani babban custom officer. Aryan yayi makarantarsa ta boko da arabiyya gaba daya a Saudi wurin iyayen ummi. Tun yana karami ba ma'abocin magana bane irin mahaifinsa. Yanada San girma shiyasa ko cousins dinsa na can wadda ya girma basa ganin murmushinsa. Once in a while yake murmushi shima din sai in wani abun dariya akayi sosai. Yana makarantar secondary school aka haifi Nana khadija kanwarsa. Baida wani aboki sai muhseen yaron kanin ummi wadda aka haifesu lokaci daya banbancinsu watanni ne. Bayan ya gama secondary kakanninsa suka tura shi UK a can yayi university dinsa inda yakaranta engineering. Bayan ya gama makarantarsa yadawo wurin iyayensa a abuja wadda baiso hakanba danya saba da kakanninsa. Har I yau Aryan baida budurwa kuma bai taba soyayya dawata ya mace ba. Hakan na bala'in ciwa iyayensa tuwo a kwarya musamman ummi dansun kosa suga jikokinsu kuma Nana batai wani girman dazasu tilasta mata aure yanzu ba. Yana aikinsa a babban company dinsa wadda babansa ya bude masa, ayanzu shima yanada branches a wasu yan kasashen yanada company a Dubai Inda ake producing abayas da kayan maza iri iri masu kyau. Abokan aikinsa suna kiranshi da Young billionaire wadda kuma haka dinne amma shi kam bai damesa ba. Cigaban labari Wanka yayi yafito dagashi sai towel daure a kugunsa. Faffadan kirjinsa babu ko alaman gashi sumul yakesai ruwa dake bin jikinsa. Aryan shi ake kira da every woman's dream. Komai nashi yayi masha Allah. Shiryawa yayi cikin kananan kaya ya murje jikinsa da signature perfume dinsa mai sanyin kamshi. Gado hau ya dau wayarsa yana chatting da abokinsa muhseen. ******* Sai kusan maghrib Nuwaira tagama aikin abinci da komai. Hadadden abinci ta shirya. Nuwaira ta iya girki sosai sakamakon catering school din da daddy yasata. Kuma mama tana koyamata girkin amma maimoon babu abinda ta iya sai dafa indomie kuma hakan bai taba damun mama ba asalima itace ta goya mata baya. Wanka tayi ta shirya cikin lace blue yayi mata kyau sosai abun ba'a magana. Tunda ta fito daga daki mama da maimoon suke aikamata da sakon harara dan kishin kyau irinna Noor. Kafa maimoon tasamata daidai tazo wucewa timmmm kakeji akasa. Dariya suka fashe da shi itakuma ta mike takoma daki tana kuka..... Reemah✍️ 10/5/23, 9:17 AM - Reemah: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HKRxGHXg9gP6uOdVkfTL6j MIJIN TACE PG 5_6 Haka Noor taita kuka amma babu mai rarrashinta. Itafa badan daddy dayaki barinta ta koma gidan anty jamila kanwar ammintaba wlh da tuntuni tatafi tagaji da irin muzgunawar dasuke mata. Bata kara fitowa ba saida taji horn din motan daddy da alama driver dinsa ne yaje ya daukosa. Da gudu ta Sanya hijab ta fito harabar gidan. Su mama da maimoon suna ganinta suka wani tabe baki tunda yanzu babu abinda suka isa su mata agaban daddy. Yana fitowa daga mota da gudu ta shige jikinsa tana murna. " oyoyo yar lelen daddynta" yakike? Ya tambayeta cike da so da kauna." Lfy lau daddy I missed you " " missed you more yar lele" mama da maimoon kamar su fashe dan haushi. Mama ce tai saurin barin wurin dan inta kara minti biyu awurin tana iya fadamusu maganan banza daga daddyn har Nuwaira, maimoon ma ta take mata baya tana gunaguni. Shiko Daddy duk ya kula da change in mood dinsu amma ya basar ya cigaba da hira da yar lelensa. Sunkai five minutes awaje kafin suka shigo, lokacin babu kowa afalo. Wucewa yayi dakinsa Noor tana biye dashi har suka shiga. Tana aje masa jakansa tafice danya samu ya huta. Tana fitowa taci karo da mama tana aika mata wani irin kallo da ita kadai tasan meyake nufi jan hannun Noor tayi dan kar daddy yaji muryanta, maimoon kuma ta toshe mata baki ta baya suka wuce da ita BQ din gidan. Suna shigowa suka saketa tana kuka tana rokonsu dan tasan abinda zai biyo baya. Wani farin kyalle maimoon tasamu ta dauke mata bakinta dashi mama kuma ta zaro wani belt wadda ake hada injin nika dashi. Noor jin saukan wannan belt din suma ne kawai batayi ba dan atsakiyar bayanta tajishi unexpectedly, gashi babu daman ihu dan bakinta arufe yake. Haka sukai mata dukan fitan hankali iya san ransu duk sun kumbure mata jiki ko ina yayi jaa abinka da farar mace. Haka suka barta awurin suka kulle kofa ta waje. Tayi kuka harta godewa Allah batamasan lokacinda baccin wahala yasaceta ba. ****** Yau Saturday kuma ba aiki yasa babu inda yatafi. Tun bayan breakfast yakoma daki. Sanye yake cikin 3qtr da singlet ya fito da murjajjen jikinsa waje sai kamshi yake ta bazawa. Aryan badai san tsafta ba. Ko ina kamshi yake adakin gashi fesfes kuma shida kansa yake gyara dakinsa danba kowa yakeso ya shigo mai daki ba. Zaune yake akan gado ya jingine bayansa da gadon ya mike kafarsa yana aiki a laptop dinsa. Typing yakeyi cikeda kwarewa gwanin sha'awa. Wayarsa ce ta fara kara dubawa yayi muhseen ne ke kiransa. Dagawa yayi, karon farko danaga yayi murmushi wadda ya bala'in masa kyau. Larabci kawai suketa bugawa su suka san mesuke cewa. Sun dau kusan mintuna goma sha biyar suna waya kafin ya katse. Da alama hirar dasukayi ya masa dadi dan sai murmushin gefen baki yakeyi lokaci zuwa lokaci. ***** Daddy tunjiya bai kara ganin Noor ba daya tambayi mama saita mata sharri wai ai shine bai taba lura ba amma kusan ko wani dare saita fita kuma itama batasan ina takezuwa ba. Daddy bai yarda da maganan mama ba dan yasan irin tarbiyyar dayawa yaransa biyu Moon da Noor. Hankalinsa bai kara tashi ba saida yaga har karfe goma na safe amma babu Noor ba labarinta. Wayarta ya dinga kira amma ba'a amsa ba kuma kiran na shiga. Mama da moon idan suka kalli juna saisuyi murmushin mugunta. Daddy kuwa hankalinsa ya matuqar tashi, to ina zata bayan jiya ya rabu da ita salin alin. Fita yayi harabar gidan su mama suka biyoshi da gudu suna tambayarsa ina zaije, karfa yaje yaduba BQ kuma asirinsu ya tonu. Aikuwa basu gama tunani ba sukaga ya nufi BQ din. Mama ce tai saurin shan gabansa tana fadin ina zaka, ko kallanta baiyi ba ya ratsa ta gefenta ya nufi kofar BQ din. Ihun maimoon dasuka jiyo ne ya hanashi bude kofar, itako moon tayi hakanne dan kar daddy ya bude kofar. Zuwa sukayi wurinta shida da mama suna tambayarta lafiya. Kafa ta nuna musu wai tuntubi tayi, badan daddy ya yarda ba kawai ya taimaka mata suka shiga falo mama kuma na murmushin mugunta. Itako Noor tun jiya jikinta yayi tsami sai kuka take ta na addu'a Allah yakawo mata wadda zai fitar da ita. Tanajin muryan mama dana Daddy amma baza ta iya magana ba dansun daure mata hannu da bakinta, daga baya kuma saitaji tsit babu kowa awurin. Kuka takeyi Allah ya dauki ranta ta huta da wannan azaban datake sha a hannun kishiyar uwa... ******* "Dear wlh ni ina ta mafarkin ya rahma kuka takeyi tana cewa zasu kashe mata 'ya" anty jamila kanwar ammin Noor tafada wa mijinta kamar zatayi kuka" jamila karki damu ai nasan nasir bazai bari komai ya sami Nuwaira ba. Amma ni na miki alkawari in har muka tafi kano gobe zamuje mu duba ta, idan mukaga bata samun kula to tabbas yazame mana dole mu dawo da ita nan abuja kinji? Kai kawai ta gyada masa amma zuciyarta sai faduwa yake kamar wani abune ke shirin faruwa da Noor dinta. Haka yaita tausarta har tadan kwantar da hankalinta. ****** Daddy kuwa hankalinsa a matuqar tashe yake dan har bayan la'asar babu Noor babu labarinta. Tunda ya fita sallah la'asar bai dawo ba sai kusan karfe biyar da rabi. Yana shigowa ya kalli BQ din ya tuna abinda yafaru da safe. Haka kawai yaji hankalinsa bai kwanta da abinda mama tafada masa ba. To kodai ya duba wurin yagani? Haka kuwa akayi ya nufi wurin amma saiyaga kofar akulle. Lekawa yayi ta window zuciyarsa tabuga dammmm. Noor? Abinda yafada kenan a matuqar razane. Da sauri ya koma wurin kofar ya daki kofar da kafarsa aikuwa ta bude dantaji bugu. Noor kwance take akasa numfashinta na fita sama sama ga jini abakinta da alama aman jini tayi danko ina ya baci da jini, ga kuma jikinta daya nuna zanen bulala rada rada. Da sauri yayo kanta ya dauketa kamar jaririya ya fito cikin gidan. Mama ce ta fito da sauri dan ita tama mance da zance Noor tun bayan abinda yafaru da safe. Daddy tagani da Noor ahannu yana kuka kamar ba namiji ba. Ko kallanta baiyi ba ya bude motarsa yasata sannan yayi horn maigadi ya bude masa da sauri dan shima yaga abinda yafaru. Gudu sosai yakeyi ikon Allah ne kawai yakaisu lfy. Wani private hospital ne babba yakaita aiko babu bata lokaci aka fara bata taimakon gaggawa. Sun dade akanta kafin ta dawo normal. Oxygen suka sa mata sabida numfashinta da baya fitowa da kyau dama kuma tanada asthma. Daddy sai kuka yakeyi yana Allah ya isa ga Wanda yayiwa 'yarsa haka. Anan ya wuni amma Noor bata farfado ba. ***** Ummi da Nana suna zaune suna hira wayar ummi yayi kara alaman sako ne yashigo. Da sauri taduba kamar dama jiranshi takeyi, aikuwa ta fadada murmushinta sakon Abba ne ya shigo akan gobe insha Allah zai dawo. Nana tace"ummi lafiya kike murmushi" murmushin wasa tamata tace " mijina ne zai dawo gobe shiyasa nake murna". Dariya Nana tayi danta saba da ganin irin wannan tsantsar soyayyar da iyayenta ke nuna wa juna, itama addu'a takeyi Allah yabasu abokan zama haka musamman yayanta wadda yake buqatar wacce zata tarairayeshi tabasa kulawa na musamman. Haka ummi takira Salisu driver tayimai list din abubuwan dazata buqata dan girkin tarban mijinta sannan tace Nana tabishi, haka sukatafi itakuma tacigaba da wasu abubuwan. ****** Abba ya turowa Aryan sako akan zai dawo gobe, yasaba da abbansa sosai kusan shine abokinsa anan Nigeria sai kuma wani abokin aikinsa shareef tunda har yanzu yaki sakewa da mutanin Nigeria. Kakanninsa ma dake Adamawa Baffa da Dada suma yana matuqar sonsu dan basu da damuwa musamman Dada tanada wasa da dariya irinnan kakanni da jikoki, tun bai iya wasan ba har ya koya dan takan zo ta kwana biyu anan abuja. Wasu gidaje yake dubawa a laptop dinsa, gidajen kamar ba a Nigeria ba sunyi kyau sosai shi akabawa contract din komai daya shafi electricity da kuma technological abubuwan dake gidan dan haka yamaida hankalinsa, gidajen na wani babban mutum ne a masar. Wayarsa tayi kara ya duba yaga Anty Aisha ce ke kiranshi tsaki yayi kamar bazai amsa ba sai kuma ya amsa amma baice komai ba" hello" naji an fada. Cire wayar yayi daga kunninsa ya duba number da kyau kamar ba wacce ta jira bace ke magana" hello "ta kara fada " hello"shima ya fada.... Reemah✍️ 10/5/23, 9:17 AM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 7_8 Aryan bai kara magana ba sanin wadda ta kira, wayan na kunninsa har kusa two minutes amma babu wadda yakara magana daga dayan bangaren, kitt yaji an kashe wayar tsaki yaja ya jefar da wayan yayi kwanciyarsa dan dama ya gaji da typing din dayakeyi a laptop din. Wato dai tunda ya blocking Lubna a wayarsa shine ta dau na mamanta danta dameshi? Lallai yarinyarnan yasakemata fuska sosai in ba haka ba to mazajen data kebi basa biya mata buqata yadda takeso ne dazata wani dami rayuwarsa? Haka dai yaita tunani yana jan guntun tsaki har bacci yadaukeshi. ****** Noor bata farka ba har daddy yaje yayi sallan isha'i. Su mama bama suyi gigin zuwa dubata ba dan sunsan halin daddy kuma sun tabbata yanzu yariga yasan waya mata wannan abun. Shima daddy ko takansu baibi ba. Ya bari ne Noor tasami lfy dan a yanzu ma baima san wani mataki zai dauka ba, mama ta dade tana tsiyanta tun ammi na raye amma dayaso ya dauki mataki sai ammi tahanashi, wani zazzafan hawaye ne suka sauko masa yai saurin sharewa. Noor ne tadan fara motsi hakan yasa yai saurin tashi ya matso kusa da ita, bude ido tayi tana kalle kalle kawai idanunta yasauka a kan Daddy wani irin kuka ne ya taso mata amma baya fita saboda oxygen din dake bakinta da sauri Daddy yakira Doctor suna shigowa suka samu takara sumewa dirshan Daddy yakara zama akasa yafashe da wani irin kuka kamar ba babban mutum ba, wlh idan wani abu yasami 'yarsa bazai taba yafewa mama ba yarasa dansa abaya amma yanzu bazai iya daukan rashin Nuwaira ba. Doctors sunyi iya kokarinsu amma Nuwaira bata farka ba. Doctor samir ya kalli Daddy yace Alhaji kasameni a office dina. Daady yatashi yabi bayansa kirjinsa na bugun uku uku meyasami Noor dinsa, office dinsa suka shiga yaja wani kujera yazauna agaban doctor din. Doctor ya kalli Daddy yace" Alhaji ita wannan yarinyar bata da yan uwa ne"? Ya yasauke nannauyar numfashi yace" batada uwa ni kadai takeda shi anan garin" " to babu wadda yake tare da ita agida ne ko kuwa Ku dai kuke zama" ya kara jefo masa tambayar " she's together with her step mum and her step sis" abinda doctor ke jiran yaji kenan dan shatin dukan dayagani a jikin Noor yasan dole akwai wadda sukayi sanadin haka" Alhaji bazan boye maka gsky ba amma 'yarka tana dab da fadawa cikin depression kuma inaganin ta dade tana ajiye abu azuciyarta wadda hakan shima yaso janyo mata hypertension amma munyi iya kokarinmu kuma zamu dorata akan magunguna ingantattu insha Allah zata samu sauki" kuka kawai Daddy yakeyi yanzu yana zama da 'yarsa shekara da shekaru amma har ta shiga wannan damuwar baisani ba? Anya ba haqqin Noor yadauka dayaki barin anty jamila ta dauke ta ba, yasani anty jamila zata kula da ita sosai fiye da yadda shi zaima kula da ita. Maganan doctor samir ne yadawo dashi" gsky Alhaji ina baka shawaran in Allah yabata lfy kakai ta wani wuri ko wurin yan uwanka wadda ka tabbata zata samu kulawa awurinsu akaita can kafin Allah yabata lfy" ko da doctor bai fada shi abinda ma ya yanke kenan inbahaka ba mama na dab da kashe masa 'yarsa. Godiya yayi wa doctor ya fita zuciyarsa na kuna. Haka ya kwana cikin dacin rai yana salloli da addu'o'i. Noor ko bata kara motsawa ba har washe gari. Su anty jamila da sassafe suka dau hanya zuwa kano dan hankalinta ko kadan yaki kwanciya jitake ajikinta wani abu yasami Noor dinta. Sun iso kano kusan karfe goma da rabi na safe. Taxi suka tare zuwa hotoro angwan su Noor itada mijinta Alhaji Saif. Suna isowa suka sallami taxi din suka knocking gate amma babban gashin hankali suka tarar inda maigadin yake fadamusu abinda yafaru. Anty jamila bata san lokacin data fashe da wani irin matsanacin kuka ba. Yanzu abinda yasami Noor dinta kenan shine Ya Nasir ko ya fada mata(haka take kiranshi). Mijinta ne ya tare taxi suka tafi asibitin da maigadin yafada musu. Suna isowa ta shige da gudu tabar mijinta yana sallaman mai taxi. Daddy tagani abakin kofa yana magana da wata nurse shima yana ganinta yayi mamaki sosai danko babu wadda yafada wa cewa suna nan "yanzu ya nasir ka kyauta kenan, 'yata tana asibiti shine ko ka kirani kafada min"? Anty jamila tafada tana kara rushewa da wani kukan. Hannunta yaka ma zuwa dakin da nuwaira ke kwance kamar ba itaba. Duk ta rame tayi fayau fuskarta kamar babu jini bakinta ya bushe. Matsowa kusa da gadon anty jamila tayi tana kuka ta kamo hannun Noor tana murzawa ahankali. Alhaji saif ne ya shigo ,shima saida jikinsa yayi sanyi ganin Noor kamar babu rai ajikinta. Haka kowa yazauna adakin jugum jugum babu mai magana acikinsu. Kusan 30 minutes anty jamila taga Noor tafara motsawa ahankali da sauri tamike takoma kusa da ita tana murmushin jin dadi. Har Noor tagama bude idanunta tasauke su tas akan anty jamila sannan tafara bin kowa adakin da ido hawaye na bin gefen fuskarta a lokacin doctor yashigo shima yaji dadin ganin tafarka. Dubata yayi sannan yacire oxygen din abakinta yanzu numfashinta ya normalising. Kowa a dakin murna yakeyi Noor tasamu lfy, kokarin tashi tayi anty jamila ta taimaka mata ta zauna tana sauke numfashi awahale. " Ku hada mata tea mai dan kauri abata amma karku bata solid food yanzu sai zuwa anjima" doctor yafada tare da ficewa daga dakin. Tea anty jamila tahada mata dama akwai kayan da Abba ya karya dashi adakin, ahankali takebata tea din tana kurba har ta gama sha sannnan ta taimaka mata tayi brush tawanke fuska. Abba ya matso kusa da ita ya tambayeta ya jiki kai kawai ta daga masa alaman amsawa ,shima uncle saif ya gashsheta. Sai kusan la'asar doctor yakara dubata kuma Alhamdulillah jikinta yasami sauki sosai amma sai gobe zaiyi sallama. Abba yace" shalele insha Allah ana sallamanki bazaki koma wannan gidan ba zaki bi antyn ki abuja kinji"? Murna sosai wurin Noor Allah ya mashi addu'arta. Sosai suma su anty jamila sukayi murna at long last Abba ya yarda Noor takoma abuja tareda su. Haka sukayita hira gwanin sha'awa. ******** Yau Abba yadawo daga kasar turkey. Gaba dayansu suna dinning anacin lunch babu wadda ke magana sai karan plate da spoon. Bayan sungama cin abinci aka bude sabon shafin hira Abba ke tambayan Aryan " babana ya maganan ginin gidanka, nafa gama design din kuma nabaka amma baka kara min magana ba anfara gininne? "Ba'a fara ko ba amma ina sa ran insha Allah by next week zasufara, contractor din yamin magana cewa nayi masa uzuri akwai wani aikin dasukeyi ne amma by next week insha Allah" kai kawai Abba ya gyada shi so yake agama ginin Aryan din kafin ya bullo masa da maganan aure amma yanzu inya mai magana saiya fara kwana kwana yana waskewa har a share maganan. Nana tace" Abba next week matric dinmu fa kuma nasan zakace baka gari dan Allah ka attending kaji abbana" ta fada tana shagwabe fuska irinna autanni. "Karki damu shalele insha Allah zamuzo " Abba yafada yana shafa kanta. Shiko Aryan in akwai abinda bayaso shagwaba ne, abokinsa na wurin aiki shareef na yawan fada masa cewa inyayi aure kuma yasamu matar da ta iya shagwaba abin zai birgeshi, anya? Hmm Aryan kenan. Ummi na magana da Abba tace" kaga dear in aka gama ginin gidan Aryan kaga sai asami abban lubna da maganan auransu koko? Annurin fuskar Aryan da Abba ya dauke kamar an dauke wuta. Itafa ummi da gaske tayi maganan dan sam batasan halin lubna ba amma Abba da Aryan sunsani. "Dear dan Allah karki kara min wannan maganan ni naki jinin auren dangi" Abba yafada. Aryan mikewa yayi yabar musu falon dan miskilancinsa ma babu abinda zai iya cewa ummi. Nana ma tashi tayi tabarsu awurin dan harga Allah ta tsani lubna amakaranta daya suke kuma tana ganin dukkan abinda takeyi kama daga rungume rungumen mazan datakeyi ko agaban uban waye amma itama bata fada wa ummi ba amma fa tayi alkawarin inhar aka tilasta wa Ya Aryan auren yar iskannan saita fada musu dan har video take mata in tana wannan shashancin as evidence. Abba yakara warning ummi karta kara masa maganan auren Aryan da Lubna amma sam bai nuna mata dalilinsa nayin haka ba, shiko kadan bai ki jinin auren dangi ba kawai sabida lubna ne da uwarta. Kullum sai anty Aisha ta kira ummi tafada mata maganan banza cewa ita ke hana Abba ya aura wa lubna Aryan shiyasa itama ummi takeso taga ko zata iya shawo kan uban da dan ko Allah zaisa su yarda gashi kuma batayi nasaran hakan ba. Halin Abba da Aryan sai Allah saikace yan biyu. ****** Mama da maimoon ne afalo sunyi tsuru tsuru da ido tun jiya da daddy ya tafi asibiti da Noor bata kirashi ba kuma shima baikirata ba. To me zata cemasa? Ya jikin Noor bayan tasan ita tasata awannan halin? Itafa addu'a ma takeyi Allah yadauki ran Noor kowa ma yahuta(Allah yafiki mama). Maimoon ko wayarta ta dauka tacigaba da game dinta kamar babu abinda ya dameta da ciwon yar uwarta.( Allah ya kyauta) ******** Anty Aisha ce zaune a babban falon ta a sama tana waya da wata kawarta naji tana cewa" ki kyale yar banza wlh sai Aryan ya auri lubna, yo in naka bai rufa maka asiri ba na wajene zai rufe maka? Yanzu ki kalli lubna wani namiji ne bai san halinta a waje ba kuma na tabbata bazasu yarda su aureta ba.In ba rufa rufa nayi naga Aryan ya aureta ba haka zan zauna da yarinya gode gode agida? Hajiya shamsiyya wadda suke waya da ita tace" haba Aisha saikace anmiki asiri,yanzu wannan matar mai kama da aljanu ne tafi karfinki? Malam gangaran ai shine mafita kawai muje wurinsa amana maganin 'yan taurin kai" dariya anty Aisha taayi kamar wata tsohuwar mahaukaciya tace" shiyasa nake yinki shamsi kinsan duk wata hanyar da zamuyi mu magance matsala, gobe zanzo saimu tafi wurinsa" ahaka suka shirya yadda zasu tafi wurin boka (wa'iya zubillah. Allah ya wadar da iyaye mata masu wannan halin Allah kamana katangan karfe da mugu). Tana aje wayan lubna tashigo fuuu babu ko sallama tana wani kumbure kumbure " nifa mommy Allah na gaji da irin halin da Aryan ke nuna min haba. Saikace banida gata, duk mazajen danake nima shikadai naji inaso tsakani da Allah amma kuma ace yaita juyani kamar waina? Anty Aisha takamo hannunta tazaunar da ita " karki damu yar mommy munkusa yin maganin dan banzan ai badai ko kula ki bayayi ba toh daga gobe zai fara kula ki kinji? Murmushi lubna tayi tana jin dadin maganan mommyn nata. Hmmm ba gilin gilin ba tayi mai, wasa kukeyi da yaron malamai masu hadda fa. Ya wasan zata kaya ne tsakanin su anty Aisha da Aryan? Shin zasuyi nasara? Zamuji agaba insha Allah. Happy independence.🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬 Allah ya bamu zamu zaman lafiya a kasar mu Nigeria ka bawa shugabannin kasanmu ikon yin adalci atsakanin mu. Reemah✍️ 10/5/23, 9:17 AM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 9_10 Washe gari aka bawa Noor sallama ko gida Daddy yaki barinta ta tafi. Daga asibitin Daddy yasa driver dinsa yakaisu anty jamila abuja tunda ta jirgi sukazo to yanzu kuma da Noor zasu koma, gashi itakuma batada passport. Tayi kuka sosai saboda zata rabu da daddynta sanadiyyar su mama. Anty jamila nata rarrashinta har suka shige mota. Ahanya ma taki cin wani abu sai ajiyar zuciya takeyi alaman tasha kuka. Sun iso garin Abuja misalin karfe 12:00pm, straight gidan uncle saif suka tafi. Yaran anty jamila hanan da hanifa wadda suke sa'a da Noor sunyi murna sosai ganin abokiyarsu kuma 'yar uwarsu. Itama Noor dintayi murna atleast yanzu zata huta ta sake. Cikin dakinsu su hanifa suka kaita sunata janta da hira, anty jamila ce ta shigo hannunta rike da tray din abinci. "Noor taso kici abinci kisha maganinki na rana" anty jamila ta fada tana ajiye trayn agefen gado. Noor turo dan karamin bakinta gaba tayi,itafa harga Allah batasan magani. Dariya su hanifa suke mata itakuma sai shagwaba take zubawa anty jamila(hmm su Noor abin nema yasamu) wacce keta lallabinta taci abinci, abakinta ma take bata har tagama cin abincin, sabon drama akayi kafin ta yarda ta shaa magani. Bayan tasha anty jamila tasa Noor taje tayi wanka hanan kuma ta fiddo mata da wata doguwar riga mai kyau blue colour yasha adon white stones. Fitowa tayi da towel daidai kugunta tana tsane dogon sumanta. Su hanan da hanifa baki galala suke kallon Noor, gsky Allah yayiwa Noor baiwar diri kaiii. Itako bama ta kula da kallon dasu hanan suke mata ba. Zama tayi ta shafa mai ta dan murje fuskarta da powder ta sha fa lipstick, asananne hanifa tayi magana"wlh Noor duk mijinda yasameki ba karamin sa'a ya kwasa ba, kalli bombom dinki saikace kinsa tintin wann.." Shiru tayi sakamakon bige bakinta da hanan tayi" kincika surutu kamar wani tsohon radio, fadi ba'a tambaya ba" itako hanifa sai aika mata da harara takeyi tana rike da labban bakinta, Noor sai dariya takemusu, fadansu na birgeta baya wuce two minutes sun shirya. Ahaka suka cigaba da argument dinsu itako Noor sai kallon drama take tana dariya. ****** Daddy bai koma gida ba saida yagama yanke hukuncin dazai dauka akansu mama. Yasan weakness dinta kenan 'yarta kwaya daya wato maimoon dan haka da ita zaiyi amfani ya koya mata hankali. Gidan wani abokin aikinsa alhaji ja'afar yatafi. Maigadin gidan ne ya bude masa gate bayan yayi horn, dama yariga yasanar da abokinnasa zuwansa dan haka ya samesa agida. Yasamu tarba mai kyau awurin uwargidan alhaji ja'afar. A babban falon sa na baki daddy yazauna bayan an sanar dashi ga alhaji nan zuwa. Wani dattijo ne mai kimanin shekaru 60 yashigo falon dauke da sallama abakinsa. Hannu suka sha da daddy irinna abokai dinnan. Uwar gidan alhaji ja'afar hajiya halima ta gabato masa da abin motsa baki ,tare sukaci shi da alhajin suna hira. Bayan sun gama ci Daddy yace" alhaji dama da wata magana nazo dukda ba sabuwar magana bace, magana ne wadda aka dade anayinta amma sanadiyyata aka watsar dashi. Wato alhaji dama abaya nayi tunanin Sam bazanyiwa yarana auren dole ba amma kuma a halin yanzu, yara sun zama abinda suka zama sakamakon wasu iyaye matan." Tuni alhaji ja'afar ya harbo jirgin daddy amma baice komai ba sai murmushin dake dauke afuskarsa. Daddy yacigaba da cewa" inhar bazaka ki ba alhaji kamar yadda kanema abaya yau gashi nima ina neman alfarma, ina nemawa 'yata maimunatu auren danka Mahmud " murmushin fuskar alhaji ne ya fadada abinda yadade yana so gashi yau Allah yabasa aruwan sanyi. " wlh ni na dade da yarda da wannan zancen, ai dama tuntuni da yanzu ma anyi auren domin ba karamin so naga Mahmud yakewa maimoon ba amma Alhamdulillah, saidai kuma wani hanzari ba gudu ba, ina fatan ita yarinyar zata yarda" "ai karka damu alhaji tunda ni nazo na nema aikasan babu wata matsala insha Allah" haka sukacigaba da tattaunawa akan yan uwan alhaji dazasu zo su nema auren Mahmud din officially. Sai dayayi sallan la'asar yabar gidan yanata sake saken yadda sai bullowasu mama da maganan auren. Yana isa gida ko ta kansu baibi ba, itama mama ko ajikinta tunda dai bada Noor ya dawo ba. Maimoon ma sai murna takeyi tace " mama wlh bakiji wani irin farincikin daya ziyarci zuciyata ba da wannan shegiyar bata dawo ba, amma saidai matsalata daya yanzu wazai rika yin aiki da girki kingafa niba iyawa nayi ba" mama ta mata hararan wasa tace" karki damu nayiwa hafsu magana gobe zata kawomin masu aiki guda biyu" murna wurin maimoon kamar me(ayya yarinya kin kusa kuka). Daddy ne ya fito yawuce su ya tafi dakin Noor yana waya da ita tana fada masa inda ta ajiye takardun makarantarta wadda za'a yi amfani dasu wurin nema mata anan Abuja. Da harara su mama suka rakashi dashi harya bacewa ganinsu. Tsaki maimoon tayi tace"wlh mama duk da yarinyarnan tabar gidannan amma da alama bazata bar min babana ba, haba yanzu kuma metakeso Allah kadai yasani"mama bata ce da ita komai ba tana wani kunkuni wadda ita kadai tasan me take fada. ******** Su anty Aisha ne da kawarta Hajiya shamsi a gaban boka gangaran, anty Aisha ce tace" boka dama yaron dan uwana ne bayason yata itakuma tana sonsa gashi mahaifiyar yaron itama ta bada nata gudunmuwan wurin hana dan uwana yarda da auren yaren, nikuma harga Alla..." Bata karasa ba sanadiyyar tsawan da boka yamata" ke!!! Karki kara kiran min sunan wani Allah anan aida kinsan dashi bazaki zo nan ba"anty Aisha ta tsorata da sauri tace"kayi haquri boka"(hmmm). Boka yayi wasu incantations(addu'o'insu na bokaye) amma sam baiga wadda yakeso yagani ba hasalima saiwani haske yake gani amma dan ya riga kware acuta yayi kamar yaga komai yace" shikenan wannan aikin ai mai sauki ne amma yanzu ki ajje min dubu dari biyu wadda zan aiki aljani zuruu yayimin wata siyayya"(kunji wani karya, ashe aljanu ma nazuwa shopping mall😂😂). Babu wata wata anty Aisha ta zaro bandir din dubu daya guda biyu ta ajemasa agabansa. Hajiya shamsi tace" toh boka yaushe zamu karbi magungunan, ko yanzu aljani Zuruu zaije yayi siyayyan yakawo ka hada maganin"? Boka ya watsa mata wani kallo tayi saurin tsuke bakinta shikuma yace" zuwa sati mai zuwa zaku iya zuwa ku karbi maganin" godiya suka masa suka fito daga dan bukkan nasa wadda ke saman wani tsauni, ahankali suke gangarawa gashi sunci uban takalma na manyan matan Abuja, wani dan dutse ne anty Aisha ta taka suuuuuu kakeji tana tafiya kasa da sauri kamar ta hau lilon sliding. Dariya ne yaso kama hajiya shamsi amma ta dake tadan kara Sauri harta karaso wurin anty Aisha wacce tuni takai kasa sai rike kwankwaso take tana yatsina fuska alamun zafi. "Sannu ya akayi hakan yafaru" hajiya shamsi tafada tana taimakawa anty Aisha ta mike. Ahankali ta taka har wurin motansu sannan hajiya shamsi ta tada ita suka tafi. ******* Yau Dada tayiwa su ummi zuwan bazata wadda hakan yabasu mamaki sosai, Dada dasai an kai ruwa rana take yarda tazo hutu anan Abuja yau saigata batare da katin gayyata ba. Sosai su ummi sukaji dadin zuwanta dan Dada akwai dadin zama amma fa akwai surutu kamar ba bafulatana ba duk abinda yazo bakinta ita babu ruwanta fada takeyi. Nana ce tashigo dakin ummi dake anan Dada ke zama duk lokacin data zo. Sanye take da wani gubyun wando dadai guiwarta sai riga armless da kadan ya rufe cibiyarta earpiece na kunninta tanajin waka, tunda ta shigo Dada ke watsa mata kallon rainin wayo dama bawani shiri sukeyi ba insuka hadu kamar cat and rat" aikin kenan, babu abinda kika iya sai shiri cikin kananun kaya saikace jikar mongo park , kin aje kafa kamar ta sauro babu wani auki kullum saicin taliyan tsutsa(indomie)" itako Nana ko ajikinta dan itama yan surutun basa kusane dasun kwasheta da Dada. Ummi kam babu abinda tafada dan inda sabo tasaba da wannan hayaniyar tsakanin Dada da Nana, intazo to fa kullum cikin raba fada take tsakaninsu kamar 'yan biyu. Aryan ne ya shigo sanye da suit dark blue yana rike da briefcase dinsa da alama yanzu ya dawo daga aiki. Nan da nan ko ina ya gauraye da daddadan kamshin turarensa. Fuskarnan murtuk babu alaman dariya. " oyoyo dan gidan azeezu, miji agidan Dada makiyanka sun buga dakai sun kasa" yariga ya saba dajin wannan kirarin dan haka murmushin gefen baki kawai yayi, zama yayi kusa da ita yayi magana cikin hausansa mai kama da larabci yace" wifey yau kece a bait dinmu" saikuma tayi narai narai da fuska kamar zatayi kuka tace" yanzu mijin wai ace ban isa nayiwa wannan yarinyar mai kama sa kwarangwal magana ba saita wani hauni da ihu saikace zatacire dan tsohon dodon kunnena" idonsa ya mayar kan Nana danya San da ita Dada keyi shigan dayagani ajikinta ne yasa ya gane abinda Dada ke nufi"hey, will you get out and change this useless outfit of yours " yadaka wa Nana tsawa wadda hakan yasata fita da gudu kamar zatayi kuka. Itakuma Dada tayi wani murmushin jindadi tace" yawwa ko kaifa mijin shiyasa nake kara sonka kamar na tare agidanka amma babu daman yin haka Kasan ance fas lo ( first love😂) yafi Shiga rai tokaga babu yadda zanyi nabar wannan tsohon" shi maganarta ma dariya yabasa kawai ya girgiza kai, sai lokacin ya lura da ummi dake zaune acan gefen gado dan tunda ya shigo idonsa ke kan Dada, gaida ita yayi sannan yamike ya wuce bedroom dinsa. Yana Shiga yafara tube kayan jikinsa har yarage dagashi sai boxers sannan ya wuce bathroom yadan watsa ruwa. Yana fitowa ya dau wayarsa ya kira ummi akan Nana takawo masa abincinsa daki. Yana aje wayar ya cigaba da shafa mansa ya fesa turare,closet dinsa ya nufa inda yake ajiye kananun kayansa yabude yadau 3qtr da wani polo green yasanya. Yana fitowa daga closet din daidai Nana tayi masa knocking tashigo da abincin. Har zata fita yace"ke" juyowa tayi atsorace dan yadda ma yakirata bataji da kyau ba inkuma ta fita binta zaiyi ya kifa mata mari akan meyasa batazo ba kuma taji ya kirata, ohhh Ya Aryan sai Allah. " ki fita harkan Dada, whenever she complains to me about you again sorry to say, RIP" yamata alama da hannunsa yana yanka wuyarsa, atsorace tagirgiza kai tafice dagudu tabar part dinsa ma. Murmushin gefen baki yayi ya zauna yafara cin abincinsa. ******* Noor ne dasu hanan zaune afalo suna shan fruits suna dan hira. Wani matashin saurayi kyakyyawa chocolate color yanada dan jiki kuma baida tsayi sosai yashigo da sallama abakinsa duk suka jiyo suka kalleshi, ido ya zaro waje ganin Noor. Da sauri yakaraso yazauna baima amsa gaisuwarsu hanan ba" Noor kece agidanmu yau? Noor batace komai ba sai murmushi kawai data keyi tace"Ya Shareef ina wuni" lfy lau yar lelen uncle nasir. Shareef ya amsa mata. Yayi mamakin ganinta a gidan gashi kuma duk ta rame fiye da yadda yasanta ada. Shareef shine babban yaron anty jamila wadda ke aiki a company din Aryan kuma abokinsa. Su hanan sukace" Ya shareef kashigo muna gaidaka amma ganin Noor saikayi kamar baka sanmu ba" Murmushi mai sauti yayi yace" to ba dole ba ai abin mamaki ne naga lelen uncle agidanmu kuma nasan ba hutu tazo yiba tun da har yanzu ana school." Itadai Noor bata kara cewa komai ba sai murmushinta mai bayyana tsananin kyawunta take. Anty jamila ce ta shigo falon tasamesu suna hira Ya shareef ya gaidata yace" mum yau kawai saiga Noor a Abuja" anty jamila tazauna kusa da hanan tace" ehh wlh dogon labarine dazu muka zo da ita nida dadyynku"bai kara tambayarta komai ba kawai suka dasa sabuwar shafin hiran harda noor aciki, itafa Noor talkative ce saidai intana wurin da bata samu sakewa ba shine za'a ganta tayi shiru. Har maghrib yayi sannan kowa ya mike dan gabatar da ita. ****** Bayan isha'i su Daddy suna zaune a falo shida Mama wadda yanzu tagama sake ranta akan babu wani matakin da Daddy zai dauka akansu saboda abinda sukayiwa Noor. Daddy kamar yasan abinda take tunani yace" hamida kiramin maimuna" kamar bazata motsa ba sai kuma tatashi tafara tafiya kamar wadda kwai ya fashewa aciki tanufi dakin maimoon. Akan gado tasameta tana waya da saurayinta salis." Ke maimoon daddynki yana kira" tsaki moon taja tacewa saurayinnata tana zuwa daddynsu yana kiranta. Mikewa tayi tabi bayan mama sukazo falo. Zama moon tayi akan cushion kusa da mama Daddy ya kallesu ya dauke kai. Ko mai zaice musu oho, abinda su mama suke tunani kenan. "Ke maimuna ya sunan wannan saurayinnaki"? Daddy ya tambayi maimoon take tafara murmushi dan once in a blue moon daddy ke tambayarta maganan samarinta" daddy salis" gyada kai daddy yayi yakara tambayarta"kuna tare har yanzu ko kuwa"? Da sauri mama ta tari numfashinsa tace"ai har gobe suna tare soyayya kuma sai abinda yakaru yanzu ma dashi take waya adaki" shiko daddy kamar abinda yakeso yaji kenan yace" shikenan, daga yau kice masa karya kara kiranki, kice masa babanki yamiki miji" dammm haka zuciyoyin mata biyun ya buga" kan bantan uba, toh wlh nasiru baka isa ba, kayi kadan, yar tawa kwaya daya jal zakawa auren dole?itako moon kuka ta fashe dashi tana cewa bata yarda. Tsawa yadaka musu yace" karku yarda kumaidani sha sha sha, nasan abinda nakeyi sarai, ok wato yarki itace gwal, Noor kuma jaaka ko? Toh wlh bari kuji na fada muku nariga na gama maganar dazanyi kuma babu wanda ya isa yasa na canza maganata"mama ta mike tsaye tana buga kirji tace"ni hamidatu na isa nasa ka canza maganarka naka wasa ne , wlh dani kake zance nasi.." Bata karasa ba taji saukan lafiyayyun maruka guda biyu afuskarta, Daddy yace" badai kina takama da kinada yan uwa masu karba miku baki ba? to shikenan mu zuba mu gani, wlh thumma billahi idan kika yi gigin shiga hanya ta akan maganan wannan auren saina mugun sabamiki" ya juya ya nufi hanyar waje saikuma ya juyo kamar baigama magana ba yace wa mama" kuma plaza dinki guda biyu dana gina miki na karbi abuna, shagunanki na saloon da bakery shima duk na kwace abuna" yana gama fadin haka yafice. Hannu mama tasa akai takurma wani uban ihu tace " shikenan makiyana sunyi nasara akaina, wayyo ummata wayyo abbana" itama maimoon kukan takeyi tana wa Noor Allah ya isa dan itace silan wannan hukuncin da daddy ya yanke akansu(daga baya kenan). ******* Tunda anty Aisha ta iso gida take jinyar kwankwasonta dan yayi mugun tsami gashi wurin sai zugi yakemata. Mai aiki tasa ta danna mata wurin, tana tabawa ta kurma ihu tace" shegiya zaliha kasheni zakiyi, yar banza kawai fice min anan wawiya kawai" zalihan na fita daga dakin daidai Lubna na shigowa danjin ihun da mamanta tayi. Da sauri ta karaso gaban gadon tana tambayarta " mommy lfy, duka akamiki ne naga sai kama kwankwaso kike, ko ko dad ne yaja dannaji jiya da daddare sai ihu kikeyi kamar zaki rushe mana gida" (kai Allah wannan lubnan sam batasan me kalmar kunya ke nufi ba, wato taji ihun mamanta ne lokacinda harkar auratayya yashiga tsakaninsu da babanta shine fa take tambayarta ko shiyaja mata ciwon kwankwaso)anty Aisha takaiwa lubna bugu itakuma ta kauce " nonsense ba duk saboda ke bane, naje wurin boka garin saukowa daga tsauni na sulale kasa" dariya lubna ta sheke dashi harda kama ciki, itakuwa anty Aisha kota kanta batabiba, anya ba karaya tasamu a kwankwasonta ba kuwa? Bata kara cewa lubna komai ba, itakuwa tantiriyan wani abokin harkanta ne ya kirata a waya akan tafito gashi a gate. Mikewa tayi tafita bayan ta gama wayar ko kallon mamanta batayi ba. ****** Kusan karfe goma da rabi amma su Noor basuyi bacci ba sunata hira. Sanye take cikin night gown din hanan silk maroon colour. Iyakansa cinya ko ina ya cike rigar kamar zai yage. Kayan hanan ne kawai ke iya sizing Noor saboda tafi hanifa jiki kadan. Hanifa tace" Noor wani course kikacewa dad ya choosing miki" Noor tadanyi murmushi tace" law" ido hanifa tazaro waje tace law? Noor takalleta da alaman mamaki" toh menene aciki ai shima kamar ko wani course ne" hanan tace " to menene dalilinki na zaban law"? Mamaki ne ya kamasu ganin hawaye a idanun Noor da kyar tabude baki tace" saboda na tona asirin mama kan abinda tayiwa ammina da kanina suhail" Kallon kallo su hanifa sukayiwa juna, hanan ta juya ta kalli Noor tace" me mama tayiwa anty Rahma"? Murmushi kawai Noor tayi ta girgiza kai tace" karku damu with time zan fada muku"..... Tohhh sabuwar magana me Noor take boyewa gameda mama?? Zamuji cikakken labarin Noor zuwa gobe insha Allah. Nagaji Reemah✍️ 10/5/23, 9:17 AM - Reemah: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HKRxGHXg9gP6uOdVkfTL6j 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 11_12 Wacece Noor? Ainahin sunanta Nuwaira Nasir Mahmoud. Mahaifinta Alhaji Nasir Mahmoud mutum ne mai faran faran da jama'a. Kowa yasanshi da taimakon na kasa dashi bisa dan rufin asirin dayake dashi tunma kafin yazama babban dan kasuwa a yanzu. Matansa biyu Hajiya Hamida da kuma Hajiya Rahma. Hajiya Hamida itace uwar gidansa kuma yarinya daya Allah Ya bata wato Maimoon wacce suke kira da moon. Har aka dau wasu shekaru amma Allah baikara azurtasu da wani haihuwanba, bisa hakan yasa mahaifiyar Daddy ta tilasta mai kara aure. Hakan ba karamin girgiza mama yayiba. Hajiya Rahma tana aiki ne akarkashin daddy a lokacin yanada shagon saida zanuwa kuma itake ke zama ashagon. Ya dade yana sonta saikuma dama tazo masa lokacinda mahaifiyarsa tasashi kara aure. Mama tunba yauba tadade tana tsula rashin mutuncinta amma babu yadda Daddy ya iya da ita dan alokacin mahaifiyarsa ba karamin so take nuna mata ba. Bayan anyi auren Daddy da Hajiya Rahma wacce suke kira da ammi, soyayyar inna wato mahaifiyar Daddy yakoma kan ammi, hakan ba karamin daci yayiwa mama ba. Acikin shekaran aurensu ammi Allah yayiwa inna rasuwa lokacin ammi nada karamin cikin Noor. Mutuwan ya tabata sosai dan wasu abubuwan da Mama ke mata agidan inna ce kawai ke iya taka mata birki. Bayan wata shida Ammi ta haifo 'yarta mai tsananin kama da ita wacce taci sunan Inna wato Nuwairatu amma ana kiranta da Noor. Mama tayi bakinciki amma basosai ba kasancewar ba namiji ammi ta Haifa. Babu irin kiyayyar da mama bata nunawa noor tun Ammi na raye kuma haka ba karamin damun Ammi yakeyi ba amma kasancewarta mace mai haquri da kawaici yasa bata magana akai. Wata rana daddy da su mama da Ammi sun fita sai aka bar Noor da Moon sai mai aikinsu. Mai aikin tana kitchen tana shara kawai saijin kukan Noor tayi. Fitowa tayi tana tambayar Noor meyafaru sai tace" Ya Moon ne tace wai bazata bani cakulet (chocolate) dinta ba" juyowa hadiza tayi ta kalli Moon wadda ko ajikinta abinda tayiwa 'yar uwarta ba tace" haba Moon ba yar uwarki bace, pls ki diba mata kinga tanata kuka" Moon ta kalli Noor tace" ni ba yar uwata bace mamana tace mun ba ita ta haifeta ba dan haka ni ba yar uwa ta bace" Babu yadda ta iya haka ta kyalesu ta wuce yacigaba da aikinta Inda Noor keta kuka amma ko ajikin Moon. Bayan shekara goma amma Ammi bata kara aihuwa ba. Noor ta girma tayi wayo kyawunta sai kara fitowa yake na ainahin buzayen nijar dan Ammi yar nijar ce sunyi hijira itada iyayenta da yar uwarta Jamila. Sosai Ammi keji da ita dan ita kadaice gatanta saidai in Daddy yana gari shima sosai yakejin Noor har cikin zuciyarsa. Noor akwai shiga zuciyar mutum kasancewarta kyakkaywa ga kuma biyayya babu inda ta rago Ammi a haquri, saidai Noor akwai surutu inta samu wuri. Cikin yan kwanaki Ammi keta zazzabi atsatstsaye kuma bata nuna wa daddy cewa bata jin dadi ba. Laulayi takeyi irinna masu Sabon shigan ciki. Saida cikin Ammi yakai wata hudu aka gane ciki ne da ita. Sosai Daddy yayi murna, soyayyar duniya yadora wa ammi da abinda ke cikinta. Mama tunda ta gano cewa ammi ciki ne da ita tafara Shiga da fice wurin ganin cikin yazuba amma abuna Allah haka ya raya cikin har yakawoshi duniya. Ammi ta suburbudo santalelen 'danta mai bala'in kama da daddy. Haukane kawai mama batayi ba ita fafur yaza'ayi Ammi tahaifi namiji ita bata Haifa ba. Duk yadda taso taga bayan yaronnan Allah bai bata daman hakan ba dan Ammi na lura da kowani take takenta. Noor sai kula da dan kaninta take bata barin komai ya tabashi. Haka akayi suna, ranan suna yaro yaci suna Suhail. Kyaututtuka yaro yasha shi ta bangare daban daban. Wani rana Ammi ta shiga kitchen tana dafa abinci saitaji kukan suhail adaki, da sauri tafito taje daki tadubashi dansu Noor suntafi makaranta. Adaidai nan Mama ta faki idonta ta shiga kitchen din ta bude tukunyar da Ammi ke dafa indomie danba itakeda girki ranan ba ta duddula wani poison dake karamin kwalba aciki gaba daya harda dauraye kwalban tazuba aciki. Noor da dawowanta kenan daga school taji motsi a kitchen sai ta nufi hanyar kitchen amma mezata gani, Mama tagani tana zuba abinnan a tukunyar girkin ummi. Bata damuba ba dan batasan me mama ke zubawa a cikin tukunyar ba, hasalima tadauka girkinta ne. Juyawa tayi ta shiga dakinta bama ta kalli dakin Ammi ba. Wanka tayi yadda Ammi ta sabar mata tayi alwala sannan tafito tayi sallah. Akan sallayar ta bingire da bacci basu hadu da amminta ba. Itakuwa Ammi data samu suhail yayi bacci saita dawo dan duba abinda ta dora awuta. Bata lura da kamshin abincin daya canza ba dan yunwa takeji. Anan kitchen ta juye a plate ta fara ci. Bama ta karasa cin abincin ba taji cikinta yafara wani irin juyi, nan da nan tafara ganin dishi dishi. Mama na labe a kitchen din tana kallonta sai dariya take ciki ciki. Amai Ammi tafara ba kakkautawa tana rike da cikinta. Ahaka tayita mutsu mutsu babu mai taimakonta harta fadi kasa tana shure shure, can kuma saitayi shiru rai yayi halinsa. Kamar da gaske Mama tafito tana ihu ataimaka mata. Daddy dake bacci adakinsa yaji ihun Mama da sauri yafito ya shigo kitchen din. Idanunsa ne ya sauka kan gawan Ammi dake kwance akasa shame shame ga amai duk ya bata ko ina. Da gudu ya karaso yana jijjigata ya na kuka kamar karamin yaro amma ina babu rai. Noor da dama ta farka dazu taji kukan Daddy a kitchen ta fito itama da sauri. Abinda ta ganine yasata fasa ihu tana kuka. Haka akayi jana'izar Ammi bayan yan uwa da abokan arziki sunzo. Anty jamila kanwar Ammi tayi kuka sosai danba karamin shaquwa ke tsakaninsu da yayanta ba. Noor na goye da suhail yana bacci, idanunta duk sun firfito waje alamun tasha kuka sosai. Mama kam idanunta kar yake sai share hawayen karya take. Bayan ukun rasuwan Ammi, anty jamila ta nemi alfarmar abata Noor da suhail tahada su da yaranta Ya shareef da 'yan biyunta hanan da hanifa. Daddy bai yarda ba, haka tayi haquri tabarsu wa Mama dankoda wasa duk shekarunnan anty jamila bata taba sanin haleyyan Mama ba saidaga baya. Bayan bakwai din Ammi kowa ya watse akabar Mama da Moon da Noor da kuma suhail. Babu irin muzgunawar da mama batawa Noor da dan jaririn kaninta wadda ko zama bai fara ba. Suhail dama tunda aka haifeshi ba isasshen lfy nedashi ba yana yawan ciwo kuma Ammi ce kadai tasani da Noor, itama din wani lokaci ne idan yafara saita tambayi Ammi meke damunsa saita fadamata zazzabi yakeyi. Bayan wata biyu da rasuwar Ammi, Noor duk ta lallace ga makaranta ga aikin da Mama ke sata gashi bata barinta tayi wasa da dan kaninta, ko kuka yake bazata barta ta daukeshi ba kuma itadin ba rarrashinsa zatayi ba. Yaro duk ya rame ya kanjame baya samun isasshen abinci da kulawa. Daddy baisan duk wainar da ake toyawa ba dan baya yawan zama agida. Wani rana Mama tagaji da irin rikicin suhail kawai zuciyarta ta ayyana mata wani mummunar abu. Haka ta biyewa zuciyarta shima ta siyo guba irin wadda tabawa Ammi ta dura masa. Shi bama aman abinci yayi ba, aman jini yadinga yi har Allah ya karbi abunsa. Daddy baya gari lokacin danhaka bata Samar dashi mutuwar suhail ba har aka sallace shi akayi jana'izarsa. Noor tayi kuka dan akan idonta abinda Mama tayiwa suhail yafaru. Tunda mama ta gano Noor tasan wani abu gameda mutuwar kaninta tafara hantarar ta tana threatening dinta akan cewa koda bakin wasa ta kuskura ta fadawa Daddy ko wani saita kashe Daddy da kuma sauran yan uwan amminta wato anty jamila. Kunsan yaro da tsoro haka ta ajiye abun azuciyarta taita kuka. Saida daddy yadawo daga tafiya sannan ya samu mummunan labarin mutuwar suhail. Kuka sosai yayi kuma yayiwa Mama Allah ya isa akan bata sanar dashi akan mutuwar dansa kwaya daya ba. Bayan shekara daya, Noor tazama abin tausayi dan Mama ta fada mata itace ta kashe Ammi hakan ba karamin gudunmuwa yabawa ciwon Noor datake fama dashi ayanzu tasiri ba. Anty jamila kullum tana hanyan kano wurin duba lafiyan Noor bayan tasamu labarin mutuwar suhail. Daddy kam yana kan bakarsa akan Noor bazata koma wurin anty jamila ba. Itakuma Mama abinnata karuwa yake kullum da irin muzgunawar da take yiwa Noor. Ayanzu Noor bata dade da gama secondary school ba. Kuma tana zuwa islamiyya kafin admission dinsu yafito na bayero university. Tanada shekaru 18 aduniya itakuma Moon tana 24. Burin Noor shine takaranta Law dannema wa Amminta da kaninta suhail 'yancinsu. Cigaban labari. Yau kwana uku kenan da zuwan Noor Abuja. Uncle Saif harya nema mata admission a Nile university inda suka bata Law kamar yadda takeso. Kuma Monday zata fara zuwa tare dasu hanan Wanda suma anan suke karatu. Da yamma suna hira su hudu a falo Anty jamila tace" hanan anjima Ku shirya Ku tafi shopping da Noor, tasiyo abubuwan buqatanta na makaranta. Abbanku ya tura miki kudi" sannan tajuyo takalli Noor tace"habibty gobe insha Allah Shareef zai kaiki ki zabi wayanda kike so" murna sosai wurin Noor dan dama button phone ne wayanta datake rike dashi yanzu. Haka kuwa akayi, karfe biyar suka shirya dukansu uku suka tafi shoprite. Abakin wani katon shoprite hanan wacce itace ke tuki ta tsaya. Adaidai nan Aryan ya shigo shima dan tasowarsa kenan daga wurin aiki yabiya shoprite din shima zaiyi shopping din wasu abubuwan amfaninsa. Su Noor ko har sun shiga, hanifa nata jibgowa Noor kayan sawa, dogayen riguna dakuma kananan kaya. Hanan kuma nata kwashe mata takalma da jakunkuna dasu kayan kwaliyya. Noor na bangaren corporate wears, dan dress code din law student shine black and white riga da skirt. Aryan na gefen suit na maza yana zaba, Noor ma tazo zata zaba suit dinda zai tafida kayan data dauka. Aryan baisan da mutum abayansa ba yana matsowa da baya kawai saijin takalminsa ya taka wani abu. Kunsan irin cover shoes masu sole mai karfinnan ba karamin zafi ne dashi ba. Itakuwa Noor tana duba suit ne bata lura da mutum agabanta ba kawai sai jin takalmi akan dan babban yatsanta. Wani irin zafi taji har kwakwalwarta batasan lokacinda tasaki ihu ba. Gaba daya mutanen wurin suka juyo suna kallonsu. Aryan sai a lokacin ya juyo jin ihun mace abayansa. Wani irin kallon kallo sukewa juna harna kusan minti daya. Shi ya fara sauke idonsa sannan yaja wata guntuwar tsaki ya raba ta gefenta zai wuce, Noor batasan lokacinda tace" kai wani irin mara hankali ne zaka taka mutum sannan kace zaka tafi batare daka bashi haquri ba iyye"? Ta karasa tana huci kamar tafasasshen ruwan zafi. Juyowa yayi da narkakkun eyes dinsa ya watsa mata ya nunata da yatsansa manuni yace" karki kara kirana da mara hankali" tsaki tayi cikin tsiwa tace" nace mara hankali mezaka.." Bata karasa ba sanadiyyan jin yatsun hannunsa afuskarta, dafe kuncinta tayi hawaye na zubowa daga idanunta, tunda Mama ke dukanta harga Allah bata taba shan mari mai zafi irin wannan ba, kamar karfe aka buge tadashi afuskarta haka taji. Su hanan ne suka iso wurin suna tambayarta meya faru nunashi tayi da hannu shikuma harya juya yafara tafiya dan wannan tatsitsiyan yarinyar batakai ya tsaya yana cacan baki da ita ba. Haka sukabata haquri itakuma fafir taki sai faman Allah ya isa take.(Aryan you're so cruel😠) Bayan sun gama siyayyan harsun biya kudi suka fito. Shima Aryan ya gama ana zuba masa kayan amota yana tsaye yawani murtuke fuska dan babu macenda da taba zaginsa sai wannan mara kunyar karamar dangar. Harsu Noor sunshiga mota Hanan tayi reverse zasu fita karaf idanunsu yasauka acikin na juna. Harara Noor ta watsa masa ta bude muryarta tace" Allah ya isa mugu kawai" shi abunma dariya yabasa wato dai bakin tsiwan baiyi shiru ba kenan dai. Bayan an gama zuba masa kayan a mota shima yabawa motar wuta ya bar wurin. #TeamAryan # TeamNuwaira Comment and share pls. Reemah✍️ 10/5/23, 9:17 AM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 13_14 https://chat.whatsapp.com/HKRxGHXg9gP6uOdVkfTL6j Washe gari Thursday. Karfe 7:30 yafito daga dakinsa, sanye yake cikin suit coffee brown wadda rigar cikinsa yakasance milk colour. Sosai kalan kayan ya amshi farar fatar jikinsa. Sanye yake da takalminsa kirar Louis Vuitton shima brown color. Tafiya yake cikin wannan takunnasa mai matuqar tafiya da imanin mace yana gyara wrist watch dinsa na company din apple wadda touch watch ne a tsintiyar hannunsa, gaba daya falon ya dauki kamshinsa mai dadi da sanya nutsuwa ga mai shaqanta. Ahankali yake takawa harya haura saman bene yanufi dakin umminsa. Zaune kan sallaya ya tadda Dada wacce har yanzu tana lazimi daya riga ya zame mata daily routine. Takowa yake har inda take sannan ya durqusa ya gaida ita. Kasancewar Dada intana lazimi bata cika magana ba yasa kai kawai ta daga masa. Waiwayawa yayi amma baiga ummi ba hakan yasa yai tunanin tana dakin Abba. Fita yayi daga dakin ya nufa falon abbansa, knocing yayi amma shuru hakan yasa yayi tunanin har yanzu bacci sukeyi kasancewar schedules din abban bai da yawa sosai. Ko kallon dinning baiyi ba balle ya yi gigin hadawa kansa wani abu dama bawani damunsa breakfast din yayi ba. Sunada meeting a Transcorp Hilton Karfe takwas, agogon hannunsa yaduba yaga karfe takwas saura kwata yasa yadan daga kafa zuwa wurin sabuwar motarsa kirar Mercedes Benz fara mai kyau yayi shige. Horn sau daya yayi maigadi ya wangale masa gate din ya fice. TRANSCORP HILTON Yana isowa harabar tangamemen hotel din yayi parking a babban parking lodge din hotel din. Ahankali yake tafiya duk da yasan cewa shi kadai ake jira. Tafiya yake cike da isa da takama, idanun kowa akansa musamman mata amma ko daya daga cikinsu bai kalla ba. Babban conference hall din ya nufa manager dakansa yamasa iso zuwa ciki. Mutane na ganinsa suka mike saida yazauna sannan suma suka zauna. Tunda aka fara meeting din ko kala baice ba daga ehh sai a'a kokuma ya jinjina Kansa. Karfe goma daidai suka gama meeting din ya wuce office dinsa. Mama gabadaya ta rasa sukuninta cikin yan kwanankinnan. Sau dayawa Daddy na gargadinta kan abinda takeyi amma bata damu ba. Sosai hukuncin da ya yanke ya bata mamaki. Yanzu akan wannan kucakar 'yartasa yamata irin wannan cin fuskar? Lallai inama Noor tananan data shayar da ita ruwan mamaki, gashi tasa Daddy ya toshe mata hanyar samunta ya karbe duk wani qadarorin daya mallaka mata. Moon kam ba'a magana, tazama wata shuru shuru kamar ba itaba. Tun ranar da aka kawo kudin gaisuwa da sadakinta har ansa rana kuka yazama abincinta. Sau tarin yawa saurayinta salis yana bata shawaran bijire wa umurnin Daddy amma batada wannan kwarin guiwar dankuwa duk wani rashin jinta inna Daddy ya motso tofa nata komawa suke su kwanta. Babu maganar kirki dake shiga tsakaninta da mamanta dan acewarta duk laifinta ne, gashi ta janyo mata wani babban ibtila'i. Anty Aisha sosai ciwon kwankwasonta yasata agaba hakan yasa basu koma wurin boka Gangaran ba domin amsar maganin dayace zai hada musu. Harsaida tatafi asibiti aka mata gwaje gwaje aka gano kashin kugunta ne yadan goce daga mazauninsa, saida aka gyara mata sannan tadawo gida tafara jinya. Ko kadan cikin jinyar da anty Aisha keyi ko cikanki bai taba hadata da Lubna ba. Kusan kullum ma bata gida tana hanyar zuwa hotel. In har cikin garin Abuja ne to babu hotel dinda Lubna bata taba zuwa ba. Abinnata karuwa yakeyi kullum, har Runs tafara yi amma bata karban ko sisi, in fact itace ma take hada appointment dinta har tanada manager wata arniya mai suna Christy. Duk wannan wainar da ake toyawa babu wadda Abbanta yasani aciki dan yana port Harcourt da amaryarsa hafsat da yaransa biyu maza. A can yake aiki a border. Karfe biyu daidai bayan andawo sallan zuhr da lunch, zaune yake akan kujerarsa ta alfarma yana aiki akan laptop dinsa bai masan lokacinda Shareef yashigo harya zauna ba. Har kusan ten minutes kafin ya kammala abinda yakeyi, dagowa yayi dakansa idansa yafada cikinna shareef. Murmushi shareef yayi yace"dama zan fita ne akwai inda zani kozaka rakani"? Ya tambayesa yana tsaresa da idonsa yana jiran mezaice. Wani irin kallo yawatsawa shareef da Sauri shareef yace"a'a malam maida wukan ya haka? Ai ba tilasta ma nayiba kawai tambaya ce" yakarsa yana dariya mai sauti. Dan gajeren tsaki yayi ya dau wayarsa yacigaba da latsawa. Ganin babu abinda zaice yasa shareef mikewa ya fice abunsa. Kamar an tsikareshi ya ajiye wayar da sauri ya mike ya gyara kwalar rigarsa na ciki sannan ya dau wayannasa. Baisa suit dinsa ba yafito ya nufi car park din company din wadda yake underground, main building kuma nakansa. Shareef na reverse kawai yahangosa yana zuwa wurin motar yana wani yamutsa kyakyyawar fuskarsa. Dariya Shareef yayi ahankali yace"Aryan sai ahankali". Yana karasowa ya bude side din mai zaman banza yashiga sannan shareef yawa motar wuta suka bar wurin. Zaune take akan gadonta dayake babu kowa agidan sai ita da mai aiki wacce ke can part dinsu bayan tagama kammala aikinta na cikin gidan. Zaune take ta kurawa TV dake makale abangon dakin ido kamar tana kallo amma zahiri idonta ne kawai akan TV amma hankalinta Sam ba'akansa yake ba. Tunani takeyi har wasu siraran hawaye suka fara silalowa daga idanunta. Tunanin amminta takeyi da kaninta suhail da irin mutuwar wahalar dasukayi, da irin yadda Mama ke barazanar kashe mata uba, take tafashe da wani irin marayan kuka. Sosai take kukan tsakaninta da Allah. Wayarta ce tafara kara alaman kira, dubawa tayi taga Daddy ne ke kiranta. Dagawa tayi ta kara akunnanta tana sauke ajiyar zuciya akai akai. Sallama Daddy yamata amma bata amsa ba saima wani sabuwar kukan daya kara fin karfinta, sosai take rerawa shikuwa Daddy kala baice mata harsaida tayi me isarta sannan tayi shiru. Sai yanzu Daddy yafara magana cikin sanyin jiki yasan ko tambayarta yayi ba lallai tafada masa ba dan so dayawa yana kamata tana kuka agida amma juyin duniya bazata taba fada masa abinda ke damuntaba" mamana kiyi haquri dan girman Allah koma menene yake damunki kiyu haquri, nasani nakansance uba mai tarin laifi awurinki amma hakan bazaisa na taba daina neman yafiyanki akoda yaushe ba" da sauri tafara girfiza kanta saikace yana kallonta tace"a'a daddyna kadaina fadin haka, wlh kowacce 'ya aduniya zatayi alfahari da samun mahaifi irinka, kaidin kazama jigon rayuwata, mai sharen hawaye aduk lokacin dana bukaci hakan muddin kana tare dani, toh mezaisa karinka zargin kanka nidai ban aminta da wannan ba" takarasa maganan tana turo dan karamin pink lips dinta gaba kamar wata auta. Suna cikin magana wayan Ya shareef ya shigo amma bata dauka ba saida suka karashe magananta da Daddy. Kiransa ne ya kara shigowa akaro na biyu, tadauka tare dayin sallama" Noor kishirya ganinan tahowa in the next ten minutes insha Allah " da toh kawai ta amsa masa sannan ta katse wayar. Bayi ta shiga tadan wanke fuskarta. Wata doguwar abaya maroon colour ta Sanya ajikinta ta dauko flat shoe milk colour ta sa. Murje jikinta tayi da humra kadan sannan tayi rolling da dankwalin abayan. Wani irin sihirtaccen kyau tayi da duk Wanda ya ganta saiya kara kallonta. Wetlips ta sanya tadan gyara girarta sannan ta dau karamin side bag wadda waya daya kawai zai iya dauka da dan canjin cash. Fitowanta falo yayi daidai da ringing din wayarta. Tana amsawa yace mata ta fito yana waje. Tunda tafito Ya Shareef ke kallonta, lallai yasan suma yaran mommynsa sunada kyau amma tabbas kyawun Noor mai wuyan fassarawa ne. Oga Aryan kuwa hankalinsa na kan wayarsa tunda tafito so bema ganta ba har ta shige bayan motar yadda shareef ya umurceta. Keyarsa kawai take iya hangowa, gashi ko ina na motar yacika da kamshin turarensa mai sanyi da sanya kasala. Har wani irin bacci bacci ke fuzgarta sabida kamshin turarennasa, taso taga fuskarsa amma hakan bai faruba. Haka ta haqura har suka iso gaban wani babban shagon wayoyi da wasu accessories na company din Apple. Parking shareef yayi sannan yace wa Aryan "are you coming with us"? Baimasan inda suka zo ba sai yanzu daya dago fuskarsa ya karanta abinda ke rubuce a sign board din, girgiza kai kawai yayi alaman A'a. Tabe baki shareef yayi sannan yace "Noor sauko mutafi" Saiyanzu yaji sunan azuciyarsa yace"Nice name". Bayanta kawai yagani har suka shige cikin shagon dan haka baiga fuskarta ba. Aciki kuwa IPhone 13 pro max Ya shareef ya siya wa Noor dama irin wayansu hanifa kenan amma nata kalan fari ne. Saida yasiya mata wani sim yace tahada da wanda ke wurinta na karamin wayanta, wani cute phone case mai kyau tagani pink colour na mata me shine shine tace wa Ya shareef tanaso. Aiko anan yasiya mata sannan suka fito daga wurin. Tunda suka fito Aryan yakafeta da sexy eyes dinsa. Sosai yake kallanta kamar yaga wata hurul ain lols. Bazai taba mancewa da wannan fuskarba, kenan itadin budurwar shareef ce. Amma kuwa in haka ne ba karamin shirme yayi ba, wani irin haushin Kansa ne ya kamashi. Dama saboda ya dade bai fita shan iska bane yasa ya fito ya bi shareef din, ashe abinda zai tarar kenan. Sosai yake kare wa fuskarta kallo kamar ya tuno wani abu saiyayi saurin janye idonsa sakamakon kirjinsa dayaji yana dib dib dib. Itace mace ta farko a fadin duniyarnan daya taba daga hannu akanta, ko Nana iyakanshi tsawa amma baitaba kai hannunsa jikinta ba. Karamin bakinta ya kara dago kansa ya kalla azuciyarsa yace" sai shegen tsiwa amma sai tsoro" yafada yana smirking. Saida suka karaso motan sannan ya daina kallonsu yamaida hankalinsa kan wayarsa yacigaba da latsawa. Koda suka shigo Noor tayi kokari wurin ganin fuskarsa amma still batayi nasara ba danya juya fuskar yanzu yana fuskantar waje. Suna isowa gaban gate din gidan Ya shareef ya dropping dinta sannan suka juyo suka dawo office. Suna fitowa lokacin ana kiran sallan asr, hakan yasa suka nufi masallacin dake company din. Bayan sallan asr, Ummi neda Nana suna hira afalo kadan kadan sai Dada tashigo. Danneman tsokana tazauna a gefen Nana a cushion mai zaman mutum daya, tasan sarai cushion din bazai daukeau ba amma dan tsaban neman magana irinta tsohuwar haka taki. Ummi kam tanata kunshe dariyarta dantasan yanzu za'a fara wani Sabon dramar. Aikuwa bata gama tunani ba taji Nana timm akasa tazauna da duwawunta ta saki wata kara, Dada kuma na dariyan mugunta tace" kingani, sai ance kuci tuwon dawa da masara kuce Ku ko sunayen baku sani ba sai wannan tsutsan, gashi tuwo yakada indomie" tafada tana kara fashewa da dariya harda kama cikinta. Nana kamar tayi kuka tace" wai ke meyasa kike son shiga harkata ne iyye, wlh saina fadawa tsohonki" murguda baki Dada tayi sannan tace"ahap, nabarmiki shi in dai wannan ne, mazanyi da tsohon jini bayan ga wannan dan albarkan kyakkyawan saurayin nawa" darawa sosai ummi tayi harda Nana dan yadda Dada tayi maganan abun dariya sosai. Suna cikin hira Abba yashigo dauke da suitcase dinsa, da sauri ummi tanufeshi ta rungumeshi tare da karban suitcase din ahannunsa, ko kunyan su Dada bataji ba, Dada dai inda sabo tariga ta saba kuma yana daya daga cikin abinda yasa bata son zuwa gidan. Abba karasowa yayi hannunsa rike dana ummi ya iso falon tare da gaida mahaifiyarsa. Amsa masa tayi cikin sakin fuska. Nana ma ta gaida shi sannan ya haura sama ummi na biye dashi. Nana da Dada kadai aka bari a falon sai faman hantarar junansu suke kamar yadda suka saba. Suna cikin haka sukaji horn din mota alaman Aryan ne ya dawo. Nana ta dubi suturar dake jikinta ta tuna abinda yafaru tsakaninshi da ita aikuwa a saba'in ta mike tayi hanyar dakinta. Sosai Dada tayi dariya tace"shegiyan miya kince bakyaji". Tunda su hanan suka dawo daga evening lectures suketa santin wayan Noor dukda kuwa iri dayane da nasu amma Kunsan sabon abu da daukan ido. Haka sukayita surutu har aka kira sallan maghrib sannan kowa ya tashi din gabatarwa. Yau Monday kuma yau Noor zata fara zuwa school. Sosai take Allah Allah asuba tayi itama tashirya kamar kowa. Tun 4:30 ta farka,tayi sallolinta kamar yadda tasaba akowani rana sannan tayi karatun Qur'an har saida aka kira sallan asuba. Bayan ta idar tashiga bayi tayi wanka da brush. Tana fitowa ta tadasu hanan Wanda keta bacci kamar gawa. Gaban dressing mirror ta nufa ta zauna tafara shafa body lotions masu sanyin kamshi. Bayan tagama ta wuce wurin wardrobe wadda aka raba musu su uku kasancewar wardrobe din mai mabudi Tara ne kowa da uku uku. Side din da kayanta ke ciki ta bude, komai tsab tsab sai tashin kamshi yake irin na turaren kayannan. Noor akwai son kamshi ga tsabta malam. Gsky wadda ya sameta amatsayin mata ya taki sa'a babba. Hannu tasa ta zaro undies dinta da corporate wear din da zata sanya kasancewar akowani makaranta dress code din law students kenan white and black ko dark blue. Bayan ta gama shiryawa cikin bakin sket dinta high waist da rigarsa fari mai long sleeve har wrist dinta. Rigan irin mai button daga sama har kasannanne. Sosai kayan ya amshi jikinta yayi das das, baiwani matseta ya fidda surarta ba. Dogon gashinta wadda yake baki sidik gashi silky ta taje sannan tashafa man kai mai kamshi ta tufkeshi da ribbon dinta ta kitsa jelar wadda yake rito a gadon bayanta tayi donot dashi. Wani farin hula mai kyau plain babu ado ajikinsa ta sanya akan ya rufe gaba dayan gashinnata. Su hanan sai wow wow wow suke kamar motan polisawa suna yaba kyawun da Noor tayi. Ko ajikinta danta saba da wannan shirmennasu. Wani bakin gyale pashmina ta dauko sannan tayi rolling shi, tadan gyara girarta ta sanya wet lips ta feshe dukkan jikinta da turare masu kamshi da tsada. Sabuwar jakan makarantar da suka siyo ne ta dauko ta zuba sabobbin takaddunta aciki sannan ta dauko abubuwan da baza'a rasa a jakan yan makaranta ba sannan ta dauko sabuwar wayarta shima tasaka aciki. Su hanan suma lokacin harsun kammala shrinsu kasancewar suna da class din safe. Fitowa sukayi dukansu uku daga dakin suka nufi dinning area. A can suka tarar kowa ya hadu awurin su kadai ake jira. Anty jamila wani irin dadi taji dataga Noor awannan shigan tayi bala'in kyau. Zama kowannensu tayi suka serving kansu suka fara cin abinci. Uncle saif ne da Anty jamila suka fara gamawa sai Ya shareef shima ya mike yabarsu su uku awurin suna kan cin abincinsu. Suma suna idarwa suka mike sannan suka sallami, iyayensu,Anty Jamila tabawa kowannesu 3k pocket money banda wadda ake turamusu a account. Suna fita suka nufi wurin motarsu kirar range rover na manyan yaran abuja. Hanifa ce ta tuka su yau inda Noor ke zaune abaya, Hanan kuma na zaune a gefen mai zaman banza, suka nufi makarantarsu wato Nile university Abuja. Yau bai tafi aiki da wuri ba kasancewar yau za'a fara ginin sabon gidansa wadda ke Asokoro. Babban fili ne wanda akalla zai kai acre daya da yan kai. Masu aikin gini ne sunkai kusan talatin kowa da abinda yakeyi anata faman aiki. Sanye yake cikin wani dark blue jeans da farin riga gabansa anyi rubutu da blue ink anrubuta"THE BOSS"face cap blue ne ya sanya akansa wadda yarufe kusan rabin fuskarsa, wasu fararen Snickers na company din Nike ne akafansa yayi kyau sosai. Black shades dindake idonsa ya kara bayyana irin kyawun da yayi sai tashin kamshi yake Masha Allah. Magana contractor din ke masa yayinda yake rike da design din katafaren gidan daza'a gina yana masa bayani. Shiko oga babu abinda yake cewa sai gyada kai yakeyi. Sai kusan sha daya da wani abu yabar site din ya tafi office dinsa. Yau anty Aisha taji dadin jikinta dan haka ta kira kawarta hajiya shamsi akan sutafi wurin boka gangaran su amshi maganin daya hada musu. Itako Lubna duk abinda mamanta keyi dariya ma yake bata dan kuwa in Aryan ne gani take kamar ta riga ta gama samunsa dan ta hanyar Dada zata bi tunda yanajin maganarta, kuma suna mutunci da Dada dan ita Dadan batasan halin Lubna ba. Dayake anty Aisha tasan halin mahifiyarta yasa ta gargadi lubna sosai kan abinda take shirin yi" karfa ki mance mahaifiyata ce kuma tana saurin kama mutum in baida gsky, wlh kul dinki tom" itako babu abinda yadameta dantasan shirin data hadawa Aryan.( Niko nace wlh kwalelenki,Aryan na mace mai daraja ce ba kazama tantiriya irinki ba, bolar tasha). Tunda su Noor suka iso harabar makarantar dalibai maza da mata sai kallonta suke kowa na yaba irin kyawun da sabuwar dalibannan tayi. Itako jikinta har wani irin kunya takeji dan bata saba ba. Haka kawai ta tsinci kanta da binsu Hanan department dinsu. Saida suka rakata department dinta tayi clearance sannan suka barota bayan sun hadata da wata yarinya mai suna yasmeen itama tana law dinne. Suna zaune a lecture hall itada yasmeen suna dan taba hira kadan kadan Nana tashigo. Yasmeen naganinta tamike ta rungumeta tace"bestie ai na dauka yau bazaki zo bane" murmushi Nana tayi tana kallon Noor wacce itama murmushin takewa Nana. Hannu tabata sukayi musabaha sannan yasmeen tace"Nana this is Noor and Noor this is Nana my one and only best friend " murmushi sukawa juna haka kawai Nana taji Noor ta kwanta mata arai, gatada kyau kamar wata balarabiya. Zama sukayi alokacinda lecturer yashigo yafara gabatar da lectures dinsa. Sosai Noor tagane abubuwa sosai. Bayan wannan lecturer din yafita babu bata lokaci wani ma yakara shigowa. Sai da sukayi lectures uku ajere sannan suka fito sallan zuhr. Hanan ne ta kira Noor awaya ta tambayeta a ina take ta fada mata. Bayan mintuna kadan su hanan suka karaso wurin itada hanifa. Tare sukayi sallah dukkansu biyar din sannan suka wuce canteen dan nemawa cikinsu haqqoqinsu. Sai bayan sallan asr suka taso daga school. Aranan aka qulle qawance tsakanin Noor da yasmeen da Nana dan duk kansu daya ne. Wannan karon a hanyar dawowansu Hanan ce tayi tuqi sunata wa Noor tsiya akan sun zama direbobinta. Agaban dominos pizza suka paka mota sannan suka fito dukkansu uku suka shige ciki. Agaban coldstone ya paka motarsa dan yau haka kawai kwadayin ice cream yataso mai. Yana fitowa ya shiga yai ordern ice cream flavors guda uku. Su hanan suna fitowa hannun kowaccensu rike yake da ledan kayan kwalama aciki suka shige coldstone wanda ke manne da dominos pizza. Daidai shikuma zai fito suka ci karo da Noor ledan hannunsa ya watse akasa itama ledan hannunta suka zube akasa, pizzan dake kwali ya bude tarwas zai gashi a kasa kuma wurin akwai dan kasa na takalman mutane. In ranta ya yi dubu to ya baci hakan shima, "wai wannan wani irin.." Shuru tayi sakamakon ganin mutumin da bazata taba mancewa da fuskarsa ba yana tsaye yana kallonta cikeda takaici da haushi. Bakinta ta tsuke tayi shiru ta kalli tafin hannunsa daya wankemata mari dashi, take wani irin tsoronsa yashigeta dan bazata taba mancewa da zafin hannunnannasa ba. Kuut ta hadiye wani yawu tana tunanin kalaman data furta dazu tana kokarin tunawa ko ta kara furta wani kalman zagi kar irinnan ranan takara karban one blow seven die lol😂. Shiko tsaban haushi ma baisan mezaice da ita be sai kallonta kawai yakeyi yana tunanin wannan wani irin kaddara ce take hadasu akaro na uku. Su hanan kam sai kunshe dariyarsu sukeyi dan ganin yadda Noor ta tsuke bakinta tayi shuru alaman ta tuna da Marin data sha kwanakin baya. Wani dogon tsaki yaja yatafi abunsa baibi takan icecream din ba dansaiya ji duk ya fita masa arai. Hannunta hanan taja suka tafi cikin coldstone din, sai ayanzu bakinta ya bude tana surutan da babu amfani dan wadda yakamata yaji yariga ya tafi. Bayan sun siya abinda sazu siya suka wuce gida. Yau ummi da Dada sunsha hira sosai awurin Nana akan Noor. Duk da ummi bataganta ba kawai saitaji ta kwanta mata arai itama. Yana faka motarsa ya wuce dakinsa dan lokacinda ya shigo babu kowa a falon. Wanka ya shiga tareda yin alwala dan maghrib takusa. Yana fitowa yasanya wani white jeans da singlet sannan ya feshe jikinsa da sassayan turarensa ya zauna abakin gado yana sipping malt din da ya fitar daga dan karamin fridge din dake dakinsa. Har aka kira sallah sannan ya sanya farin jallabiya mai dan transparent har ana ganin singlet da wandon daya sa ya kara feshe jikinsa da turarensa masu kamshi, ya sanya hularsa taba kaji hadisi yafice daga dakin. Afalo yasamu ummi tafito daga kitchen, gaida ita yayi sannan ya wuce masallaci itama yawuce sama domin gabatar da sallah. SHARE AND COMMENT REEMAH✍️ 10/8/23, 5:36 PM - Reemah: https://chat.whatsapp.com/HKRxGHXg9gP6uOdVkfTL6j 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 15_16 Yau sati biyu kenan da Noor tafara zuwa school kuma sosai lectures yayi serious dan tun kafin abata admission anfara karatu. Bata da wani time sai in sallah zatayi ko kuma in abinci zataci. Abun har mamaki yake bawa mutanin gidan, Ashe haka Noor take son karatu? Sun dawo gida around 5:15pm, bathroom tawuce tayi wanka tafito sannan ta sanya kananan kaya marasa nauyi kasancewar yau ana zafi. Wayarta ta dauka ta shiga WhatsApp wadda ba kowani time take shiga ba sai in tana free. Group chat suka bude ita dasu yasmeen da wasu yan departmentment dinsu maza da mata. Bata cika magana a group din ba sai in ya kama dole. Nana ce ta kirata" hello dear kun koma gida lfy" abinda Nana ta tambayi Noor kenan. Wannan murmushin nata mai tsananin kara mata kyau tayi sannan tace " lfy lau dear, yasu ummi"? Nana ta amsa mata da lfy lau. Duk abinda suke fadi awaya agaban ummi dan suna zaune ne afalo itada Nana. Haka kawai ummi taji tanaso taganta dan ba karamin kwanta mata arai tayi ba duk da bata taba ganinta ba. Suna gama wayan ummi tace" da alama kawance mai zurfi yashiga tsakaninku ko Nana "? Murmushi Nana tayi tace" wlh sosai ummi, Noor is a kind person tanada dadin zama Sam ba ruwanta wlh gashi tanada ilimi " wani irin murmushi ummi tayi wadda ita kadai tasan ma'anarsa. Sallamansa ne suka jiyo ciki ciki. Cikin takunsa na isa da daukar hankali ya karaso cikin falon. Zama yayi kusa da ummi ya sumbaci hannunta. Shafa Kansa tayi cikeda kulawa." Welcome, ya aiki" ummi ta tambayesa. Kai kawai ya gyada amma baice kala ba. Sanin halinsa yasa ummi ma tafita harkansa tacewa Nana takawo masa ruwan sha. Mikewa Nana tayi ta wuce dinning, wani drawer na glass ta bude ta dau glass cup sannan ta tsiyaya masa ruwan sanyi daga dispenser ta kawo masa. Amsa yayi ya kurbe duka sannan ya mike ya wuce bedroom dinsu. Daddy ne zaune a kan sofa yana waya da kanwarsa Anty umaima inda suke magana akan kayan dakin Moon tunda Daddy ya lura mama ko maganan ma batayi. Fitowa tayi ta zauna daidai kafarsa har ya gama wayan " menene Moon"? Ya tambayeta cike da son yarsa, kuka tafashe masa dashi tace" Daddy dan Allah kamin rai wlh banason shi bazan iya zama dashi ba , kadubeni da idon tausayi ka yafemin abinda namaka wlh bazan kara ba amma Daddy kar ka min auren dole" sosai Daddy yaji jikinsa yayi sanyi amma babu yadda zaiyi, magana yariga yayi nisa kuma shida Kansa ya bada aurenta babu wadda ya tilasta shi, shafa kanta yayi sannan yace"Moon kiyi haquri, nariga na gama magana, kuma banayi hakan bane don bana sanki, nayi ne donna nuna miki cewa na isa dake da mahaifiyarki, insha Allah nan gaba zakiyi alfahari da wannan zabin kinji"? Shiru tayi tana sauraran sa amma Sam zuciyarta ta riga ta gama kissima mata abinda zatayi, ai saurayinta Salis yace koda wadda za'a aura mata ya saketa shi zai aureta dan haka ko Daddy ya daura mata auren sosai zata wulakanta mijin nata har ya gaji don Kansa ya saketa. Shiko Daddy kamar ya harbo jirginta yayi murmushi irinta manya yace"kuma Moon abu na karshe, ko bayan aurennan ban yarda ki ce zakiyiwa mijinki wulakanci don baki sonsa ba, inko kikayi hakan to tabbas duk abinda yabiyo baya ki zargi kanki" wani irin marayan kuka ta kara sakewa danji take in har bata auri Salis ba mutuwa zatayi. Mama ce ta fito daga dakinta da sauri jin kukan Moon, kallonta Daddy yayi ya dauke kansa, wani irin kallo ta watsa masa tace" amma Nasir yau na kara tabbatarwa baka kaunata da ni da 'yata, in akwai adalci a hakuncinka meyasa bazaka aurar dasu duka ba harda ita 'yar gaban goshinnaka"ta karashe tana huci, kallonta Daddy yayi amma still baice komai ba cos there's no point talking to someone with half brain, yo half brain mana, me Noor tayi masa da zai mata auren dole, ai Moon laifi tayi shiyasa ya yanke mata wannan hukuncin, kuma baya fata koda amafarkinsa ne ya wa Noor auren dole because she deserves all the goodness in life. Daya gaji da surutan Mama, mikewa yayi ya fice waje dan dama maghrib ta gabato. Yana fita Moon ta mike ta rungume mamanta tana kuka, bubbuga bayanta Mama tayi tana rarrashinta tace" karki damu Moon inhar baki yarda da wannan auren ba babu mai tilasta miki wlh babu" sosai Moon take kuka kamar an aiko mata da sakon mutuwa. Da kyar mama ta iya rarrashinta har tayi shiru sannan ta kama hannunta suka wuce dakinta. Washe gari, Anty Aisha da Lubna suka shirya da nufin zuwa gidan ummi dan gaida Nana wadda azahiri manufarsu daban ne. Maganin da Anty Aisha ta karbo awurin boka shi takeso tayi amfani dashi wa Aryan.(hmm anya kuwa wasu suna tsoron haduwarsu da Allah🤔). Tunda suka shigo Nana da lubna suke wa junansu wani irin kallo dasu kadai suka San ma'anarsa. Yau sabida wani makircin, Lubna harda jalbab dinta. Fuska babu yabo ba fallasa ummi suka gaisa da Anty Aisha. Dada kuwa bawani fuska tasakewa Anty Aisha ba dan ta San yarta sosai. Anty Aisha akwai gar gar kuma tasan sarai halinta 'yarta ta dauko, mutum mai hali duk yadda yaso boye halinsa dole sai kadan daga ciki ya bayyana. Kasancewar yau Saturday ne kuma yana gida dan gabadaya motocinsa na car park yasa Lubna ta faki idonsu ummi tawuce dakinsa. Knocking tayi amma shiru kamar babu kowa a part din. Tura kofar tayi ga mamakinta abude yake, tana shigowa ko sallama babu takusa kai cikin falon. Babu kowa aciki sai karan Ac da kamshin air freshener. Kofan dakinsa ta kalla, ahankali ta ke takawa cikin kissa har bakin kofar dakin. Turawa tayi ahankali tashige. Kwance yake akan gado dagashi sai 3qtr babu riga ajikinsa. Alumshe idanunsa suke kamar wadda ke bacci amma ba baccin yakeyi ba. Jalbab din jikinta ta zare take surar jikinta ya bayyana. Wando ne matsatsse ajinkinta da wani half vest kusan rabin boobs dinta awaje yake. Wata irin tafiya take komai ajikinta yana rawa harta iso gaban gadon. Kyakkyawar fuskarsa ta karewa kallo, idanunta ne ya sauka akan faffadar kirjinsa wadda yake sumul kamar bayan kwai babu alaman gashi. Take wani irin feeling ya taso mata. Duk abinda takeyi Aryan na ankare da ita dan tun shigowarta yaji motsi amma be motsa ko kadan ba. Hannun ta takai kan kirjinsa da zummar yimasa wani abu ya cafke da sauri, tsananin bakin ciki da haushi hadi da takaice yaji ya ziyarce shi akanta, take wani irin tsanarta ya darsu a zuciyarsa, me ma zai mata yaji sanyi azuciyarsa, wani mugun kallo ya watsa mata da lumsassun sexy eyes dinsa wadda ya dan fara canza kala, hankadeta yayi harsai da tafadi akasa. Mikewa yayi ya nufi kofar dakinsa ya murza key dan yau insha Allah saiya koyawa Lubna hankali kila akansa bazata kara taba namijin daba muharrraminta ba. Itako shu'umar mikewa tayi still bata daddara ba wani irin tafiya na daukan hankali takeyi ita adole she's looking sexy dinnan duk tunaninta biye mata zaiyi shiyasa ya sanya key akofar. Murmushinsa mai tsananin kyau yayi sannan ya raba ta gefenta ya wuce cikin closet dinnsa ya sanya singlet ya dora ash jallabiya akai sannan ya zaro wani skin belt dinsa daga ma'a daninsa, abayansa ya boye belt din ya fito daga closet din. Mamakin ganinsa da kaya ajikinsa Lubna tayi, kenan yanada ulterior motive shiyasa ya kulle dakin. Baya ta fara ja kadan kadan shikuma yana jara matsota har yazo inda take. Bata ankara ba taji belt atsakiyan skin din bayanta. Wani irin zafi taji ya ratsata wadda tunda take bata taba jin irinsa ba. Ihu ta kurma gaba daya gidan ya amsa. Su ummi suna falo suka jiyo ihun Lubna, a zabure Anty Aisha tamike tana waige waige kozata kara jin ihun, aikuwa takara ji na yanzu ma yafi na dazu, da gudu suka nufi dakin aryan dan anan ne ihun ke fitowa. Suna zuwa sukaji ihun Lubna da kyau alamar jibganta akeyi, Dada ta kama handle din kofar amma tajishi akulle. Babbuga kofar suka farayi amma bai bude ba. Saida yamata duka black and blue tayi laushi sosai dan ba karamin fasa mata jiki yayi ba. Ko kwakkwaran motsi bata iyayi sannan ya wuce ya shige toilet ya wanko fukskarsa ya fito. Abakin kofa ya ganta tana kokarin bude kofar amma babu key. Tana jin motsinsa takara kurma wani ihun tana ataimaka mata zai kasheta. Wayansa ya dauka a side drawer din gadonsa sannan ya dau key din motarsa da key din dakin, kwallo yayi da ita aikuwa ragab sai gata ta bugu da dressing mirror dinsa goshinta ya fara fidda jini. Ko kallonta baiyi ba dan zuciyarsa wani irin tafarfasa yakeyi shi inta shinema wannan dukan dayamata kadan ne. Anty Aisha sai kuka takeyi wai zai kashe mata tilon 'yarta. Sukuwa su ummi ko kala basu ce da ita ba harda Dada. Itakuwa Nana wani irin farin ciki takeji yau Ya Aryan ya gyara wa Lubna zama. Suna wannan tunanin ne suka ji anbude kofar dakin. Yana fitowa ko kallansu baiyi ba yasa kai zai fice ummi tace"dakata Aryan,where do you think you're going"? Baiso ummi ta tsayar dashi ba, bai tafi ba kuma bai juyo ya kallesu ba. Dada ce tace"ummu sulaim kyaleshi yatafi duk abinda yamata ita tajawo wa kanta" yana jin maganar Dada ya fice abunsa. Anty Aisha da gudu ta shiga dakin ta tadda Lubna acan gefen dressing mirror ko kwakkwaran motsi batayi. Da gudu ta yo kanta tana kuka. Su ummi ma suka shigo inda duk jikinsu yayi sanyi. Amma ummi tayi mamakin ganin irin shirin da Lubna tayi, kenan abinda tasa kenan yasa ta sanya jalbab akai? Hmm. Da kyar suka taimaka wa Anty Aisha ta mikar da Lubna har wurin motar ta. Babu wadda yabita acikinsu sai ummi dan Dada tace babu inda zata hakama Nana. Asibiti suka wuce da ita suna zuwa aka shigarda ita emergency. Noor da Hanifa da Hanan sune a kitchen yau ana girki. Dama haka Anty jamila ta koyar dasu, duk ranan weekend suke abincin gidan acewarta bata yarda ta aurar da 'ya miji ya dawo da ita sabida rashin iya girki ba. Hadadden chicken biryani suka hada da fatoush salad da kuma brazilian lemonade. Noor itace ta hada snacks inda tayi meat pie dasu samosa. Ko ina a kitcehn din sai tashin kamshi yakeyi. Sunayi suna taba hira gwanin sha'awa. Suna gamawa suka shirya akan dinning sannan suka wuce dakinsu dan lokacin sallan zuhr yayi. Wayan Hanan ne yayi kara ta dauka tana wani kashe murya ta fice daga dakin. Dariya su Noor suke mata itada Hanifa. Bayan sallan zuhr suka hallara a kan dinning dancin lunch. Sosai sukayi santin snacks dinda Noor tahada musamman meatpie din wadda yaji wadataccen nama acikinsa. Bayan sun gama ci suka koma falo aka kunnan tv, su uku kawai aka bari a falon. Wani romantic indiam film ake nunawa inda Noor tamaida hankalinta sosai kamar me daukan darasi. Nuwaira kenan. Tuki kawai yakeyi amma harga Allah bemasan ina zai tafi ba dan wani irin tukukin bakin cikine ke cinsa aciki. Kanwar bayansa itace babu kunya takeso yayi iskanci da ita? Lallai 'yan matan nigeria daban suke da matan saudi. (Hakane?). Asokoro ya wuce inda ake gini gidansa, anyi nisa sosai aginin inda ake matakin roofing din gidan. Sosai gidan ya hadu tunma kafin akarasa. Wani masallaci dake kusa da gidan ya wuce yai sallan zuhr sannan ya dawo site din yana kallon yadda ma'aikata keta aikinsu cikeda kwarewa. Su Lubna kuwa angama dressing ciwonta an maida ita wani special room. Hannunta daure da bandage dan har karaya ta samu ga goshinta daya fashe shima an daura masa bandage. Anty Aisha tayi kuka harta godewa Allah. Ummi nata rarrashi amma ko kallon ummi batayi ba. Sosai abinda Aryan yayiwa Lubna yataba ta kuma ta dau alkawari saita dau fansa akansa. Dago kai tayi ta kalli ummi tace"wlh ummu sulaim dani kuke wasan dake da danki badai 'yartawa ce bayaso ba, to bazan taba bari yayi aure ba inhar ba Lubna zai aura ba. Dukan nan daya mata ba'a banza zai tafi ba saiya jishi ajikinsa" ummi baki bude take kallon Anty Aisha, murmushi ummi tayi tace"Allah yabaki sa'a Aisha, da Allah kike zancen kuma seya shayar dake ruwan mamaki, kuma inhar auren Lubna ne da Aryan wlh wlh ko bayan raina Aryan ya auri 'yarki bazan yafemasa ba" tana kaiwa nan ta fice. Driver dinta ta kira babu dadewa ya iso suka bar asibitin. Anty Aisha ko sai bombomi take tama mance dawani magani data karbo daga wurin boka Gangaran. Ummi na isowa gida tawuce dakinta anan tasami Dada da Nana suna hirarsu kamar ma babu abinda yafaru. Kallonta sukayi ko tambayar ya mai jiki basuyi ba, ummi tace" Nana dama kinsan halin Lubna shine baki taba fada min ba? Nana tace" ummi to kona fada miki ai babu abinda zai canza, dadin abun shine abba da Ya Aryan basa sonta ba shi kenan ba" ajiyar zuciya mai nauyi ummi tayi alokacin wayarta yayi kara. Abba ne, amsawa tayi sannan yake tambayarta abunda yafaru dan yanzu Aisha takirashi take fada masa Aryan yawa Lubna duka. Duk abinda ya faru tafada masa. Yasan dama hakan zai faru, Allah ya kiyaye gaba kawai shima ya fada sannan sukayi sallama. Ko sallan zuhr ummi batayi ba toilet tawuce ta dauro alwala sannan tazo ta fara sallah. Sai 10:00pm yadawo guda lokacin yasan kowa yayi bacci. Yana shigowa ya wuce dakinsa, har zai shiga yaji muryan ummi abayansa. Tsayawa yayi sannan yajuyo asanyaye ya dube ta" magana nake so muyi dakai. Dakinsa ya bude mata sannan suka shige. Abakin gado suka zauna, ahankali ummi takami hannunsa cikin nata tace" Aryan baka taba min karya ba kuma nasan bazaka taba yi ba, menene ya faru tsakaninka da Lubna "? Beyi zaton wannan tambayar daga wurin ummi ba amma kawai bari ya fada mata. Babu abinda ya boye cikin abinda Lubna ta dade tanayi masa itada Anty Aisha wadda hakan yasa ko gidansu bayaso yana zuwa. Ajiyar zuciya tayi tabbas babu namijin kwarai wadda zaiso yasamu irin Lubna amatsayin mata. Shafa kansa tayi batare data cedashi wani abu ba kawai ta mike tafice. Tana fita shima ya mike ya rage kayan jikinsa sannan ya wuce bathroom. Shower ruwan sanyi ya sakarwa kansa. Ya dau kusan twenty minutes kafin ya kashe ya hada ruwan zafi cikin jacuzzi dinsa ya shige. Saida yayi thirty minutes a toilet din kafin ya fito. Kananan kaya kawai yasa sannan yayi sallolinsa yadda yasaba ya haye kan gado babu bata lokaci bacci yadaukeshi. Washe hari ummi tahada breakfast tabawa driver yakai asibiti dan Nana tace babu inda zata. Itama ummin babu abinda takeso yakara hadata da Anty Aisha shiyasa bata tafi ba. Da driver ya kaiwa Anty Aisha abincin haka tasa yadawo dashi afadinta wai bata buqatar wannan guban. Koda ya dawo dashi basuyi mamaki ba harda Abba dan dukkansu sunsan halin Anty Aisha. Wunin ranan gaba daya Aryan yayi shi ne adaki sallah kawai ke fitar dashi. Washe gari... SHARE AND COMMENT REEMAH✍️ 10/8/23, 5:36 PM - Reemah: https://chat.whatsapp.com/HKRxGHXg9gP6uOdVkfTL6j 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 17_18 Yau su Noor zasu fara test, tun jiya da daddare take karatu kuma ba laifi tashiryawa test din sosai. Sanye take da normal wear dinta na makaranta tayi kyau sosai sai baza sassayan kamshi take. Babu makeup a fuskarta face lipgloss da tozali amma hakan bai hanata fita one in ten ba. Kasancewar tun first week din data fara zuwa school su Nana ke koya mata mota, yanzu kuma har tana iya tuka motar amma kuma bata zuwa wuri mai nisa. Hanan ce ta tuka su suka tafi makarantar. Suna parking motar a parking space kowa ya wuce faculty dinsa. A entrance din faculty dinsu suka hadu dasu Nana da yasmeen. Kamar yadda tayi tsammani test din yayi sauki dan karatu bana wasa tayi ba. Sai nine suka fito daga test din, Karfe sha biyu zasu kara rubuta wani. A resting area suka yada zangonsu kafin time din next test din yayi. Shima ba laifi bai bata wahala ba. Suna fitowa Nana tace" Noor dan Allah yau kibini gidanmu wlh sosai ummi keso taganki, ko ban kawo mata hirarki ba take tambayata ke fa" cute smile dinta tayi tace" to shikenan amma bari na Sanar dasu Hanan sai na kira habibty (Anty Jamila) itama na fada mata"hakan tayi indasu Hanan sukace lallai saidai sutafi tare da ita. Bayan sallan zuhr suka wuce gidansu Nana. Ummi ta karbesu hannu bibbiyu kuma tamkar gidansu haka suka sake babu wani matsala Noor saitaji kamar agidansu take sabida yadda ummi tasake da ita sai nan nan take da ita tana tambayarta me takeso abun har mamaki yabawa su Hanan, sunyi hira da Dada inda anan kawance ta kullu tsakanin Dada da Noor har wani kawalli take kiranta. Sai 5: 30 suka shirya zasu tafi. Kyaututtuka sosai ummi tahada musu. Parking motansa yayi ya fito, sanye yake da suit royal blue, suit din mai tsayi ne irinna Koreans dinnan ya kai masa kusan guiwa kuma yanada igiyoyi daga gaba qn hadasu a baya. Bakin wandon suit ne ajikinsa sai black toms masu shegen tsada da kyau. Kyau kuwa nabarku da tunaninku. Dan fadin kyawun dayayi inna tsaya zayyanawa bata lokaci zamuyi. Nana dasu ummi ne sukarakosu har gaban entrance din gidan. Suna fitowa shikuma yana shigowa yaci karo dasu ya koma da baya. Idanunsu ne ya sarke dana juna, sunkai kusan one minute suna kallon juna bama susan magana akeyi dasu ba. Hanifa ce tadan bugi kafadar Noor sannan ta sauke kanta. Gaidasu ummi da Dada yayi yai wucewarsa ko ta kansu bai kara bi ba. Murmushi ummi tayi a zuciyarta tace" Allah ya tabbatar da mafi alkhairi". Sai da suka ga tafiyansu Noor kafin suka koma cikin gida. ******* Jikin Lubna yadanyi kwari ba laifi saidai tsamin jiki da kuma ciwon hannunta dana goshi wanda yake mata zafi. Ita ko tunanin abinda yafaru ma bata sonyi, amma ta dau alkawarin cewa Aryan saiya san ita ya daka. Anty Aisha ma abinda take kissimawa a zuciyarta kenan dan sunyi magana da Abba inda yace mata tacewa 'yarta tafita harkan Aryan inko bahaka ba duk abinda yabiyo baya ita tajawa kanta. Kenan Abba yana bayansu ummi da Aryan, lallai yanzu za'a fara wasan. Sai da yamma aka sallami Lubna suka koma gida tacigaba da jinya. ******* Tunda ya shigo daki yake tunani" meyasa Allah keta hadasa da wannan mara kunyar yarinyar, shi wlh ko ganinta bayasonyi dan itace mace ta farko data bude baki ta zage shi abainan jama'a, har aka kira sallan maghrib sannan ya fito bayan yayi wanka ya canza kayan jikinsa. Su Noor suna zuwa gida suka yi wanka suka ci abinci. Suna zaune ana hira Hanifa tace"Hanan kinga wani ikon Allah ashe dama abokin Noor yayan kawarta ce" tafada tana dariya hadi da kallon Noor wacce ke aika matada sakon harara. Hanan ta dara tace" wlh nifa na fara tunanin kila Allah neke nuna musu wani sign, kinga wani irin kallon da sukewa juna dazu kuwa" "wlh Ku fita harkata zan muku rashin M, Allah ya kiyaye mezanyi da wannan basamuden, nidan cakwas nake buqata ba wadda zai rika jibgata ba" dariya suka mata sannan suka bude wani dan jakar da ummi tabawa Noor, wow kawai suke fada, wani golden bracelet ne aciki mai dan karen kyau. An kawata jikin bracelet dinda yan kananan stones. Ita karan kanta Noor sosai bracelet din ya burge ta, karba tayi ta gwada a tsintsiyan hannunta aikuwa das yamata kamar dama dan ita akayi shi. Haka suka cigaba da santin abubuwan da ummi tabasu suna kara jin matar azuciyoyinsu. ******* Yarage wata guda da auren Moon sosai Daddy yake narka kudi wurin siyan ingantattun kayaki wa Moon,mama batada ko labari akan abinda akeyi, amma itama data ga babu sarki sai Allah tafara saukowa daga saman gajimaren data hau. Mai gyaran jiki ta kira daga Maiduguri kasancewarta yar can aka fara gyara Moon. Moon batada wani walwala duk abinda ake mata kallonsu kawai takeyi amma bawai dan tanaso ba. Yau su Mama suna zaune a falon itada Moon sukaji horn kamar na babban mota. Mai gadi ne ya wangale gate, wani babban motan daukan kaya ne yashigo ya paka a tsakiyan compound din gidan. Wasu samari ne su uku suka fito daga motar suka bude bayan motan. Kayane birjik ancika motan fam, su kayan kitchen ne da abubuwa dai wadda ake siyawa amarya amma banda furnitures, su Mama suna tsaye abakin kofa suna kallon ikon Allah, Daddy fa dagaske yakeyi ga dukkan alamu. Moon bata tsaya awurin ba tafashe da kuka ta wuce dakinta tacigaba da ruskan kukanta. A BQ suka jera kayan wadda yacika daki da falon BQ din fam, ajiyar zuciya Mama tayi tashige ciki abinta. Babu yadda zatayi saidai ta rungume qaddara ayadda tazo mata, wani gefe na zuciyarta kuwa tsinewa Noor takeyi,gashi tunda ta tafi batama da numberta balle takirata taci mata mutunci. ******* Su Noor sungama test inda suka fara shirin exams nan da one week inda a kirge zasu gama ne ana yan kwanaki da bikin Moon wadda batama da labarinshi. Tana Library tana karatu wayarta ya dau kara, Daddy ne ke kiranta, gaida shi tayi sannan ya Sanar da ita gobe zaizo abuja yaganta, murna wurin Noor ba'a magana. Sai bayan sallan asr suka bar makarantar. Anty Jamila da Ya shareef suna zaune a falon suna hirar akan kudin sadakin Ya shareef dinda aka kai gidan matar da zai aura Na'ima. Su Hanan suka shigo suka tarar dasu zaune afalo,zuwa Noor tayi ta zauna kusada Anty jamila, anan take labarta musu sa ranan auren Ya shareef, murna wurinsu ba'a magana. Su Hanifa har anfara magana akan shagalgalun daza'ayi da bikin. Noor ce tace " habibty gobe daddy zaizo insha Allah"Anty jamila dama daddy ya riga ya kirata kuma ya sanar da ita zuwan nasa tace" ba damuwa Allah yakaimu, gobe ai babu lectures kinga kenen zamu shiga kitchen tare muyi girki" haka suka cigaba da hira abinsu suna tattaunawa akan bikin. ******** Rana bata buya saidai uwar 'diya taji kunya, su Noor sun gama jarabawarsu ta first semester, murna sosai awurinsu Noor dasu Nana. Har wani get together suka shirya wa kansu su biyar, Nana da Noor, yasmeen, Hanan dakuma Hanifa. Restaurant mai tsada na 'yayan manya suka booking, kowaccensu sanye take da kaya mai kyau ox blood colour. Doguwar riga wadda yasha adon tsones masu kyau da walwali Noor ta sanya. Necklace irin me stones manya manyannan shima ox blood tasa, takalminta mai dan tsini yayi kyau akafarta yazauna gwanin sha'awa. Ganin kyawun Noor sai wadda ya hadu da ita kawai abun ba'a magana. Yan biyun anty jamila suma sosai sukayi kyau. Yasmeen a gidan su Nana ta shirya, karfe bakwai zasu tafi shiyasa kowacce ta dauki time dinta ta shirya da kyau, gsky dukkansu sunyi kyau saikace makarantar gabadaya zasu gama ba first semeter 100lvl ba. Ummi ce tacewa Aryan saidai ya kaisu Nana inda zasuyi taron nasu. Haka kuwa akayi bayan sallan maghrib suka fito suka shige motarsa. Wani irin kallo ya watsa musu dukkansu biyun ya tabe bakinsa yace"where are you guys going to" cikin in ina Nana tace" dama yaya da ma dama.."tsawa yadaka mata yace" will you tell me or saina hanaku tafiyan" kuka Nana tafarayi instead ta fada masa inda zasu tsaban tsoronsa daya kamata. Itako yasmeen tama riga ta fidda rai tasan halin Ya Aryan sarai. Juyowa yayi yace"ke ina zaku"ya tambayi yasmeen, a dan firgice tace" cilantro" bai kara magana ba yafigi motarsa yafice daga gidan. Sun iso cikin restauramt din daidai su Nana ma sun iso. Kafin ya barsu suka fito daga motan yace"i'll be here kuma hour daya kawai na baku" kai suka gyada da sauri kamar wadda suke Allah Allah sufita amotar. Da sauri suka karaso wurinsu Noor sannan suka shige. Shidai Aryan bayansu kawai yabi da kallo kuma idanunsa akan Noor duk da baiga fuskarta da kyau ba amma kayan jikinta shiyafi burgeshi, samun kansa yayi da sakin wani sassayan murmushi, da sauri kuma ya tamke fuska harda marin gefen fuskarsa. Abinci kala kala aka kawo musu masu rai da motsi. Suna ci suna hira ana daukan videos. Su Nana kam sunma mance akwai wani awaje yana jiransu. Saida suka shafe kusan hour daya da rabi sannan wayan Nana yafara kara. "Inna lillalhi wa inna ilaihi raaji'uun" Nana tafada tana aza hannayenta akai. Kallonta sukayi baki dayansu sai sukaji yasmeen itama tasaka salati. Hannu na rawa Nana tadau wayar ta kara a kunninta" you don't seem to care about your life, RIP Nana " taji yafada, kafin tayi magana taji kit ya kashe wayar. Yasmeen ce ta mike tace " bestie nidai gsky su Noor zanbi wlh bazan iya da fadan Ya Aryan ba" mamaki kam ya gama cikasu Noor dan haryanzu basu fahimci mesuke nufi ba. Mikewa Nana tayi ta dau jakarta ta kamo hannun yasmeen dukda tana tirjewa tana tasaketa amma sam taki, har waje suka tafi suma su Noor suka bi bayansu bayan sun settling bill dinsu. Atsaye suka hangeshi yana danna wayarsa kamar babu ruwansa. Har suka iso baidago ya kallesu kuma yana sane. Sum sum Nana tabude kofar baya zata shiga taji yace" ke waye zaki maida driver dinki, are you nuts" da sauri tace sorry ta dawo ta bude kofar gaba ta shige tana sauke ajiyar zuciya. Hanifa ce ta taba Noor tace"la Noor kinga abokinki" wani uwar harara ta watsa wa Hanifa tace"ke kika sani ai, mutum babu ko digon imani azuciyarsa ko ina yasamu ya bude baki yana tsawatawa mutum" karaf a kunnin Aryan, sai yanzu ya dago ya kalli wacce ke magana, idanunsu ne ya sarke dana juna, takowa yayi har inda take ya kama labban bakinnan mai tsiwa ya murdashi da karfi harsaida taji zafi. Buga hannunsa Noor tayi da karfi tana mai sakin kara. Hankadeta yayi har ta kusan faduwa ya watsa mata wani irin kallo sannan ya juya ya shige motarsa ya fice aguje. "Allah ya isa nikam Nuwaira Allah ya hadani da mugun dayafi Mama, wlh bazan yafe ba mugu kawai" duk abinda take fada su Hanan sai dariya suke mata. Hannunta Hanan takama amma tana turjewa tana surutai. Har bakin mota suka jata suka turata aciki sannan Hanifa taja suka bar wurin. Har suka isa gida Noor bata dena magana ba inda bakinta har ya dan kumbura yayi jaa. Suna shigowa suka hadu da Anty jamila a falo, dariya ta fashe dashi tace" habibty dadin abincinne yasanya bakinki ya kumbura"? Noor kamar ta fashe sabida takaici, kukan shagwaba tafashe dashi tana bubbuga kafa a kasa tawuce daki. Su Hanan suka labartawa mamansu abinda yafaru tsakanin Noor da Aryan. Sosai Anty jamila tayi dariya tana mamakin fada irin wannan saikace masoya. Short page SHARE AND COMMENT REEMAH✍️ 10/8/23, 5:36 PM - Reemah: https://chat.whatsapp.com/HKRxGHXg9gP6uOdVkfTL6j 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 19_20 Yau Saturday babu Inda su Noor suka tafi duk suna gida. Hira akeyi afalo wayan Noor yafara kara, daddy ne ke kiranta,dagawa tayi ta kara akunne hadi da sallama ya amsa" shalele kina klau dai ko"? Ya tambayeta cike da kulawa, Alhamdulillah daddyna, nayi kewarka sosai Daddy " Noor tafada a shagwabance. Murmushi mai sauti Daddy yayi sannan yace" shalele dama kiranki nayi na sanar dake auren Moon ranar juma'ah mai zuwa insha Allah " zumbur Noor tamike kamar an tsikareta tace what!! Daddy Ya Moon zatayi aure shine ban sani ba harsaida aka kusa? Su anty jamila ma abun ya matuqar basu mamaki toh yaushe Noor din tazo da har ansa auren Moon amma batada labari. Daddy ne yace" I'm sorry banso na fada miki lokacin ba sabida jarabawar ki amma yanzu tunda kin gama shiyasa nace bari na Sanar dake" wani irin tsallen farin ciki Noor tayi harda rawanta na shaku shaku su Hanan sai dariya suke mata. Bayan sun gama wayan anty jamila tace" amma Ya Nasir be kyauta min ba kodayake ba auren ki bane be sanar dani ba balle ya dameni, su karata can ni bazan je ba" Noor tace" habibty ai ya wuce abinda sukamin Allah zai saka min, habibty dan Allah kar kice bazaki ba in kika fadi haka Daddy bazaiji dadi ba" su Hanan ma sukace gsky mommy gara mu tafi baki dayan mu bazamu yarda Noor ta tafi ita kadai ba karsu Mama su cutar mana da ita. Murmushin jin dadi Noor tayi tana kara godewa Allah daya bata yan uwa masu ji da ita. Da kyar suka samu Anty Jamila ta yarda akan Monday zasutafi ayi duk wani abun biki tare dasu. "Dada dan girman Allah kifita harkata, wannan tsohuwar kodai mu kishiyoyi ne acan kafin a haifemu a'a, duk kinbi kin takurawa rayuwar mutum, ni tsohonki ma ba kishinki yakeyi ba tunda yabarki kika dade baki koma garinku ba" Nana tafada tana haki kamar wacce tayi gudu sanadiyyar cakul kulin da Dada ta yi mata kamar zata shide sabida dariya, Dada na dariya tace" ai in kikaga na koma Adamawa saina tabbatar wannan mijinnawa yayi aure, yaro saikace aljana ta aureshi, ko irin kuskus dinnan da akeyi da budurwa awaya ban taba ganin yayi ba" daidai Aryan na fitowa daga part dinsa yaji maganar da Dada keyi,azuciyarsa yace" toh yau arrow dinta kuma akaina yasauka kenan" bata rai yayi daidai zai shigo falon karma Dada tasamu fuskar yimasa wani maganan dazai bata masa rai. Dada naganinsa tace" kaga dan albarka yanzu kuwa nake maganarka tare da wannan mai siffan kajin makotan" tafada tana murguda wa Nana baki. Zama yayi amma baice dasu kala ba. Dada tayi surutunta harta gaji ko gizau beyiba. Nana ko dariya kamar ya kasheta yadda Aryan yayi kamar badashi take magana ba, Dada ta fusata tace"dama nasani ai kaima kamar ubannaka ne sai shegen miskilanci saiku karata can, inkaso ka dawwama babu aure, nidai nagodewa Allah inada dan tsoho na" sai yanzu ya dago ya kalleta sai kawai ya girgiza kai ya mike ya fice. Abinda yakara tunzura Dada kenan fada kuma yakoma kan Nana kamar itace ta mata laifin. Yana fita ya shige daya daga cikin motocinsa Bugatti ya fice. Tuki yakeyi ahankali cikide kwarewa gwanin sha'awa haryakai site dinsa dake Asokoro danya kwana biyu bai tafi ba. Masha Allah, gida ya gama haduwa saura tarewar mai shi kawai. Tsarin gidan ba irinna Nigeria bane, gida ne babba hawa biyu mai kyau. Farfadan gidan wadda yasha interlocks red colour shima gwanin sha'awa, gawani car park wadda zai iya daukan motoci kusan shida har da kari ma in akwai. Katafaren gida ne wadda aka fanta shi white colour kota ina yayi kyau(sauran bayanin gidan sai ankawo lucky bride din Aryan). Shima sosai gidan yabashi sha'awa ya tabbata anan Abba ya karar da kwarewarsa wurin designing din gidan. Bayan ya gama zaga gidan wadda babu komai acikinsa sai tarin dattin kayan aiki ya wuce office dinsa. Aduk lokacin dayake free inhar babu abinda zaiyi toh ya gwammace ya tafi office dinsa Inda babu wadda zai damesa yayi zamansa wani lokacin har dare kafin ya koma gida.(jama'a anya Aryan mutum ne🤔) ****** Acan gidan Daddy kuwa yan uwa da abokan arziki an fara taruwa tun ana sati daya bikin Moon, Mama kam yanzu ta zage dantse se gyara Moon akeyi ciki da bai. Su Anty umaima sunyi kokarin ganar da Mama akan illan rashin iya girki da tsaftar gida ga 'ya mace,amma duk lokacin dasuka tunkareta da maganar sai tace" wlh 'yata bazata tafi gidan wani tayi masa bauta ba, Moon bazata dauki koda tsinke ne agidan wannan yaron ba wlh, ai ma sai rashin mutuncin yayi yawa aduke mu kuma ahanamu kuka" ahaka kowa taja bakinta tayi shiru dan saita musu rashin mutunci mara iyaka. ****** Kamar yadda su Noor suka shirya yau Monday su ka kama hanyar kano, motoci biyu sukayi, Inda na farkon su Noor neda su Hanan, na biyun kuma su Anty Jamila ne da uncle saif wadda zai raka matarsa sannan su dawo kafin ranar auren. Karfe daya daidai suka sauka agarin Kanon Dabo. Agidan Uncle saif dake kano suka sauka. Gidane babba mai kyau bungalow 4 bedroom. Suna isowa sukayi sallah suka ci abinci akan sai washe gari zasu tafi gidansu Noor. Anty Jamila dalilin Noor kadai yasa tazo bikinnan amma Sam bataso zuwa ba dan Mama ba matar da kawaici ya kamaceta bane. Suna zaune adakinsu suna hira Nana ta kira Noor, bayan sun gaisa takecewa" bestie ga ummi" Nana tafada tana mikawa ummi wayar," assalamu alaikum 'yata" ummi tafada cikin tsananin son yarinyar, wani irin farinciki ne ya ziyarci Noor jin ummi ta kirata 'yata" wslm ummina ina wuni"yadda suke waya sai mutum ya rantse sun dade da Sanin juna,Hajiya Dada na gefe tana Allah Allah abata waya tayi magana da kawallinta, suna gama wayan ummi tamikawa Dada, da Sauri ta karba ta kara akunninta tace" hello kawallina" murmushi Noor tayi tana mamakin wannan irin sonda sukemata kamar sun dade da saninta" kawalli ina wuni, ya jikin tsufa" Noor tafada tana dariya ciki ciki, in akwai abinda Dada bataso shine aceda ita tsohuwa,toh fa kowanene sai anyita dashi. Matse fuska tayi irin tayi fushinnan tace" kunji wannan kawallin yanzu saimu kunce kawancen, ke badan wannan barbada kumatun da bana sawa ba aina tabbata nafiki yarinta" dariya mai sauti Noor tayi tace "Allah ya huci zuciyarki hajiyata" bayan sungama gaisawa dasu ummin, Noor take fadawa Nana aisunzo biki a kano. In mutum yaga kawancen su Noor da Nana saika dauka ma 'yan uwa ne ba kawaye ba musamman yadda iyayen kowannensu keji da su. Su Hanan suma saida suka gaisa dasu ummi kafin suka katse kiran. ******* Meeting sukeyi da clients dinsu dasuka zo daga America a babban meeting room din company dinsa, wani round table ne babba mai cin kusan mutane talatin. Sanye yake cikin wata dakakkiyar suit mai azaban kyau Maroon colour. Fuskarnan babu alaman wasa ko Kadan. Duk bayanin da ake korawa a meeting din ko uffam baiceba sai gyada kai kawai yakeyi. Saida aka gama sannan yayi dan magana ya concluding meeting din. Lunch aka serving amma shi ruwa kadai aka basa kunsan mutumin naku baicika damuwa da abincin waje ba. Komawa office dinsa yayi ya zauna yana dan latsa wayarsa yaji an bankado kofa anshigo. Wani irin tsinannan gown ne dogo mai tsagu har cinya, taci gashin doki yana lilo abayanta , bakinnan nata yasha hot red lipstick. Ko dago kai beyi ya kalleta ba dan ya riga yasan wace ta shigo,smirking kawai yayi azuciyarsa yace" ehh lallai dukan be isheta bane". Har gaban desk dinsa Lubna tatako tana wani girgiza karuwan nonuwanta ita adole tana abun birgewa. Kafa daya ta daga ta dora akan table din tana cin chewing gum kas kas, duk abinda takeyi ko kallanta Aryan beyi ba, abunda ya kara tunzurata kenan ta zagayo har inda kujerarsa yake ta kamo tie din wuyansa ta dago fuskarsa, wani kallon sama da kasa ya watsa mata ya kwace tie dinsa a hannunta ya bige hannunta daga kirjinshi, murmushi tayi tace" haba baby love bakai kace kana buqata ta ba yanzu kuma na zo kanaso ka wulakantani"takarashe maganar tana bubbuga kafa akasa alamar shagwaba, zeyi magana tayi saurin hade bakinsu wuri daya, mamaki, takaici, haushi,tsana duk suka hadu suka dabai baye shi, duk yadda yaso ya raba bakinsa daga bakinta amma ya kasa har shedan naso yayi tasiri akansa, astaghfirullah yafara furtawa wani irin karfi yazomasa ya tureta da karfi sai gata dabas akan duwawunta akasa. Wani irin wahalallen numfashi da sauri sauri yake saukewa yanaji kamar ya cire bakinsa daga fuskarsa saboda takaici. Mikewa lubna tayi tana gyara rigar jikinta tayi murmushi wadda ita kadai tasan ma'anarsa tace" dukan daka min ba mancewa nayi dashi ba, kuma yanzu na dauki fansata kajira kaga abinda zanyi wlh saika regretting taba jikina dakayi da sunan duka" tana gama fadin haka ta fice fuuu kamar balbela. Tana fita ta fashe da dariya harda rike ciki, wani ma'aikacin office din wadda cleaner ne ya fito daga wani corridor shima yana murmushi, wani waya ya mika mata ta kunna video din abinda suka gamayi da Aryan yanzu, dariya ta kuma fashewa dashi ta bude jakarta ta zaro rafar one thousand guda biyu ta mikawa mutumin. Har kasa ya tsunguna yana godiya tawuceshi tayi tafiyarta. Aryan abun duniya ta isheshi,yama rasa mezeyi yasamu sukuni, ya akayi Lubna taci nasara akansa. Dukda Ac dake office din bai hana zufa karyo mai ba. Dayaga zaman office din zai gagareshi ya mike ya dau duk wasu abubuwansa yafice, kana ganinsa kaga wadda baya hayyacinsa. Abakin kofa yaci karo da shareef amma ko kallonsa beyiba. Yana isa parking lounge ya figi motarsa da gudu mutane na kaucewa dan yadda sukaga driving dinsa sunsan ba klau ba. Tafiya kawai yakeyi ko traffic light baya kallo, ikon Allah ne kawai ya kaisa gida lfy, yana Shiga babu kowa afalo dan haka ya wuce daki. Kayansa ya tube dagashi sai guntun wando ya shige bathroom dinsa. Shower ya sakar wa kansa dan Kansa wani irin juyi yakemai bana wasa ba, inama zai iya ihu amma babu dama, hannunsa yasa ya bugi bango yana jujjuya kansa, tsanar Lubna da mahaifiyarta na kara ruruwa azuciyarsa da ruhinsa baki daya, ya kai kusan awa daya kafin ya fito, ko towel din jikinsa be kunce ba ya kwanta flat akan gadonsa yana kallon POP din dakin yana tunani. Kardai yarinyar nan plan ta hada masa tana kokarin tarnishing image dinsa, lallai kuwa dashi take zancen, zai nuna mata yafita hauka itada mahaifiyarta. Yana wannan tunanin aka kira sallan zuhr ya mike jiki ba kwari ya fice ya tafi masallaci. Itakuwa Lubna editing video dintayi inda wurin kissing din kawai za'ana gani banda inda ya tureta sannan ta sake a shafinta na twitter. Minti goma yayi wuya video yafara yawo a ko ina, mutani sai zagin Aryan sukeyi wasu na cewa awaje yana wani jijji da kai abayan fage kuma ashe tantirin dan iska ne, wasu kuma suna cewa basu yarda ba sharri akemasa, itakuwa Lubna wani irin dadi taji harda nunawa Anty Aisha wacce tamafi Lubna murna. Nana na cikin kallo awaryarta tana scrolling Twitter dinta kawai aka hasko mata wannan video din, batasan lokacin data saki ihu ba tana girgiza kai, da gudu ta sauko daga kan gadonta tanufi dakin Aryan, abakin kofar falo taci karo dashi yadawo daga masallaci, hannu na rawa ta mika masa wayar, wani irin dummmmm zuciyarsa tayi, kansa ya fara juyi, ashe zarginsa daidai ne, besan lokacin dayayi wurgi da wayan ba, Allah ya taimaka yafadi akan carpet babu abinda yasameshi. Su ummi da Dada suka fito daga daki dan sunji ihun Nana, ummi ce ke tambayar Nana meyafaru amma ina kuka kawai Nana keyi kamar anmata albishir da mutuwa, Dada ta kalli Aryan wadda ke tsaye kamar mutum mutumi idonsa sun kada sunyi ja jawur. " subhanallahi, karamin maigida lfy, meke damunku dan Allah kuyi magana mana, ke kazar makota meke faruwa, wani ya rasu ne" tadinga jero musu tambayar amma babu wadda ya tankata awurin. Ummi ce taji kamar karar abu awaya ta kalli kan carpet taga wayar Nana, zuwa tayi ta dauki wayan, abinda taganewa idonta ne yasa ta sakin wayan akasa wannan karon ya fadi akan tiles screen ya fashe. Kafafunta ne taji bazasu dauketaba kawai tanemi wuri tazauna akan carpet din tacire dan kwalin kanta tana fifita dashi, hawaye kuma na zarya daga idanunta,amma Lubna da anty Aisha sun cuceta dan bazata taba yarda da wannan ba, tasan halin kowanne acikin yaranta kuma tasan sarai sharri akawa Aryan. Dada kam tayi magana harta godewa Allah kawai sai itama ta joining dinsu tafara kuka wiwi tanacewa" wlh in tsohona ne ya mutu Ku fadamin tun yanzu nima na bishi yiiiiii yiii" tana kuka tana fyace majina abun tausayi abun dariya. Shiko Aryan wani irin juyi yaji kansa namasa ahankali yafara takawa har cikin dakinsa yana shiga ya murza key akofa. Gaban dressing mirror dinsa ya nufa, da wani irin karfi ya daki mirror din tarwas ya fashe hannunsa yafara jini kayan kan dressing mirror din yafara watsi dasu yana harbe harbe. Su ummi suna falo sukaji karar fashewar abu, da gudu suka nufi bakin kofan dakin amma sukajita akulle, kaya kawai yake zubarwa akasa,ummi ce tafara dukan kofan tana cewa" Aryan pls don't harm your self wlh nasani sharri akamaka I trust you,pls son ka bude kofar dan Allah " Nana ma na ihu tana dukan kofar tace"Ya Aryan dan Allah karka harming kanka, pls open the door" Dada tama rasa mezata ce dan babu abinda ta fahimta sai kuka itama ta keyi tana karamin maigida ka bude kofarnan karka wakanka illa" duk abinnan da sukeyi awaje ko gizau Aryan beyiba, in akwai abinda ya tsana shine a tarnishing image dinsa yanzu kuma Lubna tashiga inda bazata iya fitowa ba dan babu makawa saiyayi maganinta. Jirinda ya dibesa ne yasashi zama akasa ya kama kansa dake barazanar fashewa. ****** Noor na kwance akan gado bayan ta idar da sallah suna hira itada Hanifa sukaji salatin Hanan. Juyowa sukayi suna kallonta Noor tace"ke miye haka meya faru zakina wa mutane salati" wayan hannunta ta mika musu wayan. Zaro ido Noor tayi ta kara zooming vidoen da kyau, haka kawai taji kamar wannan videon ba gsky bane," kai wlh niban yarda da wannan video dinba, sharri kawai akemasa kuma sai Allah ya tona asirin mugaye" hanifa ta fada tana girgiza kai. Waya Noor tadauka takira Nana amma wayanta is unreachable daga bayama saitaji wayan akashe, haka kawai saita tsinci kanta dajin tausayinsa duk da batasan ko gsky bane amma ita zuciyarta yafi bata sharri aka masa. Haka suka zauna adakin sunyi jugum jugum kamar anmusu mutuwa. Ya Shareef ne yana kai kawo a office dinsa kana kallonsa kaga tashin hankali kwance a fuskarsa. Knocking secretary din Aryan yayi ya shigo yacewa Shareef"sir, yan press ne agaban company din suna fadin lallai sai ankira musu sir Aryan" a fusace yafita daga office din ya sauko har kasa yasami journalist sunyi cirko cirko suna fada da securities abakin gate din company din. Suna ganinsa camera yakoma kansa kit kit kawai kakeji ana daukansa hoto," wai Ku wasu irin marasa hankali ne, Ku bazakuyi bincike ko abu yakasance gsky bane kafin Ku fara sintiri agaban office din mutane"? Daya daga cikin yan jaridan yace" dama Mr Aryan womaniser ne amma yake wani acting kamar boss agaban mutane" sauran ma suka fara shewa kowa na fadin abinda yazo bakinsa. Sosai ran Shareef ya baci dan wannan rashin mutunci ne ga abokinsa, juyawa kawai yayi jiki a sanyaye ya koma cikin building din yana hada hanya saboda bibbiyu yake gani. Kayansa ya hada ya fito sannan ya dau motarsa yafice ta back gate inda babu mutane sosai. Su ummi da Nana suna zaune afalo sunyi wujiga wujiga kamar masu zaman makoki, kowa da abinda ya damesa, sunyi juyin duniya Aryan ya bude kofarsa amma yaki gashi babu me spare key acikinsu, Abba ya kira wayan ummi kamar bazata dauka ba saikuma ta dauka tayi sallama da dasashshiyar muryanta data sha kuka" dear Dan Allah karku bari komai ya dameku, ganinan ahanya insha Allah, hope Aryan is okay"? Ya tambayi ummi cikin tashin hankali, ummi ba bakin magana kawai ta kara fashewa da kuka, kit Abba ya kashe wayar dan baya kaunar jin kukan ummi, Nana yakira dan ya fada mata ta kula da ummi dan tanada hawan jini, amma saiyaji wayar akashe. Horn Shareef yayi a bakin gate din gidansu Aryan mai gadi ya wangale masa gate din yashigo. Yana shiga falon bakinsa dauke da sallama yagansu ummi zaune shiru shiru, suna ganinsa suka mike, Nana tazo wurinsa tace" Ya Shareef dan Allah kabude kofar dakin Ya Aryan karya illata kansa plss" babu musu yanufi kofar dakin shima hankalinsa atashe, wani wawan duka yakaiwa kofar tabudu, zaune suka sameshi akan gado yakama kamsa da hannu bibbiyu ga jini duk ya bata masa jikinsa, ummi naganinshi takaraso dagudu ta rungumeshi tana kuka, dagowa yayi da jajjayen idanunsa kamar wuta ya kallesu one by one sai kuma ya kara dukar da kannasa. First aid box Nana ta dauko ta mika wa Ya Shareef, ahankali ya tako har gabansa ya tsuguna ya kamo hannun yafara dressing dinshi harya gama,Nana kuma ta kira mai aiki suka hadu suka fara gyara dakinnashi tsaf tsaf. Abba ne ya shigo da sauri bakinsa dauke da sallama ya karaso gaban Aryan ya kama hannunsa yace" Karka damu babana, your reputation won't go down the drain, nidakaina zan koya wa Aisha da 'yarta hankali" sai yanzu Dada tagane inda maganar ta dosa tace" yanzu dama Aisha da wannan shegiyar 'yartata itace sanadiyyar shiga wannan halin dayayi, aiko babu mai tabamin maigida yazauna lfy"sannan ta kalli Nana tace " ke kazar makota dauko mun wayata adaki kikira min Aisha inason ganinta yanzunnan"babu musu Nana tayi abinda Dada ta umurceta bayan ta dauka wayar ta dialling numbern Anty Aisha, tana daukawa tamikawa Dada ko gaisuwarta Dada bata amsa ba tace" kizonan gidan yanzu ina buqatar ganinku keda wannan yar iskar yartaki" kit ta kashe wayar bata jira me Anty Aisha zatace ba. Itakuwa anty Aisha tana aje wayar ta kalli Lubna wadda itama ke kallon mamannata tace" kishirya Dada na neman mu yanzu" wani irin yamutsa fuska Lubna tayi tace" nidai gaky banida niyyan zuwa gidan kije ke kadai" dakuwa Anty Aisha tamata tace dole saisun tafi tare, babu yadda ta iya haka ta shirya suka taho. Afalon suka zauna daidai nan su ummi sun fito daga dakin Aryan bayan sun samu ya kwanta, ummi naganin Anty Aisha tawatsa mata wani irin kallon tsana tawuce sama dan bazata iya zama afalon ba zuciyarta na iya bugawa, Anty Aisha ko ajikinta kamar ma basusan meyafaru ba. Dada ce tafara magana tace" Aisha duk cikin yarana babu wadda ke bani ciwon kai tun kuna kanana kamar ke, kin masance mara ji sosai gashi kin haifi 'ya kamarke mai bakin hali babu abinda ta rage ki dashi " Lubna ko ajikinta saima latsa wayar ta datakeyi, wani irin tukukin bakin ciki ne ya mamaye Nana har batasan lokacinda ta taso tayi kan Lubna ba, wayar hannunta ta kwace tayi jifa dashi pas pas pas haka kakejin karar fashewa, afusace Lubna ta daga hannu zata mari Nana taji ankama hannunta, juyowan dazatayi taga Abba, saukan marin dataji afuskarta ne ya Sanyata faduwa akasa ta dafe kuncin nata, batayi aune ba takarajin saukan wani lafiyayyar marin guda biyu both sides din fuskarta. Duka sosai Abba ya rufe Lubna dashi harsaida Ya Shareef yafara kamashi yana bashi haquri, Dada kuma sai "karamata shegiya" kawai take fada, Anty Aisha tama rasa mezatayi. Haka Abba yamata lilis sannan ya nuna tada yatsa yace" daga yau karna kara ganin kafarki agidannan, ke kuma Aisha koda bakin wasa karki kara kirana awaya kuma kar na ganki agidana babu ni babu ke"mikewa Anty Aisha tayi tace" shikenan tunda haka kukace, damani na dade da Sanin cewa baku kaunata nida 'yata dan haka natafi yaya kuma bazaka kara ganina a unguwarku bama balle gidanka" tana gama fadin haka ta ja Lubna suka fice ransu fes tunda sun dau fansa akan Aryan, ko abanza sun batamasa suna agari. Wunin ranan babu wadda yayishi cikin dadin rai musamman Aryan,wani irin zazzabi ne ya rufeshi amma saboda kafiya da dauriya irin tasa babu wadda yasani. Haka ya kwana idonsa biyu sai gabannin asuba bacci mai nauyi ya daukeshi. Washe gari Su Noor sun tafi gidansu, sosai 'yan uwan Daddy sunyi murnan ganinta amma bandasu Mama da yan uwanta dakuma Moon, ko ajikinsu haka suka sake da yan uwa anata hira, abinda ya kara tunzura Mama kenan amma babu daman yin wani abu ga idon jama'a. Noor na kitchen tana shan ruwa Mama ta shigo babu kowa a kitchen din saisu biyu, dogon gashinta ta kama taja harsaida tayi ihu Mama tace" naga alama yanzu kinyi gashin hammata har wani kallon kasa kasa kike min, toh wlh zanyi maganinki, kinmance daddyn naki dani yake zama kinsan sarai abinda zan iyayi masa" cikin tsoro Noor tace" Mama Dan Allah karkimasa komai wlh in baki so ma ayi bikin dani ko yau sai mukoma amma na rokeki karkiwa daddyna komai" murmushin mugunta Mama tayi dan dama tsoratar da ita kawai take sonyi tace" inhar bakiso namasa komai toyazama dole kibar garinnan gobe inba haka ba..." Saitayi dariya mai sauti tafice daga kitchen din. Awurin Noor ta tsuguna tana rera kukanta tana ayyana irin rashin imani na Mama. Haka taci kukanta tafito tasamesu Anty Jamila tace lallai ita bazata zauna agarinnan ba. Sunyi sunyi da ita ta fada musu menene amma taki, haka suka kyaleta suka shirya suka bar gidan, suna isowa gida suka fara shirya kayansu. Anty Jamila taso fadawa daddy maganar komawarsu amma Noor ta hanata. Yau zazzabin Aryan da sauki. Shida shareef tun safe suke office dinsu suna bincike akan wadda ya dau video dinnan. Suna zaune a office din wata ma'aikaciyar company din ta shigo bayan ta dau excuse. Zama tayi sannan ta mika wa shareef wayarta ,cikin mamaki yace" a ina kikasamo wannan videon" ma'aikaciyar mesuna Ramlat tace" nazo submitting wani file ne a office din sir kawai sainaganta tana masa magana shine naji abinda suke planning nace bari inyi video. Aryan ya dago kansa da Sauri jin maganar ramlat, hannu ya mika wa shareef yabasa wayar, videon Lubna ne da wannan ma'aikacin dasuka hada baki lokacin da suke planning abinda suka aikata. Wani irin murmushi ne ya subucewa Aryan, ba shareef ba harta Ramlat saida sukayi mamaki, dama Aryan na dariya? Mikewa yayi da Sauri ya fice a office din bayan ya tura videon awayarsa. SHARE AND COMMENT REEMAH ✍️ 10/9/23, 2:19 PM - Reemah: https://chat.whatsapp.com/HKRxGHXg9gP6uOdVkfTL6j 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 21_ 22 Yana fita a office din still fuskarsa dauke da murmushi amma yana ganin yadda mutane ke kallonsa ya gimtse fuska yadawo real Aryan dinsa. Yana isa motarsa yaji shareef na kiransa, ko juyowa beyiba ya shige abinsa, da sauri shareef shima ya shige side din me zaman banza. Babu wadda yayi magana acikinsu driving kawai yakeyi hankalinsa kwance. A bakin gate din gidan Anty Aisha yayi parking yafito, sosai shareef yayi mamakin ganin inda sukazo azuciyarsa yace"sabon drama chapter two" shima ya fito ya bisa har cikin gidan. Luckily kuwa yasamu Lubna tana gida. Anty Aisha da lubna suna zaune afalo sukaji an bankado kofa anshigo amma basuji lokacin dayayi sallama ba. Arazane Lubna tamike ganin wadda ya shigo dan babu alaman wasa a fuskarsa saidai wannan karon idanunsa basuyi ja ba. Anty Aisha ce ta daka masa tsawa a lokacin daya nufo Lubna gadan gadan kamar wani zaki amma ko ajikinsa, gudu take shirinyi shikuma ba girmansa bane yafara tsere da wata, watanma Lubna. Wani banana peel din data gama ci a plate ya dauka ya hurga agabanta batayi aune ba taji ta taka bawon ayaban, suuuuuu kakeji timmmm Lubna tafadi akasa tasaki wata uwar ihu ko salati babu(anya ma tasan me salatin yake nufi😒). Hannunta yakama ya matse da kyau ya matse mummunan bakinnan daya kai masa hari ya matse, garin kwatan bakinta daga rikon dayayi masa ta gurje shi da haqoranta. Wani leda ya fitar daga aljihun suit dinsa,( inna lillahi Aryan beda mutunci kai jama'a😂😂) kasa ne dam acikin ledan yafasa ta sannan ya diba yafara dirje bakin Lubna dashi tana ihu, Anty Aisha tayi kansa zata hanasa abinda yakeyi amma Shareef yamata wani wawan riko dabazata iya kwatan kanta ba. Saida ya karar da kasan nan tas a bakinta wadda saida ta hade wani tana kuka kamar zata hadiye ranta sannan ya saketa yana sakin kyakyyawar murmushin muguntannan nasa. Sink area dake dinning ya nufa ya wanko hannunsa sannan yanufi hanyan waje, shareef ma ya sake Anty Aisha yabisa a baya. Suna shiga mota yace" I'll send you that video kasa a goge waccan sai a uploading wannan kuma a account din datayi amfani dashi nakeso a sa which means her account is gonnan be hacked" kai kawai shareef ya gyada sannan ya kunna motarsa suka bar wajen. Wani irin nishadi yakeji aransa yanawa Allah godiya daya wankeshi. Itakuwa Anty Aisha wurin Lubna tanufa wacce keta birgima a kasan tiles kamar me sabon ciwon hauka tana Allah ya isa. Da kyar ta yadda ta tashi tawuce bedroom dinta tayi wanka ta wanke bakinta wadda keta mata zafi kamar me,danyaji mata ciwo abakin. Tanayi tana kuka. Lallai muguntan Aryan baida part two, ita wlh bazata kara wani plan akansa ba kar yazo wani karon ya mata illa ajiki.(😂😂😂Lubna anyi laushi shegiyan miya). ******** Noor na hada kaya tana kuka amma Sam taki fada wasu Anty Jamila meke damunta. Ita Anty Jamila wani bangare na zuciyarta ma murna takeyi dama bason attending bikin take ba dande kawai yakama dole ne. Su Hanan sunshiga damuwa tunda suka ga 'yaruwarsu cikin rashin walwala. Haka suka zauna babu wadda ke magana acikinsu. Ko dan abincin nan ma Noor taki ci haka suka barta amma badan sun so ba. ****** Ummi suna zaune adaki itada Dada da Nana kowa da abinda yake ayyanawa a zuciyarsa sukaji sallaman Aryan, dama tun kafin sutashi daga bacci yafita a gidan. Da sauri ummi ta mike tana amsa sallamarsa. Mamakine a fuskarsu ganin murmushi afuskarsa, ummi tace" Son karde abunnan ne yafara affecting dinka harka fara dariya baka sani ba, nashiga uku Allah ya isa tsakanina da lubna tasa dana yafara zama tababbe"(toh kunsan abinda ba normal bane dole akirashi da abnormal ai, Aryan besaba murmushi ba inba wani dalili saikuma gashi yau yana murmushi free of charge). Kama hannunta yayi suka zauna abakin gado,su Nana da Dada sun zuba musu ido suna jiran jin mezaice musu, juyowa yayi ya kalli Nana yace " check your Twitter, search that useless girls page and see" da sauri tayi abinda yasata, wani irin tsallen murna tayi tana hamdala, ummi ta karbi wayan itama ta kalla dan lokacin har an goge waccan ansa wannan na wayan Aryan. Sujudush shukr ummi tayi tana godewa Allah daya wanke danta daga wannan gagarumin sharrin. Dada akaba wayan itama ta kalla tace" shegiya Lubna kalli kayan ma dake jikinta, ohh ni yanzu irin tarbiyyar da Aisha tabawa yarta kenan, hmm lallai tajira sakamako" haka sukaci gaba da godewa Allah shikuma Aryan ya fice yabarmusu dakin ya wuce na sa. Ya na shiga ya rage kayan jikinsa ya shige bayi, abakin shower ya tsaya ya kunna warm water, ya kusan minti goma ruwan na dukan jikinsa sannan yayi wanka ya dauro alwala yafito. Jikinsa ya daure da towel looking sexy as always yana tsane gashin kansa daya jike da ruwa sannan ya shafa mai ya fesa turare yasanya dogon crazy jeans da singlet ya fito falonsa ya zauna yana latsa wayarsa. ****** Washe gari da sassafe su Anty Jamila suka kamo hanyan dawowa, Noor takiyin magana sai kuka, at this point Anty Jamila jikinta ya gama bata cewa Mama ce silar kukannan na Noor, Allah wadai da irin halin Mama tadinga yi tana rarrashin Noor harsuka iso garin Abuja karfe shabiyu daidai. Suna isa gida tawuce daki, kayanta ma su Hanan ne suka shigo dashi, kukanta tacigaba da rerawa tana kiran sunan Ammi tana rungume da hotonta. Daddy ne ya kira Anty Jamila shine take shaida masa abinda ya faru, ko kadan beji dadi ba amma ya roketa dan Allah ta kula da Noor. Abba tunda yaga wannan videon shima yadinga hamdala yana godewa Allah daya wanke dansa. Agurguje pls Yau juma'ah kuma yau ne jama'a suka shaida daurin auren Maimuna Nasir da angonta Mahmud Ja'afar. Sosai tasha kuka lokacin da za'a kaita harta bawa mutane tausayi, Mama kam kuka ba'a magana yau ta rabu da tilon 'yarta kenan fa, sosai sukayi kuka kafin aka samu aka raba Moon da mamarta sannan aka shige da ita mota aka kaita sabon gidanta mai kyau Masha Allah. Saida mutane suka watse ango yashigo shima bayan ya sallami abokansa. Wani irin tukukin bakinciki taji alokacinda daya shigo. Mahmud mutum ne kamili kuma yanada haquri, shima yanada kyawunsa iya gwargwado. Da Kyar ta yarda sukayi sallah(toh ko agida batayi balle kuma yanzu ta auri ustaz). Bayan sun gama cin Kazan amarci wadda kusan meyawan ango ne yaci dan ita takici sosai. Abubuwan dataga yana mata wadda hankali bazasu dauka bane yasata kuka tana rokonsa, yanzu idan ya rabata da kimarta, salis ya kubuce mata fa kenan, shiko Mlm Mahmud Sabon shiga ai duk haqurin duniyarnan babu wadda yaji, haka ya afkawa yar gaban goshin Mama tana kuka tana Allah ya isa. ******* Yau Saturday da sassafe ya fito cikin track suit dinsa me kyau white and black yafita jogging. Yana dawowa karfe bakwai yawuce dakin exercise dake BQ din gidan yafara daga karafunan nan nasa masu hegen nauyi kamar ana basu abinci. Bayan ya gama yafito ya shige bedroom dinsa yayi wanka yashirya cikin kananan kaya masu laushi sai sheki yakeyi da baza kamshi. Yana fitowa yasamu anriga ankawo masa fruit salad dinsa wadda ya kunshi different types of fruit kama daga su grape, apple,kankana,abarba,lemu da sauransu. Bayan ya gama ci yafara aiki akan laptop dinsa. Kwatsam kawai tunanin Noor yafado masa lokacinnan daya matse bakinta tana ihu, besan lokacinda yasaki tsaki ba yace" foolish girl". Su ummi suna zaune a falon Abba ita dashi suna hiransu yace " dear yanzu gidan Aryan ya kammala amma kinga yaronnan ko maganar fidda mata bayayi nina rasa meke damunsa wlh." Ummi tayi murmushi azuciyarta tace" Alhamdulillah this is the right time" sannan tacemasa" dear dama akwai wata yarinya wlh har cikin raina nake jin ta kuma nakewa Aryan sha'awarta" da mamaki Abba yakalli ummi yace" wacce yarinya kenan"? wata kawar Nana ce course mate dinta ce" Abba yace" kardai wannan yarinyar da Nana ke yawan magananta Noor ko"? Da sauri ummi ta gyada kai tana murmushi,Abba ya sauke ajiyar zuciya yacemata" shikenan ai takwana gidan sauki insha Allah innayi bincike nida kaina zansamu iyayenta namusu magana" sosai ummi tayi murna da response din Abba, babu abinda zatafi so ayanzu kamar taga Noor tazama matar Aryan dinta.. Su Anty Aisha anyi bakin ciki har an godewa Allah, Aryan ya dukesu kuma yahanasu kuka, Lubna tayi mamakin yadda Aryan yasamu wannan videon dan saida ta hada baki da yan control room ankashe kowani camera a company din. Lallai Aryan yacika dan duniya. Kuyi haquri da wannan plss COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 10/12/23, 6:20 AM - Reemah: https://chat.whatsapp.com/HKRxGHXg9gP6uOdVkfTL6j 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 23_24 Yau hutun su Noor yakare zasutafi school dan yau Monday ne. Ta gama shirinta cikin corporate wear dinta mai kyau. Dark blue straight skirt ne da white shirt me long sleeve, rolling tayi da dan karamim veil dinta shima dark blue sai kuma takalmin kafarta low pass shima dark blue tayi kyau sosai dukda babu makeup a fuskarta illa powder sai kwalli da kuma transparent lipgloss. Bisaga umarnin addini Noor bata sa turare, in har zatasa to wadda ita kadai zata rika shaka ne sai in mutum ya matso kusa da ita shine zaiji. Ayanzu itama ta kware a tuki dan haka yau itace zata tukasu zuwa school. Motarsu sabo mai kyau da uncle saif ya siyamusu sakamakon result dinsu dayayi kyau, dashi zasu tafi. Hanan na gefen mai zaman banza, hanifa kuma na baya, tuki takeyi cikeda kwarewa ahankali har suka iso harabar makarantar. Ahalin yanzu Noor ta saba da irin kallon da ake binta dashi a duk lokacin data shigo makaranta, ba maza kadai ba har Mata. So dayawa mazaje nakawowa Noor tayin soyayyarsu amma kamar ma basu isheta kallo bane,batasan me ake nufi da soyayya ba dan agida Mama bata sake mata marar da har wani saurayi zaizo yace yanasonta ba. Lokacin datake gida maza dayawa suna zuwa gidan tambayar Noor amma Mama saita haqiqance akan babu wata budurwa agidan illa Moon. Daidai wata mota mai azaban kyau ta danno kai cikin makarantar, gabadaya hankalin dalibai ya koma kan motan, so suke su gano wanene acikinta. Motace kirar Audi Q8 baka komai na motan baki ne harta glasses din, tayarsa ma baki ne,motarde ta hadu iya haduwa. Itama Noor hankalinta akan motan yake dan tunda take bata taba ganin mota mai azaban kyau haka ba, hala sabuwar fitowa ce, amma kuwa in haka ne toh duk mai motar ba karamin me kudi bane. Ahankali yabude murfin motar ya fito. Wow wow wow wow kawai dalibai ke fada kamar motar ambulance. Sanye yake cikin dark blue suit, yar cikinta kuma fara kal da tie dark blue. Takalmin kafarsa kirar Prada toms shima dark blue sosai yayi masa kyau. Bakin shades ne a idanunsa, fuskarnan as always murtuk babu wasa acikinta. Gashin kansa kwance yake luf akeyarsa se shining yake gwanin sha'awa, duk wacce ko wadda yazo wucewa ta gefensa wani irin kamshi mai sanyi yakeji. Tunda ya fito take kallonsa babu kiftawa, mamaki ne ya kama Noor lokacin da taga Nana tafito daga dayan side din mai zaman banza tana turo baki kamar yanzu aka gama mata fada. Yau kamanninsa yabace yakara wani irin kyau na musamman, azuciyar Noor tace"kodai saboda na dade ban gansa bane"? Dataga babu mai amsa mata kawai ta kawar da fuskarta zuwa wurin Nana dake takowa wurinsu. Shima Aryan tunda ya fito daga motarsa yake kallon Noor amma tunda bakin shade ne a idanunsa ba lallai mutum yasani ba. Take ma Nana baya yayi har inda su Noor suke tsaye itada yasmeen. Nana na karasowa suka rungumi juna itada Noor suna ihu irin yadda mata suka saba insuka hadu, shikuwa Ogan harararsu yayi ahankali ya furta" childishness", saida suka gama murnansu sannan Nana takalleshi tace" Ya Aryan bye" tama mance da fadar daya gama mata amota akan tana bata masa lokaci. Kallonsa Noor tayi ta gefen ido ta watsa masa wata uwar harara azatonta ba ita yake kallo ba harda murgude masa dan karamin bakinta. Shikuwa mamakin yarinyarnan yake, yarinya batako ganinsa da gashin ido, ko Nana bata isa ta kalli idonsa da zummar harara ba sai ga wata yar ficikar yarinya tana masa free if charge, lallai seyayi maganinta. Kwafa yayi ahankali yajuya ya shige motarsa yabasa wuta ya fice a makarantar. Yau Abba ya canceling kowani schedule dinsa dan akwai wani abokinsa dazasu kai kudin sadakin dansa zuwa gidan yarinyar dazai aura. Bayan ya gama shiri yana zaune yana jiran call din abokinsa, ummi kuma tana hada masa coffee. Kirane ya shigo wayarsa ya daga ahankali yayi sallama Lamar me koyan magana(wannan mutumin shima A nefa kamar dansasai hegen miskilancin tsiya) adayan bangaren kuma Alhaji Saifullah yayi magana, bayan sun gama magana ya katse kiran. Ummi tace" dear wai ina zakune kaketa wannan uban saurin" murmushi Abba yayi yace" wlh sadakin dan saif ne Shareef zamu kai gidan yarinyar dazai aura" ummi tace "ikon Allah Shareef lokacin yayi, kai amma nayi murna, Allah nima yanuna min na Aryan dina" murmushi kawai Abba yayi yace ameen sannan yace mata tabar coffee din dan ana jiransa awaje. Har bakin kofar falo tarakasa sannan tajuyo tadawo ciki. Abba kuwa waje yafita dan bada motarsa zai tafi ba, motoci ne kusan biyar awaje, na tsakiyan Abba yashiga. Uncle saif yana ganinsa yasaki murmushi yabasa hannu sukayi musabaha sannan suka kama hanya zuwa gidan matar da shareef zai aura wadda itama a anan Abuja take da zama. Abakin gate din wani katon gida me kyau suka tsaya akayi horn sannan mai gadi ya wangale masu gate suka shiga. Sunsamu tarba mai kyau daga wurin iyayen yarinyar. Bayan an gama magana Uncle Saif yaciro rafar one thousand guda biyar yace " toh gashi nan dubu dari biyar ne, dubu Dari biyu na sadaki, sai kuma sauran kyauta ce nabawa 'yata" sosai sukaji dadin wannan kyautar dukda bawai basudashi bane amma dan tsantsar soyayyar da su iyayen shareef ke nunawa 'yartasu ne. Sunkai kusan awa biyu a gidan sannan suka fito. Ahanyar dawowansu Abba yakecewa Uncle saif" Saif wlh wata yarinya ce nida ummin yarannan muka gani kuma sosai muka yaba da halinta, shine dama nakeso ma nemawa 'dana Aryan aurenta" da mamaki uncle saif yace "toh babban magana wace yarinya kenan"? Abba ya sauke ajiyar yace " wata kawar Nana ce sunanta Noor" da sauri uncle saif yajuya ya kalli babban abokinnasa ya maimaita Kalmar Noor, Allah yasa abinda yake tunani ne yace" Noor? Tare suke karatu da Nana "? Uncle saif yakara jefowa Abba tambayar, Abba ma da mamaki yake kallon Uncle saif, gyada masa kai yayi alamar ehh. Murmushi ne ya subucewa Uncle saif yace" toh ai yata ce Noor din" mamaki da farinciki suka rufe Abba yace" kai haba, banason wasa yaranka ba biyu bane mata, Hanan da Hanifa" gyada kai uncle saif yayi yace"ehh, amma Noor itama amazaunin yace awurina tunda yarinyar yayar Jamila ce" hamdala Abba yayi sannan suka cigaba da tattaunawa da uncle saif akan yadda zasu nemi izini awurin Daddy. Haka kuwa suka shirya inda Uncle saif yace zeyiwa daddy magana duk ranan dayake free zasu tafi kano. Abakin gate din gidan Abba aka ajjesa sannan su uncle saif suka kama hangar gida, kowa na farinciki wannan hadin daza'ayi. Shareef ne da Aryan zaune a office din Aryan din kowa na aiki a laptop dinsa. Can shareef yadago ya kalli Aryan yace" dude har yanzu bakayi maganin wannan mayaudarin cleaner din ba kardai yafe masa kayi" dago kansa yayi ya kalli shareef yace " jira nakeyi karshan watannan yazo za'abashi takardan sallamanshi tare da salary dinsa, harda yan control room dinnan gaba daya suma they're going, all of them" murmushi shareef yayi, akoda yaushe a Aryan na matuqar birgeshi, Sam baya tauye haqqin na kasa dashi, kome zaka masa insha Allahu bazakuyi rabuwar rashin mutunci dashi ba. Wayar Shareef ne ya fara kara, da murmushi afuskarsa yadau wayar, sunan my love ne ke yawo akan screen din wayar, daukawa yayi ya fice daga office din yana wani kashe murya, takaici ne ya kama Aryan yaja wani dogon tsaki yace" dan is kawai, meye amfanin wani kashe murya wa mace, salon ta raina ka kenan ko me" rufe system dinsa yayi yana ta jan tsaki. Can shareef ya shigo yana washe hakwara, kallonsa Aryan yayi ya kara Jan wani tsakin ya maida hankalinsa kan wayarsa yana latsawa. Shareef na zama yace" dude guess what" ko kallansa Aryan beyiba, murmushi shareef yayi yace" toh shikenan, bari na fada maka since you're bad in guessing, yau dinnan su Abba da daddyna suka kai kudin sadaki na gidan matata" ya kare maganan yana wani bude kafada irin shima ankusa zama miji dinnan. Da sauri Aryan ya dago kansa yace " wow congrats Allah yasa ayi damu" shareef yace"ameen Allah yasa a hada bikinmu rana daya" kamar ya sokawa Aryan mashi a kirjinsa ya wani watsa masa harara yaja dogon tsaki. Dariya kamar ya kashe shareef amma fa shi yanajin cewa nan bada jimawa za'awa Aryan aure dan kam su ummi sun gaji da ganinsa haka. Normal time dinsu na tashi suka dawo gida. Kamar kullum yauma a gajiye suka dawo dan haka suna dawowa kowa ya wuce daki yayi wanka. Noor yanzu kam tasaba da kananan kaya, Anty Jamila tana siyowa dayawa taraba musu, yanzu ma haka data gama wanka bum short tasa da singlet ta kwanta akan gado tana maida gajiya. Su Hanan kuwa hirarsu sukeyi akan wani lecturer dinsu daya disgracing wata yarinya arniya data shigo masa aji da mini skirt. Ita karan kanta Noor saida ta dara saboda labarin abun dariya ne. Acan falon uncle saif kuwa, duk yadda sukayi da Abba ya maida ma Anty Jamila, sosai taji dadin wannan hadin da ake sonyi dan Aryan namiji ne wadda ko wace mace ke burin samu a rayuwarta. Sun dade suna hira kafin su Noor suka shigo falon suka gaidasu suka fice zuwa dinning. Cornflakes kawai Noor tasha dan ba wani yunwa takeji ba. Bari mu leka gefen su amarya Moon. Moon yanzu anyi laushi, duk ta rame saboda jarabar Mahmud, dukya gama kwakwularta kullum ana abu daya, saukinta shine in ya fita aiki, haka zata kira Mama taita mata kuka ita wlh kasheta zeyi, haquri kawai Mama ke bata dan daddy ya riga yaja mata kunni karta sake tabawa Moon wani shawaran dazai affecting mijinta. Shiko ango Mahmud har wani fresh yakara yana shan romonshi iya son ranshi. Yau sati biyu kenan amma Moon ko tukunya bata taba daurawa akan gas wai zatayi abinci ba, to me zata girka in ba tafasa ruwa kawai zatayiba😂 Gida kam Mama tasamo mata me aiki tun bayan aurenta da sati daya. Kullum kwance take babu abinda takeyi sai In ango na nan shine batada hutu lols. Kullum ana aikin siyo mata abinci daga waje, wadda yanzu har Mahmud yafara zargin anya tama iya abincin kuwa(toh fa). Lubna kam yanzu baki ya warke ankoma back to business dan wasu lokutan bama ta dawowa gida kuma mamannata bata nemanta danta san inda take. Sunma mance da batun wani Aryan yanzu, saima tsoron masa wani laifi dasuke. Anty Aisha yanzu ko ajikinta fushinda mahaifiyarta keyi da ita, wasu lokutan ma mancewa take da wata Dada aduniya(hmm lallai Anty Aisha Allah ya ganar dake). Kamar yadda uncle saif yafadawa Abba haka kuwa ya kira Daddy yafada masa. Daddy bewani nuna damuwarsa akan hakan ba danyasan insha Allah yarsa bazata taba faduwa cikin mummunan hannu ba. Shiryawa sukayi akan ranan Saturday zasu tafi kano wurin daddyn. Bayan sun gama magana da Daddy uncle saif ya kira Abba ya sanar dashi yadda sukayi da Daddy, murna wurin Abba kamar me. Ummi kam ta kosa taji maganan me sukeyi dan tunda Abba yadawo dzu yaketa washe baki kamra ba shiba" dear dan Allah menene kafada mun" murmushi Abba yayi sannan yamaida mata duk yadda sukayi da uncle saif dakuma maganar zuwa kano wurin Daddy. Zakuso kuga murna awurin ummi, hamdala sosai tadinga yi tana godewa Allah. Yau be dawo gida da wuri ba saida yayi sallan isha sannan ya shigo. Su ummi yasamu a dinning suna dinner. Gaidasu yayi yawuce dakinsa ya watsa ruwa. Kayan bacci me kyau yasa fari kal with touch of blue aciki silk, irin dogon wando me rigan nanne, rigan nada dogon hannu dakuma buttons Jere a gabansa. Kamshi kawai yake bazawa mai sanyi, kai Aryan yayi 100% komai nasa cikin salo yake yinsa Masha Allah. Falonsa yafito yasamu anriga ankawo masa abincinsa, fruit kawai yasha beko kalli abincin ba. TV ya kunna ya fara kallon labarai har kusan karfe goma sannan ya tashi ya kashe komai afalon ya wuce daki. Wanka tayi ta fito da towel babba yawuce guiwarta tana tsane ruwan kanta. Bayan ta gama shiri cikin kayan baccinta doguwar riga medan kauri ta zauna abakin gado tana latsa wayarta. Hanan tace" kai bakusan menene ba yau naji Daddy yana gayawa Mommy sun kai kudin sadakin ya shareef yau da safe" murna sosai sukayi har hanifa tafitar da hotunan wasu atamfofi waisu fara zaban anko dazasuyi harda shagalin dazasuyi, itakuwa Noor kallonsu kawai take dan ita bawata fan din irin shagalgalunnan bane, kodan Mama bata zuwa da itane yasa oho. Agurguje Yadda su Abba suka tsara, yau Saturday suka kama hanyan kano. Agidan Abba suka sauka, bawani tarba sosai Mama tamusu ba, Uncle saif beyi mamakin hakan ba amma Abba kam yayi danshi yadauka itacema mahaifiyar Noor sai bayan u e saif yafada masa cewa ba ita bace mahaifiyarta ta dade da rasuwa. Bayan sun gama gaisawa da Daddy da yanuwansa Alhaji sani da kuma Kawu Mansur sannan aka fara magana. Daddy beyi wani ja dasu ba kuma ya amince da wannan hadin da akayi. Sosai sukayi farinciki da yadda Daddy ya amshi kokon baransu, a wurin Daddy yace asa rana kawai basai an bata lokacin ba, haka kuwa akayi inda aka tsayar da ranan bikin lokacin daya dana Shareef( toh fa jama'a karfa maganan shareef yazo gsky). Alhaji jibril kanin Abba wadda tare suka zo shiya rufe musu taron da addu'a. Sai karfe biyu suka kamo hanyan dawowa Abuja. Yau tunda Noor ta tashi takejin faduwar gaba kamar wani abu na shirin faruwa da ita. Sam ta wuni batada walwala ko kadan. Anty Jamila ce kawai ta lura da hakan harta bata tausayi dan kamar kuwa Noor din tasan wani abunne ke shirin faruwa gagarumi. Anty Jamila bata fada mata akan maganan ba dan sun shirya da uncle saif sai ana sati daya da bikin zasu sanar da ita dansunga alaman Noor bazata yarda da wannan auran ba duba da yadda take bala'in son karatu. Da daddare Abba yasa Nana ta kira masa Aryan. A kofar falonsa tayi sallama amma babu kowa, abakin kofar dakinsa ta tsaya sannan tayi knocking, zaune yake akan study chair dinsa yana karanta wani littafin daya danganci engineering. Ahankali ya tako har bakin kofan sannan ya bude, Nana yagani a tsaye, bayan ta fada masa sakon Abba tafice, shikuma ya koma ya sa jallabiya dan dama 3qtr ne da singlet ajikinsa ya fice zuwa falon Abba. Ya na zuwa yasamu daga Abba sai ummi Afalon suna hira kadan kadan. Zama yayi akan one seater din dake facing na Abba yace" Abba gani" gyaran murya Abba yayi sannan yafara magana" Aryan mune muka haifeka, kuma muna da kowani right din zaba maka abinda mukaga ya dace dakai, kaiba yaro bane shekarunka gaba sukeyi ba baya ba, kana neman 31 kenan amma gashi shareef da yake bayanka har ya fidda mata zeyi auransa kaikuma shiru, toh dan haka inaso na sanar dakai cewa munmaka mata kuma insha Allah za'a daura auranku rana daya dana Shareef dan har mun kai sadakinka" tunda Abba yafara magana kan Aryan ke kasa amma jin an ambaci cewa anmasa mata nan da nan idanunsa suka rikide suka zama ja jazur. Wani irin juyi yaji kansa na masa, babu damar yayi fushi da iyayensa amma tabbas daba subane suka yanke masa wannan hukuncin da wadda yayi hakan yaga kololuwar bacin ransa. Abba ne yace" kai nake jira kamin magana" da kyar ya dago kansa ahankali kamar bayaso yace" shikenan, Allah yasa hakan shine mafi alkhairi" murmushin manya Abba yayi dan ya gano tsananin firgici a fuskar Aryan. Ahaka yamike yafara tafiya har yana hada hanya saboda wani irin juyi da kansa kemasa. Ummi takalli Abba tace" kaga abinda nagani akwayar idanunsa kuwa"? Babu abinda Abba yace kawai mikewa yayi ya shige dakinsa, ummi tasauke ajiyar zuciya tace"Allah yasa mu dace". Aryan na shiga dakinsa ya fada kan gado yana sauke wani irin ajiyar zuciya. Inama zai iya kuka da ba makawa kuka me rai da lfy zeyi harda majina. Meyasane su Abba da ummi sukeson matsa masa akan abinda bayaso, Shifa be taba fadamusu cewa yana buqatar wata arayuwarsa ba. Yanzu kenan responsibility din wata zai dawo kansa? Kansa ya rinka jujjuyawa akan gadon kamar zai cireta. Tabbas wannan yarinyar da tayi kuskuren amincewa zata aureshi tayi babban kuskure, batasan wanene Aryan ba sunansa kawai takeji, amma tabbas seya shayar da ita ruwan mamaki. Kwafa yayi ya mike yana tangal tangal ya shige bayi. Alwala yayi ya fito ya tada sallah. Addu'a sosai yayi kan Allah yakawo masa sauki a wannan al'amarin. Yana idarwa ya koma gadonsa ya kwanta yanata tunani, yanzu ya zeyi ya fara zama da mace under the same roof a matsayin ma'aurata. Haka ya dade yana tunani har bacci barawo yayi awon gaba dashi. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 10/12/23, 6:21 AM - Reemah: https://chat.whatsapp.com/HKRxGHXg9gP6uOdVkfTL6j 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 25_ 26 Yau Sunday, su Noor basu farka ba sai karfe tara na safe bayan sun gama hada breakfast tunda yau sune da girki, lokacin su Anty Jamila harsunma gama breakfast suma sun koma dakunansu. Wanka tayi ta shirya cikin wata atamfa riga da skirt blue and white ya zauna das das ajikinta kamar ajikinnata aka dinka shi. Daurin ture kaga tsiya tayi sannan jelar gashinta kuma yana reto agadon bayanta. Bayan suma sun kammala breakfast dinsu suka zauna afalo suna hira, hiran dai har yanzu akan shagalin bikin daza'ayine. Itadai Noor kallonsu kawai takeyi amma ko uffam bataceba, tama rasa meke damunta, tun jiya takejin kirjinta na dukan uku uku gabanta na yawan faduwa. Tayi kwana biyu batayi magana da daddynta ba, dan tun dawowarsu daga kano batakara kiransa ba shima kuma be kirata ba saboda gudun karta fashe masa da kukanta na fama. Wayarta ta dauka tayi dialling numbersa, bugu uku ya dauka kamar dama jiran kirannata yakeyi, ajiyar zuciya ta sauke tace" Daddy " murmushi yayi mai sanyi yace" shalele, yakike, shine kika share daddynki har na wannan tsawon lokacin ko"? Murmushin yake kawai Noor tayi tace" Daddy kaine kadai ke gane damuta ako wani lokaci so bazan iya boye maka komai ba, Daddy wlh tun jiya nakejin faduwar gaba kuma na rasa dalilin haka" tafada kamar zatayi kuka. Da damuwa a fuskar Daddy yace"shalele kina shan magungunan ki kuwa"? Inba yanzu da Daddy yatunatar da ita ba tama mance akwai wani maganin daya kamata tana sha. Kamar Daddy ya harbo jirginta yace"Noor dan Allah kikula min da kanki , bazan iya losing wani acikin 'ya'yana kuma ba, kibarni da zafin mutuwar suhail da Amminki plss" Noor batasan lokacin da ta fashe da kuka ba jin daddy ya ambaci suna suhail da Amminki, Allah sarki bawan Allah bemasan cewa matarsa ta gida itace sanadiyyar rashin matarsa da kuma dansa ba. Kuka take rerawa sosai wadda yayi sanadiyyar shigowarsu Anty Jamila falo daga bedroom dinsu itada Uncle saif. Daddy jin haka ya katse wayar dan kukannata bame tsayawa bane. Su Hanan ma suka matso kusa da ita dansuna falone atare lokacin data kira daddyn. Rarrashinta sukeyi amma kamar kara ingizata sukeyi, wani irin sharp pain ne taji a zuciyarta me wuyan fassarawa har ya kaiga tana shidewa kamar zata suma, da sauri uncle saif ya dauke ta yayi hanyar mota da ita su Hanan suka take masa baya, Anty Jamila sai kuka takeyi Ya Shareef na aikin rarrashi. Babu bata lokaci Uncle saif yakaita National hospital dan asibitin dayafi kusa dasu kenan. Suna zuwa aka turata a gado me taya sai emergency, da kyar suka iya shawo kan al'amarin dan harda oxygen suka Samata. Uncle saif ne ya kira Daddy ya sanar dashi halin da Noor keciki, sosai hankalinsa yatashi amma bazai iya zuwa ba, baze iya jure ganin Noor dinsa a wannan halin ba. Su hanifa suna waje sai ruskan kuka sukeyi suna rungume da juna. Doctor Awwal ne ya fito ya ce uncle saif yabishi office dinsa. Suna shiga suka zauna uncle saif najiran yaji me Doctor zaifada. Gyaran murya doctor Awwal yayi sannan yace " a gaskiya wannan yarinyar tana cikin mawuyacin hali, domin kuwa damuwa ne yamata yawa wadda yakaiga zuciyarta barazanar bugawa, amma don't worry she's out of danger, saidai kuma ina tunanin wannan ciwon ba yau ya fara ba, halan wasa takeyi da maganinta" wani irin zufa ne ya keto wa uncle saif yace" hakane doctor kuma muma munada laifi, da mahaifiyarta ce ke bata maganin, saita bukaci abata maganin kawai zatana shaa awurinta, damaa mun sani bamu bata ba" ajiyar zuciya kawai doctor yayi yace" karka damu zan kara rubuta mata wani maganin, insha Allah inhar tayi kokari tasha to zata samu sauki" godiya uncle saif yayi sannan ya karbi takardan prescription din magungunan ya fice daga office din. Har I zuwa lokacin Noor bata farka ba, wani daki aka kaita daga Anty jamila saisu Hanan adakin kowa ya zauna jigum jigum sunyi tagumi suna tausayawa Noor da halin datake ciki. Wayar Noor dake hannunsa Hanifa ne ya dau haske alamar kira, daukawa tayi amma batace komai ba, Nana daga dayan bangaren tace" haba Noor where did you keep your phone, inata kiranki amma baki daukaba" hanifa tace" Nana nice, muna hospital da Noor an admitting dinta" arazane Nana ta mike tace "what? Meyasameta,"? Duk abunda yafaru hanifa ta fadawa Nana. Ummi jin Noor na asibiti dukta rude dan dama suna zaune tare da Nana ne adakinta. " Nana menene, meyasami Noor" ummi tafada cikin tsantsan tashin hankali, duk yadda hanifa ta fada mata ta maidawa ummi, cikin hanzari ummi tace su shirya sutafi asibitin. Babu bata lokaci harda Dada aka shirya zuwa duba kawallinta. Driver Nana ta kira da sauri ya karaso sannan yajasu suka tafi. ******* Aryan kuwa tunda yadawo daga gym din gidan yake bacci be tashi farkawa ba sai karfe sha biyun rana. Wanka yayi yasanya wani pencil jeans da white t shirt sannan yadau snicker fari kal yasanya. Sosai yayi kyau, turarensa masu sanyin kamshi ya fesa sannan ya dau p cap dinsa yasanya akai. Wayoyinsa da makullin motarsa ya kwashe yafice daga dakin cikin takunsa metafiya da imanin mata. Part din ummi ya nufa amma ga mamakinsa basunan dukkansu, wani ma'aikacin gidan ya tambaya yace masa yaji suna cewa zasu tafi asibiti. Mamaki ne ya kamashi to wanene ba lafiya. Ahankali ya taka ya fice daga falon ya shige motarsa yafice daga gidan. ******* Moon ne zaune a falo karfe sha biyu da kwata na rana tana latsa wayarta sai faman dariya takeyi kamar tababbiya. Mahmud ne ya shigo falon yasameta a wannan halin. Zama yayi yace" baby, yau abokai na zasuzo pls inaso kimusu wani hadaddiyar girki, kinji" hararan takaici ta watsa masa kayi tsaki tacigaba da danna wayarta, mamaki ne ya kama Mahmud, me yarinyarnan take nufi dashi, kodai saboda ya daga mata kafa ne Yau satinta kusan uku agidannan amma kulllum yana hanyar siyan abinci? Tsawa ya dakamata yace"what nonsense Moon, me kike nufi da tsakin da kika min, nifa mijinki ne, kodan na daga miki kafa kina duk abinda kikaga dama shine zai baki right din wulakanta ni"? Mikewa Moon tayi ta daga masa hannu alaman ya dakata tace" kaga malam, ba baiwa aka kawo makaba, ni ko a gidanmu mamana bata bari na dau tsinke bare har kai kazo kanacewa inyiwa abokanka girki, ni ban girka abinda zanci ba shine zan girkawa wasu kattin mazan? Mamaki,takaici duk sune suka mamaye Mahmud. Lallai akwai sauran aiki agabansa, anya soyayyar daya kewa Moon, is it really worth all the insult? Girgiza kai kawai yayi ya fice daga gidan. Tsaki Moon tayi ta gyara zamanta tana surutai marasa kan gado. ****** Tunda su ummi sukaje asibitin Noor bata farka ba sai kusan maghrib kafin ta farka. Kuka sosai takeyi tana kiran Amminta, ta matukar bawa mutanin dakin tausayi, ummi tayi tagumi sai kallon Noor takeyi ba kiftawa azuciyarta tana cewa" tabbas bayan aurensu Noor da Aryan yakamata tabata kulawa sosai a matsayin wacce ta rasa soyayyar mahaifiyarta tun tana yar shekara goma. Da kyar su Hanan suka rarrasheta tayi shiru, tea me kauri Anty Jamila tahada mata tabata, bayan tasha kuma aka bata magani shima tasha ammafa da kyar. Bayan isha doctor Awwal yabata sallama tunda jikinnata yasamu sauki sosai. Tare suka fita daga asibitin tare da su ummi kafin kowa yadau hanyarsa zuwa gidansu. ******* Aryan bedawo gida ba sai 9pm. Afalo yasamu su ummi suna dan taba hira. Zama yayi ya gaidasu, Dada tace" dannan tunda safe rabona da saka ka a ido, gashi kawalli na ba lafiya shine mukaje asibiti sai dazu muka dawo" shi Aryan bemasan wacece kawallin Dada ba dan haka gyada kai kawai yayi ya mike yabar falon dan damuwarsa ma tafi takowa haka yake gani. Yana shiga daki yazauna abakin gado yadafe kansa, zuciyarsa wani irin kuna yakeyi masa, bakin ciki duk ya mamayesa. Shifa haryanzu maganan auren nan kamar a mafarki yake ganinsa. Wazai kaiwa kukansa, tayama zai fara soyayya da wata,cije labbansa yayi da karfi yana mejin zafin har cikin kasan zuciyarsa. Lallai yarinyar nan zatayi nadamar aurensa dukda besan ko wacece ba. Gashi kuma amaganansu Abba auren nan da watanni biyu ne. "Ya Allah" kawai ya iya furtawa yana yamutsa kwantaccen gashin kansa. Da kyar ya mike ya shige bathroom danya watsa ruwa. ****** Bayan sun dawo gida tayi wanka ta rama sallolin da ake binta sannan tayi shirin kwanciya. Anty Jamila ce ta shigo hannunta rike da glass cup cike da ruwa aciki dakuma magungunan Noor. Noor na ganin maganin a hannunta tafara yamutsa fuska tana turo baki gaba. Itafa in akwai abinda ta tsana to magani na cikin su. Saida aka lallabata sannan tasha maganin tana kukan shagwaba. Batawani jimaba bacci ya dauke ta. ****** Washe gari da sassafe Mahmud yakama hanyar gidan Daddy dan yanzu wulakancin Moon yafi karfin tunanin me tunani. Jiya da abokan sa suka zo babu irin rashin mutunci da Moon bata musu ba, daga karshe ma fushi sukayi suka bar gidan ko abincin dayasiyo ma basuci ba. Tuki yakeyi amma zuciyarsa cike take da bakin cikin matarnasa. Abakin gate din gidan ya tsaya yayi horn. Megadi ya budemasa gate din ya shigo. Mamaki ne ya kama su daddy ganin surukinnasu da sassafe dan alokacinma breakfast sukeyi. Hararan takaici Mama ke ta aikawa Mahmud tunda ya shigo. Tsugunnawa yayi har kasa ya gaidasu Daddy cike da girmamawa. Kujera daddy ya nuna masa ya zauna. Bayan sun gama cin abinci Mama taki matsawa awurin dantanaso taji meke tafe da Mahmud din, tasan zuwansa da sassafennan ba alkhairi bane. Mahmud kansa na kasa yafara maidawa Daddy abinda Moon tamasa. In ran daddy yayi dubu to ya baci, mikewa Mama tayi da sauri tace" kaga Ahmad kake ko Mahmud whatever, wlh karyanka kace zakazo har cikin gidana kazo ka aibanta min 'ya, wlh kayi kadan, danma ka gode mun baka ita shine harkanada fuskar zuwa kaci mana mutunci ka zageta iyye"? Saikuma tajuya kan Daddy wadda mamaki yama gama rufesa tace" Nasir kagani ko, kaga abinda nake gudu ko,na tabbata da ka aurawa Moon wadda takeso daba haka ba amma dama Ku maza halinku day..." Bata gama rufe baki ba daddy ya daka mata tsawa yace"ke Hamida ki iya bakinki, ni yazo ya sama bakeba, what gives you the right to talk before me" shi Mahmud mamaki halin Mama yabasa, ashe dai Moon ba akasa ta dauka ba, lallai in babba ya yadda girmansa karami zai hau kai ya taka. Shidama yasani ma bezo ba inda yasan outcome din kenan. Daddy yajuyo ya kalleshi cikeda tausayi yace" Mahmud jeka, insha Allah zuwa anjima zanzo har gidan nasami Moon din kaji"? Kai kawai ya daga sannan ya mike jiki a sanyaye ya fice daga falon, Mama kuma tana rakasa da wani irin kallon tsana. Bankadeta daddy yayi ya wuce ta gefen ta yana mamakin irin rashin kamun kai na Mama. Tsaki tayi ta zauna tana surutai da zage zage. ******* Yau beje aiki ba, haka kawai yaji ma zaman Nigeria ya gunduresa tunda maganar auren nan yataso. Wayarsa ya dauka ya kira Muhsin abokinsa ya narrating masa danshi kadai yake iya sharing problem dinsa dashi, ko Shareef ba kullum yake fada masa damuwarsa ba. Instead muhsin yaji tausayinsa saima dariya daya dinga masa yana masa sharri akan saisunzo cin shinkafan biki. Ransa sosai ya baci daga bayama ya kashe wayar yanajin ransa na kara baci. Shifa tunkafin ayi aurenma yaji ya tsani yarinyar bamayason ganin kalarta. ******* Yau jikin Noor yayi sauki sosai tunda bata tafi makaranta ba, tare ma sukayi girki da mai aikin gidan dan jikinta yasaba da aiki kuma dukda watannin data dauka agidannan sam bata zama me kyuya ba. Ko kallon abincin ma batayi ba sai aikin cin snacks dama aikin kenan. Inkuma zata ci abinci toh ba sosai ba. Da yamma Daddy ya tafi gidan Moon kamar yadda ya fada yamata tatas harda kukanta kamar na Allah. Sosai yaja mata kunni akan 'batawa miji rai, amma kamar ma ya shige ta wannan kunnin ne ya fita ta wancan. Yau polisawa suka raiding wani club inda aka kwashe yan mata da samari gaba dayansu. Wani irin bad party suka hada harda su Lubna. Sunan party din wai *Wild and wet party" wasannin banza akeyi marasa kyan gani. Maza ne da mata ke masha'ansu son ransu. Wani acikin ma'aikatan wurinne ya kira polisawa ganin wasan na wuce gona da iri dan wasu tantiran har zina sukeyi agaban mutane. Lubna kuma da wani bad guy aka kama toilet suna zina, babu kayan kirki ajikinta haka aka jasu zuwa motan polisawan tanata wasu surutai cikin maye.(Wa'iyazubillah, Allah ka karemana imaninmu, ka kare mana 'ya 'yanmu da kannenmu). ******** Lokaci ba wiya, yau yarage wata daya bikin su Noor da Ya Shareef. Akowani bangare anfara shirye shirye ba kama hannun yaro. Ummi dakanta tatafi Dubai da wata kanwarta Anty Ounaisa, siyayya me tarin yawa sukayi na kayan lefe inda aka hada lefe kusan akwatuna guda 24. Komai dam dam ba'a magana. Sunkai kusan kwanaki uku kafin suka dawo. Nana karan kanta batasan da maganan bikin ba. Hakan ya kasance a gefensu Anty Jamila, siyayya sosai sukeyi harda 'yan uwansu Daddy su Anty umaima. Wata kawar Anty Jamila Hjy Balaraba itace aka bawa hidimar gyaran jiki Noor. Hjy balaraba matace wayayya wacce tasan kan jikin mace dakuma gyara. Daga Sudan take amma tana aure anan Nigeria itama a Abuja take da zama. Har yanzu Daddy ko uffam bai fadawa Mama ba akan bikin. Noor kuwa bama tasan wainan da ake tauyawa ba. Karatunta takeyi sosai saboda sunkusa fara exams nan da sati biyu zasu tafi 200lvl. Oga Aryan shima yadda take a wurin Noor hakan takasance agefensa. Shiyama mance da wani aurensa da za'ayi. Aikinsa yakeyi cikin kwanciyan hankali yariga yagama planning irin wulakancin dazeyiwa so called amaryartasa.(kardai ka tabo kawar Dada yawwa,hatta mu tsoron masifan ta muke ehe) Ya Shareef andage sai suburbuda love akeyi da matarsa to be Na'ima. Shima shirye shiryen yake haka zalika Na'iman. Yau Hjy balaraba tazo gidan Anty Jamila dan yau zata tafi da Noor gidanta har zuwa lokacin bikin, dan sai ana kwana biyar da bikin zata dawo gida. Daga can zatana zuwa makaranta. Bayan su Noor sun dawo daga makaranta, taci abinci Anty Jamila tace da ita" habibty shiga ki hado kayanki a akwati, zikibi Hjy balaraba akwai gyaran danakeso tamiki kinji" babu tunanin komai aranta ta mike ta shiga dakinsu tafara shirya kayanta a dan akwatinta. Tana cikin shiri su Hanan suka shigo, hanifa ta zauna abakin gado tace" Noor wani irin gyara za'amiki, nifa nasan Hjy balaraba gyaran amare takeyi" harara Noor ta watsa mata tace" toh sai akace miki ni amarya ce, halan kawai wani abun daban zata mun" kyaleta sukayi amma tabbas sunfara zargin wani abu, aide in bikin Ya Shareef kadai za'ayi meyasa za'ana kawo kayakin kitchen dasu abubuwan da'ake siyowa amare. Haka tagama shirinta sannan ta rolling dankwalin abayanta akai ta dau wayarta ta sallami su Hanan tafice falo zuwa wurinsu Anty Jamila. Hjy Balaraba kam tanata mamakin kyawu irinna Noor saikace ba bahaushiya ba dan ita atunaninta Noor din bahaushiya ce. Har waje Anty Jamila ta rakasu sannan tadawo ciki bayan sun tafi. Agaban wani tangamemen gida Noor taga sun parking. Sosai tayi santin kyawun gidan. Babban gida ne da part guda biyu sama da kasa. Afalo taga wasu yan mata guda hudu suna zaune suna hira, tunda su Noor suka shigo suke kallonta, kunya ne ya rufe Noor da irin kallon dasuke binta dashi. Awani dan madaidaicin daki Hjy Balaraba ta sauki Noor. Daki ne hadadde sai tashin kamshi yake, dama tunda tashigo gidan takejin wani irin sanyi da kamshi yana ratsa gaba daya ilahirin jikinta. Wani dan madaidaicin gado ne adakin sai wardrobe mai kofa biyu, sai kuma dan dressing mirror, komai na dakin tsaf tsaf." Kije kiyi wanka ki huta anjima zamu fara abinda yakawomu kinji 'yata" kai kawai Noor ta gyada sannan ta fara warware dankwalin abayan dake kanta. Take dogon sumanta ya warware har gadon bayanta. Wardrobe din dakin ta bude taga anjera towel kusan guda biyar, wani pink baby towel ta dauka ta wuce toilet. Sabulan wanka da kuma turaruka masu kamshi tagani, ruwan wanka ta hada a bathtub din mai dan zafi sannan ta shige tafara cuda ko wani lungu da sako na jikinta. Ta dau kusan minti ashirin sannan ta dauro alwala tafito. Wasu mayuka masu kyau tagani anjera asaman dressing mirror, dayake ana zafi shiyasa batama shafasu ba. Akwatinta tabude tafidda wata doguwar riga mai dan kauri tasanya. Doguwar hijab dinta ta fitar dan lokacin har anfara kiran sallan maghrib. Sallaya ta shimfida ta tada sallah. Bayan ta idar ta zauna a wurin har akayi sallan isha sannan itama tayi. Tana idarwa taji anbude kofa anshigo, wata yar budurwa ce akalla zata kai shekaru 16 ta shigo hannunta dauke da basket na abinci" gashi mama tace kici saiki fito kisameta afalo" Yar budurwar ta fada tana sakarwa Noor murmushi. Gyada kai Noor tayi itama tana murmushi. Bayan ta idar da azkar ta cire hijab din jikinta, basket din abincin tajawo gabanta, kuloli guda uku ne, daya farfesun kaza ne wadda yaji kayan hadi na musamman sai tashin kamshi yake, dayankuma fried pasta ne dayaji kayan lambu da su hanta, na ukun kuma chips ne akasoya da kwai incase bazataci fried pasta dinba. Kunun aya mai sanyi ne a jug shima yaji kayan hadi na musamman. Plate ta ciro ta zuba farfesun nan da chips taci, batawani ci sosai ba amma tas ta shanye farfesun danba karamin dadi yamata ba. Kunun ta diba cikin cup tashanye sannan tayi gyatsa tace Alhamdulillah. Basket din ta dauko ta fito daga dakin ta wuce falo. Azaune taga Hjy Balaraba da wannan yan matan data gani lokacin dasuka shigo. Mikewa Hjy Balaraba tayi takallesu tace" mujenku ba" dukkansu harda Noor suka bita zuwa wani daki mai girma sosai sai tashin kamshi yakeyi, duk cikin dakunan gidanma kamar wannan yafi kamshi. Towel taba kowannensu tace su tube su daura. Da mamaki Noor takarbi towel din azuciyarta tace" toh babban magana, ko me zamuyi oho". Kowacce acikinsu ta tube ta daura towel din amma banda Noor wani irin kunya takeji. Hjy Balaraba tayi murmushi tace "'yata karki damu aiba awuri daya za'a muku gyaran ba" abayan wani kofa ta labe ta tube kayan sannan ta daura towel din wadda iya rabin cinyarta ya tsaya. Bayan ta fito kowa yadinga kallonta suna mamakin irin wannan kyau ga kuma shape kamar ita tayi kanta. Su biyar ne so kowacce da dakin da Hjy Balaraba tanuna mata ta shiga. Hjy Balaraba itada kanta zatayiwa Noor gyaran dan haka, wasu kwalabe ta dauko da alama turaruka ne aciki ta mike wa Noor tace ta shafa su ajikinta. Babu musu Noor ta karba tana shafawa ajikinnata. Wani irin kamshi na musamman turaren keyi me dadin shaka,har wani lumshe ido Noor keyi tana cigaba da shafa turaren ajikinta. Bayan tagama saida tashafe kusan 30 minutes kafin Hjy Balaraba tafara shafe mata kwabin dilka akowani bangare na jikinta, lungu da sako, kunya kamar ta kashe Noor dan warware towel din tayi. Bayan angama shafeta da wannan kwabin kuma ta dauko wani abu a kofi tabawa Noor tasha, da dardar takarbi abun amma jin yayi mata dadi takafe bakinta ta shanye shi tas harda tande baki, wani tsumin Hjy Balaraba ta kuma bawa Noor tasha shima kamar waccan yanada dadi sosai. Wani inji Hjy Balaraba tasata ta shiga, abun za'a iya kiranshi da steaming machine, takai kusan awa guda aciki kafin machine din ya mutu dakanshi. Haka Hjy Balaraba tadinga durje wannan dilkan daga cikin Noor tas sannan tasata tashige bathroom din dake cikin dakin datyi wanka. Tun a wannan ranan Noor tafara ganin changes ajikinta, saitaji tayi wani irin sumul kamar ba itaba. Data fito daga dakin taduba katuwar agogon dake falo taga sha daya saura. Tana shiga dakin da aka sauketa bata wani dau lokaci me yawa ba bacci ya dauketa. Washe gari da safe tana cikin shiri Hjy Balaraba ta shigo dakin hannunta dauke da Kofi da kuma wata yar jaka ta mikawa Noor. Nonon rakumi ne fresh tabata saida tashanye tas sannan Hjy Balaraba tace" ga wannan jakan, hijab ne da niqab shi zaki sa saboda ba'aso mace tana dilka kuma tana shiga rana. Amsa Noor tayi ta bude jakan, farin hijab ne da niqab me kyau aciki. Babu yadda ta iya haka nan tasa shi amma kuma ba karamin kayu tayi ba kamar wata balarabiya. Yau mamaki kamar ya kashe Nana ganin irin kayan da su ummi suka dawo dashi, datayi tambaya sai suka ce mata na wata yar uwarsu ce a saudiyya. A makaranta kuma data ga Noor da hijab da niqab sai abun ya kara kulle mata kai danta tambayi Noor saitace mata wai dilka ake mata. Bata kara cewa komai ba tasan sarai komai da lokaci zai bayyana. Oga Aryan fa tunda yaga su ummi sun dawo daga Dubai da wannan kaya tukuru'u sai hankalinsa yakara tashi, lallai ba wasa akemasa agidannan ba. Shi ko amafarki betaba ganin inda akayiwa namiji auren dole ba amma gashi akansa za'a fara. Bakin ciki kamar ya kasheshi. Moon kuwa babu abinda ya ragu sema wadda ya karu cikin rashin mutuncin datakeyiwa Mahmud. Kuma tanayine danta samu goyon baya dari bisa dari daga wurin mahaifiyarta. Shiko Mahmud ba karamin damuwa yake ciki ba kuma be taba fadawa iyayensa ba. Yanzu ko sha'awarsa ta motsa Indai ba danne Moon din zeyi ba to saidai ya mutu amma ko ajikinta. Yau sati biyu kenan da akeyiwa Noor gyaran jiki kuma sosai ta canza dan jikinta kamar wani kwai, ga tsumin da Hjy Balaraba kebata wani lokaci saita rika jin wani feeling na taso mata saita rasa yadda zatayi. Yanzu sun fara exams wadda by the end of next week zasu gama. A yanzu kam Noor tafara zargi akan wannan gyara da ake mata dan ita a iya saninta amare kadai akewa wannan irin gyaran. Toh amma meyasa babu wadda yamata maganan, kuma ai ita batada wani saurayi balle ace har ansa mata rana. Su Anty Jamila kam shiri akeyi bana wasa ba. Komai na gidan amarya ya gama haduwa saura aje a shirya mata su. Yanzu kam su Hanan sunsan da maganan bikin dan Anty Jamila ta fada musu kuma ta gargade su akan fadawa Noor hakan yasa suka ja bakinsu sukayi shiru, amma ba karamin tausayi Noor tabasu ba, a wannan zamanin yaushe ake wani yayin auren dole, yo auren dole mana tunda ita amaryar bata sanda bikinta ba. Agurguje Yau saura sati daya biki mutani har anfara cika a gidan ummi hakazalika bangarensu Anty Jamila dan anan Abuja za'a daura auren. Mutanin saudiyya suma wasunsu harsun fara zuwa, mutanin Adamawa ma haka duk anfara zuwa. Kankace me gida ya fara cika saikace gobene bikin. Aryan tunda yaga haka saima yadena kwana agidan, yakoma sabon gidansa yana kwana dan har ankai jeren Noor sun Anty umaima da sauran yan uwa. Saidai part dinsa komai shi da kansa yayi. Ummi ba tace masa komai ba duk da tana sane yadena kwana agidan. Su Dada da hajja mahaifiyar ummi anhadu sai gwaranci sukeyi, ita Dada tana Hausa itakuma hajja tana larabci, haka ake musu dariya insuka fara hiransu kamar sunajin mesuke cewa. Anty Aisha da lubna tunda sukaji labarin auren Aryan suka fara sabon bori akan lallai saisunkawo cikas a wannan bikin. Anty Aisha sai kumburi takeyi tana fashewa akan meyasa Aryan zai auri wata ba yarta ba(🙄🙄ba zance komai ba fans din MJIN TACE su zasu baki amsa). Yau Noor zata koma gida tama riga tagama kimtsa kayanta. Da rana su Hanan dakansu sukazo suka dauke ta. Tunda su ka shigo gidan take mamakin yadda aka canza abubuwa dayawa na gidan, ga mutane ko ta ina hayaniya na tashi. Tunda su ka shigo falon mutani suka fara guda, gabanta ne taji yayi ras, Allah yasa de bada ita akeyi ba. Anty Jamila ce takama hannunta zuwa falon uncle saif. Mamaki ne ya kamata ganin daddynta suna hira da uncle saif din. Da gudu ta fada jikinsa ta rungumeahi tana jin dadi. Shima Daddy rungumeta yayi, sun dauki kusan two minutes kafin suka zauna. Daddy yakamo hannunta Noor da kyau cikin nasa yace "Nuwaira" ahankali ta furta na'am. Ya kara matse hannunta cikin nasa yace" lallai kincika 'ya tagari me bin umurnin iyayenta kuma nasan duk alfarmar dana nema awurinki bazaki taba cemin a'a ba" jikin Noor duk yayi sanyi dukda batasan inda maganar Daddy ya dosa ba. "Noor na miki miji kuma yau ya rage kwana biyar kacal da daurin auren ki" dammmmm haka Noor taji gabanta ya fada, kenan duk zarginta yazama gsky, inna lillahi wa inna ilaihí raaji'uun. Wasu zafafan hawaye taji yana gangarowa daga idanunta, Daddy yayi ajiyar zuciya yace" Noor kin amince da zabin daddynki"? Kusan minti biyu shiru kafin ahankali tadago da jajayun idanunta ta kalli daddy ta bude baki ahankali tace"......... COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 10/14/23, 7:19 PM - Reemah: https://chat.whatsapp.com/HKRxGHXg9gP6uOdVkfTL6j 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 27_ 28 Ahankali tace " na yarda Daddy na" sai kuma ta rushe da kuka me sauti, Anty Jamila ta taso takamata suka fita daga falon, Daddy yabita da kallon tausayi yana mejin zafi azuciyarsa. Suna shiga daki ta kwace jikinta daga rikon da Anty Jamila tamata ta kwanta saman gado tana kuka mecin rai. Su Hanan dama sunsan hakan zata faru, da kyar suka rarrasheta tayi shiru. Abangaren su ummi kuwa anata shirin shagalin daza ayi, kama daga su Arab night, su mother's day,dinner da kuma walima. Suna zaune a daki sun baje wasu kaya masu kyau itada kannenta biyu mata Anty ounaisa da Anty Raihana suna dubawa. Nana ce ta shigo tana ta bori dan yanzu takeda labarin cewa yayanta ne zeyi aure. Wuri tasamu ta zauna kusa da Hajja tace" yanzu ummi dama Ya Aryan ne zeyi aure ina matsayin kanwarsa kwaya daya amma ace ko labari banda shi"? Dariya su Ummi suka fashe dashi dan yadda tayi da fuskarta ita adole tana fushi, ummi ba komai yasa tayi hakan ba dande kawai karta fadawa Noor cewa auren yayanta za'ayi itakuma Noor ta zargi wani abu shiyasa. Fushin Nana be wani lasting ba ganin uban kyawawan kayan da aketa budewa, su Arabian gowns ne masu kyau wadda kudinsu sun fallasa Kansu da Kansu. Wani royal blue abaya Nana ta daga tace" ummi wlh wannan kayan inama ace ta Noor ce daba karamin amsarta zeyi ba" ummi ta juyo ta kalleta, ko de tasani ne? Amma babu alaman hakan a fuskarta. Haka sukayita bude kayan suna yaba kyawun dayayi, Dada da Hajja sun juya nasu side din suna gwarancinsu na fama sai faman kyalkyata dariya sukeyi idan dayansu yafadi wani kalma me ban dariya. Agefen ango kuwa abokansa daga Saudi su Muhsin da abokansa biyu ne suna hira wadda shikuwa jinsu kawai yakeyi ko kala bece musu ba. Muhsin ya kalleshi yace" wlh Aryan tsab wannan banzan halinnaka zai bace, bari akawo maka amaryarka I bet you saita maida kai MIJIN TACE, cos you'll be heads over toes for her" dariya wa'nnan biyun suka fashe dashi, Aryan wani dogon tsaki yayi shi duk abun duniya ta issheshi, shi meyasa ma becewa Abba bai amince da wannan auren ba, ai kowa yanada freedom of speech dinsa. Knocking sukaji akofa, Muhsin yatashi yabude, Nana ce tsaye abakin kofa se turo baki takeyi ita zata zo ta nunawa Ya Aryan fushinta akan cewa meyasa be fada mata aure zeyi ba( wannan 'ya kodai tamance da halin yayannata ne), yadda Muhsin ya kafeta da ido kuma yaki bata hanyan wucewa ne yasata tsarguwa. Aryan na lura da yadda Muhsin din yake kallon Nana daka mata tsawa yayi yace " what are you doing here" afirgice dukkansu suka juyo suka kalleshi kamar ma bashi yayi maganan ba ya maida idonsa kan wayarsa yana latsawa, da sauri Nana ta juya aguje tabar wurin azuciyarta tana cewa" toh ni nasa ummi tace ka dawo nan gidan sai bayan biki dazakazo kana wani haurawa kamar flour, garama kayi auren ka ficewa mutane agida". Wani shu'umin murmushi Muhsin yayi yajuyo ya shiga falon yana kallon Aryan yace" Nana has grown so much, she looks cute how I wish nima na samu chance" harara da Aryan ya watsa masa ne yasashi tuntsirewa da dariya yace"Allah yasa ba kaibane babanta, ina iya zuwa wurin Uncle yanzu kuma nasan ba hanani zeyi ba" tsaki yayi ya mike ya shiga dakinsa yana banko musu kofa. Dariya daya daga cikin abokan Muhsin yayi me suna Lukman yace" this guy is really funny". Yau su Anty Jamila suketa shirye shirye za' a kawo lefen Noor, wasu kuma zasu kai lefen Ya Shareef. Tunda safe aketa girke girken tarban baki. Sai karfe sha biyun rana aka fara kawo lefen Noor, yan uwan ummi mata biyu da kuma yan uwan Abba sukuma kusan rai bakwai, motocine manya manya range rovers guda shida kowani mota dauke yake da akwatuna guda four. Basu gama parking ba sukaji horn alaman wata motarce zata shigo, mamaki ne yakama mutanin dake wurin ganin wata dankareriyar mota kirar latest Mercedes benz fara uban ubansu an nadeta da fulawowi jajaye ta shigo. Driver din daya tuko motar ya fito ya mikawa Anty ounaisa key din motan. Bayan angama shigar da akwatuna daddaya har guda 24 kowa ya hallara afalon tarban baki ana kallon kaya. Babu wadda beyi santin kayan dake cikin akwatinnan ba, kayane ingantattu tsadaddu kyawawa masu daukan ido. Bayan angama duba kaya su Anty ounaisa suka nemi akawo musu amaryarsu suganta. Babu musu Anty umaima ta mike ta fice daga falon zuwa dakinsu Noor. Tunda ta hangeta ana tsantsara mata makeup taketa furta masha Allah tabarakallah. Light makeup ne amma bakuga yadda ta hadu ba, wani sea green lafaya take sanye dashi yayi mata kyau sosai. Anty umaima takamo hannunta suka fito harzuwa cikin falon. Suna shigowa hankalin kowa yadawo Kansu. Duk da kan Noor akasa yake be hanata ji ajikinta cewa ita ake kallo ba. Saida suka karaso har gaban Anty ounaisa sannan ta zauna akasanta. Kamo hannun ta Anty ounaisa tayi tadan ja gelen zuwa baya dan fuskarta ya bayyana da kyau" tabarakallah ahsanul khalikeen" su Anty ounaisa suka furta lokacin dasuka ga fuskar Noor. Kunyane ya kama Noor ta duke kanta tanajin bugun azuciyarta na tsananta. Muryar Anty ounaisa yana mata yanayi da wadda tasani amma kuma tamance da wa dan bata kalli fuskar Anty ounaisan ba. Rafar five hundred guda biyu ta ajewa Noor akan cinyarta ta kuma kamo hannun Noor ta dunkula mata key din wannan hadaddiyar motar dasuka shigo da ita dazu tace" wannan kyauta ne daga garemu yan uwan megidanki, Allah Ya baku zaman lfy ya kauda sharri atsakaninku" kowa a falon ya amsa da Ameen. Sun kara kusan mintuna ashirin kafin suka tafi. Makullin motan Noor ta mikawa Anty Jamila ajiya. Bayan ta koma dakinta tacigaba daga inda ta tsaya wato sana'ar kukanta dama karfin hali kawai tayi da bata fashe musu da kuka a falon ba. Acan gidan Amaryan Ya Shareef ma hakan ta kasance, ankai lefe, akwatuna masu kyau guda goma sha biyu. Murna akan fuskar wannan ahali ba'a magana dan suna da yakinin cewa yarsu tayi dacen gidan miji. Har I yau mama batada labarin bikin Noor Dan Daddy da yan uwansa babu wadda ya fada mata, shi Daddy ma cewa yayi sai bayan bikin kafin ya sanar da ita. Yau Moon takawo mata ziyara sai kwanciya take tayi ga kuma bala'in kwadayi har Mama tafara zargin kode Moon nada shigan ciki ne. Moon na cikin cin Apple Mama ta shigo falon tace" ke Moon anya ba cikine da ke ba"? Sai shegen kwadayi kike tayi tunda kikazo Allah yasa ba abinda nake tunani bane. Da sauri Moon ta mike tace" Mama dan Allah karki kara min wannan mummunan fatan, ni ban shirya aihuwa da wannan mutumin ba, wlh inma shine zubar dashi zanyi" dariya Mama tayi tace" yawwa ko kefa ai shine magana, ina ke ina hada jini da wadda aka miki auren dole dashi " haka suka cigaba da hiransu. Washe gari akayi mother's day agidansu ummi. Dayake farfajiyar gidan nada matuqar girma, kwararrun designers aka kawo suka decorating ko ina gwanin sha'awa. Taron mata ne kawai dan haka maza basu zo ba. Nana ta kira wayar Noor yafi so akirga amma switched off dan tunda aka fadawa Noor maganan aurenta ta kashe wayarta. Sunyi taro lfy antashi inda gobe kuma zasuyi Arab night. Yau Thursday, agefen su Anty Jamila kuwa shirye shirye akeyi na henna party din Noor. Kwararrun masu lalli aka kawo. Hanan da Hanifa sune kadai kawayen Noor saikuma wasu yan uwansu sa'anninsu. Noor aka fara wa lalli, inda aka tsantsara mata Jan lellenta me kyau babu ko digon baki. Farar fatannan nata ya bala'in haska lallen yai kyau sai tashin kamshi take, dan tunda tadawo take kan hayakin turare wadda Hjy balaraba tabata. Kowa saida yayi lallin har kusan karfe sha dayan na dare ana kan lalle, wasuma har sun fara bacci. Ranar Friday ne za'ayi dinner din Ya Shareef inda Noor kuma sai Saturday bayan daurin aure da daddare. Su Anty Aisha sunyi iya kokarinsu naganin sun ruguje duk wata shirin da akeyi amma ko fuska basu samu ba a gidan ummi. Yan uwa gaba daya sun San halin anty Aisha shiyasa babu wadda ya sake da ita. Itakuwa Lubna ganin babu abinda zasu samu agidan illa disgrace yasa taja mamanta suka bar gidan suna bakin cikin kubucewar Aryan daga tarkonsu. Su ummi sunyi taron Arab night dinsu da daddare, inda da kyar aka shawo kan Aryan ya taho wurin taron. Farar jallabiya dakuma hiram yasa mai matuqar kyau ash colour abokansa kuma suka shirya cikin jallabiya kawai, kowannensu da rawanin larabawa suma sunyi kyau. Muhsin sai faman Satan kallon Nana yake, itama data lura da hakan sai ta dena sakin jiki awurin taron harga Allah ya burgeta amma ganin idon Boss Aryan bazaisa tayi wannan gangancin sakewa da Muhsin dinba dukda cewa dan uwansu ne. Washe gari Agidan amarya Na'ima kuwa, kwalliya aka mata me kyau dan na'ima itama akwai kyau masha Allah. Shiri tayi cikin wata princess gown purple colour anyi shirin zuwa dinner. Bini bini tana waya da Ya Shareef ana hiran love kawayenta sai zolaya suke mata itakuma tana basu amsa bako kunya. Ango shareef shima ya shirya cikin dakakkiyar shaddarsa light purple yayi kyau Masha Allah. Agidansa ya shirya dan tun ana sati daya da bikin yakoma kwana awurin dan baki har cikin dakinsa suke kwana. "Aryan pls get up and get ready now, meye haka pls dude ka tashi mana" Aryan dake zaune yana latsa wayarsa dagashi sai guntun wando da singlet kaya kawai zesa danya riga ya yi wanka. Su Muhsin suma suna cikin abokan Shareef tunda beda aboki sai Aryan shiyasa suma suka masa kara. Su sunma gama shiri cikin shadda light blue wadda anko sukayi Aryan kawai ake jira. Da kyar ya mike shima ya dau goggagun kayan nasa ya Sanya. Yayi kyau sosai kamar shine angon, ya shareef ya kalleshi yace" Allah sarki ango ango, gobe muma war haka muna shirin zuwa naka" suka fashe da dariya suna zolayarsa, ko ajikinsa dayaga zolayan bame karewa bane yace" seriously guys, in baku dena ba zan fasa tafiya and I mean it" haquri suka shiga basa. Bayan ya gama shiri duk suka fito daga harabar gidan. Motocine masu ji da nera guda biyar manya manya suka jera Kansu suna jiran ango. A wata farar Bugatti din Shareef suka tafi shida Aryan. Su Muhsin da abokansa biyu kuma suka shige na bayansu, saikuma bodyguards asauran motoci ukun suka fara tafiya zuwa inda za'ayi taron. Noor ne zaune tagama shiri tana jiransu Hanan su gama shirinsu. Wani material royal blue kowaccensu tasaka da alama anko sukayi. Kayan ya bala'in fitting Noor, ga dankwalinta da tayi simple dauri dashi yayi kyau, fuskarta ba makeup amma annurin fuskar amare ya kawata fuskartata. Tulun gashinta yana cikin dan kwalinta bata bari ko tsini daya ya fito daga ciki ba. High heels ne akafarta fari me kyau. Suma su Hanan sunyi kyau kowa da irin tata kwalliyar gwanin sha'awa. Muryar Anty Jamila sukaji tana kiransu su fito. Kowa yariga ya fito lokacin da suka fito daga dakinsu yayinda wasuma harsun tafi. Amotarsu suka tafi inda Noor dakanta take tuki har suka iso babban hall din daza'ayi taron. Ko ina ya hadu sai tashin music akeji. Motar amarya ne ya shigo inda hankalin kowa ya koma Kansu. Har gaban motar Ya Shareef ya tafi ya bude wa amaryartasa dakansa. Ahankali suka tako har entrance din hall din suna rike da hannu juna kowa nata santin irin kyawun da sukayi. Su Noor kuwa sun iso su hanifa suka tafi wurin amaryarsu itakuma Noor ta tsaya a jikin motar tana rera kukanta, kenan itama gobe zata zama matar wani. Dayake wurin akwai dan duhu shiyasa bata ga wucewarsa ba. Shikuwa Aryan motar dasukazo aciki ya shiga ya zauna. Sheshshekan kuka yakeji kasa kasa shi ya Sanya ya dago kai ya kalleta. Juya baya tayi ta manne da kofar motan tana kukanta tsakani da Allah. Tsaki yayi ya mayar da kansa ya kwantar ajikin kujeran motan yana tunani. Har kusan mintuna goma amma bedena jin kukanta ba. Fitowa yayi ya zagayo har inda take ya kafeta da ido kamar yaso ganeta amma kuma fuskarta na manne da glass din motar."wai meyasa Ku mata bakuda wuyan kuka ne, Ku abu kadan kesaku kuka, mukuma damuke cikin damuwa kullum muceme, mtscheeew" tunda ya fara magana tayi shiru tana sauraransa kamar taso gane muryarsa, daga kai tayi karaf idanunta suka sauka acikin nasa, sunkai minti biyu suna kallon junansu, shi ya fara janye idanunsa sannan itama tayi kasa danata, haka kawai taji yayi mata kwarjini, share hawayenta tayi ta juya zata tafi taji yace" nonsense " juyowa tayi ta murguda masa baki hadi da harara, dayake akwai reflection na haske kadan awurin yasa yaga abinda tayi masa, tana ganin ya nufo ta tajuya zata gudu cikin rashin sa'a takalminta ya goce, harta gama sallamarwa zata jita akasa sai kawai tajita a hannun mutum. Shima karan kansa besan ya akayi yayi saurin tarota ba, kusan thirty seconds amma besake ta ba, wani irin yanayi ta tsinci kanta acikin da sauri ta zare jikinta daga rikon dayayi mata tana turo karamin bakinta gaba. Bakin ya kama yaja da dan karfi tasaki kara tace"mug.." Bata karasaba jin ya kama hannunta ya murguda abayanta. Ihu tayi da Sauri yasaketa yabar wurin kamar mara gsky😂😂. Da Sauri itama ta shige hall din. Anriga anfara taron, wuri ta nema ta zauna kusa dasu Hanan suna tambayarta inata shiga, bata amsa musu ba tacigaba da kallon abinda akeyi. Har aka gama taron amma bekara shigowa ba. Taro ya watse lfy saikuma gobe in Allah ya kaimu daurin aure muzo muci rengem rengengem. Washe gari tunda asuba wurin karfe biyar, Noor nacikin baccin gajiya taji ana mata wanka da turare ajikinta. Farkawa tayi tagansu Hanan ne rikeda kwalaben turare sunata fesa mata. Kuka kawai ta fashe dashi inda su hanan ma suka rungumeta suma suka fara kukan. Anty umaima tashigo ta gansu ahaka, haba tarike tana kallon ikon Allah saikace yan uku. Kuka sukeyi sosai da kyar ta iya rarrashinsu. Sannan tasa Noor taje tayi wanka da alwala anfara kiran sallan asuba. Karfe bakwai daidai Anty Jamila tashigo da cup ahannunta, nonon rakumi ne fresh tabawa Noor bayan tagama sha tamika mata gumba tace taci, mutuniyar taku yau tafara cin gumba mekuwa zatayi atake tacinye guda uku tana tande baki. Anty Jamila cikeda mamaki take kallon Noor azuciyarta tace" ayya yarinya zakiyi bayani". Wata karamar akwati irin na uku acikin set dinnan Anty umaima ta shigo dashi ta aje, sannan tasa Noor takara yin wani wankan bayan ta hada mata su turaruka acikin ruwan. Tunda tafito taketa baza kamshi, kwata kwata batada walwala, idanunta sun kumbura dan ko jiya baccin datayi na wahala ne bayan tasha kukanta iya son ranta. Lokacin har karfe takwas yayi wata atamfa Hanan ta fitar mata dashi ja da milk tasanya. Sosai kayan ya amshi jikinta tayi kyau, gashinta daya sha gyara sai sheki yakeyi, dayake gashin akwai tsantsi shiyasa ba ayi mata kitso ba, daurin kallabi hanifa tamata, saida rana makeup artist zatazo tayi mata kwalliya. Anty jummai autarsu Daddy ne ta shigo hannunta dauke da basket na abun kari. Plate ta dauko mai zurfi ta debo cida kazan da akayiwa Noor tamika mata tace gashinan tas saita cinyeshi, su Hanan suna ta kallon Anty jummai akan suma zasu ci haka nan ta hanasu. Da kyar Noor ta iya cinye wannan , sannan ta zubo mata kunun gyada tace shima ta shanye tas, aikuwa turawa kawai takeyi amma kamar tayi amai dan yadda ta koshi. Bayan tagama ci Anty jummai ta kwashe kayan ta fitar dashi. Karfe Tara da rabi mutani harsun fara hallara a central mosque dan a masallacin za'a daura auren. Manya manyan kasa masu fada aji wasunsu harsun fara zuwa. Anan gidan Shareef kuwa duka angwayen suke da abokansu. Suma har sun shirya amma oga Aryan na kwance akan gado ko kaya besaba jallabiyace ma ajikinsa. Muhsin ya kalleshi yace" haba Aryan, pls get up and get ready, the nikah is by ten thirty and here you are acting as if it's not your wedding" tsaki Aryan yayi ya mike yana jan guntayen tsaki ahankali har ya gama shiri cikin wata fara shadda getzner me kyau. Dinkin babban riga ne amma na zamani yayi kyau, hularsa ma fara mai digon baki sai takalminsa itakuma baka half cover na company din Louis Vuitton. Agogonsa Rolex ya dauka ya daura a tsintsiyar hannunsa sannan ya dau turarensa mai bala'in kamshi ya fesa nan da nan ko ina ya amsa, sai ga Angon Noor ya fito kamar wani tauraro sai haskawa yakeyi. Shima shareef irin shirin dayayi kenan abun ba'a magana sunyi kyau sosai da sosai kamar asacesu agudu. Abokan ango suma sunyi kyau cikin shirinsu na shadda milk colour. Ahankali suka fito zuwa wurin motocinsu, Wasu yan banzan G- wagon bakake ajere suna jiransu. Cikin takunsa na isa da kasaita ya isa wurin motan wani bouncer ya bude masa ya shige, suma sauran suka shiga sauran motocin aka kama hanya zuwa wurin daurin aure. Karfe goma da rabi daidai mutani suka shaida daurin auren Muhammad Aryan Abdul Azeez da amaryarsa Nuwaira Nasir saikuma Ibrahim saifullah da amaryarsa Na'ima Abdul Ganiyy. Iyayen amare da ango suka fara gaisawa da junasu ana farin cikin wannan zumunta da aka kulla. Maroka suka fara waka suna shewa. Aryan na tsaye shida Shareef wadda baki yaki rufuwa. Aryan kuwa kansa ne yaji yana masa wani irin juyi nan da nan yaji gaba daya tsayuwa a wurin ya gunduresa. Motarsa ya shige bema bi takansu Muhsin daketa kiranshi ba ya ja motar aguje yabar wurin. Su ummi tunda suka ji andaura auren suketa murna. Nana kuwa a wannan lokacin damuwan dake tare da ita yafi murnan datakeyi dan har ila yau Noor bata kunna wayarta ba, gashi batada numbern yan biyun Anty Jamila. Gaishe gaishe aketayi mata na guda agida su Dada baki har kunni yau mijinta ya angwance( akan Dada nafara ganin ana murnan karuwar auren miji😂). Gudan da Noor taji anata yine yasata tabbatarwa cewa yau andaura aurenta da wani wadda batasan ya kammaninsa yake ba. Kuka takeyi tana tunanin makomar rayuwarta, ita ajikinta tanajin cewa wannan journey din is full of hurdles, bata taba soyayya ba batasan yazata fara ba, batasan me aure ta kunsa ba farinciki ko akasin haka, wuya ko dadi duk wannan bata sani ba. Tayi kuka harta godewa Allah. Anty Jamila ce ta shigo da wata matashiyar budurwa daga gani makeup artist ce dan da akwatin kayan kwalliya tashigo. Wanka Anty Jamila tasa Noor takarayi da alwala, bayan ta fito ta zauna aka fara tsantsara mata bridal makeup dinta me bala'in kyau. Basu wani jimaba aka gama, Hanifa ta fidda mata wata peach colour lace dinkin riga da skirt fitted dinki. Kayan daram ya zauna ajikinta dukda dan raman datayi. Dauri me step step aka mata yayi kyau, sannan ta feshe ta da turare. Hotuna aka fara daukanta kit kit amma ko murmushi a fuskarta babu. Karfe biyun rana aka canza mata wata wankan inda ake shirin tafiya da ita gidan ummi daga can zasu wuce wurin dinner. Ash colour lafaya aka daura mata da silver coloured takalmi da purse dinsa, tayi kyau sosai. Motocin daukar amarya sun jera kansu suna jiran fitowar amarya. Su Anty umaima ne suka kamo hannun Noor suka fito da ita bayan angama mata nasihar zaman aure. Anty Jamila bata bisu ba dan za'a kawo amaryar ya shareef. Saida sukayi da kyar sannan Noor ta yarda ta shiga motan. Kanta akan guiwarta tana rera kukanta harda kiran Amminta, lallai uwa rahama ce ta tabbata da mahaifiyarta na raye da baza'a taba mata auren dole ba. Abakin gidan ummi aka faka, horn drivovi sukayi mai gadi ya wangale musu gate suka shiga. Dayake Noor kanta na kasa shiyasa bata lura da Inda sukazo ba. Motarsu Hanan na shiga suka ga gidan da aka kawo Noor mamaki fal ransu, cikin farin ciki hanifa tace" Hanan kardai Aryan ne angon Noor" itama Hanan cikin farinciki tace "Allah yasa, kai amma danaji dadi, wannan cat and rat din zanso naga soyayyarsu" murna afuskar yan biyun anty jamila kamar suyi tsunsu suje wurin Noor, zasuso suga fuskar Noor da Aryan lokacin dazasu gane cewa yanzu su ma'aurata ne. Aryan tunda yabar wurin daurin aurennen su Muhsin keta kiranshi daga baya ma sukaji wayarsa a kashe, yana gidansa kwance akan gado yana tunani, bakin ciki duk ya mamaye shi, yanzu fa shi magidanci kenan, yanzu wata mace na karkashin shi kenan, "Ya Allah" ya furta yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa. Tunawa dayayi cewa akwai dinner anjima yasa bakin cikinsa kara habbaka. Anty ounaisa na Anty Raihana su suka shige da Noor har cikin dakin ummi. Su hajiya Dada anci wankan lace ga wani daurin da aka yishi tundaga baya zuwa gaba adole anyi kyau, itama Hajja irin wankan datayi kenan, Dada ce ta mata irin daurin kanta sunata kashe hotuna a wayar Hajja. Nana tunda taji ankawo amaryar Ya Aryan tafito daga dakinta, turus tayi ganinsu Hanan sunnufo dakinta. Da mamaki a fuskarta take kallonsu to mekuma sukeyi anan, da sauri hanifa takamo hannun Nana tashige da ita daki ta zaunar akan gado tace"yanzu Nana dama kinsa yayanki Noor zai aura shine ko ki fada mana" tsalle Nana tayi ta mike daga kan gadon tana zaro ido waje tace"what?? Dan Allah dagaske kike"? Hanan ta gyada mata kai alamar ehh. Wani irin ihu tayi tana murna harda rawanta. Sukuma sunata mata dariya, hanyar waje ta nufa zata dakin ummi, su hanan suka hanata sukace tabari manya ne adakin ana mata nasiha. Da kyar ta yarda ta zauna. Itakuwa Noor kanta na cikin lafayanta anja matashi har kasan fuskarta, kamar amafarki taji ummi nacewa "Masha Allah yau Allah yanuna min auren Aryan, ga matarsa agabana Alhamdulillah"mamaki ne ya kama Noor kai kila kunnenta ke jiyo mata ba daidai ba. Ummi ce ta karaso ta rungumeta tana mata marhaban. Zama tayi akasan gado gefen su Dada, Hajja ce ta jawo gelen ta zuwa sama, ido hudu Noor tayi da ummi wacce kemata murmushi. Dummmmm zuciyarta tayi, hawayene yafara taruwa a idonta. Me hakan ke nufi, Basamude aka aura mata????(sunan data sawa Aryan kenan😂😂😂) Gan gan gan wasa farin girki. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 10/14/23, 7:19 PM - Reemah: Ina muku godiya akoda yaushe da kwarin guiwa da kuma addu'o'i dakuke mun. Ina sonku sosai my fans. Allah yabar zumunci. 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 29_30 https://chat.whatsapp.com/HKRxGHXg9gP6uOdVkfTL6j Murmushi ummi tayiwa Noor wadda tuni hawaye yafara zarya a idanunta. Maganan zuci takeyi,"ya akayi hakan ta faru, itadai tasan basamude baze taba cewa yana sonta ba duba da yadda kullum in suka hadu suke gwabzawa, kenan shima auren dole akamasa, lallai akwai chakwakiya, ahaka ma kenan yana cin zalinta balle kuma yanzu tana karkashinsa" wani irin kuka tafashe dashi gabadaya mutanin dakin suka rude kodai kukan barin iyaye ne. Dada ta taso tazo kusa da ita tanata bata baki har tayi shiru sai ajiyan zuciya datake saukewa akai akai. Sosai manya suka mata nasiha amma ba fada dan karta kara wani kukan. Gabadaya dakin babu wadda yaki Noor sai tsantsar soyayyarta daya darsu a zuciyoyinsu. Anan dakin ummi tayi sallan asr bayan mutane sun fita yarage daga ita sai su Hajja wadda ke can suna yaransu na fama da Dada. Bayan ta idar da sallan ta zauna akan sallaya ta rafka tagumi tana tunanin makoman wannan aure. Wani irin zama zata farayi da basamude dan harga Allah karfin hali kawai takeyi intana masa wasu ababen,harga Allah tsoronsa takeji wadda bazai iya misaltuwa ba. Ahaka Nana tashigo dakin amma Noor bata sani ba. Kawai ji tayi an rungumeta ta baya. Ganin Nana ce yasata kara hade rai tana cin magani. Murmushi Nana tayi tasan dama hakan zai faru tace" haba dear wlh Allah kinji nima be dade dana sani Ya Aryan zeyi aure ba kuma wlh koda nasani bansan kece ze aura ba, dama kuna soyayya da shi shine ko ki gisting dina ko" wani irin kallo ta watsa wa Nana daketa zubo sharhi kamar computer tace" Dan Allah Nana just go I want to be alone, ni sai yanzu ma nasan sunan yayannaki balle aje maganan soyayya dashi, ke kullum ma inmuka hadu wlh fada ke rabamu" duk wannan maganan dasukeyi kasa kasa sukeyinta yadda su Dada bazasuji ba, Dada ce tace"ke kazar makota dallah tashi kibar yarinya ta huta, sai hegen shishshigi kamar kyanwa" turo baki Nana tayi ta mike ta fice daga dakin ta banko musu kofa. Murmushi kawai Noor tayi taciga da tunaninta. Karfe shida na yamma daidai su muhsin suka shiga haraban gidan Aryan dansun tabbata anan yake, aikuwa suna shiga falo suka sameshi yana saukowa da alama fita zeyi. Kotakansu bebi ba ya zo wucewa Muhsin ya kamo hannunsa yace" dude where are you going? we need to start preparing for the event" tsaki Aryan yayi ya kwace hannunsa yace" what event" da mamaki su lukman suke kallonshi,Ameer dayan abokinsu yace" your dinner of course" shi sai yanzu ma tuna da wani dinner, kuma ummi tace idan beje ba saita saba masa, juyawa yayi ya koma sama ya banko musu kofar suna tsaye sincika tab da mamakin Aryan. Bayan sallan isha me makeup tazo tafara yiwa Noor makeup. Bawani makeup bane sosai aka mata amma ta hadu iya haduwa. Ummi ce ta shigo da wani katon jaka da alama kaya ne acikinta. Bayan sun gama makeup din ummi ta fidda wata katuwar princess gown white and golden colour sai walwali yakeyi yaji adon stones da patterns. Wani takalmin ta kara fitarwa me kyau golden colour shima, sai case na jewelry mekyau na gold gwanin sha'awa. Bayan noor tasa kayan nan saitafito real princess din Basamude lols. Tayi kyau sosai kamar angwada ta kafin akayi dinkin kayan. White dankwali mai tsantsi aka daura mata inda kafin ayi daurin saida aka mata doughnut da tulin gashin kanta. Wasu turarukan larabawa masu tsadan gaske ummi ta fitar ta fesa wa Noor ko ina ya dauki kamshi mai sanyi da dadin shaka. Hajja ta mikawa ummi wani dan karamin case na agogo, lokacin da ummi ta bude wannan case din hatta Noor saida ta yaba da kyawun agogon nan, diamond wrist watch ne me kyalli sai wani shining yakeyi, a tsintsiyar hannunta ummi ta daura agogon yazauna cas dashi. Masha Allah tabarakallah kawai Noor ta hadu iya haduwa, wani golden net ne kamar niqab amma na rabin fuska ummi ta daura wa Noor, idanunta kawai za'ana gani amma ba lallai kasan wacece ba saidai inka kure kallonka. Nan take kamannin Noor ya bace, godiya Noor tayi azuciyarta dama bataso basamude yaga fuskarta Karya fara cin zalinta tun a hall din dinner😂😂 Dada ce ta shigo taci adonta cikin golden colour lace tayi kyau gwargwaronta sai kara yakeyi yana damun kunnin mutane, Masha Allah kawai tadinga fada lokacin data ga Noor. Ummi takamo hannunta suka fito falon kasa inda su Nana dasu Yasmin da Hanan suke. Da gudu suka karaso wurin Noor aka fara kit kit ana daukanta hotuna. Muhsin ne ya shigo yace motoci suna waje ana jiran amarya. Ahankali suka kamo hannunta har suka fito haraban gidan. A wata farar limousine mai kyau tasha adon flowers suka nufa da Noor, haka kawai taji zuciyarta na dukan tara tara. Ahankali wani bouncer ya budewa Noor kofan baya ta shige, har ta zauna bata lura da mutum a dayan gefen ba. Shima kuma tunda ta shigo baiko kallo gefenta ba. Ummi ce ta fito ta mikawa Noor purse dinta golden colour sannan aka rufo kofar. Gaba dayansu zuciyoyinsu cike take da fargaba, sai daya dan motsa kafin Noor tasan cewa akwai mutum, ga kuma kamshin turarensu daya garwaye yabada wani irin kamshi mai ma'ana. Aryan kuwa har bemaso ya motsa dan gani yake kamar jikinsa zai taba nata, hakan ta kasance a bangaren Noor. Bayan sauran mutane sun gama shiga nasu motocin aka fara tafiya ahankali cikin convoy. Har suka iso inda za'ayi taron babu wadda yayi kwakwkwaran motsi acikinsu sai yanzu da'aka taka birki suka tafi gaba dukkansu. Tsaki Aryan yaja yakoma da baya inda itakuma matar Basamude kawai ta jingina kanta da guiwa tafara hawaye, hausawa sunce me neman kuka ne aka jefeshi da kashin awaki lols. Sheshshekan kukanta dayaji ne yasashi juyowa ya dan kalleta, kanta kawai yagani dake hade da guiwa, cikin Bacon rai yace" ke wlh idan kika fara mun wani kukan munafirci anan zan babballaki stupid" babu shiri Noor ta hadiye kukanta sai hawaye kawai. Ahaka suka zauna har kusan 30 minutes kafin sukaji an bude kofa. Anty Jamila ce ta kamo hannun Noor tafito da ita, tana ganin Anty Jamila ta rungumeta ta fashe da kuka sai aikin rarrashi Anty keyi. Shikuma daya fito ta dayan side din su muhsin suna tsaye agefensa sai wani cika yake yana batsewa, Anty ounaisa ce ta zo ta kamo hannunsa ta zagayo dashi har wurinda Noor take tsaye bayan Anty Jamila ta rarrasheta tayi shiru, hannun Noor Anty ounaisa ta kamo ta saka acikin na Aryan, atare sukaji wani irin shock mara misaltuwa, zuciyoyinsu yafara bugawa da sauri sauri, Noor taso janye hannunta amma sai taji ya matse matashi da karfi har saida ta saki kara shikuma yawani harareta ta kasan ido. Sai yanzu ma Noor tadan kalli gefen dayake tsaye, sanye yake cikin white shadda anyi masa ado da gold design, takalmin kafarsa kuma farace tas full cover, agogon hannunsa ma golden ne, sai baza kamshi yakeyi. Ahankali suka fara takawa har cikin hall din wadda yagaji da haduwa dan kwararrun designers aka kawo suka decorating wurin. Komai na cikin wurin anmishi ado da white and gold ne. Cool romantic music ne ke tashi alokacin dasuka shigo, hasken hall din ya koma kansu, sai tafi akeyi raf raf raf kowa na yaba irin kyawun da sukayi. Can na hango su hajiya Dada da Hajja akan high table anwani sha kwaliyya harda dan madubinsu na fashion a ido. Ahankali ango da amarya suke takowa inda abokansu ke take musu baya, Muhsin da Nana sun tsaya ne a layi daya, Hanan da lukman kuma na baya sai hanifa da Ameer saikuma yasmeen da saurayinta, har suka kai sit dinsu kowa na tafi. Zama tayi kafin shima yazauna duk wannan abinda akeyi babu wadda yadago ya kalli wani acikinsu. Mc ne yafara gabatar da abinda ya kawosu anata welcoming iyaye da abokan arziki kafin yace abokan ango da kawayen amarya sufito suyi rawa aka sa musu wakan burna boy me taken it's plenty. Sosai suka tika rawansu inda su kawayen amarya sunfi zaqewa abokan ango kuma sai shirme suke wai ana rawa, iyaye ne da yayyi suka fito aka fara watsa musu kudi sukuma sun dage ana ta bada styles din rawa. Bayan sun koma sit dinsu kuma mc yanemi amarya da ango sufito suma suyi rawan, dammm haka sukaji zuciyarsu ta buga, Aryan yace what?? Impossible, hada idon dayayi ne ummi wacce ke zaune dan nesa dasu yasa ya tashi yana kumbura kamar flour da yeast ya activating acikinsa. Itama Noor tamike tama rasa mezatayi, tana cikin tunani kawai taji ankamo hannunta, dubawa tayi taga shine ya kamo hannun amma idonsa na kallon mutane, ahankali suka sauko daga stage din har cikin filin sannan wutan wurin yakoma dim aka sa wakan Ruth B mai taken dandelions, sunma rasa taya zasu fara rawan shikuwa beyi tunanin komai ba ya zagaye hannunsa a waist dinta, wani irin shock Noor taji ta sunkuyar da kanta kunya duk ya rufeta,ganin zata bata masa lokaci yasa yayi magana kasa kasa yace" zan mangare ki in bakiyi abinda ya kamata ba nonsense "da sauri ta dora hannunta saman kafadarsa suka fara rawa ahankali, kowa nata yaba irin dacewar da sukayi. Sun dau kusan minti uku kafin wakan ya kare suka koma sit dinsu. Haka aka cigaba da kiran kanne da yayyi suma suka fito sukayi rawa kafin lokacin yanka cake. Shima kamar bazasu tashi ba hakanan suka mike zuwa wurin katon cake din me hawa uku anmishi design da white and gold,yankawa yayi dan tsabar mugunta ya debo kato yanufa bakinta dashi, ahankali ta daga net dinnan iya bakinta saiji kawai tayi ancusa mata katon piece din cake abakinta,tana taunawa tana kuka dan harga Allah yafi karfin bakinta, itakuwa baiwar Allah dan karami ta yanko tanufa bakinsa shima ya bude cikeda aji ya karba. Tafi kawai ake raf raf raf bayan sun gama suka koma sit dinsu. Ahaka akayi taro har karfe goma da rabi kafin kowa yafara kama hanyar gida. Wannan karonma a motar da sukazo shisuka koma aciki. Suna aje ta suka juyo zuwa gidan Aryan din. Bayan tayi wanka ta sauya shigarta zuwa kayan bacci dan ummi tace sai gobe bayan walima kafin akaita gidanta. Adakin Nana ta kwana inda Nana dukta isheta da surutu ita kuma taki biyemata. Baccin gajiyane yayi awon gaba da ita. Washe gari karfe goma na safe akayi walima a harabar gidan inda aka gayyato manya manyan malamai, nasihohin da sukayi zuwaga Noor akan haqqin aure shiyasata kuka kamar ranta zai fita, yanzu duk wannan bautar zatayiwa mutumin da baya sonta bata sonshi. Royal blue abaya dinnan da Nana ta gani ranan dasu ummi suke duba kaya shi Noor ta Sanya yayi mata kyau sosai da sosai. Agefen ango kuwa tunda yadawo abokansa suka sashi agaba da zolaya sunata cewa yana missing amaryarsa ummi tahanashi ita sai gobe, dayagaji da wannan shirmen nasu kawai ya koma dakinsa ya kulle kofa da key. Su Ya Shareef ansha amarci tun jiya da daddare dan bema zo dinner dinsu Noor ba yana tare da rabin ransa anashan love. Fatan Allah yabasu zaman lfy. Karfe takwas na dare amarya ta shirya cikin doguwar riga atamfa fitted mai kyau da gelensa colour iri daya sai tashin kamshi take inda aketa shirye shiryen jefata a gidan Basamude. Kuka Noor keyi lokacin daza'atafi kamar ranta zai fita. Rungume ummi tayi suna kuka baki dayansu, su Anty umaima ne suka tafi da ita. Agaban katon gidanta mai dan Karen kyau aka faka motocin inda driver ya danna remote din gate din ya budu da kansa. Danna hancin motocin sukayi zuwa cikin harabar gidan, masha Allah kowa ke fada, masu hassada nayi azuciya. Katon gida ne mai hawa biyu anmai fenti da white paint ko ta ina awajen gidan. Red interlock ne afarfadan gidan saikuma car park wadda zai iya containing motoci shida koma fiye da hakan. Cikin gidan kuwa falo ne guda biyu, babban falo akasa sai kuma falo guda daya asama wadda zai sadaka da bedrooms din dake saman. Gidan four bedroom ne inda uku ke sama daya kuma na kasa. Sai kuma katon kitchen dinta da dinning area dake gefen falo an kawata shi da dinning set na alfarma. Babban falon kasa an kawata shine da royal furniture masu kyau da tsada, ga wani makeken TV wadda yakusan Rabin bango me kyau dashi. Komai na falon golden colour ne irinna dinning. Asama kuwa master bedroom ne mai girman gaske wadda da alama shine na Aryan, round king sized royal bed ne uban ubansu wadda aka zagaya net me kyau sai tashin kamshi yakeyi, ga closet dinsa babba kaya dam cikinsa iri iri designers, bathroom kuwa kamar wani falo ga wani katon jacuzzi atsakiya sai kuma wurin shower agefe kuma makeken mirror ne da sink ga kuma glass cupboard anzuba towels different colours. Dayan dakin kuwa wadda shine na Noor shima yanada girma amma bekai Masters bedroom girma ba, Italian furnitures ne masu kyau da tsada ko ina kamshi yake na turaren wuta, komai ya hadu hundred percent. Da addu'a Noor ta shiga gidan, direct sama aka wuce da ita cikin dakinta, anty umaima ta kamo hannunta ta haura kan gadon ta zauna a tsakiya. Gelenta suka ja zuwa kasa kadan bayan sun kara feshe ta da turare, hannunta Anty umaima takama takara mata yan nasiha sannan tace tazauna su suna falo. Kusan awa daya tana zaune tun tanajin muryan mutane hartaji ko ina tsit, ahankali ta yaye gelen kanta ta sauko daga kan gadon tafito daga dakin, har kasa ta sauko amma me ganin ko ina tayi wayam babu kowa acikin gida sa ita kadai, zama tayi dirshan akasa ta cire dan kwalin kanta tafara rera kukanta kamar rarara lols. Takai kusan mintuna goma tana kuka taji kamar mota ta shigo gidan, a saba'in ta mike takoma sama dan tabbas wannan me gidanne. Shikuwa yana shigowa ko takan kofar dakin ta bebiba yawuce tasa dakin dan sun riga sunyi sallama dasu Muhsin tun abakin gate, kuma da gangar yaki barinsu su shigo in ba haka ba sai sun tirsasa shi ya fito da ita shikuma ko fuskarta bayaso ya gani, bakin cikin dake cinshi kadai ma ya isheshi. Itakuwa Noor tanashiga ta zauna abakin gado ta rafka uban tagumi tana tunani, har lokacin daya shigo falon sama tana jinsa har kuma ya shige dakinsa. Dataga babu sarki sai Allah jiki asanyaye ta mike ta wuce bayi tayi alwala tafito, dan akwatinda aka kawo mata kafin akawo mata lefenta ta bude ta ciro doguwar hijab har kasa ta shimfida sallaya ta fara sallah. Har kusan goman dare tana zaune akan sallaya har ta fara gyengyedi wani bacci me nauyi ya saceta akan sallayan na ta bingire da baccinta hani'an. Asuba ta gari. Oga Aryan kuwa yana Shiva daki ya fara rage kayan jikinsa ya wuce bathroom yahada ruwan wanka yayi. Bayan ya fito ya shirya cikin kayan baccinsa masu kyau ya haye saman gado, tunani yashiga yi kodai yajeya duba kalar ta ne,wani zuciyan yace masa yi zamanka kawai koma menene take buqata ai akwai agidan dan haka babu ruwanka da ita. Ahaka shima bacci ya daukeshi. Good night Basamuden Noor. Kiran sallan farko akunninta dan haka ta mike jikinta duk yayi tsami sanadiyyann kwanciyar datayi akasa, da kyar ta mike ta shiga bayi ta dauro alwala tafito, tana shirin fara sallan raka'atanil fijr taji motsinsa alaman masallaci zai tafi. Har ta idar sannan ta zauna tana azkar, wani uban yunwa ne yake kwakular cikinta dan rabonta da cin abinci tun jiya da rana. Tashi tayi ta nade sallayanta sannan ta shiga bayi tayi wanka da brush tafito, lokacin gari har yayi haske ta zauna agefen gado tana tunani, can taji motsinsa afalo da alama yannzu ya dawo daga masallaci. Mikewa tayi ta bude akwantinta ta fidda wata lace baki da digon ja dinkin half gown ta sanya. Sosai kayan ya mata kyau, daurin kallabi tayi ta feshe jikinta da turarukanta. Wayanta ta dauka sai yanzu zata kunna shi tama mance tanada wata waya damuwar dake kanta yafi karfin wani waya. Duba time tayi taga 8:30, jefar da wayan tayi akan gado ta dau karamar gelenta ja ta dora saman kanta tafito cikin sand'a kamar mara gsky, daidai lokacin shikuma Aryan ya shirya zai fita kawai yayi karo da mutum, suuu ta tafi zata fadi da sauri ya tarota,tsoro ne yakama Noor dan bata yi tunanin zai fito cikin shirinsa yanzu yanzu ba tunda be dade da dawowa daga masallaci ba. Shikuwa Aryan abinda idonsa ya gane masa ne yasashi daskarewa a tsaye, me ya kawo ta nan ko dai kanwar amaryar ce ta zo tayata kwana, kai ina wannan uban kwalliyar beyi kama da na kanwar amarya ba, bayan ya gama tunaninsa Kawai ya saketa tiimmm tafadi akasa da bayanta ta saki kara mai sauti. Kansa ne yaji yana juya masa, yaza'ayi a aura masa wannan karamar yarinyar sa'ar kanwarsa gsky da sake. Mezeyi da wannan ficikar yarinyar, zama yayi a cushion ya dafe kansa dake juyawa, itakuma Noor tafashe da wani marayan kuka bataso ace yaganta ba dan kuwa yanzu zai fara wannan mummunan halinnasa na cin zali. Kukanta ne ya kara tunzurashi ya mike tsaye ya nufota itakuma ganin haka yasa ta dinga ja da duwawu tana girgiza masa kai, har ya karaso sannan ya damki hannunta da karfi ya dagota sama yana mata wani irin kallon takaici yace" you've made a great mistake by marrying me, zakisha mamakina yanzu aka fara wasan" sannan ya saketa da karfi ya mangareta zuwa gefe harsaida kanta ya bugu da bango tasaki kuka mai sauti tana rerawa tsakaninta da Allah, shikenan nata ya sameta, ta tabbata basamude kasheta zeyi koya illatata. Hannu tasa akai tana kuka shikuwa ko takanta bekara biba ya fice daga gidan ransa na kuna, yaza'ayi yafara soyayya da wannan yar ficikar yarinyar, amma an cuceshi kuma yasha alwashin koya mata hankali dakanta zata nemi guduwa daga gidannan( Aryan anya hmmm muzuba mugani, karfa kuma kazo kacanza magana daga baya kace inba Noor ba sai rijiya). Kuyi haquri wannan short page ne inada lectures, amma gobe insha Allah namuku alqawarin sweet and long page my fans. Nagode. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 10/14/23, 7:19 PM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 31_32 https://chat.whatsapp.com/HKRxGHXg9gP6uOdVkfTL6j Anan ta zauna har taji karan motarsa alaman ya fita. Haka tacigaba da kuka tana surutai can taji ana ringing door bell din falo. Da mayafinta tayi amfani ta share hawayen fuskarta sannan ta dan gyara shi kar agane cewa kuka tagama yi. Ahankali ta sauko har babban falo sannan ta nufa kofan, ta ramin kofar ta leka taga su Hanan ne tsaye da sauran yan uwa, aiko da sauri ta bude kofar suna ganinta suka kutso kai suna murna suka rungumi juna. Su Anty Jamila da Anty umaima suna kallon su suna ta dariya. Akwatunan kayanta ne aka dinga shigarwa ana jera mata a dakinta saikuma motarta da akazo mata da ita. Sosai suka baje a falo sunata hira har wurin zuhr kafin suka fara shirin tafiya. Sabuwar chakwakiya aka kwasa kafin Noor ta yarda suka tafi inda aka bar Hanan da hanifa sukuma da yamma zasu tafi. Wani wawan yunwa ne yake damun Noor sai yanzu ma ta tuna ai bata karya ba. Door bell sukaji ya ringing, hanifa ce taje ta bude, driver din gidansu ummi ne da basket na abinci da alama lunch aka kawo. Karba tayi sukayi sallama ta shigo ciki ta aje basket din kan dinning. Da sauri Noor ta mike ta dauraye plate ta fara serving kanta dan hanjin cikinta harsun fara juyawa. Suma su hanan suka serving kansu suka ci. Sai bayan sallan maghrib suka tafi bayan sundan gyara mata gidan suka kara kunna turarukan wuta kota ina. Bayan tafiyansu taji gidan ba dadi yamata wani irin fadi da girma. Ahaka takoma sama ta shige dakinta tayi wanka. Akwatinda aka kawo ta bude ta duba wasu kayan bacci masu kyau shara shara ta Sanya. Riga ne da wandonshi dai dai cinya kuma yanada tsanti sosai, gashin kanta ta tufke sannan ta nufi wurin kofa ta rufe shi da key gudun kar Basamude yadawo ya illatata cikin baccinta(kunji fa). Zama tayi agefen gadonta ta rafka tagumi, can dai ta dauko wayanta ta kira Daddy, bugu uku ya dauka sukayi dan fira kafin ta aje wayar. Oh Allah sarki duniya yanzu wai ita Noor yanzu ta zama matar aure kenan, hmmm. Karfe goma daidai taji motarsa tayi parking. Har ya shige dakinsa tana sane. Mikewa tayi ta duba ko kofan ya rufu da kyau sannan tadawo ta haye gado ta kwanta ta kashe wuta. Shikuwa Aryan tunda ya fita yatafi wani wurin shaqatawa inda babu wadda zai damesa, duk abun duniya ta isheshi, ashe wannan uwar tsiwar aka aura masa, amma kuwa ba'a kyauta masa ba, shiyaso koda zeyi aure ya auri wacce kila tsakaninsu baiwuci shekara uku ba haka amma saigashi an aura masa kanwar kanwarsa. Tsaki ya dinga yi har lokacin dayaso kafin ya bar wurin. Koda ya dawo gida yanzu yaga motarta afake beyi mamaki ba dan haka family dinsa suke akwai kyauta kuma tabbas wannan daga wurinsu ne. Dayashigo falo ma yaga wutan dakinta akunne tunda wutan falon akashe yake. Bathroom yashiga ya watsa ruwa ya fito dagashi sai gajeren wando ya dau laptop dinsa yafara duba wasu abubuwan, tunaninta ne ya fado masa, yanzu ya zaiyi haqqinta dake kanta, kaii gsky bazai iya hada shimfida da ita wannan ai saita raina shi. Tsaki yayi ya aje laptop din agefensa ya kwanta lokaci kadan bacci ya daukeshi. ******** Washe gari su yan uwan ummi sukazo sallaman Noor bayan sun gama shiri gobe jirginsu zai daga, indasu Muhsin kuma tun jiya suka koma dan aiyyukansu dasuka baro acan saudiyya. Kyaututtuka sosai suka bawa Noor kafin suka tafi. "What??? Noor tayi aure shine banda ko masaniya akai, lallaima Nasir yau ka nuna min ainahin matsayina awurin yarinyar nan, wato saboda bani na haifeta ba shiyasa ka zabi karka fada min ko, toh shikenan ka kyauta wlh Allah saiya saka min" Mama tafada tana rushewa da kukan munafirci, Daddy kuwa kallonta kawai yakeyi yana murmushi yace" ai saboda keba mahaifiyarta bace shiyasa ban fada miki ba, inda kin riketa amana da kece ma zaki aurar da ita" sai yanzu Mama ta dago ta kalleshi da busassun idanunta wadda babu ko alaman tayi kuka tace" ehh to ai shikenan, Allah yasa nima na Haifa da kuwa na mutu da bakin cikin wannan gori dakamin"tana gama fadin haka ta ja tsaki tayi shigewarta daki, kai Daddy ya girgiza yace Allah yasa mu dace. Yau kwanan Noor hudu agidan kuma tun faruwar wannan abun bata kara sashi a idon ta ba, kullum dai tanajin lokacinda yake fita kuma yake dawowa dan haka ta haddace, saiya fita take fitowa tadau snacks da ruwa ta koma daki, aikin kenan kullum bata taba girki koba, data gaji da wannan ciye ciyen kayan zakin kawai tasa aranta yau abinci mai rai da motsi zatayi. Tun bayan sallan asuba dataji ya fita ta shige bayi tayi wankanta sannan ta shirya cikin atamfa yellow and blue colour dinkin straight gown ya kama jikinta sosai ya fidda duk wata baiwa da Allah yayimata. Wayarta ta dauka ta fito dama akwai alexa agidan ko ina akwai invincible speakers kuma dan haka ta connecting wayarta tasa kira'ar Mishary Rashid Alafasy tana bi, haka ta shiga gyaran gidan dukda ba wani datti sosai yayi ba ta kunna turaren wuta ko ta ina sannan ta shige kitchen. Tukunya ta dauko ta dauraye ta dora ruwa akan gas. Tanacikin yanka vegetables yashigo cikin gidan da kayan jogging dinsa ya nufa hanyan Kitchen. Dama tunda yashigo yaji wannan daddadan kamshin turaren wuta ya bugi hancinsa ga kuma kira'a dake tashi har wani sanyi yakeji a zuciyarsa, be lura da mutum a kitchen dinba itama kuma bata luraba tunda kira'a nayi shiyasa ma bataji motsin shigowarsa ba. Fridge ya bude ya dauko goran ruwa me sanyi ya kafa abakinsa harya kusan shanyewa yaga mutum atsaye tana aiki. Tundaga sama har kasa ya ke binta da kallo, idonsa ne ya sauka akan mazaunanta dakuma hips dinta dasuka bada wani shape na musamman, kut ya hadiye wani yawu bayan ya ciree goran daga bakinsa, azuciyarsa yace" ciko phone store" daidai itakuma Noor ta juya zata dau abu akan island dake kitchen din idanunta ya sauka cikin nasa, ihu tayi tana zaro ido waje dan batasan lokacin daya shigo ba, harara ya watsa mata ya taho har gabanta kan goran dake hannunshi ya kwala mata agoshi, mutuniyar taku me arahar hawaye sai gasu sun fara zarya a idanunta. Zungureta yayi ya yi tsaki ya juya ya fice daga kitchen din. Itakuwa a wurin ta tsuguna tana kuka tana mugu kawai ban yafe ba. Abinda tasa awuta ne yafara konewa yasata mikewa dasauri tana dubawa. Shikuwa yana fita ya haye sama yanabin karatun dake tashi harya shige dakinsa. Wanka yashiga ya fito daure da towel yana tsane gashin kansa, ya jona hand dryer yafara busar da gashin. Bayan ya gama ya shige closet dinsa ya dau wasu kananan kaya riga da jeans masu kyau ya fito, bayan ya shirya ya fesa turarensa ya dau key ya fito. Itakuwa tagama jera abincinta kan dinning tanata turo karamin bakinta gaba har yanzu ita fushi takeyi. Ko kallonta beyiba harya kai bakin kofa kaman ya tuno wani abu saikuma ya juyo ya nufo inda take tsaye tana shirya abinci. Kujera yaja ya zauna harta gama jera abincin bece da ita komai ba. Duk wani motsinta a takure takeyinshi. Zama tayi tana kallon kulolin abincin amma tagagara motsawa ta serving kanta. Shikuwa wayarsa ma yadauka yana latsawa shi kadai yasan nufinsa na zama a wurin kuma ba abincin zaici ba. Kusan thirty minutes suna zaune Noor tayi tagumi tana kallon abinci amma kuma tana jin nauyin tadauka taci. Yana sane da duk wani motsinta kuma tsabar mugunta ne yasashi kin tashi awurin tunda ya lura nauyinsa takeji. In ran Noor yayi dubu to ya baci wani irin dogon tsaki taja wadda ita karan kanta bata san tayi ba ta mike zata tafi taji yace" who gave you the permission to go" hade rai tayi tajuyo tana masa kallon sama da kasa, yanzu fa ta lura zalinta kawai yakeso yaci gara tafito masa a real Noor dinta ko zai sarara mata, cikeda tsoro amma ta dake tace" nifa yunwa nakeji, kawani kame kazauna kai ba abincin zakaci ba" kasa kasa tayi maganan amma tsaf akunnan Aryan, smirking yayi ya dago ya kalleta daidai tana murguda masa wannan karamin bakinnata,tswit tajashi tamayar tanajin zuciyarta na dukan uku uku. Mikewa yayi ya matso kusa da ita yace" maimaita abinda kikafada yanzu" cikin in ina tace" ni babu abinda nace" kallon kafarta yayi yaga flat shoe ne akafan kawai yasa nasa ya take ta dan karfi wani irin zafi taji ta tureshi amma ko gizau beyiba saima kara matsota dayayi har suna iya jiyo numfashin juna yace"wlh yarinya kishiga hankalinki inbahaka ba in tattakeki" itama dago kai tayi cikin tsiwa tace" nifa ba tsoronka nakeji ba naga alama mugunta kakeso kamin toh wlh bazan lamunta ba, wannan abinda kakeji dashi nafika jidasu" bakinta nefa kawai ke iya furta wannan amma da za'a tsaga kirjinta tsaf zuciyarta zai fado kasa saboda lugude. Mamaki ne ya kama Aryan lallai yarinyan nan tana buqatar ayi mata factory reset, yaga alama ko tsoronsa bataji, hmmm hmmm hmmm kawai ya fada ya juya ya fice abinsa. Itakuwa tana ganin ya fita ta zauna tana murmushin cin nasara akanshi tafara serving abincinta tanaci tana lumshe ido. "Ummi dan Allah kibari natafi gidan Ya Aryan kinga fa tun randa aka kai Noor bansake zuwa ba plss ummina" Nana tafada tana marairaice fuska dan ummi taki barinta tatafi gidan amarya. Dada ta cafke kamar da ita akeyi tace" toh me shishshigi mekuma zakije kiyi agidan bayan ba'aso ana damun amarya da ango, yanzu haka sunacan suna shan amarcinsu zaki wanije kikafesu da wannan idanun naki kamar na jamage" me ummi da zatayi inba dariya ba, itakuwa Nana ta wani murguda wa Dada baki tace" Allah yasa kin kusa tafiya kibarmu, ai ko kullum ina hanyan zuwa gidan tunda bakin ciki kikemun" haka sukayita sa'insa da Dada sukaji sallaman Aryan. Kowa a dakin ya fadada fara'ar fuskarsa ganin ango. Zama yayi ya gaida su suka amsa Dada tayi tambayar kawallinta a gajarce yace klau, itakuwa da bakinta baya shuru tace" incedai ka gasa min itada kyau ko, dan wannan jikinnaka nasan kawalli tasha jiki, Allah sarki baiwar Allah, koma dai na bika ne naga ya jikinnata" tafada tana rike haba kamar me tunanin wani abu, su ummi kuwa kunya duk ya rufesu inda Nana kuma ke dariya kasa kasa. Shikuwa ya bata rai jin maganar da Dada keyi babu ko kunya, ummi ce tace" Dada ai karki damu nasan bata cikin wani matsala insha Allah" kai kawai dada ta gyada tace" ehh kuma hakane kinsan yaran yanzu idanunsu ya bude, zata kula da kanta ma"mikewa Aryan yayi ya fice daga dakin yana mamakin wannan tsohuwar. Dada kuwa sai zuba surutai takeyi akan kawallinta. Yana fita daga dakin ya wuce falon kasa ya zauna, jingina kansa yayi da kujeran,maganan Dada na dawo masa, daga yin aure har an fara tunanin abu ya wakana, kenan nan da watanni tara zasu fara sa ran zuwa gaisuwan aihuwa, shikuma in hakane saidai suyita zaman doya da manja da wannan yarinyar dan bazai taba iya Sonta ba balle har aje maganan hada shimfida da ita. Shi garama ya fita harkan yarinyarnan if not raini zai shiga tsakaninsu komai Daren dadewa dole yasan zata bukaci wani abu daga wurinsa a matsayinsa na mijinta, lokacinne zai nuna mata cewa ya isa kuma dole tayi abinda yakeso. Wani shu'umin murmushi yayi ya shafa gefen fuskarsa. ******* Yau sati daya kenan kullum Moon dawata matsanacin zazzabi take kwana ta tashi, koda Mahmud ya lura da hakan ya nuna damuwarsa akan sutafi asibiti taki haka ya barta. Kwance take akan gado sai juyi take zuciyarta na tashi kamar zatayi amai. Da sauri ta mike ta wuce bathroom ta dinga kwararo shi, bayan tagama ta wanke bakinta ta tsaya tana kallon kanta a mirror din bayin, sai yanzu ta lura da jikin data kara ga kuma fresh datayi,kamar ta tuno wani abu ta dafe kirjinta da sauri, kusan wata biyu kenan bataga period dinta ba me hakan ke nufi. Da gudu tafito daga toilet din tana kiran lawisa mai aikinta, tana zuwa ta mika mata kudi tace taje chemist din dake kusa dasu tasiyo ma PT. Babu bata lokacin lawisa ta tafi ta dawo, da sauri ta karba ta wuce toilet ta gwada, ihu tayi abayin lokacinda taga result din, kenan yana nufin tana dauke da juna biyu, wani marayan kuka tasaki tana furta wlh bazan haifeshi ba zubarwa zanyi. Tanagama fadin haka ta fice daga bayin ta dau wayarta takira Mama, tana daukawa tasa kuka tafara zayyana mata abinda tagani, kamar dama Mama tasani dan wannan ranan datazo gidanta ta riga taga alaman hakan, wani irin huci tafara yi tace" bandake ja'irar yarinya ya akayi kika bari har wannan Dan banzan yamiki ciki, lallai yazama dole ki zubar dashi bazan bari ki hada jini dashi ba wlh tab wannan ai zubda girma ne, mugama bori akan bamaso yanzu kuma ace wai haryaci nasara akanmu, toh kijini da kyau gobe gobennen zanzo mutafi asibiti ayi me gabadaya kowa ya huta" ajiyar zuciya Moon tayi dan Dari bisa Dari ta yarda da shawaran Mama tunda itama ba son cikin take ba. ******* Tun bayan breakfast din datayi batakuma saka wani abu a cikinta ba har maghrib, haka kawai taji batada niyyan girka wani abu dama kuma ita kadai zatayi abunta taci shiyasa bata damu ba. Data tuna fadansu na safe saitaji wani nishadi aranta dantayi nasara akanshi," ai in ba haka kikamasa ba kinaji kina gani zai takeki, mutum sai kace mala'ikan mutuwa fuska a daure kodayaushe, mtscheeew" duk wannan maganan ita kadai takeyinshi amma in daga waje kake zaka dauka itada da wani ne. Mikewa tayi ta shige toilet ta dauro alwala jin an fara kiran sallah. Bayan ta idar da sallah tazauna tana tilawa har aka kira sallan isha'i sannan tamike tayi. Koda ta idar wanka tashiga tafito ta shirya cikin kayan bacci me dan nauyi kasamcewar garin da dan sanyi. Har ta kwanta saikuma ta tuna yanzu fa kusan karfe tara da wani abu amma bedawo ba, dakin ta kalla tace" ohh ni nuwaira daki ma kenan da girma balle kuma gida gabadaya kuma aka barni ni kadai aciki saikace tsohuwar mayya. Yanzu fa ko ihu nayi bame mai jina balle akawo mun dauki" tana cikin magana taji kamar kofar bayinta yayi motsi da sauri taja bargo ta rufe daga kafa har kai( Noor tsoro😂) wayarta ta lalubo ta kasan filo tasa kira'a dan karma taji wani motsi, bai jimaba bacci yadauketa. Karfe 11 pm yadawo, koda yashiga yasamu komai na falon akunne dan haka saida yabi ya kakkashe komai da komai sannan ya wuce daki. Bayan yayi wanka yayi shirin kwanciya saiya tuno da wani aiki dayake dashi kuma gobe zai koma aiki yasa ya mike ya dau jakar system dinshi yafito falon sama dan yafi zama anan in zaiyi aikinsa. Wuta ya kunna ya zauna akasan carpet ya tankwashe kafa yafara aiki shiyama mance da wata halitta agidan. Wuraren 12:30 ya gama abinda yakeyi ya mike ya kashe wutan falon sannan ya haura sama daidai itakuma Noor tafito zata sha ruwa tana mirtsike idanunta da suke cike da bacci, tana lalubar makunnin wutan kawai taji tayi karo da mutum, ganin zata fasa masa ihu da tsakiyar darennan yayi saurin toshe mata baki da hannunsa, ido tashiga zarowa itadai taji gata ga mutum amma koba'a fada mata ba tasan basamude ne duba da yadda tafin hannunsa ya kusan rufe mata Rabin fuska dan girmansa da fadi. Ahankali ya matsa kusada switch din wutan ya kunna, idanunsu ne ya sarke acikin na juna tare sukaji wani irin Shock, da sauri ta zare bakinta daga hannunsa tana jifansa da harara, rabawa tayi ta gefenshi ta wuce tafita, wani kallo yabita dashi karan kansa besan na menene ba amma iya tsayuwan dayayi da ita wani irin yanayi ne ya ziyarce shi har wani kasala yakeji, adaddafe ya shiga daki. Abu kaman wasa fa Aryan dinku yashiga wani hali na tsananin buqatuwa wadda bai taba jin irinsa ba. Gashi dai Noor bawani arnan kaya ne ajikinta ba amma yadda jikinsu ya hadu lokacin daya rufe mata baki ba karamin tasiri yyi akansa ba. Mararsa ne yaji ya fara kullewa cikin abinda bai wuci five minutes ba abu yafara fin karfinsa, da kyar ya karasa toilet ya kunna wakansa shower bayan ya tube amma still, ya kai kusan ten minutes kafin yaji yadan dawo normal kadan, ahankali ya fito yana dafe mararsa dayaji ta kulle gam ya haura saman gado yayi kwanciyan ruf da ciki. Ahaka baccin wahala ya saceshi yana sauke ajiyar zuciya. Itakuwa tana zuwa kitchen tasha ruwanta har da guzurin wani a jug dan karta fito takara taddashi kamar dazu. Tana shiga daki ta murzawa kofa key sannan taja bargo nan da nan tashige mota sai garin kano. Asuba tagari. Washe gari da sassafe yagama shirinsa harya fito amma baiji motsinta ba, da har kaman zai fita saikuma yadawo dan daga shekaran jiya zuwa jiya ya lura da asuban fari take farkawa tafara tilawa amma yau shiru, gudun kar wani abu yasameta azo ayi blaiming dinsa kawai yasa ya nufa kofar dakinta, kwankwasawa yyi amma shiru har ransa yafara baci yace kodai mutuwa tayi,(kai Aryan yada wannan irin fata haka) da sauri ya murda hannun kofan amma yajita akulle, sake bugawa yayi still shiru nan hankalinsa yafara dan tashi karfa wani abu yasamu yarinyar mutane, da wani irin karfi ya take kofan sai gashi ta budu, acan tsakiyan gado ya hangeta kwance ta kudundune acikin bargo tana mutsu mutsu alamar ba lfy. Da sauri ya karaso ya janye bargon yana cewa" ke lfy, meye haka kinmayi sallan asuba kuwa" kamar ma batasan da shigowarsa ba dan ta galabaita sosai, hannunta ya taba yaji zafi rau kamar garwashin wuta, subhanallah ya furta yadan sunkuyo kozaiji metake cewa danyaga bakinta na motsi, itakuwa jin mutum kusa da ita tayi saurin kama hannunsa tana jujjuya kai tana hawaye, be kara dimaucewa ba saida yaga tafara shidewa tana shure shure, yama rasa mezeyi kawai yaji tafashe da kuka tana ammina zan mutu wayyo cikina, pls a taimakamin mutuwa zanyi. Aryan dayagama rudewa dan betaba ganin haka ba yasa da sauri ya dagata daga kan gadon har zai fita saikuma yatuna wani abu, dawowa yayi ya ajeta kan gadon still tana kuka ya dau wayarsa hannu na rawa ya kira family doctor dinsu Doctor Amina, cikin mintina kalilan takaraso da sauri yamata jagora zuwa dakin Noor. Itama ta tsorata da halin dataga Noor din aciki, babu bata lokaci ta fara dubata, ashema bawani matsala bane, allura ta mata sannan tabata wasu magunguna wadda zatasha inta karya. Oga Aryan na tsaye yana kallon duk abinda akeyi,bayan komai ya lafa can kasan makoshi yace" alhaqina ne ya kamaki, jiya nayi nawa gashi yau kina naki" murmushin gefen baki yayi danshi duk tunaninsa irin abinda yasameahi jiya ne itama yasameta. Doc Amina ta juya ta kalleshi tace yasameta afalo, bayan sun fito tace" bawani abu bane, menstrual pain ne kawai saikuma dan zazzabi daya kamata, so She'll be fine insha Allah, yanzu dai daso samune asiyo mata duk wani abun dazata buqata" kallonta yayi cikin rashin fahimta, murmushi tayi tace"ina nufin sanitary pad da su dark chocolate dan ya easing mata pain" gyada kai kawai yayi sannan yace" yanzu babu wani maganin daza'a bata wadda zai kashe pain din gaba daya,I mean tadena jin zafi aduk lokacin dazai zo mata? Doctor amina kuwa tariga tagano cewa shi baima San kan abun ba tace" toh ai Kaine maganinta since you're her spouse " cikin rashin fahimta yace how? Doc tace" ina nufin Kaine kawai zaka iya warkar da ita gaba daya tama dena jin zafi aduk lokacin dazatayi period ta hanyar raya sunnar manzo" sarai yagane abinda take nufi saikawai ya basar yace shikenan nagode. Bayan ta tafi ya zauna yana tunani, wani irin lalura ne za'ace saita hanyar sex za'a magance shi, wannan ma aiba tsari, toh da kafin suyi aure yasukeyi" tsaki yaja ya mike yadan leka dakin yaga tana bacci dan haka ya fice. Abakin gate din gidansu yatsaya sannan yakira Nana yace ta fito, bayan ta fito yace tashiga motar akwai inda zasu, babu musu ta shigo dama a shirye tafito. Abakin wani supermarket yatsaya sannan ya mika mata ATM dinsa, da alamar tambaya take kallonsa, shikuwa ganin haka yasa yace" ki siyo duk abinda mace ke buqata when it's her time of the month" murmushi Nana tayi ta fito amotar, wato dai Ya Aryan girman kansa bazai bari yasiyowa matarsa pad da kansa ba, itama yanzu kara zata masa amma ba kullum zatana wannan aikin ba dole nan gaba yayi dakansa. Haka tashiga tasiyo abubuwan datasan duk wata mace zata buqata sannan ta fito da Leda a hannunta. Tana shiga yaja motarsa yabar wurin bayan ya aje ta agida ya wuce nasa gidan. Shigowarsa yayi daidai da fitowar Noor daga toilet bayan tayi wanka, beyi tunanin ta farka daga bacci ba shiyasa kawai ya kusa kai cikin dakin. Ihu Noor tayi ganinsa alokacin data kunce towel dinta tana share jiki, shikuma babban gamo yayi wadda yasashi kamewa atsaye, jin ihunta yasashi zubarda ledan dake hannunsa ya fita waje da gudu ya bugo kofa. Itakuwa tsugunawa tayi awurin tawani kame jikinta wuri daya duk kunya ya rufeta, ko babanta bai taba ganinta ahaka ba tun lokacin data fara ajiye kulu akirji amma gashi wani katon yagani a araha. Hawaye kawai taji yana bin fuskarta ya akayi tayi wannan sakarcin wayyo ita Nuwairatu. Oga Aryan yana fita daga dakin ya sungumi jakarsa na aiki ya fice a gidan da sauri dan jinsa yake kamar in ba fita yayi ba ko ina agidan zai rika hasko masa wannan abubuwan daya gani dazu😂😂😂. ********* Dawowar su Mama daga asibiti kenan itada Moon bayan sun aiwatar da wannan kazamin zunubin, yo kazami mana ciki da ubanshi na sunnah amma ace dan tsabaragen rashin imani ku zubar dashi. Suna Shiga moon tanemi wuri ta kwanta dan tun lokacin da akayi wannan aikin bata jinta daidai. Magungunan da aka bata tasha sannan tanemi wuri tan kwanta ta bingire da bacci. Agidan zata kwana dan kar Mahmud din ya zargi komai sai bayan ta warke zata koma gida tunda Daddy bayanan yayi tafiya. ******** *Gaskiya Naga korafin marubuta da yawa akan rashin comments,babban abin bakin ciki sai dai kaji ance tnx,babu sharhi ta yadda marubuci zai samu kwarin gwiwar ci gaba da suburbudo muku ci gaba,pls readers ku gyara gaskiya. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 10/23/23, 8:06 AM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 33_ 34 Wasa wasa yau kwana hudu kenan Noor da Aryan basu kara haduwa ba tun bayan faruwan wannan al'amarin. Kullum hide and seek suke wa juna, ita bata fita sai taji ya fita daga gidan shikuma baya shigowa saiyaji ko'ina tsit babu alamun ta. Gashi next week zasu koma makaranta ta rasa yadda zatayi kuma Anty Jamila tace saita sanar da mijinta kafin tasa kafanta awaje itakuma harga Allah bataso tahadu dashi tunda yaushe yaushe har an fara wannan wasan banzan toh gara tayi taka tsan tsan dashi maganin kar ayi kar afara. Zaune yake a office dinsa sai faman juyi yakeyi a kujera yakasa tabuka komai, tun ranar dayayi gamo idanunsa suke hasko masa wannan abubuwan, tundaga ranan kuma kome yakeyi nan da nan zasu fado masa su hanashi natsuwarsa,be taba ganinsu ba tunda yake sai ranan. Inhar yakara haduwa da wannan yarinyar toh tabbas za'ayi abun kunya daga baya kuma girmansa yafadi dan haka ya sauwaka wa kansa wannan jarabar. Yana cikin wannan tunanin shareef yashigo, yakara wani fresh da haske sai wani nishadi yakeyi. Zama yayi amma har lokacin Aryan bedawo daga duniyan tunani ba, buga table din shareef yayi firgigit Aryan yadawo hayyacinsa, dariya shareef yayi harda kyalkyatawa yace" kai ango ango, lallai kanwata ta iya mulki, kaganka kuwa har wani fresh kayi kayi bulbul abunka,yanzu badan na shigo ba haka har za'a tashi ma a aiki baka dawo daga duniyar tunanin masoyiya" wani takarda Aryan ya dauka ya jefawa shareef shikuma ya kauce yana dariya. Toh ya akayi shareef din yasan ita yake tunani, kodai yagani afuskarsa ne. Maganan shareef ne ya dawo dashi lokacin dayaji yace" toh kawai ka koma gida mana, kaga nima yanzu zuwa nayi na fada maka gida zan tafi dan babyna na jirana" yakarasa maganan yana wani farr da ido kamar mace. Haushi abunda yayi ya bawa Aryan toh meyake nufi dashi wato shi irin anyi auren soyayya dinnan shikuma Aryan anmasa auren dole ko. Karar kofa kawai yaji alaman shareef yafita dan bazai tsaya jira harsaiya gama wannan tunanin nashi ba. Kansa ya dira saman table din yace" what's wrong with you Aryan " hhhhh tunda wuri haka Aryan, muje zuwa. ******* Tunda moon takoma gida taketa jin ciwon ciki kadan kadan harya fara mata yadda bazata iya jurewa ba. Suna zaune da mahmud suna hira wadda kusan shine karfin hiran, dan ita daga umm sai hmmm kawai take cewa. Wani sharp pain taji mararta na mata aikuwa nan da nan tafara mutsu mutsu. Cikin rudewa mahmud ya sungumeta sai mota ba bata lokaci ya danna horn mai gadi ya bude masa gate da gudu ya fita cikin tashin hankali dan moon kuka sosai take tana cikinta. Suna isa asibiti aka kaita emergency aka fara dubata, abinda likitoci suka gani shiya tada musu hankali. Daya daga cikinsu doctor aliyu ya fito yana sharce zufa da handkerchief yacewa mahmud yabisa office dinsa. Cikin sauri ya take masa baya har office din, kasa zama yayi danya kosa yaji halinda matarsa ke ciki, kallonsa doctor aliyu yayi yagane tabbas yana cikin tashin hankali dan haka cikin tausasa murya yace" karka damu yallabai zauna muyi magana" da kyar yasamu yazauna yana jiran yaji mezaice masa, " dama kasan matarka na dauke da juna biyu"? Doctor aliyu ya tambayesa, jin tambayar tazo masa a bazata yayi saurin girgiza kai alaman a'a, ajiyar zuciya doctor aliyu yayi yace" a gsky bazan boye maka komai ba, matarka nada juna biyu amma to our greates surprise bleeding din takeyi yasamo asaline daga abortion din datayi, to ina ganin wadda yamata be kware ba dan akwai wasu part na jikin jariri daya rage shine yake barazanar fitowa, toh maganan da muke maka yanzu ana can ana mata wankin ciki sabida gundun karya illatata" tunda doctor aliyu yafara magana bakinsa kawai mahmud ke kallo amma baya fahimtar komai cikin maganganunsa tun bayan ya ambaci abortion, moon ta zubar masa da gudan jininsa? Yanzu kiyayyar datake mai har ya kai wannan stage din da harta gwammace ta cutar da jininsa, lallai ya kai maqura da lamarin moon da mahaifiyarta kuma wannan karon bazai barta ba, jiki ba kwari ya fito daga office din doctor aliyu bayan ya gama basa baki, tabbas in wani zai tsare shi yanzu ya tambayesa wani abu, ba makawa kuka kawai zai fashe dashi, ayadda yake matuqar qaunar yara shine har Allah yabashi matarsa ta zubar mai? Maganan zuci kawai yakeyi harya karaso dakin da aka kai moon. Shiga yayi ya samu tana bacci bayan angama mata duk abinda ya kamata. Zama yayi akan kujerar dake facing dinta ha kura mata ido kamar yan nazartar wani abu, can kuma ya mike tsaye ya fice faga dakin da sauri, be tsaya ko ina ba sai wurin motarsa, a 360 yabar harabar asibitin inda kowa ke basa hanya kar mai afkuwa ta afku. Abakin gate din gidansu ya faka motar yafito da sauri, ko buga gate din beyi ba kawai ya bugo kofar yashiga, afalo ya tadda mamansa da babansa zaune suna hira, ganin yadda ya shigo musu babu ko sallama yasasu mikewa da sauri suna tambayarsa lfy, zama yayi dirshan akasa ya fashe musu da kuka wiwiii kamar karamin yaro, hakan ba karamin tada musu hankali yayi ba, mamansa tace" mahmud menene lfy, kayi magana mana" still bedena kuka ba, cikin kuka yace " ta cuceni ta cuceni wlh, umma tacuceni gudan jinina ta zubar tsabar tsanar datakemin, meya mata dazata kashe shi yiii yiiii" yakuma bare baki yana kuka harda majina. Kujera Alhaji Ja'afar yanema yazauna yana yana share zufan fuskarsa. Umma tama rasa mezata ce, yanzu haka danta ke haquri da wannan yarinyar dukda irin halayen datake nuna mishi gashi yau tayi me kankat. Haka zmsukayita rarrashinsa suna basa baki akan karya yanke hukunci cikin zafi yabari inta farka sai aji meyafaru dayasa tayi hakan. ******* Tun 5:00pm ta dora abincin yamma dukda itakadai zataci amma still bai hanata yinsa da wuri ba. Wayanta ne yayi kara ta daga taga ummi ce ke kira, dagawa tayi bayan sun gaisa ummi tace" 'yata naji Nana na cewa next week zaku koma school, hope dai kim fada wa Aryan ya yarda ko, in bai yarda ba kifadamin ni zan mai magana yanzu" kamar bazata ce komai ba saikuma tace" ummi namasa magana yace wai ba yanzu zan koma ba sai next month" tafadi hakanne tunda ummi tace zatayi masa magana atleast yanzu basai ta hadu dashi tayi masa magana ba, ji tayi ummi tace" karki damu, nizanyi masa magana duk yadda mukayi zankira insanar dake" godiya tamata sannan ta katse kiran. Tana shirin fita a kitchen din ta hangosa yashigo falon inda yadan tsaya yana shakan daddadan kamshin da yanzu ya riga yakama ko ina na gidan harda wani lumshe idanunsa, tabe baki tayi tana yatsine fuska shikuma ya bude idanunsa tas yasauke akanta, da sauri yajanye ya haura sama kamar mara gsky, ita abunma dariya yabata, ashema yafita jin kunya toh ai shikenan, yanzu ne kuma ita zata sake shikuma tahanashi sakewa shida gidanshi, murmushi tayi takoma cikin kitchen din tafara shirya abincinta tanayi tana maming waka ahankali. Bayan ta gama ta haura sama tashiga wanka, bayan ta fito ta shirya cikin kanan kaya riga da wando, wandon daidai guiwarta ya tsaya ko ina yabaje da kyau awandon rigar kuma da kadan ya wuce cibiyarta. Feshe jikinta tayi da turarenta masu sanyin kamshi ta nado gashinta da ribbon kalar kayanta sannan tasa crocs tafito falo. Zama tayi akan cushion ta dora kafa daya kan daya tana danna wayarta. Shikuwa fitowa yayi cikin shirinsa na zuwa masallaci, sanye yaje cikin jallabiya white wadda yake transparent har ana iya hango jeans dinsa da singlet taciki sai baza kamshi yake ga kansa datasha taba kaji hadisi gashinnan sai sheki yakeyi ya kwanta luf ta kasan hulan. Be lura da ita ba saidayazo dab da cushion din datake zaune akai, itakuwa idanunta na kan waya dan haka batasan da mutum abayanta ba. Ganin shigar dake jikinta yasa yanayinsa fara sauyawa musamman daya kellara idanunsa akan nashanunta dasuka dan fito ta saman rigarta, kutt ya hadiye wani yawu da sauri ya juya ya fice daga falon har yana hada hanya, itakuwa karan kofar dataji ne yasata dagowa ta duba amma bataga kowa ba dan haka tamaida hankalinta kan abinda takeyi.Murmushi tayi dan tabbas tasan shine yafita haka kawai kofa bazai bude kansa ya kulle ba. Mikewa tayi ta nufi dinning area dancin abincinta tunda tana period ba sallah takeyi ba. Shiko ogan har aka idar da isha a masallaci amma bai dawo ba. Shikam ya lura wannan yarinyar akwai al matsutsai akanta, so take ta rudar da shi tahanasa sukuni shida gidansa. Tunani ya shiga yi can kuma sai yayi murmushi ya shafe gefen fuskarsa. Mikewa yayi ya fito daga masallaci ya nufo gida. Koda ya shigo tariga ta shiga daki dan haka ya wuce dakinsa ya watsa ruwa. Minti kadan ya fito da system dinsa ahannu dayan hannun kuma wayarsa ne akunne da alama waya yake. Dagashi sai guntun wando daidai guiwarsa sai singlet ahankali yake saukowa daga staircase cikin takunsa mai cike da aji. Zama yayi akan carpet kamar yadda ya saba yafara aikinsa. Noor naji lokacin daya fito, itakuma harga Allah yau kallo takesonyi a falo, falonma falon kasa dan haka itama tafito cikin kayan baccinta gown pink colour da kadan ya wuce cinyarta, gashinta ta sake ya zubo ya rufe har kirjinta, bedroom slippers dinta ta sanya ta fito sai baza kamshi take, tun bude kofar datayi ya ankarar dashi zuwanta, yi tayi kamar batagansa ba ta wuce ta kunna tv, sosai hakan datayi yabashi haushi dan yana buqatar concentration kan abinda yakeyi, tana zama ya mike yaje ya kashe tv batare daya kalli inda take ba, da mamaki take kallonsa,lallai ma so yake su kwasa da daddarennan da alama. Mikewa takarayi ta tafi zata kunna tv bayan ya zauna, dan tsaban mugunta datazo wucewa ta gabansa yasamata kafa saijinta kake timm akasa. Yar kara tayi tareda kama guiwarta daya bugu akasa, kallonsa tayi shikuma hankalinsa kan system dinsa yake kamar babu abinda yayi, tana hawaye ta mike tadan tafi nesa dashi yadda koya mike bazai iya kamota ba tace" mugu kawai, ban yafe ba Allah ya is.." bata karasa ba dan ganinsa datayi ya mike ya nufota gadan gadan, aiko a saba'in ta juya da gudu tayi hanyar kitchen. Shi abunma dariya yabasa dan haka ya murmusa ya koma ya zauna. Tana shiga kitchen tarufe kofar bamm tana haki kamar sunyi gasan gudu da damisa. Fridge ta bude ta fidda ruwa ta kafa abaki tashanye tana maida numfashi. Lallaima an hadata da mugun mutum, kenan dan yana aiki bazai bari mutum yayi kallo ba saikace wurinne kadai zai iya zama yayi, nikuwa nace toke falonne kadai akwai tv? Zama tayi akan daya daga cikin kujerun dake island din tana jira yakoma dakinsa karta fita tahadu dashi kilama jiranta yakeyi akofar kitchen din( kujifa saikace beda aikin yi😂). Har kusan thirty minutes ta kwashe a kitchen din daga taci wannan sai taci wancan duk dai kar bacci ya dauketa awurin, dataga ta gaji da zama kawai ta mike tayi hanyar fita, daidai shikuma zai shigo hada coffee dinsa yama mance wai da mutum aciki, tana bude kofa taji goshinta yayi karo da faffadar kirjinshi, komawa tayi da baya tana susa goshin, shikuwa mutuwar tsaye yayi kallon irin kayan dake jikinta dan dazu gashinta ya rufeshi, har ta dena jin zafin goshinta bai daina kallonta ba, musamman abin dake tsole masa ido, dagowa tayi ta kalleshi taga abinda yake kallo, data lura idanunsa kan kirjinta yake tayi saurin jan gashinta ta rufeshi, bankadeta yayi ya karasa shigowa kitchen din, dan tsayuwa tayi awurin kafin tajuya zata tafi taji yace" ke zonan" kamar bazata zo ba saikuma tajuyo sidib sidib tana zuwa inda yake tsaye, har ta karaso ko kallonta beyi ba yace" hadomun coffee kikawo mun afalo yanzunnan" yana gama fadin haka ya juya ya fita. Takaici ne ya kama Noor ta maimaita abinda ya fada yadda yafada tana wani tabe baki, kofi tadauko da dan tray dinsa da spoon tafara hadawa, kamar da gaske har zata sa sugar sai tayi wani tunani, table spoon tadauko ta duddula masa sugar dayawa wadda ya zarce misali. Ahankali tafito ta aje masa agabansa tayi saurin hayewa sama. Shikuwa bawan Allah ba tare da tunanin komai ba ya dau cup ya nufi bakinsa, wata uwar zakin dayaji ne yasashi sauke cup din da sauri yana yamutsa fuska. Yarinyar nan tagama rainasa kuma dole ya koya mata hankali, mikewa yayi tare da cup din ahannunsa ya nufi dakinta, yama zuwa kuwa yaji kofar abude kusa kai yayi ya shiga, itakuma tana shirin kwanciya taji shigowansa, kallonsa tayi taga cup ahannunsa da sauri tace" mekake mun adaki" ko kala bai ce mata ba ya tako har gefen gadonta ya tsaya tare da mika mata cup din yace" gashi shanye shi tas kibani cup" kallonsa tayi cikeda tsoro dan ta san batada gsky tace" ni banashan coffee" tsawa ya daka mata yace" will you take this and finish it up ryt now" tana hawaye haka ta karba cup din ta kafa abakinta tana kurba tana matsar kwalla, shikuwa dariya ne ke cinsa aciki amma ya matse, haka taita turawa har ya rage kadan kafin ya mika mata hannu yace tabashi cup din sannan yace" badai kinfadawa ummi nace bazaki tafi school sai next month ba, to shikenan kin jawa kanki sai next month din zaki koma,bakin tsiwan nan saina saita shi nonsense kawai" yana gama fadin haka ya juya ya fice. Kuka tasaka tana dukan pillow har ta gaji baccin wahala ya dauketa. Shikuwa yana fita ya wuce kitchen yahadawa kansa wani coffee din yazauna yasha. Maganan sai next month Noor zata koma school kuma karya ya mata dan ummi ta fada masa kuma shi yace baida damuwa next week din zata koma dan dai kawai ya tsoratar da ita ne yasa ya fadi hakan kuma da alama hakansa ya cimma ruwa, inba haka yamata ba rainashi zatayi. Mikewa yayi ya kashe komai na fallon sannan yawuce daki, brush yayi da alwala sannan ya fito yayi nafila yabi lafiyar gado. ******* Yausu Hanan ana gidan anty amarya matan ya shareef. Sosai suka sake da ita kamar sun dade da saninta, itama kuma na'ima dama akwai saukin kai dan haka sukaji dadin zama da ita, ya shareef kuwa ba kunya minti minti yake kiranta daga office itama kuma ta biye masa agabansu hanan suke wayansu. Hanifa ce ta kalli hanan tace" hmmm su ya shareef kenan, wazai hurga ni gidansu cat and rat muga me ake gwabzawa" dariya sukayi baki dayansu lokacin na'ima tafito dauke da tray na abinci mai rai da motsi an girka wa kannen miji. Sosai suka kwashi girkinsu ba kunya. Sai kusan maghrib suka koma gida bayan ya shareef yadawo daga aiki. ******** Mama ce ke jinyan moon bayan ta farka ta kirata ta fada mata halinda take ciki. Mahmud kuwa tun da yatafi bai dawo ba, mama sai faman zazzaga ruwan bala'i take wai matarsa na asibiti amma baizo ya dubata ba. Koda doctor aliyu ya shigo dubata yaga ai jikinma da sauki dan haka ya basu sallama yace sutafi. Gida mama ta tafi da ita tace bazata koma gidanta ba sai in shi mijinnata yazo dakansa tunda abunnasa rashin mutunci ne. Duk abinnan da mama ke fada sam moon bata ce da ita komai ba, wani irin guilty conscience ne ke kamata tun bayan abortion din. Batasan wani irin mataki mijinta zai dauka akanta ba, ga kuma fushin da daddy zaiyi idan yasan abinda suka aikata. Mama na lura da duk wani motsinta kuma taga damuwa kwance afuskarta dan haka tace" ke har wani damuwa kike wai kin kashe yaron ciki to sai me? Aiba mutum kika kashe ba tunda halittarsa bai gama haduwa ba, inma mutum kika kashe ai ba wani abu bane dan ni wlh ko rah..." saikuma tayi shiru, moon ko kallon mamaki take binta dashi, ai duk rashin imanin mutum bazai kashe dan adam kuma ace baiji komai aransa ba, kuma kamar mama taso cewa rah, metake nufi. Dama moon batasan abinda mama ta aikata ba dan haka da mama keta surutu tana zuwa kan "rah" sai tayi shiru. Hakadai moon ta karashe wunin ranan cikin kunci. To meyasa ma mahmud bai nemeta ba kodai shima ya kai maqura ne da ita, ita dai yanzu bazata ce ta tsanesa ba amma kuma batasonsa har yanzu. ******* Da sassafe Noor ta farka tayi duk wani aikin dayakamata tayi tashige kitchen ta dauko cup da golden morn da madara sannan ta fito ta haye sama, daidai zata shiga dakinta taji alamar zai fito aiko da gudu ta shige ta kulle kofan da karfi harda sa key. Abunda yafaru jiya da daddare bazataso yakara maimaita kansa ba. Daa taso hanasa sakewa amma gashi shi yanzu yazame mata dodo, wani irin tsoronsa ne da bata taba jiba ya shige duk wani lungu da sako na jikinta tunda yamata wannan tsawar. Shikuwa yana fitowa yaji karar kofar data buga, ko kallon kofan beyi ba ya sauka yawuce wurin motarsa dan ya riga ya dan makara zuwa aiki gashi yanada meeting. Karfe 12:00pm tana kwance afalo tana cin munch it taji bell na ringing alaman akwai mutum a kofa. Mikewa tayi ta nufi kofar, ta ramin dake kofar ta leka taga wasu mata biyu dukkansu kuma bakon fuska ne dan batasansu ba. Budewa tayi ahankali kawai taji an bankado kofar anshigo. Anty Aisha ce da Lubna, wani irin kallo Anty Aisha ta watsa wa Noor har saida gabanta yafadi, itakuwa Lubna ta matuqar tsorata da kyawu irinna Noor, bata taba tsammanin irin kyawun matar Aryan kenan ba, tabbas tanada kyau amma Noor ta dameta ta shanye akowani bangare. Da ido Noor tabisu har suka isa tsakiyan falon suna wani kallo tareda tabe baki. " sannun ku da zuwa" Noor tafada tare da tsugunawa dan kana ganin idon anty aisha zakasan ta manyanta itakuma lubna ko ba'a fada ba tasan ta girme mata. Kamar bazasu amsa ba sukace klau, mikewa tayi ta nufi hanyar kitchen dan sama musu abin motsa baki taji anty aisha tace" shi mijinnaki bayananne ko kuwa tsabar wulakanci ne bazaki kira mana shiba" juyowa Noor tayi ta kalli anty aisha dake binta da kazamin kallo, haka kawai taji matar bata kwanta mata ba dan haka tace "bayanan" tare da juyawa ta shige kitchen. Tsaki Lubna taja tace"toh mommy bayanan, itakuma wannan matartasa kinga sai wani makwarkwasa take yi dan taga tafi mu ko me" babu abinda anty Aisha tace tacigaba da kallon tsarin gidan, tabbas kam dan kyau gidannan yayi kyau amma hassada bazai barta ta fada ba. Can saiga Noor tafito hannunta dauke da snacks da drinks. Akan center table ta aje sannan tace" ga abin motsa baki, kuyi haquri abinci bai sauka koba" da sauri anty aisha ta cafke tace" au dama haka kike barin dana da yunwa kenan, ba dan bakin hali irinna uwarsa ba da Lubna itace daidai dashi ba wata tatsitsiyar yarinya ba" Noor bata iya rashin kunya ba amma yadda anty aisha ke zubda girmanta agabanta dole ta hau ta take. Babu wadda zai zagi ummi ta kalleshi ta kyale dan haka tace" ai duk nufine na Allah shiyasa kikaga ita Lubnan duk da bansan ko wacece ita din ba, bata aureshi ba" da mamaki ko wannensu ke kallonta, ehh lallai itama din ba kanwar lasa bace ashe. Haka sukayita jifanta da magana tana mayarmusu har suka harzuka suka fice agidan suna fadin haduwarsu ta gaba bazaiyi kyau ba. In ran Noor yayi dubu to ya baci, akanme zasu shigo suna zaginta harda iyayenta, inko haka halinsu yake toh tana daidai da wandonsu. Sai yamma lilis yadawo gida, itakuwa tana daki lokacin daya dawo kuma tasa key kofa dan yanzu taka tsantsan takeyi da shi kar wannan kafcecen hannunnasa yakara ziyartan fuskarta. Shima kuma bai kulata ba ya shiga yayi wankansa ya fito cikin kananan kaya ya fice daga gidan. COMMENT AND SHARE 10/23/23, 8:06 AM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 35_ 36 Kwanan moon uku kenan agidan mama amma mahmud bai taba daga waya ya kirata ko kuma yazo duba jikinta ba, yanzu kam abun ya fara damunta matuqa ga kuma guilt dake cinta amma mama ko damunta beyiba. Yanzu ma zaune take akan gadon mama tana cin apple mama ta shigo, damuwan datagani afuskar moon dinee yasata zama kusada ita tace" moon anya ba son yaron nan kike ba, naga kwanan biyu sai wani tunani kikeyi, toh bari kiji tunda wuri inkinsan kunya zakibani akan plan dinnan damuka hada garama tunda wuri ki tattara ki koma gidanki" kallon mama tayi tace" wlh mama ba haka bane, amma aiko arzikin dubiya naci ko, yaza'ayi ace nayi ciwo kwana nawa kuma yasan an roga an sallamemu a asibiti shine ko kirana baiyi ba awaya, kinsan ko dole na damu" harara nama ta watsa mata tayi tsaki ta mike tafice tanata mita. Kallonta moon tayi kawai ta girgiza kai tacigaba da gatsan apple dinta. Shikuwa mahmud kwata kwata ma yanzu moon bata gabansa, aikinsa kawai yasa agaba gefe kuma ga wata santaleliyar budurwar dayasamu har sun fara soyayyarsu kuma shi da niyyar aure yake soyayya da ita. So dayawa yana daga waya danya kirata yaji ya jikinta amma sai wani zuciyar ta hanashi yin hakan, aishi akayiwa laifi dan haka ita yakamata ta nemeshi, kuma danma sununa masa cewa sun isa itada mahaifiyarta ai kamata yayi ta dawo gida amma sai ta wuce can gidansu dan haka inta gaji saita dawo the doors of tge house is always opened for her. ******* Yau sunday kuma gobe Noor zata koma school dan ummi tayi waya da ita kuma ta fada mata cewa ya yarda. Tun wannan incident din coffee dinnan bata kara haduwa dashi ba sai in coincidentally ne kuma shima din boyewa takeyi saiya wuce sannan take fitowa. Shima aryan bai kara nemanta ba dan wasu lokutan da sassafe yake fita. Yanzu haka shirye shirye yakeyi akwai wani conference din da zai attending a uk kuma kusan one week zaiyi. Bai fada mata ba dan bawani shiga harkanta yakeyi ba. Bayan ya gama shirya kayansa cikin dan karamin trolley ya jinginashi agefe ya dawo ya zauna gefen gado, ko tunanin meyakeyi shi kadai yasani, can sai naga ya mike ya nufi wani drawer dinsa ya dau karamar envelope da paper hadi da biro. Dan gajeren rubutu yayi sannan ya dau rafar one thousand guda biyu yasa acikin envelope din ya aje kan side drawer na gadonsa. Bayi ya shiga ya watsa ruwa sannan ya fito daure da towel a kugunsa. Bayan ya gama shafe shafensa ya dau wani pencil jeans da tshirt black colour da pcap shima black ya sanya, sosai kayan suka fidda kyawunsa kuma farar fatarsa tayi kyau cikin bakin shigan dayayi,turarensa ya fesa sannan ya dau wayoyinsa da car key ya fito, kallon kofar dakinta yayi kamar me tunanin wani abu saikawai ya juya ya fice daga falon, motarsa yashiga sannan ya fice daga gidan. Direct gidansu ya nufa, yana zuwa ya tadda anfitar da akwatunan Dada yau zata koma, itakuwa tana ganinsa tace" dannan wato dan kayimin kishiya shine kake min buqulu bakaso kabarni naje naganta ko, toh ai hikenan, yanzu dai kaga zan koma amma inaso nan da watanni goma na dawo wankan jegon kawallina, inafata kana jina"? Kai kawai ya gyada sannan ya tsaya har saida yaga tashin su kafin ya shiga cikin gida. Afalo yasamu ummi itama yanzu ta shigo daga rakiyar Dada. Gaida ita yayi ta amsa sannan ta tambayeshi ya mai dakinsa, klau kawai yace, ummi ta karanci yananyin fuskarsa tace" i hope dai babu wata matsala ko, kuma Noor tasan da maganan tafiyarka"? Dagowa yayi ya kalleta sannnan ahankali ya girgiza kansa alaman a'a, da sauri ummi tace" what? meyasa baka fada mata ba, munan agida kafada mana tun tafiyar na sati daya, amma matarka na gida batasani ba, wai dan Allah wani irin zama kukeyi ne da yarinyar nan, pls Aryan inhar kasan bazaka rike amananta ba toh tun wuri musan nayi, i'm 100% sure ma kila babu abinda yataba shiga tsakaninku dan wannan yanayin daka nuna min nasan tabbas shi kake nuna mata agida, toh wlh ka kiyayeni ka fita a idona, kul naji wani abu makamancin fada ya hadaku ko sa'insa tom" tacigaba da masa fada ta inda taje shiga batanan take fita ba, ba yau Aryan yasaba nuna mata wannan halin ko inkula akan Noor ba duk lokacin data tambayesa ya take, Allah sarki marainiyar Allah ko wani hali take ciki Allah kadai yasani. Bayan tagama hucinta kawai sorry yacemata ya mike yafice, da kallon mamaki tabisa wato ma duk wannan yawun data bata sorry kawai zai iya fada, ai shikenan zako ta koya masa hankali, bari ya tafi tasan yadda zata shawo kan al'amarin. Yana fita ya shiga motarsa yabar gidan dama sallamansu yazo yi gashikuma ummi ta hau kansa akan wannan mai bakin tsiwan. Lallai bari ya dawo saiya koya mata hankali ( daga baya kenan). Kiran shareef yayi amma har kiran ya katse be dauka ba, ransa ne ya kara baci yace" banza mayen mace kawai". Wani câfe ya nufa inda babu mutane dayawa ya shiga yayi ordern coffee. Yana cikin zamansa kawai yahango Lubna tsaye da wani kato ta wajen glass din dake cafe din suna jingine da motarsu,kiss sukeyi babu kakkautawa kamar zasu cinye leben bakinsu, tsaki Aryan yaja ya kau da idonsa a wurin, "yarinya duk ta gama lalacewa kamar ba diyar musulmai ba, wai ahaka take so na aureta, nonsense" yafada yana jan guntun tsaki. Juyawa yayi kuma yaga har sun shige mota sun bar wurin. Shi yanzu tunani ma yakeyi akan maganan ummi, yasuke so yayi da kansa, shiba son yarinyarnan yakeyi ba duk sunbi sun wani takura masa, ga itakuma uwar gayyar sai shegen rashin kunya amma ga tsoro, tunanin ranan da akayi incident din coffee dinnan yayi sai ya saki sassanyar murmushi dan ba karamin dariya tabasa ba datake shan coffee tana matsar kwalla. Waya takeyi da yasmeen akan maganan komawarsu school bayan tagama taduba time taga sha daya saura, mikewa tayi ta sauko zuwa kitchen dan dora abincin rana. Bawani abu tayi ba, grilled catfish ne dayaji chips da su veggies sai jollof rice da salad, sai kuma pineapple juice, tana gamawa ta shiryasu akan dinning table, lokacin har an fara kiran sallah zuhr, haurawa tayi zuwa dakinta ta shiga wanka ta dauro alwala sannan tafito. Bayan ta idar da sallah ta mike ta bude wardrobe dinta ta fidda wani pencil skirt black ta rigarsa shikuma white da black cap. Sosai skirt din ya fidda shape din mazaunanta danya kame ta shima rigar ya kameta ya fidda shape din nashanunta wadda ake iya gani ta saman rigan, takalminta na yawon gida tadauko tasanya tafeshe jikinta da turare sannan ta dau wayarta ta fito dan yunwa sosai takeji. Shigowarsa kenan ya hango abinci kan dinning, rabonsa da cin abincin kirki ya mance, kullum cikin shan coffee yake, haka kawai yaji yana sha'awar cin abincin dan yunwa yakeji bana wasa ba. Zuwa yayi ya zauna kan dinning ya bude food warmer din, jollof rice ne dayaji kayan lambu sai tashin kamshi yake, dayan kuma grilled fish ne da chips ga kuma pineapple juice me sanyi. Miyau ya hadiye sai kuma yazauna kamar yafasa cin abincin yace" a ido gwanin sha'awa a baki kuma Allah kadai yasan wani shirme akayi" plate ya dauka ya serving kansa shinkafa da kifin hadi da chips din. Bismillah ya furta yafara cin abincin, ido ya ware baiyi tsammanin sosai abincin zaiyi dadi ba, zai iya cewa ma tunda yake bai taba cin abinci mai dadi irin wannan ba( la la Aryan toh akunnin ummi) ci yakeyi yana kurban juice dinsa shima ba karamin dadi yamasa ba, baisan lokacin daya cinye harya kara wani ba, ga abincin ba dayawa ba daidai cin mutum daya ne haka ya cinye tas ya cinye kifin. Jiyayi ma kamar abincin bai isheshi ba, tagumi yayi yana kallon kulan inama abincin yadawo dan gsky yayi masa dadi. Fitowar Noor kenan daga daki har ta iso falo bata daina mamakin ganinsa akan dinning ba, toh meyakeyi awurin, karasowa wurin tayi dan itafa yunwa takeji bazata wani ji kunyarsa ta gudu awurinba. Kallonta yayi kasa kasa, yau kawai yaji tayi masa kyau kodai danya dade be ganta bane. Ko kallonsa batayi ba taja kujera tazauna harda daukan plate dinta zata ci abinci,abun mamakin datagani yasata mikewa tsaye tana kallonsa da plate din dake gabansa, aiko ba'a fada mata ba tasan shiya cinye mata abinci, kafa tafara bubbugawa akasa tana magana kasa kasa cikeda shagwaba da batamasan tanayi ba, shikuwa kallonta kawai yakeyi saiyaji shagwaban ya birgesa. Tsakaninta da Allah takeyi harda dan guntun kwallanta a ido tace" kawai kawai mutum yayi abincinsa an wani zo anciye masa tsaban mugunta irin na wasu, ni yanzu me ake so naci dan Allah" mikewa yayi yabar mata wurin, yau kawai jiyayi bazai iya bata amsa ba dan yasan shine da laifi, ohh Allah ashe dadi ne keta wucesa abaya gashi gobe zai tafi, ayanzu kam bayajin akwai wani abincin dayake buqata sama da nata. Kuka Noor tazauna tanayi dan ba karamin bakin ciki ya cusa mata ba, wato ma adukeka ahanaka kuka, dataga kukan bazai tsinana mata komai ba tamike takwashe plates din dayaci abinci tawuce kitchen dasu. Indomie ta dora awuta dan batajin zata iya girka wani abun mai wahala. Bayan tagama ci takoma daki ta kwanta tana jin fushinsa azuciyarta. Oga Aryan dan kunya bai kara dawowa gidan ba sai kusan ten na dare lokacin Noor hartayi bacci, yaso ace yakara ganin wani abincin kan dinning, shi ba ma'abocin cin late night food bane amma tabbas in itace ta girka zaici hani'an. Wucewa daki yayi ya watsa ruwa yayi shirin bacci. Tunanin wannan envelope dinne ya fado masa, toh ya zaiyi yabata tunda ba magana sukeyi ba, wani idea ne yafado masa, slippers dinsa ya sanya ya dau envelope din ya fito daga dakinsa, kamar zaiyi knocking saikuma yafasa yabude kofar ahankali yashigo, kan gado ya hangeta tayi dai dai tana bacci. Wasu arnan kayan baccine ajikinta, gown mai shara shara babu abinda baya nuna wa ajikinta, babu haske adakin illa hasken bedside lamp. Ga gashinta daya watse kan pillow gwanin sha'awa. Ya bata kusan ten minutes yana karewa ko wani sassa na jikinta kallo, haka kawai ya tsinci kansa cikin wani mugun kasala, kai yafara girgizawa azuciyarsa yace"Muhammad Aryan control" envelope din hannunsa ya aje a kan bedside drawer dinta ahankali yajuya ya fice daga dakin. Ko dayakoma daki kasa bacci yayi, hoton jikinta ne ke yawo a kwakwalwarsa, ashe dama ba ciko bane, ashe na ainahi ne, lallai tanada tarin baiwa, ga iya girki ga shape. Da kyar ya samu bacci yadaukesa, cikin baccinma wani mafarki yayi dayasanya shi mikewa da sauri yana addu'a, wandonsa yataba yaji sharkab ya lalace, gefen sajensa yashafa tareda sakin murmushi yace"Aryan what's wrong with you" mikewa yayi ya shige toilet yayi wankan tsarki da alwala. Nafila yayi ya duba agogonsa yaga karfe biyar saura, mikewa yayi yafara shiri dan jirginsu karfe shida da rabi zai tashi. Three pieces suit coffee brown yasanya nacikin kuma milk sosai yayi masa kyau. Turare ya fesa sannan ya dau wayoyinsa da dan karamin trolley dinsa yafito. Kallon kofar dakinta yayi har na kusan two minutes kamar mai jiran wani abu sannan ya juya ya fice. Abakin gate ya tadda drivern ummi har yazo daukarsa. A masallaci suka tsaya sukayi sallan asuba sannan suka kama hanyan airport. Kiran sallah ne ya tashe ta, mika tayi tare da addu'an tashi daga bacci, idanunta ne suka sauka akan envelope din dake kan drawer dinta. Hannu tasa ta dauka sannan ta bude shi, zaro ido tayi ganin kudin dake cikin, to wa ya ajje wannan dunbin kudin anan, sai kuma ta tuna ai su biyu ne kawai agida, wani dan karamin paper tagani aciki tafitar ta karanta abinda aka rubuta aciki"zanyi tafiya banda yawo, daga school sai gida, from Aryan" tsaki tayi dan tunawa tayi da abinda yayi mata jiya. Saukowa tayi daga kan gadon ta shige toilet tayi wanka da alwala. Bayan ta idar da sallah ta shirya cikin kayanta na makaranta ta combing gashinta ta nade shi sannan tayi rolling. Jakanta ta dauko ta zuba takardunta da abubuwan buqata sai key din motarta ta fito. Cereal ta hada tasha dan idan tace zata tsaya yin girki latti zatayi. Motarta na fake a parking space kamar ma wankesa akayi yayi neat, tana shiga ta danna remote din gate ta fice. Sosai sukayi murnan ganin junansu. Hira aka shiga yi na yaushe gamo kafin suka wuce lecture hall. Karfe goma suka fito su dan huta kafin next class. Yasmeen ne ke tsokanar Noor tace" amarya kinga yadda kikayi wani fresh kuwa, me yayanmu ke baki sai wani sheki kikeyi" dariya nana tayi tace" tab wannan ko, ai ya Aryan sai ahankali kodayake Noor dinmu ta dabance, tasan yadda takeyi da abunta" murmushi kawai Noor tayi azuciyarta tace" da kunsan abinda ke wakana atsakaninmu da bakuyi wannan maganan ba". Time din next lectures nayi suka shiga. ****** 8:00pm SCOTLAND Wani tamfatsetsen gida ne mai shegen kyau kirar baturai. Zaune yake cikin kayan shan iska yana kurbar coffee dinsa yana karanta wani magazine. Wayarsa ne ta fara kara, murmushi yayi yadauka" ummi good evening", magana sukayi ko me tace masa naga yanayinsa yacanza. Ajiyar zuciya kawai yayi yace " all right ummi, ba damuwa na yarda" bayan ya katse kiran ya mike ya koma cikin gida ya wuce bedroom dinsa, kananan kaya yasa da snickers da pcap yafito. Wata farar matashiyar baturiya nagani ta nufo shi tana murmushi, shikuwa oga wani tamke fuskarsa yayi kamar baisan menene dariya ba, tana zuwa tawani bude hannu zata rungumesa, harara ya watsa mata ya daga mata hannunsa alaman ta dakata," ohh Aryan you can never change, this is uk not Nigeria, all this is normal but you don't seem to understand" baice mata komai ba har zai tafi saiya juyo yace mata" Natasha, i'm now a married man, this shouldn't repeat itself" yana gama fadin haka ya juya yayi tafiyarsa, kallonsa tayi kamar zatayi kuka tace" Aryan i've always loved you since we were in school why can't you just love me back, whyy" yana jinta ya share ta dan bata cancanci ya tsaya magana da ita, tun suna school bawani yinta yakeba. Haka tayita kukanta har ta gaji sannan ta juya ta tafi. Shiko yawon zagaya gari ya shiga yi inda yazo wani pet shop yaga wasu kananan kittens kyawawa fari da orange, dama yana son kyanwa sosai gasukuma jarirai dan haka saiyaji sha'awarsu. Shiga cikin shagon yayi inda yanemi akirawo masa mai kula da wurin, wani bature ne mai suna John yazo suka sha hannu sannan ya sanar dashi akan wannan kittens din yake so. Nan suka gama magana Aryan yace mai ranan dazai koma Nigeria zaizo yadauka acigaba da kula masa da su har zuwa lokacin, kudi ya biya na abincinsu da sauran abubuwa sannan ya fito daga wurin. Tafiya yakeyi yana shakan daddadan iskan garin, haka kawai tunanin Noor yafado masa, wani irin missing girkinta yakeyi daga jiya zuwa yau, ko tamaga sakonsa? Ya tambayi kansa, haka yacigaba da tafiya shi kadai har ya gaji yadawo gida dan daga gobe zasu fara event dinsu yakamata yasamu yahuta. ****** Nan kuwa Noor nagani agidan ummi karfe shida na yamma itada nana suna girki akitchen, ummi ce tashigo dauke da murmushi a fuskarta tace" sannunku da aiki, Noor sannu kinji, gobe insha allah saikuje gidanki keda Nana ku kwaso kayanki na yan wannan kwanakin dazakiyi kafin mijinki yadawo" kai kawai ta gyada wani kunya ya rufeta wai mijinta. Haka sukacigaba da girkinsu suna hira itada nana suna zolayar juna, suna cikin girki wayar nana yayi kara ta dauka ta fice tana wani kashe murya, Noor tayi murmushi tace" Ya Muhsin kenan an iya zuba flaws..", babu wani bata lokaci tagama aikin abincin dama kadan yarage dan haka ta karasa itada mai aiki suka jera shi kan dinning. Washe gari bayan sun tashi a school suka wuce gidanta inda suka kwaso kayanta wadda zata buqata kafin one week. Ummi tayi hakane dan bazata iya barin Noor tazauna ita kadai ba a wannan tangamemen gidan, shiyasa jiya data kira aryan tafada masa dukda ta fahimci baiso hakan ba kuma batasan dalilinshi ba amma babu yadda iya hakanan ya yarda tadawo zuwa lokacin da zai iso nigeria. ****** Fitowarsu kenan daga conference hall kowa ya fito agajiye danba karamin lokaci suka dauka acikin wurin ba. Sanye yake cikin wata dakakkiyar designer suit black and white yayi kyau ga wani bakin shades din dake fuskarsa, duk yadda wasu matan sukaso yin magana dashi bai basu daman yin hakan ba, mazan ma manyan cikinsu ne kawai yabasu daman yin magan dashi. Hotuna akayi na day one din activity din sannan kowa yafara komawa muhallinsa. Wata bakar Mercedes benz naga ya nufa inda wasu bodyguards ke tsaye suna jiransa. Yana isowa daya daga cikinsu ya bude masa ya shige, ahankali suka fara tafiya. Acikin harabar gidansa suka tsaya, bude masa akayi yafito zuwa cikin gidan. Kodaya shigo masu aikinsa har sun gama abincin yamma shi kawai suke jira amma ko kallon abincin baiyi ba, ada kenan ma bai damu da abinci balle kuma yanzu da aka dandana masa wani na musamman. Wanka yashiga a lokacin daya fito kuma har anfara kiran sallan maghrib a masallaci dake kusa dasu. Cikin gaggawa ya shirya ya fice dan samun jam'i. ******* Cikin kwanan nan da Aryan yayi, ummi ta lura ko sau daya bata taba ganin ya kira matarsa ba kuma itama bata kira shi ba, nanne ta gane tabbas akwai matsala a zamansu, anya ba babban kuskure suka tafka da wannan auren hadin ba kuwa, Allah kawai ta fawwalawa al'amarin. Itakuwa Noor rayuwarta takeyi hani'an tama mance da batun basamude. Tana cin abinda takeso tasha wadda takeso gefe kuma karatunta takeyi cikin kwanciyan hankali. ******* Yau Na'ima matar Ya Shareef ta tashi da wani zazzabi mai zafi wadda yayi sanadiyyar admitting dinta a asibiti, bayan yan gwaje gwaje da akayi aka gano tana dauke da juna biyu kuma irin mai zuwa da laulayi sosai dinnan ne. Murna wurin Ya Shareef kamar me, nan da nan ya kira mommynsa da kannensa harda Noor ya shaida masu. Suma sunyi murnan matuqa kuma suka mata addu'ar samun lfy. Da yamma aka sallameta bayan ruwan da aka sa mata ya kare. Tunda suka koma gida sai wani nan nan yakeyi da ita kamar kwai, ko Kofi baya bari ta dauka. Itakuwa tasamu wuri sai zuba masa shagwaba take son ranta. ******* Lokaci ba wiya haka kwanaki suka shide. Yau Monday kuma yau Aryan zai dawo kasa Nigeria bayan sun gama abinda yakaisu. Tare da kittens dinsa da aka sa awani basket ya taho. Yau jinsa yake cikin nishadi shima karan kansa baisan dalilin haka ba. Jirginsu zai tashi karfe 12:00 pm na rana kuma six hours flight ne. Dan haka ya gama shirinsa da wuri jiran lokaci kawai yake. ****** Su Noor sungama lectures da wuri dan haka karfe biyun rana suka dawo gida. Suna gama hutawa ummi tace wa Noor " Noor yau ke zaki shiga kitchen kuma special girki nakeso kimin, I'm craving something sweet kinji"? Da sauri Noor ta gyada kai, Sam batada kyuya musamman ma asata aiki danta riga ta saba agidan Mama. Bayan sallan asr suka shiga kitchen itada da Nana wadda surutu kawai take tayata dan ummi tace tabarta ita kadai tayi girkin. Dukkansu biyun basusan dalilin ummi nayin haka ba kuma ummi bata fada musu ba. Tayi hakanne dan tana kokarin daidaita tsakaninsu su biyun, Noor da Nana basuda masaniyar cewa yau Basamude zai dawo. Abinci mai rai da motsi ta fara shiryawa cikeda kwarewa. Chicken biryani,pounded yam and egusi soup da kuma pepper soup din kifi tayi, sai snacks da drinks kuma, meatpie, samosa da cup cakes tayi, tahada ginger juice da banana smoothie, sai kusan bayan maghrib suka kammala duk wannan girke girken suka jera kan dinning. Wanka ummi tasata tayi ta shirya cikin wani lace brown colour dinkin riga da skirt ya zauna das ajikinta tayi kyau sosai cikin light makeup din datayi. Wani tsadaddan turare ummi ta feshe ta shi, saiga matar basamude tafito tayi ras Masha Allah. Karfe 6:45 pm jirginsu yasauka a Nnamdi Azikiwe international airport, driver din ummi ne yazo daukansa dan ummi tace yasauka agidanta tunda babu wadda zai masa girki a can gida. Koda suka iso gidan kowa na daki anshiga sallah ummi ce kadai afalo tafito tarbansa. Bayan angama shigowa da kayansa mai gadi ya shigo da basket din kittens dinsa wadda keta kuka aciki. Ummi da mamaki ta kalleshi tace" toh guzurin kyanwa kuma akayo."?murmushi kawai ya yi ya gaidata. Bayan sun gama gaisuwa yamike zuwa daki yanata waige waige kome yake nema oho. Fitowarsu Noor yayi daidai da shigarsa daki dan haka basu hadu ba. Kittens dinnan suna yawo a falo inda ummi keta wasa dasu, Noor na ganinsu tayi sauri ta karaso cikeda murna tace " ummina waya kawo kittens, wayyo Allah ina matuqar kaunarsu wlh" murmushi kawai ummi tayi bata ce komai ba. Nan da nan tafara wasa dasu harda hado musu madara,suna gama sha suka cigaba da wasa da ita, kan kace me harsun saba da ita duk inda ta motsa suna biye da ita. Nana kuwa ko kwakwwaran motsi ta kasa dan tsoronsu takeji sosai,Noor kuwa daukansu takeyi tana razanar da Nana ummi na musu dariya. Fitowarsa kenan daga daki bayan yayi wanka ya shirya cikin jallabiya milk colour, kamshinsa kawai ya sanar da ita isowarsa falo, batayi tsammanin zai dawo yau ba. Wani kallon kallo aka fara yi sunma mance da ummi da Nana dake wurin. Ummi ce tayi gyaran murya sannan suka dawo hayyacinsu. Wani irin kyau yaga ta kara masa itakuma wani kunyarsa ne ya kamata ga wani kwarjini dayamata. Murmushi ummi tayi tace" kuzo aci abinci" basu musa ba suka nufi dinning, serving dinsu tafara yi, shikuwa kamshin abincin kadai ma yasa yawunsa tsinkewa, addu'a yakeyi azuciyarsa Allah yasa ita ta dafa. Ummi tafara bawa abincin sai shi, dukkansu kallonsa sukeyi suga ko zaici amma banda Noor tunda dama bai saba cin abincinta ba ranan ma tsautsayi ne yasa yaci. Ga mamakinsu kuwa yana kai spoon daya bakinsa yafara aikawa da sauran harda wani lumshe ido, zaro ido ummi da Nana sukayi suna kallon junansu,Aryan dinne ke cin abinci harda lumshe ido? Tab, ko ummi dake mahaifiyarsa bai taba cin girkinta yayi Santi haka ba, yo mutumin dako abincin ma baya gaban sa balle yaci. Kowa yafara cin abincinsa amma banda Noor duk ta rasa wani nutsuwarta dan nauyin cin abinci take agabansa. Haka suka gama cinyewa ita tana wasa da cokali cikin plate. Ummi ta lura da hakan amma ba tace komai ba, mikewa tayi ta bar musu wurin, Nana ma ta mike tabi bayan ta tana murmushi. Mikewa tayi zata bar wurin itama taji yace" come back here" cikeda taoronsa tadawo tazauna, babu abinda yace mata har kusan five minutes sannan yace" wato ke baki iya gaisuwa bako"? Bata bashi amsa ba ta turo dan karamin bakinta gaba tana wasa da yatsun hannunta, plate din abincin yaturo gabanta yace " eat" kallonsa tayi sannan ta girgiza kai tace" I'm full" kamar baijita ba yace" eat else I feed you" da sauri ta dau spoon tafara ci har tayi rabin plate tasha ruwa tace" na koshi" ahankali tayi maganan amma tas akunninsa sai kace mai kunnin maciji. Kiraye kirayen sallan isha'i yaji dan haka ya mike yafita batare dayace da ita komai ba. Binsa tayi da kallo can kasan makoshi tace" mugu kawai". Mikewa tayi itama ta shiga dakinta dan gabatar da sallan. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 10/23/23, 8:06 AM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 37_38 Washe gari da sassafe wuraren karfe shida ummi ta tashe su Noor akan su shiga kitchen ayi breakfast da wuri tunda zasu tafi makaranta. Normally insukayi sallan asuba bacci suke komawa sai shida da rabi amma yau yasha bambam da kullum. Mikewa Noor tayi yanufi bathroom ta kimtsa kanta sannan ta fito still kayan bacci ne ajikinta dogon wando da rigarsa, hula ta Sanya akanta bayan ta tufke dogon gashin kanta. Nana kam ta na sharar baccinta kamar bada ita za'ayi girkin ba, kai kawai Noor ta girgiza tafice daga dakin. Kitchen ta nufa tana tunanin mai zata dafa, can wani idea ya fado mata ta debo wake tafara surfawa da blender, ta dora ruwa awuta zata dama kunun gyada. Bayan ta gama wanke wakenta ta nike shi sannan ta hada mai kaya tafara suyan kosai yayi bulbul Masha Allah. Tana cikin dama kunun gyada ya shigo sanye da jallabiyarsa ash colour, wani irin dadi yaji lokacin daya ganta a kitchen tana preparing breakfast. At least yau ma he gets the opportunity to eat her food. Noor kam ta maida hankali kan abinda takeyi bata lura dashi ba. Har yanzu bai fita ba sai kallon yadda bayan ta ke juyi cikin kayan baccinta yake kamar da niyya takeyin shi, juyowa tayi ta dau flask din da zata juye kunun aciki tagansa atsaye, da sauri ya kauda kansa daga kallonta ya nufa fridge kome zau dauka oho, shikam yama rasa me zai dauka sai faman dube dube yake, Noor kuwa tana tsaya tana kallon ikon Allah tace" do you need something" da sauri ya juya yace" hadomin coffee kikawomin yanzu" yana gama fadin haka ya fita har yana hada hanya. Bayan ta gama zuba kunu a flask ta hado masa coffee dinsa. Ahanya taci karo da ummi,tambayarta tayi ina zata tace " dama umm dama Ya Aryan ne yace nakai masa coffee " karon farko kenan data furta sunansa, murmushi kawai ummi tayi ta bata hanya tawuce. Abakin kofar dakinsa ta tsaya bata gaba shiga dakinsa.ba ko agida, addu'a kawai ta shiga yi Allah yasa Karya mata wani mugunta. Knocking tayi amma babu amsa, can taji yace"who's there"? Ahankali tace" ni ce" bai bata amsa ba har ta fidda ran zaiyi hakan, harta juya zata tafi taji anbude kofar, juyowa tayi tagansa atsaye, mika masa coffee din tayi amma yaji karba saima juyawa dayayi ya koma ciki, turo baki tayi tabi bayansa, agefen gado ya zauna hannunsa dauke da waya yana dannawa, tsayuwa tayi tana jiran next command dinsa amma shiru, agogon dake dakin ta kallo taga takwas saura,Adam shagwabe tafara cewa" kawai kawai za'a sa mutum yayi lattin lectures" dagowa yayi ya kalleta yana mamakin wannan yarinyar, komai sai anyi masa shagwaba? Lallai akwai matsala, kallonta ya shiga yi tundaga sama har kasa kafin yace" what did you say"? Kyam tayi da bakinta kamar bazatayi magana ba can kuma tace" ga coffee din" ko kala baicemata ba, iya kuluwa Noor ta kulu har hawaye ya fara taruwa a idanunta, aje coffee din tayi akan bedside drawer din yajuya zata fita taji ya janyo rigar ta, ragajab sai gata shame shame kan cinyarsa. Ido Noor ta zaro waje ido yafara faina fata, me hakan ke nufi, ko kwakwwaran motsi batakara ba. Shikuwa Aryan yayi hakanne saboda haka kawai yaji bayaso ta tafi, fuskarsa ya matso dab ta nata yayi magana ahankali kamar rada yace" baki iya gaisuwa ba"? Narai narai tayi da ido tafara zubda kwalla harda sheshsheka ahankali tace" goo good morning", bai amsa ba kuna bai saketa ba,hannunsa yasa ya zagayo zuwa cikinta yakara matsowa da ita kusa dashi, kulululu haka cikin Noor yabada kara, zuciyarta ne ke bugawa da dan sauri tama rasa mezatayi,karfa wannan abinda yake mata wani salo ne acikin muguntarsa,kokarin mikewa tashiga yi amma Sam bai bata daman haka ba, wani irin ajiyar zuciya yake saukewa ahankali yananin wani dadi aransa kamar karya saketa, wayarsa ce tafara kara yadan saketa yajuyo yaga wake kiransa. Kan kace me Noor ta kwasa aguje tabar dakin, ji kake kofar tabada sound baramm harsaida ya toshe kunninsa, be sauki wayar ba sai kallon kofar yakeyi yanaji inama ta dawo. Hannunsa yasa ya fara cakuda sumar kansa yana furta "Ya ilahi, what does this means" tambayar kansa yakeyi amma ya kasa samawa kansa masa, kiransa aka kumayi, ahankali ya daga ya kara akunninsa amma baice komai ba" assalamu alaikum, dude where did you keep the phone"tsaki yana still bai bashi amsa ba, muhsin kuwa jin haka yasa shi yin magana cikin sugar zolaya yace" sorry man, na katse maka jin dadinka ko" da sauri Aryan ya ciro wayar daga kunninsa yakalli wayar kamar yana kallon muhsin saiya kuma mayarwa yace" how did you know"? Dariya muhsin ya tuntsire dashi yace" dude are you in love, what am I seeing" shidai Aryan baiyi magana ba amma tabbas kamar yanason gasgata maganar muhsin, ba karamin tunaninta yakeyi kwana biyunnan ba, tun ranar dayaci abincinta yake jin wannan bakon yanayin atare dashi(toh fa Aryan dinku ya fola da alama). Muryarsa can kasa kamar wadda ke gulma yace" really muhsin" wani dariyan muhsin ya kumayi yace" seriously dude,you're in love, wannan zaucewa haka Kodai maganata tafara tabbatuwa ne" tsaki Aryan yayi yace" no that's not true, I can never fall in love with that insolent girl, she's to mannerless for my liking" muhsin bai kara cewa komai ba yasan nan bada wani jimawa ba Aryan zai shiga taitaiyinsa sai abinda Noor tafada. Ba wani hiran kirki sukayi ba ya kashe wayar, aransa kuma yana juya maganar muhsin. Haka ya mike ya shiga wanka still tunaninsa na kanta. Tana barin dakinsa, dakin Nana tawuce da gudu tana ajiyar zuciya, lokacin Nana harta gama shirin makaranta dan karfe takwas harta goce. Tana ganin Noor tasan ba lfy ba,Noor kuwa ahankali tasoma takowa har cikin dakin sannan ta nufa bayi,murmsuhi Nana tayi tace" hmmm Ya Aryan kenan", karasa shirinta tayi ta dau jakarta ta fice dama ba tare suke tafiya da Noor ba kuma ta riga ta karya dan haka ta fice abinta zuwa makarantar. Koda Noor tafito daga bayi batasamu Nana ba, da sauri ta shirya dan tasan lallai tariga tayi lattice saidai tashiga next lecture. Fitowa tayi daga daki tana duba jakarta kamar wani abu take nema kawai taji tayi karo da mutum, dagowa tayi dan kallon wanene, shima ita yake kallo kamar zai hadiyeta tsabar kyawun dataui masa, rabawa tayi zata wuce yayi saurin kamo hannunta, juyawa tayi tana kalllonsa shekeke tama rasa me zatayi, tsabar haushinda yacikata yasata kwace hannunta daga rikon dayayi mata da alama latti yakeso tayi yau zuwa makarantar. Harzata tafi taji yace" you're going no where today" tashin hankali wadda ba'asamasa rana, meyaje nufi da babu inda zata, juyowa tayi da rinannun idanunta takalleshi, ji tayi kamar ta rufeshi da dan banzan duka saboda takaici, shifa yasata latti yanzu kuma yace babu I da zata, wannan mugunta har ina. Shiko Ogan ko ajikinsa tunda dai sakonsa ta isa inda yakeso ai shikenan, juyawa yayi ya wuce dinning ya zauna still iron Noor na kanshi, nuni yamata da hannu alaman ta zo, kamar wadda kawai ya fashewa aciki haka ta tako har wurin dinning din tana turo baki, ba karamin burgeshi wannan turo bakinnata kemai ba, ko damuwa baiyi ba yace" ni zan serving kaina"? Harara Noor ta watsa masa kasa kasa tana gunaguni, mikewa tayi ta dau plate tafara serving dinshi kosan bayan ta gama ta serving dinshi kunun gyadan, tunda tafara serving dinshi yake hadiye wani yawu alaman yana Allah Allah yafara cin abincin. Tana gamawa ta tura masa gabansa tazauna ta rafka uban tagumi. Kunun ya dauka yafara sha harda lumshe idanunsa tsabar dadin dayaji kunun yayi masa, sannan yafara cin kosan, itakuwa kallon yadda yake santin abinci take" dama wani gulman ne yake hanashi ci lokacinnan"ta dauka zauciya take maganar ashe a zahiri takeyi,"saboda bansan dadinshi ba a lokacin" jin wannan furucin bashi yasanyata jin kunya harda sa kanta kan dinning table din tana murmushi. Bayan ya gama karyawa ya serving wani a plate dinshi ya tura mata gabanta, still kanta na kan table din jin hannunsa saman nata yasanyata razana, nuna mata plate din yayi yace" eat up" kamar zatayi musu saikuma ta tuna wani abu tayi shiru tafara ci ahankali kamar bataso. Tana cikin ci ya mike yabar finning din dan yadda yake jin kansa inya tsaya yana kallon yadda yake motsa bakinta za'ayi abun kunya. Binsa tayi da kallo hard a tsarabar harara itama ta mike ta koma daki tana jin zafin Janata zuwa school dayayi. Ummi kuwa tunda yakoma daki bata fito ba, sawa tayi Nana ta kawo mata abincinta daki dan tabawa su Aryan space su kadai. ******* Wani mummunan labari ne ya riski su mama da moon safiyar yau, Latin gayyata ne na bikin Mahmud da amaryarsa sofiyya wadda sati mai zuwa za'ayita, ba karamin tashin hankali moon tashiga ba dan yanzu kam ta gama tabbatarwa cewa tana tsananin son mijinta, kuka sosai tasawa Mama akan dan Allah ta bawa Mahmud haquri bazata kara ba, takaici kamar ya kashe Mama, wato ma dan tsabar rainin sense hukuncin dazai yankewa yarta kenan akan wannan dan karamin laifin(kujifa), duk rarrashin duniyar nan dayayi Sam moon taki yarda, gashi takira wayar Mahmud din kuma yana ringing amma bai dauka ba. Wunin ranan gaba daya tayishine cikin kunci da dacin rai. ****** Da daddare sun hallara a dinning suna cin abinci dukkansu, Noor na can tana was da yan magenta wadda harta samusu suna, daya sunansa" chase" dayan kuma" lily". Bayan sun gama cin abincin ummi tace" Aryan tunda kadawo ai banga amfanin zamanku anan gidan kuma ba" wani dadi ne ya rufe Aryan shima yarasa dalilin haka, ummi ta cigaba da cewa" ai a kintse kuke dan haka yanzunnan nakeso kadau matarka kukoma gida yanzu" wannan maganan duk akunnin Noor, itama taji dadin haka, ko ba komai ai zasuyi zaman doya da mania yadda suka saba ne, kowa zaiyi abinda yaga dama batare da takura ba amma anan ummi na takura mata akan basamude, amma wani bangare na azuciyarta bataji dadi ba, koba komai ai suna debe mata kewa tunda shi ba zamn gidan yakeyi ba sai dare yake dawowa. Ummi ce ta katse mata tunaninta tace" Noor shiga daki ki dauko kayanki kinji" kamar bataso haka ta mike ta wuce dakin Nana ta fito da akwatinta dama kayanta ahade suke. Shikuwa Aryan sai wani nishadi yakeyi, yanzu kam ya gama tabbbatarwa cewa ya kamu amma tsabar girman kai irin nasa bazai tana bari ya nuna mata na dan ya proving muhsin wrong dayace saiya zama MIJIN TACE akan Noor. Mayafi ne akanta hannunta daya dauke da hand bag dinta dayan kuma tana jan akwatinta ne dashi. Kumin afuwa akasi aka samu yau. Saina gobe insha Allah. Not edited REEMAH✍️ 10/23/23, 8:06 AM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 39_ 40 Jan Noor ummi tayi zuwa dakinta sannan tamata nasiha sosai akan yiwa miji biyayya sannan tabata turaruka masu tsada da sanyin kamshi mai dadin gaske. Kamar karta tafi haka takeji musamman inta tuna abinda Basamude yamata yau da safe, toh yanzu idan suka koma guda su Kadai wazai kwaceta daga hannunsa, wayyo Allah. Kamar zatayi kuka haka ummi takamo hannunta suka fito zuwa fall, anan suka sameshi kamar waya yakeyi, har bakin motarsu ummi takamo hannun Noor, shikuwa gogan akwatinta yakawo sannan yasa a boot din motar. Rungume ummi noor tayi tana hawaye, da kyar ummi tasamu ta kyaleta sannan sukayi sallama da Nana. Shi da kansa ya bude mata kofar motar, kamar bazata shiga ba amma ganin yadda ya tsareta da sexy eyes dinnan nasa yasata saurin shiga tana turo baki gaba. Wani irin kayataccen murmushin yayi sannan yazagaya ya shiga side din driver. Har suka tafi su ummi suna tsaye suna waving dinsu saida suka bacewa ganinsu sannan suka koma ciki kowa na farin ciki acikinsu. Noor kuwa sai wani hura hanci takeyi ita adole bataso ta koma gidansa. Shikuwa da ya kalleta da gefen ido saiya saki wani lallausa murmushin jin dadi. Har suka iso bakin gate din gidansu amma babu wadda yayi magana, bayan ya shiga har yayi parking a parking space yajuyo ya kalleta baccinta takeyi hani'an ga alaman busassun hawaye agefen idanunta. Jiyayi kamar ya shafe fuskarta saboda wani irin smooth din da yayi. Fita yayi ya fidda akwatinta daga boot ya wuce dashi dakinta, har ya dawo amma bata farka ba, ahankali ya bude kofar motar ya sunkuyo sannan ya rounding hannunsa kan kafadarta dayan kuma a waist dinta ya dago ta zuwa faffadan kirjinsa, noor kuwa jin kamar ta kwanta akan abu mai laushi ga kuma daddadan kamshin turarensa yasata sakin ajiyar zuciya hadi da gyara kanta akan kirjinnasa. Murmushi aryan yayi yafara takawa zuwa cikin gidan. Har ya fara takawa saman benen amma bata tashi ba, a kofar dakinta ya tsaya sannan ya tallabota da hannu daya kamar wata jaririya mara nauyi, yayi amfani da dayan hannun ya bude kofar dakinta dashi, shigowa ciki yayi har bakin gadonta sannan ya kwantar da ita ahankali, harzai mike yaji ta rounding hannunta a abayarsa ta matse shi da kyau, dib ya dauke wuta ga numfashinta dake sauka ahankali kan fatar wuyansa, wani irin sanyi yakeji har cikin ransa. Kallon innocent cute face dinta yake, lips dinta sai wani shining yake yaji lipgloss, ahankali yasauko da kansa dab da nata sannan kamar me tunanin wani abu yadinga matso da bakinsa kusa da bakinta haryafara jin yadda lips dinta ke gugan nasa, batare da wani tunani ba yadaura lips dinsa da kyau akan nata ya dan cafko na kasan yafara tsotsa ahankali. Cikin bacci taji kamar ana mata abu da bakinta, bude idanunta tayi ahankali ai kuwa tas ya sauka akan nashi, garin mikewa da sauri har ta gara goshinta da nasa, saboda zafin dayaji harya furta"ouch" be yi tsammanin zata farka ayanzu ba, wani kunya ne ya kamasa ai da sauri yajuya yafice daga dakin. Kuka noor ta saka tana gife bakinta saikace madaci aka samata abakin,pillows din dake kan gadon tafara jifa dasu tana kara sautin kukanta tana fadin" mugu kawai wlh ban yafe ba, macuci dama shiyasa ka yarda da sauri da ummi tace mu dawo gida, toh wlh barikaji saina gudu gobe da sassafennan nabar gidan zan koma gidan ummina yiii yiiiiii, kawai kawani zo kana lashewa mutum baki saikace wani mage, ni inama lily ne ya lashe min baki dana yarda bisakan kai, wayyo daddyna yiii"kara sautin magananta takeyi saboda yajita da kyau karya dauka tsoronsa takeji, shikuwa tunda yafita yana tsaye abakin dakinta duk abinda take fada akunninsa, dariya tabashi sosai wai dama lily ne ya lashe mata baki bashiba, wato dai ta gwammace kyanwa ya lashe mata baki amma mijinta na sunnah baida dama. Yana dariya ya shige dakinsa sannan yafara rage kayan jikinsa yashige toilet. Tsabar kuka da majina har kanta yafara ciwo( nikuwa nace kaii noor rakinki yayi yawa, kiss nefa kawai ba dayan abunba hmm), rungume da pillow haka tayi bacci tana ajiyar zuciya. Bayan ya fito daga wanka ya shirya cikin kayan baccinsa riga da wando maroon colour sai baza kamshi yakeyi,zama yayi akan sofa din dakinsa yafara tunani, yanzu daya fada soyayyar yarinyar nan yazaiyi ya shawo kanta, da alama akwai tsoronsa atattare da ita shikuma gsky yafison matarsa ta sake dashi, to yanzu wazai kira yabashi shawara akan yadda zai shawo kanta, idan ya kira muhsin zolayarsa zaiyi, shareef kuma shegen mayen mace bazai dauka masa waya ba saidai in haduwa sukayi a office amma muddin yana gidane forget kawai. Ajiyar zuciya ya aje ya kwanta ya dau pillow dinsa ya rungume akirjinsa yana tunanin yadda yaji taushin lips dinta dazu, baiso ta tashi ba because he enjoyed that moment, murmushi yasaki har baisan lokacin da bacci ya daukeshi ba. Kiran sallan farko akunninshi, mikewa yayi bayan yayi addu'ar tashi daga bacci sannan ya fada toilet yayi alwala yafito, jallabiyarsa brown colour ya sanya sannan ya fita, kallon kofar dakinta yayi amma yaga duhu alaman bata tashi ba, matsowa yayi ya knocking mata kofar sannan ya juya ya fice. Jin knocking yasata mikewa da sauri danta tsorata dama kuma mafarki takeyi wai gashi nan yana mata abinda yamata jiya, tsaki tayi tace" shikenan ya rushe min kwanciyar hankali na, yanzu kullum zannan kwana cikin fargaba mtscheew" ahankali ta sauko daga kan gadonta ta shige toilet, minti kadan ta fito ta shimfida sallaya ta sanya dogon hijab dinta har kasa sannan ta fara sallah. Bayan ta idar ta zauna yin adhkar da karatun Qur'an,tana idarwa ta mike akan sallayan ta koma bacci dama ba isarta yayi ba. Koda yadawo daga masallaci bai shiga dakinta ba nasa yawuce sannan ya canza zuwa kayan excercise ya fito, wanfo ne 3qtr da rigarsa armless saikuma snickers masu kyau, saukowa yayi ya shiga dakin excercise din yafara aikinsa na daga manya manyan karafuna. Yadda yake dagawa cikeda kwarewa kamar baya jin nauyinta. Kusan hour biyu ya dauka yanayi sannan ya fito yana share zufa da dan karamin towel dinsa. Kitchen ya nufa dan shan ruwa, azaune yasameta tana shan tea and bread harma tagama shirin makaranta. Kamar batagansa ba amma sarai tasan da shigowarsa, fridge ya nufa ya bude ya dauko bottle water ya kafa bakinsa, saida yashanye tas sannan ya cire bakinsa, kallonta yakeyi tundaga sama har kasa, tunani ya shiga yi to ai motarta na gidan ummi wakenan zai kaita, murmushin gefen baki yayi ya juya zai fice, da sauri kamar an tsikareta tace" school" juyowa yayi tareda kallonta yace" what about it"? Turo baki tayi tasan sarai yasan metake nufi amma ya basar lallaima wannan mutumin. Dayaga batada niyyar magana yakuma juyawa zai fice tace" motata na gidan ummi" murmushi ya kuma yi kafin ya juyo yace" i don't give a damn about that" yana gama fadi haka ya juya yayi ficewarsa. Kanta ta aza bisa island din kitchen din tafara kukan takaici, dazu ta kira ummi akan motarta tace wai driver bayanan ya kai nana school kawai tacewa Aryan ya kaita, gashinan shikuma dan bantan uban da kai kamar faranti wai he doesn't give a damn. Ai shikenan badamuwa rananta nanan zuwa itama. Mikewa tayi tadau jakarta dake gefenta ta rataya ta kama hanyar fita, tana fita kuwa taga motarsa afake yana jiranta, kamar batagansa ba takama hanyar fita daga gate irin ita tayi fushinnan, mamaki ne yakamashi wato ita uwar zuciya ko, aiko zai koya mata lesson, fitowa yayi daga motar yace" karki kuskura ki fita daga gate dinnan" ko tsayawa batayi ba tacigaba da tafiya, aharzuke yabiyo bayanta yanazuwa ya sungumeta akafadarsa yayi hanyar gida da ita. Dukansa tafarayi tana yasauketa amma ko ajikinsa, yana shiga dakinta kan gadonta ya direta yana huci itama tana huci, mikewa tayi da sauri ta nufi hanyar kofa aiko cikin rashin sa'a ya cafko waist dinta ta baya yakara maidata kan gadon. Still bata daddara ba takara mikewa a tsawace yace" what's wrong with you? Are you nuts? Nizaki nunawa zuciya"? Yakarasa maganan yana huci, zama tayi abakin kofar tafashe da kuka harda shure shure, shi abunma dariya yabashi saikace wata karamar yarinya kodayake karamarce. Bin gefen ta yayi yafice daga dakin dan shima shiri zaiyi ya tafi office. Yana fita ta mike takoma cikin dakin ta zauna saman gadonta ta dafe kanta,wannan wani irin mutum ne wai, muguntarsa is on another level, ahaka akeso suyi zaman aure anya zaiyu kuwa? Gabadaya sai tafiya makarantar ma ya fice akanta. Bayan ya gama shiri cikin suit dinsa white colour yasanya agogonsa kirar Rolex da takalminsa kirar company Versace black colour shima, sosai yayi kyau kansa tasha gyara, abinda yafaru tsakaninmu dazu ya dameshi, kuma inza'a duba ai laifinsa ne tunda shiyace mata he doesn't give a damn. Amma still shi mijinta ne baikamata ace tana bijirewa umurninsa ba, karasa shirinsa yayi yadau jakar system dinsa da key ya fito. Still yanajin sheshshekar kukanta amma babu yadda zaiyi haka yajuya ya fice. Koda yafito har ya shige motarsa saikuma yayi tunani Kodai yakoma yabata haquri ne ganin jiya shiya hanata zuwa school, yau ma kuma ace same thing ai bai dace ba. Girman kan Aryan yawuce duk inda mutum ke tunani, haka yashare shawarar da zuciyarsa ta basa ya figi motarsa yabar gidan. Noor tanajin lokacin daya fita takara fashewa da kuka. ****** "Daddy dan girman Allah ka roke shi karya min haka, wlh bazan jure zama da kishiya ba, kataimaka kabashi haquri wlh na tuba nabi Allah nabar Mama bazan sake ba na yarda zan haifa masa 'ya'ya bama d'a ba" Daddy dake zaune akan cushion yana kallonta da wani irin ido, kallon bakin ciki kallon takaici yake binta dashi bai taba tsammanin rashin imanin su har ya kai wannan stage dinba, yanzu badan labarin auren Mahmud yataso ba da haka wannan maganan zai yi shuru kenan, Mahmud kuwa duk tausayinta yakamashi, dama agidan Daddy ake wannan shari'ar, "Moon I am so disappointed in you wlh, dama ance in daya ya bakanta ma daya zai farantama, Allah yasa ba ke Kadai na Haifa ba kuma bake Kadai na aurar ba dan haka in Allah ya yarda nan nada jimawa ba Noor zata haifo min santalallun jikokina tunda ke kinmin buqulun samunsu daga wurinki, kuma ki sani ba zan taba rokon Mahmud yafasa wannan auren ba saboda ke San.." Mama ce ta katse masa maganar sa ta hanyar fadin" amma nasiru anji kunya wlh, yanzu meya kawo maganar wannan shegiyar bayan ana kokarin kashe wani wutan , toh bari kaji, ko wannan yaron yayiwa 'yata kishiya bazata taba kamo kafafun Moon ba kuma bari kagani sai Moon dina tafara aihuwa kafin ita yarinyar taka, aikin banza aikin wofi" murmushin takaici Daddy yayi, yanzu agaban surukinsa take fada masa wannan maganar bako kunya harda kiran yarsa shegiya hmm tayi nisa. Itako Moon sai sambatu takeyi tace" Mahmud dan girman Allah kayi min rai karka yanka min wannan hukuncin ka canza wani wlh na amince zan maka biyayya" sosai Mahmud yaji dadin maganarta amma awaje saiya nuna har yanzu fushi yakeyi da ita " Moon kinfi kowa sanin inason yara amma haka kika rufe idanunki kika biyewa son zuciya kika aikata babban laifi, toh idan na yafe miki shi Allah kuma fa" mama dan tsaban takaicin abinda Moon keyi saikace mara gata sai wani rarrafawa take daga kafar wannan zuwa kafar wannan tana rokonsu, mikewa tayi tabar wurin, Daddy ne ya kamo hannunta ya matso da ita kusa dashi yace" Moon" amsa masa tayi da na'am," kiyi haquri kinji, kibari mijinki yayi abinda yaga dama, kinga anriga ansa ranar auren sa, bazaiyi kyau yaje yace ya fasa ba saboda ke, dan haka kawai ki rungumi kaddara kibarwa Allah komai kinji"? Yayi maganar yana shafa kanta, ahankali ta gyada Kanta alamar ta yarda amma tace" Daddy kace masa dan Allah kada ya hadamu gida daya da ita, abinda ban gani ba banjiba bazai dameni ba balle haryakai ga sabani tsakaninmu" murmushi Mahmud yayi yace yayi alkawari bazai hadasu gida daya ba. Haka Daddy yayi musu sulhu sannan ya musu fada da nasiha. A daren ranar Moon tahada kayanta tabi mijinta. Mama kamar tayi hauka tsabar bakin ciki. Jawa Moon kunni tayi akan karta kara takowa zuwa gidanta ko kuma takirata awaya, ko ajikin Moon din, Daddy ba karamin dadi yaji ba yadda Moon tadawo kan hanya. ****** Ummi ce ke waya da Abba,suna magana ne akan Aryan da matarsa, " gsky hakan yayi, karki maida mata da motar yanzu, inta kiraki ta tambaye ki akan motar kice driver yayi tafiya kuma Nana bata iya tuki ba,shi Aryan din yarika kaita makarantar, da haka inasa ran Insha Allah zasu samu kusanci da juna " sunjima suna magana kafin Abba ya katse kiran, hankalinta bai kwanta ba har yanzu, dazu da rana tayi magana da Noor kuma taji muryarta ashake hakan ya nuna cewa kuka tayi amma bataso ta fada mata. Ita yanzu tama rasa yadda zatayi, a idon Aryan dai kamar tafara hango soyayyar Noor amma ita Noor Sam ba haka bane, saima wani tsoronsa da takeji kamar wani mala'ika. Still dai bazata yi kasa aguiwa ba, kuma alwawari ta daukar wa kanta cewa cikin wata guda zata daidaita tsakaninsu( ummi anya? bakisan cakwakiyan da akeyi agidan can bane hala). ***** Hutu Ya Shareef ya daukar wa kansa saboda Na'ima dake fama da laulayi sosai, komai na gidan shike mata kuma ba komai take iya ci ba sai yan wasu abubuwan. Saukinsa shine da weekend Hanan da hanifa suna zuwa su taimaka mata. Sam baya gajiya da dawainiya da ita,saima wani soyayya dake kara habbaka a tsakaninsu. Allah ya raba lfy amaryar yayanmu. Wannan hutun da shareef ya dauka ba karamin batawa Aryan rai yayi ba, awurinsa kawai yake sa ran samun shawara, gashi ko ya kirashi badagawa zaiyi ba, shikuma harga Allah bazaije gidansa ba karyaje yaganowa kansa abin takaici yahanashi bacci tunda shi ba samu zaiyi daga wurin matarsa ba. Halindaya barta aciki yake tunani, Allah Kadai yasani ma ko taci abinci. Gaba daya ranan ya kasa tabuka komai a office. ****** Karfe 5:30 ta farka daga bacci ko sallan asr batayiba. Sharp sharp ta mike ta shige toilet ta watsa ruwa sannan ta fito da alwalarta takabbara sallah. Cikin sallan taji shigowar motarsa. Bayan ta idar ta zauna rufka tagumi, ita tama gama yanke shawaran bazata tafi makaranta wannan satin ba, tasan ko ma dai menene weekend za'a dawo mata da motarta shikenan ta huta da wulakanci. Yunwa sosai takeji rabonta da cin abinci tun safe kuma tea da bread ne. Mikewa tayi ta nufi wardrobe dinta, wani dogon rigar roba ta dauka ta zura ajikinta sannan ta dau hularsa tasanya. Flat shoe ta Sanya tafito,data iso kitchen din tama rasa mezata dafa, deciding tayi ta girka jallof din taliya, cikin mintuna kadan ta gama hadaddiyar taliyarta wadda yaji kayan ciki da kayan lambu sai tashin kamshi yake, milkshake ta hada sannan ta fito zuwa dinning. Zamanta keda wuya taji anja kujerar dake kusa da ita anzauna, da farko harta razana amma ganin wanene yasata sakin jikinta tawani matse fuskarta babu alaman wasa. Tana tsoma fork zatafara ci taga shima ya zura nashi, dama gashi tana kule dashi tunda safe ai batasan lokacin data bare baki tafara kuka ba, da abinci abakinsa yama kasa hadewa kawai sakin bakin yayi galala yana kallon ta, yanzu saboda yaci mata abinci yasa take kuka? Noor fa ta dage sai kuka takeyi kamar zare ranta akeyi, gaba daya kukanta ya hargitsa masa tunani, wannan wani irin mutum ce, yanzu tsaban yaranta saboda anciwa mutum abinci sai yafara kuka saikace wani last born. Ahankali ya zare fork dinsa daga plate din ya dau ruwa ya shaa sannan ya mike dan yama rasa mezaice mata, gashi abincin yamasa dadi kamar karya daina ci amma gashi tamasa buqulu. Tana ganin ya mike yabar wurin ta dau plate dinta da milkshake tashige kitchen ta kulle kofa. Saida tagama ci tas ta wanke plate sannan ta fito lokacin har an fara kiran sallah maghrib, haurawa sama tayi ta shige dakinta dan gabatar da sallah. Sai wuraren karfe goma yadawo hannunsa rike da ledoji guda biyu,kitchen ya shiga ya dau plate sannan ya bude ledan daya siyo burger da chicken wings ya juye acikin plate din, dayan ledan kuma chips ne da banana smoothies, yunwa yakeji sosai bana wasa ba dukda cin abincin dare bawani damunsa yayiba amma yunwar yau na daban ne Kodai kila saboda one spoon din daya ci daga plate din Noor ne ya kara masa yunwan tunda ba koshi yayi ba. Burger din ya dauka yakai bakinsa yadan gatsara kadan, da kyar ya iya cinye na bakinsa saiyaji komai ma ya fita aransa, fridge ya bude ya sa abincin sannan ya dau bottle wata kawai yasha ya fice daga kitchen din. Yanzu haka zasu cigaba da zama da ita, shida gidansa amma ace saidai ta girka abinda takeso kuma taci ita kadai, dayasa cokali zaici saita fashe masa da kuka, gsky da sake shi yanzu bazai iya da wannan horon ba tunda ya riga ya dandana dadin abincinta. Yazama dole yasan yadda zai gyara zamansu tunda yanzu yariga ya fada babu hanyar fitowa. Wanka yayi ya shirya cikin kayan baccinsa, system dinsa yadauka yahaye saman gadonsa, tunani yafara yi mema zai fara searching, google ya shiga ya rubuta" how to make a girl fall for you" ahankali yafara karanta bayanan da aka fitar, daya ance" take her on a date" na biyu" buy her Flowers " na uku " be nice to her" na hudu" say romantic words to her" duk wannan abubuwan daya karanta abu biyu kawai ya iya dauka zai jarraba, na daya shine taking her on a date na biyu kuma be kind to her. (Toh fa mutumin Ku ya fada dumu dumu😂😂). Ahaka yaita searching different ways to win a woman's heart, wasu ya dauka wasu yayi watsi dasu. Sai kusan karfe goma shaa biyu sannan bacci ya saceshi yabar laptop din akunne kan cinyarsa. ****** Yau Friday, su Anty Aisha keta shirye shirye mijinta wato baban lubna zai dawo daga port Harcourt. Su Lubna anyi karatun ta natsu dan babanta baisan duk wani shirme datakeyi ba, hasalima tsoronsa takeji danshi mutum ne mai zuciya da kuma addini bazai taba bari wani daga cikin 'ya'yansa su zama lalatattu ba amma kash Lubna tawuce tunaninsa saboda goyon bayan data samu daga wurin mahaifiyarta. Itama Anty Aisha ta natsu sai gyare gyare takeyi harda kunshi da gyaran jiki. Masu aiki kam suna kai da komowa wurin gyaran gidan dakuma girke girke. In mutum yaga Lubna zai rantse ma bata taba soyayya ba balle har takaida sanin da namiji tazama wani kamila tunma kafin babannata ya iso( shegiyan miya😒) Yau aka daura auren Mahmud Ja'afar da amaryarsa Sofiyya Ahmad. Koda labarin ya iso kunnin Moon ba karamin kuka ta shaa ba, amma tayiwa kanta alqawari bazata taba nuna gazawarta ba. Ba karamin tausayi tabawa mutane ba dukda yawancinsu basusan dalilin karin auren ba, amma aganinsu ai yayi wuri saboda kwata kwata aurensu wata bakwai kenan, wasu kuma zagin Mahmud sukeyi wai ya cika ruwan ido shiyasa haryayi mata kishiya kafinta cika shekara daya agidansa. Set din akwati guda akayiwa Moon amatsayin danna kirji. Bayan sallan isha'i aka kai wa Mahmud amaryarsa gidansa dake angwansu Mama wato hotoro. Sai muce Allah ya basu zaman lfy. ****** Washe gari Wasu zafafan restaurant ne masu kyau da tsari yake dubawa awaya, wani daga cikin su wadda shiyafi sauran kyau da kuma tsada ya zaba inda ya kira masu kula da wurin ya making reservation na couple table. Bayan ya gama duk wani abinda yakamata ya mike ya dau key din motarsa ya sauko babban falo. Shara takeyi tana yan kabe kabe hadi da bin karatun dake tashi cikin sipikun gidan. Tsayawa yayi yana kallonta kamar ya zo ta bayanta ya rungumeta saboda wani irin kaunarta dake yawo cikin zuciyarsa, komai nata tanayinshi ne cikin natsuwa da kamala, awani bangaren kuma za'a kirata da childish saboda abinda tayi masa jiya, yara kawai aka sani da rowa amma gashi itama ta nayi masa( to ba kai kace itadin tatsitsiyar yarinya bace, ta ai halinsu take nuna ma). Girgiza kai yayi ya saki murmushi sannan ya fice daga falon. Tanajin ya fita ta sauke ajiyar zuciya tacigaba da aikinta. Shiko yana fita ya wuce wani boutique, yana ciki zagayawa idanunsa suka sauka akan wani kyakkyawar lafaya black colour yasha adon black stones, sosai lafayar ta dau hankalinsa. Wata sales girl yasa ta packaging masa kayar sannan ya dau wani half cover shoe shima baki mai kyau sai walwali yake gwanin ban sha'awa, set din Jewelry ya siya silver colour masu tsadan gaske. Komai aka hada masa sannan yabiya bayan shima ya dau abubuwan dayake buqata. Toh fa Aryan dinku yafara siyayyar women attire nan gaba kuma zaifara siyan wannan abinda yake jin kunyarsa wato pad.😂😂 Mu hadu gobe muji yadda date dinsu zai kaya, shin Noor ma zata yarda ta tafi? Allah ya kai mu gobe rai da lfy. Inawa kowa fatan alkhairi. Love y'all my fans❤️❤️❤️ COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 10/23/23, 8:06 AM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 41_ 42 Tundaga gate yakejin hayaniya acikin gidan. Da alama baki sukayi, su Hanan ne dasu yasmeen da Nana sai Anty jamila. Ledojin siyayyarsa ya kwaso daga bayan mota sannan yashigo ciki, Nana ce tafara gaida shi sai sauran shikuma ya gaida Anty jamila. Lokacin dayashigo Noor bata falon hala kitchen ta shiga. Haurawa yayi zuwa dakinsa itakuma daidai ta fito daga kitchen hannunta dauke da tray dinsu kayan motsa baki. Kusan ten minutes amma Anty jamila ta lura Noor ko motsawa batayi ba irin ko zataje tawa mijinta barka da zuwa dinnan, mikewa Anty jamila tayi ta shigo kitchen sannan ta kira Noor din, "habibty gani" Noor tafada, kallon tsaf anty jamila tayiwa Noor wato dai haryanzu ba canji azamansu kenan, gsky da sake," baki ji mijinki yadawo ba"? Anty jamila ta tambayeta, sarai Noor tasan ya dawo amma dayake zaman ko in kula akeyi shiyasa ma bata damu ba. Anty jamila tace" yanzu fisabilillahi Noor irin tarbiyyar da muka baki kenan, koda bakwa zaman lfy da mijinki kamata yayi ace kin nuna agaban kanwarsa? Idan wannan labarin yakai kunnin mahaifiyarsa kinsan ba dadi zataji bako, toh yanzu maza ki shirya abin sha a tray kikai masa dakinsa" turo baki gaba Noor tayi tace" habibty nifa ko kofar dakinsa bantaba knocking bafa" ha'ba Anty jamila ta rike tana kallon ikon Allah," wa ke gyara masa daki ya wanke masa bathroom"? Kafada ta daga alaman batasani ba, duka Anty jamila takaimata amma ta kauce, haushi kamar ya kashe Anty jamila " yanzu duk wannan wayon naki abanza ya tashi kenan, duk ilimin dakike dashi abanza yatashi, kinfasan hakkin mijinki akanki, koda baku son juna sai kirika masa wulakanci? Wlh kin bani kunya ban taba expecting haka daga gareki ba"? Tunda Anty jamila tafara magana jikinta yayi sanyi dan fada sosai tayimata ta inda take shiga batanan take fita ba. Sunkai kusan minti ashirin a kitchen din kafin tasa Noor tahado masa drink da ruwa a tray ta fito. Su Hanan suna ganinta sunsan ba lfy ba saboda yadda take ta turo bakinta gaba, dariya suka tuntsire dashi dukkansu suka hada baki wurin fadin" matan yayanmu" Noor ji tayi kamar ta fasa ihu haka ta wuce sama zuwa dakinsa. Ko da ta iso abakin kofa ta tsaya,knocking tayi amma ba'a amsa ba,saida ta kara sannan taji yace" who's there" ahankali tace" nice", Aryan ko mamaki yakamashi mai kuma tazoyi yau adakinsa, dagashi sai gajeren wando da singlet, zuwa yayi ya bude kofar, atsaye ya ganta rike da tray din juice,tundaga sama har kasa yakalleta azuciyarsa yace" tohh sabon salo" matsawa yayi ya bata hanya ta shiga sannan yarufe kofar. A bedside drawer ta aje masa sannan tajuyo zata fita, kawai ganin mutum tayi atsaye abayanta, rabawa tayi ta gefensa zata wuce yakamo hannunta,bazato ba tsammani kawai taji ya rungumota ta baya, zuciyarta ne yafara bugu da sauri sauri, hannunsa yasa yazagayo zuwa cikinta yafara goga mata sajensa afatar wuyanta, wani irin kasala ne ya saukowa Noor, ahankali yake numfashi a wuyarta ba karamin kashe mata jiki yayi ba, cikin sigar rada ya whispering mata a kunni yace" I'm sorry, I'm sorry for what I did yesterday, bazan karaba kinji"? Wani irin ajiyar zuciya Noor tasauke dan yadda yayi maganan in a sexy tone ya bala'in saukar mata da mutuwar jiki, yau shine ke bata haquri, anya ba imposter bane, Basamude ne ke cewa bazai kara ba, tabb za'ayi ruwa da kankara da alama. Wani irin sanyi yaji azuciyarsa, yanzu abu daya ya rage mai, shine maganan zuwa date, he's not sure kozata amince amma gara ya jarraba yagani. Hannu Noor tasa ta banbare hannunsa dake rike da kugunta,gabadaya jikinta sai kamshin turarensa yake gawani kasalan datake ji a jikinnata. Ledojin dayasiyo wannan kayan ya dauko ya mika mata sannan yace" later in the evening, get ready we're going somewhere" kai kawai ta gyada alamar toh sannan ta bude kofar tafita dagudu. Tana fita ta tsaya abakin kofar da wasu yan mintuna tana sauke ajiyar zuciya, meyasa takasa nuna masa fushinta da kuma rashin yarda da inda yace zasutafi, duk muzuran dataso masa sai takasa. Ga wani kwarjinin da ya mata lokaci guda. Kayanta ta shinshina taji duk kamshin daddadan turarensa yake. Dakinta ta bude ta shiga sannan ta aje kayan kan gado ta zauna har yanzu jikinta ba kwari, bata taba shiga irin wannan yanayin ba, bama tasan yadda zatayi explaining abinda takeji,kamshin turarensa shi yafi shige mata kwakwalwa, kamshi ne irin mai sanyaya zuciya ba mai hayaniya ba. Tunda tabar dakin jikinsa ba kwari, ga mararsa data daure gamm, toilet yashiga ya sakar wa kansa ruwan sanyi, kusan ten minutes kafin ya fito da towel a kugunsa, gaban dressing mirror yatsaya yana karewa kansa kallo, ahankali ya furta"Angon Noor "murmushi yayi kafin yadau mai yafara shafawa, shiryawa yayi cikin gajeren wando da rigarsa yayi zaman sa adaki tunda yasan akwai baki agidan. Wuraren karfe biyu su Anty Jamila suka tafi,kafin sutafi saida tabawa Noor wasu turaruka da gumba,tunma kafin su tafi mutuniyar taku tafara hambula gumbarta hankalinta kwance, dariya kawai Anty Jamila takemata saboda tasan ranan kin dillanci na nan zuwa,lokacinne idonta zai raina fata inta shiga hannun Oga Basamude. Kamar yadda ya fada mata karfe takwas na dare ta dau wankar lafayar ta, tayi matuqar kyau kamar wata amarya,kafarta sanye yake da takalmi half cover baki, handbag dinta shima baki da digon silver ajikinshi, sarka tasanya mai kyau da walwali silver colour, saiga matar Basamude tamkar wata shining armour. Bayan tagama shiri tazauna abakin gado tana jiran kiransa. Basamude fa angama shiri cikin suit white colour, na cikin sa kuma black color da black tie, sosai yayi wani irin shu'umin kyau mai tafiya da imanin mutum, agogonsa na diamond White colour yasanya a tsintsiyar hannunsa, takalminsa toms black colour kirar company din Gucci, ba karamin hadewa yayi ba abun ba'a magana.Wayarsa ya dauko ya fito sannan ya knocking kofar dakinta, tsayuwa yayi har lokacin data fito, ko kyaftawa bayayi sai kallonta yake kamar zai hadiye ta, itako kunyar yadda ya tsareta da ido ne ya kamata, har tsawon minti hudu kafin ya excusing dinta tawuce shikuma ya take mata baya. Mercedes dinsa fara mai kyau ya budemata ta shiga shima ya zagaya ya shiga sannan ya tada motar suka bar gidan. Itako Noor kallon ikon Allah kawai take, toh ina zasu da wannan tsakar daren, ko dai wurin masu yankan kai zai kaita(kai Noor😂😂), tanacikin wannan tunanin suka iso harabar wani babban restaurant mai azaban kyau, wurin nan ya hadu iya haduwa kuma daga ganinsa kasan masu hannu da shuni kadai ke iya zuwa wurin. Fitowa yayi sannan ya zagayo ya bude mata, hannu ya mika mata alamar ta mika masa nata, babu musu ta sanya karamin hannunta cikin nasa, wani irin shock sukaji alokaci guda. Manager din wurinne yazo yai musu iso cikin restaurant din, ba karamin haduwa cikin wurin yayi ba,dim light ne tako ina a wurin just perfect for a romantic date,slow music aka playing inda ko ina a wurin yayi shuru babu surutan mutane. Wani VIP space aka kaisu inda Aryan ya making reservation dinsa kenan, dan kar wadda zai damesu. Noor sai ido, ba karamin burgeta wurin yayi ba. Kujera ya ja mata sannan ta zauna shima ya zagaya ya zauna yana facing dinta. Waiters uku ne suka shigo da trays na different dishes da beverages. Serving dinsu sukayi sannan su ka fice, kunya duk ya rufe Noor on a normal day ma kenan bata iya cin abinci agabansa balle kuma yanzu, daya lura cewa kunyarsa takeji saiya matso da kujerarsa dab da nata, fork yasa ya debi steak meat ya nufa bakinta,kallonsa tayi ya daga mata girarsa,da sauri ta sunkuyar da kanta tana wasa da yatsunta, " haaa" ya fada tare da matsowa da fork din daidai bakinta. Ahankali ta bude bakinta ya tsoma naman aciki,tana cikin taunawa ta shaqe, da sauri ya dau ruwa a cup ya kai bakinta,saida ya make sure ta sha sosai kafin ya cire. Batawani ci abincin ba dan dama ba wani yunwa takeji ba, shima ba wani ci yayi ba dan ahalin yanzu abincinta kadai ke masa dadi. Wani button ya danna akan table din, within two minutes waiters dinnan suka shigo suka clearing abincin gaba daya. Tasowa yayi ya matso kusa da ita sannan ya tsuguna akasa, zaro ido tayi tana kallonsa, yo abun mamaki ba dole ba, itafa har yanzu taki yarda da abinda idonta ke ganr mata, amma dai bari taga iya gudun ruwansa. Wani karamin box ya fidda daga aljuhun suit dinsa, ahankali ya bude box din, wani farin haske ne ya fito daga ciki, wani diamond ring ne mai azaban kyau anrubuta kalamar N ajikinsa, hannunta na dama ya kamo sannan ya cire zoban yasa a ring finger dinta, sosai ya zauna akan yatsar hannunnata. "Nuwairahhh" ya furta ahankali cikin sugar rada har saida tsigar jikinta ya mike,murza hannunta yakeyi ahankali kafin yakara cewa" I'm sorry for all I did to you knowing and unknowingly, bazan kara ba, pls forgive me" ko kallonsa takasayi saboda wani kunya daya rufeta, yau Basamude ne ke furta wannan kalaman? Anya ba wani tarko yake shirya mata ba? Da kyar ta iya gyada kanta alaman ta yafe masa, still baki gamsu da amsarta ba yace" are you sure? Kin yafemin"?kai takara gyada masa, kamar an sauke masa wani dutse a zuciyarsa, murmushi yayi har saida dimples dinta suka lotsa gefe biyu,mikewa yayi sannan ya mikar da ita, ba zato ba tsammani taji ya rungumeta sosai akirjinsa,wani dadi yakeji har cikin ransa ba kadan ba. Dago habarta yayi yana kallon cikin idanunta, lumshe idanun nata tayi ahankali ta kara budesu, kallonsa ya maida kan cute lips dinta, kara lumshe idanunsa tayi da karfi dan batasan me zai biyo baya ba, aiko kamar tasani yaji saukar tattausar labbansa kan nata,lips dinta na kasa yakamo ahankali yafara sucking cikeda kwarewa,Sam taki bude bakinta balls yasamu chance din zura harshensa aciki, ya dau kusan five minutes kafin ya raba bakinsa da nata, kallon labban yakeyi yadda ya jike da danshin saliva dinsa. Duk ya kashemata gabobin jikinta. Murmushin jin dadi tayi kafin yace" mutafi ko"? Gyada kai tayi, handbag dinta dake kan table din ya dauka sannan ya kamo hannunta suka fito daga wurin, hankalin mutane sai ya koma Kansu,sun burge yawancin mutane a wurin, kana kallonsu kaga perfect match made in heaven. Kamar dazu yanzu ma shiya bude mata kofar motar ta shige sannan shima ya zagaya ya shiga. Ahanya kuwa sai sakin murmushi yakeyi time to time. Itako Noor abun duniya ya isheta,Allah Allah take yakoma gida dan gaba daya ta rasa nutsuwarta. Koda suka iso gida bata jira ya bude mata ba, ta sauko da sauri ta shige ciki, dakinta ta shiga tafara rage kayan jikinta ta shiga bathroom. Da ruwan zafi sosai tayi wanka dan wani sanyi sanyi takeji acikin jikinta,bayan ta gama ta saura dan karamin towel blue colour iya cinyarta ta fito, tama mance kofar dakinta abude tabarshi, hairdryer dinta ta jona sannan tafara blow drying dinshi,karar dryer dinne ya hanata jin shigowarsa. Handbag dinta ta baro a motarsa shiya kawo mata, shima har yayi wanka ya shirya cikin kayan baccinsa gajeren wando da rigarsa armless blue colour. Karasowa yayi gaban dressing mirror inda take zaune,hannunta yakama ya karbi dryer din, sai yanzu ta dago ta kallesa, murmushin sa mai sanyinnan yayi sannan yace" lemme help" babu musu ta sakar masa dayake ya iya dan shima yana yiwa kansa haka yadinga bin gashin kanta ahankali yana drying dinshi har ya gama, hair oil dinta mai kamshi ya dauka sannan ya shafa mata har wani massage irin mai kashe jikinnan yake mata, ba karamin dadin hakan Noor taji ba. Wardrobe dinta ya nufa ya ciro kayan baccinta gown blue colour iya cinya, mika mata yayi sannan ya fice daga dakin dan ya lura kunyarsa takeji. Murmushi ne ya subucewa Noor har saida ta murmusa kafin ta dau rigar ta sanya, agajiye take sosai dan haka tabi lafiyar gado. Shima Aryan yana shiga dakinsa ya kwanta dan kamar Noor shima agajiye yake.Asuba tagari Basamuden Noor❤ Washe gari da sassafe ta mammals aiyyukanta, kitchen ta shiga tafara preparing breakfast mai rai da motsi. Yau jinta take cikin nishadi, itadai tasan ba son Basamude take ba amma kuma bata tsane shi ba. Kayan baccinta na jiya ne ajikinta saidai wannan karon tadaura zani akai. Tanacikin staring gizdodo din dake wuta ya shigo, kayan exercise ne a jikinsa kamar kullum, akunyace tace" Ya Rryan ina kwana"( iyyye noor first time in history),murmushi yayi kafin ya karaso gefen gas din inda take tsaye yace" kin tashi lfy"? Da fine ta amsa masa, shiko har ya fara swallowing saliva ganin abincin dake kan wuta, kamshi duk ya mamaye ko ina a kitchen din. Tare suka shirya abincin akan finning kafin kowa ya tafi dakinsa yayi wanka. Shiryawa tayi cikin wani comfy bubu irin Ethiopian bubu dinnan mai mayafi ta Sanya flat shoe na yawon gida ta feshe jikinta da turare. Fitowa tayi zuwa dinning area, plate ta dauka tafara serving kanta daidai nan shima ya sauko fuskarsa dauke da dan guntun murmushi. Zama yayi yana jiran tayi serving dinsa, plate ta dauka tayi serving dinsa gizdodo wadda yaji plantain da gizzad sai chips agefe sannan ta hada masa kakkauran tea. Yana ganin ta dauko wani plate din zata serving kanta ya riko hannun sannan ya jawota dabas saiga Noor shame she akan cinyarsa, kunya duk ya rufe ta itafa kwakwalwarta is too small to take all this, abubuwan dayake mata una rikitar mata da lissafi amma shi ko ajikinsa. Fork yadauko ya dau chips guda four ya kai bakinta, girgiza masa kai tayi alaman yayiwa bakinta yawa, baki damu ba still ya kai bakin, babu yadda ta ita haka ta bude dan karamin bakinta, ganin da gaske ya mata yawa yasa ta cire kwara biyu sannan yaci sauran. Haka ya cigaba da feeding dinta har ta koshi shima ya ci ya koshi. Tare suka clearing wurin, sannan ya tayata wanke dishes din. Itakuma ta gyara kitchen din. Bayan sun gama ba zato ba tsammani Noor yaji Basamude yayi sama da ita, baki direta a ko ina na zai a kan cinyarsa a falo. Ajiyar zuciya ta sauke ta kwantar da kanta akan kirjinsa tana shaman daddadan kamshin turarensa wadda yazame masa jiki. Shiko shafa bayanta yakeyi ahankali,iska yake hura mata akunni ahankali hakan yasamu tsigar jikinta fara tashi. Yatsansa manuni yashiga zagaya labban bakinta dashi, he wants to have that feeling once again, labbanta wani irin taushi ne dashi, dago kanta yayi hade bakinsa da nata yafara tsotsa ahankli,tun bata sake jikinta ba har tayi lakwas, ahankali ta bude bakinta hakan yabashi daman zura harshensa cikin bakinnata, sosai yake zuko saliva din bakinta kamar ya samu lollipop,babu abinda ke tashi a falon sai karar numfashinsu, kadan kadan Noor ta fara tsintar kansa awani duniya wadda bata gaba zuwa ba, dadin yadda yake tsotsar bakinnata yakemata,hannunta ta zura cikin sumar kansa tafara yamutsawa tana sauke ajiyar zuciya. Har gara Noor ma akan Aryan sosai yake kissing din ta kamar zai cinye bakin,hannunsa yasa kan cikinta yafara mata tafiyar tsutsa acikinta wannan ya haifar mata da muguwar kasala, da yan hannunsa dake bayanta ya sa ya zuge zip dinta, ahankali yashiga saukar da rigan har iya cikinta, alokacinda idanunsa ya sauka akan boobs dinta wadda suka cika bra har sun wani fiffito ta sama ba kadan ya kara rikicewa ba, ahankali Ya shiga goge mata lallausan sajensa a fatar wuyanta,bakinsa ya zura akan fatar wuyannata yafara tsotsa ahankali, wani irin ajiyar zuciya ta sauke harda moaning kadan kadan, harshennsa yake yawo dashi har kan kirjinta hannunsa kuma na shafa lafaffen cikinta wadda ke manne da bayanta kamar bata cin abinci. Hannun dayayi amfani dashi wurin bude zip dintadashi yayi amfani wurin balle hook din bra dinta dashi, duk wannan abinda yake yi Noor batasani ba dan bata cikin hayyacinta,bayan ya cire hook din bra dinta ya fara saukar dashi ahankali har ya zare shi duka, ba karamin rikicewa yayi ba lokacin dayayi arba da tsayayyun boobs dinta wadda suke acike babu alaman lankwasa farare tas dasu, bakinsu har wani jaja sukayi,gyara mata zama yayi akan cinyarsa inda kafafunta suka rounding kugunsa kuma suna facing juna, har wani lumshe idanunsa yakeyi yana budesu kan nashanun nata, bai taba kallonsu so closely ba sai yau, hannunsa ya sa kan guda daya ya fara lailaya mata nipple dinta dashi, wata yar kara tasaki tareda kara bankaro masa shi gaba, labbansa yasa yana zagaye dayan nipple dinta dashi kafin ahankali ya bude bakinsa ya tura shi abakinsa, tare suka sauke ajiyar zuciya, sucking din nipple din yakeyi ahankali yana lumshe idanunsa, noor kam gaba daya ta rasa ina zata sa kanta taji dadi, sai yamutsa masa gashin kansa takeyi harda kara danna kansa akan nashanun nata. Wasu abubuwa takeji suna mata yawo akasanta, duk saitaji pant dinta yayi jike kamar fitsari tayi. Har hawaye yakeyi tsabar dadin daya keji. Sosai suke sarrafa junansu cikin tsananin fitar hayyaci, wani irin kololuwar dadi yaji wadda bai taba jiba arayuwarsa itama kuma haka, wani kara suka sake atare alamar sun gamsu, tsam ya rungume kayansa a kirjinsa suka kwanta anan falo. Minti kadan bacci mai nauyi ya daukesu. Hmmm jama'a noor fa ta dauka abun wasa ne batasan the main the main na jiranta ba, batasan rehearsal sukeyi ba, karfa tazo nan gaba tayita kiran sunayen mutane azo a ceceta😂😂. ******* Soyayyar Nana da muhsin fa yayi nisa, yanzu har ummi tasani dan wasu lokutan agaban ummi yake kiran Nana. Ba karamin dadi iyayensu suka jiba dan wata alaka ce mai girma za'a kulla in har soyayyarsu takai ga aure. Ummi kam dadi ya hadu mata guda biyu dan yau dinnan takira aryan akan motar noor amma mutumin naku yace abarshi shi zai kai abarsa makaranta,wannan na nufin cewa sun fahimci junansu ba laifi. Dama burinta kenan ako da yaushe. ******* Su Lubna da iyayenta suna karyawa ana dan taba hira wayarta ta fara kara alamar shigowar kira, wani zufa ne ya keto mata alokaci guda dan ganin wadda ke kiranta, wani abomin harkanta ne mai matuqar naci,sunansa wai Sadiqboii, kallon kiran babanta yayi yana jiran yaga ta dauka amma me har kiran ya katse bata daga ba. Zuru zuru da ido anty aisha tayi tana addu'a kar akara kira,ai bata gama tunani ba sako ya shigo wayar. Hannu lubna tasa zata dau wayan daddynta yai sauri dagawa, zaro ido dukka su sukayi gaba dayansu sunsha jinin jikinsu zufa duk ya rufe su alamar rashin gsky ya bayyana afuskarsu kurukuru, sako sadiqboii ya turo mata kamar haka" babe yaushe zamu hadu ne, i've mussed your sweet and tight p**sy, can't wait to f**k you" azabure babanta ya mike, suma mikewa sukayi kafinma wani yayi magana acikinsu ya dauke Lubna da wani irin gigitattun maruka both right and left. Kamar zaiyu hauka yama rasa me zaiyi, anty aisha ne tafara magana tana rokonsa akan yabawa Lubna dama tayi bayani, itama jin saukar wata mari afuskarta yasata tsuke bakinta tayi tsit. Hannun Lubna yaja zuwa dakinsa anty aisha tabisu amma kafin ta iso har ya shige da ita dakinsa, babu karan dake tashi saina bugu, duka sosai yakewa Lubna na fitan hayyaci. Saida yayi mata duka balck and blue kafin ya kyaleta, anty aisha na tsaye abakin kofa sai kuka takeyi, fitowa yayi yana huci sannan yanunata da yatsa manuni yace"kinci amanata amma kijira sakayya" yana gama fadin haka ya fice daga gudan ma baki daya. Da gudu tashiga dakin inda ta hango Lubna kwance akasa sai rusan kuka takeyi, itama anty Aisha kuka takeyi ganin yadda aka sauyawa yar tata kamanni.( nikuwa nace daidai kenan, abinda kuka shuka shi zaku girba). ****** Kiran sallah ne ya tayar dashi, kyakyyawar fuskarta yafara arba dashi, wani sassanyar murmushi yayi ya manna mata kiss agoshi sannan ya mikar da ita daga jikinsa, sosai suka bata jikinsu wadda hakan yasa sai sunyi wanka kafin suyi sallah. Jin motsinsa ne ya farkar da ita, tunda suka hada ido tayi saurin maida fuskarta cikin kirjinsa kunya duk ya mamaye ta. "Are you shy" ya tambayeta cikin sigar zolaya,rufe fuskarta tayi da tafukan hannunta tana murmushi, shima murmushin yayi sannan ya gyara mata rigarta ya mike ya dauke ta cak zuwa dakinta, abakin toilet ya direta sannan cikin sexy voice dinsa yace" kiyi wanka kafin kiyi sallah kinji"? Gyada kai tayi tashige toilet da sauri. Tsayawa yayi yana kallon kofar toilet din na wasu dakiku kafin ya juya ya fice daga dakin. Kuyi haquri jiya ban samu nayi posting ba, nayi fana da dan zazzabi ne. Amma naji sauki yanzu alhamdulillah. Daga yanzu namuku alkawarin posting babu fashi sai inda wani kwakwaran dalili. Love y'all. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 10/23/23, 8:06 AM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 43_ 44 Har wani Allah Allah yake ya dawo gida saboda wani irin fafincikin dayake ciki. Yau ta jiyar dashi dadin dabai taba jiba arayuwarsa. Kenan ya the main the main zai kasance in har foreplay nada wannan irin dadin. Sallama yayi ya shige falo, har ta gyara ko ina sai kamshi ke tashi ga sanyin ac, motsinta yaji a kitchen hakan yasa ya nufa hanyar kitchen din, har wani bouncing yakeyi yana jin kansa on top,sanye take cikin bumshot da half singlet, gashin kanta kuma ta packing rasa hair band, tana staring abinci awuta duk juyin datakeyi mazaunanta suma juyi sukeyi, ahankali ya tako har bayanta,jin hannun mutum akugubta yasata juyowa da sauri, ganin shine yasata sunkuyar da kai tacigaba da abinda tajeyi, kiss ya manna mata a cheeks dinta yana Shakar kamshin dake fita ajikinta. Ahankali yake yawo da hannunsa a hips dinta yana sucking din fatar wuyanta. Nan da nan Noor tafara jin wani irin yanayi atattare da ita. Kashe gas din yayi ya dauke ta ya daura kan island din dake tsakiyar kitchen din,kallon kallo suka shiga yi har wani kashe mata ido yakeyi, sunkuyar da kai tayi tana wasa da yatsanta. "Noorhh" ya kira sunanta in a sexy way har wani yarrr yaji tundaga kanta har yatsun kafarta," your're beautiful,everything about you is perfect, you're precious,you are and will always be Aryan's soul mate" tunda ya fara magana kanta ke kasa ko dagowa ba tayi ba amma tabbas maganarsa tayi tasiri matuqa a zuciyarta, kalamai masu kwantar da hankali da kuma sa mutum jin sanyi azuciyarta yake ta ambatowa. Bayan ya gama maganan yayi shuru yana kallon ta,itako jin shurun ne yasata dan dagowa tare da satar kallonsa aiko karaf idanunta suka fada cikin sexy eyes dinsa,da sauri ta sauke idanunta,killer smile dinsa yayi azuciyarsa yace" zaki shigo hannune yarinya", habarta ya dago yana karewa kyakyyawar fuskarta kallo musamman small cute lips dinta, suna bala'in masa kyau. Unexpectedly taji saukar lips dinta akan nasa, saida gadan tsotsa kadan sannan ya saketa yafice a kitchen din,kumatunta har wani pink yayi saboda blushing lols. Sharp sharp ta karasa girkin ta shirya shi kan dinning sannan ta fice. ****** Zuwa yanzu jikin Na'ima da sauki har Ya Shareef ya koma aikinsa saidai bawani jimawa yakeyi ba awurin aikin. Sosai suke soyewarsu kuma suke renon dan matashin cikinsu gwanin burgewa. Tunda yau weekend ne agidan Anty Jamila ta wuni, sosai take samun kulawa, motsi kadan zasu tambayeta menene, nishi kadan menene, su Hanan har rige rige sukeyi akan wazai kawo mata wani abu. Anty Jamila ma bata barta abaya ba. Sai wani fresh Na'ima takara, dama can kuma akwai haske sai yanzu ta kara wani sheki tayi mulmul. Shiko Ya Shareef ba kunya sai wani shigewa matarsa yakeyi,agaban kannensa ma saiya kissing dinta batare dayaji wani abu ba, saidai ma kannen nasa su tashi awurin. Da yamma bayan sallan isha suka koma gidansu. ****** Daddyn Lubna ya dau mataki akanta, inda ya confuscating atm cards dinta,motocinta, harta makarantar ya hanata zuwa ma tu da ya samu labarin cewa ba zuwa ma tajeyi ba,sannan kuma ya hanata futa daga gidan hatta masu gadi saida ya ja musu kunni akan karsu barta ta fito koda bakin gate ne. Anty Aisha kuma, ya daina cin abincinta, baya amsa gaisuwarta, ya hanata shigowa dakinsa, kuma itama ya confiscating duk wani property dinta wadda shi ya mallaka mata, sannan ya kara jan kunninta akan koda by mistake tabawa Lubna wayarta to abakin aurenta. Wannan ba karamin cin musu tuwo akwarya yayi ba. Lubna fuk ta fice a hayyacinta gata da karfin sha'awa shiyasa ma bata kwana biyu ba tare da taji namiji acikinta ba. Yanzu kuma da wannan hukuncin na mahaifinta saidai ta masturbating( istimna'i) kanta. Ba karamin damunta rashin amsar gaisuwarta daga wurin mahaifinta yakeyi ba, domin bema bata chance din magana dashi ba balle ta roke shi kozai bata chance din fita daga gidan, ba karamin buqatar namiji takeyi ba ayanzu duk da dukan datasha hakan bashi yasa ta daddara ba. Basu kara shiga tashin hankali ba saida mahaifinnata ya sanar dasu kan cewa zai relocating zuwa abuja,kuma zasu tashi a wannan gidan da suke ayanzu zasu koma sabon gidansa tare da amaryarsa da yaranta. Duk da tskronsa da Anty Aisha takeyi hakan bashi ya hanata zazzaga ruwan bala'i ba akan meyasa zai hadata guda daya da kishiya. Tunda shima ya bude mata wuta haka tai shuru amma ba dan ta haqura ba. ******* Wuraren karfe tara ya dawo daga masallaci, direct dakinsa ya wuce yayi wanka ya shirya sai tashin kamshi yake. Fitowa yayi daga dakinsa ya nufi nata, batare da tunanin komai ba ya bude kofar dakin ya shige, suman tsaye yayi yana kallon abun al'ajabi. Tsaye take abakin wardrobe dinta ta zame towel dinta tayi zuwa kasa tana shirin sa kayan baccinta, bata ji lokacin daya shigo ba dan kira'an wayarta nayi. Wandon tasa tana shirin Sanya rigan taji anyi sama da ita, har zatayi ihu taji yace" heyyy shushhh, it's me" hannayenta tasa ta kare kirjinta dan ta lura shi yake kallo. Bai sauketa ako ina ba saikan makeken gadonsa. Tsiro ne ya ziyarceta dan yadda taga launin idanunsa ya canza lokaci guda. Ahankali ya hauro kan gadon ya shammaceta da faffadan chest dinsa,kallon ta yakeyi cikin matsiyaciyar sha'awarta dake fuzgarsa. Har yanzu hannayenta na kan boobs dinta, hannunsa yasa ya zare hannunta,ahankali yake goga mata lallausar sajensa agefen fukarta, iska yake hura mata akunninta,sannan ya fara mata tafiyar tsutsa a fatar cikinta. Wani irin abu takeji yana mata yawo tundaga tsakiyar kanta har kasan kafafunta. Pecks ya shiga manna mata tako ina afuskarta har ya iso kan labbanta, lower lips dinta ya kama ya kissing ahankali ya sake tare da fidda numfashi wadda yayi kama da groaning,sannan ya kara kamo labban ya fara kissing dinta slowly harda lumshe idanunsa,wani iska ke kadowa daga waje da alama hadari ya hadu, hannu yasa ya kashe wutan dakin ya kunna dim light. Hawaye har ya fara taruwa a idanunta dan batasan me zai mata ba amma tabbas na yau dabanne ko daga ganin yadda ya fara zaucewa har yamafi na jiya. Mikewa yayi ya cire kayan baccinsa saiya rage dagashi sai gajeren wando. Dagowa yayi da ita ya zaunar kan cinyarsa ya zagayo da kafafunta ta bayansa. Chest dinsa yana hogan kirjinta,kissing dinta yakeyi harda na fitan hayyaci har wani cizon lips dinta yakeyi. Hannunsa yasa yafara yawo dashi kan kirjinta, atare suke sauke ajiyar zuciya, yagama kashewa Noor duk wani gabobi najikinta da salonsa mai rikitarwa. Zare bakinsa yayi daga nata yafara kissing wuyanta har zuwa kirjinta har ya sauko kan boobs dinta, hannunsa daya na murzawa dayan kuma ya tsoma abakinsa, wani irin nishin dadi tayi harda kara bankaro masa kirjin gaba, sosai yake bata wani irin professional sucking,hannayenta ta tura cikin gashin kansa tana wasa dashi had I da danno Kannasa akirjinta. Shiko sai aika mata da sakwanni yakeyi ba kakkautawa,kwantar da ita yayi flat akan gadon ya bita ya danne da faffadan kirjinsa wadda inda a hayyacinta take da ihu zatayi masa dan nauyi ne dashi ba kadan ba. Yawo ya fara yi da hannunsa kan cikinta har kasan mararta,wani irin dadi yakeji har tsakiyar kansa, ga mararsa dayayi tauri kamar ansa dutse,ga aliyarsa hmm ba'a cewa komai, all he wants ryt now is to do it, ahankali yafara zame wandon dake jikinta haryayi nasarar cireshi duka,hannunta yakama yasa cikin wandonsa, da sauri ta bude ido ai alokacin ta dawo hayyacinta dan ba karamin razana tayi ba, taji abu kamar wani dutse har wani huci yakeyi, hawaye tafara yi tana girgiza masa kai, shi kam ko ajikinsa dan bema San metakeyi ba,at this point he's deaf and blind,yanzu zafi zafi yake mata komai ba kamar dazu ba, cikin fitar hayyaci ya core wandon jikinsa aiko saiga aliyarsa tana harbin iska kamar taci babu,santala santalan cinyoyinta ya ware sannan ya fara karanta addu'ar saduwa da iyali, a daidai lokacin aka kece da wani ruwa mai karfi kamar da bakin kwarya. Noor jin abun daya ambata yasata yin zillo zata sauka daga kan gadon,cikin azama ya kamota ya danne sannan ya sakar mata nauyinsa baki daya. Kuka mai sauri tafarayi tana rokonsa. Babu imani babu tausayi yayi mata shigar karfi, cak taji kamar numfashinta ya tsaya na wasu yan dakika kafin ta bare bakinta da duk karfin da Allah yabata ta saki ihu da karaji, duka tashiga kaimasa tana yakushinsa da dukkan hannayenta" ummmiiii, amminnna, habibtyyyy, wayyo Allah kuzo Ku ceceni Muhammadu zai kasheni, nashiga uku,wayyo Dada inna lillahi wa inna ilaihí raaji unn, namutu na lalace, zan mutu zan mutu,ya yageni ya barkeni yamin fyade ya gama dani, yiiiiiiiiiiiiiiiiiii" haka tacigaba da kiran sunayen mutane harda mama saida ta kira. Shima aryan harda kukansa, sambatu kawai yakeyi bemasan me yake fada ba, da yaren hausa saina turanci sai larabci daga karshe harda farsanci saida yayi, babu irin abinda bai malllaka mata ba na duniyarnan, hatta duniyar ma ya mallaka mata( malam aryan ina mukuma zamu tunda kabata duniyar baki daya😂😂). Ya zuwa yanzu koda daga yatsarta bata iyawa, amma aryan babu ko alamar ragawa a tattare dashi, inda halal ne mutum ya kalla da sai ace ma harda mugunta ya hada. Sai karfe daya da kwata yq samu gamsuwarsa bayan yayi kusan round uku, rungumetq yayi tsam akirjinsa yana maida numfashi, kissing dinta yayi yana saka mata albarka. Sqi daya huta sosai kafin yamike still jikinsa ba kwari ya nufi toilet. Ruwan zafi yahada cikin jacuzzi sannan yayi wanka hadi dana tsarki, bayan ya gama ya fito da towel daure a kugunsa, hasken dakin ya kunna ya kai dubarsa gareta. Ido yazaro wahe cikeda faduwar gaban abunda ya aikata, dumu dumu taje kwance cikin jini, babu wadda zai kalleta yace tana raye, da sauri ya karaso kan gadon ya tallafota uzuwa jikinsa yana jijjigata tareda kiran sunanta,tun yanayi ahankali har ya koma kiranta da karfi amma ko mitsi batayi ba. Hankalinsa atashe ya mine tereda daukarta zuwa toilet, yama rasa me zaiyi sai kawai udea din hada ruwan zafi ya zo masa. Ruwa mai zafi amma ba sosai ba danshi ba mutum ne mai son zafi ba ya hada mata sannan ya ciccibota yasa acikin ruwan. Yana tunanin zata farka in tajita aruwan zafi amma to gis gewtes surprise ko motsi batayi ba. Tashin hankali!!! Kuka ne kawai baiyi ba amma ya gwammace da ma kukan zaiyi, karfa ya kashe yar mutane, inna lillahi. Gaba daya ruwan ya canza kala zuwa ja, haka ya zubqr ya canza mata wani har sau uku sannan ya mata wankan tsarki, nannade ta yayi cikin wani katon towel fari kamar jaririya ya daukota ya fitar. Shimfidata yayi kan sofa sannan ya koma gefen gadonsa, har runtse udanunsa yayi saboda ba karamin jini yagani ba. Yaye bedsheet din yayi sannan ya shimfida wani, wancan kuma yakai cikin washing machine. Harbyanzu ruwa sosai akeyi bae ma yace zai kaita asibiti, acan ma suna ita cewa fyade yayi mata. Dogin wando ya zurq ajikinsa sannan ya dauko boxers dinsa da wani katon T-shirt dinsa ya Sanya mata dan ba kayanta a dakinsa. Kwantar da ita yayi kan gadon ya lullubeta da bargo sannan ya zauna a gefen gadon ya dafe kansa, yanzu menene mafita, meyasa duk da yasata cikin ruwan zafi amma baisata ta farka ba. Mezaicewa su ummi wayyyo shi Aryan. Haka ya hauro kan gadon yana kallonta, her face looks pale, her lips dried,her eyes swollen, wani irin tausayinta ne da soyayyarta ya kara darsuwa azuciyarsa. Ba akaramin kokari tayi ba wurin saukar nauyinsa amma still gashinan ya aikata barna mai girma. Kwanciya yayi amma babu ko alamar bacci a idanunsa tunani kawai yakeyi daban daban, har aka fara kiran sallah sannan ya mike ya sauna yadan jima yana kallon ta kafin ya mike ya shige bayi yayo alwala sannan ya wuce masjid. Ba kamar kullum ba yau ana idar da sallan yadawo, har addu'a yakeyi Allah yasa ta farka kafin yadawo amma unfortunately yadda ya barta haka ya dawo ya sameta. Yanzu kam abun yafara damunsa, da kyar ya isa jira karfe bakwai yayi, wayarsa ya dauko ya kira doctor Amina, bawani bayani ya mata ba amma yadda taji sautin muryarsa tasan babban abune ya fara. Dama night tayi shiyasa cikin mintuna kadan ta iso. Har cikin dakin ya kaita, halin data tsinci Noor aciki ita kanta bataji dadi ba, karamar yarinya kamarta kamata yayi ace ya biya da ita ahankali, dinki sosai tayimata sannan ta mata allura ta prescribing wasu drugs. Fada tayiwa Aryan sannan yabasa shawarwari kan yadda zai kula da ita sannan ta sallamesa ta tafi. Kansa ne ke Sara masa,lallai bai mata adalci ba, shima yasan da wannan. Kwanciya yayi kusa da ita ya kawo hannunta yana murzawa ahankali har bacci ya daukeshi. Wuraren karfe goma ta farka, idanunta sunmata nauyi sosai haka zalika jikinta. Abubuwan dasuka faru jiya ne ya fara dawo mata, kuka tasaki harda sheshsheka, cikin baccinsa yaji kukan nata,azabure ya mike aiko yaganta zaune can nesa dashi ta aza kanta saman cinyoyinta yana rera kuka hani'an. Matsowa yayi da niyyar tabata da sauri ta bige masa hannu" wlh ka kuma tabani duk abinda na maka kai kajawo,mugu azzalumi, wlh nidai nayi kuskuren yarda da kai, dama nasan mugunta kawai make shirya min kuma Allah yabaka daman aiwatarwa, yanzu kuma wlh bazan kuma gigin yarda da kai ba mugu" tunda tafara magana yake jin zuciyarsa namasa zafi, words dinta na hurting dinshi sosai, "Noorhh I'm sorry pls, wlh ban da gangar na cutar dake ba, I'm sorry my love" duk wannan abinda yake fada ki a jikinta. Suna wannan cece kucen wayarsa tafara ringing,da kyar ya kai hannunsa ya dau wayar, ummi ce. "Aryan lfi, tunda safe nake kiran Noor, I hope she's alright" jero masa tambayoyin tadinga yi, " lfy ummi.." Noor najin ya ambaci ummi aiko ta bare baki tafara kuka" ummi kizo kasheni zaiyi wlh mugu ne, ummi zai kashe miki Noor dinki" zaro ido yayi da sauri ya kashe wayar. Me ya barowa kansa ne, yarinya zata gama tona masa asiri, wai dama haka abun yake. Birgima takeyi akan gadon, kasanta radadi yakemata Nana wasa ba. Da kyar ta mime tafara daga bango zata fita, ko da yazo zai taimaka mata ta hanashi, haka ta fice daga dakin tana kuka. Kamar an dasashi haka ya tsaya yana kallon kofar dakin harta fice. Yana shiga dakinta ta sa key akofa tazauna awurin tafara rusan kukarta, horn taji a gate. Da sauri ta canza kayan jikinta zuwa doguwar riga ta zauna abakin gado yana kuka harda majina. Muryar ummi taji a falon kasa. Kamar dance Noor yi kuka haka ta bare baki tafara ihu yana kiran ummi, adaddafe ta nufi kofar tabude, shima daidai nan ya bude kofa ya fito, salati kawai yakeyi tasa ta sameshi. Akasa ta sami ummi yana zirga zirga, " ummi" tafada cikin muryan kuka, ummi ta kara so ta rungumeta tana rarrashinta. Jikinta har bari yakeyi, zaunar da ita ummi tayi tana rarrashinta. Saukowa yayi ya zauna a cushion din dake facing dinsu ya rafka uban tagumi. Ummi kam ko ba'a fada mata ba tasan meyafaru dan Doctor Amina ta sanar da ita. Mikewa tayi ta kai Noor dakinta ta shirya mata kayanta cikin akwati dan da ita zata tafi tana buqatar kulawa sosai. Saukowa tayi ta barta adakin, har yanzu yana zaune awurin ya rafka tagumi yana danasanin aikata wannan abun. Fada ummi tamasa sannan ta sanar dashi akan zata tafi da Noor gida. Da farko ya so yayi jayayya amma data bude masa wuta tayi masa tatas haka ya ja baki yayi shuru ya zuba wa sarautar Allah ido. Komawa ummi tayi ta sauke da akwatin Noor da ita Noor din, sai dingisawa takeyi abun tausayi, ko kallonsa ba tayi ba ta fice har wurin motar ummi. Kamar zeyi kuka haka yakeji, har suka shige motar suka bar gidan. Zama yayi dirshan akan stairs din entrance din yana jin yadda kansa ke masa" inna lillahi wa inna ilaihí raa ji uunn, what have I got myself into" ya kai kusan mintuna goma awurin kafin ya mime jiki ba kwari ya shige ciki. Not edited COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 11/1/23, 8:16 PM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 45_ 46 D͟✯Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟'✯SW͟R͟I͟T͟E͟✯S͟ Suna isa gida ummi ta fito ta zagaya sannan ta taimakawa Noor dan bata iya takawa da kanta. Ba karamin haushi Aryan yabawa ummi ba, wannan ai mugunta ne, koda ace bai taba wannan abunba amma ai kamata yayi ace yabita ahankali tunda itama farkon yinta kenan. Wato shiga doki ko. Adakin ummi zata zauna dan haka can ummin takaita. Toilet tashiga tahada mata ruwan zafi sosai sannan ta zuba wasu magunguna da zai taimaka mata ya rage radadin datakeji sannan ta fito ta taimakawa Noor din tashiga, sosai ta gasata dan so biyu ta canza ruwan kuma Alhamdulillah yanzu tadan ji sauki. Koda tafito ummi tariga ta fita adakin can ta dawo da tea mai kauri da zafi a cup da kuma peppersoup na kifi da chips tabawa Noor, saida ta make sure taci sosai sannan ta barta. Zani da riga ta sanya ko pant batasa ba saboda irin zafin da kasanta kemata. Kwanciya tayi tana maida numfashi, da zaran ta tuno da abinda yafaru sai ta fashe da kuka tana masa Allah ya isa. Ita a tunaninta muguntarsa ne kawai ba haka abun yake ba. Da har ta fara tunanin kila canzawa yayi ashe dai duk wannan abubuwan dayake mata dan wani tarko ne nasa daya shirya mata. Bacci mai nauyi ne yayi awon gaba da ita inda ta kwanta da bayanta ta bubbude kafafu amma taja bargo ta rufu dashi. ****** Kwatakwata ya rasa me kemasa dadi tun bayan tafiyansu. Kwance yake kan gado ya dafe kansa ya hannayensa, dukda yasha magani amma still zafin bai ragu ba. Yaso ace shi zai kula da kayansa tunda shi yayi barnan amma ummi bata bashi dama ba. Shi yanzu ya akeso yayi, an dandana masa Zuma kuma andauke ta. Irin kallon dayaga Noor take mai tabbas yasan wannan kallon kiyayya ne, da kyar ya samu ya shawo kanta gashi kuma ankoma gidan jiya, yama rasa mafita sai juyi yakeyi kan gado gashi dai yanajin bacci amma yakasa, kuma ko abinci bai ci ba. Ahaka yaita juyi har aka kira sallan zuhr sannan ya mike ya shiga toilet yayi alwala ya fita. Koda ya idar ya dawo gida, shareef ya kira kuma bai boye masa komai ba dan ahalin yanzu idan yace zai boye masa to shine zai cutu,sosai shareef ya tausaya wa Aryan amma kuma ya tausaya wa Noor, duk da matarsa ta girme mata a shekaru amma still bai hanata jin jiki ba balle kuma karamar yarinya kamar Noor ga Aryan din ba kadan ba. Shawara yabashi akan karya tafi gidan ummi yabari saita sauka in ba haka ba wani ruwan zai kuma ballowa, ba umminba ba Noor ba. Haka yayi haquri ya zauna duk tunaninsa akanta ko ya take ciki yanzu. Da kyar yasamu ya hada coffee yasha da biscuit. Har dare babu canji a yanayinsa hakanan ya kwana cikin dacin rai da kunci. ****** Washe gari fa Aryan ya kasa daurewa dole ya shirya da sassafe wuraren karfe bakwai ya tafi gidan ummi. Lokacin suna karyawa da ummi da Nana da Abba wadda yadawo jiya amma babu Noor acikinsu, sam basuyi tsammanin ganinsa ba da sassafennan amma banda ummi,har yanzu Nana da Abba basusan meyafaru da Noor ba saidai sunsan tana gidan kawai batada lfy ne tunda ummi ba barinta tayi ta fito daga dakin ba. Duk ya bi ya sukurkuce a yini daya, duk yadda Abba ya tambayesa amma yaki bashi amsa tunda ya lura cewa basusan meyafaru ba da alama ummi ta rufa masa asiri. Koda ya gaida ummi lfy kawai ta ce masa a takaice. Sai wuki wiki yakeyi da ido alaman akwai abinda yake nema kuma ummi ta lura da hakan, wannan yasa ta mike ta nufi dakinta, yana ganin ta mike ya bi bayanta. Har suka iso bakin kofar dakinta zata shiga ta juya tagansa atsaye a bayanta yayi wani fuskar tausayi, abun har dariya ya so bawa ummi amma ta dake, wai yau Aryan ne ke wannan irin abun saboda mace,macenma dayace bayaso. Lallai wani abun sai Allah. " kar ka kuskura ka shigo min daki na fada ma, dama mu mukayi laifin aura maka ita dukda ka nuna bakaso, toh yanzu ka nuna mana a aikace kuma nagode, saidai fa kasani, ba kyaleka zanyi ba,bar ganin ban fadawa abbanku ba dakaina zan dau mataki akan ka,wlh Aryan koda wasa naga kafanka adakina wai ka shigo wurin Noor toh duk abinda na maka kai kajawo" tana gama fadin haka ta shige dakin harda sa key. Harga Allah he misses his wife so much bazai iya juren wannan horon ba, ayimasa koma menene amma kar a hanashi ganin Noor dinsa. Haka ya juya jiki ba kwari ya sauko falon kasa, Nana ta riga ta tafi makaranta, Abba ma ya fita, haka ya zauna afalo ya kura wa TV ido amma azahiri ba kallon yakeyi ba. Yau kwana uku kenan yana sintiri agidan ummi amma ko sau daya bata taba bari ya hadu da rabin ransa ba. Ayanzu Noor kam garau take jinta danba karamin gyara tasamu awurin ummi ba. Bata aikin komai kuma babu inda take zuwa kullum tana daki, saidai in Nana tadawo shine zata tafi dakinta suyi hira,ammafa sai in ummi ta lura baya gidan shine take bari ta fito. Ita yanzu tama mance da wani Aryan,sabuwar rayuwarta ta bude taci tasha takwanta. Ummi tama dauka irin kozata yi tambayarsa kosau daya amma kamar tama mance da batunsa. Bayan sallan isha kowa ya hallara a dinning ana cin abinci amma as usual Noor bata wurin, sallaman habu driver sukaji, shigowa yayi da akwati niki niki, ummi ce ta tambayesa kafin yabata amsa saiga Aryan da wani ahanunnsa shima ya gunguro ya shigo. Murmushi Abba yayi dan ayanzu kam yasan meya faru kuma wannan hukuncin da ummi tadauka akansa ai gani yake kamar yayi tsauri, gyara akeso ba batawa yakamata ayi ba. So sone fa amma sonkai yafi, ai koda Noor amatsayin ya ce agaresu amma Aryan ma da ne na jini awurinsu dan haka wannan hukuncin baiyi ba. Tamke fuska ummi tayi ta mike tsaye tana kallonsa tace"me nake gani haka,lfy Aryan tafiya zakayi" bai bata amsa ba ya wuce wurin Abba yace" Abba nadawo gidanmu da zama", Nana batasan lokacin data fashe da dariya ba harda shakewa dan akwai abinci a bakinta. Kamar ummi zata fashe haka ta nufi inda yake zaune ta kamo collar din rigarsa ta mikar dashi tsaye tace" wasa ma kakeyi, maza ka mike ka kwashi kayanka kabar gidannnan, Aryan kana wasa dani fa, zan saba maka fa" Abba ne ya dakatar da ita ta hanyar fadin" ummu sulaim dan Allah stop it, horon yayi haka mana, yanzu kawai sai Dada tazo ta daukeki tahanani ganinki angaya miki zan iya zama ne" babu yadda ta iya haka ta kyaleshi amma ba dan ta haqura ba. Wani dadi yaji, at least koma menene yanzu yasan suna gida daya da Noor dinshi, har wani murmushi jin dadi yayi. Bayan sun watse kowa ya tafi dakinshi saiya rage daga shi sai Abba, nasiha yamishi sannan suka cigaba da hira kamar wasu abokai harda wani tafa hannu, har wani wai sirrin su na maza Abba ke fada mai da yadda yake bi da ummi in tana fushi dashi. In kaga Aryan yana dariya bazaka taba cewa shi bane, dama da abbansa kadai yake irin wannan dariyan sai muhsin wani lokacin kuma da Shareef. Har wurin karfe sha daya sannan suka sallami juna kowa ya tafi dakinsa. In Abba na gari to adakinsa ummi take kwana, dan haka karfe goma tafita tabar Noor wadda lokacin hartayi bacci. Ayanzu da Aryan yake gidan tama rasa wani mataki zata dauka dan ganin bai hadu da Noor dinba, amma tana tsoron kada ta rufe dakin kuma da daddare Noor tafarka tana buqatar wani abu dan haka tabar dakin abude. Cikin dare wuraren karfe biyu wani irin yunwa ya farkar da ita, mikewa tayi ta sauka daga kan gadon ta dau mayafin wani abaya dinta ta sa akan kayan baccinta riga da wando, wandon iya guiwa ya tsaya mata kuma ya fidda shape dinta sosai hakama rigar. Bedroom sleepers dinta ta sanya ta fito, babu haske afalon dan haka ta laluba ta bango har ta kai makunnin wutan ta kunna, sannan ta shige kitchen. Dan zama tayi a island din kitchen din na wasu mintuna kafin ta mike ta dau tukunya zata dafa indomie. Har ta daura ruwa kan gas kawai aka dauke wuta, kuma it's rare ayi hakan dan 24/7 ne. Bata damu ba dan tasan ana iya dawowa dashi nan da wasu yan mintuna. A tsaye take hasken wutan gas ne kawai kedan haska kitchen din shima ba sosai ba. Ba zato ba tsammani taji arungumeta ta baya, har zatayi ihu yayi saurin sa hannu ya toshe mata bakinta, zufa ne ya shiga ketowa daga saman fuskarta a tunaninta wani dodo ne dan ita bata San Aryan ya zo ba,kuma batasan da sintirin dayakeyi agidan kullum ba ita tama dauka tunda ya aiwatar da abinda yake so ai shikenan ya fita harkanta. Hawaye tafara yi dan ba bakin kuka sai mutsu mutsu takeyi amma mutumin yaki sakinta. Cizo ta gatsara masa a lallausar fatar hannunsa, ba kadan yamasa zafi ba har saida yace"ouchh,calm down Noor it's me" yayi maganar cikin whispering. Jin muryan mutumin data tsana ayanzu yasata yin amfani da dukkan karfin da Allah Ya bata ta tunkude shi ta juya aguje zata bar kitchen din dukda duhun dake ciki, aikuwa goshinta ya garu da cabinet din glass din dake sama, toshe bakinta tayi dan kar kukanta ya fita amma fa sosai taji zafin abun,da sauri ya matso inda take ya rungumo abunsa ajikinsa har wani sauke ajiyar zuciya yake. Wayarsa ya fitar ya kunna hasken flashlight, haska goshinta yayi yaga har wurin yadan taso ya kumbura gashi yayi ja abunka da farar mace. Kuka kawai takeyi tana kokarin kwatan kanta amma bai bata damar hakan ba. Da ita ajikinsa ya matso ya kashe gas din data kunna da tuni ruwan ya kone a tukunyar har ya fara wari," wlh ka sakeni ko nayi ihu komai darennan, zan tara maka mutanin gidannan wlh ka kyaleni, mugu kawai wadda kamun ranan bai isheka ba shine kadawo ka kara min wani muguntar azzalumi kawai" runtse idanunsa yayi da karfi dan maganganunta tamkar wani mashi haka yakejinsa. Bai saketa ba, haka ya dagata cak kamar jaririya ya manna kanta da kirjinsa yadda bazata iya ihu ba, haka ya fito daga kitchen din ya haura sama zuwa dakinsa, yana shiga yasa key akofar ya cire, daidai lokacin aka dawo da wuta. Direta yayi saman gado yana karewa innocent beautiful face dinta kallo kamar ya shekara bai ganta ba. Wani irin dadi yakeji yau yaga rabin ransa, yana juyawa ta mike ta nufi hanyar kofa bai hanata ba amma tanazuwa taga ai kofar akulle take, juyowa tayi ta zo gabansa tafara dukansa akirjinsa tana ya bude mata kofa ta fita, bai hanata dukansa ba har saida tayi ta gaji sannan ta kyaleshi, jawota yayi ya runguma a faffadar kirjinsa yana shafa kanta zuwa bayanta. Kusan five minutes suka dauka yana shafa mata baya ahankali har ya fara jin saukar numfashinta alamar tayi bacci. Kwantar da ita yayi kan gadon shima ya hau, jawota yayi jikinsa sosai kamar wani zai kwacemasa ita sannan ya kashe wutan dakin yaja musu bargo, minti kadan shima baccin yayi awon gaba dashi. Zai iya cewa tun dayake bai taba bacci mai dadi irin na yau ba, bacci ne mai cike fa natsuwa, kwanciyar hankali da kuma nishadi. Karfe hudu daidai tafara farkawa kafin shi. Jinta tayi ajikin mutum, aiko tana ganinsa ta mike azabure tana goge idanunta dan ta dauka ba daidai suke gane mata ba. Duka takaimasa a kafadarsa wadda yasa ya mike a dan zabure yana addu'a, ganin ta azaune yasashi mikewa shima yazauna, wani irin kallo mai cikeda takaici take binsa dashi idanunta suna kawo ruwa,shikam wannan kin datake masa yafara bashi tsoro fa" kaa bude mun kofa na fita, wai meyasa kake son bakanta min ne,mena maka dan Allah, bazan taba yarda da kai ba, kuma bazan taba yafe ma abinda kamin ba azzalumi" " Nuwaira ni mijinki kike kira da azzalumi, yanzu danna karbi haqqina kike gayamun wannan maganganun.." Bata bari ya karasa maganarsa ba tadaga mai hannu alamar ya dakata tace" kaga malam ba wa'azi zakamun ba. Yanzu kasan da haqqin naka mtcheeeew"(kaii wannan hegiyan yarinyar akwai kwarin ido da tsiwa😒😒, ke yanzu Aryan ya zuba miki wannan kafcecen hannun nasa ba saidai Daddy ya nemo wata ba, kinma gode yana lallaba ki😒😂). Jikinsa duk yayi sanyi haka ya mike ya dauko key ya bude mata kofar, kamar zata hankadeshi haka ta fice daga dakin ko kallonsa batayi ba, shikam da ido yabita har ta shige dakin ummi, kai kawai ya girgiza ya koma ya shige dakinsa. (Allah sarki Aryan, so sadd🥺🥺) ******* Haka ya shafa sati daya agidan babu wani canji saima abinda ya karu, kullum rashin mutuncin datake masa daban ne, har numberta ya karba awurin Nana,data gane cewa shine ai da sauri ta blocking dinshi. Duk yabi ya rame ya sawa kansa damuwa, bawani cin abinci yake ba, kullum cikin tunani yake kuma ya daina zuwa aiki. Wasu lokutan in ya fito yaganta a dinning tana cin abinci yakan zo yasa spoon shima zaici amma saita mike tabar masa wurin. Yanzu kam abun yafara damun ummi tunda ai koma menene yanzu yakamata ace tayafemasa, babu wadda baya ganin irin son da Aryan kewa Noor saidai ita. Nana ma tamata magana harta fita harkanta amma ko ajikin Noor, acewarta inda taji abinda taji kila saita ma tsaneshi fiye da ita Noor din. Duk yadda ummi taso ganin ta shawo kanta amma hakan ya faskara. Kwance take akan gadon ummi bayan ta dawo saga makaranta tana chatting taji sallamarsa, kawai dan darajar sallama yasa ta amsa masa ciki ciki, Aryan ya fada sosai kuma ya dushe kamar ba Aryan Basamude ba. Zama yayi agefen ta yana kallon ta fuskarsa abun tausayi, itako juya masa keya ma tayi ta kashe wayan ta rufe ido kamar tana bacci. "Noor, pls stand up I want us to talk" kamar bazata tashi ba haka tamike ta zauna kamar wadda kwai ya fashewa aciki. Kallonsa tayi sau daya ta kauda kanta, murmushi yayi wadda yafi kuka ciwo yace" I want you to tell me what is it you want, kuma namiki alqawari ni Muhammad Aryan zan miki as long as baifi karfina ba" kamar jira take yayi mata wannan tambayar tace" ka sawwaka min" dammm haka yaji a kirjinsa, saki?? Noor ne ke cewa ya saketa," Noor kinsan me kike cewa kuwa? saki fa kikace inna lillahi wa inna ilaihí raa ji uun, har ya kai wannan stage din Nuwairaaaa??? Muryarsa na rawa kamar zaiyi kuka yakarasa maganarsa. " kwarai kuwa nasan abinda nake cewa, menene amfanin zama da mutumin daba sonka yake ba, ni bazan zauna dakai ba ka halaka ni" yama rasa me zaice kawai yace" tunda abinda kikeso kenan, zan miki amma kibani lokaci insha Allah you'll get what you want" har wani ajiyar zuciya tasauke (amma anyi dakikiyan yarinya anan, kai kubani oraimo cord na wiping dinta dashi kila ta dawo hayyacinta😠😠). Haka ya mike jiki asanyaye ya fice daga dakin. Gyara kwanciyarta tayi ta cigaba da chatting dinta harda kyalkyalewa da dariya. Aranan Aryan ya tattara ya koma gidansa,babu wadda baiji haushin Noor aranan ba hatta ummi, yanzu ummi tayi dana sanin daukota datayi kuma bata barta ba saida tamata fada sosai amma ba'a matsayin umar miji ba saidai amatsayin uwa. Jikinta yayi sanyi saidai fa har yanzu tana kan bakanta. ******* Yau sofiyya matar Mahmud ta tashida matsanacin ciwon jiki ga kasala datake ji ako wani bangare najikinta, Mahmud bai wani bata lokaci ba yakaita asibiti aka mata gwaji inda aka gano malaria ne da typhoid yayi mata yawa a jikinta magunguna aka prescribing mata sannan suka dawo gida. Ba haka Mahmud yaso ba ya dauka laulayin ciki ne ashe ciwon sauro ne😂😂. Moon kam tana gidanta cikin kwanciyar hankali yanzu take zama da mijinta, yanzu kam ba laifi tana iya kokarinta gurin ganin ta faranta masa sannan kuma ita da kanta take girka masa abinci inda ta koya daga wurin wata kawarta wacce keda catering school. Abun ba'a magana, wannan canjin nata ba karamin dadi yayiwa Mahmud ba, amma fa har yanzu ko gate din gidan kishiyinta bata taba takawa ba kuma tahanashi karma ya kawo ta. Tunda Mama ta hanata zuwa gidanta bata kara zuwa ba saidai ta kira ta shima din saiyayi ringing harya katse amma bazata daga ba. Haka ta haqura tabarta tasan halin mama sarai ko badade ko bajima zata nemeta da kanta. Daddy baya kasan tun lokacin daya musu sulhu suka koma gida tun lokacin yayi tafiya kuma bai dawo ba har yanzu. ***** The following week Aryan ya koma aikinsa yanzu ya nemawa kansa salama da al'amarin Noor, ya fawallawa Allah komai. Dan koda yakoma gida yayi iya kokarinsa wurin ganin ta canza ra'ayinta amma ko kadan haka baiyu ba. Yanzu next shirinsa shine zai koma can Dubai company din Abba anan zai cigaba da zama kuma kafin ya tafi zai bawa Noor abinda ta buqata, company dinsa na nan Shareef zai managing dinshi saidai ya rika zuwa time to time yana dubawa. Shiri yakeyi yanzu inda harya handling wa shareef duk wani abunda yakamata ya handling masa. Karfe biyar daidai ya tashi a office, bai tafi gidansa ba ya tafi gidan ummi. Abba ma nagida dan hakaa yana shigowa ya wuce part din Abba. Bayan ya gaidasu shida ummi wacce dama tana falon tuntuni suna hira itada Abba kuma magana ne akan Noor dan har sun fara tunanin koza asa iyayenta a maganar ne, har yanzu dai kamar da Aryan bai karu ba saima kara ramewa da yayi,idonsa sun fito gwalagwala, asanyaye ya fara magana ya sanar dasu decision dinsa, basu nuna masa kin amincewarsu ba saima fatan alkhairi da sukayi masa, sunyi hakkanne saboda suna jiyewa Kansu abinda zai biyo baya idan Aryan ya fada cikin wani hali, tunda ita matarsa bata sonsa amma ai su iyayensa suna sonshi dan haka gara sumasa abinda yakeso kozai samu kwanciyar haankali. Noor na tsaye abakin kofa tana jin abinda yake fada, haka kawai ta tsinci kanta awani yanayi mara dadi,sai taji bataso ya tafi, dama ummi ce ta kirata, datazo shiga kuma saita jiyo muryarsa yana magana da iyayennasa,jin motsin kofa yasata zabura, tunda ya kalleta sau daya bai kara kallinta ba haka ya fice daga gidan ya barta da guzurin kamshinsa mai sanyi. Bata shiga falon ba tajuya takoma daki ta kwanta, jitayi hawaye na zuba daga idanunta(na yaushe kuma), meyasa ya kalleta sau daya ya juya kansa, badai ya dena sonta ba, wani irin kuka ne ya taso mata, ita kanta aka tambayeta meyasa take kuka bazata iya cewa ga dalili ba amma tabbas tasan bata cikin yanayi mai dadi. Duk wannan abinda yake faruwa su Anty Jamila basuda masaniya akai dan su ummi basu fada musu ba, kuma Noor ma bata nuna cewa akwai wani abu akasa ba. Tafiyarsa saura kwana biyu daga yau, shiri yakeyi, wani tunani ne ya fado masa why not ya gwada kiranta koda one last time ne. Hakan kuwa yayi ya dau wayarsa ya dialling numbern ta, abun mamaki saigashi ya shiga, wani irin farin ciki yaji kamar yayi tsalle yayi rawa, har ya kusan tsinkewa ta dauka, shiru sukayi dukkansu suna jin saukar numfashin juna ta wayar, shi ya fara katse shurun ta hanyar cewa" are you sleeping"? Um um kawai tace, bata kara cewa komai sai taji yace" I'll be leaving for Dubai in the next two days insha Allah, nasan kina jiran sakonki, don't worry I won't leave without giving you that" duk wannan maganan dayakeyi hawaye ne kawai ke zarya daga idanunta, tana so tayi masa magana amma takasa, har wani daci daci takeji a makogwaronta, harya gama maganarsa ba tace kala ba, murmushin yake Aryan yayi dama yasan har yanzu bata canza decision dinta ba, amma ya zaiyi tunda ta nema dole ya bata. Yana cikin wannan tunanin yaji kit ta kashe wayar. Abangaren Noor kuwa ta kashe wayanne saboda wani kuka daya taso mata kuma bataso yaji, zata iya cewa ahalin yanzu bata buqatar wannan abinda tace masa tanaso, idan fa yatafi shikenan magana ya kare,ya rabu da ita kenan, to ya zatayi bayan shita fara saninsa a matsayin da namiji, bata tunajin zata iya wani auren kodasun rabu,idanfa ya saketa yana nufin yanzu tazama karamar bazawara at nineteen years. Kuka take sosai kamar ranta zai fita. Tashi tayi daga kan gadonta ta shige toilet lokacin karfe sha daya na dare. Bayan ta fito ta shimfida sallaya ta kabbara, bayan ta idar da nafilolinta ta zauna ta dinga jero addu'o'i har Allah yasa bacci ya dauketa saman sallayar. Mu hadu gobe insha Allah. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 11/1/23, 8:16 PM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 47_ 48 ✯D͟A͟Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟'✯S͟W͟R͟I͟T͟E͟R͟S͟✯ I DEDICATE THIS PAGE TO THE WHOLE OF MIJIN TACE FANS. GODIYA NAKE DA ADDU'O'INKU, ALLAH YABAR ZUMUNCI. LOVE Y'ALL❤️❤️❤️ Cikin baccinta tayi mafarki wai ya tafi kuma kafin ya tafi saida ya bata takardan ta. Azabure ta mike daga kan sallayan, wani irin zufa yana ketowa daga fuskarta, jikinta gaba daya ya dau rawa kamar mazari. Agogon dakin ta kalla, karfe biyu saura. Mikewa tayi ta shige toilet ta dauro alwala sannan ta fito tafara sallah. Cikin sujjada kawai ta tsinci kanta da yin kuka akan kar ya tafi,addu'a takeyi hadI da kuka kamar ranta zai fita, toh meke sata kuka ko dai sonshi take? Wannan ne har yanzu bata iya tantancewa ba. Koda ta idar bata koma bacci ba, zama tayi a kan sallayar tana karatun Qur'an kuma Alhamdulillah tadan samu natsuwa. Bata koma bacci ba har aka kira sallan subh sannan ta mike tayi. Tana idarwa takoma kan gado,minti kadan bacci ya kwasheta. Agefen Aryan shima kusan hakan ta kasance. Baiyi bacci daren jiya ba, kusan da zazzabi mai zafi ma ya kwana. Gashi ya kashe wayarsa. Bai samu ya tafi masallaci ba dan jikinsa ba kwari, rufuwa yayi da bargo jikinsa na rawa sosai. Da kyar ya iya daukar wayarsa ya kunna, number din Shareef ya dialling bugu uku ya dauka. Jin muryan Aryan yasan ba lfy ba dan sosai muryar nashi ke shaking. Aiko babu bata lokaci shareef ya iso gidan da wani likita, dubashi yayi inda yagano cewa stress ne da kuma yawan tunani wadda inba ayi tackling dinshi da sauri ba zai iya kamuwa da hawan jini. Tausayinsa ne yakama shareef sosai, kuma yasan wannan ciwon nasa bazai rasa nasaba da tunanin Noor dayasa wa zuciyarsa ba. Wannan wacce irin dakikiyan yarinya ce. Kenan gara mijinta ya mutu than ta sauke girman kanta ta rungumi mijinta? Mata nawa suke addu'an samun miji kamar Aryan amma ita ta samu tana shirme. Saida akayiwa Aryan din alluran bacci kafin Ya Shareef yabar gidan, gidan ummi direct yazo, babu kowa agidan ummi ta tafi aiki, sai Noor dan yau bataje makaranta ba. Wata mai aiki yasa ta kira masa Noor din. Tayi mamakin ganinsa, bayan sun gaisa tanemi wuri tazauna." Noor wlh kin bani kunya, duk wayonki da iliminki amma ki ke ta kwasan zunubi hankalinki kwance,yanzu ke baki tunanin cewa butulci kikayi, kina zama agidan iyayen mijinki kuma suna matuqar qaunarki badon komai ba saidan kina matsayin matar dansu amma shine kike nuna kin danzu kwaya daya tilo agabansu ba kunya ba kara, toh wlh kiyi hattara, Aryan kam idan baki sani ba, koyau ya sakeki you're at the losing side saboda yanafita mata zasu kai masa hari sai wacce ya zaba, keko an maida ke karamar bazawara koda wani zai aure ki saidai yarika miki kallon second hand. Kiyi tunani wlh tun kafin kiyi kuka da kanki, bawan Allah yana cikin mawuyacin hali saboda ke amma tsabar rashin imani irin naki ko ajikinki. Saboda ke har yana gab da kamuwa da ciwon zuciya but it doesn't seem to affect you in any way, wlh inna rasa abokina asanadin ki toh Ki sani ni da ke munyi hannun babban riga" tunda yafara magana kuka sosai takeyi, balle ma lokacin daya ambaci ciwon zuciya, dama haka yake sonta? Ashe sonda yake mata ba wasa bane? Ashe duk kulawannan gsky ne ba tarko yasa mata ba? Wayyo ita Noor. Matsowa tayi wurin kafan Ya Shareef tana kuka tace" Ya Shareef dan girman Allah ka kaini in ganshi, wlh ina son mijina, kuma na yarda zan zauna dashi, pls yaya ka kaini I want to see him" wani irin dadi Ya Shareef yaji finally tadawo hankalinta, har ta bashi tausayi yadda take kuka, hannunta ya kama sannan ya share mata hawayenta. Mikar da ita yayi sannan yace ta shirya yanzu zai kaita, aiko babu musu ta gudunta ta wuce daki tayi wanka sannan ta shirya, bata dauko akwatinta ba, wayarta da mayafinta kawai ta dauko, afalo tasami Ya Shareef, babu bata lokaci suka kama hanyar zuwa asokoro gidan Noor. Ji take ma kamar motar ba gudu take ba, kamar tayi tsuntsuwa taganta agidan, hawaye na bin gefen fuskarta Allah Allah take taga wani hali yake ciki. Suna isa gidan bata bari ya gama parking ba ta diro da gudu har saida Ya Shareef yayi dariya, tana shiga falon direct ta haura sama zuwa dakinsa. Fitowarsa kenan daga wanka yana daure da towel akugunsa jikinsa duk danshin ruwa, bai dade da tashi daga bacci ba kuma tunaninta ne ya tayar dashi. Jin an bankado kofa ko sallama babu yasashi juyawa, baima gama juyawa ba yaji ta rungumeshi a kirjinshi, sosai tashige jikinshi kamar wani zai sace ta, kuka take sosai harda sheshsheka" Ya Aryan dan Allah karka tafi kabarni, wlh na yarda zan zauna dakai, ina sonka ina sonka I love you so much, kar kayi ciwo kaji" farinciki mara misaltuwa shiya mamaye Aryan, ko amafarkinsa bai taba zaton wannan ranan zaizo ba, yau Noor ne ke kuka harda cewa tana sonsa? Hannu yasa abayanta ya kara rungumeta sosai, jikinta duk ya jike da danshin ruwan dake jikinsa, atare suka sauke ajiyar zuciya, shareef ne ya shigo amma ya tsaya abakin kofa yana kallon ikon Allah, gsky ma Aryan dinnan baida zuciya ai in shine saiya juyata kafin su daidaita, Noor ta juyawa kofa baya inda shikuma Aryan yake facing kofar shiyasa yaga Shareef dake tsaye, nuni yayi masa daya fice daga dakin, hararan wasa Shareef ya watsa masa sannan yayi murmushi ya fita, baima tsaya agidan ba kawai ya wuce nasa gidan tunda baisan iya lokacin dazasu dauka ba,yo anyi lovers reunion ba dole ba. Sun dau kusan minti biyar ahaka amma bata daina kukan ba, hannu yasa zai janyeta daga jikinshi amma takara mannewa tareda kwantar da kanta a kirjinshi kamar wata baby, cikin sigar rada yace"it's ok, bagashi kin ganni ba, babu Inda zani kinji"? Still bata dago ba amma ta daina kukan sai ajiyar zuciya datake saukewa akai akai. Kusan two minutes kafin ta dago ta kalleshi, kashe mata ido yayi ta sunkuyar da kanta tana murmushi. Peck ya manna mata agoshi sannan ya kamo hannunta ya zauna akan stool din dressing mirror itakuma ya dorata kan cinyarsa, Noor fa bata haqura ba har yanzu, juyowa tayi tana facing dinsa takama fuskarsa tana duddubawa kamar tana neman wani abu afuskar sannan ta manna masa kiss a kumatu takara rungumeshi tana sauke ajiyar zuciya. Shafa bayanta yakeyi ahankali, dagowa tayi tana kallonsa tana murmushi shima kuma murmushin yake mata,whispering yamata akunni yace" shafa min mai" babu musu ta dau body lotion dinsa mai kamshi ta zuba a hannunta ta murza sannan takamo hannunsa tafara binshi ahankali kamar kwai tana shafawa, yadda yatsun ta ke yawo afatarsa shiya haifar mai da jin wani irin yanayi a tattare dashi, duk wani sassa na jikinsa saida tabi ta goge mai, sannan ta mike ta wuce closet dinsa ta fitar mai da kayan dazai sa, 3qtr ne da rigarsa na shan iska ta fidda mai, shikam kamar wani soko haka yake binta da idanu duk inda ta gifta, kawo masa kayan tayi amma yace shi bazai sa saidai ta sanya masa da kanta, ba karamin kunya taji ba ta turo baki gaba, ji tayi yace" Allah in baki mayar da bakin ba I'll kiss it" da sauri ta maida bakinta, babu yadda ta iya haka tasa mai rigar, wurin sa wandon anan ake drama, shikam ba kunya haka ya kunce towel din dake daure a kugunsa, rumtse ido tayi da karfi dan kar ta kalli abinda zai hanata sukuni, tsugunawa tayi yasa kafa daya sannan ya sanya dayan, ahankali take Jan wandon zuwa sama, tana kaiwa daidai wurin aliyarsa yayi juyi yadda dole ya taba mata hannu, rumtse idanunta takara yi da karfi sosai harsaida takarasa samai wandon sannan ta bude idanunta. Dariya yake mata kamar wani zautacce, itakam binsa take da idanu, bata taba kare mai kallo ba sai yau, ashe dama yana dariya har haka, ikon Allah, dimples dinsa sun lotse ciki sosai sun kara bayyana kyawunsa ga hakoransa dake ajere farare tas dasu gwanin sha'awa, kaii gsky datayi sakaci da wannan kyakyyawar halittar ya subuce mata. Alhamdulillah itakam. Turarensa ta dauka ta feshe jikinsa dashi sannan tace" ka karya"? Shima turo baki yayi a shagwabance yace" yaza'ayi na karya, bayan wacce yakamata tabani batanan, nifa na mance rabona da cin abinci ruwa kawai da black tea nake sha" zaro ido tayi, haba ai dole taganshi duk ya rame sai ido da hanci, shafa gefen fuskarsa tayi da dukkan hannayenta tace"I'm sorry,muje kitchen yanzu na dafa maka abinci kaji"? Murmushin jin dadi yayi ya dauke ta cak, bai direta a ko ina ba sai kitchen. Ko ina fes fes kamar yadda tabarshi saidai ya danyi kura tunda ba gyara yake samu ba. Cikin minti kadan ta goge ko ina yadawo yadda yake shikuwa yana zaune a kujeran dake island din kitchen din yana binta da wani mayataccen kallo duk inda ta juya, ga mazaunanta dake juyi at 360 kamar da niyya take juyasu duk da kayan dake jikinta bai wani kametaba amma still bai hana mutun yaga baiwar da Allah ya mata ba. Bata wani jima ba within 30 minutes tagama hada breakfast, egg mayo sandwich da pancake tayi, sai custard, tare suka jera abincin a dinning, a cinyarsa ya dorata sannan suka fara feeding junansu, sunci sosai sun koshi inda shi yama fita ci, bayan sun kammala suka clearing wurin, bata huta ba ta canza kayan jikinta zuwa kanana tafara aiki, ko ina na gidan saidatabi ta share ta goge ko ina ya dau kamshi. Special gyara tawa dakinshi, komai ya dawo neat kayansa na datti tasa a washing machine. Within some hours saiga ko ina ya dawo normal sai tashin kamshi yake, bata bari ya tayata da komai ba har saida tagama. Lokacin har anfara kiran sallan zuhr dan haka ya shirya ya tafi, itakuma tayi wanka tayi nata sannan ta sauko dan dora abincin rana. ******* Ummi ta dawo gida ta nemi Noor har ta tambayi masu aikinta inda suka shaida mata cewa ta fita da Ya Shareef. Tayi mamaki toh ina suka tafi tunda ai Noor bata tafi makaranta yau ba, Allah dai yasa lfy. Hankalinta bai kwanta ba ta dau wayarta ta kira layin Noor, lokacin Aryan ne ke kusa da wayar dan adakinsa tabarshi ita tana kasa, shi ya daga kiran yayi sallama, mamaki ne yakama ummi harta kara duba wayarta da kyau Kodai Aryan ta kira ba Noor ba, still dai numbern Noor ne toh me yakai wayarta wurinshi, shi ya katse mata tunani yace" ummina" itakam ummi har yanzu bata yarda wannan numbern Noor bane tace" Aryan me ya kai wayan Noor wurinka" murmushi yayi wato dai babu wadda yasan Noor tadawo gidanta, " ummi she's here don't worry" wani irin dadi ummi taji, taji uwar bari ta koma wurin mijinta kenan,toh amma yaushe takoma dashine kodan irin sallaman nan babu, basu wani jima a wayar ba ta katse tunda yanzu tasan inda ta tafi. Kai amma taji dadin wannan abun, yanzu hankalinta ya kwanta, babu inda Aryan zai tafi. ****** Sosai suka nuna wa junansu soyayya amma baiyi gigin maimaita wannan abunba, yabari ne saita saki jikinta dashi tukunna. Tare suka kwanta gado daya kuma manne da juna kamar za'a kwace masu junansu. Haka aka kashe maganar tafiyan Aryan, inda yanzu ya koma aikinsa ita kuma ta koma makaranta, ta daina tafiya amotarta shiyake kaita kuma yake daukota. Ba kadan suke nunawa junansu irin son da sukewa junansu ba, suna tarairaya juna, suna bawa juna kulawa, soyayyarsu mai tsafta gwanin ban sha'awa. Congrats Aririn Noor😂. Ciwon zuciya ta warke😂 Agurguje Yau sati biyu da dawowanta gidan kuma har yanzu babu abinda ya taba shiga tsakaninsu. Kwance suke akan gado bayan sun gama dinner, sai wani shige masa jiki take kamar wata mage shikam hakan ba karamin tadashi yake ba kawai daurewa yake amma takasa dainawa, cikin wani irin murya wadda yayi kama da whispering yakirata" sweetheart " umm kawai tace," menene, what do you want" bata amsa masa ba tacigaba da cukuikuyeshi, itama batasan meke damunta ba amma tabbas tanaji kamar wani kaikayi acikin jikinta wani feeling ne ke damunta amma ta rasa yadda zatayi ta fada masa tsoronta shine karya maimaita wannan abun, bata gama tunani ba taji hannunsa cikin rigan baccinta yana shafa mata nashanunta, kamar jira take aiko tafara nishi sama sama tana bankaro masa kirjin, murmushi yayi wato dai dama abinda ke damunta kenan amma takasa fada mai. Juyowa yayi da ita ya kasance tana kasanshi shikuma ya mata rumfa da chest dinshi. Kallonsa takeyi da idanunta wadda ya kankance kamar maijin bacci,ahankali ya hada bakinsu wuri daya, ga mamakinsa saigashi ita tafara cafkewa tana masa wani irin gigitacciyar sucking mai cikeda shauqi da tsananin buqatuwa, yadda take juya tongue dinta acikin bakinsa kamar ta shekara da iyawa, shikam oga Aryan ba karamin dadi yakeji ba, tana kissing dinshi shikuma yana sarrafa jikinta da hannunsa. Karan ac ne kawai ke tashi da saukar numfashinsu. Cikin fitar hayyaci tafara balle boturan rigarsa tana cirewa shima ya zare singlet din dake jikinta, wani ajiyar zuciya yasauke lokacin da yayi arba da yan biyunsa, har wani girma suka kara masa gasu atsaye sun tsole masa idanu. Wani irin damka ya kaiwa guda daya, dukda girman tafin hannunsa amma sun cikashi tab har da saura, sosai yake murzawa, wani dib dib dib taji kasanta na mata, jitake kamar numfashinta na yankewa kamar ba'a duniyarnan take ba, bakinta na rawa tace" Ya ya ya yaya Aryan" um yace bai amsa mata ba takara kiransa" Ya Aryan " yakara amsawa takara kiransa ya amsa, dago kai yayi ya kalleta saiyaga ai hankalinta ma ba'a kansa yake ba sai yamutsa gashin kansa take tana lumshe idanu " what is it my love "? Ahankali ya whispering mata akunni, kamar bazata ce komai ba can tace" pls ka cigaba, kaikayi suke mun" kamar zaiyi dariya amma ya dake, ahankali ya tura guda daya cikin bakinshi yafara tsotsa kamar jaririn daya kwana biyu baisha nonon uwarsa ba. Saboda tsananin buqatuwa batasan lokacin data tura hannunta cikin boxers dinsa ba, gurnani ya shiga yi" ohh babyyy,keep going I love this" kamar kara ingizata yake sai kara azama take, duk sun bata jikinsu, awannan point din gaba dayansu sunkai maqura all they need is to do it, zame bum shot din jikinta yayi sannan ya cire nashi, karanta addu'a yayi, tana jin ya ware cinyoyinta ta kamo hannunsa tace" Ya Aryan tsoro nakeji, akwai zafi fa" kamar zaiyi kuka yace" baby love I promise bazan miki da zafi ba kinji" gyada kai tayi amma still tanajin fargaban abun, kamar yadda ya fada mata baiyi kamar wancan karon ba, ahankali ya shigeta yadda bazataji zafi ba, idan ya shigar zaifita har ya zamu ya shiga gaba daya. Taji zafi amma baikai na wancan karon ba. Sosai suke surutai marasa kan gado. Inkukaji surutan da Noor takeyi saikun memo tsumma kun toshe mata bakinta dashi lols. Bayan sun gamsu da junansu suka rungume juna suna maida numfashi. Kissing din juna sukayi suna fadawa juna kalamai masu sanyi da dadi. Dakanshi yayi mata wanka shima yayi nasa sannan ya nadota a towel ya daukota suka fito. Shorts dinsa ta sanya shima shorts din yasa, ya hanata sanya riga haka suka kwanta yana wasa da nashanunta har bacci ya daukesu. Sun makara sallan asuba, sai karfe shida sukayi sannan suka kara komawa bacci dan ba wani baccin kirki sukayi jiya da daddare ba. Dayake yau Saturday ne kuma ba aiki shiyasa sai karfe tara suka farka sukayi wanka sannan suka sauko kasa. Shi da kansa yayi musu breakfast itakam nata ido da baki dan sai surutu take zuba masa shikuma yana dariya. Bayan sun karya suka koma falo, TV suka kunna inda suke kallon wani korean series film MR QUEEN, tana kwance kan kirjinsa suna kallo suna dariya saboda comedy sosai akeyi a film din. Can ta dago ta kalleshi tace" babyn babyy" da sauri ya juyo ya kalleta yace" love pls maimaita sunan nan" kanta ta kwantar kan kirjinsa tana murmushi tace " babyn baby" chuckling yayi yana jin dadi yace" I love you so much sultanatu ruuhy" kiss ta manna masa a chest dinsa tace" pls baby ka kaini gidan Anty Na'ima ban taba zuwa gidan ta ba tunda akayi aurensu" peck yamata agoshi sannan yace" anything for you my Queen, ki shirya inna dawo sallan zuhr saimu tafi kinji" rungumesa tayi tanajin son mijinnata har cikin hanta da jinin jikinta( kince bakiji,yanzu waya rokeki kisoshi😒) Bayan sallan zuhr ta shirya cikin lace red and golden colour dinkin half gown da straight skirt, tasha daurin kallabinta ga takalmi da mayafi duk kalan kayan tayi kyau tubarkallah masha Allah. Can na hango Aryan shima ya shirya cikin getzner golden colour dinkin half jumper, gashin kansa yasha gyara sai kyalli yake, yawani kara kyau da jiki ga fatarsa ma takara haske kana kallonsa kaga Ango, hulansa zanna bukar golden colour mai ratsin white ya sanya ya feshe jikinsa da special pefume dinshi wadda ba kullum yake amfani dashi ba sai in yana tare da babynsa. Key din motarsa Bugatti ya dauko da wayarsa kirar iPhone 15 pro da Samsung S23 ya fito. Dakin Noor ya shiga, tana tsaye tagama shiri tana feshe jikinta da turare, sosai tayi kyau kamar ya hadiyeta, light makeup tayi wadda ya matuqar amsar kalar fatar jikinta. Kai Noor badai kyau ba( dama macen novel kenan komai 100% 😂😂). Tana ganinsa ta karaso ta shige jikinsa tana shakan daddadan kamshin jikinsa. Ass dinta yadan daka yace" baby love kinga irin kyawun da kikayi, anya zamu tafi kuwa"? Dagowa tayi ta kalleshi ya kashe mata ido daya, turo baki tayi tace"pls honey, mutafi kaga fa rana na yi sosai" make kafada yayi alamar yaki yarda da wayon, sarai tagane menene manufarsa tace" I promise inmuka dawo kaji my love" cute face dinta ta juya masa kamar zatayi kuka yadda zaiji tausayinta, murmushi yayi har dimples dinsa suka lotse yadan lakaci hancinta yace" yarinya mai wayo, shikenan mutafi" murmushi tayi ta dau handbag dinta da wayarta suka fito hannunsu cikin na juna har suka iso wurin motar, dakansa ya bude mata kofa kamar kullum sannan shima ya zagaya ya shiga. Suna tafiya suna hirarsu ta masoya gwanin sha'awa har suka iso gidan Ya Shareef. Yana rike da handbag dinta a hannunsa dayan hannun kuma yana rike da hannunta har suka shiga cikin gidan. Sun samu tarba mai kyau daga wurin Na'ima matar Ya Shareef wadda cikinta har ya fara fita kadan dan tana watanta na hudu kenan. Ya Shareef yaji dadin ganin irin canjin da Noor tayi, ga Aryan yayi wani tubul tubul da alama yana samu yadda yakamata. Shiko Romeo din Juliet duk inda ta juya yana biye da ita, abun har dariya yakebawa Na'ima, ya shareef sai zolayarsa yake. Na'ima kam Jan Noor tayi zuwa dakinta inda suma suka dasa nasu shafin hiran. Inda tabata wasu magunguna datake sha masu kyau hadin mutanin sudan dan mamanta yar can ce. Sannan ta fada mata yadda zata kula da kanta da wasu abubuwa daya kamata kowacce matan aure tasani. Sun dade suna hira kafin suka fito indasu Aryan suke zaune suma suna nasu hiran. Tunda suka fito ya kafeta da ido har suka kara so cikin falon. Zama tayi kusa dashi shikam ba kunya ya kama hannunta agabansu Ya Shareef ya pecking hannun nata, "su Aryan anzama mara kunya ko irin kunyan yayan matarka bakaji ohh nikam" ya shareef ya fada cikin zolaya, harararsa yayi baice komai ba. Dariya kawai Na'ima da Noor keyi dan dramansu abun dariya ne. Haka suka dasa wani hiran har aka kira sallan asr sannan suka mike dan gabatarwa. Sai bayan sallan isha suka bar gidan, basu koma gida direct ba, dominos pizza suka tafi inda suka siyo pizza da ice cream kusan flavor biyar, shi Aryan bawani son ice cream yake ba amma Noor kam ba'a magana. Karfe takwas da rabi suka dawo gida a matuqar gajiye. Sunayin wanka suka shirya cikin kayan bacci iri daya kammar twins sannan suka sauko sukaci pizza dinsu suka danyi kallo, karfe goma suka koma dakin Aryan, brush sukayi atare kafin suka kwanta. Bai takura mata akan alqawarin datayi masa kafin su fita ba dan shima ya gaji, bacci sukayi mai cikeda nisha da farin ciki. Mu Tara zuwa gobe Insha Allah. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 11/1/23, 8:16 PM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 49_ 50 ✯D͟A͟Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟'✯S͟W͟R͟I͟T͟E͟R͟S͟✯ Washe gari suka shirya tafiya gidan ummi. Duk tabi tayi shuru dan tasan batada gsky, shiko yana lura da ita kuma yasan dan batada gsky ne yasa take wani kame kame. Tare suka shirya sunyi kyau sosai tabarkallah Masha Allah. Ko a mota ma yayi yayi da ita tayi magana amma saidai tayi murmushi,har ya gaji ya barta. Suna isa gidan ya danna horn mai gadi ya bude masa gate. Shiya bude mata kofa ta fito, kamo hannunta yayi zasu shiga tare amma ga mamakinsa saita fizge hannunta," meke damunki wai, are you alright "? Ya tambayeta cikin sigar kula,bata cemasa komai ba ta boye abayansa tana turashi gaba,murmushi yayi ya girgiza kai, yarintarta na burge shi. Sallama yayi ya shigo, Nana da ummi na zaune afalo suna duba wani abu awaya, dayake yanada fadi hakan yahanasu ganin Noor dake makale abayansa sai sunne kai takeyi, har ya karasa inda suke amma bai zauna ba ya gaida ummi atsaye yana kumsa dariyarshi, duk suka juya suna kallonshi to meya faru kuma yake wani kumshe dariya,piece din zanin Noor ummi tahanga ta tsakanin kafafun Aryan,sai yanzu tagane dalilin dayasa yake dariya ciki ciki. Matse fuska tayi ta mike tazo har inda Noor ke tsaye ta rike kugu, jin mutum akusa da ita yasata dagowa sukayi ido hudu da ummi, har ta tsorata ta koma da baya tana turo baki, dariya duka suka fashe dashi harda Aryan amma banda Noor. Jawo hannunta ummi tayi zuwa cushion din data tashi suka zauna shima ya nemi wuri yazauna yana kallon su cikeda so da kauna." Me gudun hijira har kin dawo"? ummi ta fada tana dariya, shuru tayi tana wasa da yatsun hannunta tace" ummina kiyi haquri, cewa akayi wai mutuwa zeyi shiyasa na tafi fa" tafada da sigar shgwaba, dariya suka kuma yi Nana tace" ehh lallai masu miji, wai mutuwa zeyi " takarasa maganar tana kwaikwayon Noor, harara Aryan ya watsa mata yace" kishiga hankalinki kidena takurawa Babyna " rike haba ummi da Nana sukayi suna kallon abun mamaki, Aryan ne ba kunya har yake wani Babyna agabansu? Noor kuwa duk kunya ya rufeta ta rufe fuskarta da tafukan hannunta. Gogan kuwa ko ajikinsa kamar ma bai fada ba, can yakara cewa" ummi, sweetheart fa batayi breakfast ba cewa tayi saitazo gidan ummi zata having breakfast dinta" yakare maganar fuskarsa fal damuwa, dariya Nana ta fashe dashi harda rike ciki, throw pillow dake kusa dashi ya dauka ya hurga mata yana binta da kallon warning, tsuke bakinta tayi batakara cewa komai ba, mikewa ummi tayi ta wuce kitchen ta hado mata lafiyayyar breakfast a tray, kuma tasan Aryan ma bai ci ba amma tsananin wawta irin nashi wai babynsa kadai yasani, Allah ya shirya yaran zamani, da inasu Abba suke wani batasu agaban su Dada, amma yaran zamani ko ajikinsu. Haka tafito daga kitchen fuskarta dauke da kayataccen murmushi, har dinning takai abincin sannan tadawo falo tasamesu, Romeo da Juliet suna cushion daya sai kuskus sukeyi Allah kadai yasan mesuke fada, suna jin motsinta Noor ta mike tana murmushi tawuce dinning, kamar jela haka shima ya mike yabi bayanta,da kallo ummi tabisu tanajin wani dadi aranta,inama Abba na nan yaga wannan abunda suka dade suna addu'ar faruwarsa. Acan dinning kuwa tare sukaci abincinsu dan yanzu sun saba, daya baya iya cin abinci sai da dayansa kuma a plate daya suke cin abinci. Bayan sun gama ci Noor tamike tayi dakin Nana suka dasa hiransu na fama. Shiko falo yadawo inda suke dan tattaunawa da ummi akan cigaban company dinsa, fatan alkahiri da addu'a tayi masa ya amsa da Ameen. Hira sukeyi da Nana inda take cewa" matar yaya kinganki kuwa, wlh kamar ba ke ba, da alama frsesh milk na aiki" buge bakinta Noor tayi tana salati tace" wlh Nana kin lalace, gsky ya kamata ummi tayi miki aure yarinya da maganan manya abakinki, Allah ya shirya" shrugging shoulder dinta tayi tace" toh meyayi saura, bayan inada Ya muhsin dina, ai lokaci kawai muke jira, yo in bamu koya yanzu ba sai yaushe, salon wata tayi miki wuff da miji, lokacinne idanuki zasu bude" tunani Noor tashiga yi, maganar Nana gsky ne fa, inhar bata zama karuwar mijinta ba wata zata yi wuff dashi, har ta tuno Anty Aisha da lubna, chab da an tayar da world war three kuwa,(Noor akwai kishi malam), Nana data gane cewa kishi taji lokacin data ambaci wata zatayi wuff da mijinta saita fashe da dariya dan kamar abinda tagani a idanun Noor tsantsar soyayya ne datake wa yayanta, kai amma datafi kowa murnan haka. Canza hiran Noor tayi tace" ni yanzu ba wannan ne agabana ba, exams dinmu is by the corner kuma Allah inaso natafi kano naje naga gidan ya Moon " murmushi Nana tayi tace" kuma kinga azumi ma ya kusa, ke nama mance ban fada miki ba amma bansan ko sweetynki ya fada miki ba, mufa ana kwana goman karshe na azumi muke tafiya Adamawa kuma sai bayan sallah da kwana hudu muke dawowa" yarfa hannu tayi tana murna tace" kai wlh naji dadi, dama ban taba tafiya Adamawa ba, zanje naga garin Dada kawalli na, Allah sarki mutuniyar arziki tun ranan da aka kaini ban kara ganinta ba harta tafi" haka suka cigaba da hiransu suna dariya. Karfe sha dayan rana suka shiga kitchen dan dora abincin rana, suna girki suna hiransu gwanin burgewa, tana cikin rolling shawarma taji ya rungumeta ta baya ya manna mata a kiss a wuya daidai weakpoint dinta har saida ta sauke ajiyar zuciya, da sauri hadi da gudu Nana tabar kitchen din,Ya Aryan yayi nisa itakam, abu har haka ba ko kara, iko sai lillahi. Komawa yayi ya rufe kofar kitchen din harda sa lock yadawo inda take tsaye yakara rungumeta, turo bakinta tayi tace" kaga kasa ta gudu ko, yanzu wazai tayani da hira" wani kiss din ya kuma manna mata a cheeks yace" bagani ba, Baby love yunwa nakeji" dama tasan abunda yakawoshi kenan,ashe dama haka yakeda ci baya wasa da cikinsa? Arana fa saiyaci abinci sau hudu ma bai dameshi ba, shawarma ta gasa a grill pan ta hada masa da orange juice ya zauna a wani kujeran dinning dake kitchen din yanaci yana tayata hira. Knocking din kofa sukaji,hade rai yayi yace " waye " ummi dake tsaye awaje gana jin wani karfin hali irnna Aryan, yanzu jarabar nasa har kitchen din gidanta, hararan kofar tayi kamar suna ganinta tace" gidanku Aryan, taho ka bude mun kofar kitchen dina, ni naga ikon Allah, yanzu girkin ma bazaka barta ta..." Tana cikin bombomi taji ya bude kofar ya fito da shawarma da cup din juice dinsa ahannu, murmushi yamata sannan ya wuce yayi falo. Da kallo tabisa tana mamakin irin ci na Aryan, inda ada ne yadda yaci breakfast dazu ai shida cin wani abincin sai dare kuma, darenma saidai yasha tea da biscuit. Girgiza kai tayi ta shiga kitchen wurin Noor, lokacin hartama kammala abincin tana zubawa a warmers ne. Kallon ta ummi tayi tana jin son yarinyar har cikin jininta, asanadiyyarta Aryan yazama mai magana da mutaane har adanyi hira kadan dashi, me kuma take buqata inba godiya ga Allah ba. Koda ummin tace zata tayata su shirya abincin ki tayi saidai ummi tabar mata su shirya tare da masu aiki, babu yadda ta ita haka tabari. Bayan isha'i yadawo yace ta shirya su tafi, uwar rigimar tace ita ina sam anan gidan ummi zata kwana, sosai ransa ya baci, yaushe tadawo gida da shine har takeso takara kwana anan, ita dai ummi batace komai ba dan ba'a shiga fadan masoya saikaji kunya. Dayaga dai batada niyyar yarda baice da ita komai ba ya dau handbaga dinta da takalmanta da mayafinta da wayarta duka yakai mota duk suna zaune suna kallonsa suna jiran suga mezaiyi, yana shigowa ya sungumi abarsa kamar jaririya sai wutsil wutsil takeyi da kafa amma yaki saketa har saida yakai bakin motarsa, bude kofa yayi ya shigar da ita sannan ya rufe kofar, turo baki tayi tana kukan shagwaba, su ummi suna tsaye abakin entrance sun gama sandarewa da mamakin Aryan. Sallama yayi masu sannan ya dawo ya shiga motarsa yabata wuta ya dau hanyar asokoro. Koda suka iso gida, kin fitowa tayi daga motar saidai shine ya kara daukarta zuwa ciki. Dakinsa ya kaita, direta yayi kan gado sannan yafara tube kayansa, Kau da kanta tayi gefe dan har yanzu kunyarsa takeji aduk lokacin dazai tube agabanta. Harya gama ya daura towel akugunsa sannan ya dau wani towel din ya nufota,harararsa tayi harda murguda baki, dariyan mugunta yayi ya karaso daidai kuunninta yace" badai ni kike harara ba, zakiyi bayani ne, I'll make sure I fuck you this night to the extend that your legs keep on shaking tomorrow morning baby gurl" sannan yaja tsinin hancinta ya kashe mata ido in a sexy way. Ture hannunsa tayi daga fuskarta ta juya masa baya,dagota yayi zuwa kirjinsa ya wuce da ita toilet, tubeta yayi tas sannan ya manna kirjinta da bago inda bayanta ke facing dinshi, zare towel dinsa yayi ya kunna cold water daga shower, ahankali ruwan ke sauka kan fatar jikinsu, motsowa yayi ya rungumeta daga bayanta inda hannayensa ke kan boobs dinta, tuni Noor tafara shiga cikin wani hali, skin to skin hug yayi mata tanajin yadda aliyarsa ke yawo a ass dinta. Sanyi ne yafara ratsa jikinta harta fara bari yasashi canza ruwan zuwa warm water. Yadda yake mulmula mata boobs dinta shi yakara zautar da ita, ahankali yasauke hannunsa har zuwa mararta yana dan mammatsawa, babbar yatsan left hand dinsa yasa atsakiyar babban dinkin majalisan duniyarta(na bakin Mom sani😂😂) kara tasaki ahankali takama dantsen hannunsa da karfi tana kara turo masa ass dinta baya, yadage sai wasa yake da yar tsakarta sai sauke numfashi suke sauri sauri, toilet duk ya amsa da karar da suke saki. Juyowa yayi da ita tana facing dinsa, daukarta yayi ta zagayo da kafafunta ta bayansa shikuma ya manna ta da bango, nipples dinta ya cafka ya fara sucking harda lumshe idanunsa yana budewa ahankali. Shafa bayansa takeyi tana manna kannashin da kirjinta, sai tsiyaya sukeyi atsaye, tun a tsaye yafara aikinsa yana moaning kamar zai fasa ma mutum dodon kunninsa, yanayi yana surutai da sambatu. Itama ta taimaka masa wannan karon, har saida suka release sannan sukayi wanka suka fito, still fa ba'a gama ba suna fitowa suka haye gado aka cigaba da gashi, niko tsaki nayi kasa kasa yadda Aryan bazai jini ba balle ya min kafa, nace amma anyi jarabbabu anan, naja kofa na fita ina kunkuni. ******************** Ya labarin Su Anty Aisha da Lubna A wannan satin da babanta ya kwace komai na hannunta suka koma Sabon gidansa kamar yadda ya fada. Kwata kwata basa samun sakin fuska daga wurinsa, kuma har yanzu bai mayar mata da wayanta ba, a halin yanzu tun last week take ciwo a tsatssaye amma babu wadda yasani har mamanta. Sai ranan kwatsam ta shigo kitchen inda mai aikinsu ke dafa abinci, jin kamshin abincin yasa Lubna fara amai ba kakkautawa, babban tashin hankalin ma babanta na gari, yadda take aman yabawa mutanin gidan tsoro, Anty Aisha ido ya rena fata Allah yasa ba abinda take tunani bane. Aikuwa ba tare da bata lokaci ba aka wuce da ita asibiti inda likitoci suka diagnosing dinta aka gano tana dauke da juna biyu ne. A wurin babanta ya yanke jiki ya fadi sumamme. Da kyar aka samu aka shawo kan al'amarin kafin ya farfado, yana farfadowa ya danna wa Anty Aisha saki biyu alokaci guda, babu irin haukan da ba tayi ba a asibiti har saida likitocin suka koreta akan asibiti ba wurin hayaniya bane. Ita lubna mamaki ma yasa ta rasa me zatayi, babanta kuma ya saki mamanta Allah kadai yasan wani mataki zai dauka akanta ita ma'aikaciyar laifin. Har aka sallameshi yadawo daga asibiti Anty amarya itace ke kula dashi, aranan yasa anty Aisha ta tattara nata da nata tabar masa gidansa, duk rokon datayi masa abanza. Harda lubna ya koro yace daga yau bashi ba ita saidai ta nemi wani uban, ga mamakinsa ko ajikin Lubna, kamar ma murnan abun take tunda at long last yanzu zata samu tana fita yawon facakanta. Wa iyazubillah. Bayan sun gama tattara kayansu, yabasu mota daya yace ba dan halin anty Aisha ba saidan Lubna datake matsayin ex yarinyarsa(kujifa dama akwai ex a yara ma). Sun rasa inama zasu dosa, can lubna ta dau wayarta ta fara kiran samarinta, bata wani sha wahalan samun wadda ya yadda ta zauna agidansa ba. Wani babban dan siyasa ne mai ji da kansa a garin Abuja shiya karbe ta awani farm house dinsa. Da Anty Aisha taso ta muzantawa amma dataga ba sarki sai Allah babu yadda ta iya haka ta yarda suka tafi gidan. Wani dattijon mutum ne mai kimanin shekaru sittin aduniya, kana kallon idanunsa kaga dan iskan mutum, tunda ya kyallara ido akan Anty Aisha saiyaji tama fi Lubna cikar komai. A wani special apartment na farm house din aka saukesu, within some time saiga Anty Aisha ta ware kamar ba ita bace dazu take kuka dan an sake ta, har sawa Lubna albarka take. Itako shegiyar a daren ranan tafara fita, inda suka hadu da wannnan wadda ya tona mata asiri a wurin babanta. Kusan a wurinsa ta kwana a wani hotel inda suka raba dare suna abu daya. Washe gari da safe ta koma wurin mamanta. Haka suka cigaba da rayuwan zunubi suna abubuwan da Allah ya haramta. **************** Next week mai zuwa su Noor zasu fara exams dinsu na first semester 200lvl. Sosai take karatu, wasu lokutan sai yamma lilis Aryan ke daukota daga makaranta. Shima aiki ya masa yawa kwana biyunnan, sannan kuma anata shirye shiryen Ramadan wadda ake sa ran nan da sati biyu za'a fara Insha Allah. Kamar kullum yauma da yamma suka dawo gab da maghrib. Tana dawowa gida bata haura sama ba ta wuce kitchen. Within 30 minutes sai gata ta fito da bowl din pounded yam da egusi soup wadda yaji wasali masu uban yawa, kana kallon abincinnan kasan bazata taba iya cinye wa ba komai hadamarta, bajewa tayi akan carpet ta cire rigarta daga ita sai bra, tafara cin abincinta kamar wacce tayi shekara bataci abinci ba, fitowarsa kenan dakinsa yana gyara hannun jallabiyarsa da alama alwala yayi, tsayawa yayi yana kallon abun mamaki, yadda Noor kecin abinci in wani yaganta saiya rantse watanni tayi bai bata abinci ba. Yasan dai komai hadamarta bazata iya cinye wannan abincin ba dan haka ya karaso inda take zaune ya zauna kan cushion ya zuba mata ido, dama akwai dan sauran lokaci kafin ayi sallah, sai yanzu ya lura da yadda boobs dinta suka kara cika da tudu sai sheki sukeyi, wani yawu ya hadiye yace" babylove shine ko wanka bakiyi ba daga zuwa har an fara da'amun" yafada da sigar zolaya, saida ta cinye wadda ke bakinta sannan ta dago ta kallesa tace" Ya Aryan, Allah bazaka gane bane, tun a mota ji nake kamar nayi flying naganni agida saboda wani azabbaben yunwar dake kwakular hanjin cikina" murmushi yayi yana jiran ganin ta cinye abinci, ai tunda ta kafa kai a bowl din sakwaranta inta dago saidai ta kurbi juice dinta dake wani katon jug mai sanyi dashi. Wasa wasa fa saiga Noor ta share kwano gaba daya, wannan ya tashi a mamaki ya koma tsoro a wurin Aryan, ko shi dake da ci bazai iya cinye wannan uban sakwaran ba harda juice amma ga Noor ta gama dashi kamar ba komai taci ba. Gyatsa tayi tace Alhamdulillah sannan ta mike da kyar tashige Kitchen, da kallo yabita har ta shige kitchen sannan ya mike ya wuce masallaci. Wanke plate din tayi ta haura dakinta tayi wanka sannan tayi sallah. Koda daddare ma wuraren karfe goma saida taci wani heavy food din kafin suka kwanta, shi yanzu wannan al'amarin na Noor yafara bashi tsoro. Cikin dare ya juya ya taba inda take kwance yaji babu ita a wurin, tashi yayi ya zauna yana kalle kalle, shidai baiji motsi a toilet ba meaning bata ciki, to ina ta tafi, wutan falo yagani akunne hakan yasa ya mike ya fita har babban falon kasa. Hasken kitchen ma akunne yake dan haka yashiga dan dubawa ko tana ciki, kan kujera yaganta, ta dora kanta kan island din ga kwano data gama cin abinci agefenta da alama baccine ya kwasheta awurin. Hannu yasa a kumatu yana kallon ta, anya Noor ba aljanu masu uban ci ne suka shafeta ba kuwa. She's eating abnormally today. Karasowa yayi ya dauke ta cak ya kashe wutan kitchen din sannan ya wuce dakinsa ya kwantar da ita ya shiga toilet. Alwala yayi ya fito, dama tare suke sallan dare in ya tashi dan haka yadan tasheta amma saiyaga ta kara gyara kwanciyarta harda munshari, babu yadda baiyi ba amma sam taki tashi. Koda lokacin sallan subh yayi da kyar ya samu ta tashi kafin ya tafi masallaci. Tana idarwa ta kara bingirewa da bacci a kan sallayar. Karfe 6:30Am yadawo, ganinta yayi kan sallaya ta baje sai bacci take kamar matacciya, murmushi yayi ya wuce toilet yayi wanka dan yanada meeting da safennan. Daya fito kuma ta riga ta farka harta fita, yana cikin sa kaya saigata ta dawo da plate din chips da kwai tanaci, karasowa tayi ta shige jikinshi ya manna mata kiss agoshinta suka gaisa cikeda soyayya yace" honey har an fara aikin ba" murmushi tayi ta koma gefen gado tacigaba da cin abincinta shikuma yana karasa shiryawa. Yau bashi ya kaita makaranta ba saboda meeting din dayake dashi. Da kyar ta iya shiri ta tafi makaranta saboda laziness din datake ji a jikinta. Ga baccin dayakeso yafi karfinta amma haka ta daure ta tafi. A makaranta ma bini bini tana canteen taje cin abinci kuma ba small quantity take ciba ,harsu Nana sunfara zargi anya Noor klau take kuwa, itada bata wani cin abincin makaranta amma yau itace take sintiri ashagon abinci. Harmasu canteen din sun shaida fuskarta tana zuwa sun San me take so, pounded yam dinnan dai shine take ta ci. A lectures ma sai bacci take tayi saidai su Nana su taking mata note. Da aka tashi kuma ta kasa tuki saboda baccin dake damunta, yasmeen ce ta tuka ta ta kawo ta guda, su Nana kuma suka dawo da yasmeen suka ajeta a gidansu sannan suka dawo gida. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 11/1/23, 8:16 PM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 51_ 52 ✯D͟A͟Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟'✯S͟W͟R͟I͟T͟E͟R͟S͟✯ Kwana biyunnan Aryan ya lura da yadda Noor ke ciye ciye abnormally, gashi kowane safe rana dare har tsakar dare sai taci heavy swallow. Ga kuma yawan bacci, akwai lokacinda suna zaune afalo ta kwanta a cinyarsa yana massaging kanta yana dan hira da ita, within two minutes kawai yaji harta fara munshari. Abun yanzu yafara damunsa anya babynsa klau take kwana biyunnan, har saida ya kira ummi ya fada mata amma tace itama bata saniba su gwada zuwa asibiti. Shikam kullum saidai ya sha ruwan tea da biscuit tunda bazai jure cin tuwo akai akai ba dama can bawani damunsa yayi ba. Yanzu ma haka ne suna kwance kan gado bayan sun idar da sallan subh dan yau besamu ya tafi masallaci ba ya makara dalilin Noor datasa shi agaba da aika aika har kusan dayan dare sai kukan shagwaba take masa. Cikin bacci yaji kakarin amanta a toilet, da sauri ya mike ya nufi toilet din inda ya hangeta wurin sink area tana ta kwararar amai harta gala baita. Taimaka mata yayi ta tsaftace kanta sannan ya daukota suka dawo cikin dakin, rungumesa tayi ta fashe da kuka wai ita yunwa takeji kuma shi takeso ya girka mata abinci, bai musa mataba ya daukota suka sauko zuwa kitchen, zama tayi kan slab din kitchen din kusada gas tana kallonsa yadda yake kiciniyar kunna gas abunka daban saba ba. Sai kumshe dariyarta takeyi, tambayarta yayi mezata ci, turo bakinta tayi gaba tafara lissafo masa abubuwa, daga plantain fritata, zuwa golden yam can tace Irish zata ci, haka ya kafeta da ido kamar zaiyi kuka, Shifa duk wannan abubuwan datake lissafo mai cinsu kawai yake amma bawai yasan sunansu bane. Babu yadda ya iya haka ya dinga bin instruction dinta tana nuna mai yadda zaiyi, daya fara soya golden yam kawai yaga ta ruga aguje zuwa guest toilet dake falon tafara amai kamar dazu, yanzu bawani abunda ke fita sai kakari duk ta losing wani energy dinta. Bayan ya taimaka mata ta tsaftace kanta ta fito ya karasa girkin, amma to his greatest surprise wai ita bazata ci ba, infact batason ganin abincin tada mata hankali yake. Aryan fa in ransa yayi dubu to ya baci, kenan duk talent dinsa daya wasting a kitchen yatafi abanza kenan, amma Noor bata kyauta masa ba. Tea ya hada mata da bread wadda ya shafa mata jam da butter aciki, successfully tagama ci bata fitar dashi ba har yana murna, kawai yaga ta mike again ta nufi hanyar toilet, tas ta fidda abun data ci. Bai wani bata lokaci ba yakira doctor Amina dan yanzu wannan aman nata yafara bashi tsoro, batare da bata lokaci ba doctor Amina ta karaso. Duddubata tayi tare da tambayarta wasu abubuwa harda when last taga period dinta, sai yanzu ma Noor ta tuna bataga period dinta na wannan watan ba gashi har watan yazo karshe, PT doctor Amina ta bata sannan tace gobe da sassafe tagwada wannan PT din da fitsarin farkonta sannan takoya mata yadda zatayi amfani dashi. Oga Aryan na tsaye yana kallon duk wani abunda akeyi, Allah yasa lfy matarsa take duk da dai fuskar doctor Amina bai nuna wani damuwa ba, but he still prays for the best. Da kansa ya raka doctor har waje inda yake tambayarta ko da wani matsala amma tace masa karya damu idan Noor din tayi abunda tace zuwa gobe zata sanar masa abinda ake ciki. Sallama yayi mata sannan ya dawo cikin gida inda ya sami Noor akwance duk ta zama abun tausayi,farat daya harta dan rame saboda amai gashi babu abinda yake zama acikinta. Shima saiya shiga damuwa ganin yar lelensa cikin wannan hali. Kamar yadda doctor Amina ta fada, da sassafe sai gata agidan, tasa Noor tayi yadda ta gwada mata, tashin farko PT yanuna positive, tun yadda Aryan yaga fuskar doctor ke dauke da murmushi yasan cewa wannan ba abun damuwa bane. "Congratulations Aryan, kakusa zama baba, matarka na dauke da juna biyu har na tsawon sati uku" abun kamar a mafarki yaji, saida ya nemi wuri ya zauna da kyau sannan yace" pls Doctor can you repeat your self, kamar wani abu ya shiga kunnina I didn't hear you well " murmushi doc tayi takara maimaita masa abinda ta fada, wani irin tsalle yadaka yana juyi hadi da sujjada yayi sujudush shukur yana mika godiyarsa ga uban gijinsa. Noor dake zaune akan cushion tana kallonsa tama rasa mezata ce, yau itace ke dauke da juna biyu, toh yaushe ma aka haifeta itadin balle ace itama zata haifi wani(kunji wani shirme). Matsowa yayi ya kneeling down kusa da kafarta yana kallonta hawaye na taruwa a idanunsa yace"honey kin biyani wlh kinbiyani, bansan dame zan saka miki ba,words alone cannot express how much you've made me happy, yau nine zan zama mahaifi asanadiyyarki what more could I ask from you, kin cika mar'atussaliha, wlh ance aljannar mace na karkashin kafafun mijinta toh ni na daga miki tunda dadewa kin shiga, I promise to keep you happy till the end of my life, I promise to fulfil all your wishes, na miki alqawari zan zame miki komai na rayuwa, I love you soooo much NOORIEEE❤❤❤" duk wannan zuban dayakeyi ya mance da doctor Amina dake tsaye tanata faman zabga uban murmushi, wannan son da Aryan kewa Noor harya zarce misali, samun masoyi irinsa sai an tona. Rungumeta yayi tsam ajikinsa yana jin yadda soyayyarta ke yawo akowani lungu da sako na jikinsa, itama rungumesa tayi tana kukan murna, lallai Allah ya gama mata komai daya bata miji mai tsananin sonta da kaunarta, what more could she ask for. Gyaran murya doctor Amina tayi wadda yasanyasu rabewa daga jikin juna,kunya ya rufe Noor, shikuma ya mike yacewa doctor " doc, I'm so greatful for your visit, namiki alqawarin 2 million a matsayin godiyata, thank you so much" baki har kunni Doctor Amina, itama sai godiya take zubawa tana jin dadin wannan kyautar da akayi mata. Sallama tayi dasu sannan ta tafi. Tana fita suka kara rungume junansu kamar zasu maida juna ciki. Nan da nan Aryan ya fara kiran family yana fada musu maganan cikin Noor, kan kace me saigashi gida ya cika su ummi su Nana harsu Anty Jamila da yan biyunta da Ya Shareef da matarsa duk sunzo, sai nan nan akeyi da ita, dan mosti kadan Aryan zai susuce ya dimauce yace metake buqata, hakama su ummi the same, kitchen dinta matan suka shiga harda Anty Na'ima kowa na gwada sa'arsa ko akwai abinda zai dafa da Noor zataso, daga karshe peppersoup din kayan ciki wadda ummi ne tayi shi kawai ta iya ci sai apple juice din da Anty jamila tayi, duk sauran abincin kuma haka aka serving sukaci shi as abincin rana. A wannan ranan Noor taga soyayya musamman daga gefen mijinta da yan uwansa. Sai bayan sallan asr suka fara tafiya, inda ummi da Nana kuma sai bayan isha'i suka tafi. Daren ranan gaba daya arnan Nigeria saida Noor da Aryan suka kashe mana su tass. Washe gari suka fara exams, inda bini bini Aryan ya kirata ko kuma ya turo mata text yana tambayarta ya lafiyan babynsa, harta gaji da amsa kiransa da kuma replying text messages dinsa. Nana da yasmeen basa bari tawani taka zuwa wuri mai nisa, duk abinda take so gudu gudu zasuje su sayomata. Ita abun harya fara damunta, saikace cikin dan sarki? Paper biyu suka rubuta ranan amma na biyun saida yamma suka rubuta shi, tun kafin su fito Aryan harya iso harabar makarantar yana jiran fitowarsu. Dasuka fito, tun daga nesa ya hangota tana takawa ahankali alaman ta gaji, da sauri ya fito a motar ya karasa wurinsu, sanye yake cikin royal blue colour suit wadda ya bala'in yimasa kyau, gaba daya hankali kowa dake wurin ya koma kansu, amsar Jakarta yayi yafara tambayarta ko zata iya takawa, hararan wasa tayi masa, Allah kadai yasan ya zaiyi kuma in cikin yafara girma, wannan zumudi haka. Hannunsa yasanya a waist dinta batare daya damu da idanun mutane dake Kansu ba. Taimaka mata yayi har ta karasa wurin motar, duk yadda tayi ya saketa yaki, acewarsa ai basu bane da asara in cikinsa ya zuba toh dan meyasa shi zai damu da kallon da mutane suke mai, besides ai ba saurayinta bane shi, mijinta ne. Girgiza kai tayi tana murmushin jin dadi. Haka ya bude mata kofar mota ya taimaka mata ta Shiga sannan shima ya shiga ya dau hanyar barin makarantar. Ga mamkinta sai taga bai dauki hanyar zuwa gidansu ba, kallonsa tayi zatayi magana yasa hannunsa ya toshe bakinsa alaman tayi shiru kawai ta zuba ido. Haka taja baki tayi shiru tana kallon hanya. A daidai wani jewelry shop mai azaban kyau ya tsaya, wurin ya kawatu sosai, ba karamin wuri bane, ko ina kyalli yakeyi tun daga waje har kana iya hango abinda ke faruwa cikin shagon saboda glass ne aka zagaye ko ina dashi. Mutane kowa na harkan gabansa babu wadda ya kellesu, hannunta ya kama suka shiga cikin shagon, bin ko ina tayi da kallo tana zazarre ido. Gwala gwalai ne da su diamond and silver jewelries azube ta ko ina na wurin. Wani kofa taga ya nufa da ita, suna shiga ta kara shiga cikin tsananin mamaki. Kamar office ne na mai wurin gaba daya, babban office ne sai tashin kamshin Arabian perfumes yake ga kuma ko ina an kawata shi da golden abubuwa sai kyalli da daukar ido suke. Zama sukayi a kujeran dake facing large table na owner din wurin. Can sukaji sallamar mace, juyawa Noor tayi taga wata kyakkaywar mata wacce bazata wuce kimanin shekaru 45 ba a duniya. Murmushi matar ta sake mata itama ta maida mata, karasowa tayi ta zauna akan kujerarta tana facing dinsu Noor, gaisawa sukayi da Aryan. Telephone din dake kan table din ta dauka ta dialling wani number cikin mintuna biyu saiga wani matashin saurayi ya shigo da box guda biyu na jewelry. Ajewa yayi agaban Noor wacce ta zaro ido waje kamar zata ciresu tana kallon abinda ke gabanta. Tunda take aduniyar Allah bata taba ganin set of jewelry masu azaban kyau irin wannan ba. Diamond set ne na sarka da yan kunne da komai na cikin jewelry set sai shining sukeyi da walwali. In har ba karya zatawa kanta ba kowani set zai ya kaiwa kimanin 20M each. Kutt ta hadiye wani yawu tana santin abinda ke gabanta. Shiko Aryan da wannan dattijuwar matar sai murmushi sukeyi ganin yadda Noor takasa yarda da abinda ke gabanta. Dagowa tayi ahankali ta taba Aryan dake gefenta sannan ta kalleshi tace" baby love wannan fa"? Sassanyar murmushi ya sakar mata sannan ya nunata da yatsarsa manuni ya nuna jewelry din alaman nata ne. Da sauri ta juya idanunta kan box din ta dauka ahannunta tace" nawa"? ya gyada mata kai alamar ehh yana murmushi. Wani irin tsalle ta daka ta mike tsaye da sauri shima ya mike yana cewa" baby take it easy, bafa ke kadai bace", dariya wannan matar tayi tana kallon ikon Allah awurin wannan ma'auratan. Murna sosai wurin Noor ba'a magana, rungumeshi tayi tana hawayen jin dadi, shima rungumeta yayi yana kara fada mata kalamai masu kwantar da hankalin mace. Haka suka jima awurin kafin daga bisani suka kama hanyar gida wadda tuni wuri yayi duhu saboda maghrib daya gabato *********** Lokaci ba wuya, yau sun kammala jaraba wansu wadda kuma ana sa ran za'a fara azimi kwana biyu masu zuwa. Shirye shirye kowani musulmi keyi dan tarban wannan wata mai cikeda tarin albarka da alkhairi. Hakan ya kasance agefen su Noor da Aryan dinta inda kuma suke kula da dan cikinsu kamar kwai. Baya bari koda tsinke ne ta dauka, ita kuma bata saba da zama haka kawai ba. Duk lokacin dayake gida toh shi zaiyi mata komai, lokacin kuma da bayanan, dan karma tayi aiki haka zai dauketa ya kaita gidan ummi, saida yamma in ya taso daga aiki zai biya ya dauke ta tunda Hutu sukeyi. Yanzu major concern dinsa shine maganan azimi, hankalinsa bai kwanta akan tayi azimi wai saidai tabari saita aihu saitayi ramako. Dukda yadda ummi ke tausayin wannan yanayin nata ammma hakan bai hana ta musa da wannan shawaran nasa ba. Ai ita mai dauke da cikin ba cewa tayi cikin na bata wahala ba balle ace ta huta tunda cikin ba wani girma yayi ba gara kawai ta daure tayi aziminta. Allah ne kadai yasan nan gaba, amma in Allah yabata yaro mai uban tsotso ai wahalan dazata sha nan gaba saiyafi na yanzu. Itama Noor din bata nuna damuwarta akan hakan ba, tukunna fa cikin ya cika wata daya da sati daya, babu yadda ya iya haka ya kyalesu ganin sun masa taron dangi. Daddy na gari shiyasa suka shirya ranan da za'a kama azimi wadda ya kasance ranan Friday ne zasu kai masa ziyara har kano, dama shi kadai ne basuyi masa albishirin cikin Noor ba dan kunya Aryan yakeji, yaza'ayi ya kira mahaifin matarsa yafada masa cewa yawa yarsa ciki, ai sai girma ya fadi. Murna a wurin Noor ba'a cewa komai. Ita sam Mama bata gabanta, Ya Moon dinnan dai kamar dama can suna shiri, duk ta mance da irin wulakancin datayi mata abaya. ********* Tunda Daddy ya sanar da Mama zuwan Noor da mijinta take ta mita wai akan me zatazo da mijinta tunda ai basu gayyaceta bikinta ba, dan haka ita babu wani abinda zata shirya musu na tarban baki. Daddy baice mata komai ba saboda dama suma bazasu bukaci wani abu ba tunda za'a shiga azimi ne. Haka yagaji da mitarta ya fice agidan yabar mata. Ba kadan ta harzuqa da wannan batun na zuwan Noor ba, kuma tasha alwashin saitayi musu rashin mutunci itada so called mijinnata, ko da yake kila wani ustazun aka kakaba mata yadda akayiwa Moon dinta. Allah sarki yarta tilo, tun ranan data bar gidan bata kara saka ta a idanu ba. Gashi kullum haka take kallon kiranta na shigowa yana katsewa amma bata taba daukawa koda gaisuwa ne suyi ba. ************* Yau Anty Jamila ta dawo daga wani Dan tafiyar da tayi zuwa Dubai duba wani yaron aminiyarta da aka masa aiki a zuciya. Daganan kuma tayi siyayya masu tarin yawa inda ta siyo komai iri daya kashi biyu na jarirai unisex. Sosai take zumudin zuwan jikokinta, kayaki masu tarin yawa ta hada musu, amma na Noor yafi yawa dan yadda take jin yarinyar har cikin ranta. Aranan Ya Shareef yakaiwa Na'ima nata inda take ta zabga uban godiya. Na wurin Noor kuma aka ajeshi a matsayin surprise danba shikenan ba. Akwai wadda uncle saif shima zaiyi daga nasa bangaren, ga kuma na big aunties su Hanan da Hanifa wadda sukeji kamarma yaran sun rigada sun iso. Kullum ana sintirin zuwa gidan Noor su da Nana da yasmeen, dan adubata, akwai lokacinda Aryan yamusu wankin babban bargo wai suna damun honeypot dinsa, haka suka dan dage kafa amma kwana biyu aka cigaba da zuwa. ************** Dada a Adamawa tunda taji batun cikin Noor ai ta kasa tsaye takasa zaune. Kullum cikin waya da kawallinta take ana tambayar lafiyar dan Baba, sunan datasawa cikin Noor kenan. Badanma ance tabari zasu zo cikin Ramadan ba da tuni tayo na Abuja, wai ita zatazo ta taya Noor laulayi, saboda tasa musu ido ko dan wannan jarababben Aryan din, wai ita dama ta lura Allah yayi jarababbe awurin. Kawai dai saboda baida mata ne alokacin shiyasa hakan bai nuna ba. Cewa tayi" ayanzu datake sabuwar shiga kamata yayi ya daga mata kafa sai lokacin data aihu" tab aikuwa tana fadawa Aryan wannan maganan ba kunya yace mata to ta Allah ba tata ba, saida sukayi baram baram awaya inda Dada ke fada masa shima yana maida mata yadda suka saba. Wani irin shegiyar jaraba ne da Noor kwana biyunnan wadda hatta Aryan mamakinta yakeji. Ko tsakiyan dare in suna bacci haka zaiji tana lalubarsa, shiko ba karamin dadi hakan yake masa ba danshima AAA ne a wannan harkan, shiyama dauka dole zai daga mata kafa kamar yadda Dada ta fada amma Noor tafi yadda yake tunani. Wani lokacin inyaso gwadata duk da shima yanaso, inyace mata ba yanzu ba ta dinga kuka kenan tana cewa shikenan saboda yamata ciki ya daina sonta. Ba karamin dariya hakan ke basa ba, saikuma ya sha wahala kafin yake iya shawo kanta ta sauko su daidai ta. Har wani fresh dukkansu suka kara, ga haske mai kyau, rayuwa sukeyi cikeda soyayya da kwanciyar hankali. Amma abinda Noor takasa ganewa, tun bayan zuwansu Anty Aisha da Lubna wannan ranan basu kara zuwaba. Kuma akwai lokacin data tambayi Nana akansu tace mata tayi hankali dasu dan ba kananan munafukai bane. Ita dai ayanzu daidai take da duk wacce tace zata sa ido kan mijinta cos he's her's alone, itace mai shi kuma itakadai keda ryt akansa. Balle ma da cikinnan bini bini tana mood swing, Aryan ne kadai ke iya shawo kanta, wasu lokutan ma in tana fushi akansa take saukewa taita zazzaga masa ruwan masifa, haka zai shiga damuwa har saiya bata tausayi, dakanta zata dawo tana lallaminsa kamar jariri. Washe gari yakama Thursday, gaba daya al"'umman musulmai a duniya suka tashi da azimi. Kuma aranan su Noor sukayi tashin safe bayan suhur basu kara komawa bacci ba saboda ta jirgi zasu tafi kuma jirgin zai tashi karfe bakwai ma safe ne. Sun gama shirinsu tsab, sunyi bala'in kyau inda Noor taci wankanta cikin tsadaddar lace brown shikuma ya shirya cikin shadda half jumper milk colour uban ubansu, sai zabga kamshi sukeyi kana ganinsu kaga perfect couples wadda sukayi bala'in dacewa da junansu. A airport ma duk inda suka gifta kallonsu ake, hannunsa cikin nata sai zuba masa shagwaba take, har lokacin tashinsu yayi, a business class nasu sit din yake, bayan kowa ya shiga, jirgi ya daga zuwa sararin samaniya. Karfe tara daidai tamusu agarin kano, Daddy dakansa yazo daukansu. Ba karamin dadi Daddy yaji ba ganin shalelensa, ga kuma yadda tayi kyau alamar tana samun kulawa a wurin mijinta da yan uwansa. Itama tayi kewar mahaifinnata shiyasa lokacin data gansa ta rungumeshi tana kuka. Shikam Aryan hannu suka sha da Daddy kamar wasu abokai, Noor tayi mamakin yadda suka saba tunda ba gari daya suke ba inda Daddy yayi mata bayanin ai kusan kullum sai sunyi waya dashi. Ba karamin dadi Noor taji ba, take soyayyar mijinnata ya kara nunkuwa ninkin baninki a zuciyarta. Suna shigowa layin unguwarsu Noor kirjinta yafara dukan uku uku, nan da nan kuma yanayinta ya sauya wadda har saida Aryan ya lura da hakan amma baice komai ba. Horn Daddy yayi mai gadi ya bude masa gate ya shiga. Bayan yayi parking suka fito, hannunta cikin na mijinta, ta gefen ido Daddy ya kallesu yasaki murmushi yana jin dadi. Har falon Daddy suka shiga amma bata ji motsin kowa agidan ba kamar ba mutane, kuma Mama na nan tasan sarai da zuwarsu amma ta kame adaki. Daddy ne ya shiga dakin ta dan sanar da ita zuwansu amma abun mamaki ta fada masa maganar da saida yaji zuciyarsa na tafar fasa, controlling kawai yayi saboda su Aryan dake gidan. Kamar bazata fito ba bayan fitar Daddy daga dakin saikuma ta mike kamar an mintsineta ta yafa gele ta fito. Ba sallama ta shiga falon inda karaf idanunta yasauka cikin na Noor wadda ke kwance kan kafadan Aryan tana masa kukan shagwaba kasa kasa, ganin Mama datayi yasata shan jinin jikinta saboda yadda take jifanta da wani irin kallon tsana. Ahankali ta maida idanunta kan Aryan da shima kallonta yake, kuma kallon sani yake mata. Saida gaban Mama ya fadi damm, tabbas fuskarsa yamata kamar ta taba ganin shi awani wuri can baya amma ta mance a ina. Wannan yasa rashin mutuncin da shirya yiwa Noor ya koma ciki dan kana kallon fuskar Aryan yadda yake amurtuke Kasan babu wasa a tattare dashi, balema yadda taga yana wani nan nan da Noor din kamar kwai, yarinyar da batafi ta tattaketa kamar tuwo awurin ba. Gaida ita Aryan yayi still yana so ya recalling inda yasanta amma yakasa, amsa masa tayi ciki ciki, duk tabi ta tsargu da yadda yake mata kallon tuhuma. Toh kodai sun taba haduwa acan baya ne.... COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 11/1/23, 8:16 PM - Reemah: 🌼 MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 53_ 54 ✯D͟A͟Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟'✯S͟W͟R͟I͟T͟E͟R͟S͟✯ Duk wani motsin Mama akan idon Aryan takeyinta. Sai yanzu yafara recalling inda yasanta. Itace matar dayafara tsana aduniya tun abinda ya kamata tana aikatawa. Batada tsoron Allah ko kadan a zuciyarta. Allah dai ya taimaketa kar tayi wani abunda zaisa ya harzuqa ya tona mata asiri, baiso allah ya kara hadashi da ita ba tun shekaru goma sha daya dasuka wuce. Tunda Mama ta kalleshi bata kara dago idanunta ta kalleshi ba. Itama yanzu ta ganeshi. Tsoro ne ya bayyana karara a idanunta, meyasa Allah zai hadata dashi a yadda take ta rokon Allah ya rabata da shi. Yanzu dama shine mijin Noor, lallai tata ta sameta idan batayi hankali dashi ba. Noor kam duk bata lura da wannan kallon kurillan da mijinta keyiwa Mama ba, ita sam bata ma dago ta kalli Mama ba saboda tsoronta takeji bana wasa ba. Kanta na gishingide a kafadar Aryan inda hannunta ke cikin nashi yana murzawa ahankali. Wani irin bacci takeji yana fuzgarta, suna cikin wannan zaman shirun Daddy ya fito daga dakinsa yana sakin lallausan murmushi ganin shalelensa. Zama yayi a cushion yana kallonsu cikeda birgewa. Soyayyarsu na matuqar kayatar dashi duk da baisan yaushe har wannan shakuwar tayi nisa a tsakaninsu ba. Mikewa Mama tayi zata bar falon dan ji take kamar ta zauna ne akan kaya, duk jikinta yagama mutuwa. Tabbas in Aryan ya tona mata asiri yanzu, to ta sawa ranta zaman gidan Nasiru ya kare, gashi babu babban abinda take tsoro kamar saki. Babu wadda yabi ta kanta har ta fice daga falon. Hira su Aryan keyi jifa jifa da Daddy tunda bawani sabawa sukayi ba. Kiransa ma da Aryan keyi gaisuwa kawai sukeyi shikenan, "wai meke damun Noor ne, naga tunda kukazo take ta faman bacci" Daddy yayi magana yana kallon Noor dake kwance kan three seater ta aza kanta saman cinyar Aryan tayi matsashin kai dashi. Murmushi Aryan yayi yace" amm Daddy dama.." Sai yayi shiru yana shafa kanshi, kamar Daddy yasan meyake nufi tunda yaganshi sai faman noke noke yakeyi, aikuwa tsab ya dau haske. Kafin Aryan yayi magana yaji Daddy yace" Masha Allah, Allah ya sauketa lfy" dukar da kai Aryan yayi duk kunya tagama rufeshi. Daddy sai mamakinsa yake, kamar ba Aryan dinnan ba da uncle saif yabashi labarin shi. Gsky yayi murna da irin kulawar da Aryan kebawa Noor koma agaban uban waye. Kusan karfe biyun rana suna gidan, Daddy da Aryan sun fita zuwa masallaci inda suka bar Noor anan gida tare da Mama, Aryan hankalinsa duk yaki kwanciya ganin yabar babynsa itakadai da wannan muguwar matar mara imani a zuciyarta. Tabbas yasan wannan matan ba itace ta haifi babynsa ba. Sam Noor bata dauko halinta ba. Kana kallonta ma kasan bame kirki baci no matter yadda taso ta canza yanayin fuskarta. Allah Allah takeyi sudawo gida wurin honeynsa. Suna idarwa suka dawo, tundaga bakin gate ya ciro wayarsa daga aljihu yafara kiran Noor, lokacin tana sallah adakinta na da. Har wayan ya katse bata dauka ba, hankalin aririnku mezaiyi inba tashi ba, gudu gudu sauri sauri ya shige gidan yana kiran Baby love. Abun har mamaki yabawa Daddy, waishi Aryan ko irin kunyan suruki baya ji, sai faman kiran baby love yakeyi a gabansa. Fitowa Noor tayi daga daki a rude jin irin ihun sunanta da Aryan keyi, daidai lokacin Mama ta fito daga daki Daddy ma lokacin ya shigo falon. Aryan na ganinta ya jawo abunsa ya rungume tsam yana sauke ajiyar zuciya kamar wadda yayi gudu mai nisa." Baby love are you alright? I hope babu abinda wannan matar tamiki ko" yafada yana kallon Mama. Tashin hankali da ba'a samashi date. Me Aryan ke nufi da babu abinda tayimata, Noor ta tambayi kanta a zuciyarta, dama yasanta ne. Mama kuma tasha jinin jikinta ta kame a tsaye tana kallonsu musamman Aryan da shima ita yaje kallo still yana rungume da Noor, gyaran murya Daddy yayi wadda yasa suka rabu daga rungumar dasukayiwa juna. Murmushi Daddy yayi, wani gefe na zuciyarsa kuma yana ayyana maganan da Aryan yayi, shima mamaki yake Aryan ya taba sanin Mama ne. A iya saninsa yau suka fara haduwa tunda bikinsu ma Mama bata tafi ba. Zama Aryan yayi ya kamo hannun Noor suka zauna a cushion tare. Mama kam juyawa tayi ta Shiga daki, zufa na tsatssafowa daga jikinta. Gsky in batayi da gaske ba Aryan zai iya jagalo mata tsiya. After three suka isa gidan Moon bayan sun bar gidan Mama. Sosai Moon taji dadin ganinsu, har rungume Noor tayi tana kuka tana neman yafiyan abinda tayi mata. Itama Noor din kuka takeyi tana jin son yar uwarta har cikin zuciyarta. Ba karamin dadi Daddy yaji ba, at long last Moon tayi hankali ta dawo kan hanya. Lokacin da suka zo Mahmud baya gida, kiransa Moon tayi ta sanar dashi zuwansu Noor, batare da bata lokaci ba saiga Mahmud ya iso. Sosai yayi murnan ganinsu, dayake aririnku ba mai son yawan magana bane, gaisuwa kawai sukayi, ba'a kara jin muryarsa ba kamar baya falon. Amma bini bini da sun hada ido da Noor saiya kashe mata ido daya, itakuma tayi masa murmushin nan nata mai bala'in tafiya dashi. Duk wannan abinda sukeyi a kan idon Moon da Daddy, Moon har saida taji wani iri a zuciyarta, duk da yanzu tana tsananin son mijinta amma saida ta kyasa da mijin Noor, komai nasa ma dabanne, from the way he dresses,talks, moves, walks, his gesture everything about him is utterly perfect. Inama inama( ke malama ki kama gabanki, kafin fans din Noor suyi rugurugu da bakinki). Sunyi hira sunyi wasa gwanin ban sha'awa. Aryan yayi mamaki yadda sam Noor bata nemi abinci ba dukda wannan uban cin nata, sai kuma wani zuciyar yace mashi ai abun sa rai ne, lokacin saboda taga bakinta abude.yake ga kuma abinci shiyasa. Karfe biyar da rabi suka kama hanyar airport, Daddy ne ya kaisu, har kuka saida Noor tayi lokacin dazata rabu da daddynta. Karfe shida jirginsu zai tashi, kuma yana nufin zasuyi buda baki a jirgi kenan. Saida jirginsu ya tashi sannan Daddy ya koma gida cikeda kewar shalelensa. ******************* Kwance take kan kirjinshi bayan sun gama aikata masha'ansu. Sai wani narkewa take masa kamar karamar yarinya, tunda ya kwallafa rai akanta har saida yasamu ya biya buqatarshi da ita. Anty Aisha yanzu har tazama yar hannu awurin wannan dattijon mutumin daya daukosu zuwa farm house dinsa. Sosai suke holewarsu, ko azimi ma basu dauka ba itada shi harda Lubna dama kuma wannan ba damunsu yayi ba musamman ita Lubna. Har aka kira sallan maghrib suna kwance ko ajikinsu, sunma koma round kusan na biyar kenan, komai zafi zafi sukeyi kamar kananan yara, wa iyazubillah. Can na hango Lubna itama, ta zuba uban goho sai aikata fasikanci sukeyi itada wannan shegen daya tona mata asiri wurin dad dinta. Har yanzu kuma cikin jikinta bata yi aborting dinshi ba. Ita kanta ko za'a kasheta bata San wanene taka maiman uban dan cikinta ba, saboda bada namiji daya take kwanciya ba. Yanzu sunma daina haduwa da mommynta kowa harkan gabansa yakeyi. Asati baikai sau biyu suke haduwa ba, wasu lokutan ma wannan dattijon mai suna Honorable Musa har daukanta yakeyi yakai wurin wasu abokansa suma dandani zumar jikinta, yanzu ko ta ina kudi kawai ke shigowa musu, basuda wani matsalar rayuwa, suci susha subude kafa wa mazajen banza, sannan suyi bacci shine aikinsu. Har dadi sukeji ma da mijin Anty Aisha ya saketa, ahaukansu wai THIS IS THE REAL LIFE. ********************* 8:30pm suka shigo gida, bayan drivern ummi ya daukosu daga airport shikuma ya koma gida. Lokacinda suka shigo Noor nata kwasan baccinta, Aryan ne ya daukota daga motar ya kai ta dakinsa. Shida kansa yayi musu wanka, sai zuba shagwaba takeyi wai ita tagaji tanajin bacci da yunwa, da kyar ta yarda yayi mata wanka ya sanya mata kayan bacci, dayake yanzu tadena kwana adakinta saidai in baccin rana zatayi, shidinma sai in ya kasance ba Aryan a gida, saikuma in zata sa kaya. Bayan ya kwantar da ita yawuce kitchen, tunda bawani gwani bane wurin girki kawai ya hada mata tea cikin wani katon cup, dan karamin aikinta ne tace yayi mata kadan inya hada a karamin cup, bread half loaf da kuma kwai daya soya yasa a plate ya dauko a tray ya fito daga kitvehn din ya haura sama. Lokacin daya shigo harta fara bacci, tayi dai dai akan gado ta rungume pillow akirjinta kamar wata baby haka take bacci, so cute. Tsayawa yayi akanta yana kallon yadda ta tsuke dan karamin bakinta, murmushi yayi yadan rankwafo ya manna mata kiss agefen kumatunta. Jin saukar lips dinsa kan cheeks dinta ta sanya ta bude gajiyayyun idanunta, shafa lallausan sajensa tayi tana murmushi, itama kiss din ta manna masa a cheeks dinsa tace" I LOVE YOU SO MUCH ARIRIN NOOR" abunma dariya yabawa Aryan wai ARIRI sai kace wani karamin yaro. Taimaka mata yayi ta zauna dakyau akan gadon, tray din daya kawo, zaro ido Noor tayi tace" Baby love wazai shanye tea dinnan, kalli fa saikace wani basamude ne zaisha" dariya yayi yace" au yau kuma, ai na dauka kinbar kiran wannan sunan na basamude ashe dai yana bakinki" kallon mamaki tabisa dashi tace" dama kasan ina kiranka da Basamude ne" gyada mata kai yayi, kunya ya rufeta ta rufe fuskarta da tafukan hannunta. Shafa sumar kanta yayi yana murmushi sannan yafara feeding dinta. Saiga Noor datace tea yayi mata yawa, tas ta shanye shi, bread dinma baifi slice hudu ya rage ba, kwanma haka tas ta cinye shi. Sai zolayarta Aryan ketayi mata tana kukan shagwaba wai ai ba ita bace ta cinye, babynsa ne aciki ya shanye. Haka suka kwanta jikin juna suna zuba love dinsu har bacci ya daukesu. ****************** Yau sati biyu kenan da fara azumi, abun mamaki Noor batasha ko daya ba. Dukda gsky tana jin jiki amma still haka take dagewa tayi. Yanzu haka shiri sukeyi akan tafiyarsu adamawa wadda nan da kwana biyar ne. Sunyi siyayyan abinda za'a kaiwa yan uwa acan, na Hajiya Dada da Baffa dabanne. Yau agidan Anty Jamila ta wuni,karfe hudu babynta yazo daukarta dan shirin bude baki. Koda suka koma gida, tube kayansa yayi dagashi sai short da singlet ya shige kitchen, ba ita tayi girkin ba, itadai tana basa instruction ne shikuma yana girki. Gwanin ban sha'awa. Sai kusan maghrib ya kammala girkin sannan suka haura sama sukayi wanka, shiryawa yayi cikin jallabiya yawuce masallaci lokacin har an fara kiran sallah. Sai bayan sallan isha'i yadawo, shima din yana ganin yayi lattice saboda yasan bazata ci abinci ba saida shi. Aikuwa kamar yadda yayi tsammani, cornflakes ya sameta tanasha taki cin saida yadawo sannan sukaci. Kullum yanaso yayi mata maganar Mama amma sai ya mance, bayan sun gama cin abinci suna hira a falo yace" baby love, wannan matar da ba gani agidan Daddy itace Ammi"? Jin wannan tambayarta tashi yasata mikewa zaune da sauri tana kallonsa, mekuma yakawo maganar Mama acikin hiransu. Ganin yadda yanayin fuskarta yacanza tagane cewa ba ita bace, shima yayi wauta daya tambayeta, ai inda mahaifiyarta ce, dasuka tafi gidan yakamata ace yaga suna wasa da dariya amma shi akasin haka yagani. Ahankali hawaye yafara taruwa a idanunta ta gyada masa kai alaman a'a sannan takoma ta kwantar da kanta a cinyarsa. Lokaci kadan Aryan yabi ya rude ganin halinda ta shiga daga tambayarta, tabbas yasan akwai matsala. Kuka sosai Noor ta fashe dashi dan Aryan ya fama mata inda yake mata ciwo, ba kasafai takeso ana tuna mata maganar Ammi ba saboda abun tamkar sabo haka yake dawo mata. Rarrashinta ya shiga yi yana bata haquri kamar shima zaiyi kukan. Saida tayi mai isarta sannan ta tsagaita kukan tana ajiyar zuciya. Rungumeta yayi tsam ajikinsa, bai kara tambayarta ba amma yasawa ransa cewa in har wannan matar itace sanadiyyar kukan rabin ransa yayiwa kansa alqawarin wannan abinda ta danne azuciyarta saiya tonoshi. Itakam Noor daga ajiyar zuciya har bacci ya dauketa. ************** Agurguje Tun karfe shida na safe suka kama hanya zuwa Adamawa. Convoy sukayi na kusan motoci guda shida, biyu nasu ummi da su Aryan biyun baya dana gaba kuma na securities ne da Abba yasa suyi tsaron lafiyarsu. Su Aryan su kadaine amotarsu inda ummi kuma da Nana saida Abba suna nasu motar. Abba baiyi mamakin kin Anty Aisha ba daya fada mata maganar tafiyar. Har yanzu kuma baisan da maganar sakin ta da mijinta yayi ba. Karfe biyun rana suka iso garin adamawa. Family haiuse ne babba gidan, kowa da sashinsa tare da matarsa da yaransa. Part din Abba wadda ke gidan aka sauke musu kayansu. Dada kamar ta zuba ruwa akasa tasha saboda murnan ganin kawallinta. Ita sam su Abba ma basune agabanta ba, sai nan nan take da Noor. Tama hana Aryan rabewa da matarsa, shikuwa kamar ya sa hannu akai ya kurma ihu, dakin Dada Noor ta sauka, anan tayi sallar la'asar tayi wanka, daganan kuma ta bingire da bacci.l, babu wadda yayi tambayarta. Duk sintirin da Aryan keyi afalon Dada amma sam taki barinsa ya shiga dakinta,"aina samu daman yin maganinka kenan, badai ni kake fadawa magana awaya ba, toh Allah ya jawoka har inda nake, yanzu kuma sai yadda nayi da matarka" akule Aryan yake, yanaso yaga babynsa amma wannan tsohuwar matar taki basa dama, rabonsa da ita tunda suka iso, gashi yanzu har an fara shirin shan ruwa. Su Abba suna can suna hira shida baffa dasu alhaji jibril kanin Abba, hira sukeyi na yaushe gamo. Sai kusan sallan maghrib kowa yawuce part dinsa. Abu kamar wasa har aka sha ruwa Dada taki barin Aryan ya kebe da Noor, abun harya bata masa rai yafice daga part dinsa ya wuce part din Abba, dakin da aka saukesu ya shige yayi wanka ya fito da towel daure akugunsa, Allah sarki Noor dinsa da tana nan da yanzu tare zasuyi wankansu. Gsky Dada ta taro match. Dole nema kawai yasan yadda zaiyi ya jawo Noor dakinnan inba haka ba bazai iya bacci ba. Sharp sharp ya shirya cikin kayan baccinsa riga da wando white colour mai ratsin blue yayi kyau sosai. Wani idea ne ya fado masa, bude akwatinsu yayi dama kayan Noor ahade yake da nashi ya zaro kayan baccinta ya fice daga dakin. Yana yin sallama a falon Dada yasameta suna hira da baffa, kallonsa sukayi cikeda mamaki, meya kawo shi nan. Dada datasan kwanan zancen ta harareshi ta gefen ido. Shikuwa yana Kule da ita ne yasa ko magana baiyi mata. Kawai kawai mutum na zaman zamanshi aka wani dauke mashi baby doll dinsa. Zama yayi agefen baffa, baffa ya kalli kayan hannunsa yace" wannan kuma fa takwara, naga irin kayan jikinka ne ko ni ka kawo wa"? Ya tambayeshi cikeda zolaya, kallon Dada yayi ta gefen ido wacce ke harararsa, murmushi yayi azuciyarsa yace " nasan maganinki matannan" juyawa yayi ya kalli baffa yace" Malam a ina zaka kwana"? Baffa ya kai kankana bakinsa yana sha yace yace" adakin matana mana" wani murmushin ya kumayi yace" yo wannan kayan daka gani a hannuna, na nawa matarne wadda matarka ta killace mun ita adakinta ta hanani ganinta" tun kafin baffa yayi magana Dada ta zabga wani uban salati hadi da tafa hannu ta tace" ohhhh ni kam, wannan yaro ashe haka kake, nikam naga hali na yaran yanzu, da bakinka mai kama da shovel kake cewa na killace maka matarka bako kunya" dariya mai sauti baffa yayi yace" ai yanzu nagane dawan garin, ashe dai shiyasa kikace nakwana adakina yau, toh nidai ban yarda ba kibasa matarsa sutafi kawai shine kwanciyan hankalinki" zata kuma wani maganan baffa ya dakatar da ita, hararar Aryan tayi tajefo masa key din dakinta wadda ke kunshi abakin zaninta tace" to ai saikaje ka daukota kamar jinjira, yaro saikace wani mai shan nono, ai saikaji dashi, gobe ma haka zanyi maka" daukan key din Aryan yayi yace" aiko kinbani shawara, inna sameta tana bacci Allah daukota zanyi kamar yar baby, dama babynce," pillow baffa ya dauka ya jefa masa shikuma ya kauce yana murmushi. Da sauri yakarasa bakin kofar dakin Dada sannan ya zura key din yabude kofar dakin. Akan dadduma Noor tayi bacci, ga bowl din fura datasha. Kana kallonta kasan bata shirya wa baccinba ya dauketa. Kayan data zo dashine har yanzu a jikinta. Murmushi yayi ya sunkuceta ajikinsa yayi hanyar falo da ita( kai Aryan ba kunya ,wato yadda Dada tace yayi hakan zaiyi). Suna zaune har lokacin suna hira suka ganshi ya fito da ita ahannnu kamar yar baby. Babu wadda yayi magana acikinsu haka suka kalleshi ya fice daga sashen. Dada be ta juya ta kalli baffa, alokaci daya kawai suka fashe da dariya. Abun ba karamin birgesu yayi ba. Lokacin daya shigo part dinsu babu kowa afalon. Duk sunyi bacci, ahankali yaje tafiya karya tasheta abaccinta har ya shige dakin. Kan gado ya direta, ya gyara mata kwanciyarta, sannan shima ya haye. Babu bata lokaci bacci ya daukeshi, ga gajiya gakuma sallan taraweeh da za'a fara a daren yau. Cikin dare wuraren karfe daya ta tashi saboda wani yunwar dake cinta, atsaye ta sameshi yana sallah, ba karamin dadi taji ba. Ahankali ta mike ta bude akwatinsu ta fidda potato chips da biscuit ta zauna abakin gado tana ci, duk dakin ya dau karan chips din datake ci sai kurus kurus kakeji, ya dade sosai yana sallah kafin ya idar. Juyowa yayi ya kalleta harta kara komawa bacci, kafafunta na kasa rabin jikinta kuma na sama. Murmushi yayi ya mike ya taho kusa da ita ya whispering mata akunne yace" babyna taso kiyi sallah" da kyar ta iya bude idanunta dake dauke da bacci tana kallonsa, saida ta bata kusan mintuna biyu kafin ta mike ta shige toilet tayi alwala. Lokacin data fito asaman sallaya ta sameshi yana karatun Qur'an. Itama kabbara sallan tayi tafara yi. Karfe hudu da rabi kowa ya hallata a babban dinning din gidan akayi suhur. Bayan angama maza suka wuce masallaci matan kuma kowa ya wuce daki dan gabatar da sallan subh. Noor tana idarwa akan sallayar cigaba da baccinta. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 11/1/23, 8:16 PM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 55_56 ✯D͟A͟Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟'✯S͟W͟R͟I͟T͟E͟R͟S͟✯ YAU TAKE SALLAH Da sassafe kowa ya tashi anata shirye shiryen tafiya masallacin idi. Kowa yasha wanka cikin shaddodi na alfarma. Can na hango Aririn Noor ansha wanka cikin wata dakakkiyar shaddan getzner Light blue colour dinkin half jumper. Gashin kansa yasha gyara sai sheki yakeyi, tsaye yake agaban dressing mirror yana gyara links din rigarsa, sallama Noor tayi ta shigo da plate din soyayyan kaza da chin chin da cake tanaci. Juyowa yayi yana kallonta yana sakin wani tattausan murmushi, sake baki tayi tana kallonsa bako kyaftawa, yayi bala'in kyau kamar wani Ango(dama angonne), ije plate din hannunta tayi akan side drawer ta matso kusa dashi ta dau turarensa kan dressing mirror tafara fesa masa, tsayawa yayi yana kallonta, takara haske tayi fresh har wani smooth fatar jikinta yayi kamar na baby, gashi takara jiki tayi bulbul Masha Allah. Hannunsa yasanya a kugunta ya matso da gabansu dab dana juna sun manne da juna sosai. Dago habarta yayi yana kallon lips dinta dake shining duk da bata riga ta dau wankan sallarta ba dake suna aikin abinci ne acikin gida kodayake aikinta kenan ci ba wani aikin datakeyi. Hannunta tasa ta tallabo kansa sun dade suna kallon junansu harda murmushi, kiss ya manna mata a kumatu side by side sannan ya dora bakinsa kan nata yafara bata professional kiss ahankali, knocking sukaji akofar dakinsu, da sauri ta zame jikinta daga nashi tayi gudu ta shige toilet. Murmushi yayi ya dau hularsa dake kan gado zannan bukar blue da ratsin black. Abba neya shigo shima ya dau wankan shadda white da hular kwankwaso, shima yayi kyau Angon Ummi "Aryan ka fito mutafi karmu yi latti" toh kawai yacewa Abba sannan Abba ya juya yabar masa dakin, matsowa yayi kofan toilet yadan kwankwasa, jin motsin ruwa yasan cewa wanka takeyi, sallama yayi mata abakin toilet sannan ya juya ya fice. Fitowa tayi daure da towel a kirjinta. Gaban dressing mirror tazauna tafara shafa mai ajikinta. Bayan tagama shafe shafenta ta mike ta nufi wardrobe inda suka jera kayansu. Wani dankareriyar lace ash colour dinkin riga da skirt masu kyawun gaske ta dauko, Kayan sun dame jikinta barinma yanzu da kayanta saidai sababbi ke shiganta. Da kyar tasamu skirt dinta ya shiga har ta hada zufa zatayi kuka. Light makeup tayiwa fuskarta sannan ta feshe jikinta da turarukan Aryan masu sanyin kamshi. Tsaywa tayi gaban mirror tanata zabga uban murmushi ita kadai, Allah Allah take Aririnta yadawo yaga wannan kwaliyyar. Tana cikin tunani kuwa taji hayaniyarsu a babban falon gidan anata yiwa juna barka da sallah. Sallama yayi ya shigo, tana ganinsa ta nufeshi da gudu ta fada jikinshi, sosai ya kankameta yana Shakar kamshin turarensa ajikinta, sai yau yasan turarensa nada kamshi dayajishi ajikin Noor. Sun dade ahaka kafin ya fidda wayarsa Samsung S23 ultra yafara daukarsu hotuna zafafa kafin daga bisani suka fito inda mutane suke rike da hannun juna. Tunda suka fito falon idanun kowa ya koma Kansu har saida Noor ta tsargu da irin kallon da akeyimusu. Kowa ya yaba da irin dacewar da sukayi da juna, ba karamin kyau sukayi ba. Dada ta coge daurinta kamar helmet ta sanya atamfa mai kyau zanin rigar ta daura akirji bayan ta sanya rigar sai tazama kamar wata mai saida sabulun salo😂, sai faman zabgawa Aryan harara takeyi, ashe wannan yaro baida kunya sai yanzu ta ganoshi, har sunmafi shiri da Nana yanzu ta koma hantarar Aryan wadda shima yana maida mata da martani ne. Matan gidan ne suka fara serving abinci kala kala masu dadin gaske. Anan falo suka ci anaci ana hira. Wannan kenan. **************** Su Anty Jamila dasu Hanan sai kai kawo sukeyi ana serving abokan Uncle saif dasuka zo, Na'ima ta kame adaki sai bacci takeyi dake yanzu cikin yadan fara takura mata, Ya Shareef kuma ya fita wurin wani abokin aikinsa ya kaimasa ziyara gidansa. Sai bayan sallan zuhr kafin kowa yasamu ya huta bayan an watse. Kiran Anty Jamila Noor tayi inda tayimata barka da sallah, har rige rige su Hanan sukeyi da junansu zasu gaida Noor, bayan sun gama gaisawa harda ummi sukayi waya, dasu Dada. Washe gari sukayi mota guda aka zagaye dangi akayi gaisuwar sallah. Sosai suka ja Noor ajikinsu inda kowa ke yabawa da kyawun hali irin nata. Aryan kuwa jinsa yake on top saboda yabon matarsa da kowa keyi. After two days sukayi shirin dawowa, abubuwa dayawa Dada ta hadawa Noor dakuma Ummi, sunyo tsaraba masu tarin yawa kamar wani kasar suka tafi. Da yamma suka iso garin abuja Inda direct Aryan yacewa driver din daya tukosu ya wuce dasu gida kawai. A matukar gajiye suka shigo gidan, wanka kawai sukayi sannan bayan sallan isha'i sukabi lafiyar gado mutuniyarku bata bi takan abinci ba. Yau akeyinta a farm house din honorable Musa, yau hankalinsu amatukar tashe bayan Alhaji Musa yagane cewa Lubna na dauke da ciki, gudun kar tace cikin nashi ne yasashi korarsu daga gidan itada Anty Aisha, babu irin rokon da basuyi mai ba amma sam ya kulle idanunsa da kunnensa shi bayaso yaji komai daga garesu. Korar wulakanci korar kare yayi musu. Sunma rasa ina zasusa kansu, koda Lubna ta kira sauran samarinta babu wadda ya saurareta acikinsu. Gashi Honorable ya kwace komai ahannunsu, duk wani kudi da motocinda abokan harkansu suka basu duk ya kwace. Abakin gate din gidan suka zauna sun rafka uban tagumi suna kallon daidaikun motocin dake wucewa atiti dake dare yayi. Can suna zaune Anty Aisha ta mike ta kakkabe jikinta sannan tace wa Lubna " mike ki taro mana mota nasan jnda zamu tafi" mikewa Lubna tayi tana kallon mamanta cikeda mamaki tace"Mommy ina zamu, kinfasan Daddy ya Koremu toh ina kuma zamu"? Murmushi Anty Aisha tayi " da alama brain dinki bayaja, bayan ubanki kinmance inada dan uwa agarinnan, ai nasan duk gara ranbar rayuwar dazamu shiga yaya bazai taba juya mun baya ba sabida ni jininsa ce" sai yanzu Lubna ma ta tuna da wani uncle dinta agarin. Batare da bata lokaci ba Lubna ta tare wani taxi tayi masa kwatancen inda zaikaisu. Shiga sukayi ya tayar da motarsa har gaban gidan Abba. Saukowa sukayi suka biyashi kudinsa da dan canjin daya ragemusu. Da kyar maigadi yabari suka wuce ciki bayan Anty Aisha tayi masa barazanar rasa aikinsa. Sallama sukayi kamar wasu salihan kirki,lokacin Abba ne da Nana afalo ba ummin awurin. Sunyi mamakin ganin su a wannan lokacin, da fuskar tausayi suka karaso cikin falon, tun kafin Abba yayi tambaya Anty Aisha tafada saman guiwowinta tafara kuka tana shirgawa Abba karya da gsky akan abinda Daddyn Lubna yayi mata, amma bata fada masa maganar zamansu gidan honorable ba. Duk da yasan halin Anty Aisha amma hakan bai hanshi jin zafin abinda Daddyn Lubna yayiwa kanwar tasa ba. Nana kam ta kame akan cushion sai jifarsu takeyi da harara, sam bata yarda da abinda suke fada ba, inda gaske ne sunsha wahala agidan Daddyn Lubna da jikinsu ya nuna alama, amma akasin haka saima wani jiki da suka kara musamman Lubna. Abba ne ya umurci Nana data kaisu guest room su huta gobe za'a karasa maganar. Ba don taso ba haka tayi musu jagora zuwa dakin, ko tanka musu batayiba ta juya ta tafi tabarsu tsaye abakin kofar, Anty Aisha tabita da hara tayi kwafa tace" zanyi maganinku ne keda uwarki, bari inyi settling tukunna" tana gama fadin haka ta wuce ta shiga dakin. Wanka sukayi ga uban yunwan dake ciyosu, amma haka suka daure suka kwanta. Can cikin dare Lubna ta farka dan yunwar tayi mata kamun da bazata iya daurewa ba abunka damai ciki🙄🙄, sadab sadab tafito daga dakin tawuce kitchen, tea ta hada ta sungumi katon bread da bottle water ta wuce dakinsu. Motsinta ne ya tayar da Anty Aisha aiko itama tasa hannu sukaci tare sannan suka koma bacci. The next day saida Anty Aisha tayi duk yadda zatayi ta hana Abba kiran Daddyn Lubna, sabida tasan da Zarar ya kirashi toh kashinsu ya bushe. Ba haka Abba yaso ba dan yaso yaji meya hadasu yayi musu sulhu kafin yayi tafiya, amma yace mata yana dawowa daga tafiyar da zai yi zai kira shi, da sauri ta yarda. Ummi sam bataso zamansu agidan ba, tasan ba alkhairi bane ke tattare dasu. Bayan tafiyar Abba aiko suka fara sa'insa tsakaninsu duk da ummi bata tanka musu, da Nana ake sa'insan. Duk yadda Anty Aisha taso ummi ta tanka mata mata amma hakan ya faskara dan ko ajikinta,bama ta zama inda suke. Kusan four days kenan da tafiyar Abba amma kullum sai anyi fada tsakanin Lubna da Nana danba raga mata Nana keyi ba duk da ta girme mata a shekaru nesa ba kusa ba, badan wasan datakeyi amakaranta ba da yanzu ta graduating harma tafara aiki. Cikin kwanakinnan Aryan yasa Noor agaba da tambayoyi da suka shafi Ammi, hakan ba karamin tayar mata da hankali yake ba,idan yayi mata alqawarin bazai kara ba ,the next day zai dauko same topic, sam Noor taki fada masa abinda Mama tayi. Tayi rantsuwa ita kadai zata fighting battle dinta, wannan fadan tsakaninta ne da Mama ba ruwan kowa ciki kuwa harda Baby love dinta. Shiko Aryan tunda yagane akwai abinda Noor ke boye masa yasa yafara bincike har ya hiring private investigator, sannan shima yacigaba da bincike akan Mama, ga kuma sirrinta daba kowa yasani ba sai ita dashi dakuma Allah wadda har yanzu babu wadda yasanarwa. ISTANBUL TURKEY Awani katafaren gida mai tsananin kyau yaji komai na jin dadin rayuwa ya hadu sosai Masha Allah. Acikin garden na hango wata mata fara sol tana sanye da turkish gown maroon colour ta sake gashin kanta wadda yasauka har waist dinta, tanada matsakaicin jiki shape dinta mai daukan hankali, wasu fararen tattabaru take zubawa tsabar shinkafa inda suketa rububi suna ci. Wata karamar yarinya ce kyakyyawa zata kai kimanin shekaru tara, kamanninsu daya da wannan matar da alama yarta ce ta fito da gudu tana kiran sunan Ammi, juyowa matar tayi amma bishiyar lemu dake garden din ya hana na gano fuskarta, yarinyar sanye take da school uniform da alama dawowarta kenan daga makaranta, cikin wani irin daddadan murya tace" welcome back my little princess " chuckling yarinyar tayi ta ware hannayenta alaman mamanta ta dauketa, haka kuwa akayi daukarta tayi suka wuce ciki. Na jima tsaye a wurin na dauka zasu fito amma har na gaji da tsayuwa na fice abuna batare da gano fuskar daya daga cikinsu ba. **************** Yau zasu koma makaranta dan haka da sassafe suka gama shirinsu tunda tare zasu fita. Wayar Aryan ne yayi ringing ummi ce ke kiransa, bayan ya dauka suka gaisa sannan suka danyi magana kafin ya katse kiran. Juyowa yayi ya kalli Noor dake gyara jakarta yace" honey zamu biya gidan ummi mu dau Nana driver dinta yayi tafiya " gyada kai kawai Noor tayi sannan ta kammala shirinta suka fito. Har suka iso gaban gate din gidan suna jiran Nana amma shiru bata fitoba, sauka sukayi su biyun suka shige gidan. Afalo suka tadda fada ne ya kacame tsakanin Nana da Lubna harda dambe, Nana badai karfi ba, Lubna ta daku harta godewa Allah. Suna jin sallamarsu Lubna ta dago suka hada ido da Aryan dake bin kowa na falon da kallon mamaki. Bai san suna gidan ba dan babu wadda ya sanar dashi kuma tun da suka dawo daga Adamawa bai kara zuwa gidan ba sai yau. Da gudu lubna taxo ta shige jikin Aryan tana kuka batama lura da Noor dake tsaye agefensa ba. Shock ma yahanashi motsawa, baiyi expecting haka ba. Wani irin kukan kura Noor tayi ta bangaje Lubna daga jikin Aryan tana huci, a sukwane ta nufi Lubna dake kwance akasa ta haura ruwan cikinta tafara kikkifa mata mari left and right, da sauri Anty Aisha da ummi suka karaso wurinsu, sunyi sunyi su dage Noor daga jikin Lubna amma sun kasa. Aryan dake tsaye ya kame awurin yama rasa me zaiyi yaji muryan ummi tana kiran sunansa, firgigit yadawo sense dinsa ya matso inda Noor take ya sanya hannunsa acikinta ya dagota sai wutsil wutsil takeyi da kafa tana cewa abarta taci kaniyar yar iska, sai sambatu takeyi kamar me shafar aljanu. Lubna da tun tuni ta sume sabida wani one blow seven die din da Noor ta bata a kai, kuka Anty Aisha takeyi tana cewa Noor takashe Lubna, shiko Aryan dakin Ummi ya wuce da Noor wadda still bakinta baiyi shuru ba. Suna shiga ta kwace jikinta daga rikonsa tana zabga masa uban harara tace" wlh daka barni da yar banza dani take zancen, ni dama tunda sukazo gidana itada mamanta nasan ba alkhairi bane sudin" ta karasa maganar tana fashewa da kuka abun yayi mata zafi, yaza'ayi wata ballagaza tazo ta rungume mata babynta agabanta. Lallai ta taro match. Ganin yadda take kuka kamar ana yanka naman jikinta ya sanyashi matsowa kusa da ita ya rungumota amma ta fizge jikinta daga nashi shima ta hau balbale masa ruwan masifa saikace shidinne ya rungumo Lubna. Shiyama rasa wani karfin haline yasa Lubna rungumeshi, ko dai da biyu ta yi hakan sabida ta batawa Noor rai, aiko in hakane saiyayi maganinta. Duk yadda yaso fahimtar da ita, Noor fa tace sam batasan wannan zancen ba, wai ai inda baiso ba, bangajeta zaiyi lokacin data rungumeshi, daga karshe ma tace ya fita ita bacci zatayi tama fasa zuwa makarantar. Haka yafita jikinshi asanyaye, koda yasauko babu kowa afalon, can cikin guest room yaji muryan Anty Aisha tana surfe ummi da ruwan bala'i, da sauri yashiga dakin. Lubna na jingine da head board din gadon tana kallon mahaifiyarta tana yiwa ummi fada kamar itace ta haifeta, gefe kuma Nana ce wacce ke tafarfasa sabida ummi tahanata maidawa Anty Aisha martani. Rai a matukar bace ya karasa shigowa dakin, ga batawa babynsa rai dasukayi, ga kuma cin fuskar da akeyiwa mahaifiyarsa acikin gidanta. Suna ganinshi Anty Aisha ta yi tsit Lubna kuma tasha jinin jikinta dan ta tuno abinda tayi dazu, harga Allah bada gangan tayiba, kawai dai bakin wahalan datasha ahannun Nana ne yasata guduwa zuwa wurinsa neman ceto kuma bata lura da Noor dake tsaye agefensa ba. Wani kallon takaici yake binsu dashi inda Ummi taja hannun Nana suka bar dakin ranta duk ajagule. Nuna Anty Aisha yayi da yatsar hannunsa kamar wata tsararshi cikin kakkausan murya yace" before sunset banaso naga kafar kowannenku cikin gidannan, bansan da wani dalili kuke zama cikin gidan ba amma ina mai tabbatar muku idan na dawo na sameku bazaiyiwa kowannenku dadi ba" yana gama fadin haka ya sauke idanunsa kan Lubna ya harareta sannan ya juya ya fice. Tsaki Anty Aisha taja wadda da Aryan yana wurin ko motsa bakinta bazata yiba tace" aikin banza, bari inga abinda ya isa yayi, nida gidan dan uwana wata shegiya bata isa tasa nabari ba," ita dai Lubna batace kala ba duk tabi ta damu hukuncin da Aryan zai yanke in ya dawo ya samesu, ina zasu tafi yanzu bayan kowa ya gujesu tunda yagane cewa tana dauke da ciki. Acan dakin Ummi kuwa, yana fita adakin Noor tabaje saman gadon ummi tafara sharar baccinta kamar ba ita tagama balbali ba. Ummi da Nana suka shigo dakin inda takeyiwa Nana fada akan raini data keyiwa Anty Aisha da Lubna, kamar zata fashe da kuka tace" ummi nikam gsky haqurinki yayi yawa, ana cutarki ne, idan ita hata girmama mahaifiyarta ba yaza'ayi ni in girmamata" juyawa tayi da gudu ta fice daga dakin ta wuce nata, ajiyar zuciya ummi ta sauke tashige toilet still Noor na bacci ba ta farkaba. Kusan sau goma yana kiranta amma ba'a picking ba, duk yabi ya damu, baiyi tunanin har haka take kishinsa ba, murmushi yayi lokacin daya tuna irin super dindatayi da dira akan Lubna Allah nema ya takaita al'amarin da babu abinda yafaru. Still yakara kiranta amma bata dauka ba, tunaninsa baikai ga cewa bacci takeyi ba. Yana cikin wannan Shareef ya shigo yana waya da Na'ima yana 6a66aka dariya da alama wani abun dariya take fada masa, yatsina fuska Aryan yayi, shi yana cikin halin damuwa babynsa na fushi dashi ga wani gario anan sai dariya yake kamar zautacce. Bayan ya gama wayar ya zauna suka gaisa sannan suka fara tattaunawa akan wani babban project dasuke shirin farawa. Karar shigowar sako yaji awayarsa amma baibi takanshi ba har suka gama maganarsu da Shareef saikuma ya mance bai duba sakon ba, ya mike ya dau suit dinsa ya fice daga office din. Parking lounge ya nufa ya dau motarsa yabar harabar companyn. Daddy ne kwance akan gadonsa yana waya, sai zabga uban murmushi yake da alama wadda yake waya dashi ba karamin mutum bane awurinsa kuma da alama macece. Jin motsin mutum yasashi saurin katse wayar ya maida kasan pillow dinshi yayi kamar yana bacci, lekowa Mama tayi tana kallonsa bata karasa shigowa dakin ba, tabe baki tayi tace"mutum kenan kullum yana kwance safe rana dare baima da lokacin matarsa" juyawa tayi ta banko masa kofar dakin tana jan guntun tsaki. Bude idanu Daddy yayi yayi wani irin Murmushi wadda shi kadai yasan ma'anarta. Fidda wayarsa yayi daga karkashin pillow, wani hoto ya tsurawa wa ido yana murmushi yace" I missed you, komai ya kusa zuwa karshe insha Allah "..... TOH FAH WACECE WANNAN MYSTERIOUS MATAR DA YARTA??? ALLAH YAKAIMU GOBE RAIDA LAFIYA. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 11/1/23, 8:16 PM - Reemah: https://chat.whatsapp.com/HKRxGHXg9gP6uOdVkfTL6j 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 57_ 58 ✯D͟A͟Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟'✯S͟W͟R͟I͟T͟E͟R͟S͟✯ This page is dedicated to Mom Sani. Zanyi missing dinki yar uwa. Allah ya sada mu cikin alkhairi mutuniyar arziki. Kamar yadda Aryan ya fada, karfe biyar motarsa ya danno kai cikin gidan ummi. Su Anty Aisha sunajin parking din motarsa suka fara kame kame, sun san halin Aryan sarai, bawani mutunci gareshi ba. Yana shigowa direct dakinsu ya nufa, ko sallama baiyi ba ya shiga dakin dasuke. Wani irin kallo ya watsa musu nan da nan ido ya raina fata. Lubna da gudu ta mike ta nufi toilet zata shiga, da azama yabi bayanta ya cafko gashin dokinta, wani ihu tayi saboda ya hada da suman kanta. Jawota yayi ya hurga ta tsakinyan dakin, tangal tangal tayi zata fadi da Sauri Anty Aisha ta kamota gudun kar wani abu ya sameta asirinsu ya tonu. Noor na dakin ummi tun da taji karar motarsa tafara zagaya dakin tana jiran taji shigowarsa yazo ya bata haquri amma har kusan ten minutes ko motsinsa bata jiba kuma tasan ya shigo cikin gidan, basai Noor tafara kumbura ba. Fitowa tayi daga dakin ummi daidai ummi ma tafito daga dakin Abba sukaci karo," Noor lfy ina zaki"? Ummi ta tambayeta, sakin fuskarta tayi karta gane wani abu tace " Ummi dama kitchen Zani" kamo hannun ta tayi suka sauka kasa, anan suka fara jiyo hayaniya a guest room inda su Lubna suke. Basu gama karasowa ba saiga Aryan ya jawo hannun Lubna ya hurga ta waje ragabbb ta fado tsakiyan falon, da Sauri ummi ta taho wurin Aryan ta rikeshi tana masa magana kasa kasa, Anty Aisha tafito fuuuu daga dakin sai sakin ashar take tana bombomi. Sallama sukaji abakin kofa, Noor ce dake tsaye tana kallonsu sai faman kyalkyala dariya take ta hango Abba tsaye abakin kofa shida wani mutum batasansa ba. Anty Aisha dake masifa ta juyo ta kalli kofa, wani uban salati ta saki ta sanya hannu akai batasan lokacin data juya zata shiga daki ba, Aryan yayi saurin shan gabanta. Daddyn Lubna ne ya taho tareda Abba. Takaici tab kwance afuskar Abba, ga tsananin bacin rai kamar ya hadiye zuciya atake. Bai ce dasu uffam ba ya karasa shigowa falon ya zauna akan cushion ya cire hularsa yana fifita kansa. Daddyn Lubna kuma ya karaso inda Lubna ke zaune dirshan akasa sai faman share zufa take. Ita duk damuwarta ba mutanin falon bane face Aryan, in yaji abinda ta aikata ba makawa nan take zai rufeta da dan banzan duka. Ummi ce ta wuce kitchen ta fito da ruwa da drinks akan tray, akan center table din falon ta ajiye shi, ruwa ta tsiyaya a cup ta mikawa Abba, hannunsa na kerma ya karba, bai iya kaiwa bakinsa ba kawai ya sakeshi akasa, kansa ne ke wani irin bugu kamar zai tarwatse, kanwarsa uwa daya uba daya ta gama dasu, ta lalata sunan family dinsu. Kunyar Daddyn Lubna duk ya mamayeshi tunda ya sanar dashi abubuwan da suka aikata. Bai tsaya a iya nan ba, hatta zamansu a gidan honorable duk babu wadda baisani ba, ga kuma cikin Lubna wannan ma bashi bane ya dame shi ba tunda yasan halin Lubna, amma Anty Aisha gode gode da ita ace tana aikata zina? Wa iyazubillah. Aryan da Noor sukayi saurin zuwa wurin Abba suna tambayansa lfy, Anty Aisha da Lubna sun gama shan jinin jikinsu babu makawa asirinsu yagama tonuwa. Daddyn Lubna ne ya fara magana" assalamu alaikum, Ku gafar ceni mun zo batare da sanarwa ba, naga kamar Alhaji yana cikin wani yanayi dan haka nizanyi magana game da abinda yake kasa amma kafinnan muna da baki da zasuzo" yana gama magana wayar Abba yayi ringing, mikewa yayi ya fice daga falon, minti kadan sukaji sallaman Abba gefensa kuma Baffa ne da Alhaji Jibril mai bin Abba. Lallai akwai babban abinda yafaru, basuyi tsammanin ganin Baffa agidan ba musamman ma da basu dade da dawowa daga Adamawa ba. Gaba daya in ka kalli fuskokinsu zaka gane cewa ba lfy ba. A three seater cushion Baffa da Abba suka zauna, two seater kuma Alhaji Jibril neda Daddyn Lubna, Aryan kuma na zaune a one seater. Baffa ya bukaci kowa agidan ya taho falon. Babu musu kuwa duk suka nemi wuri suka zauna,Noor kuma ta haye sama ta tasshi Nana daketa baccin huce haushi. Saukowa sukayi suka nemi wuri kusa da kafan ummi suka zauna. Anty Aisha da lubna sun kame a tsaye sun kasa zama, wani tsawa baffa ya dakawa Anty Aisha ba shiri ta zuba akasa, tun ba yau ba suna tsananin tsoronsa musamman ita Anty Aisha, Lubna ma ta nemi wuri ta zauna kusada mahaifiyarta. Baffa ne ya fara magana, duk abinda yafaru tsakanin Daddyn Lubna da Anty Aisha na sakinta dayayi da kuma cikin dake jikin Lubna da kuma zamansu a gidan Honorable Musa duk ya fada, babu abinda ke tashi sai salatin da ummi keta zubawa, Nana da Noor kuwa sai zabga murmushi suke, wannan lamari ba karamin dadi yamusu ba, ita Nana tana murmushin asirinsu ya tonu, Noor kuma tana murmushin cikin dake jikin Lubna, ko ta halin 'ka'ka ai tasan Aryan bazai taba kallonta ba, dacan ma tana kishine saboda bata san halin lubna ba. Sosai Anty Aisha ke kuka kamar na Allah amma babu wadda kukan ya taba, taso tayi musu akan alakarta da Honorable amma Abba ya katse ta ta hanyar playing discussion dinsu dashi da Honorable a wayarsa, abun ba dadin ji inji ustaz. Bayan Baffa yagama magana sannan ya yanke hukuncin cewa abinda addini ya ce ayiwa duk wani mai zina shi za'ayiwa Anty Aisha da Lubna, if possible kuma in aka kama wannan samarin da Lubna ke hulda da su za'ayi filing case akansu tunda ba lallai iyayensu su yadda ayanke wa yayansu hukuncin da addini ya ce ayiba. Shikuma Honorable sun barsa neda Allah, danko duk magidanci mai zina hukuncinsa kisa ta hanyar jifa, toh ammafa a wannan kasar duk wannan ba damuwa bace, sai aga magidanci na zinace zinace da yayan mutane amma instead ayi masa hukuncin daya dace saima abasa goyon baya. Tun daga nan gidan duniya Allah zai fara nuna masa sakayyan abinda ya aikata. Itakuma Lubna Baffa yace saita haife abinda ke cikinta, kuma bayan ta aihu za'ayi DNA test agwada samarinta wadda jininsa yazo daya da abinda ta Haifa za'a daura mata aure dashi,kuma bayan ta aihu tas za'a zaneta bulala dari kamar yadda shari'a yace ayi tunda ita budurwa ce. Anty Aisha kuma zai tafi da ita can Adamawa, acan za'a yi mata hukuncinta na jifa har lahira(wa iyazubillah, Allah ka tsare mana imaninmu). Wani irin ihu Anty Aisha ta kurma nan da nan tafara bori akasa kamar mai sabon hauka, bawai batasan hukuncin dake kanta bane a matsayin matar aure mazinaciya, saidai tsoronta jifannan nanne daza'ayi mata har lahira, wani irin radadi ne zataji kafin rai yayi halinsa. Rokonsu tafara yi tana cewa laifin Lubna ne data hadata da honorable (kuji fa). Sai yanzu bakin Lubna ya budu , kallon mahaifiyarta tayi da jajayen idanunta tace" amma mommy Allah ya isa tsakani na dake, wlh nikam banyi sa'ar uwa ba, kaicona da halin ki mommy, duk fa laifinki ne, tun ina shekara goma sha hudu kikafara introducing dina to porn videos kikace karna baki kunya a idanun mijina gara na fara koya tun yanzu, da banyi aure da wuri ba kuma ni nasan inada karfin sha'awa shine nafara bin maza, ko dana fada miki sadiqboii ya kawar da budurcina ai cewa kikayi ya naji abun da dadi ko akasin haka, banyi mamaki ba saboda nasan dama tuntuni kina burin nasan maza, ko lokacin danaji wa'azi nayi kokarin barin wannan abun na gagara saboda na saba, ko sau daya baki taba tsawa tarmun ba saima bani goyon baya dakike shine yau zakice laifina ne, Allah ya isa wlh Allah ya isa" kowa afalon jikinsa yayi sanyi jin furucin Lubna, tabbas Anty Aisha ba uwa ta gari bace, babu da ko 'ya aduniya dazatayi addu'ar samun mahaifiya kamarta. Sai yanzu Lubna tasamu daman yin kuka, wani irin kuka mai radadi takeyi, saida kowa yaji tausayinta banda Aryan, Noor kuwa itama jijikinta yayi sanyi, dama batasan labarinsu ba sai yanzu. Aryan ne farko ya mike yabar falon yakoma garden din gidan yacigaba da latsa wayarsa,message yayiwa Noor amma dayake wayarta baya tare da ita bata gani ba. Haka taro ya tashi bayan Alhaji Jibril ya rufe taron da addu'a, su Baffa suka wuce hotel shida Alhaji Jibril inda gobe zasu wuce Adamawa da Anty Aisha, Lubna kuwa mahaifinta ya nemi alfarmar zai koma da ita gidansa acan zata aihu sannan ayi aurenta da uban dan dake cikinta, Anty Aisha daketa sambatu kuma aka koreta zuwa dakin dasuka sauka kafin gobe. Ummi jiki asanyaye ta mike ta haura sama, Nana ma duk tausayin Lubna takeji, ashe duk ba laifinta bane laifin mahaifiyarta ne. Sai falon yarage daga Noor sai Abba da ya dafe kansa yanajin wani irin radadi azuciyarsa, kenan hukuncin kisa ya hau kan tilon kanwarsu, inna lillahi wa inna ilaihí raa ji uun. Ahankali ya mike yana tangal tangal yawuce dakinsa sai yarage Noor ita kadai. Tama mance da Aryan dake garden sai yanzu ta tuna ai dazu tagansa ya fice daga falon yo ina yatafi. Mikewa tayi ta fice daga falon tana gyara mayafin kanta. Dubashi tafara yi a compound din gidan,kuma ga motarsa yananufin bai fita ba yana gidan. Har zata koma ciki sai taga kafarsa daya mike a garden, ahankali ta shiga sai tagansa gishingide akan kujera kamar yana bacci amma ba baccin yake ba, har takai gabansa amma bai motsa ba, hannu tasa ta waving fuskarsa taga ko idanunsa zaiyi motsi amma baiyi ba, hakan yasa ta dauka bacci yake, har ta juya zata tafi sai taji ya jawota zuwa jikinsa ta fada saman laps dinsa, hannunsa ya zagayo kan waist dinta yana kare mata kallo, itakuma hannunta daya na dafe da kirjinsa dayan kuma ya tallabo kansa,matse fuska tayi kamar har yanzu fushi take dashi bayan kuma ba haka bane. Kashe mata ido daya yayi ai batasan lokacin data fashe da dariya ba, shikam sai kallonta yakeyi, she looks so cute whenever she smiles. Sai da ta tsagaita dariyan sannan tace" I'm sorry for what I did to you in the morning, and I'm so proud of you for proving me wrong akan abinda na zargeka dashi, I'm sorry bazan kara...." duk abinda take fada idanunsa nakan bakinta kafin ta karasa kawai taji saukan labbansa akan nata, saida yayi mai isarsa sannan ya cire bakinsa ya ruko fuskarta da tafukan hannunsa yana murzawa ahankali cikin whispering yace" I missed you honey, I missed everything about you, I missed your lips, I missed my twins(boobs), I missed my honey pot, I missed all of you" ba karamin kashe mata jiki yake ba da wannan kalaman nasa ba, lower lips dinsa yakama yana tsotsa dan tsabar jaraba, nan kuwa Noor tagane meyake nufi da hakan, mikewa tayi zata tsere ai kuwa ya cafkota ya dawo da ita, sai wiki wiki takeyi da ido alaman rashin gsky, lakace hancinta yayi yace" yaushe aka haifeki, nizaki nunawa wayo ba" boye fuskarta tayi akan kirjinsa kamar ta tuno wani abu kuma saita dago idanunta sunyi narai narai kamar zatayi kuka, hankalinsa ba karamin tashi yayi ba yace"baby lfy, menene, pls ki fadamun" cikeda shagwaba tace" baby Allah Lubna tabani tausayi, kamar na zubda hawaye, Anty Aisha bata kyauta ba" basar da maganan yayi bawai dan bayaso ayita ba sai dan kawai baya ra'ayi a wannan lokacin, mikewa yayi da ita daga jikinsa ya kamo hannun ta zuwa cikin gidan, abakin kofa sukaci karo da Anty Aisha da trolley din kayanta zata gudu, da Sauri Aryan ya koma ya kulle main door din falon, sannan ya cire makullin. Kamar zatayi hauka ba karamin haushi yabata ba" yanzu Aryan har rashin mutuncin naka yakai haka, za'a kashe Aunt dinka amma bazaka bari na ceci kaina ba, jifa fa ka kosan zafinta kuwa"? smirking Aryan yayi ya karaso dab da ita kamar zai maida ta jikinsa yace" lokacin da kike aikata wannan kazantan aikin, baki tuna da consequences dinba"? Hannu tasa akunne ta fasa uban ihu kamar yace shi da kansa zai kasheta, juyawa tayi ta shige daki tana zagin Aryan. Kama hannunsa Noor tayi zuwa dakin ummi. Basu sameta adakin ba amma sunji motsinta a toilet, sallama yayi mata ya wuce masallaci shida Abba wadda gaba daya kamar ma zazzabi ne ke neman kamasa. ********************* Washe gari da kyar su Baffa sukayi kafin Anty Aisha tashige motar, Abba da ummi har kuka sukayi, sai ta basu tausayi gashi ance ba'a tausayin mazinaci, basu tsaya ganin tafiyarsu ba. Nana ma kwata kwata bata fito ba. Ko a mota babu irin muzuran da batayi musu amota ba, Baffa karan kansa dannewa kawai yake amma shi kadai yasan yadda yake jin zafin hukuncin da za'a yankewa tilon diyarsa, ba'a maganan ma Alhaji Jibril duk da Anty Aisha tafi sabawa da Abba amma ai jini ba wasa bane. Koda suka iso Adamawa, tsab Dada tace Anty Aisha bazata kara kwana daya agidanta ba, Baffa neya dakatar da ita yace" haba habiba, da wanne zataji, zafin hukuncin dake kanta ko kuma tsinuwarki akanta" fada sosai yamata kafin ta dauko saikuma ta fashe da kuka ta rungumo Anty Aisha wadda itama kukan takeyi" Aisha na dade ina gargadinki akan wannan abinda kike aikatawa, Allah yasani nayi iya kokarina awurin tarbiyantar daku, kullum ina sakaku cikin addu'o'ina, amma kedin kinfito daban cikin yayana kamar anmin musanyan ki, gashi yau kin aikata abinda da tun daga gidan duniya zaki fara shan azaba, wayyo Allah nikam ina zansa kaina naji dadi" Baffa dake controlling kansa baisan lokacin da ya fashe da kuka ba, Alhaji Jibril shima da hawaye ke kwance a idanunsa yashiga rarrashinsu, kuka mai tsuma zuciya ne ya barke a falon na Dada, kowa da abinda yakeyiwa kuka, kukan rabuwa kukan abinda Anty Aisha ta aikata. Mutanin gidan duk suna tsaye bakin kofar falon sunajin abinda suke fada, ga makota da suka shigo compound din gidan kowa da abinda yake fada, wasu suna jimamin wannan al'amari, wasu kuma suna Allah wadar da hali irin nan Anty Aisha, babu wadda baisan halin Dada ba, dan haka babu wadda ya pointing accusing finger akanta,hausawa sunce ka haifi yarone amma baka haifi halinsa ba. Malam Gwani, babban malamin garin adamawa aka kira, yayiwa Anty Aisha Nazi's masu tasiri azuciyar dan Adam, ba ita kadai ba kowa saida jikinsa ya yi sanyi. Bayan ya gama kuma ya sanar cewa gobe za'a hadu abayan gari za'a yankewa Anty Aisha hukuncinta kamar yadda musulunci ya fada. Wunin ranan babu wadda ya runtsa agidan, Dada taci kuka har kamar yaso ya affecting mental health dinta saboda stress, Anty Aisha kuwa kwana tayi akan sallaya tana jera nafilfili da istighfari, hakan ya kasance agefen baffa. Karfe bakwai washe gari aka tafi da Anty Aisha wanni babban fili abayan gari inda jama'a kowa ya kwaso dutsunansa a hannu, yara, matasa, manya gabadaya maza da mata suma sun tafi. Dada da matar Alhaji Jibril Lubabatu da kuma yaranta mata wadda kananu ne su kawai aka bari agida. Tun kafin su tafi, Dada ta rungume Anty Aisha kamar bazata saketa ba. Dasuka iso wurin kuma har an tona ramin daza'a sata, tana ganin wannan ramin tsabar firgici ta yanke jiki ta sume, ba'a yafa mata ruwa ba haka aka sanyata cikin ramin, kanta kawai suka bari awaje,Baffa na rikeda dutse ahannunsa Malam Gwani yace dashi shi zai fara jifan kafin kowa, bismillah ya furta sannan ya jefeta dashi, direct kunninta ya sauka, ai ko saiga jini shaa kamar ankunnan kan famfo, azabure ta dawo hayyacinta, bata gama recovering daga wannan pain dinba mutane suka fara jifanta tako ina, ihu takeyi tana neman dauki amma sam babu wadda ya sarara mata, yara sai kuka sukeyi basu taba ganin wannan abunba, mata ma haka, mazanne dai duk da wasunsu jikinsu ya mutu amma sam bashi yasa suka bar jifanta ba tun tana kuka da ihu harsukaji tsit. Babu wadda zai ce Anty Aisha ce, idanunta biyu duk sun tsiyaye, jini ya kulle ko ina afuskar, Baffa ya durkusa awurin yafashe da kuka har wani girgiza yake, mutanen wurin kowa jikinsa yayi la'asar. Haka aka cirota aka mata sutura sannan aka sallace ta. Dada tayi kuka har saida jininta ya haura aka kwantar da ita amma agida, har ruwa aka Samata. (Allah ya jikanki Anty Aisha, Allah ya yafe miki kura kurenki,Allah yasa karshen wahalan kenan😞😞) Koda labari ya riskesu cewa anriga anyi jana'izar Anty Aisha, ba karamin tashi hankali Abba ya shiga ba, nan take jininsa ya hau har saida aka kwantar dashi a hospital. Ummi ma tayi kuka kamar me harda Nana. Lubna ma a can ba karamin tashin hankali ta shiga ba, Daddyn tane yaita tausarta har saida hankalinta ya kwanta. Rashin uwa koda wani irin hali gareta ba dadi, gashi kuma sun saba da juna. Ya Allah!! Ko da Aryan da Noor sukaji labarin suma sai jikinsu yayi sanyi, ga halinda Abba yake ciki a asibiti, haka suka shiryaa suka tafi gaidashi. Da yamma aka sallameshi bayan anga jikinnasa yadan yi sauki, za'ana zuwa ana dubashi agida. Da yamma su Noor suka tafi gida. **************** Kwance suke akan gadonsu, tuni Noor tayi bacci sai faman sauke ajiyar zuciya take, inda shikuma wayarsa na ahannunsa yana scrolling WhatsApp messages dinsa. Number secret investigator dinsa yagani kuma ga unread message sannan da alama ba yau ya turashi ba jiya ne. Shiga yayi yaga ai hotuna ya turo masa, tapping hoton yayi ahankali yafara downloading hoto daya ne ya downloading, wata mata ce fara Sol jikinta sanye da lafaya tayi matuqar kyau kamar ka wanke hannu kafin ka taba, mikewa yayi zaune yana zooming hoton da kyau, suna yanayi sosai da Noor kamar kaki tayi, zuciyarsa na ayyana masa abubuwa dayawa, he just hopes abinda yake tunani hakane, amma ai dafarko yace masa a iya bincikensa mahaifiyar Noor ta rasu, ga kuma wannan, toh kodai sister dinta ne, saikuma ya tuna da Anty Jamila is her only sister, hakan nan nufin Mom in-law dinsa na raye, wani kayataccen murmushi yasaki wadda ya bala'in masa kyau, har ya hango Noor ta hadu da Amminta. Deciding yayi bazai fada mata ba har saiya kammala bincikensa kuma alqawari yayiwa kansa cewa saiya tona asirin Mama. Jawota yayi jikinsa ya gyara musu kwanciya sannan yayi addu'a ya tofa mata yayi musu light off. ************** After 2 month Ranan wani Wednesday Na'ima ta yashi da matsanacin ciwon mara, Shareef bai bata lokaci ba ya hado kayan baby da duk abinda ake buqata a asibiti, ya sunkuci matarsa zuwa mota, duk yabi ya susuce yarasa mezaiyi, yadda ya figi motarsa maigadi karan kansa yasan ba lfy. Cikin ikon Allah suna isa asibitin batafi 30 minutes ba ta suburbudo mana katuwar kyakkyawar baby girl fara tas da ita Masha Allah. Murna wurin Shareef kamar me, nan da nan yafara kiraye kiraye yana sanarwa maganar aihuwan. Kan kace me su Anty Jamila dasu Hanan sun iso harda uncle saif. Noor na aiki a kitchen yaya Shareef yakirata ya sanar da ita, wani ihu ta saki tana rawa, Aryan dake zaune afalo yau baije aiki ba ya mike da Sauri a saba'in ya iso kitchen din arude yana tambayarta menene. Tsalle tayi ta dire jikinsa da dan matashin cikinta daya fara fitowa harma yafi watanninsa,dan yanzu cikin na wata hudu kenan. Akunne ta rada masa cewa sun samu karuwa, shima tsananin farin ciki ya rufeshi sai juyi yakeyi da ita kafin daga bisani ya direta akasa. Ai girkin da Noor batayi ba kenan, suka wuce upstairs sukayi wanka tare suka shirya straight sai asibiti. Da suka iso ma har an sallamesu suna shirin tafiya gida, mutane sun cika kamar biki akeyi, family din Na'ima ba magana, kowa tsantsar farin ciki ne kwance a fuskokinsu. Anty Jamila ne ke rike da babyn. Noor na zuwa ta karbi babyn daga hannun Anty Jamila taki wani ya karbeta. Haka suka tafi gida Noor na rike da babyn a motar Ya Shareef. Ranan Aryan bai samu hankalin Noor ba, ta kame a dakin Anty Jamila inda Na'ima ta sauka kenan sai hira sukeyi tamance da bawan Allah gashi komai beciba. Suna cikin hira Na'ima tace" kai wlh aihuwa da wahala, kamar zata tsage mun gabana, sainaji kamar mutuwa zanyi, wai masu haifen yan biyu suna kokari" tunda tafara wannan maganan jikin Noor yayi sanyi, nan da nan idanunta suka kawo ruwa,saitaji zaman gidan ma ya isheta, duk sun lura da canjin yanayinta, mikawa Anty Jamila babyn tayi lokacin har an idar da sallan isha'i, sallama ta musu ta fito daga dakin, duk sai Na'ima taji bata kyauta ba, dama batayi maganan ba agaban Noor gashi yanzu baiwar Allah duk ta tsorata. Noor kuwa wani irin haushin Aryan takeji, duk saboda shi gashi yanzu zata je tayi bayani a labour room. Fitowa tayi harabar gidan ko takansu Hanan bata bi ba, yana tsaye da Shareef suna hira a car park inda motarsa yake ya hangota dayake akwai haske a farfadar gidan, kamar zata fita har takai gate taji ya rukota, juyowa tayi tana ganinsa ta fashe da kuka kamar karamar yarinya harda bubbuga kafa akasa, bawan Allah saiyabi ya rude ya shiga tambayarta meya faru amma taki fada masa saima kara gunjin kukan datakeyi. Shareef na tsaye yana kallon ikon Allah, wai Aryan ne ke wani rawan jiki akan mace, lallai Noor ta ciri tuta. Shiko Aryan dayaga kukan nata bamai karewa bane sai kawai ya dagota kamar jaririya tana wutsil wustil da kafa amma yaki saukanta har saida ya zaunar da ita cikin mota sannan ya yiwa Shareef sallama ya shige. Ko ahanya taki yin shiru, agefen titi ya faka motar yayi tagumi yana kallonta, ko menene ke damunta Allah kadai ya sani. Da taji kamar ya shareta ne sai ta dago da jikakkun idanunta ta kalleshi tace" ai dole ka shareni, tunda bakai zakaji zafin aihuwan ba" mamaki ne ya kamasa ashe Almatsutsan ne akusa no wonder. Kamo hannun ta yayi cikin kulawa yafara murzawa ahankali yace" Baby love wayace miki aihuwa nada zafi,inma yanada zafi saidai yayiwa wasu matan amma ban dake pls ki kwantar da hankalinki insha Allah zaki aihu lafiya kinji" harara ta watsa masa da rinannun idanunta hakan har ya kusan bashi dariya amma ya matse kafin ya bullo wani ruwan, cikin sheshshekan kuka tace" ai dole kace bazaiyimin zafi ba tunda su mata ne nikuma mata maza, ko dayake ba laifinka bane laifina ne dana bude maka kafa kayi min ciki yiiiii wayyo nii Nuwaira na debo wa kaina ruwan dafa kaina yii wiiii wayyooo daddyna" Aryan baisan lokacin daya fashe da dariya ba dan maganarta ba karamin bashi dariya yayi ba, jin haka kuwa yasa Noor kara fusata takara fashewa da kuka harda shure shure, tayar da motar yayi baice da ita komai ba har suka karaso cikin gidan, fitowa yayi ya zagaya sannan ya daukota lokacin har tayi bacci ga danshen hawaye a gefen fuskarta. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 11/15/23, 8:33 PM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 59_ 60 ✯D͟A͟Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟'✯S͟W͟R͟I͟T͟E͟R͟S͟✯ Washe gari, agidan Anty Jamila Noor ta wuni tare da baby, ta hakimce akan gado yadda kasan itace mai jegon, baby bata zuwa wurin mamanta sai in nono zata sha ko kuma za'a canja mata diapers, Noor da karambani ma wai ita zata canza mata bacin kuma ba iyawa tayi ba. Duk wani abun da aka kawowa na'ima sai in Noor bata wurin amma da ita za'a sude kwano, bini bini zaka ganta da plate shake da kayan makulashe. Ko takan Aryan bata bi ba dan fushi takeyi da shi tun jiya har yanzu, bawan Allah yayi iya kokarinsa wurin ganin ya shawo kanta amma sam taki, dayake yana office shiyasa yaita kiranta a waya amma bata picking ba, daga karshe ma kashe wayar tayi gaba daya. Su Ummi da Nana ma anan gidan suka wuni ga sauran yan uwa dake zuwa barka daga family din Na'ima harda na su Shareef. Da yamma da Aryan yazo su tafi kememe Noor taki wai ita anan zata kwana, yayi rokon yayi fushin amma ko ajikinta, kamar zaiyi kuka kuma yau yanaji bazai iya haquri ba, kwana nawa kenan take gudunsa Allah kadai yasan dalili amma yau kam gsky yakai makura, kota karfi zai amshi abunsa saidai kuma yana tsoron magiyan da zata yi masa. Hakanan ya danna zuciyarsa badon yaso ba yabarta agidan yakoma gida. Cikin dare wuraren karfe goma tana dakinsu Hanan taita juyi akan gado tama rasa meke mata dadi, ta riga ta saba da kwanciya akan kirjinsa suna manne da juna, tana cikin wannan mutsu mutsun taji wayarta tafara kara, dagawa tayi ta kara akunninta, sallama yayi cikin cool voice dinsa kana ji kasan baya cikin jin dadi, amsawa tayi bata kara cewa komai sai taji yace" Baby love yanzu kin kyauta mun kenan? I know you're also missing me amma kika zabi ki quntata min ki kuntata wa kanki, normally by now dakinyi bacci amma saboda rashina akusa dake gashi har yanzu you're still awake, Dan Allah Babyna nazo yanzu mu koma gida plsssss" yadda ya karaso maganan har saida taji tsigar jikinta ya mike, bata ce masa komai ba kawai ta fashe da kukan shagwaba, " Baby love what is it? Ko ba kyaso nazo ne" da Sauri a tace " inaso, I'm also missing you" murmushi yayi dama yasani, karambani ne kawai yasa tace zata kwana anan amma shiyasan bazata iya ba, ko da baikirata ba zata kira shi ne. Baijira takara wani maganan ba yasauko daga kan gadon da Sauri, 3 qrt ne kawai ajikinsa ya dau T-shirt dinsa yasa sannan ya dau p cap da palm shoes dinsa yadan feshe jikinsa da turare ya dau key din motarsa ya fice. Acan gidan Anty Jamila kuwa, kowa yayi bacci banda Noor, har ta gama shiryawa cikin kayanta datazo gidan dashi da safe, fitowa falo tayi tana zirga zirga kafin yazo, tana tsaye taji ringing din wayarta dake hannunta ,da Sauri ta bude kofar falon ahankali ta fita, baba mai gadi yana kwance kan bench dinsa ya kafa radio akunne yanaji, bataso tashinsa ba amma babu yadda ta iya saboda anriga an kulle gate, tashinsa tayi ya bude mata yana tambayarta ina zata, cemasa tayi duk wadda yayi tambayarta yace masa mijinta ne yazo ya dauketa sun koma gida, baba maigadi sototo yayi ya tsaya yana kallon wannan rashin kunya na yaran zamani, da niyyar kwana fa tazo amma da tsakar darennan mijinta yazo daukarta saikace bada izininsa zata kwana ba. Tana fita ta hango motarsa tsaye abakin gate, dake dama akwai haske sosai a street din, yana tsaye ya nade hannunsa akirjinsa yana jiran fitowarta, tana ganinsa ta karaso da gudu ta shige jikinsa tana maida numfashi, sunyi kewar junansu sosai ba karya, kusan two minutes suka dauka atsaye kafin suka shige motarsu sukayi gaba. Ranan Thursday akayi suna inda baby taci sunan Ammi wato Rahma za'a rika kiranta da little Ammi, Noor da Anty Jamila sunyi kuka kamar me, basu taba zaton Ya Shareef zai maida sunan Ammi ba, yarinya taci kyaututtuka da dama, ba'a ma maganan Noor sosai tayiwa babyn siyayya duk da taimakon Aryan, mahaifiyarta ma haka abun sai wadda yagani. Anci ansha angodewa Allah sai muce Allah ya raya baby. Sai kuma Allah ya kaimu na Noor din Ariri ananne zamu gwangwaje mu cakare 💃💃💃💃. ******************* ISTANBUL TURKEY Anbada hutun makaranta kowani dalibi na murna za'a tafi surmer holiday, hakan ya kasance awurin SUNAINA NASEER, tunda driver yadawo da ita daga school ta fito da gudu zuwa cikin gida tana kiran Ammi Ammi Ammi, can na hangota tana saukowa daga saman bene jikinta sanye da Turkish gown light blue yayi mata kyau sosai kamar balarabiya, saukowa tayi zuwa babban falon kasa, Masha Allah tabarakallah, duk wadda yasan Noor daya kalli wannan matar basai anfada masa ba yasan sun hada jini irin sosai dinnan. Fara ce tassss, yadda fuskar Noor yake haka nata ma saidai Noor ta fita yaranta duk da itama din ba tsohuwa bace kuma ita batada dimple, da Sauri wannan yarinyar ta karaso jikinta ta na dariya, wani irin soyayya ne atsakanin uwa da yar wadda bakowa ne zai fahimci hakan ba sai in ya zama dasu, itace kadai ke debe mata kewar Noor dinta da suhail( toh fa kenan batasan cewa suhail dinta ya rasu ba). "Ammi wannan hutun zamu tafi garinku acan zamuyi ai ko"? Sunaina ta tambayi Ammi, gyada kai tayi alaman ehh fuskarta daukeda murmushi, shekaru kusan goma sha biyu kenan rabonta da yaranta, tayi missing dinsu over, wannan karon da shirinta zata koma, Mama ta dade tana cutarsu da yayanta amma ance mahakurci mawadaci, saita sanya ta dandani kudarta, bazata taba yafemata abinda tayi ba, ta raba yara da mahaifiyarsu ga dan jariri data bari ahannu lokacin bai ma san ina kansa yake ba, Allah sarki suhail. Hmmm babban magana Mama kashinki ya kusa bushewa. **************** Ya labarin Nana da Ya muhsin Sosai suke shan love dinsu kamar ba gobe. Yanzu kam Abba ya shaida shi dan sau shida yana zuwa Nigeria wurin Nana. Za'ayi bikinsu nan da watanni hudu bayan haka za'a nemawa Nana transfer zuwa can Saudi anan zata karasa makakantar abunka da mai shi. Idan sukayi hutun Wannan semester din acan Saudi Nana zatayi hutunta wurinsu Hajja. Aryan dakansa yakai Noor hospital tafara zuwa ante natal. A wani private hospital ne mai shegen kyau kamar gida, yadda ake kulawa da mata masu juna biyu ko wacce ta haihu kamar a kasan waje, kodayake asibitin na turawa ne. A wani private room aka aje Noor inda doctor Nicole wata baturiya ke scanning cikin. Shi dai Aryan ya tsare screen din da ido dagashi har Noor amma basu gane komai aciki ba. Murmushi doctor Nicole tayi ta juya ta kallesu suma ita suke kallo da alamar tambaya, " don't worry your babies are aalla fine" Masha Allah Aryan ya fada, sai kuma ya juyo da Sauri ya kalleta yace" sorry, I think I didn't hear you well did you just say baby or babies" kamar zata fashe da dariya yadda expression din fuskarsa ya canza da sauri tace" you heard me right I said babies, your wife is carrying twins in her stomach" wani tsalle yayi ya karaso gaban gadon Noor har saida dukkansu biyun suka tsorata, ita Noor tsaban mamaki ma yahanata magana, wani ikon sai Allah, ita dake kukan aihuwan yaro guda saigashi Allah ya azurtata da biyu, shikenan tata ya kara, wayyo ita Noor. Hannunta ya kamo yana murzawa ahankali tsantsar farin ciki ne kwance afuskarsa yama rasa me zaice, hawaye na kwance acikin idanunsa, ganin haka yasa doctor Nicole mikewa tabar musu dakin. Rungumeta yayi da sauri hawayen dake idanunsa suka samu daman gangarowa, kalamai masu dadi yashiga kwararowa itakuma tayi lamo akirjinsa tana saurara, tarasa wani hali take ciki, murna zatayi ko akasin haka, amma in ta rena abinda Allah yabata kamar butulci tayi fa kenan, da sauri da kawar da tunanin zafin aihuwan, koma menene Allah zai kawo mata shi da sauki. Wani irin kuka ta fashe dashi tana yi da duk karfinta, abun ya daurewa Aryan kai, toh kukan mekuma takeyi, dagowa yayi ya kamo fuskarta cikeda kulawa ya ke tambayarta menene, cikin kuka take cewa" yanzu Ya Aryan inna mutu wurin aihuwa shikenan bazan kara ganinka da 'ya'yanmu ba, wlh tsoro nakeji pls ka taimaka kace in cikin yakai watanninsa amun cs kawai basai na sha wahalan turosu ba, zasu illatani" duk saiyaji tausayinta ya kamashi, mace bata taba nakuda agabansa ba balle yasan mesukeji, amma tabbas yasan akwai zafi mai radadi, ya aka kare da guda daya balle kuma guda biyu, gashi da alama yaran ba kadan bane dan cikin na watansa na hudu kenan amma girmansa kamar yakai watanni shida(yo ba dole ba cin datakeyi wasane😂😂, yanzu kuma tace wai tana tsoro hehehe you neva see anything) rarrashinta yashiga yi amma kamar kara ingizata yake, haka yakamo hannunta suka fito daga dakin, duk inda suka shiga mutane kallonsu suke musamman ma Noor daketa ruzgar kukanta kamar ana yankata. Akofar fita daga asibitin sukaci karo dasu Lubna da Anty amarya step mum dinta itama itama tazo ante natal. Duk ta lalace tayi baka da alama tasawa zuciyarta damuwa, ko mutuwar mahaifiyarta kadai ya isa yasata wannan raman, ga kuma rashin cin abinci duk sai ta lalace, Allah ma ya taimaka Anty amarya bata tsangwarta saima janta datakeyi ajiki kamar yar cikinta, ba Noor kadai ba hatta Aryan saitabashi tausayi. Duk ta yi sanyi bakinnan yayi tsit babu tsiwa ba rashin kunya, yanzu ma dasuka hadu ita tafara gaidashi, Noor kuwa tunda taganta sai kukan ya tsaya,basu wani jima ba awurinsu sukayi sallama suka wuce. Da ido lubna tabisu, da yanzu fa itace da cikin Aryan ajikinta data bi duniya asannu, Allah sarki rayuwa juyi juyi. Noor da jaraba suna barin wurinsu Lubna tacigaba daga inda ta tsaya wato kuka, shi abunma dariya yabasa, wato shi kadai takeyiwa wannan ayayyakun( toh wa zatayiwa dama, bakai kayi mata cikinba😒😒). Ahanya ma ta dameshi daga tace zataci wancan ya tsaya ya siya saitace zata sha wancan, Noor daba shan rake take ba dataga mai rake ta addabi Aryan saida ya tsaya ya siya mata da agwaluma. Tun amota tafara shan abunta hankali kwance, daya juya ya kalleta in suka hada ido sai ta banka masa harara ta turo baki. Noor case😂 ********** Mahmud ya kasa zaune yakasa tsaye gaba daya wunin yau, zazzabi mai zafi ne ya rufe sofiyya inda suka tafi asibiti aka yi mata test aka gano tana dauke da juna biyu ne. Har kukan murna saida yayi, Moon tunda taji wannan hankalinta ba karamin tashi yayi ba, gashi har yanzu ita ko batan wata batayiba, duk wani abunda yadace tanayi dan ganin ta riga sofiyya samun ciki musamman in tana ovulation ta dinga damun Mahmud da jaraba kenan tun da taji wai in mace na ovulation tafi daukan ciki da sauri amma saikuma kamar ta mance ba'ayiwa Allah wayo, ai wancan daya bata ta zubar ba ita tabawa kanta ba hala ma jinkirin nan na rashin samun cikinta da sauri wani gwaji ne da Allah ke mata. Hankalinta bai kara tashi saidataga har karfe goma sha dayan dare Mahmud bai dawo gida ba kuma kwananta ne yau. Takirasa yafi so akirga amma bai picking ba, 30 minutes later kiransa ya shigo wayarta, ko sallamarsa bata amsa ba tafara balbali, bai ce da ita komai ba saida ta gama magana sannan yace" sweet kiyi haquri sofiyya ce ba lafiya bazan samu dawowa ba sai go.."? Bata bari ya karasa ba ta jefar da wayar ta fashe da kuka, cikin fa kenan akewa wannan tarairayar inaga kuma ta haihu yazai kasance, inna lillahi wa inna ilaihí raa ji uun. Lallai ta tafka babban kuskure arayuwarta, dafa yanzu ba wata sofiyya balle har wani ciki ya shigo zancen, da yanzu tama aihu, gashi tun ba'aje ko ina ba Allah yafara nuna mata. Akasa ta kwanta tana kuka har bacci yayi awon gaba da ita. Washe gari Saturday suka fita shopping din kayan baby, siyayya sosai sukayi har mota guda, dayake in customer yayi siyayya fin karfin abun hawansa akwai motar dake kwasan kayan zuwa inda masaukin sa yake. Koda suka iso gida su Ummi su Hanan su yasmeen gaba daya suna gidan, atare suka hadu aka gyara dakin baby tubarkallah masha Allah. Baby bed guda biyu masu kyau da tsada, ga kayansu sun cika closet kamar me, kaya unisex aka siya tunda ba sanin gender din sukayi, Aryan yace baya buqatar sani sai ta aihu kawai za'a gani. Noor na zaune akan carpet plate din shawarma da chips na gabanta ta baje sai ci take ga cool juice dinta mai sanyi agaba tana korawa su ummi na aiki. Sai karfe dayan rana suka gama aikin, Aryan ya wuce masallaci sukuma suka tafi yarage daga Noor sai Nana itama anjima zata tafi. Koda Mahmud yadawo gida the following day bai samu Moon ba, yasan cewa shima bai kyauta ba, ai haqqinta ne kuma ba'a kan sofiyya aka fara ciki ba zumudi ne yasashi yin haka, bai bata lokaci ba ya wuce gidansu, dama Daddy na gari, wannan karon Daddy yabasa rashin gsky, ai ba'a haka, dan daya ta samu ciki dayan kuma bata samu ba doesn't mean zai nuna bambamci tsakaninsu. Haquri yabasu harda Moon wadda da kyar ta yarda ta gisa gida. Wani mummunan labari ne ya riske National assembly inda sukayi rashin wani dan house of Reps mai suna HONORABLE MUSA WAZIRI ta hanyar wata mummunan hatsari inda wani babban mota yabi ta kansu amma driver kadai ya tsira. Ayadda driver din yabada labari, jiya ne da daddare sun fita da shi honorable da wata karuwarsa , tun a mota suke badalansu dayaga bazai iya jure abinda sukeyi ba kawai ya faka mota abakin titi shikuma ya fita wurin wani maishayi. Wani babban motan dangote ne driver din motar yasha giya ya bugu baya ganin gabansa shine stary ya kwace masa a hannu yabi takan motar honorable dake gefen titi. Matansa da 'ya'yansa duk babu wadda yasan wannan labarin na bin mata dayake. Sosai sukayi kukan rashinsa sannan sukasa aka kulle driver dinsa acewarsu wai harda hadin bakinsa, Allah ya taimaka aka kama driver din babban motarnan shine yasanar dasu bai ma san driver din honorable. Ga kuma eye witnesses dake wurin lokacin da abun ya faru. Koda Lubna taji wannan labarin ba karamin dadi taji ba, at the same time kuma sai mutuwar mahaifiyarta yadawo mata sabo fil tayi kuka ta godewa Allah. Kullum kannanta maza in suka ganta da ciki sai su rika tambayarta ina mijinta tunda su a knowledge dinsu sai mace nada ciki take aihuwa,wannan yasa Lubna tama dena fitowa gidan in suna nan, har depression na neman kamata, Anty amarya na iya kokarinta wurin ganin ta kawar da duk wani damuwa da zai sata agaba musamman da cikinta yafara girma dan yanzu yana wata na shiga l ne ya girmi na Noor, ayanzu bata wasa da ibada takoma ga Allah tukuru'u, wuni takeyi akan sallaya ga cazbaha a hannunta tana ja. Wannan canjin dake tattare da lubna ba karamin dadi yayiwa daddynta ba. Har yanzu bincike yake akan sauran samarinta, ya gano guda biyu acikinsu amma duk basa kasar. Ta daina zuwa makaranta, duk wani social life ta ajesa agefe mutum zai rantse ba Lubna dinnan bace. Sai muce Allah ya dada shiryawa. NNAMDI AZIKIWE INTERNATIONAL AIRPORT Jirgin max airways ne ya landing a airport din na garin abuja, matafiya duk sun sauko kowa ya kama gabansa,fitowa tayi hannunta na cikin na sunaina wadda keta kalle kalle da alama wannan shine ranarta na farko akasar Nigeria. Sunyi kyau sosai suna sanye da mother and daughter abaya iri daya, wani irin dogon numfashi taja sannan ta fesar, finally yau after twelve years Allah yakawo ta Nigeria. Ya mutane zasu reacting in suka gane tana raye ba mutuwa tayi ba, ita ayanzu babban damuwarta shine 'ya'yanta gashi Daddy yace saidai ta sauka a gidansa dake abuja bai yarda tazo kano ba for now. Wani driver din Daddy ne yazo ya daukosu yakai gidan Daddy dake unguwar wuse zone D. Gida ne mai kyau madaidaici ba mai girma ba amma upstairs ne, mai aiki guda biyu ne agidan an gyara ko ina sai kamshi ke tashi, da alama sun san da zuwansu. Da fara'a a fuskarta ta amsa gaisuwarsu, farat daya sukaji son matar kwata kwata batada damuwa ga sunaina ma yarinyar akwai saurin shiga zuciya. Dakinsu dake sama suka shiga dan watsa ruwa dan agajiye suke. Bayan sunyi wanka sunyi sallah ta kira Daddy ta sanar dashi saukarsu, ai aranan ya hau jirgi zuwa garin Abuja. Mama tayi masifar harta gaji tayi shuru. Little Ammi tayi wayo tayi tubul tubul Masha Allah. Yarinyar akwai haquri batada wani damuwa, sosai take samun kulawa daga bangarori. Sunyi arba'in har sun koma gida. Shareef kullum yana manne da ita, shike reno inhar yana gida saidai mahaifiyarta tajida aikin gida amma hatta diaper ya iya canzawa. Wasu lokutan har goya ta yakeyi duk da akwai baby cradle da Mama Roo amma shi yafison yajita ajikinsa, hartama saba inba babanta akusa tayi ta kuka tanajinta ahannunsa kuwa za'a jita tsit, harta shaida muryansa. Akwai bonding mai karfi tsakaninsu ba'a magana. Aryan na zaune akan study chair dinsa adaki yana waya da private investigator dinsa, inda yake sanar masa cewa Ammi da wata yarinya sun sauko yau agarin Abuja, a iya bincikensa yagano cewa agidan Daddy suka sauka, hakan na nufin Daddy yasan cewa Ammi na raye. Abun ya daure masa kai meyasa Daddy yazabi ya boyewa Noor wannan zancen, yarinya shekara da shekaru tana zaune ba mahaifiyarta duk a tunaninta ta rasu ne ashe tanada rai, gsky koma menene yasa Daddy aikata hakan bai kyautawa Noor ba, gashi Ummi harta haifi wata diyar, kenan Noor nada kanwa. Ta wani bangaren yaji dadi at least yanzu Noor zata samu complete family dinta data dade tana muradi, hoton ummi yake kallo yana ganin tsantsar kamar dake tsakaninsu, abun ya baci. Yana cikin wannan tunanin yaji sallamarta, da sauri ya fita a hoton ya kashe wayar, abinda bai sani ba Noor ta hango hoton mace saidai bata iya tantance wacece ba saboda tana da dan nesa na inda yaje zaune. Daure fuska tayi ta karaso da fruit salad da ruwa akan tray, aje masa tayi kan table din ta juya zata fita yayi saurin jawota ta zauna akan laps dinsa. Turo baki tayi ta hade giran sama dana kasa ita adole tana fushi, murmuahi yayi kenan taga hoton, ran mata ya baci" baby love menene, fada mun waya bata miki rai " kallon kama raina min hankali ta yi masa tace" hoton wa kake kalli, kardai kana shirin yimin kishiya ne" dariya ya tunstire dashi har da kyalkyalwa, maganarta ba karamin dariya ta bashi ba musamman yadda tayi maganar with alla seriousness. Dariyan dayakeyi ba karamin baqanta mata yayi ba, wato ma ya raina mata hankali, kwace jikinta tayi daga nasa ta mike ta fita. Bai bi bayanta ba saboda yasan ko ya bita ba saukowa zatayi ba. Yarintarta ba karamin burgesa yake ba, he loves every bit if her childishness. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 11/15/23, 8:33 PM - Reemah: 🌼MIJIJ TACE🌼 REEMAH PG 61_ 62 ✯D͟A͟Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟'✯S͟W͟R͟I͟T͟E͟R͟S͟✯ Tunda ta tashi yau takejin wani irin yanayi a tattare da ita, tama rasa farinciki ne ko akasin haka. Kwata kwata batada wani sauran kuzari ajikinta,yau cikinta nadan tabata dan tun bayan sallan subh ta koma bacci bata tashi ba sai karfe goma safe. Aryan na kitchen yana kiciniyar hada mata breakfast. Koda ta farka wanka tayi sannan ta shirya cikin wani bubu gown rubber rubber yabi jikinta yayi kyau sosai, ko ina ya cika fam cikin ba karamin karbarta yayi ba. Tun kafin ta karaso cikin kitchen din kamshinta yayi masa iso har wani lumshe ido yake, yana tsaye gaban gas yana juya egg sauce(su Aryan anzama chef😂😂), cikin sanda ta shigo kitchen har ta karasa inda yake ta rungumeshi ta baya ta kwantar da kanta saman bayansa, wani ajiyar zuciya ya sauke, yana bala'in jin dadi aduk lokacin da Noor ta shige jikinsa wani irin kwanciyar hankali ne ke saukowa masa," Good morning babe" tafada tareda zagayowa inda yake tsaye suna fuskantar juna, tayi kyau sosai duk da light makeup ne kawai afuskarta. Kana kallonta kasan akwai abinda ke damunta, shafa fuskarta yayi ya amsa mata da I'm Good how was your night, murmushi mai sanyi tayi masa bata amsa ba, tare suka karasa abincin sannan suka jera kan dinning. Ita ta taimaka masa yayi wanka ya shirya suka having breakfast dinsu tare gwanin ban sha'awa. Tun jiya da daddare Daddy yayi landing a garin Abuja, babu wadda zaiyi zaton irin soyayyar dake tsakaninsu da Ammi saiya gansu, suna girmama juna tana kula dashi fiye da yadda Mama keyi, Mama sam Daddy bashine agabanta ba, batada da wani buri daya wuci jin dadi da hutu sannan taga kudi a account dinta, amma a haka taki jinin kishiya kamar yadda ta tsani mutuwarta. Aduk lokacin dayake cikin tashin hankali da rashin samun nutsuwa he flys to Turkey wurin Ammi. Tunda ta dawo take maganan 'ya'yanta, duk tabi ta tashi hankalinsa, akullum excuse dinsa shine saita dawo Nigeria zai kawo su Noor har inda take, amma yau kwana biyu kenan da dawowarta. Yama rasa yadda zaiyi yafara sanar da ita mutuwar suhail dakuma auran Noor, gashi tana da hawan jini. Sunaina ma maganarta kenan yan uwanta dan tun tana karama Ammi ke fada mata cewa tanada yan uwa a Nigeria. Da kyar ya samu ya shawo kanta har ta yarda akan gobe zai kawo mata su Noor dinta, yanzu babban agenda dinta shine yadda zata yi maganin Mama, that woman is a bitch, a heartless demon, ba ita Ammin kadai ba hatta yan uwan Daddy babu wadda take masa da dadi. Shi Daddyn kansa ba dadi yake ji a hannunta ba,haquri kawai yakeyi. Amma yanzu taci alwashin shayar da ita ruwan mamaki. Mai rabasu sai Allah dakuma hukuma. Noor na cikin goge kan study table din dakin Aryan, wani takarda ya fado kasa, da kyar ta iya tsugunawa ta dauko takardar saboda girman cikinta.Kurawa takardar ido tayi, an masa ado da flowers masu kyau, haka kawai ta tsinci kanta da sha'awar bude takardan, tana budewa taga hoto aciki amma an kifeshi to the other side, bata bude hoton ba sakamakon hand writing dinsa data gani a page din, handwriting dinsa nada matuqar kyau da daukan hankali kamar typing akayi ba rubutu ba, kalaman soyayya ne wadda a saman page din an rubuta sunanta aka drawing love da flowers, takardan kansa kamshin turarensa yake. Bayan ta gama karatun ta dau hoton tana dokin ganin hoton wanene acikinta, daram damm dammmm haka taji zuciyarta ta buga, kamar amafarki take ganin hoton Ammi, cikinta ne taji ya murda mata sosai batasan lokacin data saki kara ba, Aryan dake toilet yafito da sauri dagashi sai shorts, yana karasowa inda take tsugune idanunsa yakai kan hoton dake hannunta, dafe kansa yayi yace"YA ILAHI" har wani rawa jikinta keyi kamar mazari, nan da nan kuma tafara fidda numfashi sama sama da alama tafara fita hayyacinta, tsaab mutuwar amminta yadawo mata sabo fil, fuskar amminta lokacin datake mutsu mutsu akasa tana neman agaji har numfashinta ya tsaya cak komai ya dawo mata, cikin fitar hayyaci tafara ambaton"ammina ammina, Ya Aryan ammina" tuni kuma ta fashe da kuka harda jijjiga, Aryan fa lokaci guda kuma yabi ya rude ya susuce, tsoronsa kar wani abu ya sameta da kuma abinda ke cikinta, da sauri ya sungumeta zuwa kan gado, sannan ya dau jallabiyarsa dake kan sofa ya sanya, hijab ya dauko ya samata ya dau key din motarsa suka fice daga dakin. A rude ya ke saukowa daga step, baima san step biyu yake tsallakewa at a time ba, back seat din motarsa yasata yayiwa motar wuta yakama hanyar asibiti, wani wawan driving yakeyi hatta mutane kauce masa suke, inda yasan halin dazata shiga kenan in taga hoton Ammi da bai yi sakacin barin hoton hakaba, yana isowa asibitin yafito da sauri yana kwalawa nurses kira, attendants ne suka fito suna gungure gado me tyre, aguje yabi bayansu, Noor fa kaman wasa ta gama galabaita ga kuma cikinta dake wani irin juyawa, abun ya hadu mata biyu, kirjinta sai sama da kasa yake alamun dambe take da numfashin tana kokarin fuzgoshi, bayan an shige da ita emergency room wata nurse ta dakatar da Aryan kafin ya yarda ya tsaya awaje sai kai da komowa yake, duk wadda yagansa alokacin saiya tausaya masa, karfa wani abu ya sameta, she's just seven month pregnant, inna lillahi wa inna ilaihí raa ji uun. Yana juyawa yayi turus da Daddy dake rike da hannun wata yarinya mai tsananin kama da Noor, kuma tabbas yaga hotonta tareda Ammi kenan suna nan kusa dasu kenan, baigama tunani ba ammi tafito daga wani consultation room fuskarta dauke da damuwa, zufa ne ya shiga tsatssafowa daga gefen fuskar Aryan, kwalla na kwance acikin idanunsa, Daddy yayi mamakin ganinsa, baima san yadda zai fara tambayarsa meyakeyi a nan ba gudun kar Ammi taji abu ya baci, shidai Aryan kwata kwata ma ba wannan ne a gabansa ba, yasan Daddy bazaiso suyi maganar anan ba tunda shima a tunaninsa Aryan ma baisan yasan cewa Ammi na raye ba. Ita kam Ammi tana ganin Aryan sai nata damuwar ya kau tausayin halin data gansa aciki ya kamata, bata taba ganin ingarman namiji kamarsa ya shiga irin wannan hali, lallai koma wani irin abu ne toh babba ne. Suna cikin kallon kallo dasu Daddy doctor tafito daga kofar da Aryan yabawa baya yana facing su Daddy, da sauri ya juya Yana kallonta, zufa duk ya rufeta itama duk da Ac din dake dakin, " Mr Aryan, gsky akwai matsala" cikinsa ne yayi kulululu jin wannan furucin na doctor, hawayen dake makale a cikin idanunsa ne yasamu daman gangarowa, tausayinshi duk saiya kama mutanen dake wurin," your wife is in a serious condition, her blood pressure is rising, ka guma premature labour ya kamata" ba Aryan kadai ba hatta Daddy saida ya girgiza dajin maganan doctor din, meyayi zafi haka da Noor ta shiga wannan halin, shine tambayar dake yawo a zuciyar Daddy, zubewa yayi on his knees agaban doctor din yana hawaye kamar karamin yaro labbansa na kerma alaman yanaso yace wani abu" plss doc, save my wifey, she's my life ,I iii can't live without her plsssss" Ammi dake tsaye saitaji jikinta yayi wani irin sanyi, haka kawai taji zuciyarta na dukan uku uku, zataso taga wanene wannan matar tasa, hannu doctor tasa ta dafe kafadar Aryan tace" don't worry,she's gonnan be OK, yanzu dai we can't live her to give birth herself, dole ne kawai mu operating dinta to avoid further complications" a yanzu babu abinda yafi buqata kamar ran matarsa, koda kuwa zai rasa twins dinsa ne yasan Allah ne me bayarwa kuma zai basu wasu masu albarka. Mikewa yayi still yanajin kafarsa na shaking, nurse ce ta kawo wani paper na information din operation din da za'ayiwa Noor din, hannu na rawa ya signing papern, nan da nan aka fara shirya Noor zuwa dakin theater, Daddy da bai iya tsayuwa awurin ba ya shige toilet ya fashe da kuka kamar karamin yaro, meke shirin faruwa ne, suna cikin jarabawa musamman shi, yanzu idan Ammi ta hadu da Noor cikin wannan halin ya zaiyi, mezaiyi ya fahimtar da ita, Ya Allah. Aryan na tsaye har aka fitar da Noor akan gadon asibiti an canza mata kaya zuwa wani uniform blue daidai guiwarta, tana kwance flat akan gado idanunta akulle, tayi wani fari fat an sanya mata oxygen to normalise her breath, yana ganinsu ya iso gefen gadon ya kamo hannunta, duk da idanunta ba a bude yake ba amma kamar tasan shine, damtsen hannunsa ta kama da karfi sosai, hannun yayi wani sanyi, gashi yanzu hoto kawai na shirin daukar ran matansa inaga kuma sun hadu ido da ido, fatarsa kawai shine ayi mata cs din lfy, Ammi da sunaina sun shiga wurin Doctor ana duba sunaina saboda ciwon mara daya addabeta tun jiya da daddare, ashe period dinta ne,irin yara masu fara menses da wurine. Basu fito ba har aka shige da Noor dakin theater,wani kujera ya samu abakin kofar ya zauna ya dafa kansa dake masa ciwo sosai. Daddy ma yafito idanunsa duk sun kumbura sunyi ja abunka da farin mutum har fuskarsa tayi jaa,bawan Allah. Zama sukayi akujera daya da Aryan babu mai cewa uffam. Ko lokacin da su Ammi suka fito, sunaina kadai aka kai gida, itakuma Ammi ta zauna anan asibiti, duk yadda Daddy yayi da ita ta tafi amma ta kiya, tace saitaga matar wannan matashin, babu yadda ya iya haka ya kyaleta, zama tayi kusada Aryan tana masa magana kasa kasa, jiyake kamar Noor dinsa ne ke magana saboda muryarsu Sak iri daya, shidai baice komai ba, addu'a kawai yake azuciyarsa. Lokacin sallan zuhr yayi still basu fito daga operation room dinba. Hannunsa Daddy yakama kamar karamin yaro suka tafi masallaci, basu dade da tafiya ba doctor ta fito tana nemansa, Ammi ce ta mike tayi magana da ita,"are you her mum" doctor dinta tambayeta, batayi tunanin komai ba tace ehh,nodding kai tayi tace" dama jini muke buqata, ban sani ba ko blood group dinku yazo daya da nata, are you O- "? doctor din ta tambayi Ammi, da sauri Ammi ta gyada kanta alamar ehh, what a coincidence, bata Santa ba amma ikon Allah jininsu yazo daya, basu bata lokaci ba aka gwada jinin, within fifteen minutes aka debi jininta, su Aryan sundawo basu ma nemi Ammi ba, babu wadda yake hayyacinsa dagashi har Daddy. Can cikin theater kuwa anyiwa Noor alluran pain relieve, amma ko ajikinta sai kiran Aryan take, kowa na mamakin wannan soyayyar dake tsakaninsu, taki natsuwa sai juyi take da kafarta ita lallai akira mata Ya Aryan dinta, wata nurse ce ta fita ta sameshi awaje yana kai da komowa, apron da hulan theater ta mika masa ya sanya suka shigo tare, idanunta na kan kofa tana ganinsa tafara miko masa hannu tana Baby love, ta basa tausayi duk ta galabaita ta fita hayyacinta, ba tareda bata lokaci ba aka fara mata aikin, hawaye ne ke gudu a kumatunsa ganin yadda ake fede matarsa ba imani injishi😂😂, baby daya aka fara fiddawa dan karami dashi fari tass da sauri aka nadeshi cikin towel wata nurse ta karba, dayan babyn aka fitar shima baby boy kamar wancan girmansu daya in akwai bambamci ma kadan ne, fari tasss Masha Allah, kamar wancan ma wannan aka nadeshi cikin towel, aka dinke Noor wadda by now jikinta yayi lakwas. Aryan yama rasa mezaiyi, farin ciki ko akasin haka, yana farincikin successful operation din matarsa, ga kuma bakin cikin halinda take ciki. Tsaf aka gyara babies din aka sanya su cikin incubator duk da sunada dan girman su daidai gwargwado, at least kowannensu yana weighing 2.3kg, Noor batayi wasa da abinci ba ai dole yara sufito da girma wannan inda sun kai watanninsu ai dole nema ayimata cs dan bazata iya aihuwa dakanta ba. Itama aka gyarata aka kai VIP room na hutu kamar dakin amarya komai tsab tsab. Daddy dake waje da Ammi bayan ta fito daga dakin da aka debi jininta sunyi tsuru tsuru suna jiran afidda Noor daga dakinta. Kiran Ammi akayi awaya ta fita lokacinne kuma aka fitar da Noor daga theater, da sauri Daddy yasa aka shige da ita kafin Ammi ta dawo. Da kyar Daddy ya lallaba Aryan ya koma gida yayi wanka ya canza kaya he looks tattered. Can Ammi tadawo tace" naga yaron ya tafi an fitar da ita ne"? Gyada kai Daddy yayi, sujudush shukur Ammi tayi tana godiya ga Allah, taso shiga dakin amma Daddy yaki yace doctors sunce tana buqatar hutu, haka ta haqura ta ce zata tafi gida amma anjima zata dawo. Aryan kuwa yana isowa gida yayi wanka sannan yasamu ya dan huta, wayarsa ce tafara ringing yama mance yabarta agida. Har kusan ten missed calls ummi tamasa dan dama haka takeyi, kowani awa daya take kiran Noor taji ya lafiyar jikinta, toh data kirata dazu ba'a daga ba yasa hankalinta tashi musamman kuma data kira Aryan har ten missed calls shima bai daga ba. Yanzu ma data kirashi tana tunanin zuwa gidan ne in bai daga ba amma kuma Alhamdulillah sai yanzu ta sameshi, cikin tashin hankali take tambayarsa lfy, bai boye mata komai ba ya fada mata abinda ya faru amma banda maganan Ammi, tundaga waya tafara masa fada akan meyasa bai kirata ba tun kafin su tafi asibiti har saida aka gama komai, ummi bata san cewa shima ba'a cikin hayyancinshi suka tafi hospital din ba. Nan da nan labarin aihuwar yafara zaga dangi na nesa dana kusa. Su Anty Jamila kan kace me suna asibiti amma anki barinsu suga babies saidai Noor itama din saidai abakin kofa zasu tsaya dan ba'ason hayaniya. Aryan ma yanzu ya dawo asibitin, kwata kwata bashi a hayyacinsa Ummi dataso yimasa fada insuka hadu a asibitin saikuma ta fasa saboda ganin yanayin dayake ciki. Suna wannan yanayin, labari ya iskosu Lubna ma ta sauka tahaifi danta namiji kuma suna lfy, anyimata Allah ya raya amma babu wadda yaje duk suna nan ana dokin ganin twin babies. Babies din are doing fine ma kamar ba bakwaini ba, ana sa ran nan da kwana biyu ma a ciresu a kwalbar in mahaifiyarsu ta farka kuma babu damuwa ana iya sallamansu. Wuraren karfe bakwai bayan maghrib Daddy na asibitin duk suna zaune a agaban dakin dasu twins din Anty Jamila dasu Ummi dasu Nana su Ya Shareef su Na'ima duk suna zaune wasu suna tsaye har yanzu Noor bata farka ba. Sallama sukaji gaba dayansu suka dago suna kallonta, rike take da basket din ruwan zafi ga su bread da kayan tea, Daddy salati yafara a zuciyarsa, shikenan magana ya kare, Anty Jamila zumbur ta mike tana murtsuke idanunta, ita kanta Ammi dataga Anty Jamila awurin sai ta rude, su Ya Shareef kowa bakinsa abude yake kallon matar dake gabansu, Aryan duk wannan ba shine agabansa ba, iyanzu hankalinsa yafara tashi meyasa har yanzu Noor dinsa bata farka ba gashi anki barinsu su ganta, bini bini ya mike yana lekata ko ta farka. Anty Jamila ragab ta samu wuri ta zauna tana ambaton inna lillahi wa inna ilaihí raa ji uun. Sallallami kawai ke tashi from every angle, Ammi ta karaso inda Anty Jamila ta zube ta riko hannunta, a tsorace ta fizge hannunta dan har yanzu bata yarda da abinda idanunta ke ganemata ba, Hanan da Hanifa suka taso zuwa inda su Anty Jamila ke zaune, dafa Ammi sukayi dukkansu biyun idanunsu sun cicciko da kwalla, mikewa Ammi tayi ta rungumosu ajikinta sai suka fashe da kuka, babu mai rarrashin wani, Anty Jamila ma ta mike ta rungumesu atare sai suka cigaba da kukan. Ummi da Nana na tsaye suna kallon ikon Allah, kenan ammin Noor tana raye,wani iko sai Allah,da sauri Aryan dake tsaye ajikin kofar dakin Noor ya juyo yana kwalawa nurses kira akan ta farka, mutanen dake wurin kowa ya juya da sauri zuwa kofar dakin, nurse da doctor ne suka shiga dakin, kowa na lekenta ta kofa masu farinciki nayi masu hawaye nayi, Ammi ta kosa taga wacece aciki, acan ciki kuwa, Noor ta farka amma ba'a bari ta mike ba saboda aikin dake jikinta sai ta releasing air kafin tafara motsawa, suna fitowa aka basu daman su shiga amma two at a time, Aryan bai bari ta karasa magana ba har yana bangajeta da sauri ya kusa kai ciki, Noor ba ganinsa ta fashe da kuka, rungumeta yayi yana jin wani sanyi, sai yanzu yakeji kamar an sauke masa wani gamu a zuciyarsa. Kuka takeyi yana bubbuga bayanta yana rarrashi, sauran mutane awaje sun kagu su shiga su ganta amma Aryan baima da niyyar fitowa, Daddy bayaso Ammi ta hadu da Noor yanzu gudun abinda zai biyo baya. Kusan thirty minutes kafin Aryan ya fito, su Anty Jamila da ummi suka shiga, haka suka dinga shiga suna fitowa kafin daga karshe Daddy shima ya nufi hanyar shiga, ga mamakinsa sai ga Ammi abayansa itama zata shiga, ya riga yasawa ransa komai yazo karshe dan haka ba tareda musu ba suka shiga tare. Noor na kallon kofar,Daddy kawai ta gani bataga matar dake bayansa ba, har ya iso bakin gadonta ta kafeshi da gajiyayyun idanunta, ahankali Ammi tafito daga bayan Daddy, suna hada ido da Noor kowannensu yaji zuciyarshi ta buga. Noor na kallonta amatsayin gizo take mata, itakuma Ammi tana mamakin ganin Noor, kenan itace tabawa jini dazu ,kenan yartace ta aihu, kenan wannan matashin shine mijin Noor dinta. Kuka Noor ta fashe dashi ta kankame rigar Daddy tana cewa" Daddy ka taimaka min banaso na mutu yanzu, ance in lokacinka ya kusa mutanen dasuka mutu suna zuwa maka a matsayin fatalwa, Daddy banaso na mutu yanzu babies dina da Ya Aryan wazai kula min dasu" kamo hannunta Ammi tayi da sauri ta fizge, tsabar tsoro batama lura cewa in fatalwar gaske ne jikinsu bazai mannu ba, itakawai kallon fatalwa takewa Ammi. Matsawa Daddy yayi yabawa ammi space, wani kallon zamu hadu dakai Ammi tayiwa Daddy da sauri ya juya ya fice adakin yana dan sakin ajiyar zuciya. Noor fa taki Ammi ta tabata, da kyar Ammi tasamu ta kwantar da hankalinta bayan ta kira sunanta, shiru tayi tana kallon idanun Ammi, so take ta gasgata abinda take gani, mintsilin Ammi tayi har saida tace aushh, da gaske fa amminta ne agabanta, amminta bata mutu ba. To ya akayi haka bayan a idanunta ta daina numfashi. Rungume juna sukayi suka fashe da kuka, duk sauran suna tsaye bakin kofa suna kallonsu cikeda burgewa. Farin ciki double double kenan, ga Ammi tadawo Allah zai kawo musu karshen Mama, gakuma aihuwar da akayi masu, a ranan Ammi ce ta kwana da Noor taki kowa ya zauna da ita sai amminta, hatta Aryan jan ido tayi masa a haka bai haqura ya tafi ba, abakin kofar dakin ya zauna yana dan gyangyadi, Ammi na zaune bakin gadon Noor itakuma tayi bacci anyi mata allura dan haka basuyi wani hira ba duk da Noor taso suyi, shafa kanta takeyi ahankali, har yanzu Noor bata canza ba akwai surutu. Yau Allah ya nuna mata gashi ta zama kaka. Saidai kuna tana ta zuba ido kozata ga autan maza suhail har yanzu bata ganshi ba. Gobe zata tambayi Daddy. Cikin ikon Allah washe gari aka samu Noor ta releasing air kamar yadda ake buqata in akayiwa mutum operation. Tea mai kauri doctor tasa aka hada mata, Tass ta shanye saboda yunwar dake addabarta, babies ma Masha Allah sunyi lfy babu wani damuwa, karfe goma aka fitar dasu, amma ba'a bari anyi jagwalgwale dasu, Aryan aka bawa na farkon Ummi kuma ta karbi dayan, sunyi matuqar kama da Aryan kamar shiyayi kaki ya fiddasu, kwantancen gashin kansu sak na babansu kalar ne kawai na mamansu baki wuluk dasu, eye colour dinsu ma irinna Aryan ne irin sharp brown dinnan. Sai mamulan hannu sukeyi alamun suna iin yunwa, lokacin kuma Noor tayi bacci bayan ammi ta taimaka mata tayi wanka. Kamar jiya yau ma kowa na asibitin, tuni Dada ta dau hanyar Abuja itada sauran matan gidan su matan Alhaji Jibril da matan kanne da yan uwa. Abun ba'a magana mutum zai dauka biki ake a asibitin. Bayan asr aka sallamesu, Ammi ta nemi alfarmar abata Noor tayi wankan jego agidanta, ba haka Aryan yaso ba amma yana jin nauyinta dan haka ya yarda. Tare suka tafi gidan ammin bayan sallan maghrib kowa ya tafi gidansa amma banda su Hanan da Anty Jamila. Dada na saukowa garin Abuja tace lallai saidai akaita gudan Ammi tunda anan akace ankai Noor. Karfe tara saiga Aryan da ledoji niki niki ya kawo, har dakin Ammi ya shiga, babu kowa adakin sai Noor dake kwance kan gado ga twins dinta agefe sai tsala ihu suke amma ko ajikinta, Dada ce ta fito saga toilet hannunta rikeda zaninta under skirt ne kawai ajikinta sai zanin rigar, ta fitone da Sauri saboda jin ihun yara, tace itace zatayi mata wankan jego, dan haka anan zata zauna. Ga mamakinta saiga Aryan akan gado ya dau 'ya'yansa both hand yana rarrashinsu Noor na kwance still bata motsa ba. " wai yar nan meke damunki, tun jiyan Allah akace min yarannan basu ci komai ba amma ke ko ajikinki, bazaki taimaka kibasu nono ko zasusha suyi shiru ba" Dada ta fada tana karbar Hussain daga hannun Aryan, in ran Aryan yayi dubu toya baci, shi ai bemasan cewa basuci abinci ba har yanzu daya sata agaba har saita basu. Ammi da sunaina suka shigo hannayensu dauke da tray na abinci, Noor na ganinsu ta mike ta gyara zama taga abinci, ashe dai har yanzu. Haba Dada ta rike tana kallon ikon Allah, wato ita ta cikinta ta sani amma bata 'ya'yanta ba, ahankali ta dafa gado ta mike ta sauko kasa kan carpet dan har yanzu ciwon nata bawai warkewa yayi ba, baje kafafu tayi kan carpet tayiwa sunaina nuni da gabanta akan ta aje mata tray din, ita Ammi abunma dariya yabata, ana masifa tabawa yara nono amma ko ajikinta ita kawai cikinta tasani. Tsaki Dada tayi tace" ai shikenan, Ku barta karku kuma cewa ta basu, idan suka isheta da zafi zata basune, kunjimin ja'irar yarinya ina yabonki sallah ashe ko alwala ma baki iya ba" mikawa Aryan Hussain tayi ta fice daga dakin tana surutai, Ammi da sunaina ma suka fice suka barsu su kadai. Zama yayi agabanta yadora babies dinsa kan ciya yana jijjigasu yana rarrashinta kan tabasu nono, turo baki tayi tace" Baby, kaga yarannan kadan ya rage su jefa ni duniyar da Ammi ta leka ta dawo, ni bazan shayar dasu ba ni yunwa ma nakeji" haushine ya kamashi, me take nufi bazata shayar dasu ba, watabari ya shayar mata dasu, a dan tsawace yace" Noor are you serious, wazai shayar miki dasu, ke baki tausayin bayin Allah ne da halin dasuke ciki, tun jiya fa rabonsu da cin abinci, ke bagashi ana kawowa kika fara afka ba, toh sukuma mekikeso suyi, plsss love kibasu nono kinjii plsssss" ya ja karshen maganar cikin sigar lallashi, narai narai tayi da ido tace" toh amma bari nagama shan tea dinnan karyayi sanyi" gyada kai tayi alaman ya yarda sannan yaciba da wasa da yaran, iyanzu sunyi shiru sai ajiyar zuciya suke saukewa alaman sunci kuka sun gode Allah. Bayan tagama sha ta karbi Hussain daketa mamula hannu, farar t-shirt ne ajikinta daga waje ma ana hango farin bra din dake ciki, dago rigan tayi zuwa saman chest dinta, mukut Aryan ya hadiye yawu, sun cicciko bulbul Masha Allah ba haske har wani shining sukeyi, ita kanta zafi yake mata saboda ruwa ya cika fam, abunka da Sabon shiga tama rasa ta ina zata fara bashi, ciro guda daya tayi ta kai masa saitin bakinsa, aiko caraf ya cafke yafara zukowa, ihu tayi tareda salati ta fuzgo bakin nononta daga bakinsa, aifa yaro ya tsala ihu inyaaa inyaaa, Ammi ta shigo da sauri tana tambayar lfy, Aryan ne ya fada mata gashi gashi, fada tashiga yiwa Noor tace" haka kowace mace ta fara, kuma zaki saba nan da wani dan lokaci, ai zafinnan zai marine inkika hanasu sha garama ku taimaki juna su rage miki radadi" tana fadin haka ta fice tana fadin Daddy ya sangarta Noor dayawa. Itako Noor tana matsar kwalla haka ta daure tasamasa abaki yana zukowa, yana sha tana kuka Aryan na rarrashi, saida ta basu suka koshi sannan suka kwantar dasu suka cigaba da hiransu. Karfe goma da rabi ya koma gida cikeda kewar matarsa. Anan kuwa Lubna a gida ta aihu, Anty amarya ce ke kula da ita. Itama yaronta yayi girma sosai tunda shi gaki watanninsa, da kallon yaron ta gano wanene babansa, yayi baki kamar sadiqboii komai nasa ya kwaso babu kamanninta afuskarsa, dukda shi sadiqboii din kyakyyawar ne ba laifi saboda black beauty ne. Da kyar ta yarda ta shayar dashi, haka kawai take jin tsanar yaron a ranta, tsanar datakeyiwa mahaifinsa ne ya shafe shi, sosai Daddynta yayi mata fada kafin ta yarda ta shayar dashi. Babu wani danginta dayazo dubata, tunda taji Noor ma ta aihu sai jininta yayi sanyi, tasan itada ganin wani family member dinta kila sai bayan suna, Allah sarki, da ta aihu ta hanyar aurene da kila yanzu itama ana nan nan da ita kamar yadda akayiwa Noor. Rayuwa kenan, abinda ka shuka shi zaka girba. Acan gidan Ummi su matan Alhaji Jibril suka sauka da sauran mutane banda dada dake gidan ammi, kafin the next day suma sutafi ganin babies. Ummi tayi kokari sosai wurin ganin ta providing dinsu da duk wani abinda suke buqata. Sunji dadi da akace ammin Noor tadawo dama sunji tausayin yarinyar lokacin dasuka ji cewa Amminta ta rasu shekarun baya. Kowa ranan ya kwanta cikin farin ciki. Ammi fa ta addabi Daddy lallai saita ga suhail dinta. Tun yana kaucewa har kawai ya sanar da ita maganar mutuwarsa, sunyi sa'insa sosai dan Ummi ta fusata akan rashin gaya mata da baiyi ba. Daren ranan su kadai ne basu kwanta cikin dadi ba. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 11/15/23, 8:36 PM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 63_ 64 ✯D͟A͟Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟'✯S͟W͟R͟I͟T͟E͟R͟S͟✯ Karfe bakwai yayiwa Aryan agidan Ammi, Dada abun duniya ya isheta taita addabarsa wai akanme zai wani zo musu da sassafe jarababbe, shidai ko ajikinsa yana rike da Hussain wadda yagama shan nono yana wasa dashi, Noor kuma na feeding hassan. Ammi ce tayi sallama itada sunaina suka shigo da tray na breakfast an shake shi da kayan ciye ciye maisa yawun bakin mutum tsinkewa, aiko tunda Noor taga ankawo abinci ta mikawa Aryan babyn ta sauko kasan carpet din dakin ta baje aka fara Sana'a. Kwata kwata bata wasa da wannan fannin musamman ma yadda yaran ke tsotso sosai. Da misalin karfe goma su Anty Jamila da sauran mutane su matan Alhaji Jibril da sauran matan gida aka taru agidan Ammi anzo ganin babies. Gaba daya ranan Noor tana daki itada Aryan dayayi male male kan gadon Ammi kamar dakin uwarsa,ko kunya bayaji haka su Anty Jamila zasu shigo da babies in za'a basu nono suna gama sha kuma za'a fitar dasu. Ammi karan kanta dataga dai Aryan baida niyyar tafiya saita bar musu dakin gaba daya. Dada kuwa tayi mita ta gaji ta fita harkansa. Sai shagwaba Noor ke zuba masa shikuma yana biye mata saikace karamar yarinya, yo karamar yarinya mana mutum ya aihu amma yarinta yaki barin kansa. Shi da kansa ya taimaka mata tayi wanka, haka zai kulle kofar dakin da key har sai sun gama abinda sukeyi sannan ya bude. Da yamma kuwa kowa ya watse saiya rage Ammi da Anty Jamila da sunaina, Dada tabisu matan Alhaji Jibril dan cewa tayi rashin kunyan Aryan yafi karfinta bazata iya zama ba😂😂. Sai sha dayan dare yabar gidan, shidinma saida Anty Jamila tasashi agaba dan ta lura baida niyyar tafiya ma gaba daya. Sosai Noor da babies din ta suke samun kulawa yadda ya kamata, babu abinda takeyi daga ci sai sha saikuma bacci,Allah ma ya taimaka yaran basuda rikicin dare dan haka suke baccinsu hani'an. Ammi tadawo kwana da ita in case koda yaran suna buqatar wani abu da daddare. Ana gobe suna, su anty umaima sun iso daga kano, gidan Ammi yacika makil da jama'a, wasu kuma suna gidan Ummi, wasu na gidan Anty Jamila. Noor tasha kwalliya cikin wata atamfa Holland blue mai ratsin black and white anyi masa adon flowers yasha stones agaban rigan,kayan dinkin riga da Zani ne amma skirt rapper yayi mata kyau sosai kamar bamai jego ba saita zama wata yar sweet sixteen da ita. Zaune take kan carpet ta baje kafa tana shan farfesun kan rago wadda yasha kayan hadi sai tashin kamshi yake, ga kuma chips din ta agefe da kwai sai tea kakkaura( kai Noor Allah yasamu adanshinku). Anty Jamila na dressing yara wadda akayi musu wanka sai tsala kuka sukeyi ana gasa musu cibi dan ya riga ya fadi tun jiya. Sallama sukaji, da sauri. Noor ta dago tana kallonsa, yayi bala'in kyau cikin wani half jumper blue colour yasha aiki mai kyau, ga hulan zanna bukar daya zauna das akansa kamar akan akayita, tundaga bakin kofa akejin kamshin turarensa wadda nan da nan ya mamaye dakin, wani irin murmushi ya sakar mata tareda winking idonsa daya, batasan lokacin data sauke kai kasa tana sakin murmushi ba, Anty Jamila da tuni tagama shirya yara tazauna tana kallon ikon Allah, ko ma ya san da ita adakin, shi kawai matarsa, ikon Allah. Karasa shigowa yayi saiga su Ya Shareef dasu Ya muhsin suma sun biyo bayansa suna jan akwatuna bibbiyu ahannunsu. Can saiga Nana da hanan suma sun shigo da daddaya, baki sake Noor ke kallon jerin akwatuna kamar na amarya. Bata gama tunani ba saiga Hanifa da yasmeen suma sun shigo da guda daddaya. Sallamansu Anty ounaisa da su Anty laila suka jiyo daga bakin kofa, wani tsalle Noor tayi ta mike zata karasa bakin kofa kafin su ida shigowa aikuwa unluckily ta harde kafa, da sauri Aryan ya tallabota ta fada saman wide chest dinsa, kallon juna suka shiga yi kamar yau suka fara ganin junansu, sun mance da mutanen dakin sun shagala da kallon juna, kit kit kit sukaji ana daukansu hoto, da sauri ta dago daga kirjinsa tana boye fuskarta atafin hannunta, shima shafa keyarsa yayi dan borin kunya, Ya muhsin ne ya sheke da dariya yace" lallaima Aryan, you've got some nerves, wannan irin rashin kunyan har gaban su abla hmmm" saikuma yakara fashewa da dariya su Ya Shareef ma suka dauka, su dai matan babu abinda sukace saima wuri dasuka samu suka zauna aka fara bude akwatunan da aka kawo. Da sauri Noor ta fice adakin shima yabi bayanta. Kayane sosai nagani na fada kamar na amarya, akwatuna guda takwas ne, hudu na Noor, hudu na babies, atamfofi su leshi gasu materials su abaya, kamar dai yadda akeyiwa amarya. Abun ba'a magana. Suna budewa ana hiran yaushe gamo, inda Ya muhsin yaja Nana suka bar dakin, Ya Shareef ma yaja Na'ima suka fice kowa yanemi nasa lungun ana shan love. Su hanan kuwa an zagaye baby, kowa na fadin sunan da za'a bawa yara suna ta argument tsakaninsu. A garden din gidan su Noor da Aryan suka zauna,hira sukeyi gwanin sha'awa inda yake fada mata yadda yayi missing dinta atare dashi, gashi Ummi tace mai bazata dawo ba sai tayi arba'in. Itama harga Allah tayi kewarsa amma babu yadda ta iya, tana tsoron yiwa Ummi jayayya ne kawai. Haka yayita zuba shagwaba tana rarrashinsa, har ya bata tausayi, da kyar yake iya bacci dan ya riga yasaba dajinta ajikinsa itama kuma haka amma ita tana baccinta me kyau ma. Saida aka kira sallan zuhr sannan takoma cikin gida shikuma ya tafi masjid. Bayan sallah, masi lalle tazo tayiwa Noor kunshi. Washe gari ranan suna, tunda safe karfe tara motoci suka fara hallara a gidan kamar biki akeyi. Manya manyan matan Abuja su kawayen ummi dasu Anty Jamila ga kuma matan abokan Daddy, Abba, da uncle saif duk sunzo da 'ya'yansu mata. Mai jego taci kwalliyarta anyi mata jan lalle yayi dark maroon sosai ga kuma bakin design din da aka mata yayi kyau Masha Allah, gashin kanta yasha gyara saboda tsayinsa yahana ayi mata kitso ga kuma tsantsinsa. Taci wanka cikin white shadda da akayi masa aiki da golden zare, an kashe mata dauri mai step step, ga gold jewelry din da Aryan ya siya mata ta sanya yayi kyau, babies ma sunsha kwalliya cikin kaya iri daya white and gold colour na baby boys. Kowa na santin yaran amma ba'a bari ana daukansu ana jagwal gwala su, suna kwance cikin baby bed dinsu duk mai son ganinsu zai zo ya tsaya ya kallesu ya dan shafa su shikenan. Anty ounaisa ce ta shigo dakin hannunta dauke da wani golden tray an rufeshi da gold linen. Ajewa tayi gaban Noor, sannan ta dauko twins din ta daura mata saman cinyarta, bude tray din tayi ta fidda Ajwa(dabino ne da ake samu agarin Makkah da madina), sai ruwan zamzam, sai wani dan kwalban turare mai hegen kyau kana ganinsa kasan ba karamin kudi gareshi ba, sai kuma alkyabba uban ubansu white and golden colour da takalman jarirai guda biyu, suma golden colours sunsha ado.kamar na sarauta, cup ta dauko ta tsiyaya tabawa Noor ta shanye tas sannan tabata ajwan shima ta cinye shi, turaren ta dauko ta mikawa Noor tace ta fesawa yaranta, batayi musu ba ta fesa musu nan da nan dakin ya hade da kamshin turaren saiyabada wani irin kamilin kamshi mai sanyin shaka, takalman jariran aka sanya musu akafa saiya tafi da kayan dake jikinsu, alkyabban Anty ounaisa ta dauko sannan ta ratayawa Noor bayan ta kwashe yaran daga cinyarta. Masha Allah tabarakallah, saiga Noor tafito kamar wata matan sarkin saudiyya, tayi hadu sosai sosai. Mikawa Hanan da Hanifa yaran Anty ounaisa tayi sannan tace subi Noor abaya su sauko kasa wurin jama'a za'ayi hoto. Haka kuwa akayi, kowa na zaune a babban falon kasa ana hira ana dan motsa baki da kayan ciye ciye, tunda suka ji karan takalma ana saukowa ahankali, idanun kowa ya koma kansu, Masha Allah Masha Allah kawai kakeji afalon, wasu kuma suna kyasawa musamman yan matan dake falon yaran abokan Abba dasu uncle saif. Tafito kamar shining star tayi fice cikinsu, babu wadda ya kai kwatan kwacin haduwar datayi,yasmeen na bayanta tana gyara mata alkyabbar, su Hanan kuma suna bayan yasmeen suna rikeda babies. Har suka karasa saukowa babu wadda ya kyafta sai kallon su ake. Ammi dake zaune kujeran gefe ta kafe Noor da ido kawai taji hawaye nabin gefen fuskarta, yau Allah yacika mata burinta daya barta da ranta hartaga wannan rana. Yau gata ga jikokinta, Allah sarki suhail dinta inama yana raye, taso yaronnan kamar me saboda shi kadai Allah yabata namiji. Sai da tabi kowa dake zaune afalon manya ta gashshesu. Kafin aka mike aka take mata baya zuwa harabar gidan wadda yasha decorations da balloons masu kyau. Mazaje suna waje ana hira, can na hango baban jego tareda Ya Shareef suna hira. Tunda yaga sanyin idaniyarsa yarasa natsuwarsa, har wani rufewa Muhsin ido yake kar agane masa mata. Buge hannunsa muhsin yayi yana tabe baki,shi dakeda Nana mezaiyi da second hand din Aryan, bugu Aryan yakai masa shikuma ya kauce yana dariya. Itama kallonsa takeyi, ya hadu sosai shima sanye yake da alkyabbar irin nata, ga kuma shadda fari irin nata shima yasha aikin golden zare, takalmin kafarsa da hulan kansa kadai abun kallo ne. Sun shagala wurin kallon junansu, ahankali yake takowa har gabanta, bude mata hannunsa yayi alamar ta hugging dinshi, ba musu kuwa ta karaso jikinsa ta kwanta luff, tare suka sauke ajiyar zuciya, Aryan harda wani lumshe ido ya furta "ALHAMDULILLAH YA RABB". Kowa baki galala ake kallonsu, ko irin nauyin dumbin mutanen dake wurin basuji kunyarsu ba, daga sama sukaji muryar Dada tana cewa" ahap ai in wannan ne kar Ku wani ji mamaki, fiye da haka ma sai suyi, kunma gode rasa kunyar bai sumbaceta ba" ta karasa maganar tana jifan Aryan da harara, shi hankalinsa ma ba'a kanta yake ba. Anty ounaisa ce tayi magana" kai Aryan banason rashin kunya, kai ko nauyin mu baka ji dalla saketa mugani" turo baki yayi kamar karamin yaro da aka raba da bakin nono ya dan saketa amma still suna manne da juna, abinda yayi ba karamin burge yan matan dake wurin yayi ba, saisukaji inama inama sune. Allah sarki har na tausaya muku in wata acikinku tashiga hannun boss Noor😂😂 Inda aka tanada na zaman iyayen babies suka zauna sannan aka miko musu babies din, hoto aka shiga daukansu kit kit kit kamar ba gobe, kowa na zuwa adaukeshi hoto taredasu yadda kasan celebrities. Masu abinci kala kala aka gayyato,inda aka dafa both local and continental dishes kowa yaci yasha abun sai son barka. Matsowa Aryan yayi kusada kunnin Noor yayi mata kus kus aciki, saigani nayi tayi murmushi da alama wani abu yafada mata wadda yayi mata dadi sosai. Mc na cikin magana akan iyayen babies kawai mukaji dirowar motoci acan compound din gidan inda motoci suka parking. Yadda suke shigowa gidan saika dauka yan gudun hijira ne suka gudo daga hannun kidnappers. Ban sha mamaki ba dannan san su waye babu shakka yan gidan MIJIN TACE NE. Aikuwa ban gama rufe baki ba saiga su ANTY ASHANTY DA TAWAGARTA sun kuso kai, sunci anko ansha kwalliya kamar za'aje dinner party😜, can saiga MOM SANI ITAMA DA BATALIYARTA kowacce acikinsu tasha no red skirt(no respect/ google)😂😂, su AMMEY LAYLA su Anty yusrah ma da su Mrs Isa duk sun zo, sauran mutan gidan MIJIN TACE MA na hangosu ana dambe da security wai sai lallai anbarsu sun shigo da kulolin abincin dasukayiwa Noor niki niki kamar za'a shekara anaci😂. Dafe goshi Aryan yayi ya ce" kai Allah sun iso kenan, yanzu zasu hana mutane saqat" murmushi Noor tayi kawai tana kallonsu, can kaji DJ yasanya wakar BUGA na kiss Daniel, su Mom sani harda kwasan shoki ana shigowa fili, Anty Ayshu da Ammey layla sun kame kan high table( special guest of honour)😂. Su Mrs Isa kuwa saida aka kwasa da Dada dan dama bawani shiri suke ba, matar tacika sa ido dan kawai taga Mrs Isa da dan atemaki wadanta( high heel) shikenan tahanata saqat wai tayi hankali kar ta gurde kafa😂. Kowa yaci yasha anyi rawa an gode Allah. Sai ana gab da ganawa baban jego ya amshi mike sannan ya yafara magana" NUWAIRA, NOORIE!!! SHE IS THE BEST THING THAT HAS EVER HAPPENED TO ME, SHE GAVE ME ETERNAL HAPPINESS, ITACE JIGON RAYUWATA, TABANI ABINDA KOWANI DA NAMIJI YAKE BURIN SAMU DAGA MATARSA WATO 'YA'YA, I DON'T KNOW HOW TO EXPREESS MY PROFOUND GRATITUSE TO RABBIS SAMAWATI FOR THE GIFT OF NUWAIRA, BUT SURELY DO I KNOW THAT BAZAN TABA BARINTA TA KASKANTA ARAYUWA BA, I PROMISE TO BE HER SOULMATE FROM NOW TILL THE HEREAFTER, THANK YOU SO MUCH UMMU MUBIN WA MUNEER" ko ina ya kaure da clapping di mutane, sunan yaran ya burge mafi yawan mutanen wurin, sannan kuma tsarinsa dayayi kafin ya fadi sunan yaran shiyakarawa abun armashi. Noor harda hawayenta, babu abinda zata cewa Allah face ta kara gode masa, ga iyayenta dukkansu biyu araye, ga kuma mijinta da 'ya'yanta, what other Ni'ma of her Lord is she to deny. Sai bayan sallan asr aka fara watsewa bayan an raba souvenirs nagani na fada babu wadda aka banbanta tsakanin mai kudi da kuma mai karamin hali. Aryan yayi kokari saidai mice Allah yabar dankom kauna tsakaninsada Noor dinsa. Mutanena mutanin arziki FANS DIN MIJIN TACE,nagode sosai da zuwanku wannan taro, Noor da Aryan harda babies dinku duk suna godiya. Sai muce Allah ya raya mana MUBIN DA MUNEER. Yau akayi sunan yaron Lubna, dan karamin taro akayi, mutanen gidan kadai sukayi shagalinsu, inda yaro yaci sunan Baffa aka sanya masa Muhammad amma Lubna tace saidai akirasa da little Aryan saboda ya dau halin mai sunan kar ya dau halinta(Allah sarki),daddynta yayi mata kaya daidai gwargwado. Duk yadda daddynta yayi kokarin gano inda sadiqboii yashiga ankasa ganosa, daga karshe ma labari ya iskesu ai baya kasar, bayan yayiwa wata yarinyar Governor din Niger ciki ya gudu. Sosai Lubna tayi kuka, lallai ya cuceta daga ita har dan data Haifa, shikenan rayuwarta ya zo karshe, ta rasa duk wani farin ciki da mace keji. Hattara yan mata, wlh karku taba bari wani saurayi ya yaudareku da dadin baki yace wani inbakeba sai rijiya, toh wlh gara ya fada rijiyar than ya gurbata rayuwarki, kece da asara bashiba. Kuma wlh muddin kika bari wani namiji wadda ba muharraminkiba ya dandani zumarki, toh kisawa ranki kin gama yawo kawai, amma babu namijin dazai aureki sannan kuma ya zauna dake cikin dadin rai,kullum zai rika zarginki ne musamman in ya gane ba budurwa ya aura ba koda kuwa kin daina aikata wannan mummunan zunubin. Maza da kuke ganinsu, babu wadda yakai namiji dadin baki, namiji zai iya kaskantar da kansa dan kawai yasamu abinda yakeso daga wurinki, amma wasunmu sai su dauka aishine namijin kwarai wadda zai iya sadaukar da komai akanki, hmmmm my sister day there dey play, yana samu guduwa zaiyi yabarki da abun kunya da dacin rai. Mu dage da addu'a sannan kuma mu kame kanmu da mutuncinmu. Matan yanzu, sai kaga mace tasa kaya zuwa wurin wani event, amma marabarta da tsirara kadan ne, toh Ku fadamin yaza'ayi wani katon banza bazai ganki yayi sha'awarki ba. Ku lullube jikinku wa mazajenku shine bayani. Allah yasa mu dace. Ameen ************* Izuwa yanzu sofiyya taji saukin laulayinta, yanzu tana yin komai dakanta ba kamar da ba da Mahmud keyi mata komai, wasu lokutan har Satan hanya yakeyi daga gidan Moon zuwa wurinta dan kawai wani dawainiya nata. Koda moon tagane saita yi kokarin danne abun azuciyarta, yanzu ta fahimci haquri shine kawai zai zaunar da ita lafiya agidan mijinta. Babu wani abinda zatayi dazai hanashi zuwa wurin sofiyya ranan girkin ita Moon din. Fatanta yanzu kawai shine Allah itama ya bata nata cikin kuma mai albarka. Ta sawa kanta yin azumin ranan litinin da alhamis Indai Mahmud baya gidanta. Sosai takoma ga Allah tana rokonsa ya azurtata da ciki kodan fita daga wannan halin kuncin datake ciki. Shima Mahmud yana iya kokarinsa wurin ganin ya yi adalci tsakaninsu amma still hakan ya kasa saboda zumudin samun baby dayake, bawai ya daina son Moon bane, infact itace first love dinsa, kawai dai yana tsoron yakara rasa wannan na cikin sofiyya ne shiyasa yake haka. ************ Gyara na musamman Ammi takeyiwa Noor cikin da bai, yau sati daya kenan bayan suna, ga yara sai uban tsotso kuma Baby exclusive sukeyi dan doctors sun shawarceta akan tabasu nono na watanni shida cifcif kafin tafara basu wani abu daban. Daga ita har yaran sunyi jiki sunyi fresh kamar awanke hannu kafin atabasu, kammaninsu da babansu sai kara fitowa yake. Kowani ranan Allah Aryan agidan yake wuni yaita wasa da yaransa, ko da yamma yadawo daga office baya tafiya gida sai yazo wurin babynsa yaga lafiyarsu. Ba karamin jin jiki yake ba Allah ma yasani, har wani dan rama yayi amma ba sosai ba, kullum yana aikin shan lemun tsami just to calm him down, wasu lokutan ma Allah ya taimaka yana waya da Noor tana dan taimaka masa da daddare ya sauke nauyin mara kafin yasamu yayi bacci. Acan gidan Ummi kuwa su Anty ounaisa basu tafi ba har saida aka tsaida ranan auren muhsin da Nana, ya addabi rayuwarsu wai saidai ayiwa uncle magana, saida iyayensa maza suka zo tun daga Saudi akayi magana sannan suka koma can tare. Ranan dazasu koma ba karamin kyauta muhsin yayiwa Nana ba, waya sabuwa dal ya siya mata kirar iPhone 15 pro max, ga kuma dinbin kudin daya girgiza account dinta dashi. Su mazan Saudi they believe in pampering matarsu, ba kamar wasu mazan mu na Nigeria ba, talatu bude kafanki kawai sukasani🙈🙈😂😂. Da kyar ya yarda ma yabisu aranan, dan wani maganan da Nana ta fada masa kadan ya rage ya zautar dashi, hegiyan kuwa rugawa tayi ta koma dakinta bata fito ba saida taji karar motocinsu ya bar gidan. Allah kadai yasan yadda suke son junansu. Yau cib cib Noor ta cika kwana arba'in kuma yau take shirin komawa gidanta. Zumudi daga ita har Aryan. Ranan bai tafi aiki ba saida yasa aka gyara ko ina da ina na gidan, dama tun last week aka canza paint din gidan da kuma furnitures da kayan kitchen, new bed set aka sawa Noor adakinta kamar na sarauniya, shima ya canza nasa. Komai yayi kyau sosai, dakin twins dama tuni ashirye yake dan abubuwa kadan kawai aka canza. Bayan sallan isha'i ya ci wanka cikin kananan kaya, jeans da T-shirt sai pcap da snicker masu kyau, wankan black and white yayi. Motarsa Gwagon baka ya dauka straight sai gidan Ammi. Acan kuwa tuni Noor tagama shirya jariranta da ita kanta sai zuba kamshi sukeyi, yau wankan na abaya ne, wata pink colour abaya mai zip tun daga sama har kasa yasha aikin stones sai walwali yake, masha Allah. Ammi da sunaina duk jikinsunyayi sanyi kamar karta tafi amma ita Allah Allah ma take kamar ana yanka namanta agidan. Horn dinsa sukaji abakin gate, da sauri Noor ta dau mayafinta da jakarta tabarwa Ammi da sunaina yaran su sauko dasu. Murmushi kawai Ammi tayi ta girgiza kai, Noor case, wannan irin soyayya har ina. A bakin kofa falo taci karo dashi shima yana shigowa, da sauri tafada jikinsa tana sakin ajiyar zuciya, hannunsa yadaura saman waist dinta ya matso ta cikin jikinsa, zuwansu Ammi ne yasa suka rabu da juna. Gaida Ammi yayi yana Sosa keyarsa, sunaina ma ta gaida shi, suna mutunci da yarinyar sosai da akwai ta da girmama na gaba da ita, gashi ta iya zuba surutu harma tafi Noor, tanada son wasa kuma tana sakewa da mutum da wuri kuma ba karamin damun Ammi yakeyi ba, from her experience. Basu bata lokaci agidan ba suka sallamesu sannan suka wuce da babies din su cikin mota. Baby seats ne masu kyau guda biyu abayn motar suka shimfida kowa anasa sannan ya zagaya ya bude mata kofar mota ta shiga yabasu zuwa gidansu. Tundaga bakin gate Noor ta sensing cewa anyi gyara agidan, aikuwa kamar tasani, suna shiga sai da ta bude baki, so goma wannan kayan sunfi wancan tsofaffin, yana tsaye abayanta yana jiran ganin reaction dinta,aiko da sauri ta juyo ta karbi mubin dake hannunsa ta hada da muneer dake hannunta ta wuce daki dasu, bai motsa ba yana tsaye awurin shidai baiga canjin ayanayin fuskar ta ba kenan kayan basuyi mata ba? Ai in hakane da sauri zaisa acanza mata wasu. Yana wannan tunanin yaganta agabansa kamar anjefota saboda gudu tayi zuwa inda yake, hayewa tayi saman jikinsa sosai ta manne masa, kiss tashiga basa ta ko ina ba kakkautawa, wannan lamari ba karamin dadi yayiwa Aryan ba,ashe hanyar nuna godiyarta kenan. Dayaga tsayuwa bazai fishesu ba kawai ya dauketa da kyau zuwa bedroom dinsa, kan gado ga shimfida ta shima ya haye. Hot kisses suka shiga bawa Juna kamar zasu cinye bakinsu, before you know it sun fita a hayyacinsu musamman Aryan wadda ya dade yana burin ganin wannan ranar. A zafafe ya rabata da kayan jikinta shima ya tube nasa aka fara gashi, wannan daren shi ake kira LA hot, sun yi kusan round uku kafin suka sarara wa junansu,tare sukayi wanka suka shirya cikin kayan bacci. Saida suka koma dakin Noor suka dauko yaran suka canza musu kaya zuwana bacci, kafin suka kwanta tare, sun manne da juna kamar karsu rabu, yara kuma na can kan gadonsu wadda ke dakin Aryan. Sun makara sallan asuba. Bayan sun idar suka kara komawa bacci gajiya. Yau yakama Saturday week end, bayan tafiyan Noor da sati daya kenan. Daddy yadawo daga tafiyarsa dayayi zuwa turkey inda yake aiki, yana dawowa Ammi tasa masa pressure akan Mama. Dama wannan karon da karfinsa yadawo na kawo karshen wannan maganan shiyasa bai musa mata ba. Booking jirgi yayi wa Mama sannan yasa ta zo Abuja akwai babban taro karramawarsa, bata kawo komai ranta ba, ta shirya tana jin dadin wannan karramawarbda Daddy yayi mata. Har kiran danginta take tana fada musu cewa for the first time Daddy ya shirya tafiya da ita babban taron karramawa a Abuja. Da yamma jirginsu ya sauka agarin Abuja, driver dinsa yasa ya dauko ta zuwa gidan Ammi. Har wani zumudi take, yau gata awani babban gidan Daddy, aiko saita dauki hotuna tazuba a status kodan kawayenta na kano su gani,(kai Allah what you're about to see will shock you😂😂), ko sallama batayi ba ta shige falon, Ammi na zaune akan sofa ta juya bayanta, tana fuskantar TV, tunda Mama taga mace afalon Daddy tafara bombomi tun kafin ma taga fuskarta. Daddy ne yasauko hannunsa cikin an Sunaina, da Mama taga yarinyar taga fuskarta sak na Noor saidai Noor tadan fita haske kuma ta fita manyanta. Mikewa Ammi tayi tajuyo ahankali tana facing Mama. Dammmmmmmmm haka zuciyar mama ta buga, suuuu kawai kaji ta timmmmm ta fadi kasa sumammiya... Gan gan gan😂😂😂 Mama Mama kashinki ya bushe dubunki ya cika. COMMENT AND SHARE REEMAH✍️ 11/15/23, 8:36 PM - Reemah: 🌼 MIJIN TACE🌼 REEMAH PG 65_ 66 ✯D͟A͟Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟'✯S͟W͟R͟I͟T͟E͟R͟S͟✯ Second to the last page Ruwa Ammi ta dauko daga fridge mai bala'in sanyi ta watsawa Mama a fuska. Firgigit ta mike zaune tana share ruwan daga fuskarta, kalle kalle ta shiga yi kamar mai neman abu, karaf idanunta ya sauka cikinna Ammi dake tsaye akanta ta harde hannayenta a kirji, zabura Mama tayi ta mike tsaye tayi hanyar fita daga falon, tana bude kofa taci karo dasu Noor wadda zuwansu kenan suma, Daddy ne ya kirasu wai akwai muhimmin taro, sunyi mamakin ganin mama a hargitse kamar wacce tayi gudun hijira,hannun Aryan ya nuna mata alamar takoma ciki, cikeda tsoronsa ta juya kamar kwai ya fashe mata aciki ta shiga falon. Still Ammi na tsaye Daddy kuma ya nemi wuri ya zauna dan ya ji lokacin dasu Noor suka shigo. Zama mama tayi kan carpet ta hade kanta wuri daya, Ammi ji take kamar ta mike ta rufe Mama da dan banzan duka, hakan ta kasance a wurin Aryan, Noor kuwa na rikeda muneer tana basa nono, sunaina kuma ta karbi mubeen ta wuce sama dashi zuwa dakin ta. Tsit kakeji a falon na wasu sakanni kafin Daddy yayi gyaran murya yafara magana, sunan Mama ya kira, bata amsa masa ba sai dagowa kawai tayi ta kalleshi, fuska a daure yace" Hamida, na dade da sanin cewa ke ba mace me kirki bace, kina yi min komai a duniyarnan na shanye amma kin taboni a wuri mai girma arayuwata, kin yi kokarin kashe min mata atunaninki babu wadda zai sani, kin sawa matata guba abincinta, kinyi kokarin datse duk wata farin ciki a rayuwar yata, saidai kuma inda bazan taba daina gode miki ba shine kula min da suhail da kikayi alokacin dayake buqatar uwa a tare dashi bayan mahaifiyarsa ta tafi" jin ya mabaci suhail yasa Aryan dagowa da sauri ya kalli Mama wadda itama shi din take kallo, wani kallo take mai wadda yake kama da roko,juyawa yayi ya fuskanci Ammi dake kallonsu su biyun kamar ta gaane wani abu. Sosai jikin kowa yaa sanyi afalon musamman Mama, ko ba komai tasan yau in har batayi kwanan gidan yari ba to zatayi kwanan zawarci dan tabbas yau aurenta da Nasir ya kare. Saida Daddy ya gama magana sannan Ammi ta amshe tace" Hamida, kin cuci rayuwata data yata, kin kyamacemu musamman yata wadda bataji ba batagani ba, kin wulakantata, wlh bazan taba yafe miki ba, dama ni kadai kika kyamata baki hada da yata ba, da zan iya yafe miki, amma ba komai yau Insha Allah abun yazo karshe, wlh mai rabani dake sai Allah" duk abubuwan da Ammi ke fada sam hankalin Mama baya wurin ita kawai hankalinta kan Aryan yake, tayi mamakin ganin baice komai ba, kenan bazaiyi magana ba, then it's her chance to use the opportunity wurin kare kanta, wani kukan munafirci ta fashe dashi tace" Rahma dan Allah ki yafe min, wlh nasan na tafka babban kuskure arayuwata kuma nayi nadama mara amfani, bayan mutuwarki nayi kuka nayi kuka karasa mai tausata, Dan Allah ko bazaki yafe min dan komai ba ki yafe min dan kula da suhail danayi..." Ran Aryan inyayi dubu to ya baci, bai taba ganin cunning woman kamar Mama ba wato ganin dai baiyi magana ba yasa take misusing chance din, zata kara magana ya daka mata tsawa tare da daga mata yarsa" enough!!enough is enough, ke yanzu wacce irin mutum ce, baki da ko digon imani azuciyarki,what do you take us for, fools?" Mamaki ne ya kama mutanin falon ganin yadda Aryan yake tada jijiyoyin wuya yana yiwa Mama magana kamar sa'arsa, Noor dake gefensa sai faman tausarsa take tana magana kasa kasa yayi shiru amma yaki, bata taba ganin tsantsar bciin rai a idanun Baby love dinta ba kamar yau, ko lokacin daya gano cewa itace matarsa bai bata rai kamar yanzu ba, lallai lamarin babba ne, Daddy abun ya daure masa kai, meke faruwa ne, dama Aryan ya taba sanin Mama ne abaya? Mikewa Aryan yayi tsaye ya tako tsakiyar falon yadda kowa zaina ganinsa yace" this woman is a murderer itace ta kashe danku suhail" dammmmmm haka sukaji gaba dayansu,harda Noor, ita ba sabon abu bane awurinta kawai tunani take yadda akayi yasan da wannan abun, dama ya taba sanin ta ne? Mama fa ta kame wuri daya tasha jinin jikinta, anan yacigaba da magana yace" years ago nida ammina mun tafi kano duba wani yaron aminiyar ammi wadda akayiwa aiki a ido, lokacinda mukazo, this woman arrived also da baby boy ahannunta yadda taketa kame kame kana kallonta kaga mara gsky, haka kawai naji inaso nabi diddigin ta, batare da saninta ba nabi bayanta zuwa office din doctor din dasuka hada baki dashi, I stood by the door,inda naji wannan babyn yana ta ihu alamar allura ake basa, ta handle din kifar na kalla, where I saw this woman telling the doctor " inaso kar ya kai har lokacinda ubansa zai dawo, inaso ya mutu abinneshi kafin yadawo karya zargi wani abu" shikuma kafirin likitan da babu imani azuciyarsa yace" ai wannan alluran baya daukan lokaci zai fara tasiri ajikinsa, sannan zan baki magunguna da zaki afka masa nan da kwana biyu na tabbarmiki zai mutu" bata dade ba tafito daga wurinsa, I'm not a coward so I stood there waiting for her, lokacinda ta fito muka hadu, she was shocked to see me dan bata ma lura dani ba, I threatened her cewa saina fadawa hukuma tanaso ta kashe dan cikinta not knowing ashe ma danta bane, a wurin tayi kokari tara min jama'a cewa I was harrasing her, looking at the nature of people dake wurin nasan sarai zasu yarda da maganarta shiyasa banyi jayayya ba na barta ta wuce but then nayi warning dinta haduwarmu bazai kaya da dadi ba" wani kuka ne ya kufcewa Noor da Ammi hatta Daddy hawaye ne ke bin gefen fuskarsa, wani irin kukan kura Ammi tayi tabi kan Mama sai duka kawai take kai mata left and right, babu wadda yayi gigin hanata sai ita maman dake kokarin kwatar kanta, sunyi kiciniya sosai kuma ba laifi Mama ta daku dan Ammi badai karfi ba. Allah ya isa kawai Noor ke furtawa ga Mama, ashe dai maganin datake ganin Mama tanabawa suhail bashi kadai bane, harda allura akayi masa, ashe one part of the story kawai tasani, anan Daddy ya kira police, Mama na jin haka ta rarrafo zuwa kafafunsa takama tana cewa" Dan Allah Nasiru kayi haquri,karka mun haka, da tsufana ace natafi gidan yari wlh bazan iya ba, wayyo ni hamidatu na mutu na lalace" hankadeta Daddy yayi da kafafunsa yamike rai abace yace "karki yarda ki kara rokata da sunan Allah, wlh Hamida marabarki da shedan kadanne inma akwai, me wannan yaron yayi miki arayuwa, yaronda baisan dama ba baisan hagu ba, amma Hamida kinji kunyar rayuwarki kuma kisani bazan taba yafe miki ba. Na tsaneki na tsani mai kama dake, kuma daga yau zamata dake ya kare har abada NA SAKEKI SAKI UKU, UKU, UKU" haka Mama taji a dodon kunninta, jitayi kamar ukun ma sau uku ya fada, bata gama farfadowa ba taji siren din polisawa a kofar gidan. Jin shigowarsu yasa ta mikewa tayi hanyar wani daki aguje,cikin azama Ammi tabi bayanta ta damkota ta hurga tsakiyar falon, ragab ta fadi daidai kafafun police officer din wadda macece, basu bata lokaci ba aka handcuffing dinta aka tafi da ita tana kuka tana neman taimako. Yau Allah ya kawo karshen Mama. Wani irin jirine ya debi Ammi, haka ta fadi kasa, da sauri Daddy ya karasa wurinta ya dagota kamar yaro zuwa dakinsa, Aryan da Noor ma suka bi bayansa tana kuka, yana shiga ya direta kam gadon ta, ruwa mai dan sanyi Noor ta dauko daga fridge ta yafa mata, ajiyar zuciya ta sauke. Kowa adakin jikinsa yayi sanyi, Aryan na tsaye gefen Noor yana tausarta, yasan halin abunsa sarai wannan kukan datayi yana iya sawa tayi ciwo. Sai bayan sallan isha'i suka bar gidan dukkansu ransu ba dadi, lokaci lokaci yana juyawa ya kalleta, ta kwantar da kanta ajikin seat din motar sai sauke ajiyar zuciya take, hannunta yakama cikin damuwa yace " Baby love " juyawa tayi ta zuba masa shanyayyun idanunta dake dauke da kwalla, kamar ma ingizata yayi ta kara fashewa da kuka, faka motar yayi agefen titi ya jawota jikinsa ya rungume yana shafa bayanta, kara shigewa jikinsa tayi ta kankamesa tana sauke ajiyar zuciya bayan tayi mai isarta. Sun dau kusan five minutes ahaka kafin ta rabu dashi suka kama hanyar gida. Suna isa tare suka yiwa babies wanka suka Sanya musu kayan bacci, atare sukayi wanka suma sukaci fruits sannan suka bi lafiyar gado. Cuddling juna sukayi sosai kafin bacci ya daukesu. Washe gari weekend tunda suka tashi suke gyaran gidansu cikin nishadi, shi ya wanke kayan babies da kuma su share share ita kuma tayi mopping da abinci. Karfe biyun rana suka fita yawon bude ido da twins dinsu a baby carriage kowannensu da guda daya abun sai wadda ya gani. Acan national prison yard kuwa, tuni anyankewa Mama hukuncinta dan ta amsa batayi boye boye ba, anyanke mata shekaru goma da labour mai tsanani,hatta wannan doctor din shima saida aka kamosa, yayi kokarin kare kansa amma baisan cewa Aryan ya riga ya gathering evidence akansu ba. Ankarbe license dinsa, dn kwace aikinsa sannan shima aka yanke masa shekaru goma da labour mai karfi kamar Mama. Aranan Moon suka zo daga kano da Mahmud wurinta bayan Daddy ya sanar dasu. Sosai sukayi kuka musamman Mama, yanzu itada yawo awaje kamar sauran mutane sai nan da shekaru goma, wama yasani ko kafin lokacin zata mutu. Moon tayi tir da halin Mama, amma ance uwa uwace, babu yadda ta iya haka nan tayi haquri suka koma kano itada mijinta bayan ta nemi yafiyar Ammi on behalf of mahaifiyarta. Bayan arba'in din Lubna, aka yanke mata hukuncinta na bulala Dari, ranan tayi kuka kamar ranta zai fita, jikinta akumbure ga kananan ciwukan dataji, kwata kwata ranan taki bawa jaririnta nono. Har tabawa mutane tausayi, Anty amarya tayi kokari wurin jinyarta, ga kuma madara da aka bawa yaron, saida aka mata Karin ruwa. Har ila yau babu labarin sadiqboii. Ayanzu bayan wannan lamari daya faru arayuwarta, bata tunanin zata kara yarda da wani namiji arayuwarta, She'll live her life for her baby boy, zatayi makaranta tazama independent inda koda wani namiji yazo nemanta da sure saiyasha dakyar dan ayanzu ita ba Lubna da aka sani a da bace. She's a changed lady, kwata kwata yanzu bata shiga harkar mutane. Wani irin soyayya ke gudanana tsakanin Noor da Aryan, ga kulawa na musamman dasuke bawa junansu, yanzu yaransu suna watanni hudu kenan, sunyi wayo sunyi girma sun kara kyau, kamanninsu da babansu ya fito sosai da sosai Masha Allah. Kwata kwata Noor taki akawowa yaranta nannies, komai itakeyi musu, in kuma zata tafi makaranta saita kaisu gidan Ummi, acan masu aikinta ke kulada yaran, Ummi ma ba'a barta abaya ba, sai tasasu agaba tayi ta musu magana kamar suna junta sukuma suyita kyalkyala dariya kamar suna gane me take cewa. Yanzu haka shirye shiryen bikin auta Nana akeyi tukuru'u inda yarage wata daya kacal ayi aurenta da masoyinta Muhsin. Ango sai wanni Allah Allah yake, ya dage sai zaqewa yake wurin shirin bikinsa, shine in charge din komai, babu wani abinda baya ciji kama daga hada lefen amaryarsa, da kuma duk wani shiri da akeyi. Su Hajja sun dashi gaba da tsokana, shiko ba kunya kamar abokinsa Aryan sai ramawa yake. Cikin sofiyya yayi girma aihuwa yau ko gobe, ayanzu moon ta sauko daga duniyar fushi da kishi takama kishiyarta suna zaman lafiya dan duniyarnan babu komai acikinta. Cikin ikon Allah kuwa itama ta kame da dan karamin cikinta. Murnan double wurin Mahmud ba'a magana. Time to time tana waya da Mama, yanzu tayi laushi tazama abun tausayi tagane kurakurenta. Ba karamin bakin wahala take sha ahannun inmates dinta, babu tausayi haka suke bullying dinta, wani rana har dukanta sukeyi, duk ta rame, ta kanjame tayi bata kamar ba hajiya Hamida mata agidan Nasiru ba. Tun lokacin da aka zo da ita babu wadda yazo dubata, Daddy bai kara waiwayon inda take ba. Yan uwana ma sun guneta, dake dama batada uwa ba uba, saidai yan uwa. Duniya kenan, komai ka shuka shi zaka girba. Kuyi haquri kun jini shiru kwana biyu, Insha Allah gobe in Allah ya kaimu Littafin MIJIN TACE zaizo karshe. Nagode da addu'o'inku akoda yaushe da kuma kulawarku gareni. I love y'all. Taku har kullum REEMAH✍️ 11/15/23, 8:36 PM - Reemah: 🌼MIJIN TACE🌼 REEMAH ✯D͟A͟Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟'✯S͟W͟R͟I͟T͟E͟R͟S͟✯ LAST PAGE Watan biki ya kama sai shirye shirye ake tako wani bangare. Anyi anko kusan kala biyar na events din auta Nana. Noor ta zaqe sai siyayya takewa kanta da babies dinta. Tun ana sati biyu da bikin ta roki Baby love dinta, da kyar ya bari ta tare a gidan Ummi. Duk wani gyaran da akewa Nana sai anyi mata. Ko wani tsumi aka bata itama Noor saitasha. Cikin kwanaki kawai ta canza tayi fresh Masha Allah, gashi taki Aryan ya ganta afadinta wai sai lokacin da aka fara events din bikin kafin su hadu. Shiko duk ya damu da rashin matarsa kusa da shi, harga Allah bazai iya haquri ba, kullum in ya kirata sai ta kawo masa wani silly reason dazai sa bazai zo gidan ba. Yau kam zuwan bazataa yayi gidan, lokacin anayi wa Nana gyara an gama yiwa Noor nata ta shiga wanka a dakin Ummi. Su munir and mubin suna can tareda Ummi a dakin Abba. Yana shigowa kai tsaye ya wuce dakin Ummi dan ya san a dakin ta sauka. Aikuwa batare da tunanin komai ba ya kusa kansa cikin dakin. Babu kowa adakin sai tashin kamshi wadda jikin Noor ne ya bar guzurinta. Karan dayaji a toilet ne ya tabbatar masa da cewa tana toilet. Murmushin mugunta yayi ya mike ya kulle kofar dakin kafin ya dawo tsakar dakin yafara rage kayan jikinsa, dagashi sai shorts ya wuce kofar toilet din. Knocking yayi amma bata amsa ba, akaro na biyu ya kara knocking sai kawai tayi kara um um alaman mutum na ciki. Hakan ya mara tabbatar masa cewa ita din ce aciki, turo kofar toilet din yayi ahankali yadda bazataji karan ba, zindir yaganta gaban shower tana wanke gashin kanta. Wani zarrrrrrf yaji ajikinsa, ba karamin kewarta yayi na, azuciyarsa yace" I'll make sure you call me Daddy today" ahankali ta tako har bayanta, dake idanunta a kulle yake yasa bata gansa ba. Ta baya ya rungumeta tsam ajikinsa hannunsa zagaye da boobs dinta wadda suka cika saidu tsantsin sabulu suke, wani irin zabura tayi duk da sabulun dake idanunsa bai hana ta bude shi ba. Kara rungumeta yayi yana sauke ajiyar zuciya. Ganin shi yasata dan kwantar da hankalinta amma still yabata haushi dan batayi tsammanin zaizo a wannan lokacin. Kai amma Aryan ma bai cika kunya ba, a toilet din mahaifiyarsa yake wannan badalan ba kunya. Ruwa yasa ya dauraye mata kanta da idanunta kafin ya juyo da ita yafara bata hot kisses a zafafe kamar zai cinye bakin. Nan da nan itama ta fara shiga wani yanayi, kan kace me toilet ya kacame da numfashina wadda ke fita da karfi, ga wani moaning din da Aryan keyi, badan babu kowa adakin ba da babu abinda zai hana mutum yaji. Bai iya jurewa ba haka ya dinga sarrafa abarsa a tort ga shower akunne abun sai ya bada ma'ana. Kankamesa tayi alokacin datajishi cikinta, kuka takeyi kasa kasa dan abun yau saita jishi kamar yafi na kowanne rana dadi, cikin fitar hayyaci tace" go Daddy, go Daddy, f"ck me harder, f*ck , f*ck" murmuahi yayi duk da shima ba'a hayyacinsa yake ba, sun dau kusan 30 minutes a toilet din suna abu daya kafin suka sararawa junansu sukayi wanka tare, ya nadota cikin baby towel suka fito. Sai yanzu sukejin bugun kofar da tun suna toilet ake bugawa, Ummi ce tsaye da mubin wadda keta tsala ihu alamar yunwa yakeji dake har yanzu basu fara cin abinci ba dan basu cika wata shida ko ba. Zaro ido tayi waje lokacin yana kan shafa mata mai," Baby love kaga abinda kaja ko" ko ajikinsa ya cigaba da shafa mata mai a boobs dinta sai shafasu yake duk yabi ya shagala da abinda yake, sai masifa take masa kasa kasa sabida tayi kokarin kwace jikinta amma yaki barinta, daya gaji yace" wayace ki dawo gudan Ummi when you know you have a big baby at home" baki galala take kallonsa takasa cewa komai, sai kace bada yardarsa ta zo gidan ba. Turo baki tayi gaba a shagwabe tace" amma ai babyna ba haka mukayi dakai ba, da yardarka fa mukazo gidannan,yanzu kuma zaka..." Bata karasa ba taji labbansa man nata yabata peck ya kashe mata ido daya yace" finally my baby has called me Daddy " ya karkare maganan da murmushin mugunta. Dan dukan soyayya takai masa akirjinsa tana murmushi. In sabo ne yakamata ace tasaba da rashin kunyar Aryan, shi komai nasa in dai yana tareda itane to babu batun kunya( haka yakamata maza suna sakewa da matarsu suna zuba love, bawai sai kana buqatarta kazo kana wani wace bude kafarki ba). Saida suka gama shirinsu tsab sannan suka kamo hannun juna suka fito daga dakin, lokacin har Ummi takoma dakin Abba tagoya mubin yayi bacci. Yau ana kwana hudu da bikin kuma yau za'a fara events. Yau za'ayi bridal shower wadda kawaye ne kadai zasu halacci taron. Sunyi anko material black colour mai kyau, amarya kuma tayi dinkin material pink colour. Anyi decorating hall din da black and pink balloons, sai afro music ke tashi. Karfe bakwai za'a fara taron, Noor tasha kwalliyarta kai kace itace amaryar sabida haduwa, ashe magana nake saidanaga Nana kafin na tabbata maganarta ba haka bane, dama amarya koba kwalliya akwai annurin amarci afuskarta. A mota daya suka zo itada Nana, lokacin sauran kawaye duk sun riga sun iso sukadai ake jira. Can na hango su Hanan din Anty Jamila ansha kwaliyya dake suma suna cikin kawayen amarya. Aryan da Muhsin damage ba kunya bane ya ishesu ai saida suka shirya tsaf suka zo wurin taron. Sunyi kyau sabida suit sukaci black colour amma Muhsin yasanya pink tie. Abun sai wadda ya gani. Tunda aka fara taron Aryan yasan yadda zaiyi ya fidda Noor daga filin zuwa motarsa, acan sukasha love dinsu kamar ba gobe, su twins suna gida. Har aka gama taron basu kara shigowa wurin ba har aka fito, sannan suka wuce gida inda Noor ta tafi amotar Aryan, shikuma Ango yatafi amota daya da amaryarsa. Washe gari akayi henna day, inda aka kira masu lalle daban daban kwararru, anyi ma amarya anyiwa kawayenta. Iyaye ma kowa anmasa. Ango dakansa yazo biyan kudin lallen amaryarsa. Noor ma tasha lallenta baki da ja simple design yet elegant. Washe gari akayi shirin zuwa dinner, ananne aka kashe kudi kamar bada tushe ake samunsu ba. Babban hall aka kama a transcorp Hilton akayi design mai kyau na masu kudi. Ankon lace akayi peack colour. Su hajiya Mama ansha anko itada Hajja sun kashe daurinnan nasu na gado. Kowa ya hallara saidai Ango da amaryarsa sai kuma babban aboki da babban kawa. Motoci ne suka shararo gudu agaban hall din, Aryan da Noor ne suka fara fitowa, Masha Allah tabarkallah, sunsha wankan kaya blue colour, shi yana sanye da shadda getzner anyi masa dinkin babban riga irinna zamani, itakuma tana sanye da paper lace blue colour dinkin fitted gown. Sun hadu, hannayensu rikeda twins dinsu wadda suma suka sha wanka cikin getzner irinna babansu sunyi das das dasu Masha Allah. Music aka canza zuwa perfect na ed sheeran, slow romantic music ne, ahankali suke takowa cikin hall din, raf raf kawai kakeji mutane suna tafi. Bayan sun zazzauna aka fara gudanar da biki yadda ya kamata, anci ansha anyi rawa karfe tara da rabi na dare taro ya watse. Washe gari yakama ranan juma'ah I da dinbin mutane suka shaida daurin auren MUHSIN ABUTURAB da amaryarsa KHADIJA AZBDUL AZEEZ MUHAMMAD akan sadaki naira dubu dari biyu. Tunda Nana taji an daura aurenta kuma sai hankali ya tashi sai kuka, tafara kewar gida. Ummi tayi rarrashi har ta gaji, itama daurewa kawai takeyi amma zatayi kewar autanta. An shiryata cikin lace purple tayi kyau sosai, suna cikin hira sukaji guda daga falon kasa alamar angwaye sun iso. Zokaji guda anan cikin dakin su Nana, Noor ne kan gaba wurin fitowa da amarya zuwa wurin angonta. Muhsin sai murmushi baki yaki rufuwa, balarabe yasha wankan shadda fari babban riga, yana ganin amaryarsa ba kunya ya karasa wurinta ya rungumeta ajikinsa. Sai shewa akeyi ana tafi, Aryan kuwa sai kallon gefe yakewa Noor ba karamin kyau tayi masa ba. Anyi hotuna sosai sosai, karfe biyar na yamma mutane suka fara watsewa masu kwana kuma kowa ya tafi masaukinsa. Da daddare Noor da Nana sun yi wanka suna dan hira , wayar Nana yafara kara, murmushi tayi ta juya dayan side tana waya kasa kasa, sai murmushi take da alama angon nata na kasheta da kalamai masu dadi ne. Noor kam ganin hiran nasu bamai karewa bane yasata juyawa gefenta, cikin kankanin lokaci bacci ya dauketa. Washe gari, da sassafe aka shirya tafiya da amarya. Tayi kuka kamar ranta zai fita, har cewa tayi ita ta yafe auren zata zauna da ummi ta ne, saida ummi ta bude mata wuta sannan ta haqura ta shige mota zuwa airport. Tare da su Noor da Aryan za'a tafi da twins dinsu inda anan zasu yi umrah kafin su dawo gida. Aranan kowa ya watse sai yan daidaikun mutane irinsu Dada wadda itama tasha kuka, ashe dai yanaji da kawallinta. Karfe biyar na yamma suka sauka a farin jiddah. Motoci ne sukayi yayi suna jiransu, abjn mamaki saiga Muhsin ya sungumi amaryarsa ahannu kamar jaririya ya fito da ita amma ta kulle fuskarta, sai kit kit kakeji ana daukansu hotuna. Jera kansu sukayi cikin motocin aka wuce dasu gida, gidan.Muhsin dake garin madina aka tafi da Nana inda su Aryan kuma suka wuce gidan su Hajja. Agajiye suka iso dan haka wanka kawai sukayi akaci abainci bayan sallan isha'i kowa yabi lafiyar gado. Gidan Nana yq hadu ba karya, gidane lafiyayye na zamani tabarkallah. Washe gari su Noor suka tafi gidanta inda suka sallameta sannan suka wuce Makkah anan zasuyi umransu. Kowa yagansu saiya ji sha'awarsu, komai tare sukeyi da twins dinsu a baby carriage. Bayan sati daya suka dawo Nigeria. Ranan Ummi tayi murna danta missing mazajenta sosai sosai. Anan suka kwana kafin washe gari suka wuce gidansu. Ranan wani Thursday sofiyya ta haifo santalen yarta mai tsananin kamada ita, Mahmud har kukan farin ciki yayi. Alokacin cikin Moon yadan fara tasowa. Itama tayi murna, har Allah Allah take ta Haifa nata. Lokaci zuwa lokaci suna zuwa Abuja su gaida Mama sannan su biya gidan Ammi su gashsheta. Ranan bakwai akayi suna inda yarinya taci sunan mahaifiyar Mahmud Hajara ana kiranta da Afnan. Ba karamin kokari yayi ba wurin zurga zurga da mutane. Allah ya raya baby. Ya Shareef kuwa sun tafi London yin honeymoon dinsu wadda basu samu daman yi ba shida little family dinsa, little Ammi tayi wayo sosai inda harta fara koyon tafiya, yarinyar badai kyau ba. Suna kula da juna cikin farin ciki da annashuwa. FIVE YEARS LATER Yarane guda uku nagani a tsakar wani katon compound suna wasa, mota ne ya shigo yayi parking, da gudu yarannan suka nufa motar suna kiran Abbey Ammi, Aryan ne da Noor suka fito daga motar, sun kara kyau sun kara girma sun yi kyau sosai musamman Noor. Hannunta na rikeda Baby acikin shawl dinta. Yqra biyu maza masu tsananin kama da junansu suka taho wurin Aryan ya daga su daya bayan daya suna dariya, yarinya mace daya kuma tana kamada Na'ima alamar itace little Ammi, ta karaso wurin Noor tana fadin Anty Baby, murmushi Noor tayi dan sunansa little Ammi tabata kenan saboda Baby dataji Aryan yana kiranta shiyasa take kiranta Anty Baby. Hannu little Ammi tamikawa Noor tace" Anty Baby mikomin Baby mubina zan dauketa" batare da musu ba noor ta mika mata babyn saboda little ammi akwai wayo, bazata yar da babyn ba. Yarinya ce kyakkyawa yar watanni uku haka bata gama wayo ba, kamanninsu Sak da Noor bata rageta akomai ba. Atare suka shigo cikin falonsu inda suka samu sunaina na kallo a tab dinta. Sunaina ta girma sosai dan yanzu shekarunta goma sha biyar ta zama cikakkiyar mace. Gaida su tayi ta mike ta koma dakinta, yara ma suka koma waje suka cigaba da wasan su. Wucewa sukayi dakinsu hannunsu sakale dana juna suna sakarwa kansu murmushin soyayya. Abubu dayawa sun afru cikin shekaru biyar dinnan da suka wuce, ciki harda aihuwar Moon inda ta haifo danta namiji aka sanya masa sunan Daddy wato Nasir sai kuma auta Nana inda ta haifo twins mace da na miji ansanya musu suna fadil da fadila. Acikin wannan shekarun ahalinsu Ammi sukayi babban dashi inda Hajja ta rigamu gidan gasky, ba karamin ciwon mutuwar sukajiba, ciwo tayi na yan kwanaki kafin tace ga garinku nan. Mama kuwa acan gidan yari, babu sauki a alamrinta saima wadda ya karu, duk da anrabata da mugayen mutanen dake cin zarafinta hakan baisa ta huta ba, dan in suka fita duty roster dinsu sai sun bata kashi sosai sosai. Sau biyu Ammi na kawo mata abinci, kuma saida ta nemi tafiyar Ammi harda kuka cewa anema mata yafiyar Daddy. Ranan juma'ah akayi taron birthday din Abba wadda yacika shekaru sitting da biyar, kowa na cikin ahalinsa ya halacci taron, Aryan da Noor dakuma ya'yansa, sai kuma su uncle saif da ahalinsa, ga kuma su Ya Shareef da Na'ima wadda har yanzu Allah bai azurtata da samun wani ciki ba da little Ammi, su Ammi dasu Daddy da sunaina suma sun zo. Tarone wadda ya kunshi farin ciki, kowa na cikin nishadi, Abba ya kalli kan ahalinsa ya yi murmuahi ya furta Alhamdulillah. Ga Noor da Nana sun zama cikakkun lawyers masu zaman kansu, ga kuma su Hanan sun zama cikakkun business women sunki bin field dinsu bayan makaranta sunce saidai business kawai. Ansa auren su nan da watanni biyu inda hanan zata aure partner dinta in business, Hanifa kuma wani babban matashin computer software developer zata aura. Aryan na rikeda hannun Noor suna zaubawa junansu kalaman soyayya basu ma maida hankalinsu kan mutanin dake falon ba, kawai jin muryar Dada sukayi tana fadin" Muhammadu Aryan mijin Nuwairatu, ahaka zaka kare rayuwarka ai kullum kana manne da yarinya kazama MIJIN TACE" dariya kowa ya fashe dashi afalon dan ba karamin dariya maganarta ya basu ba. Tammat bi hamdulillah. Yau nakawo karshen MIJIN TACE. Nagode da kulawarku gareni. Godiya ta musamman zuwaga Ashanty, Mom sani, Amna El yaqoub, sune suka inspiring dina na fara rubutu, kuma Alhamdulillah ina samun goyon baya daga wurinsu. Bazan mance dakuba my fans, kun taka muhimmiyar rawa awannan tafiyar, da babu ku da wannan littafin bazai taba samun cigaba. Ina muku fatan alkhairi akoda yaushe. Taku har kullum REEMAH✍️ Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels