Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ο»Ώ[12/30/2019, 3:51 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ DR SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Gaskiya nagode da kaunar ku da adduoin ku gare ni Allah ya bar zumunci haka DR SAHEEB yake da fans tun a page 1 toh ni sai na gan kamar ya shafe duk littafaina na baya domin na gan ruwan comment da sharhi gaskiya naji dadi a cigaba da gashi Wanan littafin sadaukarwa ce ga KAUNA CE fans group paid & Nida mijina fans group paid & Mai Mata biyu fans group paid thank you very much for your patronage iam gratefull _______________ πŸ…Ώ3⃣_4⃣ Wani irin taurari yake gani da kuma hoton mutane biyu_biyu da ya hanashi tantance ainihin Wanda ya mare shi har zare ido yake kamar a mafarki Fareeda ce a gaban shi tana huci tace"how dare you?zaka wulakanta tsohon mutane wanan ai Ko ba kai ba ya haifi mahaifinka a matsayin Kaka yake gunka shine dan sabar rashin kunya zaka yi kwallo dashi dan kawai ya roki abinda be fi karfin ka ba"magana take tana nuna shi da yatsa Karasawa tayi ta d'anga tsohon dake kwance a kasa Tace"Sannu baba Dan girman ka yi hakuri" Murmushi yayi yace"babu komai ya'ta duniya ce ta ishe kowa riga da wando Wanda Bata shigo ba ma tana jiranta" Shidai SAHEEB ko kwakwaran motsi ya kasa yi domin gani yake mafalki yakeyi Incharge ma mutuwar tsaye yayi domin yafi kowa sanin halin SAHEEB yasan bashi da mutunci tun kan ma yaje turai Dr Dauda ko rike kumatu yayi kamar shi aka mara jikin shi rawa yake yama rasa daga ina zai fara Su habiba ko mamaki da tsoro ya mamaye zuciyar su domin abinda suke gani a kwayar idon SAHEEB is not encoraging because idonshi ya kad'an ne yayi ja kamar garwashi ga wani numfashi da yake fitarwa Itako fareeda ko kallon inda yake Bata karayi ba saima karasawa da tayi ta d'auko gadon d'aukan marasa lafiya tasa aka kwantar da yariyar Da yike kwarariyar nurse ce midwife tuni ta fara bata taimakon gaggawa a receptionist,ta kalli tsohon tace"baba karka damu zata samu lafiya ka ji zazzabi ne da yawan zafin jikine yasa ta sume but na mata allura yanzu zata farfado" Yace"nagode" .tace"karka damu" Incharge yace"fareeda ki bar asibitin nan tun kafin ranki ya b'ace wallahi wanan shirun da yayi yana nufin you are in trouble' Tsaki tayi tace"babu inda zani Ina nan" Dr Dauda ne yace"is like oga is in stage of shock ina ganin kila a rayuwar shi babu Wanda ya tab'a Marin shi baku gani ko motsawa ya kasayi?" Dr salma tace"you are right" Fareeda tace"hmmm his in shock ai taimaka me zakuyi ya dawo reality bawai ku tsaya Kuna kallonshi ba"ta kare magana cikin ko a jikinta Dr dauda yace"wallahi tsoro Nike ji" Incharge yace"Nima haka" Kallon Dr salma tayi sai tace"count me out" Tace"ok then let me help badan halin shi ba" Ai waje taje wajen wani gindin fanfo bucket ta d'auka Wanda cleaners ke aiki dashi Cikawa tayi dam da ruwa ta kawo ciki a gabanshi ta tsaya ai sai ta Pls sai next year😏talla nayi kuma an hanani sakat by next year yana nufin ko jibi ne Kar a haumin kai,wallahi a gajiye Nike typing dinma wahala yake min but from next year zaku samu posting inda ya kamata Tanks my fans Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [12/31/2019, 10:02 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ DR SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous, interllingent, and expert writers,we are the best among the rest. Wanan littafin kagagen labari ne banyi shi dan cin zarafin kowa ba Note:ban yarda wani ko wata ya canjamin labari ko a min editing ba please a kiyaye Wanan littafi sadaukarwa ne ga fans dina masu patronizing littatafaina Ina godiya domin tabbas kun nuna min kauna ubangiji ya baku abinda yafi Wanda kuka bani Note:littafin Free ne Dedicated to hajiya Aisah Bashir d'anguguwa Ina Mika gaisuwata gare ki ________________ πŸ…Ώ1⃣_2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim SAHEEB specialist hospital asibiti ne babba Wanda da ka shiga zaka San ba any how hospital bane domin duk wani na'ura na duba jikin da gane cutar dake tattare a jikin dan adam toh akwai shi a cikin asibitin, environment din yayi ne kuma akwai likitoci masu illimi Wanda suka San aikin su Wata nurse ce tsaye a receptionist sai kwaliya take ta shafa wanan ta shafa wancan ta dage Kamar her life depend on that make up Wata kyakyawar budurwace ta fito daga wani ward tsanye da Kayan nurses tsayawa tayi tana kallon colleague dinta Murmushi tayi tace"habiba wai kwalliyar bata Isa ba haka kin gan inda kika Zama kuwa kamar zombi" Murmushi habiba tayi tare da kallon fareeda tace"fareeda please nayi kyau Ina son da munyi ido biyu da shi ya nuna Yana sona kawai ya ji sai ni"kallon bangon asibitin nayi sai na gan hoton wani hadeden Gaye a kasa an rubuta Dr SAHEEB Murmushi fareeda tayi ta tabe baki ta kalli hoton tace"hmmm iska na wahalal da me kayan Kara ke bazaki shafawa kanki lafiya ba ki nimi dai_dai ke,ke kanki kin San Dr SAHEEB yafi karfin ki" Tsaki habiba tayi tace"please let me try my luck jo,there is no harm in trying " Fareeda tace"I see,ke baki da tunani mutumin da baki tab'a gani ba sai a hoto be masan kinayi ba what makes you think be da budurwa?" Habiba tayi tsaki tace"you always speak rubbish " Fareeda tace"ni fa kin gan ni Nan a rayuwata bana son raini kuma irin maza Kamar Dr SAHEEB da gani yan rainin hankaline " Kafin habiba tayi magana Aisha ta karaso itama fuskar nan taji foundation ga baki na kyali Hararan habiba tayi,dariya ma suka bawa farida tace"kema Dr kike so?" Aisha tace"ai nasan inda nike farar nan ourstory will be love at first site Dariya fareeda tayi zatayi magana sai ga in charge dinsu ya shigo yace"pls Aisha ki kira sauran staff din ga Dr ya shigo Dafe kirji habiba tayi _____________ Wani hadaden motar ne ya sauke shi kafarshi ne ya fara fitowa kafin jikin shi hadaden Gaye ne son kowa kin Wanda ya rasa domin fari ne sol kamar balarabe Suit ne jikin shi baki yayi bala'in amsarshi Inchage ne ya karaso da gudu jiki na rawa Yace"barka da zuwa yallabai"ko kallonshi beyi ba ya dinga tafiya incharge na binshi a baya Shiga asibinti yayi sai yatsina fuska yake A ranshi yace"wanan karamin asibitin ne dad ya dinga damuna wai ya gina min asibiti kamar wani abin arziki and duk tarkace" Karasawa sukayi inda staff ke tsaye matan ko ji suke kamar su rungumeshi shiko ya hade rai Tabe baki fareeda tayi tace"can ta matse maka idonshi ne ya sauka kanta da Jan flat shoe dake kafarta yace"what in my hopital?" Zaiyi magana sai ga wani tsoho ya shigo da gudu babu takalmi kallo d'aya zakayiwa tsohon ka gane talakane sosai Karasawa yayi ya sunguna yace"dan girman Allah ku taimakeni ku ceto rayuwar ya'ta " Wani wulakatancece kallo SAHEEB yayi me kafin yace"tsoho ka tafi domin bazaka iya biyan hospital bills din ba" Tsohon ya zube a kasa dai_dai kafarshi yace"d'an na ka taimaka ga tanan"ya Kare magana da kallon d'anshi dake tsaye rike da kanwarshi rai a hanun Allah SAHEEB yace"ok Amma kafin mu dubata sai ka ajiye dubu hamsin" D'ari biyar tsohon ya fito dashi yace"gashi d'ana wanan ne gareni ka taimaka" Ai wani kwallo dashi SAHEEB yayi yace"ni mabaraci ne da zaka bani kudi kamar almaji...." Maganar makalewa yayi sakamakon wani mahaukaci Mari da ya ji da yayi sanadiyan d'aukewar jinshi da ganin shi na wucin gadi Toh fans wa yayi wanan Mari??? In na gan comment zan cigaba but in babu sai in huta Don't 4get Dr SAHEEB is free Coming soon Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/1, 7:41 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ DR SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans _________________ πŸ…Ώ5⃣_6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tana kaiwa gabanshi ta kwara me ruwa firgit ya razana jikin shi na rawa har yanzu ya d'au mafalki yakeyi kallonta yayi da jajjayen idonshi sai ta d'aga me gira Tace" wake up"ta kare magana da me waving Da k'yar yaja kafarshi da yayi me nauyi ya shige office dinshi Yana shiga ya zauna a kujera Yana wani irin numfashi jikin shi na mugun rawa Incharge yace"ba lafiya"karasawa yayi ya je gaban kujera ya Kama hanun shi ya jashi zuwa wani d'aki dake cikin office din D'akine hadade babu abinda babu a ciki Kwantar dashi incharge yayi inda babu musu ya kwanta Fita yayi ya d'auko allura yayi me ko minti uku ba ayi ba bacci yayi awon gaba dashi Ajiyar zuciya ya sauke ya bar d'akin,wajen fareeda yaje direct yace"fareeda please ki bar asibitin Nan karki Kara dawowa na rokeki" Hannu ta Kai kugu tace"a kanme kenan?" Yace"fareeda ki tafi please you are fired karki Bari ya fito ya sameki fareeda kin San abinda kika jefa kanki a ciki kuwa,wanan abinda kikayi ina tabbatar Miki har iyayen ki sai ya shafa" Murmushi tayi cikin ko in kula tace"and who are you to fire me?kasani ba Kai kayi hiring dina ba so you have no right to fire me" Yace'i know but please a matsayina na incharge din asibitin nace ki bar nan" Tace"toh ai mahaifin me asibitin yayi hiring dina kuma shi kadai yake da right da zaiyi firing dina ko wancan sakaren be Isa ba" Yace"fareeda Wanan taurin Kai bazai kaiki ko Ina ba please go wallahi tausayi kike bani" Agogo ta kalla tace"saura 20minit shift dina ya kare kuma Ina tabbatar ma gobe zan dawo babu abinda zaiyi min da yafi karfin Allah kuma kome ya faru dani toh tun farko Yana cikin kunddin kaddarata ce"ta Kare magana da duba yariyar tsohon da ta farfado ta kalleshi tace"kaka zaku iya tafiya kafin a Kuma wulakanta ku kuyi ta bata magunguna Dana bata inshaallahu zuwa jibi zata warware" Har kasa ya tsunguna yana godiya ta d'aga shi D'ari biyar ya bata yace"ya'ta shine gareni" Tace"baba ka barshi ko nawa ne zasu cire a albashina" Godiya yayi sosai yace"ya'ta Nima Allah ya kawo rananda zan taimaka Miki" Tace"karka damu" D'anshi ya d'auketa Suka wuce Kallon incharge tayi tace"ni zan tafi sai gobe ku cire kudin ku a albashina Tana Gama magana ta shige wani d'aki domin canja Kaya B'angaren Saheeb ko be wani Yi baccin kirki ba kamar a mafarki abubuwan da suka faru suna dawo me Zabura yayi ya tashi yace"she actually slap my face"Yana magana yana shafa kumatun shi Kallon jikin shi yayi a jiqe cikin kankanin lokaci komai ya dawo me Wani ihu yayi Yana rike Kai yace"she slap me in public,ta mareni ni Saheeb Al_amin a nobody slap me my employing Ai kwallo yayi da center table d'akin shi a lokaci d'aya glass din ya fashe shima jini ya fara fita a kafar shi Zuwa yayi ya tuge tv ya fasa a kasa komai ya gani fasawa yakeyi kamar mahaukaci Jin karar fashe fashe yasa incharge da Dr Dauda shiga d'akin da gudu Wani kallo yake jifan su dashi Wanda yasasu shan jinin jikinsu Zuwa yayi gaban incharge da jikin shi babu abinda yakeyi sai rawa ji yake kamar ya saki fitsari Kallon kwayar ido shi yayi da jajjayen idonshi Yace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/1, 7:41 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ DR SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my paid groups ______________ πŸ…Ώ7⃣_8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim _________ Yace"Ina ne gidansu Kuma waye ubanta a gari nan?" Cikin tsoro incharge yace"wallahi ban Santa ba karka damu nayi firing dinta wanan ma ya isheta" Wanka me Mari yayi yace"ta Mari ni Dr saheeb and the only thing you do is just to fire her kana hauka ne" Rike kumatu incharge yayi yace"Yi hakuri sir " Yace"4hours na baka and in this 4hours Ina son ka kawu min information about her I mean everything about her me takeyi,Ina take zuwa waye iyayen ta samarin ta nawa da dai sauransu ko randa aka haifeta karka Bari" Dr Dauda yace"yallabai da ka hakura yariyar nan ba kowa bace a Mata afuwa" D'aga me hannun yayi yace"dama tasan ba kowa bace ita ta d'aga hannu ta mareni toh Ina tabbatar muku yau WALLAHI SAI TA YI NADAMA ABINDA ZAN MATA SAI YAYI SANADIYANTA JINYA" Yana gama magana ya fita a hanya fita yayi Karo da wata sanye da nikab babu abinda kake gani sai kwayar idonta Haka kawai yaji mugun fadiwar gaba Itako ratsashi tayi ta wuce cikin nikab ko matsifa take tace"ka ji shi kamar be gani " Binta yayi da kallo zuciyar shi na mugun bugawa A bakin titi ta tare a daidaita ta hau ta wuce unguwan su Tun a kofar gida take kwalawa mama Kira Mama ta fito tace ke ko bansan Randa zakiyi hankali ba ke kenan kullum sai an ji muryar ki" Murmushi tayi ta d'aga nikab din fuskarta ta turo baki tace"toh laifine dan mutum ya Kira maman shi?" Baba ne ya fito yace"a'ah ba laifi bane ummata" Murmushi tayi tace"lah baba Ashe ka dawo?" Yace"eh nadawo Yar gidan baba" Ajiye Jakarta tayi ta yaye babban hijabinta sai ya rage ta da uniform fari da karamin hijab Shiga karamin kicin dinsu tayi sai gata ta fito da kulan abinci Ta zauna kusa da baba tana ci Yana Mata hira Mama ko shigewa tayi tace"Bari inje in kwanta domin kun fara kenan shiriritar ko Bata karewa Kaima malam sai kayi ta biye Mata Baba yace"ba dole ba ya'daya tilo Cigaba sukayi da hiran su har ta gama cin abinci Tace"baba kasa na makara gashi ko wanka banyi ba" Yace"toh Yi maza kafin humaira ta shigo" A gurguje ta shige d'akinta ta tube kayanta tafito d'aure da zani a kirji da karamin hijab Already baba yasa Mata ruwan wanka Shigewa bayinsu tayi Wanda ko roofing babu A gurguje tayi wanka tana fitowa sai ga humaira tayi sallama Tace"kardai baki shirya ba" Tace"Yi hakuri yanzu zan shirya wallahi yau ban dawo da wuri ba Shigewa d'aki tayi ta shirya cikin jallabiya ta saka maroon hijab da nikab ta d'auki al_qurani ta fito Tace"muje na shirya" Sallamar iyayenta tayi duk suka sa Mata albarka Islamiya sukayi direct inda Zama sukayi a aji tare da sauran d'alibai Suka fara karatu Da misalin karfe shida na yamma Suka fito Suna tafiya suna Hira,humaira tace"hmmm kedai kina kokari kullum cikin nikab gaskiya bazan iya ba nifa ko hijabin sai zan taho islamiya nike sawa Ina zan iya" Murmushi fareeda tayi tace"dan dai baki Saba bane kike fadin haka wallahi in kika Saba da nikab ko kudi aka baki aka ce kiyi yawo haka bazakiyi ba Humaira tace"gaskiya zaiyi wuya in saba" Fareeda tayi murmushi tace"baki daiso kawai da miye a cikin nikab" Humaira tace"yauwa fareeda ya maganar auren ku da farouq" Murmushi fareeda tayi tace"ai manya subn shiga domin mahaifin shi da kawunan shi sun zo har gida niman aure na" Tace"na tayaki murna domin kin samu Mai sonki" Tace"kema ai lokacin ki na nan zuwa mu dai muyi ta addu'a Allah ya rabamu da samarin banza ya rabamu da samari irin Adnan na littafin Mai Mata biyu" Tace"amin,Amma fareeda jiya nayi mafalki wai an fasa bikin ku da farouq kin aure wani balarabe' Cikin ko in kula fareeda tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/1, 7:02 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ DR SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. ______________ Littafaina 1⃣EESHA 2⃣IKLAS 3⃣IMRANFAD 5⃣MATAN GIDA 6⃣ RAYUWAR NUR 7⃣NIDA YAYA SUDAIS 8⃣SANADIN GARKUWA 9⃣MAZAN KO MATAN 1⃣0⃣MIYE LAIFINA (free) 1⃣1⃣NIDA MIJINA (na kudine) 1⃣2⃣KAUNA CE (na kudine) 1⃣3⃣SO (free) 1⃣4⃣MAI MATA BIYU (na kudine) Now typin 1⃣5⃣ DR SAHEEB free Ga Mai bukatar littafina na kudi zai iya yimin magana ta wanan number 09090112846 sanan kowa ya bude asusu yayi ta saka ashirin ashirin domin next novel Dina na daban ne karku Bari d'ari biyu ya hana ku karantawa novel ne me cike da nishadi kardai na cika ku da surutu domin ni kaina Ina sonshi NIDA YAYA HYDAR karki Bari a baku labari🀣🀣🀣 ____________ πŸ…Ώ9⃣_1⃣0⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"ai mafalki ba gaskiya bane Allah ya zab'a Mana mafi alkhari"cikinsu babu Wanda ya Kara magana har suka Kai gida B'angare Saheeb ko gidanshi yaje gidan da ko maigadi babu fitowa yayi ya bude gate ya Shiga A falon ya zube zazzabi me zafi ya rufe shi da ya rufe ido babu abinda yake gani sai hoton fareeda a lokacin da ta mare shi da lokacin da ta watsa me ruwa wani numfashi yaja tare da razana Kamar Wanda yayi munmunan mafalki Mikewa yayi ya zauna yace" hmm indai har na cika d'an halak inba wulakanta yariyar nan ba toh bani kadai ba ubana ma shege ne"kawai hawaye na gani Yana bin kuncinshi ya rike kumatu yace"I can't believe it real" Kwanciya yayi ya lumshe ido Amma ba bacci yake ba tunanin me zai Mata yake" Be mike ba sanda ya shafe awa hudu kiran mummy ne ma ya tada shi D'auka yayi tace"lafiyar dai ko daga shigowa Nigeria sai yawu Ina ta jira ko har yanzu baka gama ganin asibitin bane?" Tsaki yayi yace"mummy yanzu zan dawo" Aijin tsakin shi yasa ranta yayi mugun b'acewa tace"Kai me yasa baka da hankali ne ni kakewa tsaki? Wallahi Saheeb zan mugun sab'a maka a ce Kai a rayuwar ka baka da tarbiya ka dawo kenan ko? Wallahi zaka ma gyru ne nonesense" B'ata fuska yayi ya turo baki Amma yasan ko Karen Lolo ya cije shi be isa ya yanke Mata waya ba" Cikin tsigar bada umurnin tace"Ina son ganin ka nan da minti ashirin kuma in kasan da warin tab'a zaka dawo toh karma ka shigo min gida shashasha sakare Mara hankali" Kafin yayi magana ta katse Kira Tsaki yayi yace"wai a ce uwar da ta kawo ka duniya ta ki ka ni na rasa meyasa mummy ta tsane ni kullum sai ta kirkiro wani abinda nayi toh miye a cikin tsaki " Aljihushi ya saka hannu ya ciro kwalin tab'a har zai kunna kuma sai ya ajiye kamar Wanda ya tuna wani abu ya d'auki makullin mota ya fita Gida direct ya tafi inda ya tarar da mummy da Iman zaune a falo suna kallo Iman na ganin shi ta mike taje ta rungumeshi tace"Yaya Sannu da dawowa,ya nagan ka a haka?" Tsaki yayi yace"Iman it a long story " Tace"iam interested" Zaiyi magana mummy tace"saheeb kamar baka ganin bako?" A ranshi yace"Kai mummy ta samin ido" Gabanta yaje har kasa ya sunguna ya gaisheta cike da ladabi Sai d'aga hanci takeyi ko zata ji warin tab'a Sanin abinda take son ji yasashi cewa"mummy na fad'a Miki na daina" tace"yaro Kar Allah yasa ka daina in tama illah ai ba kai kadai na haifa ba sakare" Turo baki yayi domin ya sani mummy tayi tame fad'a balle a gaban kanneshi Mikewa yayi yace"ni zan Shiga mummy please a rage zagina ko zanyi kiba" Iman tayi murmushi yace"ke zan b'ata Miki rai fa" Hararanshi mummy tayi tace"zo Nan" Babu musu yaje ya zauna kusa da ita sai a sanan na hango kamaninsu Tace"meke damun ka? Kamar baka da lafiya ko?" Yace"babu komai mummy" Tace"karya kenan zaka min" Yace"mummy ko na fad'a Miki Kara b'ata min rai zakiyi kawai ki barni in ji da guda d'aya" Tace"umurni ne na baka" Tsaki yayi domin abin a jinin shi take Talle me keya tayi sai yayi murmushi yace"wallahi mummy mancewa nikeyi" Cikin b'acin rai ya fad'a mata komai Wani guda mummy tayi daya sa kallon kowa ya koma kanta harda abokin shi Mahmud da shigowar shi kenan Yace"mummy dan an mareni shine kike irin wanan murnan" Bud'an bakinta sai Suka ji tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/1, 7:02 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to *KAUNA CE* paid group nagode da kaunar ku _____________ πŸ…Ώ1⃣1⃣_1⃣2⃣ ______________ BismillahirRahmanir Rahim Ji sukayi tace"Allah yayi Mata albarka,Allah yasa ta gama da duniya lafiya ubangiji ya Bata miji nagari ya rufa Mata asiri Kai naji dadin wanan al'amari" Baki sake yake kallonta yace"mummy baki ji me nace bane I said she slap me in public just because kawai nace tsohon ya barmin asibiti,mummy saboda kawai na d'anyi kwallo dashi ya bani d'ari biyar Kamar maroki" Mummy tace"saheeb Ina raba ka da wulakanta mutane musamman na gaba da kai ba ka ji wallahi ka kiyaye duniya wata Rana zakayi nadama gashi tun ba a Kai ko Ina ba yariyar da bata Kai ko Ina ba ta fara seta ka tunda kaki jin maganar mu toh a waje za a ladabtar da kai shashasha kawai" Yi yayi kamar zaiyi kuka yace"mummy ban taba sanin kiyayya da kike min ya Kai haka ba I was embarass in public and you are happy about it haba mummy" Kallonshi tayi cikin takaici tace"nice makiyiyarka?Dan kawai ina fad'a maka gaskiya Kamal ni?"ta nuna kanta da yatsa Tace"babu komai in baka ji nawa ba kaji na mutane waje" Yace"wallahi mummy kinji nayi rantsuwa ko itama ba kyaleta zanyi ba sai na d'au fansa Wanda yafi Wanda tamin sai tayi nadama" Mummy ta kalleshi tace"SAHEEB kalleni" Kallonta yayi tace"in ni na haifa ka toh ka rabu da yar mutane karka kuskura ka tab'ata Kuma kar na samu labarin ka koreta a aiki" A ranshi ko yace"ai sai kiyi dama aini ba korarta zanyi ba muna tare har sai na d'au fansa " Mahmud ne ya durkusa har kasa ya gaidata Cikin sakin fuska ta amsa ta kalleshi tace"daga yau in zaka shigo gidan Nan kayi ta gyra wandonka ko kuma kuyi ta had'uwa a waje" Shafa kai yayi yace"Yi hakuri mummy" Tashi SAHEEB yayi yace'mudex muje part dina" Haurawa sukayi mummy tace"Kai musu abinci" Iman ta mike tana turo baki tace"nifa mummy ba kaiwar bane sai na Kai Yaya yayi ta ci zalina" Mummy tace"Yi hakuri da ya tab'a ki ki sanar dani" Zuwa tayi ta shirya abinci a tray ta Kai musu Mahmud ne ya ci abincin shiko SAHEEB waya yake da incharge inda yake sanar me abinda ya sani game da fareeda Wani murmushi yayi yace"good,wani shift zata shiga next week?" Incharge yace" afternoon" Yace"next week kenan zata fara night" Incharge yace"no ita batayin night domin suna canjawa da nurse Aisha daga morning sai afternoon" Yace"ok do one thing please ka sata a night next week" Incharge yace"ok no prob" Yanke wayar yayi yana murmushi Mahmud yace"gaskiya ta Raina maka wayau kuma fa ka maru har kumatun ka ya kumbura ga zanen yatsunta kwance a fuskar ka" Wani haushine ya turnike shi cikin kunan rai yace"ai dole ne in ci mutuncinta" Mahmud yace"toh yanzu miye abinyi?" Yace"ni nama rasa abinda zan Mata saboda girman laifinta wallahi zan ci Mata mutunci but for now bari ta kwantar da hankalinta thinking bazan rama ba kuma daga next week zan sa a satomin ita zata gane bata da wayau in ta rasa martabar ta" Mahmud yace"kana nufin zak...." Yace"for now I don't know ina ganin wasu zansa suyi mata Dan ni nafi karfinta" Mahmud yace"gaskiya Kam but ka d'aure ka ci abinci" Yace"bani jin yunwa wallahi in ba na rama abinda tamin bane wallahi hankalina bazai kwanta ba" B'angaren fareeda ko Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/2, 7:22 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. 😳😳😳😳Hmm Ashe littafi goma Sha shida nayi cikin lissafina na mance in saka JININ JIKINA hello Hy bye-bye please may bukata litrafaina na kudi Nida mijina KAUNA CE Mai Mata biyu ya min magana ta wanan number 09090112846 Dedicated to NIDA MIJINA paid group godiya Nike da kaunar ku _____________ πŸ…Ώ1⃣3⃣_1⃣4⃣ ____________ Bismillahir Rahmanir Rahim B'angaren fareeda ko bayan sallah isha'i tayi wanka tasaka dogon riga da hijabi ta zauna da mama suna Hira Sallamar farouq Suka ji har kasa ya sunguna ya gaida mama ta amsa Mikewa mama tayi ta shige ciki Fareeda ta d'auko tabarma ta shimfid'a Cikin jin kunya ta gaidashi ya amsa yace"ya aikin ne?" Tace"lafiya" Yace"habibty ya karatu da kokari ana zuwa islamiya kuwa" Tace"eh naje" Cikin muryar shi na uztazai domin dogo ne shi sanye yake cikin jallabiya ga d'an gemun shi but ba laifi yana da kyau domin bakin shi me kyau ne yace"toh alhamdullilah" Tace"uztazuna ya yau duk na gan kamar jikin ka a mace ko baka da lafiya ne?" Kallonta yayi idonsu na had'uwa ta d'auke kanta yace"habibty wallahi kwana biyun nan wasu mafalkai nikeyi game dake Wanda a mafalki nike gani mun kusan rabuwa" Murmushi tayi tace"uztazuna kana yawan addu'a kuwa?" Yace"eh inayi" Tace"karka damu kafa San mafalki ba gaskiya bane kuma shed'anu na yawan kawo wasi-wasi a zukatan mu ta hanyar mafarki dan haka karka sashi a ranka inshaallah Kai mijina ne mu dai mu cigaba da addu'a Allah ya zabar Mana mafi alkhari in ma rabuwar shi yafi alkhari toh ya kawo mana shi cikin sauki nidai kullum addu'a ta Allah ya zab'a Mana abinda yafi alkhari" Jan numfashi yayi yace"inshaallahu ke tawa ce ai nan da wata ko sati uku za ayi bikin kowa ya huta Tayi murmushi tadi dai sukayi kafin ya sallameta ya wuce D'akinta ta Shiga ta kwanta tana tunani itama haka kawai yau take jin wani iri ga maganar da humaira ta fad'a Mata Kawai sai ta dingawa anabbi salati dan ta kau da wasi-wasi a haka bacci ya d'auketa Ko awa d'aya batayi da bacci ba ta fara juye-juye domin wani munmunan mafalki takeyi wai ga wani nan ya zo zai keta Mata haddi bata samu damar ganin fuskarshi ba domin ya rufe fuskarshi Dambe suke sosai taki Bari ya tab'ata shiko har yayi nasara tube Mata kaya Wurgi da ita yayi saman gado ya bude Mata kafafu harya shigeta dai-dai nan ta saki wani mugun kara jikinta na rawa sai ihu take tana cewa"wallahi da zafi na tuba bazan kara ba ka rufamin asiri ni matar uztazuna ne" Birgima take a kwance tana ihu Mama ne ta dinga jijjiga ta Amma Taki bude ido sai ihu take tana cewa"ya kasheni" Babane ya karaso ya fara tofa Mata addu'a Mama tace"ke fareeda bude idonki nice maman ki,ki bude Dan Allah" Amma ina taki budewa Baba yace"dibo min ruwa' Jiki na rawa ta tashi ya zauna ya aza kanta a cinyarshi yana Kiran sunanta Yana tofa Mata adduo'i Mama ce ta dawo da ruwan baba yayi wasu adduoi ya shafa Mata a fuska A firgice ta bude ido tana kallon d'akin Rungume mahaifinta tayi tace"baba wallahi mugu ne" Yace"Yi shiru baka fadin munmunan mafalki karki fad'awa kowa kiyi sadakar kosai gobe allah zai Kare ki" Ta girgiza me Kai yace" ki tashi ki d'auro alwala ki kwanta ki daina kwanciya bakiyi addu'a ba" Tace"inshaallahu Ina yi yau dai baccin ya saceni ne?" Duk da mama taso jin mafalki Amma tasan halin baba shiyasa tayi shiru Amma tsoro ne fal a zuciyarta tana tunani wani irin mafalki ne zai firgitar Mata da yariya haka tun dare beyi ba yanzu fa ko Sha d'aya beyi ba?" Baba ne ya jata Suka bar d'akin tare da jawo Mata kofar d'akin Tashi fareeda tayi jiki ba kwari ta fita ta Maman Noorul Hudah Luv u all Pls share [1/2, 7:22 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to MAI MATA BIYU fan group paid πŸ…Ώ1⃣5⃣_1⃣6⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim _____________ Fita tayi ta d'auro alwala tana dawowa ta shimfide dadduma ta zauna tana Jan calbi Ko kad'an Bata jin bacci a haka har karfe d'ayan dare ta buga ta Kara bude kofa ta fita tayi alwala ta dawo ta tada sallah Shiko kasa bacci yayi yana tunanin me zaiyi Mata da zaifi abinda tame shifa rabon da a duke shi ya mance domin ko mummy bata dukanshi sai zagi amma yau ga wata da Yana da tabbacin Iman ta girmeta ta mare shi a gaban jama'a Haka yayi ta sake-sake sai kusan asuba bacci ya d'aukeshi Washe gari da asuba ta tashi tayi aikin gida ta shirya cikin uniform dinta fararen Kaya Baba ya d'auketa a mashin ya sauketa a asibitin shima ya tafi company da yake gadi Shiga tayi da nikab dinta tana zuwa ta shige wani d'aki ta cire hijab din ya rageta dana aiki da jan slippers Dawowa tayi ta zauna wajen nurse habiba Tace"yau babu kwaliyar ne?" Nurse habiba tace"aini na hakura domin na gan inda yaketa kallon ki da rashin ya b'ace ba ruwana,toh ke wa ya kaiki fareeda?" Tayi tsaki tace"ke baki gan inda yayi kwallo da tsohon nan bane,wallahi da ganin shi bashi da tarbiya,bakoya me mutunci a gidan ba kudi haukane da zai wulakanta wasu?" Nurse habiba da tunda ta fara magana ta gan Saheeb tsaye a bayanta ta dinga Mata signal Amma ina fareeda zuba take Tace"shi a dole Yana da kudi dan rainin hankali wallahi ni haushi yake bani tun ban ganshi ba naji na tsane shi" Gyran murya yayi ta juya idonsu na haduwa ta harareshi Nurse habiba tace"sorry sir" Fareeda tace"wani sorry karya akame aini wallahi ban gulmar mutum a gabanshi nike fad'a da Yana da tarbiya zai girmama tsohon mutane" Kallonta yayi daga sama zuwa kasa kafin yace"meet me in my office" Tsaki tayi ta mike ta bi bayan shi tana latsa waya Zama yayi a kujera itako a tsaye ta tsaya tana turo baki D'ago kai yayi ya kalleta sai kawai ya Kau da kai Yace"miye sunan ki?" Sanda ta d'auki lokaci kafin tayi tsaki tace"fareeda" A ranshi yace"mummy tayi min baki dama haka ake ji in akayiwa anyiwa mutum tsaki?" A fili ko yace"Sannu fareeda "dan yama ratsa me zaice Hararanshi tayi tace"yauwa" Yace"meyasa baki sa farin takalmi ko baki sai jan slippers?" Tace"bani dashi ne ko zaka siya min" Yace"ke meyasa baki da kunya Allah zanci mutumci ki fa" Tace"Dr please Bari inje inyi aiki akwai petient din da zan duba yanzu" Tana gama magana ta wuce ya bita da kallo yace"ba rashin kunya ba? Zaki Yi bayani ne wallahi zakiyi bayani" Waya ya d'auka yayi dialling number wani boy dinshi Yace"na baku daga yau zuwa jibi ku sato min ita bana son labari" Yace"yes sir" Bayan ta gama Maman Noorul Hudah Luvu my fans Pls share [1/2, 5:26 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to Hajiya Hammamatu Saudi Ina godiya Allah ya bar zumucin Gaskiya masoyana Kuna bani farin ciki,you guys made me happy today nagode da kaunar ku a gareni Allah ya bar mu tare,keep feeding me with happiness nikuma zan cigaba da suburbudo muku novel🀣🀣🀣🀣one love masu kaunata ______________ πŸ…Ώ1⃣7⃣_1⃣8⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan ta gama aikin ta na ranan ta bar asibitin cikin nikab Koda me adaidaita sahu ya sauketa a titi tafiya ta farayi har ta shige cikin anguwa Wasu samari biyu ta gani a hanya d'aya na zaune akan mota d'ayan kuma a tsaye da alamu akwai Wanda suke Nima Gaishesu tayi ta wuce ko da ta Kai gida ta tarar da baba nan Suka tsaya suna hiran su D'aya daga cikin samarin yace"kana ganin ba wrong adreess aka bamu ba?" D'ayan yace"Kai kafiya sauri wata Rana za a dace tunda dai ance tana zuwa aiki D'ayan yace"ance Mana tun 2pm suka tashi but har yanzu ba gan wata me kayan asibiti ba Yace"zamu ganta ne ai mu Bata lokaci" Yauma kamar kullum bayan ta gama hiran ta da baba tayi wanka ta saka kayar islamiya Suka fita da hummaira Tafiya suke akan titi suna hiran su Wani mota ne ya zo da gudun tsiya kamar zai kwashesu da gudu hummaira ta koma gefe Itako fareeda rudewa tayi ta fadi kasa Ranta ne ya b'ace sai dai wa zata gani SAHEEB ne ya fito a mota madadin ya bata hakuri sai ya fara masifa yace"ke ninja baki gani ne?Yar rainin hankali kin wani rufe fuska ya za ayi ki gan motar dake zuwa sai kace kin fi kowa addini dan Allah tashi ki bani hanya yanzu in anyi magana sai kuce mutum ya Raina na gaba dashi"Yana gama magana ya koma mota ya zauna zuciyar shi na mugun bugawa da karfin gaske Ganin taki tashi ya fara Mata horn Hummaira ne ta karaso ta d'agata domin zaman dirshen tayi bata da alaman tashiwa Janta tayi gefe tace"Yi hakuri Allah ya isan mu mugu kawai azzulumi"fisgar motar yayi a guje ya tafi Washe gari da safe ta tafi aiki a titi baba ya sauketa ta Shiga sanye da nikab da dogon hijabi A harabar asibiti ta ganshi yana fitowa a mota Tsaki tayi shiko ya Kura Mata ido yana son sanin wanene wanan me nikab Kuma meyasa in ya gan ta sai zuciyar shi tayi ta bugawa da sauri? Fitowa yayi yace"may be tana da Mara lafiya ne a Nan Ko daya shiga ya tarar harta tube ya rage ita da unifoam Habiba ce tace"fareeda this week ke zakiyi night" Tace"what?" Habiba tace"eh Aisha tace"itama tana da bukatar hutawa" Barin wurin tayi ta tafi wajen Aisha Tace"meyasa baki fad'a min bazakiyi night ba?" Aisha da saheeb ya riga ya Mata gargadi tace"Yi hakuri wani uzuri ne" Fareeda tace"babu komai" D'aukan kayan aiki tayi ta shiga ward ta fara duba petient da Dr Dauda Bayan sun Gama ta dawo ta zauna tana charting da uztaz dinta tana murmushi a haka ya fito ya sameta nurse habiba ta gaida shi ya amsa Kallonta yayi ya gan ko kallo be isheta ba kwafa yayi ya wuce ta sata kallonshi Bayan kwana biyu aka fara shirin bikin ta da farouq sosai take farinciki da wanan auren domin tana bala'in son uztazunta sosai mama ta fara Mata gyra da ingantatun magugunan Wanda da kanta ne ta had'a shi Yau ta kama Monday yau Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/2, 5:26 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to:Anty Shamsiya Kuna bani farin ciki a ci gaba da gashi😘😘😘 _______________ πŸ…Ώ1⃣9⃣_2⃣0⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Yau ta kama Monday zata fara nite Baba yace"ummata ko zaki hakura da aikine ban son fitar daren nan" Tace"inshaallah baba babu abinda zai faru Kuma asibitin akwai tsaro Yace"toh ba komai ni zanyi ta kaiki ko?" Tace"eh babana" A daren ranan baba ya kaita sanda ya gan shigarta yaja mashin ya koma gida Shiga asibitin tayi yau ba dadi domin ita kadai ne sai wata fauziya toh ba wani shiri take da fauziyar ba a cewarta tana da rainin hankali Ward ta shiga ta fara duba files din marasa lafiya Wanda ya Kamata ta cirewa drip ta cire me wanda kuma ya kamata ta sawa sai ta sa musu sanda ta tabbatar tayi duk abinda ya dace ta dawo nurse station dinsu ta zauna tana chart da uztazu da hummaira dake maganar anko Kamshi tularen shine yasata ta d'ago ta kalleshi Kau da kai tayi ta cigaba da latsa wayarta Kirane ya shigo ta d'auka suka fara hiran bikinta da wata kawarta Duk abinda takeyi hankalinshi na kanta Amma yayi pretending be kallonta wai a dole magana yake da fauziyya A ranshi ko cewa"yake in banyi sanadiyan fasa auren nan ba shege nike" Yana gama magana ya kalleta yace"follow me" Binshi tayi tana zuwa tasa hannu a kugu tace"gani" Kallonta yayi Yana busa sigari Tari ta fara yi tace"Kar kamanta muna asibiti ne wanan abinda kakeyi zai iya tayarwa mutane da ciwo Kai wani irin Dr ne ?"sosai take tari kamar zatayi amai domin kwata-kwata bata son warin Murmushi yayi yace"ai asibiti na ne bana kowa bane " Tace"oh shine zaka kashe mutane?" Da k'yar take magana saboda tari ya ci karfinta Murmushi yayi ya tashi yasawa kofar key duk tana kallonshi Zuwa yake tana matsawa baya a haka har ta Kai bango Murmushi yayi ya dinga kallon fuskarta Itako rintse ido tayi jin hanunshi tayi ya gyra mata hijabinta da ya ja baya Bakin shi ya Kai dai-dai nata ya hade ya fara Mata wani irin Sosa Tureshi take Amma ya Kama mata hannu da karfin shi Kuka ta fashe dashi ai sai ta ji ya d'auketa Cikin kuka tace"na shiga uku na Dan girman Allah kayi hakuri na tuba bazan kara ba karka keta min haddi please Dr " Wani murmushi yayi yace"ba kince ke yar rashin kunya bane?" Yauzan nuna Miki karyar rashin kunya wallahi sai nayi sanadin fasa aurenki" Tashi zatayi ya hauta Wani mugun rawa jikinta keyi sai nishi takeyi Hade bakinsu yayi sai ta gansara me cizo daya sashi sauka ya koma gefe Zama tayi ta hade Kai da guiwa tana wani irin kuka me tab'a zuciya Hijabinta tasa tace"Allah ya isa tsakanina dakai mugu kawai azzulumi" Yace"ai tunda kika Yi ganganci marina zaki Sha mamaki domin Ina tabbatar Miki kafin mijin ki ya shigawanan tsamin Ramin na jikin ki toh ni zansa wasu su shiga,ke karaman Yar iska ce zan nuna Miki Cikin kuka tace"ai sai mu gani an gaya maka tsoron ka zan ji Mara tarbiya kawai mazinaci Mai dogon baki Wanda beyi halin larabawa ba" Yace"har yanzu bakin bazai mutu ba kenan?" Tashi tayi tace"eh din Mara tarbiya" Mikewa yayiya fara binta tana gudu jikinta na rawa babu halin fita ya kulle kofa Gajiya yayi ya zauna tace"bani makulli in tafi Yace"Anki a bayar Zama tayi a kasa tana kuka" Ko kulata beyi ba ya kwanta abinshi A ranan batayi baccin kirki ba Washe gari Yana fita sallah asuba ta fita tana sauri kallon da fauziya ke Mata ne yasata Shan jinin jikinta Fauziya tace"andai shiga uku wallahi anji kunya ana cin mutunci hijabi yanzu simi_simi an sako hijab ya naja kasa kuma ga uban nikab gashi ana kwana a d'akin maza mu akeyiwa kallon Yan iska Ashe Yan iska na gefe toh Allah ya kyauta" Samun kanta tayi da fashewa da kuka ta shige office dinsu Zama tayi ta hade Kai da guiwa tana kuka Itako fauziyya ta d'au alwashin sai ta sanar da farouq ai dama anguwansu d'aya Bayan ta sha kukan ta ta saka hijabinta tasa nikab ta bar asibitin A hanyarta na fita ta had'u dashi Yana shigowa kallon kwayar idonta yayi Yace"ke ninja zo Nan" Ko kallon inda yake batayi ba balle yasa rain zata tanka shi Yace"who is she meyasa kullum sai na ganta " Adaidaita ta hau ta tafi gida a ranan iyayenta Basu gane kanta ba Mama tace"hanya baza a hakura da aikin Nan ba?' Tace"ah'ah mama inshaallah babu abinda zai faru" Mama tace"toh Allah ya Kare" Tace"Amin " Da daddaren ma baba ne ya kawota ya sauketa a gate A nurse station dinsu ta tsaya zatayi sighning wani takarda da zai tabbatar ta zo aiki da lokacin da ta zo sauri takeyi taje ta cire hijabi Shigowa yayi cikin 3quter da armless da wayoyi a hanunshi sai makulin mota Ganinta tsaye yasa ya karasa inda take yace"yau sai na gan fuskar ninjan Nan " Yana zuwa be b'ata lokaci ba Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/3, 11:08 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my Husband _______________ πŸ…Ώ2⃣1⃣_2⃣2⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Beyi wata wata ba ya d'aga nikab din yana ganin itace Yace"so it you?" Tsaki tayi ta ratsashi ta shige ta cire hijab ta fito ta zauna Shiko office yaje ya zauna yana tunani yace"so itace me nikab no Wonder su duna har yau basu ganta ba yanzu dai na gane zan sanar dasu"sai dai hanya zan Bari su suyi kuwa?" I don't know why iam feeling bad about it Girgiza kai yayi yace"I will rape her myself" Da wanan shawara ya samu kwanciyar hankali Cikin daren ranan har bacci ya d'auketa sai aka kawo wata petient da alamu dai amarya ce domin kafarta da hannuwanta duk sun ji desighn gashi ta Sha kitso a sume angon ya kawo ta Toh a lokacin Dr Dauda Yana cikin labour room Tashi fareeda tayi taje office dinshi Amma baya zaune hakan yasa ta tura kofar d'aki zaune ta ganshi yana Shan tab'a Tsaki tayi,murmushi yayi yace"kin zo ne in sake Miki abinda nayi jiya ai dama na dade da sanin shiru shiru irinku masu saka manyan hijabi dayawan yan iska ne" Tsaki tayi tace"ga ka babban d'an iska tunda kana busa sigari Kamar salansa Mara tarbiya shasha-sha sakare"ai sai yaji Kamar mummy ce gaban shi Hararanshi tayi tace"ka zo an kawo petient ne kuma Dr Dauda na labour room da fauziya" Tashi yayi ya Shiga bayi ya fito yasa Kaya ya fita Tabi bayanshi d'akin da aka kwantar da amaryar Suka shiga Kallon fareeda yayi yana saka handclufs a hanun yace"duba ta Bude Mata kafa fareeda tayi ta gan irin b'arnan da angon yayi ai wani razana tayi tace"Amma wanan mutum ne kuwa? Wanan ai mugunta ne jifa inda ya Mata caka-caka sai an Mata d'inki"fad'a sosai fareeda keyi ita tayi d'inki Shiko Zama yayi yace"wai ke Ina ruwan ki ba matarsa bace?" Tace"Dan matarsa ce aka ce yayi Mata irin wanan muguntan haba jibi fa " Murmushi da shi kadai yasan ma'anarsa yayi yace"kema wata rana haka za a Miki" Bata tanka sa ba tasawa amaryar drip ba a jima ba ta tashi a firgice tana ihu tace"dan girman Allah kayi hakuri wallahi na fasa auren"kuka take sosai jikinta na rawa Wanda yasa tsoro ya cika zuciyarta rungume shahida tayi tana Taya ta kuka Cikin shasheka shahida tace"wallahi karkiyi aure da zafi" Cikin tausayawa fareeda tayi ta shafa kanta tayi Mata allura Saheeb ya mike yace"I think iam not needed here" Binshi tayi a waje ta tarar da ango na gyangyadi Aiko Nan ta zazzaga mishi rashin mutunci Shiko SAHEEB office ya tafi cike da farin cikin samun mafita Washe gari da misalin karfe 6:am Toh fans me kuke ganin zai faru❓ Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/3, 11:08 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my paid groups ____________ πŸ…Ώ2⃣3⃣_2⃣4⃣ ________________ Bismillahir Rahmanir Rahim Da misalin karfe 6:am ta bar asibitin a hanyar zuwanta gida dai_dai lungun hanyar gidan su tana cikin tafiya kawai taji wasu katti biyu sun tare Mata hanyan Kafin tayi tunani yin wani abu kawai Suka fito da hanki Suka Shaka Mata wani Abu a take jikinta ya saki D'aukanta d'aya daga cikinsu yayi yasa ta a kafada Suka kaita mota da gudun gaske Suka fisgi motar da mugun gudu Gidan saheeb sukayi da ita direct suka bude gate Ciki Suka kaita suka bude kofar falon suka d'aure hannunta da kafafun ta Kiranshi sukayi Yana d'agawa duna yace"mun Gama aiki oga" Murmushi yayi yace"nagodae sosai zan turo muku kudin ku ban amince ku Mata komai ba ku kulleta ku fito" Duna yace"angama"kulleta sukayi Suka bar gidan Zaune yake a dining bayan yayiwanka Mummy ne ta sauko da daddy Suka zauna Abinci yake ci daddy yace"Kamal ba dai matsala dai ko?" Yace"daddy babu" Daddy yace"toh saura aure" Hade rai yayi yace"gaskiya daddy ba yanzu ba" Mummy tace"Niko wallahi bazaka wuce ko wata biyu ba kayi aure ba" Daddy yayi murmushi yace"aini nayi shirme wallahi da akwai yar megadina malam Abdallah toh Yana da ya' naso ne in had'a su domin na yaba da tarbiyarta sai dai Kash jiya ya kawo min katin aurenta Nan da sati uku" Furzar da kwai bakin shi yayi yace"what ni za a had'a da Yar megadi Kamar Mara gata?" Dakuwa mummy tame tace"matsayi ka fita a gurin Allah? kila ma ta fika daraja shashasha sakare" Yace"nidai zagin kenan kullum" Daddy yayi murmushi yace"Kamal please ka daina Raina d'an Adam babu kyau" Tashi yayi yace"har naji na koshi" Binshi daddy yayi da kallo kafin ya sallami mummy ya tafi aiki dama tuni Iman ta tafi makaranta Ko minti ashirin beyi da shiga ciki ba sai gashi ya fito cikin riga da wando jeans yayi kyau sai ya fito a fulanin shi Wanda wasu ke d'auka shi balarabe ne" Mummy ne ta kalleshi tace"sai Ina kuma?" Yace"asibiti zani bazan dade ba" Tace"Kai dai baka da kunyar karya"be Kara magana ba ya fita Gidanshi yayi direct Yana zuwa ya ganta d'aure a falo murmushi yayi Yace"you enjoy slapping people you will regret it" Karasawa yayi ya gan hijab dinta a kasa gata tana bacci Wani mugun fadiwar gaba ya ji domin a tunanin shi ko su duna da manga sun Mata wani abu ne" Dogon gashin da ya rufe Mata fuska ne ya gyra ya kura Mata ido yace"today you will be mine" Itadai bacci takeyi,fridge yaje ya ciro ruwa Mai sanyi ya kwara Mata firgit ta bude ido Wani marayan kuka ta saki tace"Dan girman Allah ka taimake ni" Kuka take tana rike ciki shiko yace"kenan yaran Nan sunyi Mata wani abu kenan?" Waya ya ciro ya Kira duna yana d'agawa yace"ubanwa yace"ku keta Mata haddi" .zaro ido yayi yace"megida babu abinda mukayi Mata fa" Kallonta yayi sai kawai ta fara kwarara amai Wani tsaki yayi domin ya gane me ke damun ta Yace"aiko kwana nawa zakiyi har ki gama kina nan gidan da bakiyi ba sai yau da Nike son executing plan Dina" Cikin kuka tace"ka min allura please zan mutu" Yace"ki mutu Mana in kin mutu sai me?" Komawa yayi ya zauna a kujera Yana chart Aiko juyowa da zaiyi ya kalleta ya gan har ta sume Tsaki yayi ya mike ya d'auki makullin mota yaje phamacy ya siyo allurai ya dawo ya d'auke ta ya kaita d'aki ya kwantar da ita a gado yayi Mata Ruwan dumi ya kawo ya saka towel ya fara matsa Mata a Mara Nan fa bacci wahala ya d'auketa dan tunda ya Mata allura ta farfado Fita yayi ya siyo abinci ya kawo ya ajiye Mata Ba ita ta farka ba sai wuraren karfe hud'u duk tayi stain Zama tayi akasa ta had'a Kai da guiwa ta saki wani kuka me shigarai babu abinda take tunawa sai halin da iyayenta zasu shiga in Suka ji shiru Ganin kukan ba zai fisheta ba ta fara adduoi B'angaren su baba ko babu inda Basu shiga niman fareeda ba har asibiti baba yaje aka tabbatar me ta bar asibitin tun asuba Fauziya ko tace"ai nasan za a rina ni ban yarda da fareeda ba naje har gida na fad'awa farouq be yarda ba nasan yanzu zai yarda uztaziya ce ko Yar duniya?" Baba dai be kulata ba ya bar asibiti Abu kamar Wasa sanda suka zaga anguwa kap ba labarin fareeda Nan fa hankalin su ya mugun tashi babu abinda mama takeyi sai wani irin kuka Humaira ma ta zo itama kuka take domin tasan ba lafiya Baba dai dauriya yakeyi Yana lallashin mama Amma shima ji yake kamar yayi kuka Zama kawai sukayi kowa yayi tagumi masu jaje da gulma sun sasu a tsakiya Ba karamin kuka fareeda ta ci ba ga ciwon ciki yasata gaba ko ta kan abinci daya ajiye Bata bi ba Shiko wajen Mahmud yaje ya bashi labari Mahmud yayi dariya yace"ka ce zaka kwashi gara in nine Kai sati biyu zatayi kafin in saketa" Murmushi yayi yace"ko so d'aya ya isheni nifa bawai iam interested bane na so in Sa ne but bansan abinda yasa ba Ina jin bazan iya Bari wani yayi ba" Mahmud yace"ko za a d'an min ne" Hararanshi yayi yace"tunda matar ka ce" Mahmud yace"na gan kaima ba matar ka bace" Share shi yayi ya cigaba da latsar waya Fareeda ko bayan ta gaji da kuka ta zauna tana salati tana Kiran sunayen Allah gashi ya rufeta a d'akin *Wacece fareedat?* Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/3, 7:16 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my paid groups ______________ πŸ…Ώ2⃣5⃣&2⃣6⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim A gurguje please Fareedat Abdallah shine cikekken sunanta ya'ce ga malam Abdallah da mahaifiyarta Rabiah Malam Abdallah mutum ne me niman na kanshi domin baya son raini yana da niman na kanshi baya raina sana'a Auren soyyaya sukayi da matar shi Rabia shekaru talatin da suka wuce sai dai Kash sanda suka shekara tara Basu ajiye kwansu a duniya ba domin Rabiah in tayi ciki zubewa yakeyi a cikin shekarun Taran nan tayi b'ari 7 A lokacin Yan uwan malam Abdallah suka tada da hauka sai ya Kara aure ko su suyi me Aiko rufe ido yayi yace"bashi da ra'ayin yin aure kuma suna zaman lafiya da matarshi ai shi ba jahili bane da zaiyi aure dan kawai matarshi allah be kawo lokacin da zata haihu ba ai ba laifinta bane Babu inda basuyi ba har ya Kai ga ita Rabian da kanta tace"yayi auren Amma yaki kuma maganarta ya mugun b'ata me rai kuma ya sanar da ita akan in ta Kara cewa yayi aure sai ya mugun sab'a Mata hakan yasa taja bakinta tayi shiru ta zuba me ido Wanan dalilin yasa Yan uwan malam Abdallah suka fita harkar shi,shima be damu da ya nimi sulhu ba A haka dai suka cigaba da rokan Allaj cikin ikon allah sa ga Rabia ta samu ciki laulayi sosai takeyi kullum suna asibiti gashi ba wani sana'ar kirki yakeyi ba gadi ne a Wani company Al-amin ventures Aiko cikin ikon Allah cikin ya tsaya inda bayan wata tara ta haihu yar'ta mace ranan suna yariya ta ci suna fareedat sunan mahaifiyarshi Malam Abdallah ya kwashi son duniya ya d'aurawa fareedat Yana sonta domin itace duniyar su A haka tayi primary and secondary school har ta gama cikin ikon allah ta samu admission taje school of midwifry minna kasancewar tana da illimi ga kokari duk wani tanadi da malam abdallah keyi akan fareeda yake karewa a lokacin da take makarantahar kwana da yunwa sukeyi wata ran dan kawai ta samu tayi karatu Bayan ta gama makaranta ta zauna babu aiki sai islamiya take zuwa nan ne Allah ya had'ata da malamin hadda su farouq har suka kulla soyayya inda yanzu ana maganar aurensu farouq shima dai ba wani kudine da shi ba Amma Yana da rufin asiri domin Yana aikine a wani company Baba ne ya Kai takardunta wajen alhaji Musa megidanshi Aiko yayi sa'a lokacin ya budewa d'an shi dake turai asibiti suna niman ma'aikatan a take ya Bata aiki ba karamin godiya baba yame ba Fareeda ta kasance yariya Mai tarbiya,ga girmama na gaba da ita shiyasa Bata d'aukan raini wajen kowa tana da kamun Kai ga addini domin in ba a wajen aiki da ya Zama mata dole ba da wuya ka ganta babu nikab Fareeda bata da wata kawa da ta wuce humaira domin tare suka taso kuma tasu ta zo d'aya fareeda bata son mutum me raini Fareeda tana da saurin hannu domin irin mutane nan ne da babu wuya sun Kai duka in rai ya b'ace domin tun tana karama ake fama da ita a anguwansu sai dai in akaji tayi fad'a toh tana da gaskiya ne Fareeda ta tsani mutum ya raina ta Fareedat fara ce sol tana da d'an kiba sai dai bata da tsayi Tana da tsoro kuma ga karfin hali Fareedat na matukar son farouq domin burinta ta auri uztaz Wanda keda addini Aiko allah ya Bata farouq Farida na matukar tsoron first night domin ko Hira ake ko kuma tana karantawa a littatfai taji anyi zance first night jikinta rawa yakeyi Tana da suma sosai kuma Bata son kiso ta fison tayi ta tufkesu tana matukar son inda sumanta yake shiyasa take son gyrashi domin wani tsansi ne dashi ko an kitseshi sai ya kwance Wanan kenan sauran maji nan gaba *Cigaban labari* Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/3, 7:16 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my paid groups ______________ πŸ…Ώ2⃣7⃣-2⃣8⃣ _________________ Bismillahir Rahmanir Rahim A haka bacci ya d'auketa a ranan saheeb be dawo ba sai washe gari Tana ganinshi ta fashe da kuka tana rokon shi Yace"wallahi kiyi shiru ki bar b'atawa kan ki lokaci domin ko talakar ubanki bazai kwace ki ba sai na d'ana ki sai nasa ke da iyayen ki kunyi nadama " Rokonshi take tana kuka cikin kuka tace"wallahi na tuba kamin Rai ka rama Marin ka nidai Dan girman Allah ka Bari in tafi wajen iyayena"ta kare magana da sakin wani kuka" Yace"ki bar b'atawa kanki lokaci dan wallahi sainayi mikin abinda ko kudi aka bawa namiji ya aure ki bazai aure ki ba" Tace"wallahi karya kakeyi babu abinda zaka min da Allah beyi ba mugu kawai ka sato ni ka raba ni da iyaye na kuma da kake cewa talakar ubana ai kaine babban talaka tunda komai kudin ka baka iya taimakawa na kasa da kai" Yace"wai ke bazakiyi shiru ki bar zagina ba kila in tausaya Miki?" Cikin kuka tace"dan Allah kayi hakuri nidai Allah ya isa na" Murmushi yayi yace"watoh taurin kan a jinin ki yake ko?" Zama tayi ta ma manta babu ko d'an kwalli kanta zufa take duk da sanyi ac dake d'anki ga dogayen sumanta ya barbaje a fuskarta " Karasawa yayi ya gyra suman,d'angowa tayi ta kalleshi Yace"harda gashin doki kike sawa Yan iska sai ayi ta pakewa dasa hijab" Tsaki tayi ta ture hanunshi ta turashi ta nuna shi da yatsa tace"karka Kara tab'a min suma domin Ina matukar son gashina a rayuwata Dan haka bazan bari kazami irinka ya tab'a min ba,wanan aikin uztazuna ne" Yace"Allah ko?"mikewa yayi yace"anyways I don't have your time zan tafi,but kwana nawa kike yin period?" Hararanshi tayi tace"ban sani ba" Yace"ok then zan baki 1week sai Nan zan dawo nasan ko kece kamfanin manja kin gama a lokacin Zaki san koni waye bani da mutunci" Kuka ta fashe dashi tace"nidai Allah ya isana ka barni in tafi wallahi mamana bata da isheshen lafiya na tuba" Ko kulata beyi ba saima cewa yayi in kin ji yunwa akwai komai a kicin in kuma da yunwa zaki zauna inda kikayi jiya it your choice na tafi"Yana gama magana ya bar gidan B'angaren su baba ko duk inda ake sa ran za a gan fareeda abin ya faskara Mama ko sumanta biyu yanzu ma haka a kwance take da drip a jiki domin jinin ta yayi mugun hawa Baba ma karfin hali yakeyi ga surutu ya cika anguwa Shima farouq hankalinshi yayi mugun tashi domin already fauziya ta riga ta gurb'ata me tunani kuma ko kad'an beson yan'uwanshi su San zance balle mahaifinshi da fauziya ta fad'a maganar a gaban shi Haka fa aka cigaba da niman fareeda inda yau kwana 6 kenan baba ya rame yayi baki alhaji al'amin kuwa har station yaje da hoton fareeda Amma ba progress Mama ta fita haiyacinta tayi baki baba ma ko abinci be iya ci B'angaren fareeda ko duk dabaran da zatayi Dan ta gudu tayi Amma babu hanya domin kofofin gidan securities door ne haka ta hakura ta cigaba da addu'a ganin Zama da yunwa bazai taimaketa ba yasata fara dafa abinci duk da dai badan dadi take cin shi ba Wani tsanan Dr takeji domin ko ba a fada Mata ba tasan mahaifanta na can suna kukan rashinta bazata tab'a yafewa Wanda yayi sanadiyan zubar hawayen iyayenta ba,kuka ko tayi shi har ta gode allah Tashi tayi bayan ta gama cin indomie da ta dafa ta haura sama ta Shiga toilet tayi alwala Fitowa tayi ta shimfide dadduma ta tada sallah domin ita kwana uku takeyi Bayan ta idar tayi ta addu'a Washe gari da safe Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/4, 12:54 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans _______________ πŸ…Ώ2⃣9⃣_3⃣0⃣ _____________ Bismillahir Rahmanir Rahim Washe gari da safe iyalan alhaji al'amin ne zaune a dining suna cin abinci Daddy ne ya kalli mummy yace"hajiya har yanzu fa babu labarin yariyar nan fareeda na tausayawa malam Abdallah " Mummy tace"Allah ya bayyanata gashi bikinta Nan da kwanaki kad'an ne ai irin haka sai ya haddasa zargi tsakanin mijinta" Shidai saheeb shiru yayi Yana tunanin badai fareedar daya sace dady ke magana akai ba" Daddy ne ya kalleshi yace"Kamal ai a asibitin ka take aiki ko kasan inda taje Kuma yaushe ne last ka ganta domin ance daga zuwa night har yau" Kallon daddy yayi yace"asibitina kuma?nifa ban san wata fareeda ba,but daddy baka tunanin ko wajen saurayinta taje ne?" Dakuwa mummy tame tace"gidan ku Kai meyasa babu alkhari a bakin ka ne?" Daddy yace"nifa nasan fareeda yariyar akwai natsuwa bana jin zata aikata hakan fatan mu Allah yasa tana lafiya,zan Kara zuwa police station inji ko sun samo wani labari" Mummy tace"Allah ya taimaka" Yace"Amin" Saheeb a ranshi yace"yau dai zanyi abinda zanyi kafin asirina ya tonu" Tashi yayi mummy ta kalleshi tace"Ina zuwa?" Yace"asibiti" Kallon tuhuma tame tace"wai meke faruwa ne?Kai da baka son zuwa aiki suddenly yanzu kullum sai kaje,iam warning you don't act anything funny cause I won't spare you" Gabanshi ne ya fadi Amma ta dake yace"kedai mummy babu abinda zanyi in birge ki da bana zuwa kullum kina fad'a Amma yanzu kuma ina zuwa kina magana toh ai dole zan sa ido a aiki ko" Bata Kara magana ba ta mike tana had'a plates Gidanshi yayi direct inda yaje ya Sami fareeda zaune ta hade Kai da guiwa tana kuka Dariya yayi yace"tun yanzu ai banma Yi komai bako,yanzu dai karki b'ata min lokaci ki tashi ki tube da kanki I don't have time Dan na gan alamun kin yi wanka' D'agowa tayi da jajjayen idonta tace"ai sai dai ka tsallake gawa ta kafin ka aikata Zina dani d'an iska kawai" Karasawa yayi cikin mugunta ya mikar da ita ya wanka Mata wani Mari daya sata sakin kara ta fadi saman gado Jan rigarta ya farayi sai ya yage Kwantawa yayi samanta ya fara kokarin hade bakinsu ta damke nata Aiko sai ya rufeta da duka ta saki kuka yace"Dan kawai Ina ta Miki dariya?ni ba a tab'a ni in kyale yau zan nuna Miki ke karamar Yar iska ce ke karamar Mara kunya ....."Ai maganar makalewa yayi sakamakon fashewar bedside lamb da ya ji akan shi tuni ya koma gefe wanda a take ya sume Tsoro ne ya kamata jiki na rawa ta saka hannu a aljihun shi ta cire makulli da k'yar ta iya bude kofar ta sauka da gudu ta bude na falon Har zata fita ta kuma dawowa ta Shiga kicin ta ciro ruwan sanyi ta haura ta zuba me a jiki Wani dogon ajiyar zuciya ya sauke ya bude ido sai dai ya kasa motsi Kallonshi tayi tame gwalo tace"serves you right sanan ta ruga a guje ta bar gidan Shiko kanshi ya rike ga jini na zuba ya wanke me fuska Yace"you won't get away with this" Hmmm *Wanene Dr saheeb?* Maman Noorul Hudah Luv u Pls share [1/4, 12:54 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my family _____________ πŸ…Ώ3⃣1⃣&3⃣2⃣ ____________ Bismillahir Rahmanir Rahim Kamalundeen Al'amin shine asalin sunan shi Amma ana kiranshi da saheeb saboda ya ci sunan kakanshi watoh mahaifin daddy shi D'an ne ga alhaji Musa al'amin da mahaifiyarshi Rukayya Wanda in ka ganta sai ka rantse balarabiya ce Kuma ita fulani ce fulanin taraba Iyayenshi auren soyyaya sukayi inda ko shekara Basu da aure basuyi ba Allah ya Basu haihuwa suka haife shi Alhaji Musa d'an kasuwa ne Yana da kamfannoni mutum ne me son jama'a ga iya Zama da mutane Su biyu ne a wurin iyayensu shi da kanwarshi Iman Saheeb da Iman sun taso ne cikin so da gatan iyayen su kasancewar mahaifinsu attajiri ne Wanda yake da kamfanoni dayawa A Niger State (Minna) suke da Zama Amma asalin mahaifinsu d'an kano ne Amma mummy taraba a makaranta Suka had'u da daddy har sukayi aure Hajiya Rukkaya barrister ce sai dai bata aiki A minna saheeb yayi primary da secondary dinshi inda ya gama al-amin international School Yana gamawa Daddy ya turashi kasar waje inda ya karanta likitanci ya Zama cikeken likita watoh medical doctor Wanda yasan aikin shi Sai dai saheeb bashi da halin kirki domin tun Yana karami ya tsane talakawa ga rainin wayau da rashin girmama na gaba dashi,mummy tayi iyakar kokarinta na ganin ta seta shi Amma abin ya faskara domin ita kadai ke fama daddy be damu ba, irin mutanen Nan ne I dont care duk da shima wani lokaci ya kan me fad'a Tun Yana turai daya kusa Gama makaranta Daddy ya fara Gina me asibiti babba me girman gaske domin ya faranta mishi Saheeb Yana shaye-shaye tun Yana secondary school kuma iyayen shi sun sani mummy dai tana iyakar kokarinta na ganin ta gyra me rayuwa sai dai kamar a banza takeyi domin komin fad'an ta in yayi niyar yin Abu baya fasawa sai dai wani lokaci Yana mugun shakkata kasancewata no nosense ne ita" Kamanin saheeb d'aya da mummy shiyasa mutane ke me kallon balarabe domin fari ne tas ga kyau kamar mace ga gashin kanshi kwance Ranan daya farawa zuwa asibiti kenan ya had'u da fareeda har tame wanan Marin Wanda da tasan ko waye saheeb da Bata kuskura ta wanka me wanan Marin ba,saheeb irin mutane nan ne da basu da tunani da rashin Imani balle in yayi shaye-shaye,saheeb har wiwi yana sha,saheeb bashi da yafiya ko kadan domin ko Iman ne tame laifi sai ya rama hakan yasa shi d'aukan alkawarin b'atawa fareeda rayuwa at all cost Shekaran saheeb 27 ita kuma Iman 23 Wanan shine kad'an daga cikin labarin saheeb sauran zaku ji Nan gaba sai dai fa kuyi hakuri da abinda zaiyi wa fareeda Wanan kenan Cigaban labari Maman Noorul Hudah Luv u Pls share [1/4, 6:51 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans ___________ πŸ…Ώ3⃣3⃣-3⃣4⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Da k'yar ya jawo waya ya Kira Mahmud ko minti ashirin ba ayi ba ya zo gidan Abu kamar Wasa sanda saheeb ya Sha ledar ruwa hakan ya kara sashi saka mugun kudiri a ranshi na ko me zai faru sai ya wulakanta fareeda tunda har tayi sanadin da yayi jinya Fareeda ko tana fita ta tare me adaidaita gida tayi direct inda ya sauketa ta Shiga ciki domin anso me kudi Baba dake zaune yayi tagumi Yana ganinta ya mike yace"fareeda Ina kika Shiga har tsawon kwana bakwai kuka ta fashe dashi Tace"saceni akayi baba yanzu dai bani kudi in kaiwa me adaidaita" Kudi ya bata ta kaiwa me a daidaita a kofar gida ko sai kallonta ake Bata kulasu ba ta shige gida Zama tayi baba ya kalleta yace"Ina jin ki" Kallonshi tayi tace"baba Ina mama tunda na dawo ban ganta ba" Yace"tana d'aki an Samata ruwa hawan jini ya kamata" Mikewa tayi ta shige d'akin ta rungume mama dake bacci bude ido tayi tana ganin fareeda ta fara kokarin tashi Tace"mama karki damu na dawo kenan" Mama cikin muryar marasa lafiya tace"Ina kika shiga kika barmu cikin damuwa?" Tace"wallahi Rana nan Ina dawowa wasu Suka sace ni Suka saka ni a mota yanzu ma da k'yar na kubuta" Baba zaiyi magana sai yaji sallama daddy Fita yayi suka gaisa daddy yace"yanzu kenan na fito daga ofishin yan sanda Amma har yanzu shiru karka damu nasan za a dace" Cikin ladabi baba yace"ai mun gode Allah yanzu ta dawo" Daddy yace"ikon Allah alhamdullilah Kira ta" Fitowa farida tayi ta durkusa har kasa ta gaisheshi Kallonta yayi yace"fareeda ya akayi haka kuma?" Shiru tayi a ranta tace"d'an ka shi ya saceni"Amma a fili sai tace"wallahi Abba saceni akayi aka kaini wani gida" Yace"ikon Allah Amma waye yayi Miki wanan aikin domin nasan da kidnappers ne da sunyi demanding ransom"kallonta yayi yace"Zaki iya gane ko in ce kin San Wanda yayi Miki wanan aikin" Shiru tayi tana tunanin ta fad'a me gaskiya ne ko ta b'oye me" Maganar shi ce ta katseta da yace"kin Yi shiru" Kawai sai ta yanke shawaran ta b'oye me d'anshi ne yasa aka sace ta saboda dalilai uku,na farko bata son abinda zai kawo rashin fahimta tsakanin daddy da baba domin tasan halin baba da zuciya ba karamin b'aci ranshi zaiyi ba in ya San gaskiya Kuma zaice zai Kai Kara station domin zaice dan saheeb d'an me kudine bashi zai bashi damar wulakanta yar'shi ba,dalili na biyu shine Bata son surutu yayi yawa a ce tayi rayuwa a gidan wani namiji har na tsawon sati d'aya Bata ma son uztazunta ya San gaskiya dama ta lura ya fara canja Mata tasan aikin fauziyane,dalilin na uku shine bata son ta Kara shiga harka saheeb ko aikin ta hakura tana gudun ta fadi gaskiya ya zo yayi Mata abinda yafi nada" Kallon Abba tayi tace"ban sanshi ba" Abba yace"ok zan Kira Yan sanda ayi bincike ai nasan kin San inda suka kaiki" Tace"daddy a sume Suka kaini kuma da na gudu ban lura da anguwan ba saboda saurin karsu kamani bazan gane ba" Daddi yace"Yan sanda zasuyi aikin su" Tace"nagode" Cikin kankanin lokaci surutai ya cika anguwa kowa na fadin albarkacin bakinshi wasu suce yawo taje wasu Kuma suce dama sun San irinsu Bayan wasu kwanaki saheeb sanda yayi Kwana uku be koma gida ba Ran mummy yayi mugun b'ace d'aya dawo sai ta ganshi da bandage tayi me tambayar duniya Amma yaki fadin meya sameshi da ta masa ne sai daddy yace a barshi Mana ai shi ba yaro bane"badan taso ba tayi shiru Bayan wasu kwanaki bikin fareeda da uztazu ya rage kwana biyu tunda ta dawo Bata koma wurin aiki ba sai dai uztaz ya mugun canja Mata baya zuwa gidansu ko yaje ita kadai ke magana Shiko SAHEEB hankalin shi a tashe yake ganin har zatayi aure be samu ya d'au fansa ba sai dai fa ya d'au alwashin baza a d'aura auren nan da farouq ba Zuwa yayi ya d'au katin bikin da aka bawa daddy Number dake cikin katin ya kwashe ya Kira Yace"Dan Allah Ina magana da farouq ne" A d'ayan b'angaren aka ceme ah'ah Yace"pleaes number shi nake so ne domin Ina son muyi wata magana ne" .Abbas abokin farouq ba tare da tunanin komai ba ya tura me number Murmushi yayi a take ya Kira number Farouq na d'agawa da sallama Saheeb yayi murmushi yace"saurayin fareeda ne na kirane in maka kashedi ka fita hanyar karuwata in ba haka ba toh Ina tabbatar maka mu biyu zamuyi ta hawanta domin ko ka aureta bazai Hana mu had'uwa ba" Ai wani fadiwar gaba uztaz ya ji yace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/4, 6:51 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans ___________ πŸ…Ώ3⃣5⃣-3⃣6⃣ _____________ Bismillahir Rahmanir Rahim cikin mugun tashin hankali farouq dake tsaye cikin d'akin shi ya zauna yace"bawan Allah karka Mata sharri fareeda ba haka take ba" Dariyar rainin hankali saheeb yayi yace"Ashe kaima kana cikin mahaukata Wanda fareeda ke yaudara ta Sha fad'a min Kai Wawa ne shiyasa tace"muje muyi sati d'aya mu huta kafin auren Ku ta Kuma cemin indai Kaine ko wani karya ta shimfid'e maka yarda zakayi,ka tab'a tunanin meyasa da Bata night duty sanda na dawo ta fara nine Dr saheeb ai babu abinda mukeyi sai hulewa" Hawaye ne ya fara gangara daga idon uztaz jinshi shiru yasa saheeb yin murmushi samun nasara Yace"nidai na dai Kira kane in baka shawara ka fasa auren nan in ba haka ba fareeda matar maza biyu ne" Yanke wayar uztaz yayi ya kwanta Yana jin wata tsanan fareeda Shiko SAHEEB yayi dariya yace"kin Yi kuskure yariya" Bayan kwana biyu Yau ta kama juma'a kuma yaune d'aurin auren fareeda da farouq gidan ya cika da makota da abokan arziki Amarya ko tayi kwaliya cikin wata atamfa Wanda ta tsaya da kudinta domin ba laifi ta dade tana tanadi su humaira ne zaune suna Mata tsiya Bayan sallah juma'a aka cika a cikin massalacin kofar gidansu fareeda Sai dai fa an share awa biyu ba a gan ango da walihi shi ba babu jama'arsa Daddy daya gaji da jira yace"wai malam Abdallah meke faruwa ne?" Baba dake kiran number farouq a Karo na ba adadi Sai yanzu ya d'aga baba yace"ya na jiku shiru Kuma na Kira number kawunan ka akashe" Farouq yace"fasawa mukayi " Baba besan lokacin da yace"kun fasa Kuma?" Tasowa saheeb daya nace sai ya biyo daddy yayi yace"baba meya ce?" Baba da ya rike Kai idonshi ya canja kala ya kalli daddy yace"wai sun fasa"hawaye ke gangarowa a idonshi yace"sun b'atawa ya'ta rayuwa,har cemin yake wai shi bazai auri karuwar da taje karuwanci har na tsawon sati d'aya ba" Daddy yace"karka damu za a San abinyi" Saheeb yayi saurin cewa daddy me zai hana ni a d'aura dani?" Baba yace"ah'ah karka damu zamu yarda da kaddara bana son ka zo daga baya ka wulakanta min ya'ta tunda a araha ka sameta ko kamata gori". Daddy yace"karka damu na dade Ina son haka ta faru domin na yaba da hankalin fareeda" Baba zaiyi magana daddy ya dakatar dashi Shidai saheeb addu'a yake baba ya yarda Daddy yace"muje ka gan ai mu bar jamma'a kuma ka hakura ayi auren Nan gashi mun tara jama'a Yace"toh" Suna komawa ba tare da b'ata lokaci ba aka d'aura auren KAMALUDEEN ~Da~ FAREEDA Akan sadaki dubu hamsin Su dai yan cikin gida Basu San meke faruwa ba ciki kuwa harda fareeda ga Daddy ya roki alfarma Kar a sanar da ita a bari ta gani da idonta Shiko SAHEEB ana fitowa daga d'aurin auren ya Kira wani mutm Yace"ka min booking flight din?" A d'ayan b'angaren akace 12:am zai tashi Yace"good" Kira Mahmud yayi yace"ya maganar maganin da kace zaka bani na gargajiya?"..! Mahmud yayi dariya yace"kace plan din yayi kenan?". Yace"eh Mana" Mahmud yace" Toh fans ya kuke ganin zai kasance?miye plan din saheeb nidai shawarata team fareeda a zauna da shiri karya shnmace ku No my water inside wooo Kar a zo a ce na fiye muguntaπŸ€ͺ Maman Noorul Hudah Pls share [1/5, 9:33 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to all my fans ____________ πŸ…Ώ3⃣7⃣_3⃣8⃣ _______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Mahmud yace"ok zamu had'u zan baka maganin zaka iya 4hrs kanayi zaka ajiye tarihi a rayuwarta da ko ganin ka tayi wallahi sai ta firgita balle ya Kai ga,ta d'aga hannu ta mare ka" Yace"good Ina gamawa zan bar gari wallahi" Mahmud yace"in kana so sai in Taya ka" Tsaki yayi yace"kaifa d'an iska ne matar nawa" Daddy ne ya taho inda yake yace"muje toh muyiwa mummy bayanin komai kasan ba musan da bikin ba" Yace"toh" Zuwa sukayi wajen baba da kwata-kwata harkan auren beyi me ba ya dai jin kunyar alhaji ne Amma shifa harga Allah baya son aje a wulakanta me ya' Duk daddy ya lura da yanayin shi kallonshi yayi ya dafa shi yace"malam Ashe duk tsawon shekaru da muka kwashe muna tare baka yarda dani ba Kamal d'an na ne kuma ai a gaban ka ya nuna da kanshi ba dole akayi me ba Yana son auren fareeda ka kwantar da hankalin ka inshaallah za a rike ta Amana" Baba ya kalleshi ya Kama hanunshi yace"alhaji ba haka bane Amma Ina gudun aje a wulakanta min ya'ta wallahi bazan ji dadi ba nasan ya'ta na kuma yarda da tarbiyarta shiyasa Nike son in roke ku dan girman Allah ku rufamin asiri duk randa kuka gaji da ita ku dawo min da ita Amma Kar a wulakanta ta wallahi ko Karen gidana bazan Bari a wulakantashi ba balle ya'ta fareeda,alhaji ayi ta hakuri da ita kasan a gidan Rashi ta tashi sai dai ta yarda da karfin iyayen ta"ya Kare magana hawaye na bin kuncin shi domin beso a ce fareeda ta auri me kudi ba yasan halin ya'yan su" Daddy yace"lallai na yarda yau baka d'auke ni d'an uwa ba Amma babu komai ni zan nuna maka ba haka Nike ba" .shidai saheeb bece komai ba sai ma dukar da kai da yayi Bayan yan d'aurin auren sun watse baba ya koma ciki daddy ya shiga mota da daddy shi Baba na shiga ciki ya gan Mata ne cike duk inda ya so kebewa da mama yayi Mata bayani abin ya fassakara Ganin fareeda yayi ta fito tayi kwalliya tayi kyau da ka ganta kasan tana cikin farin ciki Haka kawai yaji tausayin yar'shi har ya fara tafiya zaije inda take sai ya gan hummaira ta fito tace"faree muyi selfie"tayi magana tare da d'aga waya Ji yayi jikinshi yayi sanyi domin yasan duk wanan farin cikin dan Bata san abinda ya faru bane,kuma fad'a mata zai b'ata Mata farin ciki yasan halinta sai ta tada bikin A ranshi yace"ki yafe min fareeda bansan Taya zan fad'a Miki farouq ya fasa aurenki ba saboda yana zargin ki"yanke shawaran bazai fad'a Mata ba yayi sanan ya bar gidan gaba ki d'aya Su mummy ko daddy na kaiwa gida ya Mata bayanin komai ba karamin farin ciki tayi ba zaunar da saheeb tayi tace"d'ana ka godewa Allah daya baka Mata ta gari kamila Dan girman Allah ka rike ta amana ka ji Allah ya albarkaci auren ku" Yace"Amin" Kiran kad'an daga cikin danginta na kusa tayi dan zuwa d'aukan amarya tace"da an d'auketa a kaita gidan mijinta direct in ya so gobe saheeb ya taho da ita dan a fara shirin wata bikin da programs kuma tana son sanin choice dinta domin a fara had'a Mata lafe" Cikin kankanin lokaci aka cika gidan da Yan uwa na kusa sai tsiya akeyiwa saheeb Iman ko murna tayi sosai Haka fa akayi yinin biki anci an Sha kuma babu Wanda ya fad'awa fareeda abinda ke faruwa Da misalin karfe 6:30 motorcin alfarma Suka paka kofar gidansu fareeda Abin ya matukar bawa mutane mamaki ganin matan da suka zo d'aukan amarya Bayan anyi gaishe gaishe aka Kai fareeda d'akin mama nasiha ta Mata sosai kuka fareeda keyi mama nayi A waje suka tarar da baba fareeda ta rungumeshi tana kuka ga mamakinta shima hawayen yakeyi yace"ki yafe min ya'ta kowaye kika gani a matsayin mijin ki,ki me biyayya Allah yayi Miki albarka Zatayi magana ya raba jikinshi Dana ta ya shige ciki A ranta tace"me baba ke nufi?"hummaira ne ta gyra Mata babban mayafi ta jata Suka tafi Tunda fareeda ta gan irin motocin da aka zo d'aukanta tasan akwai matsala duk da motar uku ne kawai Zama tayi tana kuka rabuwarta da iyayenta Lumshe ido tayi har aka Kai gidan Bata sani ba Humaira ne ta tab'ata tace"muje mukai Fitowa tayi lokacin ana Kiran sallah magrib Fuskarta a rufe yake har aka Kaita d'akinta Wanda da a ce ta bude fuskata zata gane gidan .sallah kawai Yan kawo Amarya sukayi Suka ci abinci da suka gani Suka ce zasu tafi kuka ta fashe dashi ta kankame humaira wai a dole ta kwana Hummaira tace"kiyi hakuri gobe da safe zan zo" Da k'yar ta bari Suka wuce Zama tayi a gadon tana kuka Yaye gyallenta tayi domin sallah ai sai ta gan Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/5, 9:33 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my family _______________ πŸ…Ώ3⃣9⃣-4⃣0⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Ganin kanta tayi a d'akin da saheeb ya kulleta zaro ido tayi tace"na shiga uku satoni ya kuma Yi Amma meyasa hummaira ta yarda aka kawoni nan?"tashi tayi zata je ta bude kofar sai taji shi a kulle wani kuka ta sake tace"nidai na shiga ukuna Allah ya isa na me nayi me haka a daren aurena ma ba za a Bari in Wala ba" Hummaira na fita ta saki kuka domin tasan abinda ya faru saurayinta da ya zo d'aurin auren ya kirata yana tambayarta me ya hana ayi da farouq Nan ta tambayeshi dawa aka d'aura ya bata labarin komai Tun a wanan lokacin jikinta yayi sanyi kuma da Suka shigo gidan ta gan saheeb a sama Yana kallonsu hakan ya jefata cikin tunani tace"wanan wani irin ango ne da zai zauna a gida Yana jiran amaryar sa ai ya jira abokai su rako shi ko?" Bugun kofar fareeda take kamar mahaukaciya Amma shiru Shiko bayan ya gan fitar baki yayi sauri yaje ya kulle kofa ya dawo ya zauna a falo Yana shaye-shaye shi harda wiwi Bayan ya sha yayi libis ya jawo Goran maganin da Mahmud ya bashi na Kara karfin sha'awa sanan ya kuma Shan desire tablet na asibiti tuni notikan kanshi Suka kwance Jin babu Wanda zai taimaka Mata yasa ta tashi jikin ta a mace ta Shiga bayi ta d'auro alwala ta tada sallah magrib Tana idar ta zauna tana addu'a kawai sai taji ana kokarin bude kofa Shigowa yayi Yana kallonta da jajjayen idonshi Mikewa tayi cikin kuka tace"nidai Allah ya isana tsakanina da Kai mugu kawai azzalumi" Komawa yayi ya kulle kofa da yike shi wiwi bata yime komai in ba an fad'a ma ba bazaka gane ya Sha wiwi ba sai da kaji wari Kallo d'aya tame ta gane ba lafiya tafiya yakeyi Yana karasawa inda take tana matsawa baya harta Kai bango Yana kaiwa gabanta ya d'auketa da wani gigitance Mari da yasa ta sakin kuka Yace"ke karaman Yar iskace yau Zaki gane na fiki iskanci" Cikin kuka tace"Dan girman Allah kayi hakuri na tuba ni matar aurene karka keta min haddi mijina farouq na jirana" Ai wani Mari ya Kai Mata tuni bakinta ya fashe jini ya fara zuba Wani ihu tayi tace"Dan darajar Qur'ani ka rufa min asiri kayi hakuri na yarda kafi karfinna nidai ka barni please " Kokarin guduwa take ya wani jawo ta ya Kara Mata Mari yace"Dan ubanki nine mijinki saboda in d'au fansa na yarda na aure ki a lokacin da wawan saurayin ki ya guje ki Nine Nan na kirashi na fad'a me ke karuwata ce kuma ya yarda da yike mahaifinki me kwad'ayi ne ya gan d'an masu kudi ya amince da auren yau zan nuna Miki nawa kalal rashin mutunci " Jawota yayi ya mannata a kirji shi babu abinda take sai kuka wani Mari ya Kai Mata yace"Yi min shiru karaman Yar iska" Shirun ko tayi kuka na niman kubce Mata Wani Jan rigarta yayi a take wuyan rigar ya yage Da karfin tsiya ya wani turata ta fadi saman gado Tashi zatayi ya danne ta babu alamun Imani a zuciyar shi saima dagewa da yayi Yana kokarin raba ta da rigarta Wani irin kuka takeyi me tab'a zuciya tana bashi hakuri Amma Ina Jin sanda sa tayi a ciyarta domin zuwa lokacin maganin da ya sha ya fara aiki Wani ihu tayi aiko haukace Mata yayi ya hade bakin su ya yaga rigar jikinta ya fara Sha Mata nono cikin mugunta sai ihu take,cizonta yake komai cikin mugunta yakeyin shi Cikin kokowa da k'yar ya kwance mata zani ya wurgar sanda ya had'ata da duka Underwear skirt ya cire a jikinta hade da pant ya bude Mata kafa ta sanan ya shige ta da karfin tsiya wani irin Kara ta tsake,da karfin shi yakeyi tana ihu tana kuka tana Kiran sunan duk Wanda ya zo bakinta Amma ko ji bayayi sai ma gurnani da yake Yana kukan dadi Ya dade yanayi kafin ya sauka ya koma gefe a lokacin ta sume Kallon fuskarta yayi yace"Zaki ma tashi domin ban Gama ba Zuwa wajen fridge yayi ya bude ya ciro ruwa da ya fara kankara ya zo dai-dai fuskarta ya watsa Mata A firgiice ta sauke ajiyar zuciya idonta ya sauka akanshi Wani kuka ta fashe dashi tace"na tuba kayi hakuri " Wani murmushi yayi yace"ba kin ce kin Isa ba yanzu zan raba ki da abinda kika fi so" Kallonshi takeyi ta kasa motsawa babu abinda take saukewa sai ajiyar zuciya Bude wardrobe yayi ya ciro al'makashi sanan ya d'auko clipper Kallonshi tayi ta rike kanta tace"dan girman Allah kayi hakuri karka aske min suma" Murmushi yayi yace" Maman Noorul Hudah Luv u Pls share [1/5, 5:44 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans ____________ πŸ…Ώ4⃣1⃣-4⃣2⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"ai tunda kika nuna min kina son suman Nan sai na aske shi kuma ki shirya kaca kaca zan Miki wanda yafi na wancan amaryar Kuka ta fashe dashi Amma ko tausaya Mata beyi ba ya karasa inda take ya fara aske suman da al'makashi kafin ya kunna clipper ya aske shi tas be wani Sha wuya ba domin Bata iya motsawa Yana gamawa ya Kara afka Mata a take ta sume bata Kara sanin inda take ba Ba karamin mugunta yayi Mata ba domin saheeb be barta ba sanda ya tabbatar ya Mata kaca-kaca domin maganin da ya sha shike aiki kusan kwana yayi Yana Abu d'aya Kallon agogo yayi ya zaro ido yace"nayi missing flight but no prob zanyi booking hotel gobe sai in tafi A gurguje ya shiga toilet yayi wanka ya fito babu abinda yake saukewa sai ajiyar zuciya ga wani annashuwa da yake ji Kayan da already ya had'a a akwati ne ya ja bayan ya shirya Paper ya jawo da biro ya rubuta Mata saki d'aya yasa na saki matata fareeda saki d'aya domin ni dama ban tab'a sonta ba auren d'aukan fansa nayi"yana ajiyewa ya kalleta kwance take kamar mataciya Bude mata kafa yayi shi kanshi sanda ya tsorata in badan shi yayi mata wanan aikin ba zai iya cewa mutane biyar ne Suka Mata fyde Yace"wanan wani irin maganine Mahmud ya bani?" Tsaki yayi ya ja akwati ya bar gidan a ranshi yace"sai mummy da daddy sun yafe min zan dawo domin yasan komai daren dadewa zasu yafe me" Haka ya tafi ya barta cikin jini ga kan nan kamar namiji jini ke zuba a kasarta Kamar me al-ada B'angaren baba ko yayiwa mummy bayan komai hankalinta ya d'aga sosai tace"toh Allah yasa hakan shine mafi alkhairi zan kirata zuwa anjima inji ko ya ta d'auki zancen" Yace"Amin yanzu zanje in mayarwa yaron nan lafen sa" Tace"toh"duk jikinta yayi Sanyi Da kanshi yaje gidan farouq ya mayar masu da lafensu da sauran abinda yayi saura Be tsaya sauraren komai ba ya ajiye sanan ya tafi aiki Da misalin karfe 8:am mummy ta had'a abinci a basket ta bawa Iman ta Kai gidan SAHEEB Shiryawa tayi ta d'auki basket din ta tafi Tun a falo tayi ta sallama ta ji shiru ,bin falon tayi da kallo kwalayen tab'ani dasu wiwi ga maguguna ajiye Gabanta ne ya fadi tace"shikuma Yaya daga kawo amarya saiya nuna Mata halinshi Sake sallama tayi taji shiru,tace"Bari in ajiye Kar in dame su kila bacci suke Har ta fito sai kuma ta gan babu motarshi a harabar gidan Komawa tayi ciki ta haura da sallama ta shiga d'akin Wani irin muguwar fadiwar gaba taji domin ganin wani namiji tayi kwance babu Kaya sai kuma ta gan kamar macece Karasawa tayi ta leka fuskar sai kuma ta fara kallon ko Ina a d'akin duk suma ne a kasa Paper ta d'auko ta karanta ta gan abinda ya rubuta zaro ido tayi ta cigaba da karatu kamar haka yau dai hankalina ya kwanta tunda na rama abinda kika min nayi Miki aski ne domin kullum in kika kalli kanki kiyi ta tunawa dani kuma bana son in dawo in ganki a gidana" Idon Iman ne suka kada sukayi ja tace"wallahi allah ya isa Mata na tsane ka" Waya ta ciro ta Kira mummy tana kuka Cikin tashin hankali mummy tace"lafiya?" Cikin kuka tace"mummy ba lafiya mummy meyasa aka had'ata da Yaya" Mummy tace"ki fad'a min meke faruwa kin sani a duhu" Tace"kedai kizo ga fareeda nan r a mace" Aidirowa mummy tayi a kujera tace"meya faru?" Tace"mummy ki zo mu bata taimakon gaggawa" Ai mummy hijab kawai tasa a saman kayan barcinta sanan ta d'auki key din mota ko sallamar daddy batayi ba ta ja mota a guje Tun a falo ta fara ganin ba dai-dai ba cikin fadiwar gaba ta haura sama Samun Iman tayi zaune tayi tagumi tana kuka Karasawa tayi tace"Ya-ya?" Cikin kuka Iman ta Mika Mata paper Kallon fareedat da Iman ta rufeta da bargo tayi Yaye bargon tayi ta bude Mata kafa Ai da sauri ta rufe cikin b'acin rai tace"watoh mutane yasa su Mata fyde ko?" Duk inda taso ta d'aure Kar tayi kuka gagara yayi domin hawaye ke bin kuncinta babu abinda bakinta ke furtawa irin ni Kamal mu ka tozarta a idon duniya babu komai kaje duk inda kaje zaka dawo ne inda har ni ce mahaifiyar ka"tana gama magana ta bude wardrobe ta ciro Mata wani rigar shi ta d'auki zani dake yashe a kasa ta d'aura mata sanan ta amshi d'ankwalin Iman ta d'aura Mata Kawai sai ta zauna ta fara kuka tana cewa"ni ni Saheeb zai wulakanta a idon duniya ni"sai nuna kanta takeyi * Kiran daddy tayi yace"su San inda zasu Yi akaita asibiti Tashi sukayi mummy tace"Iman Kama hannayenta da kyau zan rike Kafa Iman tace"kingan fa mummy har yanzu tana bleeding" Mummy tace"ok Bari in sunguna ki goya min ita" Iman tace"mummy Zaki iya" Tace"ya zanyi dole ne ma in iya tunda d'an dana Haifa yake son ganin baya na" Haka ko mummy ta goya ta da k'yar take tafiya tana nishi har suka Kai wajen mota Iman ta bude aka ajiye ta" Da gudu mummy taja motar suka tafi asibiti Suna kaiwa aka shigar da fareeda emergency nurses din sun d'au fyde akayi mata" Wata nurse ta zo gaban mummy tace"hajiya kiyi hakuri Wanda sukayiwa wanan baiwar Allah fyade Basu kyauta ba,Amma sun Kai su biyar ko?" Mummy Bata yi magana ba a haka daddy ya zo ya sameta Kallonta yayi bayan nurse din ta tafi yace"meke faruwa ne" Cikin kuka tayi me bayanin komai Tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/5, 5:44 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. A gaskiya yau na gan comment da ban tab'a tunanin zaku bani shi ba Ina godiya sosai sai dai fa yau saheeb ya Sha zagi🀣🀣Ina godiya masoyana kuma Ina mugun yin ku a cigaba da comment ______________ πŸ…Ώ4⃣3⃣-4⃣4⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"tsorona kardai bashi kadai ya mata wanan aikin ba " Daddyda ranshi ya mugun b'aci yace"harda aski ya Mata kika ce?" Tace"wallahi alhaji" Yace"yayiwa kanshi karki damu ni dai Ina tausayin yariyar nan domin kunyata mahaifinta ya ji ya bani aurenta wallahi hajiya kamar yasan haka zata faru yayi ta gargadi yace in ansan za a wulakanta me ya'a dawo me da ita,hajiya mutane Nan masu karamin karfi ne Amma wallahi Basu San raini" Kuka ta fashe dashi tace"ban tab'a tunanin abin na saheeb ya Kai haka ba amma ba damuwa in ni na ya haifeshi zai dawo ya sameni ni yaron nan zai ciwa mutunci" Daddy yace"ah'ah karkiyi kuka kukan ki akanshi ba alkhairi bane karki kuskura ki fadi abinda daga baya baza mu ji dadin shi ba nidai abinda zan fad'a Miki ki amsa phone dinta gudun kar ta Kira gida bana son kowa yasan abinda ya faru" Mummy tace"ai dole ne wata rana ta tafi domin babu amfanin zamanta tare damu tunda ya saketa" Maganar saki sanda yasa Abba girgiza yace"harda sakinta yayi hmmm lallai yayi kuskure,karki damu zamu rike ta kamar Iman har lokacin da zan samo Mata miji in Mata aure da kaina zanje gidan nasu inyiwa baban nata bayani Amma gaskiya ba yanzu ba maganar babu dadin ji" Dr ne ya fito suka karasa gabanshi Mummy tace"ya jikin nata?" Dr yace" a gaskiya ba karamin b'arna akayi Mata ba domin sanda muka d'inketa Amma har yanzu bata farfado ba da tayi kamar zata dawo dai-dai sai kuma ta koma babu abinda takeyi sai sauke ajiyar zuciya,wanan tana faruwa ne in mutum ya Shiga shock ga kuma tashin hankali ga zafin kasanta Amma karku damu kila ta farfado zuwa gobe" Mummy tace"mun gode Amma zamu iya ganin ta?" Dr musty yace"eh but hajiya meya sameta ne haka waye yayi Mata wanan aika-aikan" Mummy tayi murmushin takaici tace"mijinta d'an na shi yayi mata hakan dan ya tozarta mu" Girgiza kai yayi yace"Allah ya kyauta" Tura kofar mummy tayi ta ganta a kwance kan nan na walkiya kamar kwarya Wani kuka mummy ta fashe dashi babu abinda take furtawa sai ni saheeb Daddy ko baka iya gane yanayin da yake ciki Drip ne a hanunta bakinta duk yayi kwanciyar jini ya taro ga shatin yatsun shi kwance a kumatun ta fuskar nan a kumbure sai wani Muni data kara wallahi bazaka yarda farida ne kwance a gadon ba Ajiyar zuciya kawai take jerowa ummi ta d'auki d'an kwali ta d'aura Mata sanan ta kama hanunta tana Mata addu'a B'angaren SAHEEB ko Yana barin gidan wani expensive hotel ya kama ya zauna a d'akin Kwanciya yayi a hankali abubuwan da suka faru yana dawo me Sai ya ji ba dadi yace"hanya abin nawa beyi yawa ba?" Girgiza kai yayi yace"no beyi yawa ba"ai ita ta tabo ni nasan duk inda take yanzu bata haiyacinta but I most confess I enjoy the moment with her" Gaban shine ya fadi daya tuna mummy yace"hmm bama zan kirata ba kuma ko sun Kira bazan d'auka ba sai abin ya lafa yawo kawai zanyi tayi a kasar wajen Ina hutawa dama mutum yayi needing freedom bazan dawo ba sai na samu labarin anyi sadaka da mayya nan domin itako sai sadaka"ya fashe da dariya yace"duk na kwakwale ruwan jikinta" Da wanan tunanin ya kwanta ya biya bashin baccin da beyi jiya ba Abu dai kamar Wasa yau kwana uku da faruwar abin tuni saheeb ya sauka a kasar lodon B'angaren fareeda kuwa shiru bata farfado ba ba karamin tashi hankali mummy da daddy suka shiga ba kullum cikin karin ruwa ake saboda Bata farka ba balle taci abinci Mummy tayi kuka har ta gode Allah sai dai kullum maganarta d'aya shine ni saheeb zai tozarta toh duk inda yaje Ina nan zai dawo ya sameni B'angaren su baba ko hankalin su ya tashi domin kullum suna Kiran wayar fareedat a kashe kuma suna ta expecting ta Kira saboda sauyin mijin da ta gani shiru suke ji hakan yasa baba zuwa wajen daddy ya tambaye shi Amma baba ya tabbatar me tana lafiya tabi mijinta kasar saudiya Haka dai baba yayi shiru badan ya gamsu ba ya hakura ya koma gida cike da tambayoyi a zuciyashi Amma ya barwa Allah komai Koda ya koma gida mama ta tambayeshi cewa yayi yau sunyi waya da ita Bayan sati d'aya zaune take tana shafawa fareeda addu'a a fuska kawai sai ta gan hanunta ya motsa Cikin jin dadi tace"yauwa baby mummy bude ido ki gan sabon mummy ki" Bude idonta tayi a hankali ta sauke kan mummy A hankali komai ya fara dawo Mata wani ihu ta sake jikinta na mugun rawa tace"dan girman Allah kayi hakuri na tuba ka yafe min dan Allah karka saka ban tab'ayi ba"wani Kara ta saki kawai sai ta kara sumewa Fadin tashin hankalin da mummy dake jijjigata tayi bai misaltuwa Tace"farida bude idonki please wanan kwanciya tayi yawa ki bude dan darajar annabi " Iman da shigowarta kenan da kullar abinci da gudu ta koma ta Kira Dr Koda Dr musty ya zo ya gan mummy zaune tana kuka ba karamin tausaya Mata yayi ba Karasawa yayi ya fara duba farida kallon mummy yayi yace" Pls kuyi manaji no edition Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/6, 6:19 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my paid groups ____________ πŸ…Ώ4⃣5⃣-4⃣6⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Dr mustapha yace"hajiya kiyi hakuri inshaallah zata samu lafiya wallahi ta mugun tsorata ne kuma abinda ya faru Yana yawan yawo a kwakwalta Wanda in bata cire shi bazata dawo dai-dai ba,wai miye takanmame abinda ya sameta? ko zan iya taimaka mata" Iman ne cikin komai tame bayanin komai shi kanshi jijina lamarin juyawa yayi ya kalleta Wanda ta rage daga ido sai hanci Karasawa tayi ya shafa fuskarta sai kawai ya fita cike da tausayinta shi kaidai yasan irin b'arnan da saheeb ya aikata Mata shifa har yanzu be amince shi kadai yayi ba" Zama yayi a office yace"lallai wasu mazan rakiya sukayi" A ranan mummy ko ruwa taki Sha washe gari ta tashi da azumi da rokon Allah A rananma abinda ya faru jiya shi ya faru so biyu tana farfadowa sai ta Kuma sumewa Daddy yace"a shirya duk wani abin bukata za a fitar da ita waje"domin bayan sati biyu da faruwar abu sai ta fara bleeding da mummy tayi magana sai Dr musty yace" al'ada take"sosai ta tsorata Amma ya tabbatar mata jinin zai tsaya haka ko akayi Haka kawai Dr mustapha ya sinci kanshi da rashin jin dadin hakan sai dai bece komai ba Haka fa ta kasance har na tsawon sati uku inda ake shirin tafiya da ita da yammancin yau Mummy ta tafi gida shiryawa Dr mustapha ne ya shigo ward din ya zauna ya Kama hanun ta ya kalli fuskarta yayi murmushi yace"sleeping beauty" Sunanta ya fara Kira yace"fareeda fareeda ki bude idonki bacci ta Isa haka,fareeda ki tuna iyayen ki,mama zata iya rasa rayuwarta baba ma zai Shiga wani hali saboda ke ki manta da abinda ya faru ki tashi ki cigaba da rayuwar ki"domin sanda yasan inda yayiwa Iman wayau yasan komai na fareeda haka kawai ya ji is interested a case dinta .haka yayi ta surutai Kamar tana jin shi har ya gaji ya mike Har ya bude kofa sai yaji na'urar jikinta ya fara kara Juyawa yayi sai ya gan ta bude ido tana kalle kalle asibinti can dai kamar Wanda ta tuna wani abu sai kawai ta fara juye-juye da tsalle -tsalle a gado Da sauri ya karasa kafin ta Kuma sumewa yace"fareeda baba ya zo" Kallonshi tayi ta Kura me ido hawaye na bin kuncinta Wani mugun tausayinta yaji ya rungumeta yace"you are save" Kalle-kalle take yace"kiyi magana Mana " Shiru tayi,kawai sai yayi murmushi yace"welcome back watan ki d'aya a asibiti" Zaro ido tayi Amma Bata ce komai ba murmushi yayi yace"no prob in baki son kiyi magana dani toh ko in Kira Miki Dr sahe...." Ai be karasa ba sakamakon wani ihun da tayi jikinta na mugun rawa Yace"Yi hakuri toh"gyra Mata hular kanta yayi domin ya tsane ya gan kanta Jingina tayi da gado babu abinda take sai hawaye Kallonta yayi zaiyi magana sai ga mummy Da mamaki ta kallesu cikin farin ciki ta zo ta rungume fareeda tana hawaye Tace"dota yaushe kika farka?" Bud'a bakin fareeda sai Suka ji tace"a kaini wajen mamana" Mummy tace"ai Nima maman ki ne" Shiko Dr mustapha jin tayi magana yasa shi sauke ajiyar zuciya domin dama yana gudun kar trauma ya hanata magana" Kuka ta fashe dashi tace"akaini gida zai kasheni yayi min fyade ya rabani da uztazu na " Kamar Wanda ta tuna wani abu cikin kuka tace"har mafalki nayi zai aske min sumana be aske bako?"ta kare magana da tab'a kanta Aiko taji shi sumul wani ihu ta sake tace"ya aske dan Allah ku taimakeni ku tada ni a mafalki na tuba" Mummy ta rungumeta tana kukan tausayinta tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/6, 6:19 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans ______________ πŸ…Ώ4⃣7⃣-4⃣8⃣ _________________ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"kiyi hakuri ya'ta ki cire wanan tunanin a zuciyar ki kinji?" Kokarin tashi take son yi jiri ya kamata tayi kamar zata fadi a lokaci d'aya mummy da Dr mustapha suka riketa Kallonshi mummy tayi domin kwayar idonshi ya gama tona Mashi asiri Dukar da kai yayi cikin jin kunya ya janye hanunshi yace"Sannu" Zama tayi mummy tace"me kike so toilet zaki?" Tace"mummy Ina son in saftace bakina" Dr mustapha yace"iam sorry I was carried away I guess shine dalilin da ya hana ki magana d'azu ko?" Mummy ko tace"ba baki kadai ba kina bukatar wanka" Har bakin kofa ta rakata ta shiga sanan mummy ta dawo ta zauna d'aga Kai tayi ta kalle Dr mustapha sai kawai ya Sosa kai Murmushi tayi tace"nasan jira kake ta fito ka shafa mata mai ko son?" Da sauri ya bar ward din cike da kunya,Yana fita tace"kayiwa kanka saheeb" Ba a jima ba fareeda ta fito d'aure da zani a kirji Mummy ta Mika Mata wani dogon riga tasa tace"kina ta kallona,Zaki ce waye wanan?" Murmushi yake fareeda tayi Amma batayi magana ba Mummy ta kama hanunta tace"ni ce mahaifiyar saheeb"ta kare magana tana kallon kwayar idon fareeda A take fuskar fareeda ta canja babu abin da kake hangowa sai tsanan Saheeb Mummy ma sanda ta d'anyi Jim tukkuna harga Allah taji ba dadin yanayin fareeda sai dai ya zatayi shi ya jawo Cikin sanyi jiki tace"dear ya abin ya faru" Jikinta ya fara ruwa ta rungume mummy tace"mummy kashe ni ya so yi yana ta dukana ya yaga min kayan jikina mummy na tuba ko wani na gan yanayiwa babba rashin kunya bazan kara cewa komai ba"cikin kuka ta kwashe labarin komai ta fad'a Mata ta kare da cewa"nidai Allah ya isana" Mummy tace"karki damu kin ji yayiwa kanshi" Tace"mummy su mama basu zo sun gan ni ba? Yama akayi na Kare a gidan saheeb shine fa ya sace ni kwanaki criminal ne" Mummy tayi shiru na d'an lokaci kafin tace"an fasa aurenki ne da farouq shine akayi da saheeb bamu San abinda yake shiryawa ba kenan" Tunawa tayi da ya fad'a Mata shi ya Kira farouq Tace"mummy shi ya shirya komai shi ya Kira farouq ya fad'a me ni karuwa ce" Mummy tace"ki kyaleshi Allah ya isanki" Tace"nidai a maidani gida Ina son ganin baba" Mummy ta zauna kusa da ita tace"ah'ah gidan mu zan kaiki kina son ciwon mama ya tashi ne jin labarin abinda ya faru dake zai iya sasu cikin damuwa and yan anguwa zasu bude shafin gulma kin San yanzu kiwon mutum akeyi ko kina son baba da mama su shiga damuwa an sakoki a daren auren ki" Kallon mummy tayi cikin alaman tambaya mummy tace"hmmm yayi Miki saki d'aya Amma karki damu daga yau kin Zama ya'ta Amma dan girman Allah kiyi hakuri ki zauna damu karki Bari kowa yasan wanan maganar harda iyayen ki duk Wanda ya tambayeki mijin ki, ki ce ya tafi Karo ilimi a kasar waje,ke kuma za a saki a makaranta ki cigaba da karatun ki" Tace"nidai bazan iya Zama a gidan ku ba na tuba Dan girman Allah ki barni in tafi gida ni bazan iya Zama gida d'aya da saheeb ba" Rungumeta mummy tayi domin jikin ta har wani mugun rawa yakeyi Tace"karki damu ya tafi inda aka haifesa bazan tab'a bari a cutar da ke ba" Tace"toh nagode" Tea Mai kauri ta Bata ta Sha sanan ta fara had'a kayanta Dr musty ne ya turo kofa Mummy ta kalleshi tace" Kuyi hakuri yau na ce bari inje break inyi bacci Shima Dr saheeb yace"yau in muku horo domin ba laifi ya Sha zagi jiya shiyasa yace"in huta sai ya gan ta inda za a hukunta shi🀣😏😏tunda kowa gudun shi yake Fans a gaskiya nagode da kaunar ku Ina mugun yin ku please mu hade gobe inshaallah a min uzuri yau ba haka na so ba Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/7, 11:15 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans _______________ πŸ…Ώ4⃣9⃣-5⃣0⃣ _______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Mummy tace"Dr tunda baka sallame mu ba mun sallame kanmu" Shafa kai yayi,yayi murmushi shi Mai kyau yace"Yi hakuri na gan jikin nata da saura ne" Hararanshi tayi tace"toh mudai mun tafi" Itadai fareeda dukar da kai tayi domin ya zuba Mata ido Ganin ya takurata ya sata mikewa tace"mummy Ina hijabi na?" Mummy tace"ga wani can" D'auka tayi tasa ta d'ago kai sai su had'a ido Mummy tace"muje daddyn ku na waje". Dr musty ne ya amshi kayan hanun mummy ya bi bayansu har suka Kai wajen mota ta ansa tame godiya Daddy yaji dadin farfadowan fareeda yayi Mata ya jiki tare da niman alfarma karta sanar da iyayenta in sun tambaye ta tace"kasar waje taje amma ta dawo" Suna kaiwa gida mummy ta kaita wani had'aden d'aki babu abinda babu komai na d'akin sea green ne" Tace"daga yau d'akin ki ne wanan kiyi wanka ki fito ki ci abinci kafin Iman ta dawo ga akwatunan da anty samha ta kawo na lafen ki cire kaya kisa" Tace"toh"kawai tace ta zauna bakin gado Mummy ko taje kicin dan girka masu abinci Mai lafiya domin tun bayan abinda ya faru yau ne zasu ci abinci hankali kwance Tashi tayi ta shige toilet tsayawa tayi gaban madubi tana kallon kanta da gashi ya fara tsirowa Hawaye na gangarowa tace"I hate you Dr saheeb I hate you" Kuka sosai tayi kafin ta mike tayi wankan ta,ta fito d'aure da towel Mai da ta gani gaban madubi ta shafa ta fashe jikinta da tulare ta saka atamfa riga da zani tasa hijab ta fita Sauka tayi nan ta gan mummy zaune a dining Tace"mummy shine baki jirani na taya ki ba" Mummy tace"ah'ah ke da baki da lafiya" Tace"ai naji sauki" Mummy tace"haba dota Nan ma fa gidan ku ne ki cire wanan hijabin" Zatayi magana mummy ta katseta da cewa bana son musu Murmushi tayi ta cire sanan ta zauna mummy ta zuba Mata Daddy ne ya sauko cikin jin kunya zata mike yace"Yi zaman ki ai ke na gidane Zama tayi sai dai a takure take Iman ne ta shigo da gudu ta rungumeta tace"lah anty Ashe kin farka" Murmushi tayi tace"Allah yayi " Iman tace"iam very happy today" Daddy yace"Iman har yanzu a na sayar da foam a school dinku ko an rufe". Tace"eh,da last week za a kulle sai kuma suka Kara one weeek" Yace"ok gobe ki siyowa fareeda medicine Nike son ta karanta,sanan anjima zan kawo Miki sabon waya ki kira su baba ki fad'a musu dama tafiya kikayi Amma yanzu kin dawo domin ko basu fad'a ba hankalin su a tashe yake" Tace"toh abbana" Yayi murmushi Zama Iman tayi ya fara cin abinci suna gamawa ta ja hanun fareeda zuwa d'akinta Ta kalleta cikin ido tace"fareeda!fareeda!!fareeda!!! So nawa na Kira ki?" Fareeda ta dukar da Kai" Tace"in nine ke zanyi amfani da wanan second chance din in gyra kuskurena ta hanya sa ido a karatu in Zama abin al'fari ga iyayena zanyi amfani da wanan daman in nunawa maza masu hali irin na Yaya cewa ni macece zan iya juya duniya inda na so,Mata ba abin rainawa bane " Ina son kullum in kika kalli madubi kika kalli kanki sumanki da ya kwashe ya tuna Miki cewa kullum kina da task a rayuwa kina da aiki da zakiyi sanan kina da makiyi da Zaki nunawa bazakiyi give up ba" Fareeda ta fashe da kuka ta rungumeta Tace"faree ina son ki zama wayayya mace,wayewa baya hana Addini,ki cire duk wani tunanin abinda ya faru a baya ki wasar sanan wanan kuka da kikeyi ki daina shi cigaba muke nima kuma shi muke so,Ina son ki daina tunanin baya gaba kawai zakiyi ta tunawa ina son abinda ya faru a baya ya zame Miki tarihi karki Kara waiwayanshi ki kasance ke tunanin gaba kikeyi ki daina tuna farouq ,ki kuma manta da saheeb da ya maiyar dake karaman bazawara only focus just focus" Cikin kuka tace"ai ba laifin uztazuna bane Kiran shi akayi ak ......"katseta Iman tayi da cewa"har yanzu kina gani uztazun ki bashi da laifi?toh inda Yana sonki kome aka ce kinyi wallahi bazai fasa auren ki ba duk a cikin wanan lamarin nafu ganin laifinshi domin be yarda dake ba kuma ki godewa Allah da baki aureshi ba,Ina son ki sani fareeda komai ya faru da bawa toh Allah na da dalilinsa na haka " Cikin sanyi jiki tace"haka ne" Iman tace"yauwa ko kefa" Tayi murmushi kuma ta d'au alkawarin mantawa da komai Amma saheeb bazata tab'a mantawa dashi ba" Soyyayen nama taje kicin ta debo a plate ta kawo suna ci suna hira dan sosai fareeda ta saki jikinta Har daddy ya dawo Mata da sabon waya me sadar gaske tayi murna sosai tana me godiya Yace"karki damu ki saki jikin ki ki d'auke mu a matsayin iyayen ki" Tace"toh a take ta Kira number mama dan tana dashi akai Bugu biyuta d'auka tace' Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/7, 11:15 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans ______________ πŸ…Ώ5⃣1⃣&5⃣2⃣ _____________ Bismillahir Rahmanir Rahim Mama ne ta d'auka da sallama Fareeda tayi murmushi tace"lah mama kiyi hakuri ba Kira ku ba" Cikin farin ciki mama tace"lah fareeda ce" Fareeda da ta danne hawayenta tace"eh nice Mama" Mama tace"Kai fareeda baki kyauta ba kin samu cikin tashin hankali" Da k'yar cikin kokarin karta fashe da kuka tace"nayi kewar ku" Baba ne ya fisge wayar yace"badai matsala ko fareeda?" Tace"babu jiya muka dawo inshaallahu zan zo in na huta" Yace"toh ya mijin naki baki dai Yi fushi da ni bako?" Tace"eh baba nasan komai kayi kayi shine Dan farin cikina" Yace"toh nagode sai kin zo" Tace"toh baba" Suna Gama magana ta shige d'akinta har zatayi kuka ta tuna da maganganun Iman kawai sai tayi murmushi ta kunna tv ta shige bargo tana kallo B'angaren Saheeb ko wata d'ayan Nan a daddafe yayi shi domin in ya rufe ido babu abinda yake gani sai lokacin da yake muamula da fareeda duk ya rame yayi baki,kuma shidai yasan ba sonta yake ba toh meke faruwa dashi ne Kawai sai ya yanke shawaran cigaba da karatunshi ya karo illimi domin ya dagana abinda ke damunshi da rashin aikinyi Aiko ya samu aka d'aukeshi ya fara makaranta sai dai fa abin girmama yakeyi kullum Yana cikin tunanin ta balle in ya tuna ya saketa sai ya ji ba dadi domin gani yake zata kula wasu Abin har ya Kai ga ko namiji ya gani sai ya kira da fareeda Shidai har yanzu be yarda sonta yake ba ya d'au may be sha'awa ce kawai. Abin takaici ko bacci baya samu da ya rufe ido sai ta zo me _____________ Bayan wasu kwanaki fareeda ta saki jiki sosai tayi kiba tayi bulbul cikin ikon Allah suman Nan ya fara fitowa yayi kyau Mummy na Bata kulawa kuma ta samu admission an bata 200level da result dinta na midwifery Iman ko na kokarin mayar da ita classic lady Shiko Dr musty ya kasa samun natsuwa tunda suka bar asibitin dan haka yau ya yanke shawaran zuwa gidan tunda yasan ba aure a kanta Yau dai ta tashi da kewar humaira dan haka wajen mummy taje ta amshi tsohon wayarta ta dawo d'akinta ta kwashi number hummaira ta kirata Humaira na d'agawa tace"Kai kawas baki da mutunci a ce ko Kira babu" Humaira cikin jin dadin jin muryarta da ta dade tana son jin tace"lah shegiyar d'ari Ina kika Shiga ne?" Murmushi fareeda tayi tace"na leka lahira ne na dawo" Hummaira tace"ban gane ba" Tace"ki zo please zan turo miki da address kin ji Ina jira" Humaira tace"ki bani Nan da awa d'aya Ina da lectures ' Tace"ok" Sauka tayi ta fad'awa mummy zatayi bakuwa Mummy tace"toh ki shiga kicin ki dafa Mata abinda zata ci" Tace"ok" Zuwa tayi ta fara had'a girki" Kafin minti 40 ta gama domin taliya ta dafa da miya Komawa tayi d'aki tayi wanka ta saka wani riga da wando da Iman ta siyo musu anko Tayi masifar kyau gyra guntun sumanta tayi dake kwance tayi sai ya kwanta Kamar sumanda akayiwa Jerry curl sai tayi Kama da irin classic iya muran nan Kallon madubi tayi ta gan tayi wani kyau sai kawai tayi murmushi tace"bari inyiwa kaina selfie" Waya ta ciro ta seta camera tayi masifar kyau a hoton a take ta sashi a screen saver Iman ne ta turo kofa ta ganta tace"wow kin gan inda kikayi kyau kuwa ko Nima zan aske sumana ne dan inyi irin wanan kyau din" Hararanta tayi tace"sis banson haka fa" Tace"allah kinyi kyau Bari in Miki selfie" Tace"ok muyi tare" Hotuna sukeyi da wayar Iman sai fareeda ta ji sallamar humaira da gudu ta bar d'akin tana dariya Binta Iman tayi,tana sauka ta rungume ta tace"nayi kewar ki" Humaira da harga Allah Bata gane fareeda ba ta turata tace"nifa fareeda Nike nima ko ba Nan bane gidan alhaji al-amin ?" Murmushi fareeda tayi tace"ke banson iskanci ba ganinan ba" Kallonta humaira tayi da kyau kuma tabbas muryar fareeda ce tace"ke ya haka?" Fareeda ta ja hanunta tace"muje d'aki Iman dake gefe tana kallonsu tace"humaira meya kawo ki gidan mu?" Kallonta humaira tayi sai kawai ta saki ihu tace"lah Iman me kike a Nan" Tace"gidan mu ne ai" Fareeda ta kallesu da mamaki tace"Ina kuka San juna?" Tace" Department dinmu d'aya kuma ko d'azun muna tare" Tace"toh muje ciki" Suna Shiga humaira tace"nifa ban gane ba na gan duk kin canja min kuma meyasa kika rage suman kanki?" Murmushi fareeda tayi tace"is a long story Bari in d'auko Miki abinci sai in baki labari a lot has happened" Tace"ok" Abinci ta kawo duk suka had'a hannun Suka ci a tray Humaira tace"toh Ina jin ki" Ajiyar zuciya fareeda ta sauke ta kwashe komai ta fad'a Mata Babu abinda humaira keyi sai kuka tana tsinewa saheeb Iman da duk jikinta yayi sanyi Bata jin dadin maganar humaira ba Fareeda ne ta lura da haka domin koya naka yake naka ne" Ta kalli humaira tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/7, 4:28 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans _____________ πŸ…Ώ5⃣3⃣_5⃣4⃣ ____________ Bismillahir Rahmanir Rahim Ta kalli humaira tace"kedai a bar maganar kawai" Humaira da a sane take dibewa saheeb albarka hararan Iman tayi tace"barni in fad'a karta kashe ni" Murmushi yake iman tayi tace"ai gaskiya ta fad'a" Hira suka cigaba dayi fareeda tace"wai har yanzu shiru ke da Umar" Tsaki humaira tayi tace"tuni Muka rabu cewa yayi beso inyi karatu toh ni ina zan iya shiyasa nace ya nimi wata zamanin nan da tsofofi da sufar su suna niman ilimi balle ni ai karatu tayi da a ce bakiyi karatu ba wanan d'an iskan yayi Miki iskanci Nan da daga Ina zaki fara" Fareeda tace"kedai kin fiya fad'a" Tace"na kaiki? ai kin fini shiyasa kika shiga abinda bana naki ba ya janyo Miki matsifa tsohon na nan hankali kwance gashi an raba ki da wanan suman larabawan"tayi kwafa fad'a take sosai babu abinda ke bata haushi sai suman da ya yanke Tun abin na bawa Iman haushi har ya fara bata dariya kallonta kawai take,in humaira tayi shiru sai ta Kara kallon fareeda tace"wai da gaske ya aske suman?" Tashi tayi tace"bari in Yi alwala inyi sallah" Shiga toilet tayi tayi alwala ta fito rike da d'an kwali da tulin ribborn na a cuce maza Kallon kanta Iman tayi tace"no wonder yanzu na gane dalilin fad'an ki ashe dai babu suman ne kamar na gemu" Hararan ta tayi ta d'aura d'an kwalita tasa hijab Itadai fareeda dariya takeyi Tana idar da sallah ta d'auki Jakarta tace"ni na tafi sai na sake zuwa" Har gate suka rakata a nan take fad'a musu tayi wani saurayi sunan sa Mahmud Murmushi fareeda tayi tace"Allah yasa shine mijinki" Tace"amin" Komawa gida sukayi bayan ta samu abin hawa Fareeda ta zauna suna hira Mummy tace"shikenan yanzu ranan Monday Zaki fara zuwa school ko?" Tace"eh mummy" Mummy tace"ok asa ido a karatu" Kallon mummy tayi tace"mummy kamar kina da damuwa ko" Tace"me kika gani?" Farida tace"na gan cikin kwana biyunan sai kiyi zurfi cikin tunani" Tayi murmushi tace"stress ne" Fareeda ta kama hanunta tace"mummy nasan kina tunanin Dr ne tunda ya tafi baki ji shi ba" Mummy zatayi magana fareeda ta katseta da cewa"ba sai kin ce komai ba nasan ke uwace ta gari kuma na dade da gane ran ki ya b'ace akan abinda saheeb yayi kuma kin d'au alkawarin koya me hankali Amma ai ke kika haife shi dole wata rana tausayin ki na mahaifiyarshi sai yafi karfin zuciyarki but ya zakiyi? kin kasance mace Mai adalci Wanda take so kwato min yanci" Rungumeta mummy tayi tace"nagode da fahimtar ki Amma wallahi duk randa saheeb ya dawo ni dashi ne" Fareeda tace"nagode mummy Amma karkiyiwa d'ankin komai sabodani ni na fita harkanshi bana son ganin shi na tsan...." Shiru tayi sakamakon kallon da mummy ke mata Murmushi mummy tayi tace"ki fadi zuciyar ki bazan gan laifin ki ba sweetheart" Tashi tayi cikin jin kunya tace"mummy ni zan Shiga ciki in huta" Mummy tace"ok" Da misalin karfe 8:pm Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/7, 4:28 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans _____________ πŸ…Ώ5⃣5⃣_5⃣6⃣ _______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Da misalin karfe 8pm Tana kwance tana posting hotuna a Instagram da charting a watsaap sai ga Iman ta shigo da sallama Kallonta tayi tace"ana nan dai ana ta charting" Tace"eh wallahi" Iman tayi murmushi cikin sigar zolaya tace"mu dai Kar ayiwa Yaya mun kishiya" Ai sai fareeda ta hade giran sama da kasa tace"gaskiya karki kara kira sunan shi a gabana bana so" Iman ta sauke ajiyar zuciya tace"ki zo in ji mummy kin Yi bako" Zaro ido tayi tace"bako kuma waye?" Tace"kije zaki ganshi" Tashi tayi tasa hijab ta sauko Tun tana saukowa Dr musty ya gan ta wani canja ta Kara haske da kiba fatan jikinta sai kyali yake domin yana Shan hutu Hade rai tayi domin ta lura dashi tun a asibiti yake ta wani irin kallonta Zama tayi a kusa da mummy tace"mummy an ce nayi bako" Mummy tayi murmushi tace"eh mustapha ne ya zo" Turo baki tayi cikin shagwab'a da yanzu mummy ne ta shagwab'a ta Tace"toh mummy ni miye hadi na dashi da za a kirani wajen ki ya zo" Mummy tace"ke bana son shashanci kaishi falon baki ki bashi abin Sha" Tashi tayi tana kunkuni ya bi ta a baya yana murmushi Suna shiga falon ya zauna yace"haba my faree ba gaisuwa ne?" Turo baki tayi tace"Ina wuni" Bata jira ya amsa ba ta bar falon ta koma ta d'auko ruwa da juice sai snack ta dawo ta ajiye ta cigaba da lasar waya Fisge wayar yayi yace"haba Mana babu kyau wulakanta mutum ai sai saurareni ko?" Tace"toh Ina ji" Yace"fareeda I will go straight to the point nidai na kamu da son ki tun randa aka kawo ki asibiti na please ki bani dama in nuna Miki nawa kalar soyyaya" Tace"a gaskiya kayi hakuri yanzu bani da ra'ayin soyayyaya makaranta zan koma" Yace"kina nufin in baki lokaci?" Tace"no ka nimi wata saboda Kar in b'ata maka lokaci domin zan Kai 3years kafin in fara kula wani" Yace"ko ten years ne zan jira amma taimako d'aya Zaki min ki bani number ki" Zatayi magana yace"please" Tace"ok"number ta kirame yayi saving sanan sukayi sallama" Yana wucewa ta dawo falon ta gan daddy zaune . Murmushi tayi tace"lah Ashe ka dawo" Yace"eh amma Ina kike na tambaya ance kinyi bako" Tace"eh Dr mustapha ne" Yace"me ya kawoshi" Tace"daddy cewa yayi Yana sona zai aure ni" Ai sai daddy ya zaro ido yace" Maman Noorul.hudah Share [1/8, 9:59 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and by expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans ____________ πŸ…Ώ5⃣7⃣-5⃣8⃣ ______________ Bismillahir-Rahmnir Rahim Yace"aure kuma?" Tayi murmushi tace"Nima dai daddy haka nace me ya nimi wata ni karatun zanyi" Yace"ai yafi ya nimi wata kawai" Ba tare da ta kawo komai a ranta ba tace"ni wallahi bazan karayin aure ba" Yayi murmushi yace"je ki kwanta gobe mayi hiran bacci Nike ji" Tace"goodnite sweet dad" Yace"nite my princess" Yana Shiga d'akin shi ya tarar da hajiya kwance ta lumshe ido yasan ba bacci take ba domin kwanakin nan haka take Yace"hajiya meyasa kike bari samari na zuwa wajen fareeda?" Bude idonta tayi tana gyra kwanciya tace"laifi ne?" Yace"hajiya nifa nasan komin daren dadewa yaron nan zai dawo kuma daya dawo zan sake musu aure domin ita kadai ce zata seta shi kuma hakan shine rufan asirin mu iyayenta baza su gane ba" Tashi hajiya tayi tana kallon shi for the first time da zai gan b'acin ranta irin haka tace"wallahi alhaji baka Isa ba Koda maza sun Kare a duniya Kuma ko Kamal zai mutu wallahi farida tafi karfin shi sai dai ka nima wata matar ba fareeda ba oh saboda ita Bata da gata Yar talaka ce sai a had'ata da d'an iska toh in ma kana da wanan tunanin kayi gaggawan cire shi domin fareeda bazata kara Zama da Kamal ba" Kallon mamaki yayi Mata cike da mamakin b'acin rai da ya gani a kwayar idonta yace"hajiya ba haka bane kema kin San bazan cuce fareeda ba saboda ita talaka bane nidai kawai Ina son had'a zuria da malam Abdallah ne na yaba da hallayensu wallahi da Ina da wani d'an bayan saheeb dana aurame fareeda dan allah ki fahimce ni" A fusace tace"alhaji ka cire bakin ka a maganar fareeda da saheeb dan girman Allah wallahi in har ya dawo ya nuna ya tab'a saninta balle har yace"Yana sonta toh wallahi ni barrister Rukkaya zanyi shari'a da shi,kotu ne zai rabani dashi in kuma kana son in had'a da kai sai ka sanar min in bar maka gida tun yanzu"tana Gama magana ta ja bargo ta rufe har fuska Kallonta yayi yace"ikon Allah abin ya Kai ga haka?" Gyra kwanciya tayi ba tare da ta amsashi ba Shiga bayi yayi ya fito yayi shirin bacci ya kwanta a gadon ya jawota jikin shi,ture me hannun tayi Yace"haba hajiya toh miye na fushi aini tuni na janye wallahi ba ruwana Kar in rasa matata saboda shi kowa tashi ta fishe shi " Juya me baya tayi yace"haba uwargida a gidan al-haji Musa al'amin ayiwa daddy afuwa wallahi na janye,wai dama hajiya kina da fushi haka?" Shiru tayi shi kadai yayi ta zuba surutu itako zuciyarta tafarfasa takeyi tana jiran dawowan saheeb Da haka daddy ya shawo kanta har ta fara bashi amsa Itako fareeda tana shiga d'aki Dr musty ya kirata D'agawa tayi tana jin muryarshi ta kashe wayar baki d'aya ta kwanta Haka fa rayuwa ta cigaba da tafiya inda fareeda yanzu ta fara zuwa makaranta kuma tana koyar mota kallo d'aya zaka Mata ka gan wayyaya mace da aji zuwa yanzu sumanta ya d'an fito kuma tana zuwa ta gaida su mama sai dai har yanzu Basu San halin da ake ciki ba domin ce musu akayi mijinta yaje Karo ilimi a kasar waje Mummy ko kullum sai dinki takeyiwa fareeda ga kayan lafe da akayi mata ta Bata abinta B'angaren Saheeb ko Zuwa yanzu hauka ce ya rage beyi ba domin ko abinci baya iya ci kullum cikin tunani fareeda daurewa kawai yakeyi domin karatun ma na niman gagaransa Yanzu ma kwance yake Yana latsa waya tunanin gida ya dameshi Amma da ya tuna mummy sai ya ji bashi da kuzari Lumshe ido yayi ko minti ashirin beyi ba bacci ya fara d'aukan shi sai dai fa ko nisa beyi ba ya fara mafalki Zaune yake a garden sai gata ta fito sanye da riga da wando jeans da flowers a hanunta Karasowa tayi ta rungumeshi ta baya ya lumshe ido yace"farheeb ai fushi Nike dake " Ba tare da tayi magana ba ta hade bakin su ta fara tsoso Lumshe ido yayi ya bude su ya jawota gabanshi ya kwantar da ita saman ciyawa Yana romancing dinta har zai shige cikin birnin dabsu ta tureshi Cikin matukar bukatar ta yace"why?" Tace"no" Kokarina had'a bakinsu yake ta tureshi ta tashi Yace"farheeb zo kiji Allah ki zo bazan Miki komai ba " Wucewarta tayi sanda tayi nisa ta juyo tame murmushi Firgit ya tashi daga bacci Yana mugun zufa kallon Wando shi yayi ya gan a mike take Yace"na Shiga uku ni saheeb meyasa zuciyata zata kamu da sha'awar ta,aiko Imani ya gan ni dan wallahi nasan ban isa in koma gida da wanan maganar ba zan Bari in na Gama program dina in koma in nimi gafaran mummy da daddy ko ya Suka d'auki zance?"mikewa yayi kamar Wanda ya tuna wani abu yaje gaban wardrobe ya ciro wani waya Numbers yake dubawa murmushi yayi yace"Iman let me call her" Kiranta yakeyi Amma ba a d'aga ba har 4missed calls Iman dake zaune da fareeda suna Hira,fareeda ta kalleta tace"ba wayar ki bane ki d'aga Mana" Iman tayi tsaki tace"bansan ko waye ba international number ne" Fareeda tace"ki d'aga may be is important" D'agawa tayi tace*"hello" Shiru tayi jin muryar da batayi zato ba kallon fareeda dake lasawa waya tayi Shiko jin taki amsa me yace" Pls comment and vote for me on watpad Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/8, 9:59 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to Anty shamsiya ______________ πŸ…Ώ5⃣9⃣-6⃣0⃣ _____________ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"Iman saheeb ne" Tace"wani saheeb kenan?" Yace"ke bansan iskanci saheeb ne Mana Yayan ki" Tace"ni bani da wani Yaya saheeb yanzu,a dane kuma Allah yayi me rasuwa tun watanin shida da Suka wuce" Cikin sanyi jiki yace"Iman abin har ya Kai haka" Tace"Yama wuce"ta cire wayar a kunni tana kallon fareeda da tunda aka Kira sunan saheeb jikinta ke rawa Kallonta tayi tace"fareeda meke faruwa don't worry saheeb bazai Miki komai ba" Fareeda tace"no zan tafi gidan mu wallahi zai dawo ne Allah zan tafi" Rungumeta iman tayi tace"dont worry bazai Miki komai ba" Saheeb da be yanke wayar ba Yana jin komai Zama yayi ya bi wayar da kallo yace"iam in real trouble tsorona take ji, Kenan tana gidan mu ya kamata in koma gida"girgiza kai yayi yace"kafin in bar kasar nan ya kamata inyi achieving wani abu dan haka is better in daure in naje gida in samu abin nunawa,but zan iya kuwa?saura fa shekara d'aya da wata shida,hmmn dole in d'aure may be in mummy taji nayi karatu kila ta ragamin"da wanan tunanin ya kwanta bacci ya kwashe shi Washe gari fareeda taje d'akin mummy tace"tana son zata koma gidansu" Mummy tace"wani abu ya faru ne?" .tace"ah'ah" Iman ne tayiwa mummy bayani abinda ya faru" Mummy ta sauke ajiyar zuciya tace"dear ai shi ya kamata ya bar Miki gida ba ke ba in kin d'aukeni a matsayin mahaifiyar ki toh ki barmin wanan fadan domin fada Nan tsakanin d'an da uwane" Tace"mummy na yarda dake" Mummy tace"good" Tun daga wanan ranan kullum sai saheeb ya Kira Iman Amma ceme take mummy tace"in tayi magana dashi Bata yafe me ba"wani lokaci ko ya kira bata d'aukawa Hakan yasa ya fara charting dinta,tunda Iman ta gane Yana checking watsaap status dinta da Instagram da sauran media chart aiko nan ta Zama bata da aikin yi sai sa zafafan hoton fareeda Wanda shi kwata-kwata be gane ta ba sanda ya duba abinda take rubutawa kamar haka fareeda matar babban mutum "Aiko ranan da ya gane tana zuwa makaranta wuni yayi Yana amai zuciyarshi na zafi yace"kenan zuwa take kowa ya kalle min ita dubi dressing dinta yariyar da she is always in hijab Iman ta gurbata min ita"a daren ranan beyi bacci ba zama yayi ya dinga tunani Yace"ai zuwa zanyi ayi ta ta kare a bani matata but zan d'aure in Gama program din" ________________ Bayan shekaru biyu abubuwa da dama sun faru ciki harda gamawa makaranta saheeb zuwa yanzu ya gane wani azababen son fareeda ke d'awainiya dashi domin ya gama lalacewa kullum cikin tunani daga Ina zai fara?yayi nadama sosai domin ji yake itace rayuwar shi Fareeda ko zuwa yanzu suman ta ya dawo har ya fi nada tayi wani mugun kyau alamun hutu ya zauna .Dr musty ko har yanzu beyi give up ba kullum sai ya Kira ta ga text masu zafi amma bata kulashi kuma Yana zuwa lokaci zuwa lokaci Yanzu ta iya mota daddy ya siya Mata Da misalin karfe 4:pm jirginhi ya sauka Gidan shi ya tafi direct Aiko Yana zuwa ya tarar da komai inda ya barsu babu canji sai Kura da yayi Murmushi takaici yayi yace"hmmm nasan na shiga tara yanzu daga Ina zan fara?" Haurawa yayi zuwa d'akin ya gan sumanta da pant dinta da bra da rigarta da ya ya ga Ai sai ya Pls vote for me [1/8, 6:41 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans _____________ πŸ…Ώ6⃣1⃣-6⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim _____________ Ai sai ya fashe da kuka shi kanshi yasan ya shiga tara Ganin kukan bazai fishe shi ba yasashi tashi ya fara share wurin yana cewa"nidai na Shiga ukuna na jefa kaina a matsifa kai rashin yafiya beyi ba" Bayan ya share gidan saf ya gyra gado ya canja zanin gado domin wanan jinin har baki ya Zama sai zarni da d'akin keyi Bayan ya gama ya Shiga yayi wanka ya fito ya shirya cikin shadda milk colour babu abinda ke tashi sai kamshi yayi kyau sai dai da an kalleshi za a gane Yana da damuwa Gida direct ya nufa Fareeda ne zaune a falo cikin wata riga da wando kanta sanye da hula tana kallo tana cin popcorn hankali kwance Remote ne ya fadi kasa ta duka Dan d'aukowa kawai sai ta gan mutum ta center glass table dake falon a razane ta d'ago ta kalleshi Zaro ido tayi jikinta na mugun rawa a take tayi wani mugun ihu Ganin Yana tunkarota yasa ta ruga da gudu ta shige kicin ta rungume mummy Tace"wallahi mummy ya dawo kasheni zaiyi ki taimakeni wayyo Allah na" Mummy da hankalinta ya tashi tace"waye ya dawo ki fad'a min waye?" Jijjigata takeyi Amma tuni ta sume Cikin tashin hankali mummy ta kara riketa da kyau tana Kiran Iman Amma shiru Jin ihun mummy yasa ta gane ba lafiya cikin sanyi jiki ya karasa kicin din Yace"mummy meya faru?" Ai mummy na jin muryar shi ta d'ago ta kalleshi tuni idonta ya kada Tace"Ashe kaine,toh kayi gaggawar barin gidan nan ko ni in bar maka,meya dawo da Kai ko abu ka mance ne ka zo d'auka?toh kayi gaggawan yin abinda ka zo Yi ka bar gidan nan kana tsorata min diya" Shidai shiru yayi hawaye ya cika idonshi Mummy tace"ka fita kafin ranka ya b'ace" Yace"mummy ki Bari in taimaka Mata ni bansan me yayi shocking dinta ba tana ganina ta gudu" Mummy tace"so kake ni in bar maka gidan kenan?" Cikin jin haushin fushin mummy yace"ni ki bari in bata taimakon gaggawa matata ce ai" Be jira me zatace ba ya sungumi fareeda ya kaita d'akinshi Mummy sai binshi take tana cewa"ajiye ta wallahi ranka zai b'ace ba" Yana ajiyeta a gado mummy ta wanka me Mari guda biyu tace"karka kuskura ko da Wasa ka kara tab'a ta wallahi in ba haka ba kotu ne zata rabani da kai,ka fice ka bani wuri" Tana Gama magana ta ratsashi Dan zuwa d'auko wayarta a hanyar barin part dinshi ta hadu da Iman tace"iman d'auko min wayata please zan Kira Dr musty" Iman tace"toh"zuwa tayi ta d'auko ta kawo mata da gudu ta bata,komawa tayi d'akin shi sai ta gan yana kokarin bata taimakon gaggawa sai matse kirjinta yake A zuciye taje ta turashi tace"Kamal Ina fad'a maka ka fita a idona tun kan ranka ya b'aci ka fita ka bani wuri" Yace"mummy ko me zakiyi min kiyi min amma ki bari in taimakawa matata"shiru tayi Bata Kara magana ba domin itama tana son fareeda ta tashi amma Bata son ta ganshi ya Kara jefata wani hali Cigaba yayi da aikinshi Sai dai still bata farfado ba .zufa yake sosai A haka suka ji sallamar Dr musty Mummy ta kalli Iman tace"je ki shigo dashi" Iman na fita tace"Kamal mun gode da taimako amma ka tafi yanzu Dr ya zo" A fusace yace"waye Dr ta Kuma meyasa sai namiji?" Kafin tayi magana Iman ta shigo da Dr musty Idonsu na had'u dana saheeb ya Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/8, 6:41 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans _____________ πŸ…Ώ6⃣3⃣-6⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Wani muguwar fadiwar gaba Dr musty ya ji had'iye wani miyau yayi amma sai ya basar yace"mum meke damunta?" Mummy tace"ta suma ne sakamakon wani mugu da ta gani" Yace"ok let me help" Har zai karasa gadon kawai yaji an wani turo shi Kallon saheeb yayi yace"Bari in dubata Mana" Cikin b'acin rai yace"karka kuskura ka tab'a min matata"domin shi fa har ga Allah ya manta ya saketa Wani kallo Dr musty yayi me yace"the last time I check ka saketa kuma nima yanzu ina cikin maniman aurenta"Yana gama magana ya ture me hanun Ya fara aikin shi Suman tsaye saheeb yayi tunawa da tabbas yayi sakin nan hawaye kawai ke fita a idonshi ya kalli mum da ko kallon shi batayi ba ta cigaba da shafa fuskar fareeda Wani azababen kishi yake ji ganin Dr musty sai zakewa yakeyi zuciyar shi na tafarfasa Bayan Dr musty ya mata allura Wanda sanda saheeb ya kusa had'iye zuciya ganin a gabanshi yayi mata a inda bayaso kowa ya gani Kallon mummy Dr musty yayi yace"mum ya kamata a d'auke abinda bata son gani domin in ta farfado zai iya mayar da ita halin da take ciki which ba a so ya faru so duk wani abinda zai b'ata mata rai a d'auke shi"ya Kare magana da kallon saheeb Yana me wani kallo Ba tare da mummy tayi magana ba ta kama hanun saheeb ta fara janshi zuwa waje tace"Kar ka Bari in Kara ganin ka kusa da ya'ta wallahi ranka zai b'ace " Kallonta yayi yace"mum nifa d'anki ne" Murmushin takaici tayi tace"and so?abinda Nike dubawa kenan da tuni nasa Yan sanda sun Kama ka" Bata jira me zaice ba ta koma ciki bayan Dr musty ya gama komai ya kalli mummy yace"zata farfado nan da awa uku a sa ido a kanta" Tace"thank you very much zanyi ma transfer" A tare suka fito suka tarar dashi a tsaye Dr musty yace"mummy zan shigo zuwa anjima in duba jikin nata" Tace"please in ka samu lokaci ka turo magabatar ka bana son auren nan ya wuce nan da sati uku" Cikin jin dadi yace"nagode mum sai na zo" Yana tafiya ta koma d'akin saheeb din ta gyrawa fareeda kwanciya Sanan ta fito ita Iman ko kallon inda yake batayi ba balle yasa ran zata me magana Mummy ne ta fito ta gan be motsa daga inda yake ba ta kalleshi tace"dan tana d'akin ka bashi zai sa ka shiga ba kayi hakuri da ta farka zan d'uketa a d'akin" Kallonta kawai yake har ta bar part dinshi Tana wucewa ya shige ya kulle kofar Kallon fuskarta yayi tabbas ta Kara kyau ga wayewa suman kanta ya kalla ya gan sun kwanta gashi da tsayi an Kama shi wuri d'aya Yace"alhamdullilah " Zama yayi gefen gadon ya Kama hanunta Yana Wasa dashi Yace"baby iam sorry please forgive me nayi alkawarin saki farin ciki har karshen rayuwata" Hanunta ne ya d'an motsa sai ya kalleta yayi murmushi nasan Zaki soni please karki bari a shiga tsakanin mu" Wani mugun rungumeta yayi gam Yana sauke ajiyar zuciya da k'yar ya kwantar da ita sanan shima ya kwanta Bayan awa uku da rabi cikin bacci yaji tana magana idonta a rufe sai cewa take mummy nayi mafalki ya dawo,mummy ni gidan mu zan tafi mummy ki taimakeni zai kuma min aski,mummy wurin be warke ba"surutai take sosai Jikinshi ne yayi sanyi cikin sanyi jiki yace"farheeb ki bude idonki Zaki iya komawa ki bude idonki" Kin budewa take sai surutai take da gudu yaje ya debo ruwa a toilet ya dawo ya watsa Mata Firgit ta zabura ta bude idota ta sauke a fuskarshi Wani ihu tayi tace"wayyo mummy na Shiga uku ki zo ki taimake ni Karasota yake tana matsawa baya tana bashi hakuri kuka take sosai Hawaye ne ya cika idonshi domin ya San ya shiga tara Yace"farheeb listen to me please" Cikin kuka tace"ku taimakeni nidai Allah ya isana" Dunkulewa tayi a karshen gado ta rufe kanta da bargo daga bargon kana ganin inda jikinta ke b'ari Har zai yaye bargon yaji ana buga kofa ba kowa bace mummy ce Tace"ka bude,wallahi ranka zai b'ace" Ko ta kanta bebi ba ya yaye bargon wani ihu fareeda tayi jikinta ya cigaba da b'ari Jawota yayi ya rungume yace"ni ba abinda zan Miki" Kwace kanta take Amma ya matseta,mummy ko sai zazzage me matsifa take Gajiya tayi ta bar wurin tana jin haushi Fareeda ko wani karfi ne ya zo Mata ta Maman Noorul Hudah Pls share [1/9, 10:37 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Dedicated to my fans πŸ…Ώ6⃣5⃣-6⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Wani karfine ya zo mata ta tureshi ta sauka ta gudu Bugun kofa sosai mummy takeyi tace"ka bude wallahi in baka bude ba zan Kira maka yan sanda Itako fareeda zubewa tayi a kofar tana kuka tana cewa mummy ki taimakeni Hankalin mummy ya tashi ta d'au fyade yake shirin mata Shiko kukanta ne ya dame shi domin jinshi yake har cikin zuciyar shi Karasawa yayi ya bude Mata kofa ya koma gado ya kwanta Mikewa tayi ta fita ta rungume mummy Tace"mummy Dan girman Allah a bari in koma gida bazan iya ba" Kama hanunta tayi Suka tafi falo ta dibo Mata ruwan sanyi ta ba Sha tayi mummy tace"yanzu saboda shi Zaki tafi ki bar mummyn ki?ke Ina ruwanki dashi?in kika ce Zaki barni Nima tafiya zanyi"mummy ta kare magana cikin hawaye Rungumeta fareeda tayi domin tabbas tasan ta yarda mummy na kaunarta Mummy tace"je ciki kiyi wanka ki fito mu ci abincin" Mikewa tayi Iman na ta bin bayanta suna Shiga d'aki Iman ta kalleta tace"faree magana nike son inyi dake in ya b'ata Miki rai kiyi hakuri" Tace"inaji " Zama Iman tayi ta kama hanunta tace"faree nasan ya saheeb ya Miki laifi da bazaki tab'a yafe masa ba but Ina son ki gane abu d'aya wanan dama ce da zaki rama abinda ya miki domin soyyayar ki ce ta dawo dashi domin tunda ya gan hotunan ki da Nike posting wallahi kullum sai ya min tambaya game dake nidai kawai basarwa nike kuma nagan son ki a kwayar idonshi yau domin har kuka yayi kiyi amfani da wanan dama ki koya me hankali,bawai kiyj ta sumewa da kin ganshi ba ki cire wanan tsoron get rid of the fear in you and move on,and abu na gaba shine wallahi bana jin dadin yanda kike nuna tsanan Saheeb a gaban mummy Ina son ki gane komai lalacewarshi d'anta ne and babu wata uwa da zata zo ana nuna tsanan d'anta karara haka ko batayi magana ba nasan tana jin ba dadi koni wallahi bana jin dadin ki sani mummy na Miki soyayar gaskiya karki bari ke ki kasance me rama alkhari da Sharri" Jikinta ne yayi sanyi tace"nagode Iman gaskiya kika fad'a zan kiyaye" Iman tace"good,kiyi kokari ki daure ki zauna a nan din" Tace"toh amma gobe zani gida in gaida iyayena" Iman tace"sai muje tare" Tace"toh"tashi tayi ta Shiga wanka itama Iman ta bar d'akin Wanka tayi ta fito da alwala tasa dogon riga tayi sallah Tana gamawa ko Mai Bata shafa ba ta bar d'akin ko da ta sauka ta tarar da Abba har ya dawo tayi murmushi tace"Abba ka dawo ashe" Yayi murmusji yace"eh yanzu mummy ku ke fadamin baki ji dadi ba ya jiki?" Tace"da sauki" Iman tace"ai taga Mai d'aukan raine ta razana"ta kare maganar cikin sigar zolaya tana murmushi Zaiyi magana sai ga saheeb ya sauko cikin 3qter da armless Tun daga nisa daddy ke kallon inda ya rame kallon mummy yayi sai ta harare shi kawai sai ya kau da kai Zuwa yayi ya ja kujera tuni faree ta sure tana niman yin kuka Take Mata kafa Iman tayi harta d"an saki kara Abinci yayiwa kanshi serving kad'ai domin da yayi gaisuwa babu Wanda ya amsa mishi harda daddy Suna fara cin dinner sai wayar faree yayi Kara ta kallesu tace"Bari in d'auka Tashi tayi ta koma falo ta d'aga wayar Murmushi tayi tace"Dr naji sauki fa I saw your text da sauki" Kome yace Mata oho sai naji tace"toh sai ka zo" Dawowa tayi ta zauna mummy ta kalli daddy tace"alhaji munyi magana da Dr musty zai turo magabatansa " Daddy yace"toh sai sun zo" Mummy tace"bana son bikin ya wuce Nan da sati uku" Ai ji sukayi saheeb ya mike ya Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/9, 10:37 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Dedicated to my fans ___________ πŸ…Ώ6⃣7⃣-6⃣8⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Yayi wurgi da komai na table din yace"matar nawa za a aurawa wani wanan wani irin rashin adalci ne?" Jikin faree ne Ya fara rawa ta b'oye bayan mummy " Daddy yace"Kai fa ka saketa toh miye dan zata Kara aure?" Yace"toh ai saki d'aya na Mata kuma tun daren ranan na maidata shine dan an tsane ni za a wani had'a ta da d'an iska?" Team farida ku ji rainin wayau wai tun daren ranan ya maidataπŸ€”πŸ€£ Mummy ta wanka me Mari ta nuna shi da yatsa tace"zan iya hakuri na zauna da kai a gida d'aya amma bana son ka Kara shiga lamarin Fareeda tunda Kai ishashene ka saketa a daren aurensu ka mayar damu kanana mutane a idon duniya shine sai yanzu zaka zo kana niman raina mana hankali a idon duniya,toh ta ishe ka haka karka Kara in ba haka abinda zan maka sai duniya sunyi tantama koni na haifeka " Kama hanunta yayi yace"mum beat me slap me but iam begging you karki rabani da farin cikina nasan ni mai laifine a hukunta ni amma Kar a rabani da farheeb dina" Janye hanunta tayi tace"wallahi ko zaka mutu bazaka samu fareeda ba kaje ka nimi wata mu kuma zamu tsaya maka a matsayin mu na iyayen ka domin hakki ka ne a kanmu but wallahi ba fareeda ba kuma in ba so kake in tsine maka ba toh ka fita hanyarta" Daddy ya kalla a zatonshi ko zaisa baki ga mamakin shi sai ya gan daddy ya mike yace"hajiya nidai komai kikayi dai-dai ne" Kallon fareeda tayi tace"kina son musstapha?" Fareeda tace"eh" Mummy tace"ki zauna da shiri za ayi bikin ku Nan ba dadewa ba" Wani ihu saheeb yayi yace"nidai wallahi Allah ya isana saboda an tsane za a rabani da matata toh wallahi zanje har gidan nasu in roke baba nasan in kin kini shi ba zai kini ba" Wani Mari mummy tayime tace"dan gidan ku wa kakewa Allah ya isa?"nuna shi da yatsa tayi tace"saheeb Ina fad'a ma ka fita daga idona fa kuma kaje in ka isa je gidan wallahi sai na tsine ma watoh tozarta mu da kayi be ishe ka ba sai kaje ka tona Mana asiri wajen iyayenta yariya tarufa mana toh kaje Ina jiran ka" Tana gama magana ta haura sama Fareeda ta ja kafa zata wuce ya kama kafa ture shi tayi tace"stay away from me" Yace"meyasa kike fadin haka? Eh farida kowa fa yayi laifi a wanan maganar amma laifina kadai ake gani toh kiyi hakuri dan girman Allah ki rufa min asiri mu zauna lafiya" Jan kafarta tayi tace"karka kuskura ni dama ba sonka nike ba asalima bansan da Kai aka d'aura min aure ba, dan haka kaje ka nimi wata kowa Allah had'a shi da rabonsa"tana Gama magana ta shige da gudu Zaman dirshen yayi a kasa ya fara kuka, takaicin shi d'aya shine inda mummy ta dage tana goyon bayan farida kamar ba ita ta haifeshi ba Kasa tashi yayi ya zauna Yana kuka Da misalin karfe 8:pm motar musty ya danno kai cikin gidan Kiranta yayi a waya tace"yanzu zata fito" Wanka tayi ta sheka ado sai kyalli take domin yau tayi adon da tun da take Bata tab'a irinsa yau tana son ta tabbatarwa Dr musty tana sonsa domin ta dade da kamuwa da soyayyarsa daurewa take da jame aji tana son suyi aure kafin wanan azallumin ya Kara nasara a kanta Gyale ta d'auka ta aza a saman doguwar rigar atamfa dake jikin ya tayi bala'in kyau D'aukar waya tayi ta fito ba karamin mamaki tayi da ta ganshi zaune a inda ta barshi d'azu ba gyangyadi yakeyi Kamshin tularen da ya jine ya sashi bude ido ya sauke a kanta Murmushi tayi tace"Sannu Yaya baka Shiga d'aki ba ka zauna a kasa kana gyagyadi Kamar wani mara gata" Dariya Iman dake falo tana kallo tayi kasa-kasa ta kalli fareeda ta kashe mata ido Mikewa yayi yace"you see ni nasan kina Sona ne shiyasa kika damu dani" Tace"Kai kuma haka akeyi daga magana sai kamin sharri ni bana son ka ban tab'a sonka ba tunda wuri kasan inda dare yayi maka,Bari ma in tafi karka b'atamin lokaci " Yace"Ina zaki?" Tace"yawo" Ai binta yayi yace"muje in raka ki" Kallonshi tayi tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/9, 5:02 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Dedicated to my fans ______________ πŸ…Ώ6⃣9⃣-7⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"ah'ah yi zaman ka bako nayi" Kafin yayi magana tayi tafiyar ta,binta yayi a baya Tana kaiwa wajen motar Dr musty tace"lale da zuwan masoyina,barka da zuwa muradin zuciyata bugun numfashi na" Wani numfashi saheeb ya ja saban tashin hankali kasa kwakwaran motsi yayi Itako ta kalleshi da gefen ido tace"muje ciki" Shiko musty sai washe hakora yake Yana zuba murmushi Yace"baby kinyi kyau" Murmushi tayi tace"Allah ko?" Yace"eh" Tace"toh muje ka gaida mumy da daddy" Yace"toh" Wuce saheeb sukayi kamar Basu ganshi ba Falon Abba direct ta kaishi Nan ta tarar dashi da mummy suna Hira Har kasa Dr musty ya sunguna ya gaishesu Cikin sakin fuska mummy ta amsa me Tace"ka sanar dasu ko?" Yace"eh inshaallah gobe zasu zo" Tace"toh Allah yasa alkhari" Yace"Amin " Sanda suka fita ta kalli daddy tace"meyasa baka amsa me gaisuwa da kyau ba and ko kallonshi bakayi ba" Kallonta yayi yace"look hajiya so so ne amma son kai yafi babu inda zai ayi a ce ina ji Ina gani d'an na na son abu kuma ni da kaina in d'auka in bawa wani shin hajiya kinma Lura da Yanayi Kamal kuwa?wallahi in bayi wani abu a lamarin nan ba komai zai iya faruwa dashi" Tace"toh ya mutu Mana nifa ba irin matan masu d'aurewa yaransu gindi bane and in ina son saheeb ya canja dole sai ya rasa wani abu Mai muhimmanci zai San darajar d'an adam in ya rasa fareeda dole zai gane rayuwa Kuma zai shiryu zai daina bin rudin zuciya" Daddy yace"hajiya kiyi hakuri a maida auren nan shine rufin asirin mu gaba ki d'aya domin hakan ne zai rufa mana asiri ba sai iyayenta da sauran jama'a sun gane meya faru ba,yanzu in an tashi aurenta da musty me Zaki fad'awa iyayenta?" Tace"har gida zan je in sanar dasu in musu bayani in kuma nima yafiyar su nasan zasu fahimta" Yace"hajiya ki barshi haka ko haka aka barshi ya Sha wahala wai hajiya baki tausayin shine?" Tace"dan Ina tausayin shi bashi zai sa in tauyewa Yar mutane hakki ba Dan haka a bar wanan maganan a ce ni in zaunar da saheeb in me nasiha akan ya rike matarshi ashe jina kawai yakeyi toh zai gane ne" _________ Guest falo fareeda ta Kai Dr musty ya zauna ta d'auko drinks da fara'a tace"ya aikin ne?" Yace"alhamdulillah " Yace"yanzu ki amince ayi auren" Tayi murmushi tace"eh na amince" Murmushi yayi yace"kina Sona kenan?" Ta rufe fuska,kallonta yayi yace"faree please akwai maganar da nike son muyi please karki min mumunan fahimta" A natse ta kalleshi tace"inaji" Yace"a gaskiya banji dadin zamanki a gidan nan tunda babu aure tsakanin ki da saheeb toh me kikeyi a nan honestly iam not comfortable with this kamata ai su barki ki koma gida ki fuskanci sabon rayuwa" Jan numfashi tayi tace"a gaskiya Nima nafi son in koma gaban iyayena but bana son hankalin su ya tashi wallahi in baba yaji wulakanci da Dr yayi min wallahi sai ya kusa had'iye rai dan zuciya ga mama da hawan jini Kuma bana son mutunci dake tskanin su da daddy ya lalace,and dady da mummy sun min alkhari musaman mummy wallahi ta nuna min kauna a kaina ta rufe ido dan ta samo min farin ciki ka ga da kunya in ce mata zan koma gida bayan nasan abinda zai haifar,but karka damu tayi alkawarin auran dani ga duk Wanda nike so" Murmushi yayi yace"I trust mummy but daddy ban yarda dashi ba baki gan inda ya amsa min gaisuwa ba?" Zatayi magana kawai suka ji Maman Noorul Hudah Love u fans Pls share [1/9, 5:02 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah _____________ πŸ…Ώ7⃣1⃣-7⃣2⃣ _____________ Bismillahir Rahmanir Rahim Kawai Suka gan saheeb ya shigo kafin suce zasuyi wani abu ya shake Dr musty babu abinda kake gani sai idanunshi Fareeda taje da niyyar taimakabme ya tureta ta fadi a kujera Idonshi yayi jajir kamar garwashi jikin shi har rawa yakeyi saban b'acin rai Cikin kunan rai yace"tunda taki tafiya gidansu sai ka zo ka jata" Dr musty ko ya ji maza zuwa yanzu da k'yar yake numfashi Mikewa fareeda tayi ganin in batayi wani abu ba zai iya kashe shi Ihu ta farayi tana niman taimako tana kuka Sama-sama mummy da yanzu Suka gama fada da daddy har Yana ce mata in wani abu ya Sami d'anshi bazai yafe Mata ba .itako tace"oh ita fareeda ba haifanta akayi ba ko ko bata da iyaye masu sonta toh in abin ya Zama haka washe gari zata mayar da ita gida" Mikewa tayi tace"meya sameta take irin wanan ihun" Jin muryata tayi tace"mummy ki zo zai kashe shi" Da gudu mummy ta fita tana zuwa ta tarar da saheeb ya sheke wuyar dr musty zuwa yanzu ya fara fito da halshe" Karasawa tayi ta wanka me Mari tace"sake shi" Yi yayi kamar beji ba kuma ko motsi beyi ba Kara me tayi tace"Kamal in nice na haife ka na ce ka sake shi" Ko gizau,daddy ne ya shigo ya turashi kawai sai suka gan ya zube kasa kamar rubabben gwanda Shima Dr musty zubewa yayi ya rike wuya yana wani irin tari Da gudu fareeda ta karasa tana kuka bata San sanda ta aza kanshi a cinyarta ba ta fara me Sannu Iman ta kawo me ruwa Shiko SAHEEB a zahiri idonshi biyu Kuma kallon fareeda yakeyi Yana hawaye sai dai ya kasa kwakwaran motsi ko hanun ya kasa d'agawa Da gefen ido daddy ya kalli fareeda itako ko kallon inda saheeb yake batayi, ba daddy ba kadai har mummy ta ji ba dadi A ranta tace"Ashe kiyayya ta Kai haka dole toh in aura mata Wanda take so Kar a shiga hakkinta" Iman ne ke kuka tana kiransunan shi Daddy yace"ta dibo ruwa" Zuwa tayi da gudu ta dibo ruwa ya yayyfa me a fuska wani ajiyar zuciya ya sauke yace"daddy ka roketa wallahi nayi nadama nidai ta daina kula wani zan mutu zuciyata zafi yake min mummy ki bata hakuri" Ba tare da tayi magana ba ta bar falon kuka ya fashe dashi yace"wayyo an tsaneni" Fareeda ko bayan tayi amfani da basirarta na nurse da kuma student Dr ta taimakawa Dr musty ya dawo dai-dai Kallonshi tayi tace"Sannu " Da kai ya amsa Mata tace"da dai sauki ko?" Yace"eh" Juyawa tayi ta kalli saheeb shima ita yake kallo karasawa inda yake ta farayi Ganin tana tunkaroshi yasa shi yin murmushi Tana kaiwa gabanshi ta wanka me Mari Cikin zafin rai ta nuna shi da yatsa tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/10, 11:50 AM] Me Group: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans ____________ πŸ…Ώ7⃣3⃣-7⃣4⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"how dare you? Me nayi maka a rayuwa?meyasa baka son ganin farin cikina?meyasa ka tsane ni? Meyasa kake son ganin hawaye na?" Girgiza Mata Kai yayi zaiyi magana ta katseshi tace"Dr Mari nayi maka Kuma ka d'au fansa fiye da laifin da na aikata ma,ka rabani da saurayin dana taso na fara so a ranan aurena ka mayar dani abin dariya ga al'uma,ka sace ni ka haddasa zargi a zuciyar mutane Wanda har in mutu bazan tab'a mantawa ba,wanan be ishe ka ba a daren aurena ka min abinda ko Kare bazai d'auka ba ka min caka-caka wanan be ishe ka ba,ka sakeni ba tare da kayi tunanin halin da iyayena zasu Shiga ba,as if that was not enough ka min aski"nuna shi tayi ta nuna kanta tace"ka aske suman da nike matukar kauna ka mayar dani namijin dole wanan be isheka ba madadin ka kaini asibiti ko a matsayinka na likita ka bani taimako no sai ka zab'i ka barni cikin jini Wanda a lokacin babu Wanda zai bambanta ni da mataciya wanda sanda nayi wata Ina jinya ban farfado ba a lokacin da Nike kwance babu abinda ke yawo a kaina sai abinda ka aikata min sanadiyar haka ya haddasa min tsoro a zuciyata wanda ko sunan ka na ji sai zuciyata ta buga amma hakan besa na tozarta iyayen ka a gaban iyayena duk da bana son b'oyewa iyayena komai amma saboda ina ganin girman iyayen ka na d'aukesu Kamar iyayena na rufa musu asiri a idon duniya Wanda da na bari abin Nan ya fito wallahi girma da Kuma kiman mahaifinka zai fadi a idon jama'a,domin duniya zasu Yi tunanin ya kasa bawa d'anshi tarbiya nan ko ba a San albasa ce Bata Yi halin ruwa ba,still banyi complain ba I decided to move on with my life kwasam yanzu ka dawo ka ce kana sona har kana niman kashe wanda ya nuna min soyyayar gaskiya ya soni da munina na rashin suma ya bani kulawa a lokacin da ka gujeni,shine kake tunanin zan soka?wall....." Katseta Iman tayi tana kukan tausayin yayanta ya kamata domin dafe kirji yayi Yana wani irin kuka Abba ko shiru yayi ya zauna a hanun kujera Dr mustapha jikin shi yayi sanyi Yana tunanin dama fareeda na da fushi haka toh in ta gane shima Mai laifine a wajen ta me zata me,gaskiya dole ayi saurin yin auren nan kafin asiri ya tonu a fasa yin auren dole ne yasan abin Yi" πŸ€¦β€β™€Kai kuma me ka aikata mataπŸ€” Cikin kuka Iman tace"please farida kiyi hakur....." D'agawa farida hanun tayi tace"nayi mamaki da kike bani hakuri saboda yayan ki ne Amma a matsayin ki na mace ya kamata ki gane ya min abinda ko ke akayiwa bazaki yafe ba wulakanci aski fa yamin ko kin manta ne?" Iman ta dukar da Kai fareeda ta kalli saheeb tace"Ina son in ja maka kunni daga yau ka fita harkata kuma gobe da safe zan bar maka gida in tafi gidan mu Kar In takuraka bansan me zakamin nan gaba ba, me ma nayi maka?dan kawai na mare ka akan ka wulakanta tsoho?ikon Allah " Kama hanun Dr mustapha tayi da yayi zurfi cikin tunani ta manta daddy na falon zata fita sai ga mummy ta shigo tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/10, 11:50 AM] Me Group: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my fans ____________ πŸ…Ώ7⃣5⃣-7⃣6⃣ _____________ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"ba sai kin bar me gida ba ni na d'au alkawarin nan da sati biyu za a d'aura auren ki da Dr mustapha" Kallon takaici mummy tame tace"sorry for you" Dr mustapha ya Mata godiya daddy ya mike ya taimakawa saheeb zuwa d'akin shi ya kwantar dashi har zai bar d'akin ya Kama me hannu Yace"daddy nasan abinda nayi ban kyauta ba but tayi hakuri Mana ai kowa ma Mai laifine na tuba Kuma nayi nadama daddy ka taimakeni" Daddy yayi murmushi takaici yace"Kamal baka jin magana a ce ni mahaifin ka in maka aure Amma ka tozartani ka wulakanta Yar mutane baka da gaskiya yariyar nan ta fika gaskiya bayan ka Mata kaca-kaca ka barta Mana, shine sai ka had'a da aski?" Kallon Daddy yayi yace"wallahi sharrin zuciya ne Amma na tuba wallahi " Daddy yace"matsala guda ce mummy ka domin ka mutukar b'ata Mata rai domin tunda Nike ban tab'a ganin b'acin ranta ba kaman akan maganar nan kasan inda zakayi and wallahi she is ready to take you to court in ka takurawa fareeda so nidai ka hakura kawai ka nimi wata" Kuka ya fashe dashi yace"wallahi daddy bazan iya ba mutuwa zanyi ka taimakeni" Daddy yayi me wani kallo domin haushi yake bashi yace"da kasan kana sonta ka wulakanta ta?toh yanzu sai ya zame maka darasi gobe bazaka Kara wulakanta d'an Adam ba"Yana gama magana yayi tsaki ya bar d'akin Fareeda ko kwanciya tayi zuciyarta na zafi wani tsanan Saheeb na ratsata lumshe ido tayi sai wayarta tayi Kara Dr musty ne D'auka tayi da sallama tace"Yi hakuri ban Kira ba ya ka Kai gida?ya jikin Kuma?" Yace"alhamdulillahi Nima na Kira ne in miki godiya yau ki nuna kina Sona?" Tayi murmushi tace"inshaallah babu Wanda ya isa ya shiga tsakanina dakai" Yace"Allah yasa" Hira suka d'an tab'a kafin suyi sallama B'angaren SAHEEB ko. Don't forget to vote and comment please Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/10, 6:33 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ DR SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Dedicated to my fans ___________ πŸ…Ώ7⃣9⃣-8⃣0⃣ _______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"Kuma da k'yar farida zata dawo gun ka "bata jira me zaice ba ta wuce ta barshi yana lumshe ido fareeda kawai yake tunowa Washe gari da safe tana farkawa ko falon Bata fita ba wanka tayi ta shirya cikin atamfa ta yafa gylenta tayi kwalliya tayi kyau kayan da ta had'a a akwati ta d'auka Sauka falo tayi tana ja mummy da daddy Suka d'aga Kai suka kalleta Karasawa tayi ta duka har kasa ta gaishe su suka amsa cikin sakin fuska Mummy ta kalleta da mamaki tace"farida Ina zuwa da akwati?" Tace"mummy please kiyi hakuri Ina son in koma gidan mu ne dan Allah" Mummy zatayi magana sai ga saheeb ya sauko yace"farheeb meyasa kike hakane ki bari mu sasanta basai iyayen ki sun san meke ciki ba please I promise to love you" Ko kallon inda yake batayi ba mummy ta kalleta tace"zauna kiyi breakfast muje tare lokaci yayi da zaki koma gida domin ya kamata sun san da maganar aurenki" Daddy kallon mummy yayi a ranshi yace"ikon Allah yanzu ita mutane waje take so fiye da d'anta" Dukawa saheeb yayi yace"mummy ki dubi girman Allah na roke ki,ki bar wanan maganar auren mummy ko dai bake kika haifeni bane" Ba tare da ta kalleshi ba tace"nima tambayar da nayiwa kaina kenan lokacin da kayi abinda ko a mafalki ban taba tunanin ba" Daddy yace"fareeda zauna ki ci abinci" Mummy barin wurin tayi gaba d'aya ta je d'aki dan shiryawa itako farida jikinta yayi sanyi ganin inda mummy takeyiwa d'anta saboda farin cikinta ko abincin bata ci ba Bayan minti ashirin mummy ta fito cikin shirin al'farma Kallon fareeda tayi tace"in kin gama muje" Tashi farida tayi tabi bayanta Aiko da gudu saheeb ya bi bayanta ya Sha gabanta ya rike akwatin yace"wallahi babu inda zaki haba kasheni kike son yi what part of iam sorry ne baki sani ba?toh ki kasheni ki huta mummy ku kasheni ku huta domin wallahi in Ina raye bazan bari fareeda ta auri wani ba" Mummy ta kalleshi tace"Ashe za a jimu kenan" Tana Gama magana ta ja hanun fareeda suka bar gidan Kallon Daddy yayi ya fashe da kuka Daddy yace"karka damu bari su tafi" A motar fareeda suka je ita ke ja tana parking ta fito suka shiga gidan Mama ce a tsakar gida tana shara baba Kuma na gyra mashin dinshi cikin shirin zuwa aiki Ganin fareeda da akwati yasa gaban mama fadiwa tace"fareeda lafiya dai ko?" Murmushi tayi,mummy tace"Ina kwanan ku, kun tashi lafiya?" Baba ya d'ago kai yakallesu yace"lafiya dai ko hajiya da asuba haka" Murmushi tayi tace"baba wajen ka na zo" Zama yayi yace"Ina ji" Gyran murya tayi tace"dama malam akan fareeda ne da Kamal a gaskiya akwai abinda Muka b'oye muku"bayanin komai tayi musu daga farko har karshe sai dai ta b'oye musu yayi Mata aski da kuma kwanakin da fareeda ta kwashe a asibiti Idon baba ne ya canja kala yace"a gaskiya alhaji be kyauta min ba domin sanda nace me in an gaji da ita a dawo min da ita wallahi ko karen gidan Nan bazan Bari a wukanta ba balle ya'ta kwaya d'aya Dana mallaka a duniya" Har kasa mummy ta sunguna da guiwanta ta fara Basu hakuri harda d'an hawayenta" Jikinsu ne yayi sanyi mama ta rasa abin cewa Mummy tace" Masoyana Ina godiya da kaunar ku Ina ganin comment dinku da addu'oin ku nagode Allah ya bar kauna ya biya Mana bukatu Maman Noorul Hudah Pls share [1/10, 6:33 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Dedicated to my fans ______________ πŸ…Ώ7⃣7⃣-7⃣8⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim B'angaren Saheeb ko daddy na fita ya tashi da k'yar ya jigina da gado ya lumshe ido babu abinda yake yawo a kwakwalwa da idonshi sai ganin fareeda da yayi ta aza kan Dr musty a cinyarta Wani numfashi ya ja yace"no bazanyi give up ba" Tunani yake idonshi na hasko me fuskar Dr musty yace"ban yarda dashi ba beyi Kama da innocent man ba kuma meyasa da fareeda kemin masifa ya sargu akwai wani abu a kasa"kamar Wanda ya tuna wani abu yace"a lokacin da nayi mu'amula da fareeda tana heat period domin lokacin dana sace ta a gidana tayi jinin bayan na sace ta da wasu kwanaki akayi auremu sai dai a ranan da na Mata allura na gane so biyu take jini a wata it means tayi Kuma kafin aurenmu if that is through tana heat period nayi mu'amula da ita tana ovulating and in that period akwai every possibility tayi ciki but Iman tacemin farida ta Sha wuya a asibiti harda bleeding tayi,baka karamin wahala ta Sha ba,Kuma a lokacin da take kwance bata motsi toh tambayar a nan shine meya kawo bleeding bayan a d'inketa?"ajiyar zuciya ya sauke yace"bari in kira Iman ita kadai zata taimaka min" Kiran Iman yayi a waya ko minti goma ba ayi ba ta shigo d'akin Tace" ya jikin" Kallonta yayi yace"kema fushi kike Dani ko?" Fashewa da kuka tayi tace"Yaya baka kyauta ba" Yace"na sani shiyasa nike son gyra kuskurena ki taimake ni" Tace"gaskiya Yaya zaiyi wuya fareeda ta yarda da kai domin ta tsane ka wallahi ban tab'a tunanin Wanda ya tsane d'an adam inda ta tsane ka ba ko sunanka taji sai ranta ya b'ace" Yace"inshaallah komai zai wuce,yanzu dai tambayarki nike son yi" Tace"Ina ji" Yace"please da abin ya faru ya akayi kuka sani har kuka kaita asibiti" Tace"Yaya ko d'azun kamin wanan tambayar na kai muku breakfast ne na ganta sai na Kira mummy" Yace"kwana nawa tayi a asibiti?" Tace"32days meyasa ka tambaya?" Yace"Ina son in San wani abu ne kin ce tana ta bleeding dayawa meya jawo hakan Kuma a kwana na nawa ta fara bleeding din?" Tace"eh toh kamar sati biyu zuwa uku ne ni na manta but ai Dr musty yace"period tayi" Yace"ya abin ya faru?" Tace"kasan Ina zuwa makaranta toh ranan naje makaranta to Ina dawowa na biya asibiti Ina kaiwa na tarar da mummy cikin mugun tashin hankali dana tambayeta sai tace"ai farida ne take bleeding an kaita emergency" Nace"toh meya kawo bleeding Kuma bayan Dr musty ya fad'a Mana ta warke jira kawai muke farfado" Cikin tashin hankali mummy tace"Nima ban sani ba kawai tunda nurse ta Mata allura ta fara shure-shure toh ni na d'au ko irin farfadowan da ta Saba ne" Murmushi takaici yayi yace"hmmm ya zubar min da ciki" Da mamaki ta kallesa tace" ciki kuma?" Yace"eh"shiru tayi na d'au lokaci kafin tace" no wonder shiyasa da mummy tace"ya bari ta kaita wani asibiti yace"ah'ah just period ne kuma na lura daya fito be iya kallon kwayar idon mummy ba har mummy tace"Dr kodai b'ari tayi ne?domin jinin ba kad'an ba a take wayar hanunshi ya fadi ya fara kame-kame " Yace"no karki damu zata Samu lafiya" Yace"da nurse ya Shiga word din?" Tace"eh" Yace"ya sunanta?". Tace"nifa na manta" Yace"tuna dai" Shiru tayi kafin tace"na manta but inna ganta zan ganeta" Yace"ok Iman do me a favour gobe muje asibiti but baza muje lokacin da yake nan ba" Tace"ok amma gaskiya be kyauta ba ko miye dalilin sa nayi hakan?" Yace"saboda Yana gudun in na dawo fareeda zata iya komawa wurina gudun kar in ci darajar abinda zata Haifa yasa shi cure cikin" Hararanshi Iman tayi tace"hmmm ai kaima criminal ne dole kasan zuciyarshi" Yace"Iman bazaki gane inda Nike ji ba wallahi zuciyata zafi take min" Kallonshi tayi ta tabe baki tace" Please vote and comment Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/10, 10:35 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *Dr SAHEEB* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul hudah Dedicated to my fans _____________ πŸ…Ώ8⃣1⃣-8⃣2⃣ ____________ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"kuyi hakuri wallahi d'an ne ka haifeshi baka haifi halinshi wallahi malam ni kaina zan so fareeda ta komawa saheeb domin na yaba da hankalinta da tarbiyarta Kuma nasan saheeb yayi nadama domin ni mahaifiyarsa ne na gani a kwayar idonshi be tab'a nuna damuwa akan wani abu haka ba sai wanan Karan Amma bana son shiga hakkin fareeda bana son in bi son zuciyata bana son saboda farantawa nawa jinin in bakantawa yar ku shiyasa nike son baba kayi hakuri ka bari a d'aurawa fareeda aure da Dr musty Nan da sati biyu kowa ya huta shima in ya gan a mata aure zai natsu ya hakura Amma in baka amince da wanan auren ba wallahi rikicin nan ba zai Kare ba ni nasan halin Kamal" Baba dai jikinshi yayi sanyi domin ya kara ganin girman su yace"toh ai kema Yar ki ce kome kikayi dai-dai ne" Tayi murmushi tace"wallahi ban so dawowa da fareeda ba amma tace zata dawo nikuma bana son in shiga hakkinta" Mama tace"toh ai sai ku koma" Fareeda tace"mummy kiyi hakuri zan zauna a nan in kina son ganina ki kirani zan zo" Mummy tayi murmushi tace"yanzu dai guduna kike saboda saheeb ko" Tace" ni mummy tsoron Dr Nike ji" Mummy tace"toh shikenan" Baba yace"alhaji na nan kuwa kwana biyu" Tace"Yana nan malam ai ka kuje mu tun auren su fareeda ka bar Mana kamfani,shima alhaji nauyin ka yake ji shiyasa be zo ba" Yace"ai ba komai allah dai ya shirya Mana zuri'a" Tashi tayi ta sallame su fareeda tace"mummy muje in sauke ki a gida kafin in tafi makaranta" Tace"toh" Akwatinta ta Kai d'aki ta fito rike da karamin jaka da takardu a hanun Sallama mama tayi baba yayi Mata addu'a Suka tafi Mama ce ta kalli baba tace"har na tausaya Mata babu dadi naka ya lalace" Yace"Nima ita na duba da wallahi bazan raga musu ba" ________fareeda har gida ta Kai mummy inda shigar su yayi dai-dai da fitowar saheeb Yana ganin su yayi sauri ya karaso Yana jin dadi faridar shi ta dawo Mummy ce ta fita tace"toh ayi karatu" Tace"inshaallah"kkafin ya karasa ta ja motar da gudu Kallonshi mummy tayi ta harareshi harga Allah Yana Bata tausayi Ji tayi yace"mummy kin dawo?" Tace"eh a takaice" Mota ya shiga be tsaya ko Ina ba sai gidan abokin shi Mahmud A d'akinshi ya sameshi Yana waya da humaira sai lumshe ido yake Kwace wayar yayi ya katse kira Zaro ido Mahmud yayi yace"yaushe a gari?ya na gan ka rage kai?" Yace"bazaka gane bane tunda na dawo Nike cikin matsala" Mahmud yace"meya faru?" Labarin komai ya bashi,Mahmud yayi dariya yace"toh yanzu ya zakayi?" Yace"abinda ya kawoni wajen ka kenan" Mahmud yayi wani murmushi yace"hmm ai kayi wawanci dama mace Kamar fareeda ka wulakanta ai da na ganta a wayar humaira na gane baka da wayau wallahi koni na samu wuri saf zan nimi aurenta" Da mamaki ya kalleshi yace"ka manta kai ka bani shawara?" Mamud yace Maman Noorul Hudah Luv u Pls share [1/10, 10:35 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ Dr SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Dedicated to my fans ______________ πŸ…Ώ8⃣3⃣-8⃣4⃣ ___________ Bismillahir Rahmanir Rahim Mahmud yace"toh in na ce ka shiga wuta sai ka shiga?" Tashi SAHEEB yayi yace"nagode ni a matsayin aboki na d'auke ka amma ban tab'a tunani kai bada zuciya d'aya ka rike ni ba" Tabe baki Mahmud yayi shiko SAHEEB ya bar gidan Direct makaranta su fareeda yayi Yana zuwa ya nimi wuri ya paka Kiran Iman yayi a waya ta fito ta sameshi Yace"Ina fareeda take?" Tace"tana can zaune da Dr mustapha ya kawo mata abinci take away" Tsaki saheeb yayi yace"wallahi ni bana son karatun Nan nata" Dariya Iman tayi tace"Kai fa baka da right na controlling nata" Yace"ok tunda suna tare da Dr mustapha muje asibitin yanzu" Tace"toh"asibinti Suka je direct suka shiga sai dai sun duba ko Ina Basu gan nurse din ba suka fito Har sun Shiga mota Iman ta hangota tana shigowa rike da leda a hannu da alamu fita tayi dan ta siyo abu Iman tace"yauwa Yaya gatacan kallon inda take nuna me yayi Yace"je ki kirata" Zuwa Iman tayi Suka gaisa bayan sun gaisa tace"please Ina son magana dake Tace"lafiya dai ko?" Iman tace"kalau muje gefe" Inda saheeb ke tsaye Suka je Saheeb ya hade rai yace"itace wanan ko?" Iman tace"eh" Yace"ke na samu labarin dake aka had'a baki aka cire cikin petient ba tare da ta sani ba shekaru biyu da Suka wuce" Tace"ni bani bace" Yace"kin manta fareeda da tayi jinya a asibinti ku?nasan zaki game wanan domin su sukayi jinyarta"ya kare magana da nuna Iman Shiru tayi domin yanzu ta tuna Yace"toh yanzu dai kotu zan kai ku domin kun cire min ciki" Tsoro ne ya kamata tace"wallahi ba ruwana Dr mustapha ne yayi Mata alura mima bansan dalilinshi ba kuma da nayi me magana sai ya nuna min in na Kara magana zai koreni a aiki shiyasa nayi shiru Amma ba ruwana" A ranshi yace"that means iam right" Yace"toh ki zauna da shiri domin kotu zan Kai ku"Yana gama magana ya shige ciki zuciyarshi na Kuna kanshi yasa a steering Yana hawaye Iman ta shigo cikin tausayinshi tace"kayi hakuri Yaya kaima an zalunce ka but Dr musty be kyauta ba" D'ago kai yayi ya kalleta yace"laifina ne da ban aikata laifin Dana aikata ba da yanzu na gan jinina zan sanar da fareeda abinda yayi mana nasan zata amince min" Iman tace"Allah yasa Amma zaiyi wuya" Yace"I will try" Da misalin karfe 8'pm yayi wanka ya saka wando jeans da polo yayi kyau Be zarce ko Ina ba sai gidansu fareeda har gida ya Shiga ya gaida su baba Basu nuna me komai ba suka amsashi cikin sakin fuska Kama kafar baba yayi yace"kayi hakuri wallahi na tuba ka bani auren farida a Karo na biyu wallahi bazan wulakanta ta ba" Baba yace"kaje ka nimi soyayyarta inta amince bamu da matsala" Cikin jin kunya yace"ta fita ne?" Bana yace" tana kofar gida" Fita yayi ya fara dube'dube mota ya hango a d'an nisa dashi Wani haushi ne ya mama shi yace"Dr musty meyasa kake son ganin bayana?" Karasawa yayi inda motar yake kofar motar a bude take fareeda na zaune ta fito da kafa d'aya Yana kaiwa ya kama hanunta yace"ki zo Ina son in yi magana dake" Da mamaki ta kalleshi tace"amma ai ka ganni da masoyina ko" Dr musty yace"bari d'an raini wayau" Murmushi takaici saheeb yayi yace"wanan ne kike Kira masoyin ki? da a ce kin San abinda yayi Miki da ko kudi aka baki baza ki tsaya dashi ba balle ki ce Zaki aureshi" Tace"wallahi Dr ka fita harkata ko miye yayi min Ina ruwanka?ai dai be kai naka ba kuma baza a kwatanta da naka ba" Kallonta yayi cikin ido da taimakon fitilan wani kofar gida me hasken gaske yace"Koda kuwa ya kashe miki d'an ko ya'?" Tace"me kake nufi?" Kafin yayi magana Dr musty ya kwace zancen da cewa"sharri zaka min nidai ban zubar miki da ciki ba" domin duk ya rude" Murmushi me ciwo saheeb yayi yace"ya kayi kasan abinda zan ma sharri akai?" Kallon fareeda yayi yace"Ina son ki sani lokacin da kike kwance a asibiti da ya gane kina da ciki sai yayi flushing saboda son zuciya" Har kanta taji wanan maganar jikinta na wani mugun rawa da k'yar ta saita natsuwarta Kar saheeb din ya gane ta Shiga wani hali " Kallon Dr musty tayi,zaiyi magana ta katseshi Saheeb ya Kama hanunta yace"muje please ki rabu dashi ki bani wani dama na gane kuskurena kowa a duniya be wuce kuskure ba Ka da kike tunanin rabuwa dani kin San hanun da Zaki fad'a nan gaba?" Fisge hanunta tayi tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/11, 6:09 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ Dr SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Dedicated to my fans _____________ πŸ…Ώ8⃣5⃣-8⃣6⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Kallonshi tayi tace"toh saime dan ya cire min cikin da bana bukatar shi,ai taimakona yayi domin da be cire ba da ni da kaina zan Kai kudi a cire min so in kana tunanin zan rabu dashi ne saboda wanan karamin dalili kayi karya" Cikin tashin hali domin be tab'a tunanin tsanan ya Kai haka ba da har zata ce zata kashe jininta saboda tsananshi Yace"farheeb dama abin ya kai haka da wanne zan ji dashi an kashe min jinina Nima ai an zalunceni ai ko wani irin so yake Miki be kamata ya cire cikin ba tunda bashi ya halliceshi ba Amma ba komai ni najawa kaina nagode " Jikin Dr musty ne yayi sanyi sai yanzu ya gane yayi kuskure ya ma rasa dalilin da yasa ya aikata haka Shiko SAHEEB kallonsu yake Yana ja da baya jiri na dibar shi har zai fadi Dr musty yayi sauri zai taro shi domin ya mugun bashi tausayi D'aga me hannu yayi ya karasa mota Zama yayi yasa kanshi a steering Yana kuka zuciyarshi na Kuna Wayarshi ne tayi Kara sanda aka me missed calls biyu ya d'aga Iman ce tace"Yaya ka fad'a Mata me tace?" Yace"Iman zan hakura ta tsane ni cewa tayi da ba a cire cikin ba ita da kanta zata je a cireshi"yanke wayar yayi sakamakon kuka da ya zo me duk maganganunta wanan kalman yafi b'ata me rai" Jan motar yayi ya bar anguwan Itako fareeda Dr saheeb na barin wurin Ta kalli Dr musty da jajjayen idonta tace'meyasa ka cire min ciki?" In Ina ya fara yi Yama rasa me zaice Tace"a haka kake tunanin kana Sona?inda kana Sona zaka bar cikin ne mu raineta tare amma sai ka zab'i ka cireshi why?"ka ko San yin haka babban laifine?.wayasa ka kashe min gudan jini ai nima jinina ne a gaskiya ban tab'a tunanin haka daga gare ka ba" Dr musty yace"nayi ne dan Ina sonki gudun kada kizo ki komawa saheeb shiyasa na wanke ciki dan Allah ki fahimceni" Tace"babu wata fahimta domin ni a yanzu ka fita a raina zan dai aureka ne dan kawai in samu hutu wajen saheeb but bawai Dan ina sonka ba infact nama fasa Kuma Ina son ka sani ka shiga hakkin Dr ya ma za ayi ka cire d'an Sunnah wallahi ko shege ne ai shima yana da right na a haifesa tunda babu Wanda ya hallice shi cikin mu,honestly iam disappointed in you"ta kare magana da fashewa da kuka domin ji tayi tana tausayi abinda aka cire Barin wurin tayi ta barshi baki sake duk jikinshi yayi sanyi da k'yar ya ja mota ya bar gidan __________ Tuki yake kwata-kwata hankalin shi yayi nisa, yayi zurfi cikin tunani kawai ba tare da ya sani ba sai ya hau footpath ji kake kirrrrrrrrr ya bigi street light Mutane ne suka taro a inda abin ya faru shiko kanshi ne a steerig jini na fita a goshin shi da alamu suma yayi Da sauri aka kaishi asibiti sanan aka Kira number Iman domin number ne yayi dialling last Da gudu Iman taje part dinsu mummy tana kiransu tana kuka Mummy da daddy suka fito daddy yace"meya faru?" Tace"Yaya ne yayi accident yana asibiti" Mummy tace"what wani asibiti yake"jikinta na mugun rawa Kallonta daddy yayi inda ta gigice yace"ai hankalinki ya kwanta wallahi tunani shi ya jefa yaron nan a halin daya sinci kanshi Iman tace"mummy ya kamata kin janye ki yafe mishi haka domin shima an zalunce shi Dr musty da kike sopporting shima bashi da hali domin shi ya cire cikin fareeda a asibiti" Kallonta duk sukayi tace"mummy kin tuna ranan da fareeda tayi ta bleeding a asibiti?Ashe shiya mata haka" Maganar ya matukar gigita mummy amma ta dake tace"ai shi ya jawowa kanshi" Ciki ta shiga ta shirya ta fito tace"nidai na wuce asibiti" Shiko daddy yace"ai za ayi ta ta Kare ne na gaji da ganin d'an nan a wanan halin" Ciki shima ya Shiga ya shiryo ya fita Iman kawai aka bari a gidan Ko da Suka je an shigar da saheeb ciki ana bashi taimakon gaggawa Dr ne ya fito mummy ta karasa gabanshi tace"Dr da dai sauki ko?' Yace Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/11, 6:09 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ Dr SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Dedicated to my fans ____________ πŸ…Ώ8⃣7⃣_8⃣8⃣ ____________ Bismillahir Rahmanir Rahim Dr yace"babu wata matsala kanshine kawai ya d'an bugu munyi dressing ciwon Kuma sai iya tashiwa at anytime" Tace"al-hamdullilah" Bari in duba shi yace"eh Zaki iya shiga an mayar dashi ward" Tace"ok" Ward taje ta ganshi kwance Yana bacci wahala Kallonshi tayi duk ya rame ya rage Kai zama tayi ta kama hanun shi tace"sannu saheeb" Daddy ne ya turo kofa ya ganshi yace"hajiya kiyi hakuri haka ki yafe me tunda duk su biyun masu laifine Kuma ai gomma ta komawa saheeb tunda shi ya fara saninta" Batayi magana ba ta tashi tana gogewa saheeb goshi inda jini ya bushe A daren ranan Bata runtsa ba har ya bude ido tsakiyar dare ya ganta zaune da al-qurani tana karantawa Fashewa yayi da kuka yace"mummy kiyi hakuri ki yafe min Koda kuwa bazan samu fareeda ba Ina bukatar yafiyarki domin in gan dai-dai da a ce na bi shawaran da kika bani randa aka d'aura aurenmu da yau ban rasa gudan jini na" Mummy tace"kayi shiru bana son surutu" Shiru yayi yana hawaye tace"wanan kukan zaisa kanka ciwo fa,namiji yayi ta kuka kamar mace" Washe gari da asuba daddy ya je gidansu fareeda sallama yayi baba ya fito Bayan sun gaisa yake sanar da baba komai daka faruwa har zuwa kwanciyar saheeb asibiti sai dai shima ya b'oye me wasu abubuwan da zai b'atawa baban rai Hakuri sosai ya bashi duk sai kunya ya Kama baba Yace"baba dan girman Allah ka bani auren fareeda a Karo na biyu wanan Karo nayi maka alkawarin za a rike ta amana Baba zaiyi magana kawai sai ya gan daddy na kokarin sunguna me Baba yayi saurin dakatar dashi badan ya so ba yace"alhaji kaima ai yar ka ce kayi duk abinda ya dace" Godiya yayi me sosai tare da tabbacin za a Bata farin ciki kuma za a maida auren nan da sati d'aya Da yamma ranan su mummy Suka koma gida sai dai fa saheeb ya ki magana da kowa abin ya dame mummy amma ta basar D'akinta ta shiga tayi wanka ta fito ta shiga kicin ta same Iman na girki Mummy tace"kin kusa ne?" .tace"eh yanzu zan jera su a dining" Tace"ok bari inje in Kira Kamal" Ko da taje d'akin shi ta samu yayi wanka yayi sallah ya zauna a dadduma yayi tagumi" Tace"in ka gama ka fito mu ci abinci" Yace"ni bana jin yunwa" Tace"bana son in maimata magana na, ka riga ni zuwa dining"tashi yayi yana kunkuni Suna zaune ya fito ya ja kujera ya zauna Iman ta zuba me abinci Daddy ya kalleta yace"hajiya kiyi hakuri nayi magana da mahaifin fareeda ranan juma'a za a maiyarda aurensu" Kallonshi tayi tace"akan me kenan za a had'a ta da wanda bata so?" Yace"hajiya zai koya Mata sonshi in Suka tare" Tace"shi kuma Dr musty fa?" Yace"na Kira shi ya sameni zan bashi hakuri" Mummy tace"wallahi bazai yiwu ba sai dai a had'a shi da Iman " Tashi Iman tayi ta dafe kirji tace" Maman Noorul Hudah Pls share [1/12, 12:48 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ Dr SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Dedicated to my fans ____________ πŸ…Ώ8⃣9⃣-9⃣0⃣ ________________ Bismillahir Rahmanir Rahim Mikewa Iman tayi tace"nidai bazan aure shi ba" Daddy yace"hajiya ki barshi a bashi hakuri kawai" Tace"saboda me kenan" Yace"ki duba fa har ciki ya zubarwa fareeda Kuma ki ce Zaki had'ashi da yar'ki wani me tsoron Allah zai zubar da ciki ai dai-dai yake da kisa" Tace"shi d'an naka tsoron Allah yake dashi da za a had'a shi da yar'wani look alhaji please kar ka d'au ko na rainaka ne but ya kamata mu cire son zuciya inda aka bawa Kamal second chance shima a bashi domin dukaninsu masu laifine dan bazai yiwo mu rabashi da fareeda mu kuma hanashi Iman ba ni na lura ba halin shi bane,sharrin shaidan ne in kuma baza ka yarda ba zanje gidan iyayen fareeda a d'aura da Dr musty" Da sauri saheeb yace"mum you are right"kallon Iman dake kuka yayi yace"please my sister" Kuka ta fashe dashi tace" ya zan auri wanda ban sani ba kuma cikin kankanin lokaci" Yace"sorry " Daddy yace"hakane hajiya " Tace" ni damuwa na d'aya ya fareeda zata d'auki lamarin Amma zanje in d'aukota yau" Saheeb yace"nima zanje" Tace"no ka jirani" Yace"amma yanzu zaku dawo ko?" Hararanshi tayi kawai sai ya tsosa Kai yana murmushi Itama murmushi tayi for the first time da zai gan murmushin ta tunda ya dawo Makullin mota kawai ta d'auka tasa hijabi Ta koyi sa'a ta same baba gida bayan sun gaisa Tace"Ina fareeda take" Yace"tana ciki yanzu ta dawo makaranta" Tace"baba alfarma nike Nima" Yace"toh inaji" Yace"baba please so nike a bani fareeda ayi komai wajen mu tunda ba kowa yasan abinda ya faru ba kuma nafi son muyi komai cikin sirri basai an gane ba saboda gudun surutu da bakin mutane auren ma a masallacin kofar gidan mu za a d'aura bayan sallah asuba ba sai anyi wani taro ba domin koni yan uwana basu sani ba saboda irin haka yasa bamu sanarwa kowa ba dan gudun haddasa zargi domin wasu zasu iya zargin ko fareeda akwai abinda tayi ne yasa ya saketa kuma kasan ga saceta da aka tab'ayi wanan ma sanda ya kawo cecekuce shiyasa Nike son mu tafi da ita" Baba yace"toh babu damuwa Allah ya bada zaman lafiya " Mama tace"ko yanzu da ta dawo ana ta gulmace gulmace nidai banbi ta kansu bane wasu har shigowa suke suji me ya dawo da ita" Mummy tace"ai mutane basu da tunani komai sai anyi ta gulma akai" D'akin fareeda ta Shiga ta tarar da ita tana kuka Zama tayi a gefen gadon tace"fareeda saboda za a had'a ki da d'ana kike kuka?" Fareeda da tausayin mummy ya kamata domin tasan bata jin dadin tsanan da take nunawa d'anta tace"ah'ah ni mummy na yafe me ina dai kukan rabuwa da mama ne" Mummy da tasan karya takeyi tace"oh ni ba maman ki bane" Tace"ke mamata ce mummy" Mummy tace"toh tashi ki d'au kayanki mu tafi _ Tashi tayi tana goge hawaye a ranta tana jin haushin saheeb" A zaune a harabar gidan suka tarar da saheeb Motar mummy ne ya fara shigowa sai na fareeda parking tayi ta fito Yana ganinta ya taso Yana murmushi Akwatinta ya fito dashi ta hade rai kamar hadari Karasowa yayi dan tuni mummy ta shige ciki' Yace"welcome back farheeb"ya Kare magana da Kai hanun akwatin da niyar amsa ta rike gam Yace"haba kawo Mana in tayaki" Tace"stay away from me" Yace"how can I stay away from you? Karki manta ke matata ce" Tsaki tayi tace"na tsane ka" Yayi murmushi yace"and I love you baby"ya Kare magana da mata flying kiss" Wani haushi ne ya kamata ta ture shi ta wuce" Ya kyakyale da dariya yace"Kuma dole a zauna dani ba ka ji yariya na niman kasheni da sauran kwana,shegen taurin kan tsiya da rainin hankali Allah zaki gane ne" Shigewa tayi ta je d'akinta direct ta kwanta A daren ranan Dr musty ya zo daddy yayi me bayani tare da bashi hakuri Beyi musu ba ya yarda yace"ya amince da auren Iman"domin yasan ko ya auri fareeda bazata tab'a yafe me ba kullum in sukayi fad'a saita tuna da laifin da yayi Mata" Daddy yace Maman Noorul Hudah Luv you my fans Pls share [1/12, 12:48 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ Dr SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Dedicated to Hussein Abu Sameer ____________ πŸ…Ώ9⃣1⃣-9⃣2⃣ __________ BismillahirRahmanir Rahim Daddy yace"toh ka turo magabatan ka yace"inshaallahu gobe zasu zo sai dai a sa bikin nan da sati uku" Daddy yace"ba damuwa" Nasiha sosai mummy tame jikin shi yayi sanyi yace"mummy tabbas mahaifiyata ta rasu amma a yanzu kin cika gurbinta Ina alfari da ke" Tayi murmushi sukayi sallama Duk inda saheeb ya so da nacin shi ya gan fareeda abin ya faskara domin kulle kofa tayi taki budewa ba shi kadai ba babu Wanda ya gane kanta a gidan daddy yace"a kyaleta she need space" Cikin kwanaki biyar gyra sosai mummy take masu harda Iman da kullum Dr musty ke zuwa zance harga Allah yanzu yana son iman itama ta fara sake me Amma tsakani fareeda da saheeb ba cigaba domin duk inda tasan zai ganta Bata zuwa wurin yanzu a d'aki take cin abinci ko a hanya suka had'u sai ta canja hanya da gudu abin ya dame shi" Yau dai ya d'au alwashin ko ta halin ka'ka sai ya ganta hakan yasa yayi ta patrol a kofar d'akin Tana fitowa ta ganshi ta koma da wuri sai dai kafin tace"zata kulle kofa ya tura da karfi" Kallonta yayi yace"wai me kike nufine?ke har yanzu baki hakura bane ya kamata ki gane ko Allah muna me laifi ya yafe Mana balle mutum" Kuka ta fashe dashi tace"ni ka kyaleni bana son ganinka" Yace"ai ganina ya Zama wajibi domin ko mutuwa nayi inda Nike jin sonki sai na miki fatalwa" Cikin kuka tace"nidai Allah ya isana" Yace"nima Allah ya isana ai bake kadai kika iya Allah ya isa ba" Komawa tayi ta ajiye jaka ta kwanta ta rufe jikinta da bargo " Zama yayi bakin gado yace"Yi hakuri please ki kulani ko zan samu natsuwar komawa aiki asibitin da yanzu bansan me ke faruwa dashi ba" Ko kallonshi batayi ba sai ma bacci da ta fara Murmushi yayi ya tashi ya fita Bayan kwana biyu aka d'aura musu aure a massalaci kamar inda mummy ta fad'a haka akayi Itadai fareeda an Mata kitso da lalli ga d'inki da mummy ta mata Da daren ranan ta tarasu ta musu nasiha Daddy ma ya jawa saheeb kunni akan Kar ya sake basu kunya Jan fareeda dake kuka mummy tayi zuwa d'aki tace"nasan kin tsane Kamal but ya kamata ki gane yanzu yana da hakki akan ki Kuma dole ki saukesu in kina son kanki da rahama ki natsu ki bashi hadin kai dan ku gina rayuwa mai inganci wallahi fareeda banso yi Miki haka ba duk da Ina son ki da Kamal na so baki farin ciki but abinda na duba shine ke fa bazawara ce zaiyi wuya saurayi da be tab'a aure ba ya aure ki ya rike ki da daraja bana son Dr musty ya aure ki yanzu daga baya yayi tunani yi miki kishiya domin maza Basu da tabbas shiyasa na amince Amma ki yafe min" Rungume mummy tayi tace"nagode" Mummy tace"Yi sauri kije yana jiran ki a mota" Har mota mummy ta raka ta ta Shiga gidan gaba Mummy ta kalli saheeb dake zuba murmushi tace" shugaban marasa kunya ko sallama babu?" Tsosa Kai yayi Yana murmushi Har suka kai wani gida bana da ba kuka fareeda keyi taki kallon inda yake jikinshi yayi mugun sanyi Amma beyi magana ba Shiga falon sukayi ta zauna tayi tagumi Haurawa yayi ya tube manyan kayan jikinshi ya fito daga shi sai vest da 3qter Ganin ta yayi kwance ta lumshe ido Yana tab'ata ta firgita Murmushi yayi yace"matsoraciya ba abinda zan Miki ki je ki kwanta dare yayi is after 9" Tace"ni a Nan zan kwanta" Yace"saboda me fa?" Tace" haka kawai" .yace"ok wallahi in bakitafi ba abinda kike gudu shi zan Miki" Da sauri ta mike tace" Ina ne d'akin?" Yace"ki lalleka ai gidanki ne" Zuwa tayi ta duba aiko ta gan Wanda take sa ran nata ne ta shiga tayi kulle" Kulle gida yayi yaje d'akin tura kofa yayi ya jita a rufe Babu inda beyi da fareeda ba amma taki budewa haka ya hakura ya koma d'akin shi Bayan sati d'aya Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/12, 8:27 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ Dr SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Dedicated to my fans __________ πŸ…Ώ9⃣3⃣-9⃣4⃣ __________ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan sati d'aya wasan b'uya sukeyi da fareeda ko kad'an bata Bari ya ganta kafin ya tashi ta tafi makaranta ko girki bata masa balle yasa ran wata kyautatawa ga wani iskanci da ta kawo in zata fita bata zuwa da mota sai adaidaita sahu In ma yayi sa'a ya ganta ko kallonshi batayi a gabanshi zata girka abinci dai-dai ita ta cinye hakan yasa ya kirata yayi Mata magana Amma sai tace"ya Kara aure in be zai iya Zama da ita ba" Duk ya rame ya sukurkuce domin shifa a gaskiya Yana bukatar matarshi kusa dashi ko a asibiti baya gane kan aiki" A daddafe sukayi sati uku kowa na harkan gabansa in suna gida wickend shi kadai zaka gani a falo ita tana d'aki a lokacin an fara shirin bikin Iman Wanda yanzu suke zuba soyyaya da musty A yau ta kama wickend da sassafen ta fito Kamar inda ta saba kafin ya tashi ta gyra gida da sauri-sauri domin bata son ya fito ya tarar da ita Kicin ta shiga ta had'awa kanta breakfast ta fito ta zauna ta ci ta koma kicin ta wanke abinda ta b'ata ta koma ciki Gajiya tayi da kwanciya kadaici ya lullubeta ta fito falo ta kunna tv tana kallo sai dai abin mamaki yau ko da asuba bata ji motsinshi ba alamun be fita masallaci ba kenan" A ranta tace"ko be kwana bane a gida?"a fili Kuma tace"toh ni Ina ruwana?" Zama tayi amma zuciyarta ta kasa samun natsuwa d'aga Kai tayi ta kalli kofar d'akin sai kawai ta kau da kai ta cigaba da kallonta Abu kamar Wasa har dare bata ji motsin shi ba Kawai sai ta sinci kanta da son zuwa d'akin ta duba Haurawa tayi da sallama ta tura kofar d'akin Shiru ta ji hakan yasa ta shiga kwance ta ganshi a kasan tiles cikin amai idonshi a lumshe jikin shi yayi mugun zafi Karasawa tayi cikin tashin hankali tayi ta jijjiga shi tana cewa Dr ka bude ido Dr Kuka ta fashe dashi da k'yar ya bude ido cikin zazaabi ya shafa fuskarta yace"karki damu iam fyn" Bude drawer shi tayi aiko tayi sa'a ta gan wasu allaurai daya ajiye alamun ya dade yana jinya Dubawa tayi ta had'a sanan ta zo tame da k'yar ta taimakame ya tashi ya haye gado ta shiga toleit ta ganshi yayi datti ta wankeshi sanan ta fito da ruwa da mopper ta gyra d'akin bayan ta gama ta cire me vest din jikin shi ta ciro wani tasame Kicin taje ta had'a me fattan dankalin turawa tasa a tray ta kaime Bacci ta tarar Yana yi sai ta rufe shi da bargo ta dawo falo tayi tagumi tana tunani ko tun yaushe ya fara rashin lafiya yanzu toh da ya mutu fa?" Bayan awa biyu ta koma d'akin sai taji motsin shi a toilet Zama tayi bakin gado sai kuma ta tashi ta bude wardrobe ta ciro bedsheet ta shinfid'an me Fitowa yayi yana murmushi yace"nagode" Kallonshi tayi ta gan ya rame Kasa-kasa tace" ya jikin?" Yace"da sauki hanya farheeb kina ganin ba shawaranki zan d'auka na Kara aure ba Kar in zo in mutu ba a sani ba kin gan kwana na uku Ina rashin lafiya" Haka kawai ta fashe da kuka yace"subhannallah meya faru" Cikin kuka tace"aini nasan dole wata Rana ka ce zaka Kara aure tunda ni ka gama dani nidai Allah ya isana" Murmushin samun nasara yayi a ranshi yace"ashe bata da wayau"a fili ko marairaicewa yayi yace"ai ba laifina bane kece baki Sona Kuma ke da bakin ki kika ce in Kara aure" Ba tare da ta kalleshi ba tace" ga abinci ka ci sai da safe" Bata jira me zaice ba ta bar d'akin Domi kuka ne ke niman sub'uce Mata tana zuwa d'akin ta shiga bayi tayi wanka ta fito tasa Kaya bacci ta kwanta tana kuka Bayan ya gama cin abinci ya zo d'akinta tana jin motsinshi ta lumshe ido Hawa gadon yayi ya rungumeta tana jin shi tayi pretending Kamar me bacci Washe gari da asuba Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/12, 8:27 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ Dr SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Dedicated to my fans __________ πŸ…Ώ9⃣5⃣-9⃣6⃣. ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Washe gari ya rigata tashi ya tafi masalaci ba laifi jikin da sauki Itama tashi tayi ta d'auro alwala tayi sallah tana idarwa ta fita ta fara aikin gida da had'a breakfast ta gyra falon yana shigowa ya ganta harta jera abinci for the first time a rayuwar shi da ta fara gaishe Shi domin ko da take aiki a asibitin shi bata tab'a gaishe Shi ba daga harara sai bakar magana Amma sai gashi yau tace"Ina kwana harda ya karfin jiki?" Kallonta yayi da mamaki ta gane irin kallon ta harare shi ta murgud'a me baki ta ruga da gudu ya bita D'aki ta shiga ta rufe kofa tana dariya Murmushi yayi ya cize labenshi yace"Zaki shigo hannu" Wanka tayi ta fito cikin bakin jallabiya Zaune ta ganshi a falo Yana kallo ba tare da ta kalleshi ba tace"abinci na dining table" Murmushi yayi yace"iyeh Ashe yau na zama d'an gatan farheeb dina" Bata amsashi ba ta zauna ta fara cin abinci yace"farheeb yau ba school ne?" Tace"ai muna strike till further notice" Murmushi yayi yace"Ashe muna li'ke da juna na ji dadi wallahi " Bata amsashi ba ta cigaba da cin abinta tana gamawa tace" zanje in kwanta bacci Nike ji" Tashi yayi ya Kama hanunta yace"mu dai je mu kwanta" Zatayi magana yace"please ki bar abinda ya wuce mu fuskanci sabon rayuwa" Haka fa rayuwa ta cigaba da tafiya inda suke nunawa juna kulawa tare suke girki in tana aiki Yana tayata shakuwa ce sosai ta Shiga tsakanin su ta sake me sosai,in fita sai ta ji ba dadi gashi har yanzu ana strike Kwalliya tayi bayan ta gama girki tasa jeans trouser da top tayi kyau tayi parking sumanta tayi a tsakiyar sai ta zamo Kamar wata foreigner Fita zatayi taje falo domin lokaci dawowar sa yayi Kawai sai taji kunya da k'yar ta daure ta cire kunya taje falo ta zauna Amma tana jin shigowar motar shi ta saka hijab Yana shigowa tayi me Sannu da dawowa Ya kalleta da fara'a yace"baki ji ko ba na hana ki saka hijab a gida ba" Rufe fuska tayi tana murmushi tace"kunya nike ji" Yace"toh cire in gan kwaliyar" Kin cirewa tayi tana dariya karasawa yayi ya cire Mata ai numfashin shi ne ya d'auke yace"wow kin Yi kyau" Waya ya ciro a aljihu ya fara Mata selfie" Bayan ta had'a me ruwa yaje yayi wanka ya sauko ya sameta Suka ci abinci Da misalin karfe 8pm bayan ya dawo daga masallaci suka fita zuwa inda zai sayi kaza A mota ta jirashi ya saya da fresh milk Suka koma gida Da k'yar yayi da ita ta ci tsorone ya bayyana a idonta karara Domin ta lura dashi yau yana son karb'an hakkinshi Bayan sun Gama ci ya d'auketa ya kaita d'akinta ya kwantar da ita Fashewa da kuka tayi tana bashi hakuri Yace"kiyi hakuri yau bazan iya hakuri ba karki damu bazai Miki zafi Kamar na da ba" Cikin dabara ya fara Mata wasanin me Shiga rai Wanda tun tana nokewa ta saki jiki ta fara bashi hadin Kai Sosai ya haukace Mata yana nishi da gurnanin dadi Ganin ya fita haiyancinshi sai bude mata kafa yasa ta fashewa da kuka jikinta ya fara rawa Ko jinta beyi ba ya bude kafarta ya fara niman hanya A tare suka sake wani ihun nashi na dadi nata na zafi domin mummy ta gyrata ga kuma d'inki da akayi mata gashi ta dade da mu'amula da namiji shi kanshi in badan shi ya rabata da budurcinta ba da bazai gane ko ba budurwa bace Bayan komai ya wakana a hankali ta bude idonta da Suka mata nauyi ta sauke akanshi tana cigaba da kuka Kallonta yayi yace"ki Yi hakuri wallahi banso na baki wahala haka ba please" Rungumeta yayi yana sa Mata albarka da kuma bata hakuri akan ta yafe me Tare suka je yayi Mata wanka shima yayi ya fito da ita suka kwanta ya rungumeta Washe gari aka tashi da shirin bikin Iman domin yau saura kwana uku Ana gobe d'aurin aure ya kaita gidan mummy sai dai be Bari ta kwana ba ya dawo d'aukanta Bata so binshi ba domin yana takura mata baya d'aga Mata kafa hakan yasa taje d'akin mummy ta kwanta Mummy tace"ku fito ku tafi Yana jiranki kar ya shigomin d'aki kin San ba kunya ne dashi ba nace ya tafi wai bazai iya bacci shi kadai ba" Tace"nidai mummy a nan zan kwana" Mummy tace"nidai na wuce tsakanin ki da mijin ki"Aiko har d'akin ya bita ya ganta kwance domin tana jin kamshi tulerensa ta rufe bargo har Kai Yaye bargon yayi yace"ki tashi mu tafi kina b'ata min lokaci " Kuka ta fashe dashi tace"nidai ka barni a nan zan kwana" Yace"farheeb kina gudu na ne?" Cikin kuka tace"ba Kai bane kayi ta min mugunta" Yace"Yi hakuri yau ba abinda zanyi"da k'yar ya lallabata ta yarda ta bishi Bayan kwana uku aka d'aura auren Iman da mustapha biki yayi biki an ci an Sha daga Nan aka Kai amarya gidanta Suma Suka bude shafin soyyaya Bayan wasu watani Toh kaikuma saheeb me zai faru da kai kuma? na gaji ka barni in huta Maman Noorul Hudah Luv u my fans Share [1/13, 9:36 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ Dr SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Dedicated to my best friend maman fareesa Allah ya raya ya bawa Ana's tsawon rai ya Kare shi daga sharrin mutum ko al-jan,a shafa min kanshi ____________ πŸ…Ώ9⃣7⃣-9⃣8⃣ _______________ Bismillahir Rahmanir Rahim. Bayan wasu kwanaki sosai fareeda ta fara sabawa da jaraban saheeb Kuma yanzu sun koma makaranta shi yake kaita yake dawo da ita Sai dai fa baya yarda ta fita babu hijab harda nikab kullum cikin hijab take mummy tayi magana ta gaji hakan be wani dame ta dan dama ta Saba Yau dai ta tashi da rashin lafiya sosai take rawar sanyi kallonta yayi cikin damuwa yace"baby Sannu zai bari it matter of days" Tace"wani days month dai wasu laulayi suke har su haihu nidai na Shiga ukuna,Allah ya isa..."shiru tayi tsakamakon kallonta da yayi Hade rai yayi yace"Allah in nakara ji wallahi zan fasa bakin Nan"turo baki tayi Dariya ta bashi yace"mun dai shiga uku domin inda kike da son jikin nan wata rana har goya ki zanyi" Kwanciya tayi tana nishi gashi komai ta ci sai tayi aman shi Drip yasa Mata da k'yar bacci ya d'auketa B'angaren humaira ko ansa bikinta da Mahmud kuma tana zuwa gidan fareeda lokaci zuwa lokaci Sai dai fa kwata-kwata saheeb ya fita harkan Mahmud a cewar shi ba abokin kwarai bane Cikin fareeda ko ba karamin wahala yake bata ba tana matukar bawa saheeb tausayi kullum maganarta be wuce Dr kodai mutuwa zanyi?" Sai yace"ah'ah karki damu zaki samu sauki " Su mama ko yanzu hankalinsu kwance ganin Yar su cikin kwanciyar hankali Kuma saheeb ya bawa baba jali ya fara wani sana'a ya daina gadi Saboda tausayinta yasa in zaije aiki sai ya kaita gidan mama in zai dawo sai ya biya ya d'auketa Cikin na kaiwa wata uku ta fara samun saukin laulayin A wata na hud'u taji sauki sosai tayi kyau kuma tana karatun ta cikin kwanciyar hankali in ka ganta da k'yar zaka gane tana da ciki domin hijab ne jikinta always Da cikinta taje bikin humaira tare suka je da saheeb inda ana d'aura aure ya kirata Suka koma gida duk da taso wuni haka ta hakura ta bishi Bayan wata biyar ta haiho yar'ta mace shi da kanshi ya karbi haihuwar matarshi ba karamin wahala Tasha ba Sanda ya gyrata ya fara Kiransu mummy Mummy da fushi take dashi akan yaki bari farida taje gida wanka tace"bazata je ba saidai ya kawota " Aiko yace"yi hakuri mummy please" Ganin da gaske yake yasa taje ta gyra jaririya ta Mata wanka ta had'a kayanta ta dawo da ita gida shima kayan nashi ya had'a ya bisu Ranan suna anci an Sha anyi shagali Iman da tsohon cikinta wata bakwai ta zo Zumunci ne tsakani Dr musty da saheeb sun manta abinda ya faru a baya (Haka ake son mu kasance masu yafiya) Bayan shekaru uku abubuwa da dama sun faru ciki harda gamawa makarantar fareeda Kuma yar'su ta girma Rukkaya takwaran mummy Amma suna kiranta samha soyyaya take gani a gun iyayenta sai dai fa saheeb nashi ta daban ne domin ji yake bazai iya rayuwa babu ita ba har fad'a suke da fareeda wai ya fiya b'ata yara Fareeda ne zaune a falo tana kallo sai ga samha ta zo da gudu tana nuna Mata hanunta tace"ummi kin ga zafi" Kallon wurin tayi ta gan kuraje ne sunyi ja tace"Sannu ta Bata magani ta sha"(anti biotic) Hmmn abu Kamar Wasa bayan kwana uku kurajen sun mamaye ko Ina na jikin samha harta halshe da baki babu inda babu ko magana bata iyayi Hankalin saheeb ya tashi domin har allura yayi Mata ya kaita skin care a banza duk asibitin da ake sa ran samu sauki anyi ina mummy ma nimo musu take amma abin sai karuwa yake Fareeda kullum sai kuka gata da sabon ciki Da abin yayi sanani fareeda ta kaita gida baba na gani yace"ai wanan sai maganin gargajiya Kuma yasan Mai badawa" Baba yace"a Bari gobe tunda dare yayi zasu" A ranan a gidan ta kwana sai dai fa gari na wayewa ta tashi da zazzabi Baba yace"toh ta zauna a gida su tafi da saheeb" Saheeb ne ya zo da mota ya d'auke baba da samha Suka tafi barkin saleh Parking yayi ya d'auki yar'shi a hannu Domin babu hanyar mota da zaije gidan Da sallama suka Shiga sunman gidan domin d'aki d'aya ce tak a gidan Saheeb na kallon gidan inda yayi kaca-kaca da datti Yana mamaki wai yau shine ya zo neman taimako a wajen talakawa ikon Allah Wata budurwa ce ta fito ta kallesu ta gane baba dan haka ta gaishe Shi Yace"tsoho na Nan?' Tace"eh Bari in Kira shi yana ciki" Kallon saheeb nayi sai na tuna lokacin da wanan tsohon ya zo niman taimakon waje shi haka shima d'anshi ya rike yar'shi Hmmm what goes around always comes around muna rayuwa ne but at some point wallahi komin kudin mu da mulki wata rana sai mun nima taimakon na kasa damu,karki gan ko ka gan kana da kudi da mulki kace zaka wulakanta mutum ba a wulakanta mutum toh in Allah daya hallice mu be wulakantamu ba then who are we to look down on each other? Yan uwa ya kamata mu gyra zuciyoyin mu mu, sowa Yan uwanmu abinda Muka sowa kanmu,because in kayi Mai kyau zaka gan Mai kyau Allah yasa mu dace ya rufa Mana asiri duniya da lahira ya raya Mana ya'yan mu,ya raba mu da shaarin masu sharri ya tsarkake zuciyar mu ya bamu lafiya da abinda lafiya zata ci,ya Allah muna tawasali da sunayen ka tsarkaka masu Nima haihuwa Allah ya basu,Yan Mata Allah ka Baku miji na gari masu aure kuma ka Kare mazajen mu ka raba su da matan banza,ya rabbi ka raba mu da aikin dana sani,Amin ) A raina nace ikon Allah ba a raina mutum ko Yaya yake domin kowa da baiwar da Allah yayi me waya tab'a tunanin yau saheeb zai nimi taimakon tsohon daya wulakanta hmmn mu bi duniya a Sannu Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/13, 9:36 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ Dr SAHEEB πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Dedicated to 80k's _____________ 9⃣9⃣-1⃣0⃣0⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Tsohone ya fito da murmushin shi sai dai yana ganin saheeb ya b'ata rai Shima saheeb wani kunya da dana sani ne ya lullubeshi Tsoho ya kalleshi yace"me ya kawo ka gidana Mara mutunci ko zuwa kayi ka Kara kwallo dani?" Saheeb ya duka har kasa yace"baba dan girman Allah ka yafe min na tuba wallahi na tuba" Baba ya kallesu yace"Ina kuka San juna?" Tsoho ya kalli baba yace"ai shine ya tab'a kwallo dani akan naje niman taimako asibitinshi " Saheeb ya fashe da kuka ganin samha ta fara Mika yace"baba dan girman allah ka taimakeni ka bawa ya'ta magani " Tsoho yayi dariya yace"ashe ka ji inda ake ji kenan toh ni ka nimi wani wuri ba nan ba ka tuna Nima dana kawo nawa yar'ka wulakanta ni?" Baba ne ya fara rokonshi amma tsoho ya rufe ido yace"besan zancen ba" Hankalin saheeb ya tashi yayi nadama wulakanta d'an Adam watoh Ashe kowa na da ranan shi a duniya " Duk magiyar da zaiyi tsoho kin taimakon su yayi Baba yace"saheeb muje kawai Allah ya raya ta" SAHEEB dake zaune a kasa ya rungume samha yace"baba Ina nan har sai ya taimaka min bana son ratsa ya'ta" Gajiya baba yayi ya tafi ya barshi a zaune tsohon ma shigewa yayi ya barshi Jama'a ku duba lamarin Allah yau ga medical Dr itama matar shi Dr Yana rokon Wanda beyi karatu ba magani Allah yasa mu dace Komawa gida baba yayi fareeda na ganin shi ta taso tace"baba an dace?" Baba yace"Ina kuwa tsohon yaki bayarwa a cewar shi Kamal ya tab'a wulakantashi a asibiti da ya Kai yar'shi" Farida ta fashe da kuka tace"ka kaini kila in ya ganni ya bamu taimakon" Baba yace"da kamar wuya" Labari ta bawa baba jikin baba yayi sanyi yace"shiyasa Yana da kyau mutum ya aikata alheri muje" Suna zuwa ko Suka tarar da saheeb zaune yayi tagumi Sallama fareeda tayi budurwar d'azun ta fito saf fareeda ta gane itane aka kawo asibiti Murmushi tayi tace"Ina ka'ka" Tace"Yana ciki" Tace'yi min sallama dashi" Ciki ta shiga sai gashi ya fito Yana ganinta yace"ya'ta ashe rai kan ga rai?" Tayi murmushi dole ta gaishe Shi ya amsa Dukawa tayi tace"baba ka dubi girman Allah ka taimakawa ya'ta" Yace"ina take haba ba sai kin rokeni ba ki shigo da ita" Nuna me saheeb dake kallonsu tayi tace"gata shine mijina kayi hakuri ka taimaka" Yace"ya'ta saboda ke zan dubata in ba haka ba wallahi sai dai inda Allah yayi " Tashi SAHEEB yayi da sauri Suka shiga baba ya Basu na wanka da shafawa Fareeda ta amsheta ta goya Har kasa ya sunguna ya sake niman gafara baba da k'yar yace"albarkaci fareeda ya yafe me" Abu dai kamar al'mara da suka fara mata magani ko kwana 7 ba ayi ba samhat ta fara samun lafiya tana wasan ta Nan fa darasin rayuwa ta kara shiga saheeb ya tuba sosai Komawa yayi yayiwa tsoho alkhari Kuma ya tabbatar me duk lokacin da yake niman taimako ya zo wajen shi Bayan sati biyu samhat ta dawo dai-dai Mahmud har gida ya zo da humaira Suka roke saheeb ya yafe me Bayan wasu shekaru abubuwa da dama sun faru ciki harda haihuwar fareeda inda yanzu yaransu hud'u Iman nada uku humaira biyu soyyaya suke nunawa juna da girmamawa yanzu saheeb har gidan marayu yake dashi ga taimakon talakawa shiko tsoho Allah yayi me rasuwa saheeb ya d'auki nauyin karatun d'anshi kuma yanzu budurwar yar'shi a gidansu fareeda take har sun Mata miji Toh fans a Nan na kawo karshe wanan labarin kuskuren dake ciki Allah ya yafe min please ayi amfani da darasin a watsar da Wanda beda amfani Nagode da kaunar ku *NIDA YAYA HYDAR* Babban gareji ne Wanda kap kauyen kwaita babu gareji daya kaishi girma Kuma gareji ne me tashe saboda kwarewar ma'aikatarsu Gareji ne da yake bakin titi garin kwaita dake under kwali area council Abuja Shiga nayi dan somo labarai domin sunan garejin ne ya ja hankalina domin a gaban garejin na gan anrubuta *MATU GARAGE* Wani bakaniki ( makaniki)na hango kwance da kayan aikinsu yellow watoh irin kayan nan biri da wando Aiki take cikin kwanciyar hankali a karkashin mota wani dattijon ne ya zo ya jingina da motar yace"matu ki fito gashi an kawo motar alhaji Kuma kin San baya so kowa yayi me gyra sai ke" Abin ya bani mamaki domin na ji yayi maganar ne kamar da mace Aiko fitowa tayi daga karkashin mota tsanye da hula baka ganin sumanta but zaka gane macece Suman tsaye nayi ganin macece Ashe Zaro ido nayi nace mace Kuma da irin wanan aikin Muryar oga sule naji yace"matu Yi sauri ki duba motar nan kafin driver ya dawo d'auka Wani kallo tayi me da yasa shi had'iye miyau cikin rashin kunya na ji tace"in anki fa?" Murmushi yayi yace"Yi hakuri matu kap garin nan kin fi kowa kirki" Ko kulashi batayi ba ta fara tafiya kamar zata tashi sama ta Isa gaban motar Burnet ta bude cikin kwarewa ta fara gyra Tana cikin gyran ne sai ga illu ya shigo da gudu Yana Kiran sunanta Kallonta yayi yace"matu ansha dake please ki zo muje da sauri ki kalli show" D'angowa tayi ta kalleshi tace"me ake kira haka?" Yace"au ni nama mance ke hamago ce ba turanci" Cikin b'acin rai ta kalleshi tace"illu karka gan Ina raga maka ka nima ka cimun fuska" Yace"Yi hakuri kedai kin fiya matsifa zuwa nayi in fad'a Miki cewa wata ce ta zo daga birni take fad'awa su Indo wai ta fiki iya rawa Kuma wai in ki Isa ki zo a gwada" Wani mugun dariya ta bushe dashi tace"ita wacece da zata ce zata gwada Dani?" Illu yace"oho ai shine nace karya take kawata ta fita iya rawa zan Kira ki shine na taho" Oga Saleh da tunda ya gan illu ranshi ya b'ace domin ya San zuwa yayi ya hana matu aiki ' Wani saurayi dake zaune a gefen yana jiran a gyra me mota tunda ya shigo garajin ya ji matu ta birgeshi tunda yake a rayuwarshi be tab'a ganin makaniki mace ba sai yau" Murmushi yayi ya karaso gabansu ya kalli matu Yace"Hy" Kallon illu tayi tace"bashi amsa kasan ni ban iya karatun arnan ba" Maganar ya matukar bawa Hafiz dariya Yace"turanci ne karatun arna?" Ko kulashi batayi ba ta cigaba da cire rigar aikinta babu kunya harta Gama cirewa ya rageta da riga da dogon wando Pakistan Hafiz yace"haha keko ya Ina Miki magana kin share ni?" Cikin kosawa tace"Kai malam ai ko bashi na ci maka ka shafamim Lafiya ko?nifa na tsane mutum me shegen iyayi da turanci harda wani ha" Yace"Allah yabaki hakuri birgeni kikayi shiyasa ni dama Zaki aureni dana ji dadi" Kallonshi tayi sama zuwa kasa tace"ni?rufa min asiri har guda nawa nike da za a wani ce za a min aure nifa barni da gyran mota" Yace"toh bani number ki" Kallon illu tayi kawai sai ta gan yana kuka tace"Kai ya haka Kuma? kodai hauka ne ya motsa?" Cikin kuka yace"ba ke bane kike kula wani ba" Tsaki tayi tace"kawai shine na kuka? kai nifa ban fiye kula irin yan birnin nan ba babu karya da turanci babu abinda suka iya haka sukeyi su narkawa yara ciki in ba iskanci ba ni yar shekara goma shabakwai wai zai aureni Kai muje kafin raina ya b'ace,yau na ji ma wai zamuyi baki daga birni" Illu yace"muje" Shidai hafix murmushi yayi sai dai fa ya d'au alkawarin dawowa dole sai ya samu abinda yake so A hanya suka had'u da wata mota da ya lume cikin laka Ganin me motar tsaye sukayi kallo d'aya matu tayi me ta d'auke Kai Shiko Yana ganin su ya kira illu da hanun Itako kau da Kai tayi,karasawa illu yayi Yana murna d'an birni ya kirashi Gyran murya yayi yace"please ka taimaka mu fitar da motar nan mana I will reward you" Kafin illu yayi magana matu ta kece da mugun dariya tace"kwaji d'an rainin hankali toh tunda turanci zakayi Mana da karya banza ai sai turanci ya taimaka maka Mara kunya banza yanzu ko kunya baka ji ba harda turanci" Kallonta *Hydar* yayi yace"amatu ni kikewa rashin kunya ko baki gane ni bane?" Tace"fes kuwa na gane ka,ko ba Hydar bane wanan d'an rainin hankalin da karya ba? toh sai mu ga Wanda zai taimaka maka" Kallon illu tayi tace"toh inka taimakame daga yau na daina kula" Illu yace"tuba Nike ranki ya dade" Tsaki tayi tace"muje ka barshi da turancin shi ya taimaka me aini tunda ka kirani da Yar kauye mara aji nasan zamana da kai" Murmushi yake yayi yace"ai zan rike ki ne" Tace"in ka kamani ka kashe ni,kazan turawa kawai,in banda baffa Ina ni Ina wanan" Cikin b'acin rai ya.... Ku biyoni a naira d'ari biyu kacal zaku Sha dramar Karki Bari a baki labari 200only Please patronize your writer domin biyan kudin karatu pls ku min magana tawanan 09090112846 Karku bari a baku labari Dan girman Allah ba dan niba in kin San zaki fitarmin da littafi ki rike kudin ki Sai naji ku mu had'u a NIDA YAYA HYDAR palaceπŸ˜€πŸ€£ Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels