Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ο»ΏCompiled By Umar Dalha Funtua. Copied By Ummee Yusuf. [11/11, 10:53 AM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 *FARHAT* 🌹🌹πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯ Writing by Ummee Yusuf( Maman Yusuf) Page 1-5 BISaMILLAHI RAHMANIR RAHIM Zaune take agaban tangamemen dressing morrown ta da yake shake da kayan shafe shafe hade da kayan Make up perfumes masu tsadan gaske. Katon dakine na gani na fada an kawata shi da royal bed pink colour wanda yasha shimfidu masu taushin gaske. komai na dakin pink and white ne dakin ya matukar tsaruwa tamkar kamar na wata amarya. Kana gani kasan na yar gatace Shafe shafenta take cikin kwanciyar hankali daga ita sai dan karamin towel iya karsa cinya daya kuma ta nade gashinta dashi .bata dauki dogon lokaci ba ta gama shafe jikinta da lotions masu kamshin nan ta fara kwlliyarta cikin iyawa da kwarewa. Nan da nan ta kara kyau na musamman koda yake dama itadin kyakkyawa ce sosai,ba fara bace bt skin dinta yafi na wani farin kyau cos chocolate colour ce irin na black Americans din nan.gata da round face Wanda ya dace da manyan idanunta mai dauke zara2 eye lashes. ga gashin giranta mai yawan gaske,hancinta bai cika dogo but ya kawata face dinta sosai. Sai da na tsorata da ta kunce towel din kanta saboda yawan gashin kanta mai tsantsi da tsayi gashi baki tsidik dashi.hand dryer tayi amfani dashi wajan busar da gashinta. parking din gashi tayi bayan ta shafesu da mayuka masu kamshi da tsada. wajen sip dinta ta nufa ta bude side din inner wears dinta,ta saka komai white sannan ta dawo side din gowns dinta ,tana Mazarin wanne zata saka yau ta ciro wani light blue taga bai mata ba ta Villa shi kan bed nan ta kara ciro wani black shima Kara cilli tayi dashi. Haka ta rinks cilli da kayan da kyar ta samo wani arabian gown maroon and black yasha stones ta gabanshi tasa ta yane kanta da veil din Wanda shima maroon and black ne,fashion jawllery ta saka tare da feshe jikinta da perfumes masu dan karan kanshi kallon kanta ta tsaya yi a mirrow tana murmushi, cos ita kanta tasan ta hadu over fari tayi da ido tare da rike Dan waist dinta tace (how dare u, u don't hv d right 2 luk so beautiful like dis)smiling takarayi,kan side drawer ta nufa ta kwashe phones dinta ta zuba su awani hadadden black handbag.arean Adana shoes nata ta wuce gasu nan birjik Kala2 masu kyau sun kai kusan 50 duk kuwa high hills ne da alamu sune favorite nata.wani disiner black shoe tasa aciki tare da fitowa cikin sauri2 cos ganin ta kusa makara. Sauri2 take saukowa daga steps din,ta kusan tsakiya suka hadu da ladi mai aikin gidan su sai dai duk wani aiki nata ladi ce maiyi mata. cikin rawan jiki ladi ta durkusa ta gaishe ta,rankwashi ta sake mata a tsakiyan kai ba tare da ta amsa gaisuwan ba. kasa kasa ta fara mata mgn tare da mata kallon kaskanci tace "ban hana ki durkusa min a palour ba ko sai ammi ta fito ta ganki?" cikin sauri ta mike tana bata hkr hannunta kuma na sosa inda tasha rankwashi. " Habibty hiran me kuke ne keda mutuniyarki haka?" Juyowa sukayi atare suna kallon ammi da take saukowa ynxu cikin shiga na alfarma fuskanta dauke da murmushi,kamo hannun ladi tayi tana yar dariya tace "ammi kema kinsan in mun hadu da ladi hiran mu bata karewa,ko ladi" tace tana kallon ladi da ta kakalo murmushin dole "nasani bt kinsan zakiyi late ko?muje kiyi b/fast ki wuce skul ok? " ammina tace tana karasa saukowa. Har ta sauko kuma ta waiwayo tana kallon ladi da ta kasa gaba balle baya tace "yauwa ladi nayi miki ajiya a dakina" "toh ngd" ta amsa mata tana kara hawa saman dama tasan da ajiyan,bakomai bane face gyaran bedroom dinta take nufi cos tafi kowa sanin halin uwar dakin nata kamin ta shirya sai tayi kaca2 da dakin.tana isowa cikin katon plourn nasu wada yasha kayan alatu dan fadan irin tsaruwan shima bata lokacine.ammi ta tarar tana amsa waya bata tsaya a palourn ba,dining area ta wuce taja kujera ta zsuna.yafalta mai kula da lamarin kitchen din gidan ta da wani madaicin tray mai dauke da cups dasu plate ta ajiye akan table din.kokarin durkusa mata ta fara dukda ta girmeta nesa ba kusa ba,mugun kallo ta watsa mata shi ya hanata durkusawan da tayi niyya. Ganin amminta na zuwa yasa tayi rutsunawa tace" yafalta inda wattu!" baki na rawa yafslta ta amsa kana ta gaida ammi wacce isowanta kenan fuskanta dauke da fara an ganin yarta na jan masu aiki a jiki.kujera taja ta zauna kusa da yarta serving dinsu ya falta ta matso dan tayi amma ammi ta dakatar da ita tace "habibty serve us." baki ta dan turo na irin ta tsani aikin nan but ba yanda ta iya dole ne tayi ko ammi taci ubanta ga abbanta mai tare mata baya nan.cikin lokaci kadan tayi serving dinsu chips ne da scamble egg wit liver source,tunda suka fara ba wacce tayi mgn kadan taci ta mike tana shirin daukan handbag dinta.wai har kinyi me?ammi ta tambayeta tana kallonta.na koshi tace a takaice,girgiza kai ammi tayi tace bansan ranan da zaki canza ba ace mutum kwata2 baya cin abinci.shagwabe face dinta tayi tace allah ammi ina ci fa,hmmm wannan abinda kikayi shine cin abincin?shiyasa kike nan kaman a hure ki ki fadi.dariya tayi ta dauki hndbag dinta tare da hugin din amminta tace im off ammina sai na dawo.allah ya tsare nd make sure kinci wani abu a skul ammi ta bata amsa insha allah ammi tace tare da ficewa daga palourn zuwa compound din gidan wanda yasha flowers kala2 direct parking lot ta wuce ta shiga wani hadadden matanta black colour sai sheki take.hanyan gate ta nufa tana drving a hankali bamodu mai gadi yana ganinta ya mike da gudu ya wangale mata wagegen gate tare da gaishe ta amma ko kallo bata ishe shi ba,tayi wucewarta girgiza kai yayi yana takaicin halin yarinyan.drving take a hankali cikin anguwan su na new g.r.a har ta fito bakin n.u.j nan naga tayi parking ta fito da wani black sunglass ta manna a face dinta wanda ya kara fito da kyanta.wani plate din music naga tasa tare da kure volume.nan ta figi motan a 100 tayi hanyan unimaid. [11/12, 8:05 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Writing by ummee yusuf(maman yusuf). Page 6 FARHAT kenan amma asalin sunan ta aisha bukar alibe.ya daya tilo ga shahareren mai kudi kuma dan kasuwa da yayi fice anan cikin gida naija da kasashen ketare. Alh bukar alibe ya kasance asalin borno state kanuri ne shi gaba da baya .auran soyayayya suka yi da matar sa hjy kaltuma duk da ta kasance shiwa arab,sai dai allah ya jarabce su da rashin haihuwa tsawon shekara 12.kwasam rannan allah ya albarka ce su da samun ciki,murna wajan ma uratan ba a mgn.haka suka ci gaba da rainon cikin har allah yasa ya kai watan haihuwa,ranan wata safiya hjy kaltuma ta tashi da nakuda sai dai ba a dauki digon lokaci ba ta sunkuto yarta kyakkyawan gaske mai kama da mamar ta sak sai duhun baban ta da ta dauko. Ranan suna anyi bidiri sosai dan naira taci kashi.taci sunan kakar ta na wajan baban ta wato ya aisa,shine ake kiran ta da farhat(mai fara a kenan). Alh bukar ya kasance ba inda ba a san shi ba wajan taimako da son mutane sosai yake taimakawa talakawa,dan haka baka raba gidan sa da jama a sai dai in baya gari. Farhat kuwa tun tasowar ta bata da abin ki irin talaka,ta raina talaka ko Yan aikin gidan su hkr suke da ita.lokacin da ammin ta ta tara gane halin ta kuwa hankalin ta ba karamin tashi yayi ba,Dan ita da mijin ta ba mai irin wannan halin. Bata yi wata wata ba ta fara tsawatar mata da nuna mata illan hakan sai dai ko kadan farhat bata daukan wannan nasihan ammin nata.ko a skul ba kowa take kulawa ba sai Dan wane da wane,shiyasa tun tasowar ta bata da wasu frnds.kwata2 frdns dinta 2 ne kacal ramlat yar gidan wani ambassador ce said Ruky yar gidan shehun borno. Allah ya bata kuri da son nuna ita din wata ce a duk inda take,lokacin da Ta gama sec skul,burin ta daya ne wato fita abroad karatu tana ganin bata da matsala ganin yanda abban ta yake daukan nauyin karatun yaran mutane tare da fitar dasu bare kuma ita yarsa tilo.amma abin mamaki lokacin da result dinsu ya fito,ta samu 9crdt cike da dauki tacewa abban ta ita London take son zuwa karatu tunda shima business dinshi sun fi yawa a can.Abba yace Ai shi ko kano baza ta je da sunan karatu ba bare abroad,shi ba haka a tsarin shi mace tayi nisa da gida da sunan karatu. Bori sosai farhat ta tayar Wanda tasan ada in tayi abban ta kome take so zai mata amma Ga mamakin ta wannan karon ba nasara da haka dole ta hakura ba Dan taso ba.ta fara a nan uni maid,tana level 100 tana karanta business admin. Dalilin haka ta kara tsanan talaka a ganinta basu da zuciyan nema sai dai inutum ya nemi abinsa suzo su same shi maula.shiyasa ta musu lakabi da poor beggers.Bama kaman masu fita karatu da taimakon abban ta toh duk tafi tsanan su.shiyasa ta Dora damaran yaki dasu. In kana neman pretender ko actress in ka samu farhat toh ka gama.in kaga yanda takewa masu zuwa Neman Taimako gidan su a gaban iyayen ta baza ka taba yarda cewa tana kin su ba. Ammin tana kokari wajan bata tarbiya na gari duk da takasance ita kadai ce gareta. bata dauka wani shagwaban ta ko kuma tana gani tayi wani Abu ba dai dai ba tayi shiru,fada take mata sossi ko in ta kama dukan ta ma tana yi Tsabanin abbanta da yake shagwaba sosai,yana matukar ji da ita.shiyasa take abinda taga dama in yana gari. In taga masu Neman Taimako sun zo wajan abban ta, duk yanda zata yi taji taimakon da suke nema sai tay.in taji taimakon wani abune toh ba zai dame ta ba amma in taji na fita karatu ne zata nuna goyan baya tare da jin dadin ta.da Zaran sun kebe dasu sai tayi musu wulakanki da rashin mutunci tare da Jan kunne akan su janye ,in ka dauka toh ka tsira amma kayi taurin kai kuwa su hadu ita da frnds dinta suyi maka Sharrin da yafi karfin ka. A ganinta tunda ita da take yar Sa ma bata je ba toh inda Sanin ta ba Wanda zata bari ya tafi sai dai a bayan idon ta. Lokacin da ta shiga unimaid,samari sun yi ta tururuwan sonta amma ba Wanda ta taba kulawa saima rashin mutunci da wulakanci ya raba su.shiyasa in kana son kan da mutunci ba zaka je mata da sunan so ba.son kurin ta da son a Sanin ta yasa in suka je cafeteria cin abinci sai tasa anyi mata bill na wayan da suka ci abinci a wajan duka ta biya shiyasa masu kwadayi da son bati suke kiran ta da UNIMAID STAR. Muddin ka kirata da wannan suna ko me kake so zata yi maka shi cos dama kudi ba matsalan ta bane.shiyasa take taka duk Wanda taga dama,a Cewar ta ita tafi karfin samarin Maiduguri,kai ita a naijan ma bata Ga Sa an auren ta ba. [11/13, 8:31 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯🌹🌹 FARHAT. 🌹🌹πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯ Written by Ummee Yusuf(Maman Yusuf) Page 7 Cigaban labari. Sharara gudunta take akan hanya hankalinta kwance saima dariyan masu kauce mata take.mazauna hanyan kam dama sun saba da ganin ta haka,tana zuwa bakin gate din unimaid ta rage gudu ta shiga a nutse.alrdy ta riga da tasan dokan mkrnta ko Waye ubanka a kasar dole kabi dokan skul ko su Kore ka.Wanda. bata fatan hakan ta faru gare ta sbd iyayenta. Direct dptmt dinsu ta wuce duk inda ta zo taron students kaji suna ce mata"UNIMAID STAR"tare da daga mata hannu.itama hannun take daga musu cikin jin dadi bcos she like d name sbd shegen son kurinta.manyan kyauta take Ga masu kiranta da sunan ko in taje cafeteria ko mutum 1ne ya kira ta haka to gaba daya wajan take biyan bill dinsu Dan haka asalin sunanta ya bata a skul sai dai unimai star. Koda tayi parking bata fito ba saida ta dauki wani lokaci sannan ta fito ta rufe motan tayi hanyan hall Inda suke daukan lectures.a bakin hall din ta hadu frnds dinta suna jiranta ba bata lokaci suka nufi cikin hall din suka kame a gaba Dan nan ne permanent seat dinsu ba Wanda ya isa ya zauna sai su.basu Dade da zama ba lecture ya shigo ya fara musu lec duk sun natsu sun bashi hankalin su Dan duk rawan kanta bata wasa da krtn ta shiyasa malamai ke matukar ji da ita. Sai bayan 2hrs suka fito a gajiye lis "huh I'm thirsty let's hv a drink"cewar farhat tana kallon su rukky "yeah nice idea muje pls"ramlat ta amsa mata.cafeteria suka wuce cikin takun kasita suna tafe suna hiran su hankali kwnce kana ganin su kasan basu d damuwan komai. Suna shiga aka fara kiranta da sunan da tafi so sai daga musu hannu take tana smiling har suka samu wani table suka zauna waiter ya kawo musu menu rukky ta kalle shi cike da takaici r tace"wai wannan anya ya taba shiga Aji kuwa?"dariya suka sheke dashi bar suna tafawa farhat ce ta dago daga latse latsen phn tace "kuna da saurin mantuwa wlh in bayi haka taya zakuyi Ku gane poor bagger ne shi.kuma fa hake ne "cewar ramlat tana tabe baki.shi dai waiter yana jinsu baice ko kala saima zucuyarsa da take masa zafi na wulakanci da suka masa in ba Dan bashi da wani hanya da ya Dade da barin aikin sbd Yan matan nan shi kuma mai gidan su sai ya kusan marinka in akansu ne sbd duk skul ba suda customer kaman fartat. "Je ka hado mana yabda kake mana always kuma ka hado min da bill din sauran matanen wajan."farhat ta fada mishi while hankalinta duka yana kan phn dinta juyawa yayi ba tare da yace komai Dan ya hado musu.bai wani jima ya dawo dauke cool drinks wit snacks ya ajiye musu ya juya. "Ke kinga yanda wancan guy din yake kallon ki?Waye ni"?ramlat ta tambaya "not u I mean star"sai a sannan ta dago tana kallon su tace " ke dai kin shiga uku rukky indai akan boys ne if not waye ya isa ya min dogon kallo a skul din nan" kamin su bata amsa suka juyo muryansa yana musu sallama ko dagowa batayi ba balle yasa ran zata amsa but su rukky sun amsa suna kallon shi Dan guyn ya hadu.fuskan shi dauke da murmushi yace "pls can i seat here"?ramlat ce tace masa "why?"ina son mgn da itane"ruky tace "ni" tana nuna kan ta da yatsa."no i mean star"sai alokacin ta dago tana masa wani mugu kallo hade da yatsina face kaman taga kashi tare da ja tsaki.sannan tace "i knw u re a new student here shiyasa zan daga maka kafa if not hmm"maida kanta tayi tacigaba da danne2ta. Ji yayi kaman ya nurse awajan sbd kunya tunda yake a rayuwa bai taba muzanta a bainar jama a ba irin yau.dama said da Abokin shi ya gargade shi har yana bashi lbrn wani da ta Mara just Dan yace yana sonta.shi kuma ganin yanda yan mata ke rububin shi baiyi tsamanin haka a wajanta ba.da kyar yaja kafafun shi ya bar wajan. Dayan wayanta ne ya dau kara tana dubawa taga ammin tane Dan haka ba wata2 ta daga "ammina missing dina kike sosai ko yau?ke bana son shirme in kun gama lec ki dawo da wuri cos abbanki ya kira zai dawo yau by 4"wani ihun murna tasa na abbanta zai dawo yau Dan ya Dade sosai wannan tafiyan nasahi."cikin far in ciki tace toh Ammi zan dawo da wuri"bata San Ammi har tayi hanging ba da taji Rana kokarin fasa mata dodon kunne.kollon su rukky tayi da suka zuba mata ido suna son jin meyasata farin ciki haka "my dad is coming back home today after long period"suma murna suka taya ta tare da tsokanan ta da dadys gal. [11/14, 6:21 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by ummee yusuf(maman yusuf) This page is for u umar dalha,thanx for ur support. Page 8 Basu wani jima sosai ba suka mike bayan farhat ta biya bill na kaf Mutanen da suka ci abinci a wajan.tafiya suke cikin natsuwa suna Hira gwanin ban sha away,kana ganin su kasan basu da damuwar komai.dai dai zasu shiga hall Dan attending nex lec suka hadu da wata Yaana kura take gada musu cewan lec ba zai samu zuwa shiyasa kowa ya watse.farhat cikin jin dadin zancen ta kalli frds dinta tace"wow naji dadin mgn nan dan zan samu enough time na shirin tarban Abbana soo Dan haka ni nayi nan". Ruky ce ta daga murya ganin da gsske tafiyan zata yi while basu gama mgn ba ta ce " ki tsaya Mu gama mgn b4 u leave"ba tare da ta juyo ba tayi musu alaman da hannu wai sai sunyi waya.motan ta shiga ta fita zuwa gida cike da farin ciki. Maimakon tayi gida, naga tayi hanyan Lagos street direct a bakin Zara plaza tayi parking ta fito cikin takun kasaita sai wani murmushi na mussaman ke tashi a face dinta cos yau zata ci karenta ba babbaka tunda yau abbanta na kan hanya,shiyasa ma tun kafin ya iso tazo sayan kayan abincinta.yaushe rabon ta su yau almost 6 to7 weeks kenan,sbd Ammi ta kasa ta tsare."woah yau akwai cin dadi kenan"tace aranta tana karasawa da Dan gudu gudu sauri sauri hakan da tayi ba karamin kyau ya mata ba. Yazo shopping ne shima amma ya kasa motsi a cikin motan sa dayake shirin fitowa ya zuba mata Ido ko kiftawa bayayi cos bai taba gani mace da ta tafi da imanin shi lokaci daya kaman ita ba yana ganin ta shige ciki shima cikin sauri ya Mara mata baya.koda ya shigo rarraba ido yake ina zai ganta?can ya hangota wajan kayan kwalam tana ta kwaso ice cream murmushi ya saki yana kara godewa Allah da yafito yau gashi yayi gam day katar. Saurayi ne kakkyawa fari kal dashi ga quality kana ganin shi kasan ya gama hadewa.yana biye da ita Tana gama Kazan ice cream ta wuce arean su chocolates nan ma tayi ta kwasa,pizza da shawarma suma baya manta dasu ba. tazo wuce ta arean kayan maza Nan ma yaga ta tsaya ta kallon wani wrist watch na zallan azurfa mai Dan karan kyau sai kyalli yake hannu tasa ta dauko tana kallo da kyau can kuma tayi murmushi ta jefa a cikn kayanta ta nufi wajan biya.bayan an zuba mata kayan a ledoji ta fito da pos dinta tana jiran a fada mata bill ta biya,maimakon a fada mata sai ma wasu ledodin aka karo mata shake da kaya akace wani ya biya mata kuma shi yace abata sauran kayan. Idanu ta kwakwalo tana kallon Wanda ya dage yake mata bayani take.wai kaman ita har wani kazamin zai Iya biya msta kudi ?yau wai ita farhat yar gatan abbanta aka mayar poor bagger.kankance ido tayi alamun masifa kana tace"waye shi kuma ina yake ?nuna mata yayi ya juya cikin sauri ya bar wajan dan kar and hada da shi sbd sarai sun Santa gaba da baya Inda aka nuna mata ta kalla yana tsaye rungume ds hannuwansa a kirji yana jifanta da murmushi,a hankali ta fara har zuwa inda yake tsaye kallon wulakanci +na tsana take aika masa Dan a rayuwa ta tsani namiji fari wai bleaching suke(nace su farhat kodai anawa mutane hassada sbd ke blacky ce) Tana karasowa gaban shi ba tayi watawata ta dauke shi da lafiyayen mari tare da watsa masa kayan gaba daya a jiki.jikunta har wani rawa yake tsaban masifa ta nuna shi da yatsa tace"kai jakin inane ko ince mai fish brain if not ka dubi kaman ni kace zaka biyawa kudin shopping? Do u know who i m"tace tana nuna kanta wai yau ita za a mayar poor bagger? shi kam kuri ya mata da ido yana kallonta Dan bai taba tsamanin akwai mutane irin wannan ba a duniya masu mai da alkhairi ya zama sharri.kamin ya Ankara sai ji yayi ta watso masa bounds na dubu dubu guda 2 suka watse a jikin shi ta juya a zuciye ta fice a mall din.ba tare da tabi kan kayan da ta saya ba. Kunya takaici duk suka yi masa dirar mikiya tare da wani irin tsananta da ya darsu a zuciyarsa wai waye ubanta a garin da har take da guts din yi masa irin wannan wulakancin ?shima haka ya fice kaman zai tashi sama ba tare da yayi abinda ya kawo shi tare da kisinsina abubuwa dayawa aranshi. [11/15, 8:13 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee Yusuf (maman Yusuf) Page 9 Horn take ta dannawa tun kamin ta karaso,ba madu mai gadi da gudu yazo ya bude mata wagegen gate din danna hancin motan ciki tayi tare da nufan parking lot.fitowa tayi a fusace ba tare da ta gyara parking din motan ba,hanyan parlour ta nufa tana zuwa baking kofan parlourn ta dai daita natsuwarta dan bata son ammin ta ta gane halin da take ciki. Sallama tayi amma ba kowa a parlour sai kamshin girke girke dake ta tashi.direct kitchen ta wuce inda ta tarar da ammi tare da sauran yan aikin gidan suna ta aiki ."farhat har kin dawo"?ammi take tambayanta bayan sun amsa sallamar da tayi musu"na dawo ammi but naga har kunyi nisa da aiki"tace tana karasa shigowa kitchen din "eh mun kusa kammalawa just go nd freshen Up"Dafa kitchen cabinet na gefenta tayi tana cewa kai kamshin abincin nan ya cika gidan nan,wai me da me kuka girka ne ammi?"farhat tace tana kokarin bude warmers da ta gani jere a kan table din kutchen din."kar ki bude min warmers his favorite me a ciki"ammi tace tana wanke hannuwan ta a sink"kema kin san abban ki yafi son abincin gargajiya,toh shi nayi"yatsina fuska tayi tace "oh no! I dont knw y abba ke son irin wannan abubuwan gaskiya i cant eat this ammi",kallonta ammi ta tsayayi na wasu sec sannan ta girgiza kai tace"kina da aiki farhat kar allah sa ki iya cin mana cikin ki ko nawa?kwabe fuska tayi kaman zatayi kuka tace "pls ammina...."toh naji nayi fried rice wit peped chicken ko shimaba kya ci?"washe fuskan tayi tana dariya tace "zanci wannan bari inyi wanka b/f jirgin su ya sauko. Ladi ta kwalawa kira ta same ta tana kokarin cire kaya" ke meye haka ban hana ki shigo min daki ba sallama ba "baya ladi tayi dan tasa ba karamin aikin ta bane kai mata bugu"kiyi hkr hjy nayi sallama baki ji bane"tsaki farhat taja tana mata wani mugun Kallo"Dallah ni zo ki min abinda yasa na kira ki"jiki na bari ladi tazo ta bayan ta ta zuge mata zip din riga sannan ta fice ita kuma ta shiga wanka. Atampa tasa na super sharaton dikin dogon riga blue da touch din white jiki,light make up tayi amma abinka da kyakkyawa tayi kyau sosai.white veil ta yafa a kanta ba tare da tasa dan kwali ba.perfumes designers ta feshe jikin ta dasu,Tana dada gyara veil din kanta taji ammi tana kwala mata kira a palourn kasa.amsawa tayi ta dauki phones dinta ta zira wani hadadden white high hill shoe kaman yanda ta saba sannan ta fito da sauri tana cewa "gani ammi na shirya"kallon yanda take sauri ammi tayi tace "sauko a hankali mana ko kin manta irin takalmin da yake kafan kine?no! Ammi ai kema kisan na saba da hill shoe tun ina yarinya"tace tana wani shagwabe fuska"uhum toh naji wuce muje time is running.gaba tayi itama cikin shiganta na alfarma yayin da farhat ta mar mata baya.driver na ganin haj kaltuma ya taso cikin ladabi ya iso gabanta ,tace "bala yi sauri airpot zamu jentaran ALh kar mubb makara ko?toh hjy",yace ya juya cikin sauri ya dauko wata fitananniyar mota suka shiga suka kama hanyan airpot Lokacin da suka iso airpot sun tarar har jirgi ya sauka dan tsakanin new g r a da airpot akwai nisa.wuri suka samu suka zauna suna jiran fitowan su ,basu fi minti 10 da zama ba passingers suka fara fitowa.farhat sai baza ido take taga abban ta ,aiko can ta hango shi da gudunta ta isa wajan shi ta rungume shi,ahima cikim tsananin farin ciki yasa hannu ya rike ta yana dariya yace "mamana yaushe zaki girma ne uhum?"itama cikin daryan tace "ni kullum a wajan abba na baby ce"dariya abba ya kara yi kamin yace wani abu har ammi ta karaso wajansu,itama cikin farin ciki take ma mijin nata sannu da zuwa.wani kyakkyawan saurayi ta gani wanda a kalla bazaifi 25years ba fari kal dashi ga gashin kansa baki tsidik ya kwanta lub lub dashi.karasowa yayi tare sa cewa "ammi mun same Ku lafiya"fuskan ta dauke da mamki take kallon sa ,da yatsa ta nuna shi tace "FARHAN"?da alaman tambaya.murmushi yayi ya sunkuyar da kansa kasa,abba ne yayi dariya yace "ashe zaki gane shi"itama cikin dariyan tace "haba alh taya zan manta dashi?kawai ku zo mu karasa mota"a tare suka kama hanya yayin da farhat har ta tsufa a wajan mota ita da driver yana saka kaya a boot.shiga motan sukayi abba da ammi.ita kuma farhat tana kokarin bude seat din gaba taji abban ta na cewa"zo nan mamana ki barwa yayan ki can din.sai a sannan ta lura da wannan kyakkyawan guy din ,suna hada ido a sai da zuciyar su ta buga a tare. [11/16, 8:37 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee Yusuf(Maman Yusuf) Wannan shafin naki ne Hafsat SHEHU,INA gdy da kaunar ki gare in da yanda kika karfafam min guiwa.ina yin ki sosai Allah ya bar kauna. Page 10 Kasa dauke idon ta a kansa tayi,shine ya janye nashi idon tare da karasowa inda take.tsaki taja a ranta tana mai jin haushin kanta ko menene nata na zuba mishi ido har yana wani dauke kai.wani tsiriri tsakin ta kuma ja ta bashi hanya,tana me cigaba da mita a ranta halin iyayen ta na jan talakawa a jiki.duk inda zai je ba zaka raba shi dasu ba,ba wayan da take jin haushi kaman wayan da suke zuwa abroad karatu da alama shima daga can yake.sai wani ji da kai yake kaman dau kudin uban sa yayi karatun.sauran talakawan in sun dawo har wani girma suke bata na musamman amma shi wannan har wani dauke kai yake.hararan keyar sa tayi ta madubi tare da yi kwafa wanda har ya fito fili "lafiya dai mama na"?abban ta ya bukata,ba komai abba"tace tana juya kai. Ko parking bala bai gama ba,ta fiti da saurinta ta sgige ciki dan bata son kara kallon wannan mai kama da sadaka yallan.ammi ce tabi ta da ido tana cewa"bansan ranan da yarinyan nan zatayi hankali ba"abba ya hada rai yace "ah ah kar ki takura min uwa baki san uzurin ta ba"ammi gani yanda ya hada rai yasa tayi shiru,tasan tunda ya dawo kuma shagwaba sai abinda ya karu.farhan yana jin su baice komai ba sai murmushi da yake "muje ciki mana son"abba yace tare da riko hannnun sa,suka yi cikin palour suka zazzauna cikin manyan kujeru na alfarma.nan aka kara gaisawa"ku fara watsa ruwa ga abinci na jiran ku"ammi tace.mikewa suka yi abba yayi sama,ita kuma ammi ta kai farhan wani hadden daki anan cikin palourn.tana masa murmushi tace "ga dakin ka nan son,go nd freshen up muna jiran ka dinning ko?"godiya ya mata sannan ya shiga cikin dakin.kallon dakin ya tsaya yi komai neat kuma ya hadu komai na dakin brown nd milk colour.sosai dakin ya birge shi saiu kamshin turaren wuta ke tashi.murmushi yayi yana jinjina karamci irin na abba da ammi ba ruwan su kowa nasu ne tsabanin yar su da ya gani alamun kanta na hayaki.tabe bakin sa yayi tarebda cewa"ina ruwa na ma da ita.kayan jikin sa ya rage sannan ya shiga bathroom,nan ma komai neat.wanka yayicikin minti 10 ya fito daure da towel daya kuma yana goge gashin kansa mai matukar laushi da tsanti.trollyn kayan sa ya bude ya fito da kayan da zai sa,bayi amfani da kayan da ya gani a gaban mirrow ba.nashi yayi amfani dasu,shiryawa yayi cijin dark blue t-shirt da black jeans ya feshe jikin sa da perfumes sannan ya fito parlour. Dukkan su uku ya tarar akan dining suna jiran sa,cikin sauri ya karaso yana basu hakuri.murmushu kwance akan fukan su ammi tace "haba son ba komai ai"farhat kuwa ta cika tayi fam saura kiris ta fashe,an hana ta cin abinci akan wani banza can ,ya shanya mutane shine har ake wani ce mai ba komai?dago kai tayi aiko karaf suka hada ido wata muguwar harara ta balla mai.shi kuwa dariya ma abin ya bashi dan haka sai da ya murmusa."me za a zuba maka son"?ammi ta bukata bayan ta zubawa kowa saura shine kadai bata zubama ba.plate din abba ya kalla ya gani shake da tuwon ndalayi da miyar danyen kubewa yasha man shanu ga naman danderu shima tururi.na ammi kuma kisire ne shima da miyan danyan kubewa"ammi a zubs min tuwon ndalyin dan nafi son abincin gargajiya"yace yana murmyshi "toh"tace ta fara zuba masa,kowa yana cin abincin sa hankali kwance banda fsrhat da take ta juya spoon tana zancen zuci,"dama dan qauye dai dan qauye ne in ba haka ba duk zaman da yayi a abroad ya dawo ya bige da cin tuwo?ita wlh haushi ma yake bata wai ammi ko wani jill nd jerk take kira da son.tsaki taja ammi tace"lfy kike ma mutane tsaki?baki na ne ba taste" tace dan tasan in ammin ta tasan abinda take ma tsaki toh in ranta in yayi dubu sai ta bata mata"ke dai kice abincin ne ba kya son ci dama"ammi tace tana hararan ta.abba ne ta katse ammi da cewa "kyale min uwa ta,me kike son ci mama na?"cike da shagwaba tace "abba ni ice cream zan sha amma kullum ammi sai ta hana ni kuma......yau abban ki ya dawo tashi kije ki sha na kawo miki favorite choculates dinki. Ko Yaya zaman farhat da farhan zai kasance a gida daya [11/17, 8:06 PM] Ummee Yusuf: πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯🌹🌹 FARHAT πŸ”₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ’₯🌹🌹 Written by ummee yusuf(maman yusuf) Wannan shafin sadaukarwa ne gare ki,Godiya da jinjina gare ki UMMi GARKUWA marubuciyar ummi allah ya kara basira. Page 11 Mikewa tayi cike da happy har da Dan tsallen murna"u re d best dad in d word"tace tana karasawa wajan fridge Dan daukan ice cream,palour ta wuce cikin jin dadi ta zauna sha. Parlour n suka dawo suma bayan sun kammala suka samu waje suka zazzauna,farhat kuwa had yanzu ice cream dinta take sha cikin kwanciyan hankali tana kallon wani film a MBC 2.gyaran murya Abba yayi alamun zaiyi mgn mai mahimmanci,duk suka maida hankali gare shi.kallon farhat yayi yace"mama na Ga Dan uwan ki nan Baku gaisa ba kuma zai zauna damu na kwana 2"taji haushi zama da aka ce zaiyi a gidan su,amma ta kudirta a ran ta da kafar Sa zai bar musu gida cos she promised herself to make his life miserable. Zamewa tayi kadan daga kan kujera cike da ladabi tace"Yaya sannu da zuwa ya hanya"?kusan daskarewa farhan yayi a wajan cos karara yaga tsantsan kiyayar Sa a idon ta but Ga yanda take yi masa mgn harda ladabi?da kyar ya saita natsuwar shi ya amsa mata da "lafiya lau kanwata ya karatu"?dariya tayi cikin zuciyan ta na ganin mamaki karara a fuskan shi,a ran ta tace baka Ga komai ba in dai nice."lafiyau alhmdllh" ta amsa tana gyra zamanta a kan kujera. Abba ne yacigaba yace "yanzu ka huta na kwana 2 sai muje kaga company ko"?"toh abba duk yanda kace haka za ayi,nagode sosai Allah ya saka da alkhairi"Ameen"abba da Ammi suka amsa cikin jin dadi."zan shiga in Dan huta abba"yace yana mikewa "toh son a fito lafiya"Ammi ta amsa mishi. Takaici kaman ya kashe farhat,tana bakin cikin abban ta ya tura shi abroad karatu kuma kasan da tafi so,yanzu kuma harda wani wai za a bashi aiki a company.tsaki taja"I hate poors,they all baggers"tace tana tashi a palour dama ita kadai ta rage. Koda ya Shiga dakin kwanciya yayi akan bed Dan ya huta amma sai tune tune da kuma yanda zaman Sa zai kasance a gidan,har aka kira la asar.alwala yayi ya fito palour amma ba kowa,direct masallaci da ya gani a kofar gidan ya fito sukayi sallah.tare suka shigo da abba cikin gida. Farhat ce kadai a parlourn tana zaune akan 2 seaters ta daura kafafun ta akan handle din,tana chat dash ramlat tana lbrn abban ta ya kawo Sabon poor bagger mai jiji da kai.d worst part kuma wai a gidan zai zauna for 2days."just teach him a lesson"suka ce mata."sai kace ba starn Mu ba har akwai Wanda zai Iya Sa mini headache?"kuma kunsan hali na I don't tolarate nonsense, I know how to deal wit him"Sallama da sukayi ne ya katse mata charting da suke,amsawa tayi tare da dago kanta tana yiwa abban ta murmushi.zama suka dukan su,ganin harda farhan ya sata mikewa tare da yin hanyan sama"mama na ina zuwa ne, ba zaki zauna muyi hira ba?"abba yace mata .juyowa tayi ba tare da ta dawo ba tace"abba sallah zanje inyi"abba yace assha ba kiyi sallah ba,kika zauna latse latse a waya?yi maza ki je kiyi kar lokaci ya wuce".toh Abba" ta amsa ta karasa haurawa.a zahirin gaskiya tayi sallahn kawai zama da poor bagger ne bata son yi. Har dare basu kara haduwa Dan ko cin abinci kin saukowa tayi,kwanciya tayi tana charting da frnds din ta har tayi bacci. Koda washe gari,kwanciyar ta ta karayi bayan tayi sallahn asuba. Sai kusan 7:30am ta tashi,tasa kayan sports din ta.Karamain Riga pink colour da wando 3quater fari kal da facing cap shima fari.tayi parkng din gashin kan ta a tsakiya in a pony style jelan gashin ya fito ta bulin hulan yana reto a bayan ta.wannan al adar tace every weekend sai tayi wasan basketball cos tana bala'in son game din ,dalilin haka abban ta yasa aka fitar mata da katon fili a gefen garden din gidan. Fitowa tayi parlourn kasa,bakowa kaman yanda ta zata sai ladi kadai da ta tarar hannun ta rike da wani karamin tray ta daura lemon juice da table water masu sanyi da cup din glass.sai wani karamin farin towel a gefe. Wucewa tayi abin ta ba tare da tabi ta kan ladi da take Haida ta ba. Filling basket ball din isa ,ba bata lokaci ta fara wasan ladi kuma tana gate tana kallo. Farhan duk kadaici ya ishe shi,abba da Ammi suna kokarin su na Jan shi a jiki amma ya kasa sakin jiki dasu. Fitowan shi daga wanka kenan,shafe jikin sa yayi da lotion masu kamshi sannan ya shirya cikin polo shirt brown da ratsin fari.jeans yasaka shima fari kal, gaban Mirror ya tsaya yana combing gashin kan sa bayan ya shafe su da mayukan gashi. Turare kusan kala 4 naga fesa bayan body spray da yayi amfani.wow gaskiya farhan ya yadu. Wajan windo yazo ya yaye curtains din ya juya,waiwayowa yayi da sauri ganin yanda farhat take ta wasan basketball duk ta hada gumi. Baisan minti nawa ya dauka nan tsaye ya kallon taba Dan ya shagala sosai. Knocking kofan dakin Sa da akayi ne ya dawo dashi hayyacin Sa,murmushi yayi yana shafa gashin kan Sa yace"crazy gal"kofan yaje ya bude,mai aiki ya gani tsaye. Tana ganin ya bude tayi saurn dukawa ta gaishe shi tare da sanar dashi Ammi na kiran shi."toh"yace kawai yabi bayan ta. Yana tafiya hankalin shi na kan agogon sa da yake Daurawa a wrist din shi.farhat kuma shigowan ta kenan ,hannun ta rike da farin towel tana goge gumin fuskan ta.ji tayi,tayi karo da mutum,dagowa tayi cike da bacin rai taga wani mai tsautsayin ne da wannan gangancin Dan ta dauka cikin Yan aikin gidan su ne. Amma i don ta ya gane mata Wanda tafi tsana a duniya. [11/18, 8:03 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Writing by ummee yusuf(maman yusuf) Wannan page din naku Ne yan group din ZAMA NA AMANA 2.tnx 4 ur surppot. Pg 12 Murmushin sa mai kara masa kyau ya mata yace"sorry lil sis ban lura bane".kallon tsana take masa tare da nuna kanta da yatsa"nice lil sis dinka?"ta tambaya tana kallon cikin idoj sa. Hannu ta dora a goshin ta,tace "gosh wai mesa duk wani talaka brain din shi a toshe ne huh?if not dan ka samu alfarma abba na ya dauki nauyin karatun ka shine har ka samu bakin hada kan ka da ni?never i'm not ur sister mallam go nd find ur sis else where.poor bagger.Mtw...taja tsaki tayi wucewar ta ciki ta bashi nan tsaye kaman an dasa shi. Innalillahi wa inna ilaihi raji'un kawai yke mai mai tawa a ranshi.yau ne rana na farko da mace kuma karamar yarinya taci masa mutunci.meye laifin sa dan kawai yna zaune a gidan su?in ba dan yana sanyin hali ba kuma yana ganin mutuncin iyayen ta ba da wlh sai ta gane kuren ta. Karasowa yayi cikin parlourn inda ya tarar ammi u suna zsune ko wanne yayi shigan alfarma.dukawa yayi har kasa ya gaishe su,amsawa sukayi cikin sakin fuska.abba yace masa ya zauna a kan kujera mana, nan ya hau ya zauna sannan abba ya tara masa bayanin company. Sun kai kusa 20 mins suna tattauna.kwas kwas suka ji karan takalmin farhat tana saukowa.tayi wanka tasha kwalliyar tA cikin riga da skirt blue colour na english wears tayi matukar kyau .farin veil da ta nada a kan ta ya kara fito da kyan ta. Kusa da abban ta ta samu waje ta zauna,cikin shagwabA ta gajshe ya amsa tare da tambayan lafiar ta.juyowa wajan ammin ta tayi tana gaishe ta,itama ta amsa.kaman daga sama ya tsinci muryan ta,tana cewa"ya farhan ina kwana ya bakunta kuma?mamaki ne tsantsa a fuskan shi duk da jiya ta gwada masa acting din ta amma na yau yafi bashi mamaki.harda ce masa yaya bayan ta gamaci masa mutunci dan yace mata sis. Amsawa yayi kawai daga nan yaja bakin sa yayi gum."break fast is ready"tace tAna kallon abba."owk muje mana"yace yana mikewa,ammi tana gaba yana biye da ita sai farhan shima ya mike yabi bayan su.bai ankara ba yaji an mangaje shi, fuuu ta wuce shi da cewa kasa kasa"poor bagger ba zuciyan nema sai maula" Yanzu kam ta kai shi bango but ya zaiyi?murmushi naga yayi tare da karasowa dinning din yaja kujera ya zauna,still Smile bai bar face din shi ba.farhaf ba haka taso ba.taso ya zuciya ya mata wani abun a gaban abban ta da zaisa ya Kore shi kaman yanda tayi nasara akan sauran.amma shi kwata kwata bashida zuciya.shiko farhan dariyan mugunta yayi a zuciyar Sa lokacin da yaga ta wurga masa harara. Kaman daga sama taji yace"yauwa lil sis ya maganan mu na dazu kafin ki fita game,"dagowa tayi cike da mamaki tana kollon Sa.bata gama tsinkewa Bama sai da taji yace"da kika ce in rakaki shan ice cream naki,amma yanzu na yarda kinga daga nan nima sai inga gari". Tari ta fara ba kakkautawa sakamakon kware da tayi da Pepe soup din naman kaza da taken sha.cikjn hanzari Ammi ta bata Ruwa tana bubbuga mata baya.gaba dayan su ,suna mata sannu da kyar ta Samu tarin ya tsaya,idon nan yayi jazir ga hawaye shabe shabe sakamakon yajin Pepe soup din.bayan komai ya lafa Ammi tace"ni dai bansan wani irin son zaki ne dake ba kuma kinsan kina da islamiya yau shine kika ciri fita Yawo?ga farhan din shima ko hutawa baiyi ba.toh ba inda zaki na gaya miki".Abba ne yace"as kar kice haka ki barsu su he mana tunda shi farhan din ma Ai zama waje daya ya ishe shi"gaskiya ne Abba zan so hakan nima"farhan yace."yauwa Ku gama sai Ku shirya Ku tafi "yace yana ajiye tea cup da yake hannun Sa tare da mikewa.Ammi ma mikewan tayi Dan yiwa mijin ta rakiya. Dariya farhan yayi Wanda ya kara fito da kyan Sa a fili yana kallon farhat da ta daskare a wajan.kashe mata ido data yayi tare DA daga mata gira daya yace"ya kika gani" wasan zatayi kyau ko?murmushin takaici tayi tace"ayya poor begger har kana ganin kayi wining kenan?it is just the begging let's see who will win"tace tana mikewa."alright"yace shima ya mike fuuu ta wuce shi ta haura sama murmu shin yayi yana shafa gashin Kansas dan shi harga Allah yarinyan tana burgeshi but danyan kanta yayi yawa Tana shiga bedroom dinta,Dan kara ta saka tare da Sa hannun ta duka 2 cikin gashin kan ta,tana hargisawa."who d hell is he?dole in San yanda zanyi ya bar gidan nan for sure".ringing phone dinta da yake ajiye a kan side drower ne ya katse ta.ganin rukky ce yasa ta dauka,tana magana da kyar saboda yanda take huci . "What happened babe"?rukky ta tambaya cike da tashin hankali Dan ko kadan bass son abinda zai taba bestie su.sai da ta Dan ja numfashi sannan ta Koro mata yanda Yakaye da farhan da kuma abinda abban ta yace. Tsaki rukky taja tare da cewa"haba mana star,ya kike Abu kaman ba starn da na sani ba?ki tuna fa haddaun guys ma suna shakkan ki balle wani villager zaki rinka bata ranki .kinsan yanda zamuyi?shi gashi sarkin masu kwadayi ba?and har yayi nasara Abba yace Ku fita tare ba.ki kawo shi sidis zamu jira Ku a can tare da ramlat sai mu koya masa lesson mai kyaua can,koya kika gani?"numfashi taja ta sauke tare da cewa"hakan zAnyi bana son tension Sam.he must leave dis house and go back to his village today tanx 4 d idea." Wanka ta shiga wit full confidence tana ayyana yanda zata ci mutuncin poor begger. bayan rukky ta tabbatar mata zata kira ramlat ta fada mata. Toh kome farhat da frnds dinta zasuyiwa farhan kuma ko zasu yi nasara?sai Ku biyo ni a next episode. [11/19, 7:38 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee yusuf(Maman Yusuf) Page 13. & 14 Shiryawa tayi cikin black leggings jeans wit purple top amma ya sauko mata kusa da guiwa black veil tayi rolling dashj,tare dasa wani hadadde black high hills.simple make up tayi tare da makala sun glasses akan veil din.black hand bag ta dauka bayan ta fesa perfumes masu kamshi.phone daya kawai ta dauka,har ta kai bakin kofa ta dawo ta jefa chewing gum a baki mai kamshin strawberry. Farhan kuwa tunda ya zauna a parlour bai tashl ba suna ta hira da Ammi.kamshin perfumes dinta da karan takalmin ta su suka ankarar dash saukowan ta. Ammi "tace toh sarkin yawo har kin shirya?"turo Dan karamin bakin tayi tace"Allah Ammi ya farhan ne fa yace muje wai muje da wuri.ko ya farhan?"tace tare da juyowa tana kallon farhan din.shima murmushi yayi yace"haka ne Ammi ni nace muje da wuri"toh ni dai ka tashi mana"tace masa cikin shagwaba.tashi yayj tare da yiwa Ammi sallama,ita kuma ta bisu da addu an a dawo lafiya. Suna fita daga parlour ta kara saurin tafiyan ta wai Dan kar su jera tare.shi kuma a nutse yake tafiyan Sa har ya iso motan .ita kuma har ta tada mota shi take jira,ta cika tayi fam but a dole take controlling tempern ta.wai har kaman ita zata dauki wannan villager a motan ta baya Ga haka ita ce take jiran sa kaman wata drivern shi."I will show u"tace lokacin da yake rufe kofan side din shi,da yake a hankqli ta fada bai ji me tace ba amma yasan wani cin mutunci ko wulakanci ta shirya masa tunda har ta yarda su fita tare.ko kallon inda take baiyi ba balle ya mata mgn.same itama haka.Jan motan ta fara a hankali zuwa get ,ba madu mai gadi ya bude musu get suka fita yana gaida su.farhan kqdai ya amsa da murmushi dauke a fuskan shi har yana daga mishi hannu.ba madu shima cikin jin dadi yake daga masa bannu 2 Dan baiyi tsammanin amsawan farhan ba.cike da takaici taja dogon tsaki irin ya bada ita nan.a hankali taci gaba da tafjya a cikin anguwan nasu har ta fito nan n.u.j India take tsayawa ta canza kan ta.parking tayi ta sauke glass din da daura a kan veil dn ta,ta rufe idon ta tare dasa music ta kure volume ta figi motan da gudun tsiya ta nufi hanyan milk shop inda many an shaguman saida kayan alfarma suke. A bakin sidis bakery tayi parking sannan ta fito shima fitowan yayi yana kallon tsaruwan wajan.wata BMW baka tayi parking a gefen su.Yan mata 2 ne a ciki suna masa kallon kuilla.farhat ce ta zagayo wajan motan wit a smile on her face tana musu mgn.cike da mamaki suke kallon farhat da ta gama ce musu Ga poor baggern nan su fito suyi maganin Sa.ramlat tace"star dama wannan hadedden guy din kike bamu lbr?"Ruky ma cewa tayi" oh my god yanxu dai Ku dakata do u mean kin dauko shine Dan mu ci masa mutunci ko me?"farhat cike da takaici take kallon frmds dinta tace"wai me kuke cewa ne,ke Ruky ba ke kika bani idean ba kuma kika tsaya min tambayan raining sence?me ya tsorata Ku ne wai he is no 1 but a poor bagger in our House. Come on lets get going joor".tace tana kokarin juyawa. Cikin sauri ramlat ta rike hannunta tace" wait star,kin gane guyne ya hadu da yawa Ga kwarjini gaskiya i can't do dis" tace tana sunkuyar da kai kasa.afusace take kallonsu tana shirin juyawa ruky tayi saurin riko ta again ta juya tana kallon direction din farhan taga shi har ya tsallaka wani shop din Mtn ajiyar zuciya tayi tace "pls star we are sorry bazaki gane bane he is damm hot but i have another idea "katse ta farhat tayi cikin tsawa tace "to hell with ur idea if u can't just leave alone and see wat will happen i hate him.ni ina ruwana da wani haduwanshi infact ni banga wani haduwa anan ba sai wani face kanan sadaka yallah.all i know is a poor bagger."Ruky ta kara sassauta voice dinta tace "i know gal just listen to me in idea baiyi miki ba u can do wat ever u like kinsman we are always supporting u" . hakan da tace ne yasa farhat dan saukowa kada tace "ehem I'm listening".Ruky tace "why not kita zaga gari dashi a sunan yaga gari tunda kin ce he is from village i know baisan kan gari ba sai ki samu wani area da ba zai Iya ganewa ba ki barshi a wajan tare da yi mishi warning kar yasha wahalan neman gidanku ki bashi transport money ya wuce kauyen su or else zaki hada shi da solders a matsayin boko haram nasan villagers da tsoro.from there motan kauyensu zai nema kinga kin huta yabar muku gida. murmushi tayi cikin jin dadi tace yes i agree with u nasan yanda zan mishi". ramlat tayi rau rau da ido dan idea bai mata ba sam dan ita har ga Allah da zai amince da ita zatace tana son shi kuma tausayi yake bata tunda sukewa guys wulakanci bata taba jin ba dadi ba sai akan farhan.nan tace "amma star me zaki cewa abbanki in kin koma ke daya?don't worry nasan yanda zanyi "tace tana kallon farhan da ya dawo wajan Moran yana latse latse a phone dinshi.kusa dashi suka zo bayansu ruky sun fito a motansu,a hankali ya dago idonsa masu daukan hankali yan mata ya tsare su dashi cikin murmushi mugunta farhat tace "amm poor bagger ga frnds dina Ku gaisa".Ruky da ramlat da kyar suka tattaro nutsuwarsa suka gaisa suna mamakin ko kadan bai bata rai kan sunan da farhat takira shi dashi ba. "Mu karasa cikin mana" ruky tace dan bata gajiya da kallonshi."no I'm ok" yace mu tare da jingina da jikin motan.baya son Shiga cikin ita da kawayenta suyi masa wani wulakancin Dan yasan wani makircin suka kulla tunda ya gansu a nan.mota kawai ya bude ya shiga ya zauna.farhat da Ruky kallon juna sukayi tare da yiwa juna smiling. πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee yusuf(maman yusuf) Page 14 Shiga motan itama tayi tare da yiwa frnds din ta sai sun hadu a skul.jan motan tayi ta harba ta akan titi,hanyan post office tayi daga nan kuma tabi ta west endbl har zuwa baga road.hanyan da zai kaita cikin bolori tayi zuwa shiwari 3.duk yawon da suke ba wanda yace wa wani kala.zuwa yanzu kam farhan ko wuka aka dora masa a wuya ba zai iya ce ina ne nan ba,sai faman kalle kalle yake.ta terminus ta bullo ta mike zuwa anguwan modu ganari,duk tafiyan nan da suke ba ta main road take auka ba.short cut take bi.bata tsaya a ko ina ba sai anguwan bintu sugar,shima sai da tayi baya baya can inda ba mutane sai daddaya suma yawanci yan hijira ne. Jugowa tayi tana kallon farhan fuskan ta dauke da murmushin mugunta tace"by now nasan ka gaji da yawon ko?any way kasan abinda yasa na kawo ka nan?wayar sa kawai yake latsawa ba tare da yace mata komai ba.itama bata damu rashin amsa ta da yqyi ba,tacigaba da. cewa"na tsani inga talaka ya rabi abba na saboda nasan yana da matukar tausayi dan haka sai yayi ta dawainiya dasu.tsaban iya maula da rashin zuciyan nema yasa suke bashi girma da duk wani na kusa dashi, tsabanin kai da kake da jiji da kai .babban burina abba na ya kaini london karatu amma yaki saboda ni mace ce but gashi kai can ya kai ka Har yana kokarin.baka aiki a companyn shi, hakan yasa nafi tsanar akan sauran.shawara zan baka shine ka nisan ce mu ka koma kauyen ku or else zan maka sharrin da har ka mutu ba zaka manta dani ba.ko in hada ka da solders ince boko haram ne kai.u know every thing abt boko haram da kuma abinda zai same ka.take this "ta miko masa rafan 1k guda daya "plz fita min a mota a koma inda aka fito"bata san mesa ba a duk sanda suka hada ido sai zuciyar ta ta buga balle kuma yanxu da suke xaune cikin mota daya.zuciyar ta sai bugawa yake da sauri da sauri amma haka ta daure take zuba masa rashin mutumci. A zuciye ya jjyo yana kallon kudin da ta miko masa sannan yq dago yana kallon ta da idon shi daya fara canza launi saboda bacin rai.waiwaye ta fara ko zata ga mutane amma bata ga kowa ba sai wasu almajirai da tagani nesa dasu suna wawason abinci.da kyar ta tattaro wani yawu ta hadiye saboda tasan yau ruky ta jefa a balai,kwayan idon sa kadai ta kallah cikin ta sai da yayi kara.dama farhat ba dai tsoro ba.hannu ya daga da niyan kai mata mari,ganin haka yasa ta runtse ido jikin ta na bari.kome ya tuna kuma sai ya fasa ya nuna ta dayatsa" look at u wai ke har kina tunanin ni zaki wulakanta nd go free"?murmushin gefen baki yayi yanA cizon lips din shi na kasa sannan yacigaba"kina cewa mutane dump head.toh gaki mai donkey head ma,in banda brain din dusa ne dake,da nace ina son mu fita wani tunani yq kamata kiyi?bazan iya miki komai a gidan ku ba saboda ina ganin mutuncin iyayen ki.shiyasa na nemi hayan fita dake,nd banyi especting zaki yarda ba sai gashi kin kawo ni inda zan miki abnda naga dama daga nan in wuce kauyen mu wanda nasan ba uban da ya isa ya nemo ni.barin irin ku a duniya ma annoba ce maifin ki yana aikin aljhairi ke kuma kina bi kina rusawa.nd kina wani cewa zaki kaini wajan sojoji kice waj ni boko haam ne,ba san ya akayi kikayi saurin gane ni ba."numfashi ya fesar yana kallon ta wwnda a lokacin zuf a plus hawaye duk ta hada jikin ta sAi shaking yake."alhmllh tunda nazo banyi jihadi ba amma yanzu na samu dama dan jinin ki ya halatta"yace yana sa hannu ajihu alaman yana son ciro wani abu. Kuka sosai farhat ta fashe dashi ta hada hannayen ta duka2 alaman roko dan bakin ta yayi mata nauyi.cikin zuciyar ta tana hango haukan ta,na yarda da shawaran ruky gashi yau ta hadu da ajalin ta. "Oh no!"yace "ya akayi na manta da wuka na kuma yau"tsaki yaja kana yacigaba"yanka shine hukunci ki dan inna harbe ki nayi miki sassauci,matso ta yayi sosai zatayi baya ya damko ta yace tunda ba wuka bari in shake ki sai kin daina numfashi"da kyar ta samu bakin ta ya budu tace dan girman allah kamin rai wallahi na tuba bazan kara ba." tuban muzuru bama son tuban muzuru,_i have to do it bazan bar lada ta wuce niba"hannun sa ya mika zai shako wuyanta tayi saurin rikewa tana kuka kaman ranta ya fita tana rokon sa tare da magiya. Danne dariya data taso masa yake ganin yanda farhat mai ji da kanta ta dawo.wani shock yaji da ta rikeasa hannu nan kuma yaji jikin sane yayi lumus ya tsaya kallon ta,idon ta a rufe yake tana kuka tare da magiya.da kyar ya kwace hannun sa yace "zan kyale ki but on 1 condition"cikin sauri tace "wallahi koma menene na amince dan allah kar ka kashe ni"sharadin ba mai wuya bane,zan kyale ki in har zaki daina wulakanta mutane saboda mai kudi da talaka duk allah ne yayi su kuma ba wanda yafi wani sai wanda ya mutu ya samu aljanna.In kinyi min alkawari to i will let u go".harshen ta har wani hardewa yake"wlh nayi maka alkawari dama ba halina bane sharrin shaidan ne"ni daga nan na wuce sambisa"yace yana fita a motan. Wani wawan ajiyar zuciya ta sauke,tayiwa motan ta key ta fita a. guje.dariya farhan yayi mai isar sa gani kamin ya shiru,yace"kadan kika gani sai na koya miki hankali".wani no ya fara dialing a wayan shi,sai da ya kira kusan sau uku aka dauka tare da cewa" wai waye yake damuna haka?budurwarka ce "farhan yace masa jan dariya mikewa mutumin yayi daya kwancen Yace "muryan waye nake ji kaman farhan" dariya farhan ya kuma yi yace "kaman nema shima mutumin cikin dariya yace" naga no naija ne ai dole insaka question mark.yeah u re right tun jiya na shigo ai.haba mana dude shine sai yau kake kirana?common umar stop dis nd come nd pick me up" farhan yace dan ranan wajan ya fara damunshi,"ok ok where are u ?"umar ya tambayeshi yana mikewa tare da daukan car key dinshi "i dont know d place but let me ask first "yace yana matsowa wajan almajiran da suka gama warwason abinci,dukkansu da kallo suka bishi suna mamakin me ya kawo bature makarantan su.mamakin su ne ya karu jin ya tambaye sunan anguwan kuma cikin yaren kanuri."BINTU SUGAR"suka amsa mishi umar dake jinsu yace" ok gani nan zuwa dan kusa da anguwan mune.but ask them ta inane,?"nan ma farhan ya kara tambayansu suka ce gaba da primary skul ne. umar yace ya gane bashi 15 min gashi. nan zuwa lokacin har ya tayar da motan. wata yar bishiya da farhan ya gani ya koma ya tsaya baifi 10 mins da tsayuwa ba yaga wata prado ash colour ta tsaya acan nesa wayarsa yaji tana ringing ya dauka yaga umar ne receiving yayi. kamin yayi magana yaji yana cewa "dude kana ta ina na wuce primary skul din fa".farhan yace "kaine acikin prado ash?yes kana ganina kenan?yeh" kawai yace ya nufi motan sai a sanan umar ya ganshi ai bai jira ya karaso ba,cikin sauri ya bude motan ya fito ya nufo shi shima cikin farin ciki suka rumgume juna πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee yusuf(Maman Yusuf) Page 13. & 14 Shiryawa tayi cikin black leggings jeans wit purple top amma ya sauko mata kusa da guiwa black veil tayi rolling dashj,tare dasa wani hadadde black high hills.simple make up tayi tare da makala sun glasses akan veil din.black hand bag ta dauka bayan ta fesa perfumes masu kamshi.phone daya kawai ta dauka,har ta kai bakin kofa ta dawo ta jefa chewing gum a baki mai kamshin strawberry. Farhan kuwa tunda ya zauna a parlour bai tashl ba suna ta hira da Ammi.kamshin perfumes dinta da karan takalmin ta su suka ankarar dash saukowan ta. Ammi "tace toh sarkin yawo har kin shirya?"turo Dan karamin bakin tayi tace"Allah Ammi ya farhan ne fa yace muje wai muje da wuri.ko ya farhan?"tace tare da juyowa tana kallon farhan din.shima murmushi yayi yace"haka ne Ammi ni nace muje da wuri"toh ni dai ka tashi mana"tace masa cikin shagwaba.tashi yayj tare da yiwa Ammi sallama,ita kuma ta bisu da addu an a dawo lafiya. Suna fita daga parlour ta kara saurin tafiyan ta wai Dan kar su jera tare.shi kuma a nutse yake tafiyan Sa har ya iso motan .ita kuma har ta tada mota shi take jira,ta cika tayi fam but a dole take controlling tempern ta.wai har kaman ita zata dauki wannan villager a motan ta baya Ga haka ita ce take jiran sa kaman wata drivern shi."I will show u"tace lokacin da yake rufe kofan side din shi,da yake a hankqli ta fada bai ji me tace ba amma yasan wani cin mutunci ko wulakanci ta shirya masa tunda har ta yarda su fita tare.ko kallon inda take baiyi ba balle ya mata mgn.same itama haka.Jan motan ta fara a hankali zuwa get ,ba madu mai gadi ya bude musu get suka fita yana gaida su.farhan kqdai ya amsa da murmushi dauke a fuskan shi har yana daga mishi hannu.ba madu shima cikin jin dadi yake daga masa bannu 2 Dan baiyi tsammanin amsawan farhan ba.cike da takaici taja dogon tsaki irin ya bada ita nan.a hankali taci gaba da tafjya a cikin anguwan nasu har ta fito nan n.u.j India take tsayawa ta canza kan ta.parking tayi ta sauke glass din da daura a kan veil dn ta,ta rufe idon ta tare dasa music ta kure volume ta figi motan da gudun tsiya ta nufi hanyan milk shop inda many an shaguman saida kayan alfarma suke. A bakin sidis bakery tayi parking sannan ta fito shima fitowan yayi yana kallon tsaruwan wajan.wata BMW baka tayi parking a gefen su.Yan mata 2 ne a ciki suna masa kallon kuilla.farhat ce ta zagayo wajan motan wit a smile on her face tana musu mgn.cike da mamaki suke kallon farhat da ta gama ce musu Ga poor baggern nan su fito suyi maganin Sa.ramlat tace"star dama wannan hadedden guy din kike bamu lbr?"Ruky ma cewa tayi" oh my god yanxu dai Ku dakata do u mean kin dauko shine Dan mu ci masa mutunci ko me?"farhat cike da takaici take kallon frmds dinta tace"wai me kuke cewa ne,ke Ruky ba ke kika bani idean ba kuma kika tsaya min tambayan raining sence?me ya tsorata Ku ne wai he is no 1 but a poor bagger in our House. Come on lets get going joor".tace tana kokarin juyawa. Cikin sauri ramlat ta rike hannunta tace" wait star,kin gane guyne ya hadu da yawa Ga kwarjini gaskiya i can't do dis" tace tana sunkuyar da kai kasa.afusace take kallonsu tana shirin juyawa ruky tayi saurin riko ta again ta juya tana kallon direction din farhan taga shi har ya tsallaka wani shop din Mtn ajiyar zuciya tayi tace "pls star we are sorry bazaki gane bane he is damm hot but i have another idea "katse ta farhat tayi cikin tsawa tace "to hell with ur idea if u can't just leave alone and see wat will happen i hate him.ni ina ruwana da wani haduwanshi infact ni banga wani haduwa anan ba sai wani face kanan sadaka yallah.all i know is a poor bagger."Ruky ta kara sassauta voice dinta tace "i know gal just listen to me in idea baiyi miki ba u can do wat ever u like kinsman we are always supporting u" . hakan da tace ne yasa farhat dan saukowa kada tace "ehem I'm listening".Ruky tace "why not kita zaga gari dashi a sunan yaga gari tunda kin ce he is from village i know baisan kan gari ba sai ki samu wani area da ba zai Iya ganewa ba ki barshi a wajan tare da yi mishi warning kar yasha wahalan neman gidanku ki bashi transport money ya wuce kauyen su or else zaki hada shi da solders a matsayin boko haram nasan villagers da tsoro.from there motan kauyensu zai nema kinga kin huta yabar muku gida. murmushi tayi cikin jin dadi tace yes i agree with u nasan yanda zan mishi". ramlat tayi rau rau da ido dan idea bai mata ba sam dan ita har ga Allah da zai amince da ita zatace tana son shi kuma tausayi yake bata tunda sukewa guys wulakanci bata taba jin ba dadi ba sai akan farhan.nan tace "amma star me zaki cewa abbanki in kin koma ke daya?don't worry nasan yanda zanyi "tace tana kallon farhan da ya dawo wajan Moran yana latse latse a phone dinshi.kusa dashi suka zo bayansu ruky sun fito a motansu,a hankali ya dago idonsa masu daukan hankali yan mata ya tsare su dashi cikin murmushi mugunta farhat tace "amm poor bagger ga frnds dina Ku gaisa".Ruky da ramlat da kyar suka tattaro nutsuwarsa suka gaisa suna mamakin ko kadan bai bata rai kan sunan da farhat takira shi dashi ba. "Mu karasa cikin mana" ruky tace dan bata gajiya da kallonshi."no I'm ok" yace mu tare da jingina da jikin motan.baya son Shiga cikin ita da kawayenta suyi masa wani wulakancin Dan yasan wani makircin suka kulla tunda ya gansu a nan.mota kawai ya bude ya shiga ya zauna.farhat da Ruky kallon juna sukayi tare da yiwa juna smiling. πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee yusuf(maman yusuf) Page 14 Shiga motan itama tayi tare da yiwa frnds din ta sai sun hadu a skul.jan motan tayi ta harba ta akan titi,hanyan post office tayi daga nan kuma tabi ta west endbl har zuwa baga road.hanyan da zai kaita cikin bolori tayi zuwa shiwari 3.duk yawon da suke ba wanda yace wa wani kala.zuwa yanzu kam farhan ko wuka aka dora masa a wuya ba zai iya ce ina ne nan ba,sai faman kalle kalle yake.ta terminus ta bullo ta mike zuwa anguwan modu ganari,duk tafiyan nan da suke ba ta main road take auka ba.short cut take bi.bata tsaya a ko ina ba sai anguwan bintu sugar,shima sai da tayi baya baya can inda ba mutane sai daddaya suma yawanci yan hijira ne. Jugowa tayi tana kallon farhan fuskan ta dauke da murmushin mugunta tace"by now nasan ka gaji da yawon ko?any way kasan abinda yasa na kawo ka nan?wayar sa kawai yake latsawa ba tare da yace mata komai ba.itama bata damu rashin amsa ta da yqyi ba,tacigaba da. cewa"na tsani inga talaka ya rabi abba na saboda nasan yana da matukar tausayi dan haka sai yayi ta dawainiya dasu.tsaban iya maula da rashin zuciyan nema yasa suke bashi girma da duk wani na kusa dashi, tsabanin kai da kake da jiji da kai .babban burina abba na ya kaini london karatu amma yaki saboda ni mace ce but gashi kai can ya kai ka Har yana kokarin.baka aiki a companyn shi, hakan yasa nafi tsanar akan sauran.shawara zan baka shine ka nisan ce mu ka koma kauyen ku or else zan maka sharrin da har ka mutu ba zaka manta dani ba.ko in hada ka da solders ince boko haram ne kai.u know every thing abt boko haram da kuma abinda zai same ka.take this "ta miko masa rafan 1k guda daya "plz fita min a mota a koma inda aka fito"bata san mesa ba a duk sanda suka hada ido sai zuciyar ta ta buga balle kuma yanxu da suke xaune cikin mota daya.zuciyar ta sai bugawa yake da sauri da sauri amma haka ta daure take zuba masa rashin mutumci. A zuciye ya jjyo yana kallon kudin da ta miko masa sannan yq dago yana kallon ta da idon shi daya fara canza launi saboda bacin rai.waiwaye ta fara ko zata ga mutane amma bata ga kowa ba sai wasu almajirai da tagani nesa dasu suna wawason abinci.da kyar ta tattaro wani yawu ta hadiye saboda tasan yau ruky ta jefa a balai,kwayan idon sa kadai ta kallah cikin ta sai da yayi kara.dama farhat ba dai tsoro ba.hannu ya daga da niyan kai mata mari,ganin haka yasa ta runtse ido jikin ta na bari.kome ya tuna kuma sai ya fasa ya nuna ta dayatsa" look at u wai ke har kina tunanin ni zaki wulakanta nd go free"?murmushin gefen baki yayi yanA cizon lips din shi na kasa sannan yacigaba"kina cewa mutane dump head.toh gaki mai donkey head ma,in banda brain din dusa ne dake,da nace ina son mu fita wani tunani yq kamata kiwi?bazan iya miki komai a gidan ku ba saboda ina ganin mutuncin iyayen ki.shiyasa na nemi hayan fita dake,nd banyi especting zaki yarda ba sai gashi kin kawo ni inda zan miki abnda naga dama cikin sauuKi daga nan in wuce kauyen mu wanda nasan ba uban da ya isa ya nemo ni.barin irin ku a duniya ma annoba ce maifin ki yana aikin aljhairi ke kuma kina bi kina rusawa.nd kina wani cewa zaki kaini wajan sojoji kice wai ni boko haam ne,ba san ya akayi kikayi saurin gane ni ba duk da bat da kama da. nayi"numfashi ya fesar yana kallon ta wanda a lokacin zuf a plus hawaye duk ta hada jikin ta sAi shaking yake."alhmllh tunda nazo banyi jihadi ba amma yanzu na samu dama dan jinin ki ya halatta"yace yana sa hannu ajihu alaman yana son ciro wani abu. Kuka sosai farhat ta fashe dashi ta hada hannayen ta duka2 alaman roko dan bakin ta yayi mata nauyi.cikin zuciyar ta tana hango haukan ta,na u da shawaran ruky gashi yau ta hadu da ajalin ta. "Oh no!"yace "ya akayi na manta da wuka na kuma yau"tsaki yaja kana yacigaba"yanka shine hukunci ki dan inna harbe ki nayi miki sassauci,matso ta yayi sosai zatayi baya ya damko ta yace tunda ba wuka bari in shake ki sai kin daina numfashi"baki ta bude da niyan ihu yace "kina bude baki a nan zan dannq bom din jina mu tarwatse".da kyar ta samu bakin ta ya budu tace dan girman allah kamin rai wallahi na tuba bazan kara ba." tuban muzuru bama son tuban muzuru,"mutane nawa kika wulakanta"ya tambaya yana kara had a rai.irgiza kai kai kawai take _i have to do it bazan bar lada ta wuce niba"hannun sa ya mika zai shako wuyanta tayi saurin rikewa tana kuka kaman ranta ya fita tana rokon sa tare da magiya. Danne dariya data taso masa yake ganin yanda farhat mai ji da kanta ta dawo.wani irin shock yaji da tarike masa hannu nan kuma yaji jikin sa yayi lumus ya tsaya kallon ta,idon ta a rufe yake tana kuka tare da magiya.da kyar ya kwace hannun sa yace "zan kyale ki but on 1 condition"cikin sauri tace "wallahi koma menene na amince dan allah kar ka kashe ni"sharadin ba mai wuya bane,zan kyale ki in har zaki daina wulakanta mutane saboda mai kudi da talaka duk allah ne yayi su kuma ba wanda yafi wani sai wanda ya mutu ya samu aljanna.In kinyi min alkawari to i will let u go".harshen ta har wani hardewa yake"wlh nayi maka alkawari dama ba halina bane sharrin shaidanne shikenan kinyi Sa a Dan ni daga nan zan wuce sambisa"yace yana fita a motan. Wani wawan ajiyar zuciya ta sauke,tayiwa motan ta key ta fita a. guje.dariya farhan yayi mai isar sa gani kamin ya shiru,yace"kadan kika gani sai na koya miki hankali".wani no ya fara dialing a wayan shi,sai da ya kira kusan sau uku aka dauka tare da cewa" wai waye yake damuna haka?budurwarka ce "farhan yace masa jan dariya mikewa mutumin yayi daya kwancen Yace "muryan waye nake ji kaman farhan" dariya farhan ya kuma yi yace "kaman nema shima mutumin cikin dariya yace" naga no naija ne ai dole insaka question mark.yeah u re right tun jiya na shigo ai.haba mana dude shine sai yau kake kirana?common umar stop dis nd come nd pick me up" farhan yace dan ranan wajan ya fara damunshi,"ok ok where are u ?"umar ya tambayeshi yana mikewa tare da daukan car key dinshi "i dont know d place but let me ask first "yace yana matsowa wajan almajiran da suka gama warwason abinci,dukkansu da kallo suka bishi suna mamakin me ya kawo bature makarantan su.mamakin su ne ya karu jin ya tambaye sunan anguwan kuma cikin yaren kanuri."BINTU SUGAR"suka amsa mishi umar dake jinsu yace" ok gani nan zuwa dan kusa da anguwan mune.but ask them ta inane,?"nan ma farhan ya kara tambayansu suka ce gaba da primary skul ne. umar yace ya gane bashi 15 min gashi. nan zuwa lokacin har ya tayar da motan. wata yar bishiya da farhan ya gani ya koma ya tsaya baifi 10 mins da tsayuwa ba yaga wata prado ash colour ta tsaya acan nesa wayarsa yaji tana ringing ya dauka yaga umar ne receiving yayi. kamin yayi magana yaji yana cewa "dude kana ta ina na wuce primary skul din fa".farhan yace "kaine acikin prado ash?yes kana ganina kenan?yeh" kawai yace ya nufi motan sai a sanan umar ya ganshi ai bai jira ya karaso ba,cikin sauri ya bude motan ya fito ya nufo shi shima cikin farin ciki suka rumgume juna umar yace "man gaskiya ka iya bazata".dariya farhan kawai yayi suka shiga motan a tare.hanyan bulukutu abuja umar ya dauka yace "wlh gidan mu zamuje tukunan alright"" farhan yace. yace "man gaskiya ka iya bazata".dariya farhan kawai yayi suka shiga motan a tare.hanyan bulukutu abuja umar ya dauka yace "wlh gidan mu zamuje tukunan alright"" farhan yace. πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by ummee Yusuf (Maman Yusuf) I dedicated this page to my lovely daughter MARYAM may ALLAH bless u abountly. Page 15 Hiran yaushe gamo suka fara Dan tare sukayi karatu a London, halin su yazo daya shiyasa abotan su yayi karfi sosai.Suna zuwa bakin gate din gidan mai yayi horn mai gadi ya bude musu suka shiga .suma KO tawajan gidan zaka San ba baya bane wajan kudi.fitowa sukayi bayan yayi parking,har main parlorn gidan ya shiga dashi suka gaisa da hajjiyar Sa sannan suka wuce part din shi.a parlourn suka baje,fridge Umar ya nufa ya dauko mishi bottle water da exotic drink mai sanyi ya dora kan wani karanin table dake gaban farhan.bottle watern ya dauka ya kafa kai ya farasha ba tare da yabi ta kan glass cup din da Umar ya hado dashi ba.sai da ya kusan shanyewa sannan ya ajiye.Umar yace"ya dai da alama kasha wahala kuma gaka kaman wani a birkice kake.wai me ya kai ka bayan gari?zama farhan ya gyara sannan ya koro mass bayanin tun haduwar su da farhat zuwa drama su.dariya Umar yake harda rike ciki.yace "iyye waya ga farhan Dan boko haram"Dariyan shima farhan din yayi hana girgiza kai.bayan sun tsagaita da dariyan umar yace"gaskiya kar ka koma wannan gjidan ka dawo nan muyi zaman mu cos la lura yarinyan bata da mutunci."kar ka damu zan koma gidan nasu cos I like d game and beside ina son koya mata hankali.she is very nice kwai dai gata ne ya mata yawa da kudin Baban ta da ya rife mata ido take taka mutane yanda tAga dama"yace da murmushi akan fuskan shi.kallon Sa Umar yake baki sake can yace"haba farhan kar kayi ganganci mana a yanda ka fadi halayyan yarinyan nan be har make cewa she is very nice,kuma ma ta INA ma zaka fara koya mata hankalin?kasan kuma duk rannan da tasan cewa wasa da hankalin ta kayi ya zaku kare?manta kawai I can handle it"gyada kai kawai Umar yayi ba Dan ya yards ba,suka cigaba da hiran su har zuwa 4 na yamma sallah kadai ke tada su.sai a lokacin yace ya maida shi gidan abba "kasan anguwan ne ko zaka gane hanya?"Umar ya tambaye shi.dogon tunani yayi amma baisan sunan anguwan ba all what he can remember is sun tsaya a wani long building kuma yaga an rubuta n.u.j.yace"ban San sunan ba but dai dai Shiga layin nasu naga wani long building an rubuta n.u.j"oh Nigerian journalist"Umar yace yana mikewa,shima mikewan yayi suka fita.sai da yayiwa hajjiyar Umar sallama sannan suka wuce.suna hira suna tafiya har suka zo wajan building din,juyowa yayi yana kallonsa yace"sai ina kuma zamu bi?"nuna masa layin yayin"wai waye ne Baban yarinyan ne?Umar ya tambaya lokacin da yabi hanyan da farhan ya nuna mai "alh Bukar Alibe" farhan ya amsa mashi wara ido Umar yayi alh abubakar da nasani?gsky mutumin akwai mutunci sosai ga kyauta,i know him 4 a while"eh nafi ka nasani" farhan yace a takaice. har kofar gidan ya kawo shi.barni a nan ba sai ka shiga dani ciki ba yace ,ok!Umar yace sai munyi waya. Farhat har ta shigo gida jikinta bai bar bari ba,koda ta shigo parlourn bakowa Dan haka batayi wata wata ba ta wuce bedroom din ta had da Murza key.toilet ta wuce ta saki gudawan da take ta matsewa.ta Dade tana yi sannan tayi wanka ta fito daure da towel ta kwanta a kan bed din ta,tana maida numfashi dan har yanzu zuciyar ta bai daina lugude ba.tana nan kwace har akayi sallahn azahar bata motsa ba,dama bata sallah.gani take in tayi wani kwakwaran motsi zai Iya jiyo ta.gaskiya Allah ya cece ta yanda take jin lbr boko haram ace sun sace Yan matan mutane ko sunnkashe, sai yau gata gashi?no wonder yake Abu abnormal (nace farhat har da sharri)daga rana irin ta yau ta daina kula Kowa ma yazo gidan su bare su hallaka ta.Ammi kuma tana can bedroom din ta bassn ta dawo ba,ramlat kuwa tunda taji shawaran su farhat hankalin ta ya kasa kwanciya tana son jin halin da yake ciki Dan ita tausayi yake bata.Dialing no farhat tayi Dan taji ya suka kare.ringing din wayan farhat shiya dauki hankalin Ammi da tazo wucewa ta kofan dakin farhat Dan abin ya fara damun ta ace har azahar ta wuce basu dawo ba.wani iron razana farhat tayi jin karan wayan nata dan dama a firgice take,ajiyar zuciya tayiganin ashe wayar tace.daga waje ammi ta fara knocking kofan,kara ta saki jikin ta ya fara rawA tana neman wajan boyo.jin karan yasa ammi hankalin ta ya tashi ta fara buga kofan dA karfi tana kiran sunan ta.jin muryaan ammin ta yAsa ta fito daga cikin drwer da ta buya.tana bude kofan ta fada a jikin ta tana kuka sosai,cikin dakin ammi taja ta suka zauna a Bakin bed.da kyar ammi ta lallashe ta tayi shiru."me ya faru kika rufe kan ki a daki kk kuka"?kasa amsawa tayi zuciyaf ta na cigaba da bugawa.ta yaya zata fara bata lbrn abinda ya faru?kuma ba lalle ne ta yarda ba karshen ta wani fitinan zata jawowa kanta."ina miki magana kin min shiru,ina farhan din yake"?ammi ta katse mata tunan."nima ban ganshi ba "tace tana goge hawaye"bangane baki ganshi ba bayan TAre kuka fita"Ammi tace da alamun tashin hankali a fuskan ta."Muna cikin sidis ne su ramlat suka same mu a can shine shine.....shine me.?"ammi tace stil hankalin ta a tashe"shine mukayi arean jewellry zasu sayi wasu bangles da muka dawo kuma ban ganshi ba ,munyi ta neman shi bamu same shi b". Fita kawai ammi tayi ba tare da ta kara kula ta ba,ammi direct bedroom din ta nfa.waya ta dauka ta kira abba tace"dear pls ka dAwo gida yanzu in ba mAtsala"tambayen ta yake me ya faru?tace sai ya dawo.ba a fi 20mins ba kuwa sai gashi ha shigo ya samu ammi zaune a parlojr ta buga uban tagumi,zama yayi kusa da ita yace "me yake faruwa ne luv naga hankalin ki a tashe haka."nan ta koro masa bayani kaman yanda farhat ta mata sannan ta dora da cewa"alh ni abinda nake tsoro kaga yanda kidnappers sukayi yawa ko kuma yan kato da gora suma some times in sunga bakon fuska suna kama mutum har sai sun tabbatar ba dan boko haram bane".goge zufa abba yayi duk da sanyin ac dake parlour .yace"dazu ma bomb ya tashi can hanyan mulai,kira mun mama na inji ko sun bi hanyan"ladi ammi ta aika a kira mata fArhat.tana nanzaune yanda ammi ta barta ido duk sun kumbura.hijabi dogo tasa ta kan towel din jikin ta,ta fito parlourn.koda abba ya tambaye ta kuka take har da shesheka ta maida mishi abinda ta fadawa ammi. sai aikin rarrashi ammi take dan duk a zaton su batan farhan takewa kuka.abba kuma sai waya yake da jami an tsaro a binciko masa yaron sa. Kwankwasa get din farhan yayi ta waje bamodu mai gadi ya leko dan yaga waye ne.washe hakora yayi ganin farhan ne da wuri ya bude masa get ya din tare da masa barka da zuwa.duk kan sunyi jigum2 suna zaune a parlour suna jiran tsammqni.itama yanzu taji ba dadi ganin yanda ta tahi hankalin iyayen ta .sallama yayi a kofan parlour,abba ne kawai ya samu courage din amsawa dan ko kadan basuyi especting din shi ba wannan lokacin.mikewa abba da Ammi sukayi cikin tsananin farin ciki suka tarbe shi yayin da farhat tayi mutuwan zaune a wajan. [11/21, 6:08 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee yusuf(Maman yusuf) Ban taba Sanin ina da masoya haka ba sai da na fara wannan novel din,duk da cewa shine na farko sai gashi kun nuna kaunar Ku gare shi.nima ina son ku sosai masoyana, masu comments da masu bina private Allah ya barmu tare ameeen Page 16 Tsoro,firgici da mamaki suka hana ta motsi.me ya dawo dashi gidan su?shida yace zai wuce sambisa ko dai ya canza ra ayi ne yazo ya kashe su duka.muryan abban ta ne ya katse mata zancen zuci da tAke"haba farhan kasa hankalin mu ya tashi,ya akayi kagi nisa da yar uwar ka bayan bakasan gari ba?"ammi ma dorawa tayi dace"ni wlh yan gora nake tsoro dan naga kwanaki sun kama kanin kawata da yazo dAga kd,sun sha wahala kamin a sake shi."kallon su farhan yayi fuska a hade kaman bai taba dariya ba yace"farhat bata fada muku meya faru ba?"...ya juyo yana mata kallon warning,sai juya ido ta rasa ya zata yi.ganin irin kallon da yake mata yasa hantar cikkn ta kadawa,ita ko baiyi mata warning ba ina ita ina fada haka kawai yabi dare ya sheke ta.abban ta ma ita take kallo yace"nan da nan Jikin ta ya hau bari amma takasa cewa komAi.kara tamke fuska farhan yace "ko in fada musu da kaina since u can't say anything bayan kuma kece sila"a fusace Ammi tayj kanta tana kokarin kai mata bugu,Abba ya ce "kyale ta zata fada da bakin ta"farhat duk ta rude har matse kafa take Dan fitssri take ji kaman ya zubo.can kawai tayi deciding ta fada musu laifin ta kawai tasan bai wuce tasha fadan Ammi ba.cos ta xabi fadan akan shika. Dariyan farhan yasa ta dago kai da sauri tana kallon sa zuciyarta kuma sai faman dukan Tara 2 take Dan tasaha gani a films in boss zai mugunta ko kisa suna dariya.shiyasa tsoro ya kara rufe ta,su Abba ma kallon mamaki suke masa Dan basu ga what is funny here ba.tsagaita dariyan yayi sannan yacewa su Abba su zauna,zaman sukayi kowa shi yake kallo.farhan yace "Abba gaskiya lil sis ta iya pretending sosai duba da yanda ta tayar muku da hankali.cigaba yayi da cewa"lokacin da muka gama yawo ne lil sis take cewa bazan iya gane hanyan gida ba,ni kuma nace zan gane.betting mukayi akan in na daao in mata duk abinda naga dama.har ta shiga mota ta fito tana cewa ita gaskiya baza ta Iya tafiya ta barni ba tunda tasan ba ganewa zanyi ba kuma in ta dawo ita kadai me zata ce a gida Dan hankalin Ku ba zai kwanta ba.in nace tace bata ganni Dan kar kuyi mata fada.but we re sorry bakan ba zai kara faruwa ba."wsni wawan ajiyan zuciya ta sauke na rufa mata asiri da yayi amma kasan zuciyar ta fal take da fargaba.Dan dariya Abba yayi yace"jirgi daya ya dauko Ku kai da mama na"hada fuska yayi in a serious tone yace"did should first and last ok?yes Abba"yace yana sunkuyar da kai kasa.Ammi da takaici ya cikata tashi tayi ta bar musu parlour n.Abba ma bintau yayi yana girgiza kai aka barsu su 2 a parlour.dago Kansa yayi ya kalli direction da take zaune yaga duk firgice take kaman kace kyat ta ruga da gudu.kamshin turaren Sa taji kusa da ita yasa ta dago a rude tana Neman hanyan guduwa."kar ki kuskura ki motsa anan"yace mata yana zaro ido,zama tayj jikinta sai kyarma yake yace"kisan abinda ya dawo dani gidan Ku?"saurin girgiza kanta tayi hawaye na zuba a idon ta"ina son tabbatar da tuban kine kamin in tafi kuma duk abinda nasaki ko a gaban waye kar ki yarda ki min musu in Kuma kika yi kema kin San saursn.I'm I clear"yace tare da matse mata hannu da karfin shi Wanda ya tilasta mata sake fitsarin da take Matsewa."gooo gal"yace tare da wucewa dakin shi. Da washe gari ya kama Sunday kenan tana son fita b/b amma tana tsoran haduwa da mashekin ta da kyar tayi shahada ta fito cikin shirinta already ladi na jiran ta down stairs. farhan tunda yayi sallah bai koma bacci ba,karatun qur ani yayi had gari yayi haske.wajan window Yaje ya yaye curtain hoping to see her.ganin ta yayi tana ta skipping da skipping rope komai na jikin ta suna motsawa,a take yaji wani yanayi da bai taba ji ba.kallon ta yake ko kifta ido ya kasa,yana nan tsaye yauma ta gama tayi hanyan cikin gida ladi na biye da ita a baya.a kasalance ya koma bakin bed ya zauna yana mamakin wannan sabn feeling din at d same time yana mamakin yanda aka daure mata gindi take abu sai kace yar sarauta,wai ladi musamman mai yi mata hidima ne.tsaki yaja yana son tashi yaje ya tsokano ta amma ya fasa kan cewa zasu hadu wajan break fast.dan haka kawai sai ya fada wanka. Farhat tna sbiga bedroom dinta direct bathroom ta wuce ta sakewa kan ta shower.tana fitowa bata tsaya wani make up ba dan islamiya take son zuwa kuma bata son haduwa da farhan.sauri2 tayi shirinta yau ko ladi bata nema ba,cikin uniform din islamiya ash and white colour.riga da wAndo sai dogon hijab.saukowa falon kasa tayi allah yaso ta ba kowa dan haka kitchsn ta wuce ta hada tea kawai tasha tayi wucewar ta islamiya. 9am suka hadu a dinning bayan gaishe gaishe da sukayi ammi da kan ta tayi serving din su,suka fara break.sai zuba ido yake ya fitowan ta but shiru,yana son tambaya amma ya kasa.abba ne yace"yau mama na sammako tayi ne zuwa islamiya?ni ban ma san lokacin da ta fita ba,yau za ayi ruwa da kankara ta tafi ba tare da ance mata taje ba"ammi tace tana kai loman chips bakin ta.abba ne ya katse ta da cewa"dama tana zuwa kece dai kike takura mata"uhum........"kawai ammi tace tacigaba da cin abincin ta. Farhan yana jin su bai ce komai ba Amma yaji ba dadi a zuciyar sa,da yasan zata fita da dazun ya fito sun dan taba drama kafin ta fita. [11/23, 8:06 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee Yusuf(Maman Yusuf) Page 17 12:30pm farhat ta dawo gida still bata tarar da kowa ba a parlour ba ,wucewa tayi sama .bedroom din Ammi ta shiga ta same ta kwance amma ba bacci take ba,zama tayi a bakin bed tana mata barka da gida"yau kin tafi ba ko sallama"Ammi tace tana tashi zaune,Dora kan ta tayi a kafadan Ammi tace"nayi latti ne kuma bana son tada ki ne"ke dai kice kin wuce ne amma kin fi kowa Sanin bana komawa bacci bayan nayi sallahn asuba,hakane amm sorry Ammi"tace tana kara shigewa jikin ta.shafa gefen fuskan ta ammi tayi tace"bakomai Ai no naji dadi yau baby na ta girma ta tafi islamiya ba tare da tasha fada bq"dariya suka yi duk kansu.mikewa tayi tana Hamma race"zan Dan kwanta kamin zuhur"OK farhan ma ya fita tun dazu shida abokin shi bai dawo ba,uhum"....tace kawai ta fice a dakin Dan sunan Sa da aka ambata ma sai da gaban ta ya fadi. Farhan bai dawo gida ba sai bayan 4:30pm,Umar yayi dropping din shi ya wuce.a wajan dinner kin fitowa tayi wai ta koshi.farhan sai yaji gidan ya masa wani iri,yau kadai da bai ganta ya shiga damuwa.he can't deny it he know he has fallen for her.amma yasan Abu ne mai wuya ta amince dashi but yana jin dadin game dinsu. Farhat kuwa tana daki sAi saka ds warwara take na yanda farhan ya mayar mata da rayuwa ita da gidan su amma ya hana ta sakewa,wannan wacce irin rayuwa ce?gaskiya ya kamata tasan nayi kamin yayi nasara a kanta. D next day is Monday tana da morning lectures by 8am,so yauma bata jiran kowa a table ba tayi break fast dinta a gurguje tayiwa Ammi sallama ta wuce.farhan nagani tsaye wajan window shi Inda yasa ba tsayawa yana kallon farhat.ya kusan 30mins a wajan bata fito ba,komawa yayi bakin bed ya zauna yana duba abu a system din shi.haka ya dinga dubawa time to time amma shiru.ganin har 8 ta gota ya tabbatar masa cewa yau baza fito ba.wanka ya fada ba a dau lokaci ba ya fito ya shirya cikin manyan kaya shadda light blue, ya bala in yi masa kyau.a dinning ya tarar da su abb suna jiran Sa ,dukawa yayi ya gaishe su cikin girmamawa kaman yanda ya saba.amsawa sukayi cikin jin dadi.shima kujeran yaja ya zauna suka fara cin abincin,Abba ne yake ce mishi yau zAsu je company yagani daga can shi zai wuce abj akwai taron da zasuyi.suna gamawa suka fice. A sch yau farhat kwata2 bata da walwala coz yau ko masu kiran ta da unimaid star bata kula ba hatta su Ruky share su tayi.sai bayan sun fito a lec ne suka fara lallaba ta akan ta fada musu meya bata mata rai ko sun mata laifi ne?nan ma kin kula su ta yi.can ramlat ta kasa hakuri tace"ni dai ki gama fushin naki ki bani lbrn wannan hot guy din Dan wlh ya tafi da imani na.a fusace ta juyo tace ke ramlat banida case dake in kina son shi kina Iya zuwa ki same shi amma mesa wannan banzan ta bani mugun shawara da na kusan rasa raina"kallon rashin fahimta suke mata,"bangane ni na baki mugun shawara ba,me kike nufi?"Ruky ta tambaya ta itama cikin fushi,nan ta kwashe yanda suka yi da farhan ta fada musu.aiko dariya suka rinka mata kaman su shide,kllon su cikin bacin rai,ji take kaman ta rufe su da duka"dole kumin Dariya mana since bakin Ku daya.kunshe dariyan sukayi suna kqllon ta ramlat tace"ba haka bane just wai ace star ce harda fitsari a zaune"dariyan suka kara kwashe dashi,ganin haka yasa tayi hanyan hall a zuciye.suna kran ta am.a ko waigowa batayi ba. Tana gyare parking din Moran ta dawon ta kenan daga sch,taga sabon motan abban ta ya shigo wanda aka kawo masa last week.cikin zakuwa ta tsaya tana jira ya fito ya bata ta fita yawo Dan motan latest ne ba mai iron shi a nan maid.koda driver ya fito ya bude kofan motan da Saurin ta,ta nufo motan.ganin Wanda ya fito a motan yasa tayi sAurin taka burki zuciyar ta na harbawa da sauri2.wai wannan ko asiri yayiwa iyayen ta ko kuma suma threating din su yayi kaman yanda ya mata.in ba haka ba ya za ayi ya dauki sabon motan shi da ko hawa baiyi ba ya bawa wannan .cikin sauri ta juya tayi banyan cikin gida"ki tsaya kar ki shiga"yace.bata saurare shi ba illa a kara sauri da tayi ta shige .aparlour ta iske Ammi Ammi tana kallo,ko tsayawa batayi ba ta wuce sama. Bai kara sata a ido ba sai a wajan dinner,hakAn ma said da Ammi ta mata jan ido sannan ta fito.kowa na cin abincin Sa banda farhat dake ta jujjuya spoon.farhan ne yace"lil sis kin gama wasan buyon ko?sai dai hakan ba zai hana ni aiwatar da abin da nayi ba.kuuu....cikin tane ya kada da kyar ta dago ta kalle shi ya sake mata wani lallusan murmushi.saurin kawar da kanta tayi ba tare da tace masa kala ba,bai damu ba ya cigaba da cewa"kin ce min kin Iya wanki kuma bana machine ba na hannu.ni nasan baki Iya ba amma kika dage kin iya,so ina son ki tabbatar min"kallon shi ta tsaya yi da idon ta da ya cicciko da hawaye ita da ko ninke kaya bata iya ba yAushe tace masa ta Iya wani wanki? muryan ta na rawa tace"ni"ta nuna kAnta da yatsa.Ammi da tun dazu tana jin su bata Sa musu baki ba race" bana son shashancin banza karya zai maki?kai tashi ka kwaso mata duk wankin ka tunda race ta Iya wlh dole ki wanke su"cike da mugunta ya mike ya Shige bed room din shi ya kwaso mata kayan shi,wandon jeans uku da wasu jackets dinsa guda biyu masu uban nauyi.koda ya kawo Ammi bata parlour sai ita kadi"Saura ki min jika jika kema kin San sauran" yace yana cizon leben shi na kasa. [11/24, 7:49 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee yusuf (Maman Yusuf) Page 18 Ko dago kanta ba tayi ba ta kwashe kayan tayi hanyan sama,da ido ya raka ta ganin yanda take tafiya kaman Kazan da kwai ya fashewa a ciki.mikewa shima yayi ya koma dakin shi ya kwanta.murmushi yayi yana shafa Dan siriri sajan fuskan da ya tuna yanda ya maida gimbiya farhat a gidan su."ya kamata in bar yar mutane tasha iska haka nan zakewan nawa yayi yawa"yace a sarari yana gyara kwanciyan shi Washe gari Tuesday bata da morning lec,Dan haka tana tashi ta kwashi kayan ta zagaya can baya ta kama wanki.abinka da sabon shiga ko yanda ake wankin ma bata Iya ba duk ta jika jikin ta tayi jina jina da ita.kayan ma dai jika jika ta musu ta shanya. Cikin parlour ta shigo zata wuce bedroom dinta har wani layi take tana hada hanyan saboda gajiya.Sam baya kula dasu Ammi dake parlourn ba ,Ammi tace"son gaskiya naji dadin abinda kayiwa daughter, nasan yanzu koba komai tasan yanda masu yi mata aiki suke wahala kuma dole suyi dan shine hanyan cin abincin su.ka ganta nan ko kayan ta bata Iya ninkewa ba"kallon ta yake ya rasa bakin magana cos ta bala in bashi tausayi.but deep down him yaji dadin hakan saboda yasan yanzu atleast ta koyi how to respect others.yake ta musu kawai tayi wuce ciki Dan tana Iya fashewa da kuka in ta bude bakin ta. Kan gadon ta fada da jikakkun kayan a jikin ta,tana maida numfashi ,har wani zazzabi 2 take ji a jikin ta a haka wani wahalallen bacci ya dauke ta.sai kusan azahar ta farka jikin ta zafi rau,Ga wata juwa dake diban ta saboda ko break fast batayi ba.tana nan kwsnce ta kasa tashi Ammi ta turo kofa ta shigo"baccin me kike haka ne ko kin manta kina da lec by 2"Ammi tace tana zama a baking bed din.hannun ta taba taji zafi rau,a rikce tace "baby re u sick?"kan ta kawai ta Iya gyadawa.fita Ammi tayi,sai gata ta dawo da wani mug mai Dan girma.tea ne ta hada mai kaurin gaske,taimaka mata tayi ta zauna sannan ta fara bata tean a baki.tas ta shanye,pain relieve ta dauko ta bata Wanda da kyar tasha dama akwai ta da kin magani.da kan ta Ammi ta shiga bathroom ta hada mata ruwan dumi tayi wanka sannan taji Dan dadin jikin ta. A zuciyar ta ta yanke shawaran zuwa ta bashi hakuri ya fita a rayuwan ta ko zata ji dadi.bata sauko ba saboda zazzabin da gaske ya kwantar da ita,bayan isha I ta daure ta sauko ta nufi dakin shi da kyar.a baking kofan ta tsaya tana shawaran ta shiga ko ta koma,ta Dade a wajan daga baya kuma naga ta fasa shiga ta dawo daki tayi kwanciyar ta. D next day Wednesday duk da taji sauki amma bata je sch ba.a wajan break fast farhan yaji ashe farhat bata da lafiya,duk ya rude yana ganin shine silan rashin lafiyan ta.koda Yaje office kasa zama yayi duk hankalin shi yana kan farhat Dan haka yana sallahn azahar ya dawo gida.a parlour ya iske su dukan su zaune suna kallo,zama yayi shima yayi yana tambayan ta ya jiki.duk ta fada kaman tayi sati tana jinya.murmushi kawai tayi ta sunkuyar da kai,sai wani blushing take.she was acting so strange kodai ta shiryu ne take cewa a zuciyan shi.shiru suka yi gaba dayan su suka maida hankalin su akan wani wa azi da ake haskawa a sunna t.v.wayan Ammi ne yayi kara,ganin Abba ne yasa ta mike tayi hanyan sama tana amsa wayan. Su kadai ne a parlourn kowa yayi shiru sai dai suna hada ido sai su sakarwa juna murmushi.can dai farhat ta fara magana kan ta a kasa tace"ya farhan tun jiya nake son Baja hakuri amma bansan ta inda zan fara ba,pls ka yafe min for what I have coursed u"cikin wani yanayi farhan yace"no farhat ni ya kamata in baki hakuri,I'm so sorry I made u feel sick"don't worry komai ya wuce"tace still idon ta a kasa.cikin jin dadi yace"tanx dear"sai a lokacin ta dago da ta kalle shi.nan ya gane irin katobarar da yayi,kame kame ya fara ganin ba zai fidda shi ba ace"ermmmm ina zuwa"cikin sauri ya wuce bedroom din shi kaman zai kifa.bayan shi tabi da kallo tana smiling har ya shige sannan ta dawo da idon ta inda ha tashi taga bai dauki komai nashi ba,phones da jakan laptop din sa duk suna nan.dayan wayan sa da yayi mata kyau tasa hqnnu ta dauka tana swiping taga ya bude Dan baisa security ba.pic din shi na kan wallpaper ta kurawa ido tana Murmushi,suite ne ash colour a jikin Sa hannun shj daya a cikin aljihun wandon shi yana murmushin nan nashi mai kara mishi kyau da kwarjini.Dan latse latse tayi a wayan ta mayar ta qjiye.haka ranan farhat ta wuni sukuku da ita,kuma duk inda ta hadu da farhan kuma ta rinka blushing kenan.Ammi na ankare da su sai dai baya ce musu komai ba amma a kasan zhciyar ta tana add uan Allah yasa farhan ya zama silan shiryuwan tilon yarta. 11:45pm farhan ne zaune a tsakiyar bed dinshi ya Lankwasa kafafun shi,yana aiki a laptop dln shi.wayar Sa yaji tana kara koda ya duba yaga bakuwar no ce Dan haka har ta katse bai daga ba.kara shigowan wani kiran ne yasa shi daukan wayan ganin no dazu ne yasa shi receiving ya kara a kunne ba tare da yace komai ba.muryan mace yaji tana kuka harda shashsheka,cire wayqn yayi a kunne q kunnen Sa ya kara kallon no yaga dai bai San no ba.yana kokarn kashewa yaji amce"yafarhan!"hello farhat"yace da alaman tambaya a muryan Sa.cikin kuka tace"ya farhan zan mutu wayyo kaina"a rude yace"stop crying pls meke damun ki?"tace"kaina duk jiki na ciwo suke min na kira way an Ammi a kashe Kuma bazan iya tashi ba,pls ya farhan help me.ta karashe magqnan tana kara rushewa da wani Sabin kuka.cikin kidima yace"it was all my fault. In naja miki ,I'm sorry.ta INA dakin ki take?in ka hay sama first door at ur right"tace tana cigaba da kukan ta."owk gani. Nan zuwa"yace tare da katse kiran.cikin Saudi ya diro daga kan gadon ya fito parlour a Dari.duk da yaune farkon hawan shi sama bai sha wahalan gane kwatacen taba.yana taba kofan yaji ta a bude,Shiga yayi ya ganta kwance kan gado sai juye juye take duk gashin kan ta ya barbaje ya rufe mata fuska.a rude yq karaso gare ta yana mata sannu tare da tambayan ta ko akwAi magani a dakin ya dauko mata. Tashi tayi ta zauna tana masa murmushin gefen baki,kamo hannun Sa tayi tana shafawA a hankali tace"kace min mai donkey head but u re a dump ass if not how can u come to my room at this time?naji Hiran ka da abokin ka last 9t wai Ashe ni make fooling.zan nuna maka u re nothing a tafin hannu na kake har ni zaka wulakanta a cikin gidan mu,kasa iyaye na suka fifita ka akaina dan haka yau zan kulla maka sharrin da har ka mutu baza manta dani ba kuma a yAu ba sai gobe ba za ka bar gidan Wanda za a mAka Koran kare tunda kaki tafiya ta girma da arziki...dole a koma kauye .."tunda ta fara magana farhan ya bushe a wajan ko motsi ya kasa balle ya Iya kwace hannun Sa.kuma lalle ya yarda he is d biggest fool in d world tunda har ya karamar yarina kaman farhat Zata Iya maida shi kwar kwar ko tunanin ya akayi ta samu no shina bai tsaya yi ba. Zuciyar sace ta wani irin bugawa ganin Ammi ta shigo dakin ladi na bite da ita a baya.farhat tana ganin Ammi ta kara rushewa da sabon kuka.farhan na kokarin kwatan hannun Sa amma ya kqsa,jikin Sa ne ya fara rawa ganin Ammi ta tukaro su gadan gadan fuskan nan nata kaman anyi mata mutuwa. Hmmmm farhan cikin tsaka mai wuya pls kuyi masa add Ua [11/26, 5:35 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by ummee yusuf(Maman Yusuf) I dedicated this page to my sweet sis Ameena adam.luv u soo much. Page 18 Farhan ya gama saduda yana jiran yaji hukuncin Ammi tana karasowa bakin bed din tace" haba farhat ke dai bazaki taba canzawa ba?abu qalilan zai saki cika mutane da raki?Allah ma yasa alh baya nan da bansan yanda zakiyi ba.son kai ma ta taso kako?yi hakuri wlh haka take da rakin tsiya dan in bata da lfy haka zata ishi mutanen gidan nan." Shi dai farhan ya rasa bakin magna sai bin Ammi yke da ido da take gyarawa farhat kwanciya.cire hannun farhan Ammi tayi tace"go and sleep son"har yanzu dai ya kasa motsawa Dan ganin abin yake tamkar mafarki.gefen wani drower Ammi ta wuce dauko mata magani,kallon this is the beginning tayi mai tare da gallawa ladi harara.sum ya mike dan sai yanzu ya dawo daga suman zaune da yayi.bai Iya furta komai ba illa ficewa saga dakin,biyu 2 yake hada steps din saboda sauri.shi bai sAmu natsuwa ba sai da gan shi cikin bedroom din shi. Zubewa yayi a kan Gadon shi yana maida numfashin wahala kaman wanda yayi tseren doki.allah ya so shi Ammi batayi masa mummunan fahimta ba,if not da ya shiga uku .wace hujja zai bayar wanda zai gamsar da iyayen ta cewa yana da gaskiya.tunani yake ta ina ma ta samu no shi?ajiyan zuciya ya sauke mai karfin gaske dan yanzu kam ya yarda kaidin mata azimun ne."Allah ka raba Mu da kaidin mace"ya furta a fili."I have to leave dis house or dis silly gal will make go crazy"murmushi ya fara shi kadai yana juyi a kan gado da ya tuna yanda ya ganta cikin night wear da lokacin da take wani shafa mishi hannu."she already made me crazy"yace yana lumshe ido. Ammi sai mita take har ta bata magani,sannan ta sassauta murya tace "haba mana habibty kin fa girma yanzu ya kamata ki rinka hakuri watarana haibuwa fa zakiyi,so pls ki rinka daurewa.kinji?"kai kawai ta Iya dagawa,Ga wani hawayen takaici da take zubarwa.anytime zatayi Abu amma shine da nasara.shiru tayi tana sauke ajiyan hrt.ammi tacewa ladi ta zauna a wajan ta tana zuwa.tana ganin fitan amni ta taso a zuciya ta kwashe ladi da wani wawan mari cikin takaici tace mata"me nace miki?magana nake kin wani zuba min ido kaman ki cinye ni.ke da nace miki ki taho da ammi bayan kinga ya shigo kaman da 20mins ba.duk kin rusa min plan.pls ki fita min a daki kamin in miki wani mugun abun."sum sum ladi ta fice mata a daki.komawa tayi bakin bed ta zauna tana tuna yanda yau ta zauna ta tsara abinta tun safe kuma Allah ya taimake ta ta samu no shi cikin sauki a lokacin da ya bar way an Sa a parlour. But bari Abba ya dawo I know what to do cos nasan da shine yazo ya gan shi haka toh tabbas sai ya kore shi a Daren nan kuwa.ta wani bangaren kuma hankalin ta ya kwanta Dan taswn ya tsorata Iya tsorata cos taga hakan a kwayar idon shi.haka tayi ta nazari da kyar bacci yayi nqsaran daukan ta Da washe gari da yamma Abba ya dawo daga abj.and yanzu jikin farhat da sAuki sosai.on Friday morning sunq zaune a dinning suna break fast ,fa rhan duk haΓ±kalin na kan farhat da ko kallln inda bata yi.can ta ciko bakin ta da potatos ball tana taunawa.dago idon da zatayi suka hada ido da farhan daya zuba mata ido.kashe mata ido 1 yayi yana mata alama da wai loman yayi yawa,murguda mishi baki tayi tare da kauda kai gefe.murmushi abba yayi yacigaba da cin abincin sa dan duk abinda suka yi kan idon shi aka yi. Wannan ne karo na uku da yake dago kai ya kalli Abba da niyan mgn amma sai kuma sunne kai kasa yana murmushi,Abba ne ya lura dashi yace"ya dai farhan kaman bakin nan naka akwai magana".. Sunne kai ya karayi yana murmushi sannan yace"Abba ka tambaye lil sis tasan abinda zan fada maka Dan wannan wani babban burin ta ne nake son cikawa,ta Dade tana gaya min tun farkon zuwa na gidan nan.ni kuma a matsayi na,na Dan uwan ta naga ya kama ta in cika mata wannan burin Dan ta samu farin ciki da kwanciyar hankali.da dai banyi na am da zancen ba amma da naga ta dage shiyasa nima na bata goyon baya. Wani irin sanyin dadi ne ya lullube farhat lokaci daya da taji furucin farhan,sai dai kuma tana tsoron me iyayen ta zasu ce.but koma menene zata Iya daurewa tunda finally ya yarda zai bar musu gida da kan Sa,dama tasan za ayi haka Dan yanda rannan ta tsorata shi. Abba ne ya katse mata zancen zuci da take yace"mama na ki fada min wani irin buri ne haka da ni ban sani ba,bayan a baya ni ke fara sani"ta budi baki da niyan magana kuma tayi shiru.a ranta take cewa ta ina zata Iya gayawa abba cewa bakon sane bata so,ta Yaya zata fada masa cewa talakawa da yake ja a jiki ne bata so?ta San in yaji daga bakin ta hukuncin da zai yi mata sai yayi sauri dayawa.wannan dalilin yasa taja bakin ta tayi shiru.tana sunne kai itama. Dariya suka bawa abba ya Dan dara yace"ina sauraron ki mama na"abba in fa na bar zancen tuntuni amma tunda shi ya tado ta sai ya fada maka"tace tana kallon kasa.dariya ya karayi yana kallon Ammi da tayi shiru kaman bata wajan,yace"yau kuma ni ake kunya kuma mama na?"juyowa yayi saitin farhan yace"kaga kanwar taka ta kasa fada Dan haka kai ya kama ta ka daure ka fada ko.......?" Da kyar farhan yace"ammmm dama.......Dama.... Dama me kayi magana mana INA jinka"abba yace yana kallon Sa.kara sunkuyar da kai yayi sannan yace"abba dama mun daidaita kan Mu ne ni da farhat......."sai yayi shiru yana murmushi da Sosa keya. Masha Allah!!! Abinda abba yake maimaitawa kenan kana ganin fuskan Sa zaka Ga Balkan farin ciki daya kasa boyuwa"shiken nan tuwo na main a,hjy kinga ikon Allah ko"?itama cikin tsananin farin ciki tace"wlh alh inaga na fika jin dadin wannan hadin". Bin kowa take da kallo Dan bata San Inda zancen Nash ya dosa ba,ita da take jiran taji an rufe ta da fada amma gani tayi ma suna ta farin ciki.muryan Ammi taji tana cewa"Ai biki zamuyi na ban mamaki a Maiduguri,da nawa ya tawa".zuciyar ta ne yayi wani irin bugawa Dan sai yanxu ta gane inda zancen nasu ya dosa.cikin kidima da tashin hankali ta mike tace. Tab farhan ya debo da zafi.muje zuwa yanzu aka fara wasan. [11/27, 7:04 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee yusuf(Maman Yusuf) Gaskiya ina jin dadin comments da mahawaran da kuke ,yana kara min karfin guiwa.gaisuwa ta musamman ga MUSLIM IBRAHIM, ina yin Ku sosai masoyana. Page 19 "Wlh Abba karya yake min,yaushe mukayi haka da kai?"jikin ta har rawa yake,idon ta kuwa sai ambaliyan Hawaye suke.kana ganin ta kasan tana cikin matukar tashin hankali .farhan kanshi sai da ya firgita ganin yanayin ta kuma ya tabbatar tsanan da take masa ya wuce misali amma yayiwa kan Sa alkawari zai koya mata zazzafan soyayyar Sa in dai aka aura masa ita.fargaban shi daya kar iyayenta su gane karya yake suki bashi ita. ihun tane ya dawo dashi daga zancen zuci da yake sanadiyan buge mata baki da Ammi tayi. Cikin fushi Ammi tace"bana son zancen banza,ca nake da amincewar ki ya fada kuma shekaran jiya da daddare da baki da lafiya wa kika kira?INA tare nazo na iske ku". Cikin kuka mai tsuma zuciya tace"ni......Ammi ba wannan maganan nace ya fada ba".toh me kike son ya fada mama na?"Abba ya jeho mata da tambaya,fuskan shi dauke da murmushi.ta ina zata fara fada musu kudirin tq akan farhan?shiru kawai tayi tana shesshekan kuka. Abba yace "borin kunya ne haka mama na uhum?Ai ba wani abin damuwa bane Dan ya ce ke kika fara ra ayinsa Dan ko ba komai Ai Dan uwan ki ne.nima kuma shaida ne"yace yana dariya kasa kasa"dazu da ido na,na gan Ku kuna ta soyayyar ku ,har kun manta ba Ku kadai bane a dinning din". Mikewa farhan yayi yana Sosa kai ya fice da sauri, irin wai shi yaji kunyan nan.Ammi da abba suka bishi da dariya. Kara volume din kukan ta farhat tayi,yanda take jin zuciyar ta kaman ya fashe.har wani daci daci take ji a bakin ta,farhan ya gama da ita wai ita ta fara cewa tana son shi,Ga iyayen ta sun yarda da karyan da ya tsula musu.Ammi tasan sarai karya farhan yayi amma taji dadi Dan ba Wanda zaki farhan a matsayin surki saboda kyawawan halin Sa.and above all da alamu ya nuna zai Iya zama sanadiyan shiriyan ta. Cikin lallashi ammi ta bata baki,tashi tayi da gudu tayi banyan stairs tana cigaba da kukan ta. Abba ya dubi Ammi fusakan dauke da tsantsan damuwa yace"anya swthrt ba kya ganin kaman mama na da gaskiyan ta?ban taba ganin ta cikin wannan yanayi ba.kema kin San bans son bacin ran ta cos ita daya gare ni".Ammi da har yanzu fuskan ta dauke yake da zallan farinciki tace"haba dear kasan fa habibty har yanzu kuruciya na damun ta,a yanayin da na fahimta itama tana son shi kawai dai taurin kai ne irin nata.and beside farhan ba zai taba yi maka karya ba,da anyi auran zasu sasanta kan su.just mu taya su da addu a tare da fatan alkhairi. Abba ya sake fuska yana murmushi tare da gyada kai alamun gamsuwa da jawabin matar Sa,yace"hakane allah ya sanya alkhairi.ameeeen....." Farhan na fita kiran Umar yayi yaji ko yana gida yaje ya same shi,Umar yace"bana gida inama kusa da anguwan Ku,ina cikin government house bari in karaso "OK"farhan yace tare da fitowa bakin gate ya tsaya.baya son su shiga ciki su hadu da farhat Dan yau yasan ya tsokono tsuliyar dodo.shiyasa zai bar gidan ba zai dawo ba sai ya tabbatar tayi bacci cos in ya tsaya haduwar su bazata yi kyau ba ko kuma ta rusa masa plan.yana nan tsaye har Umar yazo ya tsaya a gaban shi.bude gaban motan yayi ya shiga ya zauna,Umar yana zolayan shi da in jerry sa."tana ciki muje in baka lbrn abinda ya faru.kai man me kayiwa yar mutane?"Umar ya tambaye yana shan Kwana"muje zan fada maka ". Farhat tana kwance kan bed din ta sai rusa kuka take kaman ranta zai FIFA,mesa akan farhan kwata kwata bata da Sa a ne?zagi da asshar ba Wanda bata durawa farhan ba sai sumbatu take. Chak kukan nata ya tsaya kaman an dauke wutan nepa."wat did I just do?"tace tana tashi zaune tare da goge hawayen ta."I rise my voice to him in front of my parent,I cried in his present.oh shit"tace tana kaiwa pillow ta duka kaman shi ya mata laifin." abinda nake son yayi a gaban abba shi yasa nayi daga yau baxan kara kuka a gaban shi ba balle ya raina ni.I know by now he is celebrating ya sani kuka.kaman yanda ya sani na zubar da hawaye na,I promise sai yayi Wanda yafi nawa sai yayi nadaman taro wasa da yayi tare dani.I promise"tace tana kara goge hawayen ta. 9:30pm Umar ya sauke shi a cikin gidan yana cewa"dude wats ur next step?kasan fa ka debo da zafi"dariya yayi ya bude kofan motan ya leko ta window suna kallon juna,yace" don't worry I will handle it,I knw by now tayi bacci and zan San yanda zanyi Mu rage haduwa da ita"its impossible u know since a gida daya kuke."I know and I will try"yace yana juyawa cikin gida,"gud 9t"Umar yace yana Jan Motan shi. Sallama yayi ya shiga parlour kaman yanda yayi expecting ba kowa sai t.v da yake ta ihun Sa shi kadai.dakin shi ya wuce yayi kwanciyar shi zuciyar Sa wasai,tsabanin farhat da ta kwanta zuciyar ta a cunkushe. Cikin sati 2 abba da Yan uwan farhan suka tsaida magana akan nan da 2weeks za a sha biki.farhat na dawowa saga sch Ammi ta tare ta da zancen,aiko abin sai ya dawo mata sabo cos har ta manta da batun wani farhan sbd Rabon da tasa shi a ido tun ranan da ya shirya wasan sa.kuka ne yake son kubce mata amma haka ta daure ta shanye da ta tuna alkawarin da tayi,she will never drop her tears for him.murmushin dole ta kakalo ba tare da ta ce komai ba tayi hanyan stairs. Zama tayi a bakin gadon ta,tare da rafka tagumi da hannu 2.tana son bawa farhan mamaki amma ta yaya?Dan bata son shawaran kowa shi yasa bata fadawa frnds din ta ba. Cire tagumin tayi ta mike tana murmushi tace"yessssss.....hakan zanyi..." Nace toh me farhat take shirin yine?😳 [11/28, 7:24 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee Yusuf (Maman Yusuf) Page 20 Zaune suke a parlour dukan su bayan sunyi dinner amma har yanzu farhan bai dawo ba.in bata manta ba,kusan a week kenan basu hadu ba."what is he planing?ya kamata in San me yake shiryawa next b4 nima in nuna masa salon wasan".tace a ranta. Sallama yayi a kofan parlour, Ammi ta amsa ya shigo ciki.dan razana yayi ganin ta a zaune parlour dan baiyi tsamanin ganin ta ba a wannan lokacin.amma da yake wayeyen guy ne sai ya mazge.gaishe dasu Abba yayi sannan ya samu waje ya zauna. Fada Abba ya Fara masa kan ddadewa da yake a waje kwana 2nan,kamin ya amsa mishi sai jin muryan ta yayi tana cewa"Abba ba laifin shi bane,laifi na Dan muyi waya kuma ya fada min ya ba zai samu daman dawowa da wuri ba."ke fa wani sa'in shasha ce,mesa baki fada min ba?"Ammi ta katse ta tana hararan ta."mantawa nayi fa Ammi"tace a shagwabe."ya isa haka,ke meye naki na sai an fada miki?tunda ya fadawa kanwar Sa Ai shikenan"Abba yace da smiling face.sunne kai suka yi dukan su suna dariya kasa kasa.Ammi ma dariyan tayi tace "Ai shikenan kuwa na daina magana daga yau. Farhan ya jinjinawa farhat a zuciyar Sa cos a zaton shi zata dauki wani mummunan mataki a Kansa shiyasa ma yake zuwa gida late kawai Dan kar su hadu but yasan yanzu ma she is up to some thing. "Ya farhan ur food is on d table"tace tana masa kallon kasan ido.mazgewa shima yayi ya mike ya nufi dinning, cikin sauri itama tabi bayan shi tana "let serve me u"Abba ya bisu da ido cike da sha awa. Ita ta ja masa kujera ya zauna,plate ta dauka ta cika mishi da tuwon semovita yasha miyan kuka Wanda aka burge naman kaza a ciki said kamshin man shanu yake.wani plate kuma ta cika shi da kammoniye Wanda yasha spices,ta tura masa plates din duka 2gaban Sa tana murmushi,ta xauna a kujeran da yake opp da nashi.wanke hannu yayi ya fara aikawa cikin Sa.har wani lumshe ido yake saboda santi.ita kuma sai wani yatsina fuska take Dan kyankyami miyan take. "A villager will never change,yuks!look at u so disgusting".dagowa yayi yana kallon ta with his smiling face,yace"my future wife,I like ur style.da alamu kin Iya kula da muji and nasan u accept d defect".wajan su Abba ta kalla,taga sun Dade da barin parlourn.kallon banza ta mai tana nuna shi da yatsa cike da tsiwa tace"future wife indeed,huh! Sai kayi nadaman taro wasa da kayi dani,run wuri kuma tun dare baj maka kaje kace ka fasa auran da bakin ka b4 is too late 4 u.kaima kasan ko a matsayi driver baka isa ka shigo gidan nan ba,balle ka dubi tsaban ido na kace wai ni zaka aura.wlh wlh in har baka jenye ba akayi auran nan,kasani duk abinda ya biyo baya kayi kuka da kan ka bcs I have already warn u. "Wow!miss ego yace yana tafa mata"irin wannan long lec haka?gaskiya zaki Iya lec a ko wani sch.but kin San me?da farko nasa zuwa gun abba in ce na fasa auran ki.dama naso taimaka miki ne sabida naga tunda nazo gidan nan ko kare ba zo gidan nan da sunan yana son ki ba,dan hallacin da Abba ya min shiyasa nima naso in danyi manage dake,cos baki da qualities da nake so matan da zan aura ta kasance da su.but furucin ki na yanzu da kike cewa akwai abinda zai biyo baya,toh gaskiya kinsa min kwadayin ganin ko menene.Dan haka ki fara shiri na fasa janyewa."yace ya mata murmushi kaman ba shi yayi furucun ba. Farhat ta matukar fusata,tunda take ba a taba ci mata mutunci haka ba.ita da take gara maza shine wannan poor bagger yake cewa zai manage da ita.ita da take ganin duk guys din maid bata ga Sa an auran ba.a fusace ta dauki warmer mai cike da miyan kuka ta watsa mishi a fuska,in ba Dan yayi saurin rintse idon shi ba da ya shiga masa ido. Cike da karaji tace"karya kake,kai din banza waye kai a garin nan?kai da kake karkashin mahaifina matalauci mabaraci har kake da guts din Dada min magan........." Katse maganan nata tayi ganin ya nufo ta gadan gadan.fuskan nan nashi a murtuke kaman bai taba dariya ba,sai da yazo dab da ita har suna jin numfashin juna.wani kallo yake mata da yasa ta firgita"repeat wat u have just said now"yace idon shi cikin nata.a matukar tsorace take da yanayin shi amma ta daure tace"dallah matsa min in wuce duk ka cika ni da wari ,a rinka wanka pls"kara matso ta yake tana baya,yana binta har ta kai jikin bango.hannayen Sa duka 2 yasa ya mata rumfa har yanzu fuskan a murtuke take.duk a rude take tasan ko tayi ihu su Ammi ba jin ta zasuyi ba,balle ma ba zata yi ba Dan kar ya raina ta. "Ina ruwan ki da wari ko kamshi na jiki na?ina ganin sai na koya miki yanda ake kula da miji,tunda naga dai sauran ki".yace yana goga mata fuskan shi Wanda ta bata da miya kan nata fuskan.runtse ido tayi tana cize lebe sakamakon zafin jajin miyan da shiga mata ido."let's share it wife"yace yana murmushin mugunta Dan sab yasan yajin ya shiga mata ido amma ta matse ita ala dole kar ya raina ta.bai barta ba sai da ya goga mata miyan tas a fuska da jiki,tana ji tana gani saboda ya tare ko ina ko kwakwaran motsi bata iyawa. Kallon yanda take fama da idon ta yake,"so tell me something good b4 I go to bed"yace yana dariya kasa kasa.cikin dauriya ta dake ta bude idon ta daya canza launi daga fari zuwa ja,harara ta watsa masa tace"ban taba ganin talaka mai ji da kai irin ka ba,kana ganin har ka Kai matsayin da dani zan Iya gaya maka wani magana?any way I can say poor bagger stay.........ouch..."race tana Sosa bakin ta sanadin Dana mata yatsan Sa manuniya da yayi a baki kuma shi yayi sanadin katse maganan da ta fara.kallon Sa take cike da takaici,ji take inama zata Iya rufe shi da duka da tayi ko zata huce haushin ta.Ga radadin ido gana bakin duk a lokaci daya."next tym try and find a nice name to ur hubby ko kuma inta hukunta shi wannan somin tabi ne sauran sai a bedroom din Mu"yace yana kashe mata ido tare da shafa gefen fuskanta da miyan kuka har ya fara bushewa.juyawa yayi yana dariya cikin takun kasaita ya nufi dakin shi ya bar ta nan tsaye da kunan zuciya. A zuciye tayi dakin ta,direct bathroom ta fada tana mai jin haushin zuciyar ta da take yaudaran ta na jin dadin yanda suka kasance tare a yau take Ga kuma hancin ta da yaki daina jiyo Mata daddan kamshin Sa. Wanka tayi sosai wai duk Dan ta daina jin kamshin but still tana ji.sleeping dress tasa ta dauki turarenta ta kama fesawa sai da ta kusan feshe rabi tukun ta ajiye ta kwanta a gado tana tunanin yanda zata kuntatawa poor bagger a haka har sarkin barayi ya saceta.shima farhan haka ta kasance a wajensa ,sai wani murmushi yake tunda ya fito daga wanka Ga laptop yasa a gaba amma ya kasa tabuka a komai.ganin bazai ya ba yasa ya rufe laptop din yayi kwanciyar Sa yana tuna moment din such na yau A haka shima baccin Ya kwashe shi. [11/29, 7:16 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee Yusuf(Maman Yusuf). Zan rayu da Ku zan mutu,Abadan dani da kuzo Mu zauna masoya na. Page 21~22 Washe gari ya kama Saturday ba aiki Dan haka gidan shiru kowa na bacci in ka cire mutum 2,farhat dama al adan tane every weekend tana motsa jiki.sai farhan kuma da yaki komawa bacci yana jiran yaga fitowan ta.fitowa tayi cikin shirin ta yanda ta saba wato 3 quarter black colour,white top and white facing cap.tayi matukar kyau tana rike da ball dinta while ladi tana rike da sauran kayan bukatun ta A kan idon shi ta fara wasan yau yana nan tsaye a bakin window da phone dinsa a hannu, kawai sai ya tsinci kan shi da mata video yana smiling. yana nan tsaye har ta gama,yaga ta nufi cikin gida.da sauri shima ya matsa daga window ya ajiye wayan ya fito tsokana. Sauri sauri take tafe tana goge ruwan jikin ta,bata lura da shi ba sai da tazo dab dashi sannann ta ankara da mutum a gaban ta.ta taso da rashin mutunci taga ladi ta kusan isowa inda suke, rabawa tayi ta gefen shi ta wuce ciki ba tare da ta kula shi ba Dan bata son ya bada ita agaban masu aiki.murmushi yayi ya bita da ido Dan sab ya ya gane dalilin rashin kula shi da tayi.bedroom ya koma ya kwanta yana kallon videon da ya mata yana murmushi. Sai 9 suka sauko Dan yin break fast,sun Dan jima kan dinning amma farhan bai fito ba.Ammi tace"habibty je ki kira yayan kj muyi break".bata so ba amma ba yanda ta iya ,haka ta daure ta nufi bedroom shi. Knocking ta fara yi,jin shiru yasa ta bude kofan dakin ta shiga.wani irin kamshi mai dadin gaske ya mata maraba,kallon dakin ta faryi komai neat a tsafta ce.tabe Baki tayi irin dakin bai mata ba.karasa shigowa ciki tayi tana dube dube.ganin kan gadon ba kowa yasa ta juya da niyan fita, jin karan bude kofan bathroom yasa ta juyo. Farhan ne ya fito daga wanka,daga shi sai Dan karamin towel a kugun Sa daya kuma yana goge gashin kansa dashi.baima San da mutum a dakin ba,ita kuwa ya fito a haka yasa duk ta daburce Dan tunda take bata taba ganin namiji haka ba.da sassarfa ta nufi kofan fita,sai da ta kama handle din kofan sannan tace"they are waiting 4 u at d dinning"ba tare da ta juyo ba kuma bata saurari abinda zaice ba tayi ficewar ta da sauri tana sauke ajiyan hrt.dariya yayi yana gurgiza kai,ya cigaba da shirin Sa a gurguje. Fitowa yayi ya same su har sun fara cin abinci sakamakon karya da farhat ta tsula musu,cewa wai yace shi ba yanzu zai ci abinci ba.dukawa yayi har kasa ya gaida su,amsawa sukayi cikin sakin fuska.Abba yace"Ai mun dauka baccin weekend din ne yayi dadi da kace ba yanzu zakayi break din ba".kallon farhat yayi da ta matse tana cin abincin ta hankali kwance,cos yasan aikin tane.kujera yaja ya zauna opp dinta sannan yace"eh abba naso taba baccin ne kuma sai na tuna ina da meeting"ok yana da kyau,ka kara himma"abba yace ya cigaba da cin abincin sa. "Serve him" ammi tace ba wasa a fuskan ta.tashi tayi ta zuba mishi amma na mugun ta dan sai da ta cika plate din kaman cin mutum 2 sannan ta koma ta zsuna ta cigabs da cin abincin ta. Bismillah yayi ya fara ci yana satan kallon ta,itama hakan ta kasance dan tana dago ido suka hada,bakin ta inda jiya ya dana mata yatsa ya dan taso yayi ja.alama ya mata da bakin yana mata dariya. duk haushi ya cika ta,bayan shi ya mata mugunta kuma ya zauna yana mata dariya.kwafa tayi tare da galla masa harara.dariya ya karayi, yakara nuna mata bakin shi ya mata alaman kiss.a zuciye ta mike tana cewa"ammi bari in shirya zan tafi islamiya"bata tsaya jin amsan ammi ba tayi gaba.raka ta yayi da ido yana dariya. Juyawan da zaiyi yaga abba na kallon sa,sukuyar da kai yayi yana sosa keya tare da in ina sai kame kame yake, da yaga bazai fitar da shi ba shima tashi yayi ya fice daga parlourn gaba daya.dariya abba da ammi suke,abba yace swthrt ina ganin gata da muka saka date din bikin nan a kusa if not yaran nan?hmmmm"yace yana girgiza kai.ammi tace"ni da nake tare dasu kullum ina ganin drama kala kala,sai kauda kaina nake inyi kaman ban harbo jirgin su ba". A bakin gate ta tarar dashi yana zaune a bencin bamodu mai gadi,suna hiran su da yaran kanuri.lbr mai ban dariya ba madu yake bashi dama shi ba dai surutu ba.shiko sai kyalkyala dariya yake.ko inda suke bata kalla ba a zuciyar ta tace da alama daga kyauye daya abba ya dauko su. Da kafa take tafiya saboda islamiyan nan kusa ne bayan layin su dan haka bata daukan mota. Tana cikin tafiya taji ta bayan ta ance"hi yam mata ji mana"a masifan ce ta juyo dan taga wani dan rainin sence din ne da yake mata magana a cikin anguwan su.a iya sanin ta duk guys din anguwan shakan ta suke,wasu dan kudin babanta.wasu kuma saboda rashin mutuncin ta yasa bada kula ta. Arba tayi da kyakkyawan fuskan sa asual yana mata murmushin sa mai kara masa kyau.wara ido tayi ba shiri ganin shine ya biyo ta,shima wara mata idon yayi yace"ya kika fasa masfan?ko da yake kinga mijin ki dole ki nutsu". Zataui magana ta fasa,ta juya ta kama tafiya sauri sauri,"hey easy mana,kar kije ki karya kafa ko kin manta hills ne a kafan ki"bata kula shi ba,duk yanda yaso tayi magana taki.har bakin gate din islamiyan ya rakota sannan ya koma. Duk da anguwan nasu na masu kudi ne ba mutane sai daddaya.wayanda suka gansu tafe yana mata magana kuma bata mishi rashin mutuncin da ta saba ba.sun jinjina mishi kuma ya ciri tuta koda yake shima ya hadu koma ace ya fita haduwa.dalilin da yass taki kula shi kenan kar yan anguwan su su rainata.(nace toh su farhat abi a hankali dai). Cikin tashin hankali ta kira frnds din ta akan su zo gida su same ta,tana cikin Matsala.nan ko sukace gasu nan zuwa.bata taba daukan zancen bikin da muhimmanci ba sai yau da taji ammi tana waya da kannen ta mata 2 game da bikin kan gobe zasu wuce da babbar yayar su zainaba zuwa dubai dan yi mata sayyan kayan daki dana kitchen.kuma taji yayar abban ta ba gaaji zata zo gobe ta tafi da ita gidan ta dan gyaran amarya. Sai bayan azahar suka samu karasowa suma cikin tashin hankali dan sun san abinda zai sa farhat sanyi haka ba karamin abu bane. Tana kwance idanun ta a rufe suka shigo suka same ta,ramlat tace"ba dai bacci kike ba star,ko baki da lafiya ne?"tashi tayi ta zauna idon ta duk ya canza kala zuwa ja."subhanallah wai beb meke faruwa ne?kin bar mu a duhu"rukky tace tana zama kusa da ita.nan ta kwashe abinda yake faruwa ta fada musu.ramlat har da dan ihun murnan ta,tace"kice ke dama kan ki kikayiwa tanadi shiyasa in na nuna kulawa ta a kanshi kike jin haushi"kefa wata banza ce when it comes abt boys sam baki da tunani.in ba haka ba ina ni ina wannan banzan"farha tace tana huci.Ruky tayi ajiyan zuciya tace"ni a ganina star ba abun tada hankali bane,tunda yabiyo tanan kema ki nuna mishi ruwa ba sa an kwando bane.kiyi amfani da wannan daman kiyi ta gasa mishi aya a hannu.in har kika bari ya ganki haka,zai ce kin tsorata da game din kar ki yarda yayi winning a kanki.kuma mu zamu baki tips na yanda zaki wana shi sosai yasan lalle yayi kuskure da ya taro wasa dake". Haka suka zauna suna ta bata shawara da karfin guiwa,har taji yes zata iya.daga nan kuma suka fara tsara yanda bikin zai kasance. [11/30, 8:31 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by ummee yusuf(maman yusuf). Page 23~24 Ana sauran 10 days biki ammi da kanwar ta sukaje dubai danyi mata kayan daki dasu kayan kitchen.itama a ranan yayar baban ta tazo ta wuce da ita dan gyaran amarya.farhan shima ya koma can gidan yan uwansa da suka zo saboda biki acan dambuwa road. dan haka basu kara haduwa ba kowa harkan gaban shi yake but farhan yana nan yana fama da missing dinta amma haka yake ta dannewa. sun buga iv na events kala kala_kala umar shine mai rabawa anan cikin garin maid,shi kuma farhan duk wayanda sukayi karatu tare a abroad ya gayyace su.farhat tana gidan auntynta ana mata gyara jiki bata da time din fita sai su ruky ke aikin rabon iv. Bangare 2 duka angama ahirye shirye sai biki ake jira. A al'adan yan maiduguri,ranan wednesday ake fara shagalin biki. kuma a ranan yan gidansu ango suke kawo kayan yin snacks gidansu amarya. irin su flour mai sugar da sauransu. Su kuma yan gidan amarya su shirya snacks in a different ways akai gidan su ango. Sun kawo kayan a mutunce, amma har yanxu amarya tana can gidan auntyn ta shiyasa basu samu daman ganin ta ba. On 1hurs kuma shine ranan lalle,shima yan gidan su ango, su suke kawo kayan sata a lallen. Tun kaman 10 na safe ammi ta aika druver ya dauko su ita da frnds da cousins dinta da suke mates. tasha gyara na musamman kowa yasan yan maiduguri da iya gyara ,fatan nan nata yayi sumul dashi sai sheki take ga kuma wani special kamshi da take na wani hadin darrot da aka mata.cikin yan uwan ammin ta akwai wacce take aure a sudan ita ta taho da mai lalle tun daga can.ta mata nagani nafada.ya kara haskata ta fito amarya sak. kawayanta sai hayaniya suke irin na kawayen amarya but banda ita,duk ranta a cunkushe yake fuskan nata ba yabo ba fallasa dan zuciyar ta yaki mata dadi sam'ba zata iya cewa ga yanayin da take ciki ba. At night kaman da karfe 8 ammi ta shigo daki ta same ta cikin kawaye tace"farhat kije can compound farhan na kiran ki,nd dont waste time"ammi tace sannan ta fice,shewa sauran yammata suka sa suna mata tsita wai angonta ya kasa hakuri akai masa ita ya biyo ta. tana jinsu ta share sai da ruky tace"ta tashi taje mana karta bata musu plan,tana kokari tana dannewa kar ya gane kuma mutune ma zasu fahimci wani abu dan haka ki saki ranki ki nemo smile kisawa a face dinki har agama bikin daga nan sai musan abinyi da zamuyi next".a nan ta samu kwarin gwaiwa,tasa dogon hijab har kasa sannan ta fito compound din tsayawa tayi tana kallon cars da suke birgik ta rasa a wace car yake,shi kuwa tunda ta fito yakura mata ido ko kiftawa ba yayi duk da hijab ne a jikinta bai hana kyaun ta fitowa ba. flash light din car din ya danno mata sannan ta juyo tana karewa motan kallo. Wata mota tagani mai balain kyau Modern 2018 ne, black colour sai sheki yake a ranta tana mamakin yanda abbanta yake sakewa mutane kudi kaman bai sun zafin suba. dakewa tayi ta nufo motan da gayya ta canza takunta sai wani yauki da rausaya take,baki ya sake yaba kallonta har ta karaso bai sani ba. Tafa hannayen ta tayi a fuskan shi sannan ya dawo hayyacinsa. murmushin nasara ta sake ganin kama shi ba zaiyi wuya ba.shima yana ganin ya fara sakin layi,wayance wa yayi yace"me na wani claping a face dina kina tsammanin banga fitowarki bane ko me just come in da car i hav important things to do". matsewa ita ma tayi tace"no need just fada min me ya kawo ka nima ina da baki nd they are waiting for me"baice mata komai ba ya fara kokarin bude kofan motan.ganin haka yasa ta dan matsa ta bashi waje a zatonta fitowa zaiyi dan suyi magana.ba zato ba tsammani sai ji taji ya finciko ta cikin motan ta zube a jikin shi,sannan ya maida murfin motan ya rufe. Kiciniyar kwace kanta ta fara yi amma ta kasa dan ba rikon wasa ya mata ba. "Wai meye haka ka wani matse ni?koda yake irin karatun da ka koyo a london kenan,toh kasani ni ba tambadaddiya bace ko ka manta irin aauran da zamu yi ne?" Kallon karamin bakin ta yake yanda take motsa su ya bala'in bashi sha awa. Ganin tsura mata ido kawai yai,duk masifan da take ko a jikin sa,yasa tace"kai villager ko poor bagger zan ki........"hannu tasa ta rufe bakin ta da wuri ganin yana shirin dana mata dan yatsa a baki. Dariya yayi yace" mesa kika rufe?ki bari mana in koya mushi hankali.yasan abinda zai furtawa hubbynki". "Hubby my foot"tace tana hararan shi,still hannun ta na kan bakin ta.hannu yasa a seat din baya ya dauko wani bban leda hadadde kana gani kasan ba ta kasar mu bace. Daura mata akan cinya yayi yace"wannan kaya ne da zaki sa ranan dinner". Wani ledan ya kuma daukowa yace"wannan kuma get pass ne ki rabawa frnds danki",wani madai daicin leda ya kuma daukowa bounches ne na kudi a cikin yace na liki. dariyan rainin sence ta fara mishi tace"hmm na jinjinawa abba na nasan all dis are from him,dama ammi ya bawa ta bani will be better. Kallon ta yake cikie da takaici,can dai ya daure yace"nima bada son raina na kawo ba,nabi umarnin abba ne.if not baki isa in taso takanas ta kano da kawo miki abu ba.now get lost".yace a fusace. Fita tayi sannan ta juyo taja tsaki tace"in mantuwa kayi bari in tuna maka,motan dai na uba ne ba na............" Ganin ya bude mota a fusace ya nufo ta yasa ta kwasa a guje tayi cikin gida.murmushi yana yana girgiza kai yace"zamu hadu ne yarinya. [12/1, 6:35 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by ummee yusuf(maman yusuf) Page 25~26 Yau friday ana gobe daurin aure kenan kuma yaune za'ayi wushe wushe a gidansu amarya,dan haka tun safe ake ta decorating din garden dan a nan za'ayi shagali. gidan cike yake dankam da yan uwa da abokan arziki duk sun hallara kowa hidimomin sa yake. bayan isha'i alokacin kowa a gidan abba manya da kanana mata da maza,dq kawayenta duk sun hallara a wajen da akayi decoratig din suka zazzauna akan fararen kujeru,ga kuma inda aka tanadar dan zaman amarya da ango. zuwan ango da yan uwansa ake. Basu dade da zama ba,kuwa ango da yan uwansa suka iso tare da masu kidan gargajiya irinsu ganga kura dasu kullecham, farhan yayi kyau cikin shaddarsa wagambari wanda aka masa rinin gargajiya wato dongashau, blue and black da hularsa ma black abokansa suna mara masa suka rakoshi har inda aka tana da dan zamansa. Bayan kaman 15min aka fito da farhat itama cikin shaddarta irin na farhan sai dai banbacin colour ita nata pink and black ne,aka nada mata wani lafiyayyar luffayanta white wit pink flowers ajiki ta bala'in yin kyau kama ka sace ta ka gudu. Ga manyan frnds dinta suna take mata baya kanwar amminta na rike da wani designer koskon turaren wuta kamshi sai tashi yake,a haka suka rakata mazauninta kusa da angonta. Tunda suka fito farhan ya zuba mata ido,tunda yake bai taba ganin kyaunta haka ba. tana zama kusa dashi wani fitinannen kamshin turaren wuta ya masa maraba, amma dan neman fitina irin na farhan yayi kasa da murya yace "kai kai wannan wani irin turare kikasa ne haka?kwata2 ba kamshin sa ba dadi nd ga yanda liffayan nan ya maida ke kaman wata tsohuwa". yanda yake magana kasa kasa kuma fuska sake in kana wajan zaka zata abin arziki yake fada mata.duk da tasan ya fada ne dan neman fada sai da taji haushi amma itama tayi murmushi mai kayatarwa tace, "Wayyo poor bagger duk irin kokarin da abbq na yake na yaga ya rabaka da tsohuwar yun uwanka amma abin yaci tura tunda har yanxu baka gani mai kyau." tsuke dan karami bakinta tayi tace "so sorry." murmushi ba tare da yace komai ba ya kamo hannunta yana murzawa da dan karfi ,tana jin zafi amma ta shanye a haka aka fito dasu filin rawa anata musu liki shima haka ya fara mata ruwan kudi.anci ansha sai wajan 11aka tashi daga taron. RANA BATA KARYA SAI DAI UWAR DIYA TAJI KUNYA. Yau asabar,ranan daurin auren kenan. Taron motocine birjik tun daga kofar gidan alh abubakar har zuwa kusan lagos street duk motoci ne, baki daga gida da kasar waje duk sun taru ciki kuwa harda skehun borno da governor,anan ckin massalaci kofar gidan abba aka daura auren MOHAMMED MUSTAPHA dA amaryarsa AISHA ALH ABUBAKAR ALIBE akan sadaki naira million1 da sisi 20,inga farhan a ranan kaman bashi ba,shagan manyan kaya da yayi ciki fararen kaya su kara haska shi kana ganin sa kasan shine agon.bakin nan yaki rufuwa sai gaggaisawa yake da manyan baki da suka hallarci daurin auren da kyar samu ya kwaci kan sa,ya sbiga cikin mota ya rubuta mata short msg. FINERLY D GAME START NOW!!!.abinda ya tura mata kenan. Tana zaune bakin gadon ta,yau tunda ta tashi jikin ta yake a mace murus kaman ba farhat uwar tsiwa ba.sai kallon mutane take da suke ta kai kawo,ko wanka ta kasa yi. Karsn shigowan msg a wayan ta yasa ta duba, zuciyar tane ya buga da karfi ganin abinda msg din ya kunsa.ita fa wlh ta dawo daga rakiyan wanan game din da ba kai ba gindi.a kan wannan abin take son wasa da rayuwar ta?gaskiya da sake ya kamata insan abinyi b4 is too late.tace a ran ta. Da kyar su ruky suka kwantar mata da hankali tare da lallaba ta tayi wanka.a fatima beauty saloon a nan aka dauko mai mata make up.ba bata lokaci ta fara tsantsara mata make up cikin kwarewa,nan da nan ta zama kaman wata tauraruwa sai kyalli take.wani danyan less ta saka fari kal dashi mai adon flowers pich colour,aka nada mata head shima pich ga dan kunne da sarka wanda na daham tare da abin hannu da zobuna.kai ta fito masha allah.ganin jama a yasa ta dan saki ran ta ana ta hidima tare da ita. Bayan la asar ammi ta hada walima inda aka gayyaci malama aisha mairi ta wa aztar sosai akan hakkin aure.kowa jikin sa yayi sanyi a wajan bama kaman farhat da ta rasa ya zatayi. A lokacin aka kawo kayan lefen ta,dan a al adar yan maiduguri sai ranan daurin aure ake kawo lefe.kaya kam ba mgn dan akwati 12 aka mata ,fadan kayan cikin ma bata lokaci ne,saboda gaba daya na kasar waje ne disigners masu tsada.kowa sai san barka yake.banda farhat da taji suna koda kayan tabe bakin ta cos tasan wannan aikin abban ta ne. Sai yamma likis aka tashi daga waliman,kowa dauke da katon jaka shake da savaniour mai hoton amarya da angon ta. Ruwan wanka aka hada mata da yasha kayan kamshi na asalin shiwa da kanuri,sai a sannan hankalin ta ya kara tashi ganin fa wai da gaske auran ta ake,auran ma da wannan poor bagger da tafi tsana a rayuwar ta.kin shiga wankan tayi,ganin za a takura mata,yasa ta fita tayi hanyan bedroom din ammin ta.a bskin kofan dakin suka hadu da ammi tana fitowa. Kallon tuhuma ammi ta bita dashi"farhat me kike anan ?ke da ya kamata ace kina wanka"?. Hannun ammi ta kama ta fara tafiya ba tare da tayi mgn ba,ganin haka yasa ammi itama tabi ta ba musu. Basu tsaya a koina ba sai can garden,ba kowa a wajan.suna zuwa ta zaunar da ammi akan kujera ita kuma ta durkuss agaban ta.ammi bata ce komai ba sai bintq take da ido. Dago idon ta tayi da ha cicciko da hawaye tana kallon ammi tace"bana so auran nan ammi dan allah ki fadawa abba na a fasa". A rude ammi ta dagota tace"wat farhat kina cikin hankalin kuwa?........." Pls kuyi manage da wannan muna biki ne. [12/2, 7:02 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by ummee yusuf(maman yusuf). Page 27~28 Hawayen da take rikewa ne ya zubo,jikin tane yayi sanyj ganin yanda ta tashi hankalin ammin ta.ta yaya ma zata fara fada mata auren game zatayi,wasa fa kenan?"bana son barin ki ne Ammi"tace wasu hawayen na zuba a idon ta. Ajiyar zuciya ta Sauke tare da rungumo ta zuwa jikin ta,dama ta riga da ta harbo jirgin ta sai dai ba zata so miji kaman farhan ya kubcewa yar ta ba.dan haka cikin rarrashi tace"haba habibty wannan da kike gani shine yakin mata kuma shine darajan ki.da an kai ki zaki saba ne,nd nasan will take care of u sosai.ki kwantar da hanklalin ki,wata rana ba mu ba,kema zakiyi alfahari da auran nan kinji ko?" Kai kawai ta iya gyadawa,hawaye na cigaba da zubo mata.can kasan zuciyar ta tana shirya yanda Zata bakanta masa ya sako ta a daren yau din nan kowa ya huta. Har bakin bathroom ammi ta rako ta,tayi wanka ba wani dogon make up aka mata ba. Shirya ta akayi cikin wani white sari hadadde sannan aka dora mata farar alkbba a kanta,tayi kyau kamar wata yar sarauta.sai dai hawaye yaki tsaywa a idon ta. Wajan abba da yan uwan sa aka fara Kai ta,suka hadu suka mata dan nasiha tare da fatan alkhairi.daga nan aka wuce da ita bedroom din ammi,itama tana zaune cikin yan uwan ta suka mata nasiha sosai.yanzu kam kuka take kaman ta shide,sai cewa take su taimaka mata wlh ta fasa auran.duk dauriyan ammi sai da tayi kwalla,da kyar aka sata a mota akayi hanyan gidan ta dake jiddari filin polo. Gida ne nagani na fada komai na gidan sai ya burge kadan kaman kana outside saboda tsaruwan gidan.flowers ne kala kala zagaye da compound din,ga wani round about a tsakiyan gidan da yake fitar da ruwa gwanin ban sha awa. Akwai garden,swimming pool da b/b fild da sauran su.hawa daya ne gidan, katon palour ne a kasan mai dauke da 3 bedrooms,palon yasha kujerun alfarma komai na parlour ash nd black ne.bedrooms din akwai toilet aciki kuma an kawata dakunan da royal bed masu kyau,akwai kitchen hade da storen shi anan kasan.saman kuma madaidaicin palour ne mai dauke da royal cushions kana gani kasan yafi na kasan yafi na kasan tsada,shi kuma komai na ciki brown nd milk colour ne.a cikin parlour akwai kofofi hudu,daya dakin din shine na farhan da palourn sa a ciki,kayan part dinsa sun fi na ko ina kyau da tsada an kawata shi komai blue nd white.daya kuma na farhat ne yanda tsarin na farhan yake itama haka nata yake an shirya mata shi wit her best colour pink nd white.sai dayan kuma single room ne da toilet shima an shirya shi da kaya dark nd light green.dayan kofan kitchen ne da store a hade.kai komai na gidan yaji zan zan. Akan makeken gadon ta aka zaunar da ita har yanzu kuka take but bai kai na dazu ba. 7:30pm suka ce a shirya za a tafi dinner.sabon kwalliya aka mata ta masifan kyau cikin white wedding gown,sai net din kayan da aka yafa mata akan ta da yasha gyara.pink high hills da poss din shi ta saka,turare masu kamshin dadi aka feshe ta da su. 8:00pm aka fara kwasan yan mutane zuwa gurin dinner.sai da aka kwashe duka mutane,saura amarya da sauran frnds dinta.fitowa sukayi su ramlat sun sata a tsakiya sai kuma wata cousin dinta mai suna amma buwa da ashe.roko ta sukayi har bakin wani sport car fari kal dashi sai dsukan ido yske,suna zuwa suka bude kofan baya suka tura ta ciki su kuma suka juya zuwa motan da zata kai su. Gunguni ta fara tana turo dan karamin bakin ta gaba,dan ita a zaton ta tare zasu zasu tafi amma dan wulakanci irin nasu suka barta ita kadai. Tunda ta shigo motan yake kallon ta,duk masifan nan duk akan idon sa ji yake kaman ya kaman ya kamo ta ya tsotse lip stick bakin ta amma ya dake. Jin kaman ana kallon ta da kamshin turaren sa da taji yasata juyowa da sauri,ganin shi tayi zaune ya zuba mata ido.ya sha suit ash colour da farar shirt a ciki da pink neck tie,agogo da takalmin kafan sa duk black ne.ya bala''in yi mata kyau sosai ya fito a angon sa sak. Ta shagala da kallon sa ko kifta ido ba tayi,ya wara mata ido yace"kallon fa,ko kin kyasa ne?"tabe baki tayi tana yatsina fuska sannan tace"meye abin birgewa a villager,kana ganin kayi clean ko?kalli kan ka a mirrow har yanzu kana nan a villagern ka". Kura mata ido yayi yana kallon ta,motsowa yayi still ido shi akan ta.jawo ta yayi sosai jikin shi ya manna ta a kirjin shi ,dama yana nema ya fake da wannan .matse ta sosai yanda zata ji zafi yace"me kika ce miss ego?"ganin yanda ya matse ta yasa tayi shiru tana hararan shi kasa kasa,"magana zakiyi yan mata ba juya ido ba"yace yana kokarin kai bakin shi kan nata. Jin tsayuwar mota yasa ya ture ta daga jikin shi cikin borin kunya yana gyara zaman coat dinsa. Sun kai 2mins kamin aka bude musu kofa suka fito,har lokacin ba wanda yace dan uwan sa kala.zagowa yayi inda take ya rike mata hannu ga kawayen ta sunyi layi cikin ankon su na wani pink material.taku suka fara zuwa cikin hall din ana take musu bayaamma buwa tana bin su da kaskon turaren wuta.sauran kawayen ta suna rike da spray suna ta fesa musu,sai hasken flash light ke tashi.suna shigiwa cikin makeken hall din d.j ya saki wakan auren su,har kan high table suka rako su sannan kowa ya nemi table din shi ya zauna.aka fara gudanar da shagaki cikin tsari da wayewa dan biki ne na zallan yan boko. Ga abokan farhan mafi yawa masu jajayen kunnuwa ne. Bayan bude taro da addu a,aka nemi abokin ango ya fito ya bada tarihin ango wani wani bature mai suna mark shi ya fito ya bada tarihin ango.tabe baki farhat tayi a ranta tana tir da son rayuwar karya da farhan ya dorawa kan sa,in ba haka ba ina shi ina fito da wannan katon arne kuma bature a matsayin aboki ina abokan sa na nan din?kwafa tayi tana hararan sa kasa kasa. Sunkuyowa yayi wajan kunnen ta yace"in na fito ds abokaina na asali nasan kawayen ki zasu gane am frm village, hakan zai sa su raina ki ni kuma bana son bada ke .wannan tare mukayi karatu a london". Tabe baki ta kara yi tace"an dai ji kunya". Ruky ita ta bada tarihin amarya,daga nan aka bukaci su fito su yanka cake. Kin tashi farhat tayi,dai dai kunnen ta ya rada mata cewa"kinsan allah in baki tashi ba,wlh chak zan daga ki in kai ki kuma kin san sab zan iya".ba bata lokaci ta mike sanin zai aika ta abinda ya fada,dariya yayi shima ya mike tare da riko hannun ta suka zo inda aka tanadar da hadaddiyar cake din su da yasha decorating irin dressing din jikin su. A tare suka rike dan karamin wukan suka yanka cake din aka tafa musu. "Kar ka taba sa ran wai ni zan baka cake a baki a bainar jama a"tace dashi kasa2 tana murmushi kaman abin dadi take fada masa. "Nima bana bukata miss ego"yace mata shima yana murmushin.dauke kanta tayi gefe. Gutsuro cake din yayi ya rike a hannun sa,dayan hannun kuma yana rike da hannun ta.matse hannun yayi da karfin sa,ai ko taji zafi.juyowa tayi da niyan masifa tana bude bakin ya tura mata cake din kamin ta ankara ya sunkyoda kan sa ya kawo bakin shi kan nata ya gutsiri cake din tare da tura mata sauran da bakin shi. Gaba daya hall din ya kace da tafi da sowa saboda abinda farhan yayi ya bada kala sosai,ya burge yan matan wajan.wasu sai addu an allah ya basu romatic miji irin farhan suke.yayin da farhat haushi kaman ya kashe ta kan abinda ya mata cikin bainar jama a. πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAN πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by ummee yusuf(maman yusuf) Ina godiya gare ku masoya na,masu comments da kuma masu bina private ina jin dadin kaunar ku gare ni.bansan yanda zan misalta muku yanda nake jin ku a raina ba.ina so ku sani nima ina kaunar ku sosai. Page 29~30 An cashe sannan kuma anci an sha,sai wajan 10:30pm sannan aka tashi a wajan dinnern A al adan kanurai akwai masu yiwa amarya zaman 7,ana zaban mutum 1-1 ko 2-2cikin yan uwan maman ta da baban ta sai kuma kawa dan debe mata kewa.dan haka farhan tare da abokan sa ya wuce sabida yasan muddin yazo toh lalle za a wanko masa a kawo masa a daren nan. Da washe gari akayi yini a gidan amarya,inda dangin amarya da ango zasu haduwa a yini tare.da yamma kuma akayi kalawa. Wannan ma al adan yan maiduguri ne da yake bawa kowa dsman mika kyauta ga amarya da ango. A compound gidan akayi taron,katon carpet na alfarma aka shimfida da tim tim anan amarya da angon suka zauna tare da daga hannyen su kaman masu addu a.ana jika abu mai yauki kaman karkashi ko kubewa bushasshe,duk wanda yazo ya ajiye kyautar sa toh sai ya lakato wannan ruwa mai yaukin ya shafawa hannun amaryan ko ango. Hakan ta kasance dan kyauta kam sun shata more especialy farhat,set din gwalagwalai car keys.tsaban kudi kam ba magana.kanta a kasa yake dan ta tsani abu mai yauki,kyankyami yake bata shiyasa bata son dago kanta balle ta gani.dan haka bata san su waye suka bata gifts ba but tasan yawanci daga yan uwan ammi ne cos yan uwan abba ba wasu masu kudi can bane. Sai magarib aka watse daga taron.yauma farhan yaki kwana a gidan,yace yana can abokan sa da suke shirin komawa.cikin kwana 2 abokan sa suka wuce kuma a ranan aka sallami matan da suka zauna mata da sha tara na arziki. Tana zaune ita kadai tana yaba yanda aka tsara mata daki,komai yayi mata.tashi tayi ta fito parlon ta shima ya birge ta.sai ta samu daman karewa part din nata kallo,dan lokacin da matan sunan ko parlourn ta bata fitowa tana cikin bathroom komai su suke mata kaman wata sarauniya. Haka tayi ta zaga gidan tana yaba tsaruwan shi tare da jinjinawa abban ta.ta tabbata ita yar gata ce duba ga gidan da ya basu da irin funitures da aka zuba,ba karya yafi gidan su komai da tsaruwa.dayan kofa da tagani a sama kusa da part dain ta,koda ta murda taji shi a kulle.tabe baki tayi tana cewa"da alama nan ne bathroom din shi, harda wan kullewa kome za a dauka a dakin oho" Zama tayi a parlourn sama ta kunns kallo,sai dai ba kallon take ba chartn take dasu ruky.suna bata shawaran yanda zata gara farhan,murmushi kawai take tana jin su cos tana ganin nasu wasa ne akan tanadi da ta mishi. Wanka tayi bayan tayi sallahn isha i,tayi shirin kwanciya,sleeping dress tasa riga da wondo.but wondon gajere ne kuma rigan shima iya guiwa ne.wani farin humra da akayi mata hadi na musamman da turaren lailatul sahara,ta shafe jikin ta dashi ammi da kanta ta hada mata shi Parlourn ta tafito tayi kwanciyar ta kan 3 seater tana kallon film da ake a mbc bollywood.farhan ne yayi sallama ya shigo hannun sa dauke da ledoji,ciki ciki ta amsa sallaman tare da mayar da hankalin ta kan kallon da take. Zama yayi kan kujera dake opp da nata,bai damu da halin ko in kula da tayi masa ba.kallon ta yake cikin wannan sleeping dress da ta saka ga wannan kamshin humran duk ya cika masa hanci,ganin in ya cigaba da zama a dakin shi zai cutu yasa ya mike ba shiri.tana ankare da yanayin sa,da gangan tayi wani mika tare da hamma wai ita bacci take ji.ba shiri ya ajiye mata ledodi 2 ya fice da dayan.dariya tayi tace"dani kake zancen yaro". A parlour ya ajiye ledan hannun sa sannan ya shiga kitchen ya dauko plate, cup nd knife ya fito dasu bayan ya dauraye.zama yayi kan rug tare da fito da kaza gashasshiya da ya siyo a d ultimate suya.cika glass cup din yayi da fress milk.yana ci yana korawa da fresh milk din,sai da yaji yayi dam sannan yayi hamdala cos ya manta yaushe rabon da ya zauna yaci abinci haka.tattara kayan da ya bata ya kai kitchen sannan sauran yasaka a fridge. Part dinsa ya shiga bai tsaya a parlon ba ya wuce bedroom, direct bathroom ya fada bayan kayan jikin sa.wanka yayi ya fito,singlet da boxer kawai ya saka ko mai bai tsaya shafawa ba dan rabon sa da samun bacci ishashe ya kusa sati.dan haka ba bata lokaci ya bi lafiyan gado. Farhan ma kadan taci saboda a koshe take,brush tayi ta kwanta ita ma. Washe gari ana kiran assalatu ya tashi,ya kama nafila har aka kira sallah.da zai tafi massalaci sai da ya kwankwasa mata kofa sannan ya wuce.bai dawo gida ba sai da rana ta fito koda ya shigo ya leka dakinta yaga ta koma bacci shima baccin ya kara komawa sai 11 ya farka. Wanka yayi ya shirya cikin riga mara hannu fari da wando 3quater,fesa turaru kansa yayi sannan ya fito.wani kamshin abinci mai dadi jaji yana masa maraba.bude hanci yayi yana shakan kamshi wanda ya tayar masa da tsohuwar yunwan sa.hanyan kitchen din yayi. Yana zuwa ya ganta a tsaye ta juya baya tana cikin aikin ta. Mukut ya hadiye wani yawu da ya tsaya masa a wuya sakamakon irin shigan da tayi,dan karamin wando ne a jikin ta wani riga wanda bashi da maraba half vest.kananan kitson da aka mata ya kwanta har gadon bayan ta. Kamshin turaren shi da taji ya cika mata hanci yasa ta waigo,ganin shi tayi rugume da hannayen sa a kirji ya jingina da kofan kitchen ya zuba mata ido . Maida hankalin ta tayi kan aikin ta,kaman ba zatayi magana ba yaji tace"ya wannan kallon,ko ka kyasa ne?"sarai yasan magana da ya fada mata ranan dinnern su ta rama. Dariya yayi yace"ko 1 nazo inga me kike jagwalgwala mana ne". A zuciye ta juyo tana wani irin kallon kayi kadan sannan tace"bansan ranan da kanka zai fara lissafi ba,saboda rashin lisssfi irin naka ka dube ni kace wai ni zan maka girki?ko mijin da na aura ina so bai isa in masa girki ba balle kai poor bagger.tunda ka shirya zama dani dole ka koyi duk wani hidima na gida,abincin ma daga yau bazan kara girki ba nd dole kai zaka min tunda alfarman abba na kake ci". Kashe gas din tayi bayan ta sauke abincin ta,kuma da gasken ta kanta kadai tayiwa.dauko plate tayi ta kwashe irish da ta soya,ta hada da chicken na jiya tare da vegis.baice mata komai ba yanan nan tsaye yana kallon ta,plate din ta dauko zata wuce ya tare hanya still idon shi akan ta. "Matsa min a hanya "tace ba alamun wasa a fuskan ta.kwace plate din yayi yana shirin juyawa.a fusace tace"meye haka ne?zaka wani karbe min abinci,in kana so ne sai kayi abinda ka saba mana in baka.ba wai ka karbe min ba". Sai a sanna ya juyo yace mata "me na saba?" Ba tsoro bare shakka tace"maula mana,dats wst u re a bagger"tace cikin karaji. Nan da nan fuskan shi ta sauya,ya fara shigowa ciki ganin yanayin fuskan shi yasa ta fara ja da baya yana binta. Akan kitchen cabinet ya ajiye plate din abincin,zata gudu ya fizgo ta.cikin murtuke fuska yace"nine mai maula?" Cikin dakiya tace"eh an fada karya nayi?kayi abinda zakayi mana in ba......." Cike da mugunta ya kamo leben ta na kasa yana mata wani irin tsotsa cike da mugunta.radadi take ji har tsakiyan kant,dukan kirjin shi take da hannu 2 amma ko gezau.sun fi minti 10 a haka,sai da yaga tsayuwa na gagaran su sannan ya sake ta yana maida numfashi da kyar ga idon shi da ya canza kala. "Next time watch ur tongue"yace batare da ya kalle ta ba ya dauki plate din abincin yayi gaba.ya barta da bakin ta sai zogi yake ,abinka da yar hutu tana tabawa taga jini jini. πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee yusuf (maman yusuf) I dedicated this page to my luvly sis adama muhammad goni. Page 31~32 Jingina tayi da fridge din da yake bayan ta,kuka take son yi amma ta hana hawayen fitowa.haushi 2 ya hada mata,kaman ita wai ta bata lokaci tayi girki wannan poor bagger ya kwace,ga kuma muguntan da yayi mata ya fasa mata baki. "Wlh bazan yarda ba sai na rama"tace,fitowa tayi a kitchen din ta wuce part din ta.a palour ta tarar dashi ya hada tea da abincin da tasha wahala ta girka yana ci. Ko kallon inda yake batayi ba ta wuce shi fuuu tare da banko kofa,shima ko a jikin sa zagewa yayi ya cigaba da cin abincin sa. Snacks da aka kawo mata tun na aure,shi ta debo a plate ta tea mai kauri.tana sha,tana hawaye dan tean in ya taba inda ya fashe sai taji kaman ta kurma ihu dan azaba.tana gamawa tayi kwanciyar ta,tana kisissima yanda zata rama dan wlh yayi kadan yaci bulus. Farhan shima yana gamawa bai bi ta kan ta ba yayi ficewar sa. Sai kusan azahar ta farka,wanka tayi bayan tayi sallah.ta shrya cikin wani tsadadden material milk colour dinkin doguwar riga ya mata kyau sosai. Saukowa kasa tayi sannan ta fito compound din gaba daya tana karewa gidan kallo,can ta hango wani dan matashin saurayi yana bawa flowers ruwa. "Kai mallam"tace da dan karfi,dago kansa yayi ya kalle ta.ya fito shi tayi da hannu,ajiya tiwon hannun sa yayi ya taho a guje tare da rusunawa yana kwasan gaisuwa.bata amsa gaisuwan ba wani karamin paper da kudi 1k ta miko masa tace"kaje chemist ka siyo min wannan yanzu". Karba yayi ya nufi gate da sauri.komawa tayi palourn kasa ta zauna jiran sa,bai dauki wani lokaci ba ya dawo.sallama yayi a bakin kofa sai da ta bashi izini sannan ya shigo ya mika mata maganin da change dinta maganin kawai ta karba ta wuce sama ta barshi nan durkushe yana ta faman godiya.murmushi kwance a fuskanta ta wuce kitchen ta fara gikinta. Garnished macoroni tayi sai baked patatos wit coconut nd pineapple juice. wasu warmers masu dan karan kyau ta dauko abincin,juice din ma a jug 2 ta zuzzuba.maganin da ta sayo naga ta zuba a dayan jug din,spoon tasa ta juya da kyau sai da ta tabbatar ya narke sannan ta fito ta jera komai akan dinnig.ta tsara yanda zai ja hankalin mutum sannan ta koma kitchen ta dauki tray da ta shirya abincin ta akai tayi part din ta.dashi kana ganin fusakan ta u will know shes up to somrthing. Zama tayi taci abincin ta hankali kwance sannan ta kwashe kayan ta koma kitchen din,bata fito ba sai da ta wanke kayan da bata tare da gyara kitchen din sab sannan ta fito ta dan gyara palourn,ta kunna coal tasa turaren wuta ko ina ya kama kamshi. Motsi taji a main palo shiyasa ta fitowa farhan ta gani a dinning area alamun ya kwaso yunwa sosai. kallonsa tayi fuskanta dauke da murmushi can kuma ta murtuke face dinta ta nufo shi,a lokacin shi har yafara cin abinci. Wani kallo ta fara mai ta iso dinnign tace "mallam ya haka?wai ta za'ayi inyi girki kazo kana cinye min,nagaya maka banaso dan baka isa inyi maka girki ba". Ko kallanta baiyi ba yacigaba da kwasan gara cos abincin yayi mai dadi.ganin ba zai kulata ba yasa tace"poor bagger ta wuce da sauri har tana waiwaye.kwafa yayi a ransa yana cewa bari ingama cinye miki abincin sannan inzo inyi maganinki. Sai da yaji dam sannan ya ture plate din,glass cup ya dauka ya cikata da juice din, yana dorawa a baki ya kasa saukewa saboda dadi da ya mai ba hakura ba sai da yasha cup 1 da rabi kafin ya hakura. Farhat tana can bakin kofa tana lekenshi. kwashe wayoyinsa da car keys dinsa yayi dan ya karasa palo wani irin murda yaji cikinsa yayi har sai da ya durkusa daurewa yayi ya mike yana ciccize lebe yana tafiya dakyar,fitowa farhat tayi tana kwasan dariya har da rike ciki kallonta ya tsayayi dan baisan abinda take ma dariya ba.da kyar ta tsagaita tace"na gaya maka kabar cinye min girki kaki jiba.toh ga maganin mai kwadayi gobema in kaga abincina ka dauka kaji?" tace tana kara kwashewa da dariya. Sai alokacin ya fahimci inda ta dosa wato wani abin tasa masa a abinci? a zuciye yayi kanta amma kamin ya karasa yaji cikin ya wani hausinewa aiba shiri yayi hanyan part dinshi dan bashi da wani burin da ya wuce ya ganshi a toilet.a dari ya isa dakinsa ba wata wata ya fada toilet ya kece da matsaneciyar zawo sai zufa yake hadawa. Bin sa farhat tayi tana cigaba da dariya tana shiga palonsa, wani katuwar ashar ta lailayo ganin yanda palon ya mugu haduwa da tsaruwa.ko makaho ya shafa yasan yafi nata komai,kaman tunzurata ake ta fada bedroom din shima the samething. tab wallahi ba zai taba yiyuwa ba tayaya abbanta zai gina gida ya basu nd a dauki most precious part a bawa wannan villagern,tab da sake tace tana ta faman cika da batsewa dan Jira take ya fito daga toilet din,farhan sai da yayi wanka sannan ya fito yana tsara yanda zai taka yarinyan nan da wallahi yau ta kaishi makura sam baisan tana nan ba ya fito daga shi sai dan wani karamin towel yana ta faman hakki kaman wanda yayi gudu,dan shi ya san irin azaba da yasha yau. Lokacinda ya fito tana ganinshi sai da taji wani sabon yanayi ya ziyarce ta, zuba masa ido tayi taga yanda jikinsa yake a murde har da wani packs ga farin fatan sa har wani powder2 yake.jin alamum mutum yayi a dakin nan ya Juyowa ya ganta zaune akan bed dinshi. Wani mugun kallo ya bita dashi yace"me kike min a daki?". sai a lokacin ta dauke idonta akanshi tare da tabe baki, tace "kana da dakine a wannan gidan? gidan abba nane so duk inda naga dama nan zan zauna so daga yau zan dawo dakin nan kai kuma ka koma wancan." Kamshin sabulun da tajine yasata saurin juyowa,ganin shi tayi a gaban ta fuskanan nashi kaman bai taba dariya ba yace, "miss ego u will never change. wannan dakin da kika gani shine nawa before the count of 3 ki koma inda kika fito if not.." If not wat? do wat ever u ting". "Haka kika ce?.yace yana kallon ta. "Yes "tace tana hararan sa. towel din jikin sa ya fara kuncewa,da sauri ta rufe idon ta da hannayenvta tana shirin guduwa a dakin tace"a nan kafi kauri ai". Cafkota yayi yace "me kika samin a abinci?". Ba tsoro tace"aika gani da idon ka no need to ask but tunda kai dump head ne toh maganin ruda ciki na saka maka dan next time ka kiyaye abincina." kankace ido yayi yana kallonta ya rasa ma me zai mata yaji dadi,koya shirya mata mugunta,son da yake mata yake sawa yaji tausyinta. Hankada ta kan bed din yayi da karfi ta fada sai da ta danyi kara cos taji zafi tana yunkurin tashi yabita ya mata rumfa ya danne mata hannu da hannuwan sa yace"zanyi maganinki yarinya." Bakinsu ya hade waje daya ya rinka musu wani irin tsosa wanda yafi na dazu da ya mata da safe,gashi dama har ya dan kumbura kuka take son yi amma ta danne ga azaba, yafi 15 mins a haka sannan ya sake mata baki ya fara kokarin neman zip din riganta. Cikin dishashiryar muryan ta yaji tana cewa"allah ya isa mugu kawai,ba abinda ka iya sai iskanci". "Iskaci?toh ai baki ga iskanci ba yarinya.let me show u now" yace ya dago ta da karfi tare da zuge zip din ta. Tumurmusa ta yake son ransa cike da a mugun ta tun tana daurewa har ta fara magiya tana hawaye amma kaman kara tunzura shi take.ganin yana neman wuce gona da iri yasa ta tattara dan karfin ta,ta ture shi. Da gudu a fita a dakin tana kuka,ko kadan baiyi yunkurin binta ba saima lumshe ido yayi yana maida numafashi. Kan gadon ta ta fada tana kuka sosai amma bata daina cewa "allah ya isa mugu wlh sai na rama". [12/5, 7:34 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by ummee yusuf(maman yusuf). Page 33~34 Koda ta fito ta shirya,kulle kofan part dinta tayi dan bata son su kara haduwa ba tare da ta samu mafita ba. Shima farhan bai damu da kulle kofan da tayi ba dan dazu shima da kyar yayi jinyar kansa ya dawo dai dai. fito yayi ya bar gidan. Sai bayan sallan isha' ya dawo gidan still kofanta a rufe yake,kuma da alamu bata fito ba tunda ya fito.ganin haka yasa ya fita yaje ya musu take away ya dawo. Spare key ya dauko ya bude part din nata ya shiga ,kwance ya sameta cikin dogon riga na roba pink colour, yabi jikinta ya lafe da alamu bacci take.tsayawa yayi akanta yana kallon yanda take bacci bakinta ya tsurawa ido yaga inda ya mata mugunta har ya dan kumbura yayi ja.har ya sunkuya zai shafa gefen fuskanta sai ya fasa,ya daga hannu ya fallawa boom boom dinta mari. A razane ta farka tana neman guduwa ganin shine yasa ta hada rai tana masa kallon up and down murmushi yayi yace"kimma yi sallah kuwa?kin wani hangame baki kina bacci". A wulakance ta kallesa tace"ina ruwanka da sallata ko kai nake ma sallahn?" Abincin ya ajiye mata ya wuce ba tare da ya kara kulata ba.yasan inya biye ta zuciya zai iya dibansa ya mata illa. Da washe gari da safe ta kira ammi ita gaskiya a kawo mata ladi dan ba zata iya da aikan gida ba. "Ki koya da kanki ba wata ladi da zan turo miki, dama auren kenan. bare gida daya ke sai mijinki shine za'a turo miki yar aiki?"kaman zatayi kuka tace"ammi allah gidan ya min girma ban san ta ina zan fara ba,pls ammina". Toh naji amma sai nan da zuwa sati mai zuwa zata zo". Cikin jin dadi tayiwa amminta godiya suka dan taba hira irin na uwa da ya sannan suka katse. Sun kwashe kusan sati ba ruwan wani da wani,ita farhat tana can tana tunanin hanyan da zata bita rama muguntan da ya mata, yayin da shi kuma yake fama da kanshi dan tun ranan da incident ya faru tsakaninsu yake matukar son kasancewa da ita, ga kuma wani sabon salo da ta samu kullum cikin sexy wears take.shiyasa ya daina shigaharkanta, yakw baya baya da ita, yafi son sai ta fara son shi da gaskiya kamin suyi rayuwar aure kaman sauran mutane. Yau tun safe da tashi take neman takako maaifa dan bata da wani buri da ya wuce ta kuntata mishi wanda zaisa yayi nadaman auranta. Wani bad dressing tayi cikin mini gown red colour mai spagetti hand. ta nufi part din farhan. Farhan yana kwance yana baccin safe ta shigo har cikin bedroom ta tsaya a kan sa tana tunanin me zata mishi ya farka. Parlourn ta koma ta dauko bottle water mai sanyi ta dawo. farhan yana cikin bacci,kaman a mafarki yaji saukan ruwan sanyi ajikin sa,a girgice ya farka yana neman wanda ya masa wannan aika aikan.farhat ya gani tsaye akan sa tana masa kallon wulakanci,"dallah mallam ka tashi kazo ka ninke min kaya'an samu sanyin a.c an baje ana baccin asara". Bai taba jin baccin rai irn na yau ba,kullum samfurin wulakanci kala kala yarinyan nan take tsiro dashi.ido ya zuba mata yana aiyana yanda zai ci uban ta yau yake. Saida tayi nadama ganin yanda fuskan shi da idon sa suka koma ja saboda bacin dan tunda take bata taba ganin bacin rai a tare da shi haka ba. Tashi yayi a zuciye yana shirin kamo ta.ai da gudu ta fita ,shima bai wata wata ba ya rufa mata baya.a guje suka fito daga part din sa,tana zuwa bakin kofan parlourn ta,taga baifi taku hudu zuwa biyar ya kamo taba.hanyan stairs tayi dan sauka kasa. Matakala uku kawai ta taka,takalmin kafan ta ya goce dama gata ma abociyar sa high hill. Dan ihu ta saka jin yanda idon sawun ta na kafan ta na dama ya gurde.wani ihun ta kara wanda yafi na farkon sanadiyan faduwa da tayi guiwan ta na kafan ta na hagu ya daki karfen benen.mulmulowa ta fara tana cigaba da ihu har ta fado wanwas gaba daya daga matakalan benen. Yana tsaye yana kallon ta gaba daya ta galabaita sai nishin wahala take,idanun ta duk sunyi ja ko hawaye ta kasa sabida azaba. A nutse yake saukowa daga stairs fuskan shi ba yabo ba fallasa ,dab da ita yazo yana kallon yanda kafafun ta da taji ciwo duk sun kumbura sai dai guiwan yafi kumburi da akamu tafi jin ciwo anan. Dago da jajayen idon ta tayi tana kallon shi'ganin yanda yake kallon kafafun yasa tayi tunanin yazo taimaka mata ne dan haka tace"meye ka tsaya kallo na?take me to my room i cant stand". Dariya yayi yana girgiza kai yace"nayi miki kama da dan aiken ki ne?" Dan aike ne mana ko ka manta a inwan da kake in tuna maka?toh a inuwan abba na kake". Gyada kai yayi yana murmushi yace"kuma fa haka ne.kin ga ko dole in miki aiki.amma bari in fara duba miki kafan cos sosai na iya gyara.jawo kafan ta na dama yayi da karfi dai dai inda ta gurde.ihu ta saka tana rike masa hannu.yace"ke ni bana son raki,dama ammi ta fada.in ba raki ba meye abin kasa tashi anan?bari in duba dayan inga ko matsalan daga shine". Guiwan ya matse mata da karfi cikin mugunta.ihu take cikin azaba tana"mugu kawai ka sake min kafa bana so.nace ka sake min kafa ko kuma wlh in na tashi sai kayi nadama. Tashi yayi ya zura hannayen shi a aljihu yana kallon ta yace"oh me yayi zafi na bari i was only trying to help karki zama gurguwa.amma tunda kince in kin tashi zanyi nadama na bari"yace yana shurin hawa sama,da gangan yasa kafa ya buge mata guiwan yace" toh miss ego,oh sorry ashe fa kin samu karin matsayi.frm miss ego to gurguwa. a tashi lafiya"nan ya wuce sama abin shi ya barta tana ta kumfan baki. Wayyo yau farhat yar gatan abban ta ake cewa gurguwa.pls kuyi hkr yau ba yawa. [12/6, 7:47 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee yusuf(maman yusuf) Page 35~36 Wanka yayi hankalinsa kwance ya shirya cikin kananan kaya,yayi kyau sai kamshi yake abin sa. koda ya fito zuwa ya nufa dan ya gano mutuniyar tasa. Murmushi da baiyi niyya bane ta kwace mai ganin farhat mai aji jefe a kasan tiles tana bacci wahala fuskan nan duk sun baci da hawaye.zuwa yayi ya durkusa a gabanta,yana especting ciwoyu kan nata da gani tana jin jiki sosai. Da dabara ya dauke ta zuwa part dinta, akan gadonta ya shimfide ta sannan ya fice a gidan. bayan kaman 30 mins ya dawo tare da abokansa uku,umar da hafiz sai bakura wanda yake doctor ne.a parlour ya bar su ya hau sama zuwa dakinta. A zaune ya same ta duk ido sun yi ja da alamu wani kukan take.a gefen side drower ya ajiye leda da ya shigo da su.bai mata magana ba ya wuce sip dinta ya dauko mata dogon riga da hijab saboda ba kayan kirki bane a jikin ta yace"karbi kisa rigan nan, na kira doctor a duba miki kafan". Karba tayi tasa ba tare da tayi magana ba.rigan yana zuwa cinya ta rasa yanda zatayi ta jawoshi yazo kasa dan duk yanda ta motsa jikinta ciwo suke mata sakamokan mulmulowa da tayi kan stairs.yana ganin ta tana ta fama da rigan amma girman kai ya hana tace ya taimaka mata.daga ta yayi yaja mata rigan sannan yayi hanyan fita yana cewa ta saka hijab kamin su shigo. Shida da bakura kawai suka hau sama yayin da su umar suke jiransu a parlourn kasa.suna shiga parlourn ta bakura ya zauna shi kuma ya karasa cikin bedroom din ya same ta,ta zura hijab din da yace tasa. yana daga tsaye yace mata"zamu shigo yanzu da doc ya duba ki saura ki cika mutane da rakin naki da kika saba ki dama nadan ke raguwa ce"hararan sa kawai tayi ta dauke kai,dariya yayi yana girgiza kai ya fita dan shigowa da bakuran. Doctor b yana taba kafan ta zabura tana kokarin rike hannunsa,ganin haka yasa farhan hauwa godan ya rike ta. da na daman ya fara tayi kokarin dauriya ba tayi kuka ba.sosai ya duba sannan ya dawo na hagun wanda shine ya bugu sosai. Kankame sh tayi sosai tana hawayen azaba dan ta kasa dauryan,bayanta yake shafawa a hankali alamun rarrashi, sun dauki lokaci a haka sannan doc bakura ya gama aikin shi.alhmdllh! duka kashin kafafun lafiya sai buguwan kawai, ya rubuta musu magani na sha da dana shafawa kuma yace ta samu bedrest sosai kar tayi saurin motsa kafan kuma ana gasa mata da ruwan zafi. Dawowa dakin yayi ya samu ta kwanta sai maida numfashi n wahala take ya tausaya mata sosai amma ya dake ya wuce inda ya ajiye leda dazu.budewa yayi ya fito da take away da yazo mata da shi .plate da fork ya dauko ya juye a ciki.chips ne wit egg souce da plantain.maimakon ya bata dan shi sai da yaci abinci a gidansu umar kamin yazo.amma dan neman magana sa fork yayi ya fara ci. sai da yayi loma kusan uku sannan ya juyo yana kallon inda take,sarai kuma yasan yunwa take ji dan ko break fast batayi ba. Cike da tsokana yace"bismillah ga abinci hajjiya ta"sai a lojacin ta juyo tana masa kallan wulakanci tace"wlh kayi kadan inci sauran abincika,baka kai wannan matsayin ba". "Meye yayi zafi hajjiyata?daga tayi sai ys zama magana.taimaka miki fa nayi ganin yanzu kin zama gurguwa but tunda ba kya so na daina"hanyan fita yayi da abincinsa a hannu yaji tace"miko min wayata kan mirrow"fasa fitan yayi ya dawo ciki yana smilling ya dauko wayoyin kaman zai bata kuma sai ya tsaya kaman mai tunani yace"yanzu fa kikace ba kya son taimakona,wannan ma ai taimakon ne in kina si taso ki bini ki karba". Ji tayi kaman ta kurma ihu dan takaici" wani irin wulakanci ne wannan ka dawo min da waya ta ko kuma kayi nadama" .winking ya mata kawai ya fice ya barta da haushi ya zatayi ta rayu ba kafa kuma ba mataimaki,dama niyan ta, ta kira ammi ta turo mata da ladi amma dan wulakancin na ya tafi mata da waya. Alheri pharmacy nan yaje ya sayi drugs din sannan ya wuce gidan abba.da sallama ya shigo cikin palourn ya samu ammi da baki,tana ganin sa ta mike cikin farin ciki ta tarbe shi ya zauna.bedroom dinta ta wuce da bakin sannan ta dawo suka kara gaisawa take tambayan farhat.nan yake fada mata tsautsayi da ya same ta,da kuma baran a basu aron ladi saboda aikin gida. "Zan baku ita ne sabida kace ance ta samu bed rest,in ba haka ba zan yarda in baku ita ba.dan nafi son ta dage ta iya abubuwan da da bata iya su ba.dama abban ku shiyake daure mata gindi take abinda taga dama,yanzu lokaci yayi da kamata tayi hankali".ammi tace. Godiya yayiwa ammi.nan ta kwalawa ladi kira tare da bata umarnin zata bi farhan can gidan su ta kula da farhat saboda bata da lafiya.amsawa tayi da toh,ta wuce ciki ta hado yan kayan ta kadan ta fito duk jikin ta yayi sanyi.cos duk gidan suna murnan sun rabu da kaya,dan yanzu da bata gidan kowa hankalin shi a kwance yake suna rayuwar su cikin yanci.sai gashi ance ta koma gidan ta.bata san wani irin wulakanci zata tarar ba tunda ba idon ammi. Farhan ya lura da halin da ta shiga kuma yasan irin tunanin da take,nan yace mata "kwantar da hankalin ki dan farhat ba za ma san kina gidan ba,na dauko kine saboda aiyukan gida ni kuma zan kula da ita".jin haka yasa ladi ta saki ran ta. Dakin kusa da kitchen ya nuna mata a nan kasa,yace ta shiga ta ajiye kayan ta sannan tazo ta daura musu girki. Bacci ya tarar tana yi lokacin da ya shigo dakin,dan haka bai tashe ta ba ya ajiye ledan drugs din ya fita.office ya dan leka akan zai dawo sharp sharp amma ya tarar da wani importan meeting wanda dole ya tsaya.sai bayan la asar ya dawo.a gurguje ya shigo gidan yasan by now farhat ta gama galabaita.abinci ya karba mata a wajan ladi wacce itama da gayya ta tuka tuwon semo da miyan kuks sanin farha bata ci da pepe soup din kifi danye,ya hada mata da juice da bottle water masu sanyi sannan ya nufi dakin ta. A zaune yasame ta duk ta fige a cikin yini daya.ga azumin dole da ta yini da shi,ga kuma tana ji tana gani salloli har 2 suka wuce ta. ga fitsari ma tun dazu tana ji ba halin motsawa. Ko kala baice mata ba ya zauna a gefen gadon yasa abincin a gaba ya fara ci.farhat sai hadiyan yawu take tana jira ya mata tayi irin na dazu amma ya bama iska ajiyanta.ganin da gaske ba zai mata tayi ba yasa ta juyo ta kwace plate din ta fara tura abincin cikinta ba tare da ta lura miyan kuka bane.loma ta rinka turawa hannu baka hannu kwarya.cike da tausayi yake kallon ta danta mugun bashi tausayi amma ya dake dan saita irin su farhat sai da haka. Bai hana ta ba,har ta cinye tas ta daura da ruwa shima sai da ta ahanye sannan ta dawo hayyacin ta Ido yake son su hada amma taki dago da kai,itama da kanta kunyan kanta take."hajjiya ta ya haka ba tayi zaki cinye min abinci,beside kince ban isa in ci abu in rage ki ci ba.abincin ma na yan kauye irin mu,ko kin manta in tuna miki?" Kunya kaman ta nutse amma ta daure tace"kana da wani abinci ne a gidan?kaima in ka manta in tuna maka da kudin wa ka sayo?" A zuciyan shi yace ba zata taba canzawa ba amma zanyi maganin ki .yana lura da yanda take mammatse kafa alamun fitsari ya matse ta.dan haka bai kula ta ba ya mike ya nufi kofan fita,yaji tace"zanyi sallah". Ko kula ta baiyi ba ya kama kofa zai fita,ganin zai fita da gaske yasa tace"farhan zanyi sallah".cak ya tsaya daga inda yake ya juyo yana kallon ta dan tunda ya santa bata taba kiran sunan shi inda ba iyayen ta ba.sai dai poor bagger ko villager yace hmm kowa ya tuba dan wuya ba lada. "Ina ruwa na ko ni kikewa sallahn?"yace yana murmushi."alwala zaka taimaka inyi"tace kan ta a kasa tana wasa da yatsun hannun ta. "Yau kuma taimako na kike so?"shuru tayi batayi magana ba.yace bari in taimaka in kawo miki ruwan badan komai sai dan kince sallah zakiyi"ganin yayi hanyan bathroom zai kawo mata ruwa ya sa ta katse shi. "A bathroom nake son yin alwalan"tace still kanta a kasa,sarai ya gane nufin ta amma ya basar yace mata"no ai zaki wahala zuwa bathroom din bari in kawo miki buta da bowl sai kiyi anan yafi sauki"gaba daya ta rasa ya zatayi ta fada masa a matse ta take,bata son fada ya raina ta kuma a yanda take ji tana gani in tayi good 5 mins tana iya sake shi akan gadon. Wai farhat tana neman shawara jama a meye abin yi?, [12/8, 7:24 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee yusuf(maman yusuf) Page 37~38 Dago idon ta da ya ciko da hawaye tayi tabi shi da kallo,ganin da gaske zai kawo mata ruwan yasa tayi magana can kasan makoshi tace"i want to use d bathroom"ya jita sarai amma yayi kaman baiji ba,ya kama kofan zai bude.daga muryan ta da yake shaking tayi tace"i want to use d bathroom". Da sauri ya dawo wajan ta da murmushin tsokana a kan fuskan shi yace"u want to use d bathroom,4 wat,?"yace yana kallon ta can yayi kaman mai tunanni yace"kai kai kai dama masu kudi ma suna yin kashi?ai na dauka ku masu kudi bakwa yi.sai mu talakawa ko kuma ina ganin miyan kukan nan da kika ci shi ya ruda miki ciki kinsan abincin mu ne na talakawa.let me hurry up dan zawo ba a iya rike ta. Kunya hade da takaici suka hadu suka mata yawa har suka hana ta magana.dama abinda take gudu kenan,amma ya zatayi?dole ta lallaba ta kwantar da kai tunda tana cikin larura,inya so tana warkewa itama sai ta rama. Zuwa yayi ya daga ta zuwa bathroom din a hankali yanda ba zai fama mata ciwon ba.rufe ido tayi bata son su hada ido dashi,har suka shigo idon ta a rufe suke. murmushin mugunta yayi ganin yanda ta wani lafe a jikin shi,koda yazo ajiye ta da gangan ya dangwarar da ita har tana bugewa da jazuzzi Dan kara ta saki tana rike gefen kan ta inda ta buge."wayyo hajjiya ta subucewa kika yi dan kinyi nauyi gashi kuma wani hamami ya cika min hanci ina ganin yau baki wanka ba.amma bari in hada miki ruwan wanka kina gama gudawan sai kiyi wanka kuma ki gasa kafafun ki"yace yana hada mata ruwan wanka. Hawaye kawai farhat ke yi saboda irin cin mutuncin da farhan ke mata,amma ba tada bakin ramawa.yana gama hada matan yace in ta gama tayi mishi magana yazo ya taimaka mata wajan wanka.ko dago kanta batayi balle ta kula shi. Tana wanka tana kuka kuma tana jawa farhan allah ya isa,dan shine silan jin ciwon ta kuma yake amfani da hakan yake ci mata mutunci.allah ya bata lpy sai tayi maganin wannan villagern. Yana zaune a bakin gadon ta yaji alamun za a bude kofan bathroom din,da sauri ya mike ya nufi kofan ya ganta ta shimfida towel bayan tayi wankan ta zauna akai tayi jan gindi har zuwa bakin kofan. "Meye haka farhat baza ki kirani ba?kin san ance kar ki motsa kafan amma har kike kokarin yin abu da kan ki"yace yana kokari daga ta zuwa cikin dakin.ita dai bata ce masa kala ba har ya dire ta akan gadon dan ta gwammace tayi kokarin yin komai da kanta,dan tsira daga wulakancin sa Kayan shafawan ta ya kwaso mata akan mirro sannan ya dauko mata wani mini gown maroon colour da hijab din sallah.kayan ta saka ganin hankalin sa baya kan ta sannan ta tada sallah daga zaunen.ledan drugs din ya ajiye a kusa da ita yace tasha na sha kuma ta shafa na shafawan. Fita yayi shima ya wuce part din shi. wanka yayi tare da dauro alwala ganin magrib ta gabato.jallabiya ash colour ya zura ya fesa turaruka ya fito sai da ya leka ta ya tambayi ko tasha maganin?da kai ta amsa mishi sannan ya wuce masallaci. Sai da yayi sallahn isha i sanna ya dawo gida,direct dakin ta ya shigo ya tarar da ita tana kuka tana rike da guiwan ta da ya kara kumburi. "Kukan me kike ne ko rakin zaki fara mana"yace yana jawo ledan maganin,yana budewa yaga ko taba drugs din batayi ba.bai tsaya jiran amsan ta ba ya tashi ya fice daga dakin ya sauko kasa wajan ladi dan karba mata abinci dan mantawa yayi bata son drugs.ya tarar still dan mugunta ladi tuwon ta karayi da miyan kubewa. Tambayan ta yayi ba wani abincin ne sai wannan tace masa akwai peppe soup din kayan ciki.nan yace ta zubo shi din kuma daga yau kar ta dafa tuwo tunda farhat bata so.toh kawai tace ta zubo musu a wani warmer mai dan girma ta daura a tray.plates da spoons ta saka masa sannan ta miko mai,fridge ya nufa ya daukojuice da ruwa ya kara akai sannan ya nufi dakin ta da kayan. Tana zaune a inda ya barta sai dai ta daina kukan,ajiyr trayn yayi agaban ta sannan ya zuba mata a plate ya tura mata gaban ta.ba musu ta karba ta fara ci a hankali,ta ci dayawa cos dama yuwan take ji. Ruwan zafi da towel ya dauko a bathroom yazo dan gasa mata kafan dan da gani bata gasa ba dazun.towel din ya tsoma a ruwan zafin tare da matse dan ruwan sannan ya fara gasa mata.kuka ta fara tana rike masa hannu,ganin zata bata mishi lokaci yasa ya cire jallabiyan jikin shi a ajiye sannan matse ta a kirjin shi da hannu daya sannan ya samu daman gasa mata sosai. Sake ta yayi ya dauko maganin shafawa,shima saida ya matse ta sannan ya shafa mata. Dariya ne ya kwace masa yana yi yana nuna fuskan ta da yatsa da yayi daga daga da hawaye da majina.sai da yayi mai isar sa sannan ya tsagaita.ita kuwa har yanzu bata daina kukan ba tanayi tana hararan sa.drugs na sha ya miko mata,girgiza kai tayi maimakon ta karba."zaki karba ki sha ko kuma yanzu in danne ki kuma in kara matse kafan"jin haka yasa ta karba ta sha tana yamutsa fuska. Dariya ya kara yi yana kallon ta,zuciya ne yazo mata wuya bayan matse ta da yayi ya mata mugunta kuma ya sata agaba yana mata dariya kaman yaga mahaukaciya? "Wani kalan salon wulakanci ne zaka wani sani a gaba kana min dariya?"tace tana hararan shi.bai amsa mata ba ya mike ya dauko mata karamin madubi ya kawo dai dai fuskan ta.bata san lokacin da dariyan itama ya kwace mata ba ganin yanda majina da hawaye suka bata mata fuska. Yana taya ta dariyan ya dauko tisue ya miko mata,karba tayi tana goge fuskan ta har yanzu murmushi bai bar fuskan ta ba. Kallon ta yake cikin wani yanayi dan bai taba ganin ta tana dariya haka ba sai yau,dan haka ba karamin kyau tayi mishi ba. Sukuyar da kan ta kasa tayi ganin irin kallon da yake mata kuma yana zaune ne daga shi sai vest da short neaker.ba zata iya misalta yanayin da take ciki ba amma she feel so comfortable being wit him. Wall clock dake manne a bagon dakin ya kalla yaga har 10:20pm,dawo da kan sa kasa yayi yana ayyana ina ma su dawwama haka. "Ermmm kinga time ya tafi bari in taimaka miki kiyi brush ki kwanta ko?"yace yana kallon ta.kan ta akasa tace"to"a hankali. Tashi yayi ya dauke ta in a bride style ya fara tafiya a hankali kaman baya so.idon ta a rufe ruf tana shakan kamshin jikin sa da take matukar so.wara ido tayi da sauri jin sun shigo bathroom din dan bata manta yanda dazu ya dugurar da ita ba. dan dariya yayi yace mata"relax baby"cikin murya kaman mai rada. ajiye ta yayi hankali" kar kiyi abinda kikayi dazu kimin magana in kin gama"yace bayan ya miko mata duk abinda yasan zata bukata sannan ya fita tare da rufe mata kofa. Jingina yayi da jikin bango yana jiran ta.can yaji tace"farhan na gama".murmushi yayi ya shiga ba tare da ya amsa ba. Kwantar da ita yayi akan gado a hankali,kara mata karfin ac yayi tare da kashe wutan dakin ya bar mata side lamp sannan yaja mata bargo ya rufe mata rabin jiki.har ya juya zai fita ya dawo ya manna mata peck a goshi ya fit da sauri yaja mata kofa. Idon ta a lumshe tana maida numafashi da sauri da sauri,hannun ta ta dora a goshi inda yayi pecking din ta,bargon taja ta rufe har fuskan ta,tana murmushi. [12/9, 6:19 PM] Ummee Yusuf: πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 .FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee yusuf (Maman yusuf). Page 39~40 Jingina yayi da jikin kofan dakin ya lumshe ido,ya kasa koda daga kafa balle tafiya. inama zata yarda su kwana daki daya?.da kyar ya daure ya kai kansa part din sa, Wanka ya karayi waiko zai samu sassaucin abinda yake ji.shirin kwanciya yayi cikin white pyjamer sannan yabi lafiyar gado. Bacci ya kauracewa idon shi dan da zaran ya rufe ido yanayin su na dazu yake gani.ya dade yana ta juyi amma baccin yaki zuwa.shima mamakin kan sa yake dan tunda akayi auren su bai taba jin son kasancewa da ita ba irin yau. Alwala ya dauro ya fara nafila dan samun sauki.bai hakura ba sai da yaji idon shi suna rufswa saboda bacci sannan ya bi lafiyar gado.mikewa daga kwqncen kaman an mitsine shi yayi hanyan part din farhat dan ya kara duba ta kamin yayi bacci. Farhat kuwa tunda tasa kanta cikin bargo ta kasa fitarwa sai murmushi take.can ta daure ta fito da kan ta ta lumshe ido da niyan bacci,sai ganin farhan tayi zai kara pecking din ta.bude ido tayi taga bakowa dakin sai ita kadai.tsaki taja tana jin haushin kan ta,cos tun ranan da ta dora ido a kan farhan bata taba kwanciya bacci ba tare da tayi tunanin shi ba.a lokacin dai tasan tunanin yanda zata kuntata mai ne ko kuma tanda zata kore shi a gidan su.amma yau ta rasa wani tunani take yi a kan shi yau. Kallon agogo tayi taga biyu saura,cike da jin haushin kan ta tayi wani irin juyi wanda sam ta manta da rashin lafiyan kafafun ta.gum taji ta buge kafan da bango,wani irin radadi ciwon ya fara kuka ta saki tana jan allah ya isa ma farhan gashi ko tunanin shi tayi itace a wahala. Tun daga parlourn ta yake jin kukan ta,da sassarfa ya karaso cikin dakin sannan ya kunna wuta haske ya gauraye dakin. Hango ta yayi can karshen gado tana ta kuka,karasowa yayi yana tambayan ta ko kafan ne ya hana ta bacci,ko kala bata ce masa saima dauke kanta da tayi. A mamakin ce ya tsaya kallon ta,yarinya sai kace mai aljanu kama ba dazu dazun nan suka rabu lafiya ba?.yaye bargon yayi dan yaga kafan amma abinda ya gani yasa yayi sauri rufe ta.gani yayi rigan jikin ta ya tattare yayi sama wajan juye juyen ta cinyoyin ta gaba daya a waje suke.nadaman zuwa dakin ya fara dan da kyar dazu yayi jinyan kansa ya samu sauki sai gashi yanzu yazo ya kalli abinda ya dagula mishi lissafi. Cikin drugs din ta ya nemo mata pain releaver ya hada da ruwa sannan ya hauro kan gadon yace mata"tashi ki sha magani zaki ji sauka yanzu" "Ni ka rabu dani bana sha duk kabi ka takura ni". Fizogo ta yayi da karfi ya zaunar da yana zaro mata ido yace"kin san allah in baki sha maganin nan ba wallahi zan baki mamaki".ganin yanda ya harzuko yasa jiki na bari ta karba ta shanye. Shima ganin yanda ta tsorata da yanda ya mata,yasa yayi murmushin nasara cos yaga hanyan rage zafi cikin ruwan sanyi.cikin hade rai yace" kwanta kuma in kara ji kina ma mutane kuka akan abu kalilan ki gani kar kiga ina kyale ki". Kwanciya shima yayi a bayan ta,a razane ta tashi daga kwancen jin mutum a bayan ta,kara murtuke face yayi yace"me haka koma ki kwanta dan ba abinda kike tsamani ne ya kawo ni nan ba cos banida wannan time din,just behave urself".haka ta kwanta a daddare.tana ji ya jawo ta jikin shi ya rungume tare da sauke ajiyan zuciya mai karfi na samun relief. Ko motsi batayi ba,illa shiru da tayi tana jin dumin jikin shi da kamshin turaren shi da ya saukar mata da wani irin natsuwa.farhan shima ta wajan shi haka sai ajiyan zuciya yake. Zuwa can yaji tana fidda numfashi a hankali alamun tayi bacci,a hankali ya fara shafa mata jiki tare da dan mammatse mata kaman mai mata tausa.gyara kwanciya tayi a jikin shi sbd jin dadin abinda take ji cikin bacci.a haka har ya dan samu saukkn abinda ke damun shi. 6:40am farhat ta bude ido sanadiyan hasken rana da ya dan huda ta window. Ganin tayi a makale jikin farhan da yake baccin sa hankali kwance,kurawa face din shi ido tayi tana kallo,for d first time take ganin wani kyau na musamman a tare da shi.fuskan nashi yana baccin ma kaman mai murmushi ga eye lashes dinsa kaman anyi masa kari nd dogon hancin sa kuwa kaman na salman khan ga lips din sa pink kaman ya shafa lip stick.sajen fuskan shi daya kwanta ta kai hannu zata taba kuma sai ta janye.lip din ta kai hannu a hankali ta dangwala a hankali wai a zaton ta lip stick ya shafa amma ga mamakin ta taga yatsan ta empty.murmushi tayi tana kare masa kallo,dan ba karya farhan ya hadu over. A hankali ta tashi zaune kuma da ikon allah yau taji jikin nata da sauki sosai. Bude ido farhan yayi ya tashi zaune yana salati ganin yanda suka makara sallahn asuba. Bai kalli inda take ba ya nufi bathroom yayi alwala ya fito tare da shimfida abin sallah.tana nan zaune ya idar da sallah.zuwa yayi bakin gadon yasa hannu ya dauke ta ya nufi bathroom da ita. Ajiye ta yayi sannan ya hada mata ruwan wanka mai dumon gaske.tana nan zaune tana jira ya gama hada mata ya fita amma sai gani tayi ya nufo ta gadan gadan fuska a hade wai zai cire mata kaya,rike rigan tayi gam idon ta taf da hawaye take kallon shi amma bai dago ba balle su hada ido nd tsoran yi masa magana take ganin yanda ya hada rai."kar ki bata min lokaci dan na gaya miki i dont have time a kan abinda yake zuciyan ki just tryin to help u". Ba yanda ta iya tana ji tana gani ya cire mata riga ya sata a cikin bath tub,ssi kakkare kirjin ta da hannayen ta.bowl din ruwan zafi da towel ta dauko yazo gaban bath tub din.tsoma towel din yayi a cikin ruwan zafin ya matso da zai dora kan kafan ta,ai ko nan da nan ta rude ta rike hannun sa mai towel din tana hawaye dan bata manta wuyan da tasha ba jiya. "Dan allah kayi hakuri ka bari wallahi da zafi" tace still tana hawaye. Dariyan jin dadi farhan yayi a cikin ran sa ganin tarkon sa ya kama tsuntsu cikin sauki.amma a zahiri kuma murtuke fuska ya karayi yace"karma ki bata bakin ki cos dole in gasa miki dan haka ki bar ma roko na". Pyjama jikin shi ya cire,ya zama daga shi sai boxer,shiga yayi cikin bathtub din tare da kamo ta ya matse a kirji sannan ya fara gasa mata da kyar cos yanda jikin sa yake manne da nata ga ba kaya a jikin su.wani irin kasala ce ta rufe sauko masa,cikin dabara ya rinka wasa da duk inda yasan zai samu natsuwa a jikin ta da sunan gashin kafa.bata lura da abinda yake ba sosai saboda zaban da ya ishe ta. Bai bar ta ba saida ya musu wanka tare ,farhat ta rasa wani sabon iskanci farhan ya samu gata ba bakin magana sai nannokewa take tana kare kirjin ta.alwala ya sata tayi sannan suka fito.lotion ya dauko zai shafa mata,kallon shi tayi da idon ta duk hawaye tace"na roke ka ka bari zanyi da kaina". Ganin yanda ta zama kalan tausayi yasa ya kyale ta ya wuce part din shi bayan ya miko mata kayan sawa da hijab din sallah yau harda inner wear ya dauko mata.ita dai yau kunya kaman ya kashe ta. Manyan kaya ya saka yau,blue shadda dikin half jampa da hula shima blue .cover shoe baki ya saka da da ratsin blue a kan takalmin sai kamshi yake. Kayan break fast ladi ta dora mishi a katon tray ya shigo da shi dakin ta,ya same ta ta saka rigan da ya ciro mata wani dam karamin gown pink colour.ajiye trayn a tsakiyan rug capet dake tsakiyan dakin,a plate daya ya zuba musu komai sannan ya dauko ta itama ya ajiye ta a gaban abincin sannan yace mata "eat now kisha magani".spoon ta dauka ta fara cin abincin a hankali kaman bata so.ita dai ta banu bata sa wani add uan ya mata ba take shakkan sa yanzu dan ko ido bata iya hadawa dashi tsabanin da da take kallon cikin idon shi ta fada masa magana sin ran ta. Maganin ya dauko bata shima ba musu ta karba ta sha.hankalin tane ya tashi ganin ya dauko na shafawa.hannu ta fara yarfewa tana hawaye,wani kallo ya bita da shi wanda yasa a take ta natsu.wannan karan a hankali ya shafa mata dan haka bata ji wani zafin kirki ba. Mikewa yayi yace"zan dan leka office,ba zan dade ba kema ki kwanta ki huta"da kai ta amsa mishi.har ya kai bakin kofa kuma ya dawo cikin,sai da yazo dab da ita sannan ya tsaya. Zuciyar tane ya fara bugawa da sauri sauri ganin shi a kusa da ita. Numfashin ta ne ya dauke jin bakin shi kan nata,ya bata light kiss sanna ya fice yana murmushi ba tare da ya juyo ba. Wani abu taji yana mata yawo a jiki,ji tayi kaman tana yawo a gajmarai.bata taba jin wannan feeling din dan yayi kissing din ta ba kodan da na mugunta yake mata oho. Ta baya ta fada kan gadon tana murmushi ita kadai kaman sabuwar kamu. πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee yusuf (Maman yusuf). Page 41~42 Baifi awa daya da rabi ba ya dawo gida ya same ta tana bacci,rage kayan jikin sa yayi shima ya hau gadon ya kwanta tare da jawo ta jikin sa ya rungume.ba dadewa bacci yayi awon gaba dashi saboda jiya basu samu isasshen bacci ba. Karfe daya da minti biyar ya farka but ya kasa tashi daga kwancen da yake'kallon farhat yake wacce ta baje a kan kirjin sa tana bacci hankali kwance gaba daya ta saka shi a wani hali. Yana ganin alamun zata farka yayi saurin rufe idon shi kaman mai bacci.koda ta bude ido akan fuskan farhan ta sauke su,kallon shi take cike da mamakin yaushe dawo har yayi bacci? Shagala tayi sosai wajan kallon kyakkyawan fuskan shi,a hankali cikin tsoron kar ya tashi ta kai tana shafa lips din shi da yake matukar burge ta.hakan ma bai ishe ta ba,ta kawo nata lips din tayi brushing kan lips din shi a hankali.kaman dama jira yake taji ya capke ya fara bata hot kiss mai tafiya da zuciya.ko kadan ba tayi yunkuri hana shi ba saima biye shi da tayi,sosai suka shagala farhan sai jujjuya ta ke. Kiran sallahn azahar ne ya dawo da su hayyacin su,mirginawa gefe yayi yana maida numfashi yayin da farhat kuma a kunya ce ta juya masa baya tana gyara rigan ta da ya zame. Farhan sai da ya saita breath din shi sannan ya mike ya shiga bathroom ya hada musu ruwan wanka sannan ya dawo ya dauke ta zuwa bathroom din.koda suka shiga wanka ma wajan gasa kafa sai da ya kara dan jagwalgwala ta.alwala tayi sannan ya fito da ita .shi kuma komawa yayi ya kara dana sarki sannan ya fito sukayi sallah. Yau satin farhat daya da yan kwanaki farhan yana jinyar ta kuma alhmdllh kafafun sunyi sauki har tana takawa da kanta zuwa bathroom ko zuwa palourn ta.a satin nan da sukayi tare yake jin ta a ran shi fiye da tunanin shi. A bangaren farhat kuma tama manta da duk wani abu da ya faru tsakanin ta da farhan a baya,dan yanzu kullum suna manne da juna wajan bacci,cin abinci ko wanka kuma koda ya fita office ma suna manne a waya dan haka ba kasafai ma yake dadewa a wajan aikin ba burin shi ya dawo gare ta duk da har yanzu basu gama taka matakala na karshe ba a matsayin su na ma aurata. Yau da wuri farhan ya fita office sakamakon aiki da suka taru mai. Fitowa tayi palourn sama ta zauna kallo duk kadaici ya ishe ta tana lissafin yaushe farhan zai tashi ya dawo gare ta.tun yanzu she missed him.dan hayaniya ta fara ji a palourn kasa,ynkura tayi dan tashi ta duba ko su waye?sai ganin ladi tayi ta hauro saman,sake baki tayi tana bin ladi da mamaki sannan tace"ke kuma saukan yaushe"ladi da dama haushin ta take ji kuma ta ayyana ta daina daukan cin kashin farhat tunda yanzu ba a karkashin ta take ba.tace"tun ranan da kikaji ciwo farhan ya kawo ni gidan nan amma yace inyi zama na a can kasa,kar in bari kisan ina gidan.yanzu ma shigowa nayi in fada miki kinyi baki". Daga haka ta juya ta koma inda ta fito ta bar farhat da mamaku ya kusan kashe ta.anya wannan ladi ce,in itace yaushe har raini ya shiga tsakanin su haka,kuma meye ma anan farhan na dauko ladi bada sanin ta ba,kodai da wani abune tsakanin su?a take taji zuciyar ta na mata wsni irin daci da kuna.dayan zuciyar ne ta kwabe ta me farhan zai da mace kaman ladi?a yanda ta fahimta yanzu yayi amfani da hakan ne wajan raina mata hankali.mayb ammi ta turo tane dan kula ita amma ya hana,yake yanda yaga dama da ita da sunan taimako. Sallaman su ruky ne ya dawo da ita daga duniyar tunani da ra lula,ganin su yasa ta saki ihun murna suka rumgume juna dan rabon ta dasu tun bayan bikin ta. Tsokanan ta suka fara wai ta canza tayi fresh ana ganin ta anga wacce take jin dadin rayuwar aure Cike da shakiyanci ruky ta"hmmm da alamu poor bagger yayi winning game din nan dan naga alamun har ya kwashi gara".shewa suka sa ita da ramlat har suna tafawa. Tunani ta fara anya kuwa itce? in itace toh me ya same tane?ashe fa da poor bagger take kwana gado daya,wanka tare komai tare,ina alkawarin ta na sai ta kuntata mishi,ko na rama kusan karya ta da yaso yayi?"oh god wat has got into my head"tace tana dafe goshin ta. Dariyan su ne ya fakar da ita daga tunanin da take,"will u shut up nd stop laughing like fools,taya ma zakuyi tunanin zan iya bawa farhan kaina bayan kusan dalilin da yasa na aure sh.am just waiting 4 d right time ne in nuna masa iyakar sa".dariya ruky tana kara zuga ta,ramlat tana jin su can tace"gaskiya star na dauka by now kun dai dai ta da mijin ki a yanayin dana ganshi so romantic ranan dinnern ku.shiyasa ko rukky tace muzo gidan ki sai ince mata ba yanzu ba dan ku samu good time wit ur hubby but am disappoited in u" Ruky tace "dont mind this silly gal ba abinda ta sani,how would u even think of that?"haka tayi ta zuga farhat ramlat tana karewa,bata hakura ba saida taga ta dawo asalin unimad star sanban ta kyale ta. Nan ruky take fada mata she was invited to d birth day party na course mate din su yagana aji. "Haba ruky ya zaki ce taje birth day party da auran ta?"ramlat tace da alamun damuwa akan fuskan ta. A kule farhat tace"wai ke din nan me kika mayar dani ne?auran da ban ma san da shi ba kike babatu akai,toh party kaman naje na gama". "Kyale ta kawai star just ki tabbatar kin haska a wajan su san eh yau star ta fito".ruky tace dariya su kasa ita da farhat."mu zamu wuce soboda mu shirya da wuri kema make sure 4 kina can inji ruky sannan suka tafi. Suna tafiya ta fada duniyan tunanin ya akayi farhan yaci nasara akan tane?kwata kwata yasa ta manta kan ta"ina ganin wani tsiddabarun su na yan kauye ya min,bari in dawo daga partyn sai yasan nafi karfin bokan sa"tace a sarari tare da tashi zuwa bedroom din ta dan binciko kayan daya dace tasa na zuwa partyn.da kyar ta binciko wata doguwar riga peach colour yar kanti harda dan karamin farmalan shi,veil,poss har da takalmin da zata sa duk ta shirya su ta ajiye shi a gefe. Zama tayi tana nazarin wani mota ya kamata taje dashi wajan partyn yanda zata haska a matsayin starn ta cos ta san ta samu cars dayawa as wedding gift.mikewa tayi ta duba inda aka aje car keys amma ga mamakin ta babu ko daya.duddubawa take tayi har ta hada gumi can wata zuciyar tace ta duba dakin farhan,tana zuwa shima ta fara bincike can ta hango su cikin wani dan karamin safe din shi mai kama da drower ana ganin komai na ciki dan tinted glass ne.keys ne birjik harda su files. A zuciye ta koma dakin ta ta dauko waya dan kiran farhan kuma ta nuna mishi ta dawo asalin farhat din ta.ganin tayi sanyi kwana 2 shine ya kwashe mata car keys gaba cewa ma zatayi nashi ne. Abba ne zaune a office din farhan,saukowan sa kenan daga london .ya shigo su tattauna wani muhimmin issue kamin ya karasa gida amma ya tarar wai ya sauka block 3 duba wata matsala. Wayan farhan yake ringing a karo na uku kenan har ya kusa katsewa abba ya jawo wayan dan saka ta a silent kamin farhan ya dawo.sunan da ya gani akan screen din ne yasa ya fadada murmushin kan fuskan shi sannan ya daga wayan. A can bangaren farhat kuma ta cika tayi fam,kaman ita ta kira shi yaki daga mata waya,jin an daga ta fara sauke mishi kwandon bala'i. A hankali tashin hankali ya maye gurbin murmushin fuskan shi,kasa cewa komai yayi illa gumi da yake tsatsofa masa duk da sanyin ac dake office din.a haka farhan ya shigo yana ganin abba ya karaso cike da farin cikin ganin shi amma yanayin fuskan shi da wayan sa da ya gani a hannun abba yasa yayi turus ya binsa da kallo. Farhat kuwa tana gama masifan ta tare da bashi umarnin yazo yanzu ya kaita party sannan ta katse. Sai a likacin abba ya dawo hayyacin sa ya maida duban sa da farhan da ya zuba masa ido.nan da nan farhan ya sauke kansa cike da ladabi ya karaso ya tsuguna gaban abba yana kwasan gaisuwa. Innalillahi wa innailahi rajiun kawai yake nanatawa"tun yaushe kuke zaune haka farhan"abba yace yana kallon farhan da ke masa kallon rashin fahimta. "Abba ban fahimce ka ba"yace kansa a kasa. "Waye poor bagger"abba ya kara jeho masa wata tambayan.da matukar mamaki farhan ya dago yana kallon abba,na ina abba yaji sunan nan,cos shi kam ya riga yasan sun shirya da matar shi.yaushe ma rabon da yaji sunan nan a bakin ta. "Abba a ina kuma kaji wannan suna". Nan abba ya bashi lbrn abinda yaji farhat tana fada. Mamaki da rudani suka hana farhan magana.meye yake damun farhat,anya bata da aljanu?yarinya lafiya lau suka rabu dazu da safe bayan haka yau sama da sati guda suna zaune lafiya.in dai idonun sa basuyi karya ba yana hango soyayyar sa a cikin idon ta den wats going on? "Na hada ka da girman allah kar ka boye min komai ka gaya min gaskiya"muryan abba ya katse mishi zancen zuci da yake. Nan farhan ya bashi kadan daga cikin lbrn abinda ya sani game da farhat sannan yace"wallahi abba yanzu ta canza sosai cikin kwanakin nan kuma nasan kuruciya ne zata daina". Cire hula abba yayi cikin tashi hankali yana cewa laifi nane!!!yanzu ace abinda kunnen sa yaji shine tayi sauki a hakan.lokaci yayi wanda zan gyara kuskuren da tafka a baya. "Ina son kaje ka taho min da ita gida yanzu ina jiran ku kuma karka nuna mata naji wani abu game da zaman ku"yace yasa kai ya fice ba tare da ya jira amsan farhan ba. Farhan har ya isa gida bai fita daga rudanin da ya shiga ba.yana sallama a palourn sama ya ganta zaune cikin shiga na alfarma sai huhhura hanci take kana ganin ta kasa bala 'i taka ji. Da kyar ta amsa sallaman da yayi tana dauke kai,bai damu da sabon reaction din ta yazo ya zauna a kusa da ita.saurin matsawa tayi tana masa mugun kallo kana tace "mallam ka dawo min da car keys dina harda wani zubawa a wata akwalan safe din ka salon wataran kace naka ne ko? Ya ma rasa me zsi ce mata illa idanu da ya zuba mata"kalle ni da kyau tsiddabarun ka ya daina aiki a kaina"tace tana hararan shi. "Tashi muje mu gaida ammi"yace yana mikewa. Dariya tayi tace"kasani ko me ka shirya nafi karfin ka" A mota ma sai takalan sa da fada take amma ko inda take bai kalla ba dan yanzu ta daina bashi mamaki tsoroa take bashi.sun kusa isa gidan abba aka kira shi a waya bata ji me aka ce masa ba taji yace toh insha allah. Koda suka shigo cikin gidan ko parking bai gama ba ta balle murfin motan tayi cikin gida da gudu tana kiran sunan ammi.da ido ya bita har ta bace masa sanna shima ya fito yayi palourn bakin abba. Sallama yayi ya shigo ya samu abba a zaune da alamu shi yake jira.can gefen kafan abba ya zauna yana jiran yaji me abba zai ce masa. Yace"kana jina farhan ina so kayi hakuri da hukuncin da zan yanke,kana tashi anan nake so ka cire layukan ka da kasan farhat ta sanka da su kuma ina son ka tafi ka barta anan har sai lokaci yayi zan neme ka. My little yusuf is sick pls kusa shi a addu an ku allah ya bashi lpy. πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by Ummee yusuf (Maman yusuf) Salam ina mika gaisuwa da jinjina ta gare ku masoya na,kuma ina mika godiya ta musamman saboda addu'oin ku ĝa little yusuf alhmdllh ya samu sauki.allah ya saka da alkhairi ya biya muku dukan bukatun ku na alkhairi ameeen. Page 43~44 Cikin wani yanayi farhan yake kallon abba,can dai ya kasa daurewa murya na rawa yace"uhum abba.....abba ban fahimce ka ba" Murmushin su na manya abba yayi kana yace"nasan hukuncin ba zai maka dadi ba'amma ya zama wajibi a gare ka kayi hakuri da wannan hukuncin gaba zaka gane nufi na.saboda haka ina son ka tabbatar ka toshe duk wata hanya da zata hada ku hatta gidan nan ban yarda ka shigo ba sai na neme ka.yanzu tashi ka tafi allah yayi maka albarka. Jiki a mace ya mike ya bar palourn bayan yayiwa abba sallama.tuki yake amma hankalin sa va a jikin sa yake ba dan kwata kwata hukuncin abba yayi tsauri dayawa.how can he manage his life witout farhat?koda da suke zaman draman su ba zai iya jure rabuwa da ita ba bare yanzu da ya dandani zama mai dadi da ita. Bayan fitan farhan abba ya kira ammi bedroom din shi dan suyi magana.zama tayi kusa da shi tare da maida hankalin ta gare shi saboda taga alamun magana mai muhimmanci zai mata. Nan ya kwashe abinda ya faru tsakinin shi da farhat ya fada mata sannan ya dora da hukuncin da ya yanke.ajiyan zuciya ammi tayi jin abinda abba yace ,kana itama tace"alh wannan abinda ka fada banyi mamaki ko kadan dan nasan ta da wannan halin na kin talaka tun tana yar karamar ta.kuma tun a lokacin da na farga nake kokari na inga na raba ta da wannan mugun dabi'an nata.nd tabbas ina sane da irin rashin jituwa tsakanin ta da farhan kamin auren nasu. "Haba dear kin san da wannan shine kika rufe ni a duhu"abba yace yana mata kallon tuhumA. "Ba haka bane alh tsaya kaji yanda abin yake"cewar ammi.nan ta kwashe duk wani abinda abu da ta sani tsakanin farhan da farhat ta fada mishi na irin sharri da sauran su da ta mishi sannan tace"wallahi alhj abinda yasa ban gaya maka ba shine ganin yanda farhan din yake sata abu tayi ko ba tayi niyya ba dan akwai ranan da har wanki ta mishi da kuma yanda na yarda da tarbiyan shi,shiyasa na bada goyon bayan auren nd tabbas nasan ba soyayyar farhan a zuciyar ta,sai dai shi farhan yana matukar son ta ,shiyasa nake ganin zai iya tankwar mana da ita da zaran anyi aure.wallahi bansan abin zai munanta haka ba". "Har yanzu lokaci bai kure mana ba da sauran lokaci da zamuyi kokarin canza ta in har kin bani hadin kai.koda yake tunda can baya kina iya bakin kokarin ki na daura ta a hanya ina rusawa". Ammi cikin jin dadi tace"insha allah komai zai zo da sauki tunda na samu goyon bayan ka".haka sukayi ta tattaunawa tare da tsara yanda zasu bullowa lamarin cikin sauki. A bangaren farhat kuwa tana can cikin bedroom din ta hankali kwance,sai dudduba kayakin ta take yanda suke tsab kaman tana nan har yanzu. Wayar ta ce tayi ringing ganin ruky ce yasa ta dauka,nan take ce mata ya bata karaso ba har yanzu bayan ga yan depertment din su duk sun iso,tayi maza ta shigo dan kar tayi missing. "Hey beb i cant make it". "Why?bayan kince zaki zo har na fada yagana ta ajiye miki most precious table,ko dai poor bagger n kine ya hana ki fitowa". Tsaki farhat taja sannan tace"could u even tink of dat?waye shi da har ya isa ya hana ni.abba ne ya kira ni yanzu haka ina gida nd kema kinsan halin ammi amma let me see in na gama da wuri zan leko". "Ok sai kin shigo"tace tare da katse wayan.zama tayi bakin gadon ta tana wondering me ya faru aka kira ta zuwa gida kuma har yanzu bata ga idon abban ma bare tasan dalilin zuwan. Tashi tayi ta fito wajan ammi ko zata samu haske kuma tana son komawa gidan ta da wuri ko zata samu daman leka partyn Ammi na ganin ta tace"yauwa yanzu nake shirin aikawa a kira min ke"zama tayi kusa da ammi tare da dora kanta a kan kafadan ammi tace"i missed u ammi na". "Ba wannan na tambaye ki ba,wuce kitchen ki dorawa mana abincin dare.yau abban ki yace sakwara da miyan shuwaka yake so.akwai sabon kayan ciki da aka kawo dazu shima ki diba kiyi kammomiye.yauwa ki dama kunun mardam da mixed fruit juice". Baki sake farhat take kallon ammi ba tare da ta iya cewa komai ba.saboda mamaki,dan tasan tun da can ita bata shiga kitchen a gidan in ba abban ta bane zai dawo daga tafiya shima in ta shiga shiririta kawai take musu.amma yanzu wannan abu ta ina zata fara wayanan abubuwa da ammi ta lissaafo mata. Can dai ta kasa hakuri tace"ammi duk wannan aikin ni kadai, ina su ya falta ne yau?"kara tamke fuska ammi tayi tace"ina saki aiki kina tambaya ta ya falta,ko cewa akayi bansan da ita bane?oya tashi ki wuce kar ki bata min lokaci". Tashi tayi fuskan nata kaman ta fashe da kuka,har tayi hanyan kitchen taji saukowan abban ta.aiko cike da farin ciki taja ta tsaya tana kallon abban ta cis ta san ba zai yarda tasha wannan wahalan ba.. Zuwa tayi jikin shi tana"abbana i missed u ka dawo lafiya"?cikin basarwa ya amsa mata sannan ya zauna yana kallon ammi fuska a hade yace"me take a nan ne ko baki fada mata sako na bane"? "Yanzu na gama fada mata," ki wuce mana kika tsaya kallon my,lokaci na tafiya".cikin mutuwar jiki tayi hanyar kitchen tana mamakin meya samu abban ta yau har da shi ake sata aiki.ba yanda ta iya haka ta shiga kitchen din ita kadai ta fara aiki.ta matukar jigata kamin ta karasa saboda yawan abincin cos daga baya ammi tace abincin duka gida zatayi. Wanka tayi da ruwan dumi saboda gajiya sannan tayi sallah isha'i,ita kadai taji anincin ta cos ta son shiryawa da wuri kamin farhan ya dawo su koma gida.riga da skirt tasaka na atampa dark blue da ratsin fari a jiki,kwaliya tayi nagani na fada wai kar farhan ya ganta ba kwalliya ya raina ta.(nace anya kuwa farhat)kwanciya tayi kan gadon ta da sunan tana jiran farhan,saboda gajiya bata san lokacin da bacci yayi awun gaba da ita ba. Sanyin asuba ne ya tashe ta,lalumar farhan ta fara dan ta samun shigewa jikin shi ta koma bacci amma taji wayan hakan yasa ta kara bude idon ta da kyau tana kallon gadon sai a sannan ta tuna ashe fa a gidan su ta kwana. Kara kwanciya tayi wondering me ya hana farhan dawo ya dauke ta. Koda tayi sallah kara komawa bacci tayi,sai dai ba tayi wani nisa a baccin ba ammi tazo ta tashe kan ta fito ta dora break fast. Turo baki tayi irin itafa ta gaji nan buge bakin ammi tayi tace"zaki gyara zaman bakin nan ko sai na kumbura miki shi,dallah ku wuce ki dora kinsan abban ki zai fita office da wuri nd kar ki fara cewa abu daya zaki mana make sure kinyi abu uku zuwa hudu". Haka farhat ta fito ta yi girkin nan kala uku kaman yanda ammi ta umarce ta,duk ta jera su a kan dinning zata wuce dan yin wanka ammi da abba suka fito cikin shigan alfarma sai zuba kamshi suke. Wucewa zatayi dan yin wanka bayan ta gaishe su amma ammi ta tsaida ta kan ta zauna tayi break fast tukun ta wuce.zama tayi a takure dan gani take at any moment farhan zai iya shigowa nd bata son ya ganta a haka. Tattare kayan tayi bayan sun gama ta wuce kitche yayin da ammi ta raka abba.koda ta dawo ta same tana shirin fitowa a kitchen nan ammi tace mata"ina zaki je bakiyi wanke wanke ba kuma wa zai tattare miki kitchen din ?" Idon ta duk ya ciko da hawaye ta koma ciki ta fara wanke kayan fa suka bata,tanayi tana hawaye koma mene farhan ya zo su koma gidan su dan ta lura yanzu iyayen nata sun tsane ta. Ammi ta tausaya mata amma dole ta danne zuciyar ta. Koda ta gama da kitchen zata wuce ammi ta kira ta kan taje bedroom tayi mata kabbasa ma suturun ta sannan ta wanke mata toilet. Farhat tunda tazo duniya bata taba aikatuwa irin na yau ba,saboda wankin toilet din yabata wahala sosai cos bata taba yi ba gwara girkin shi ta iya ki wuya ke hana ta. Tana shigowa dakin ta wayar ta ta raruma ta shiga neman layin farhan dama dan jan aji taki kiran shi jiya amma ganin yanda take azabtuwa a gun ammi gwara tattara ta koma gidan ta.sai dai tana kiran layin taji switch off.haka ta zauna dawayan a hannu bayan tayi wanka ta shirya,ta kira sau ba adadi. Ammi ta kyale ta bata sata gurkin dare ba ganin ta galabaita sosai. Suna zaune a palour da iyayen ta ana hira amma ita hankalin ta gaba daya ta tattara ta maida shi kofa tana ganin kaman yanzu farhan zaiyi sallama ya shigo. Kasa daurewa tayi tace "abba bansan meya hana farhan zuwa ba kuma ina ta gwada layin shi bata shiga". Abba hankalin shi na kan t v yace"mama na kinsan poor baggers din nan basu iya samun waje ba sai sun nuna maka halin su,ni bansan ma ya akayi na yarda da auren ku bama.ina ganin tsiddabarun su na talakawa ya mana kuma zamu nuna mishi bokan sa yay kadan.ki kwantar hankalin ki dole in nemo shi kuma in raba auren nan kaman yanda na hada shi". Zuciyar tane ya shiga bugawa da sauri sauri sai bin su da ido take ta kasa furta kada kalma daya. πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by ummee yusuf (Maman yusuf) Page 45~46 Kwakkaran motsi farhatbta kasa sai ido da ta zuba musu mai cike da tashin hankali,wani wahalellen yawu ta hadiye da niyan yin magana ammi ta riga ta. "Bana son yawan surutu,ai kinji abinda abban ki yace so ki kwantar da hankalin ki.yanzu dare yayi je ki kwanta in allah ya kaimu gari ya waye sai mu karasa maganan" ammi tace mata da murmushi akan fuskan ta ganin yanda duk ta rude lokaci daya kuma wannan yana nuna alaman tana son shi sai dai girman kan ta ya hana ta fahimtan hakan. Mikewa tayi tana jan kafa kaman kazan da kwai ya fashewa a ciki.tafiua take amma bata san a wani yanayi take ciki ba,ita dai tasan tun lokacin da abba yace zai raba auren su da farhan ta nemi natsuwar ta rasa. Koda ta karaso daki rage kayan jikin ta tayi sannan ta kwanta lamo a kan gadon ta,bata san mesa ba bata son abba ya raba auren,toh ai basu gama game din su ba,in abba ya raba kuma ai ya katse musu game. Juyi take a kan gadon ta kasa bacci sosai gani take gadon ya mata fadi ga wani sanyi sanyi da take ji.remote ta dauka ta rage a.c,still tana ji.jan bargo tayi ta lulluba dashi but har yanzu dai bata daina ji ba.nan ta fahimci dumin jikin farhan take missing.tsaki taja tana cewa"wai wannan dan rainin hankalin ina ya shigane tace cikin ranta tare da jawo waya Tsaki take ta jerawa jin har yanzu layin sa a kashe. Rufe kanta tayi da bargo tare da lumshe ido ko baccin zai zo.ganin fuskan farhan tayi lokacin da ya fara kissin din ta,murmushi tayi tare da gyara kwanciya. "Miss ego who gave d permission din tunani na?"taji muryan farhan a kusa da ita. Wara ido sosai tayi tana kallon yanda ya wani hada rai. Murguda mishi baki tay tace"waye ma rashin aiki ya same shi da zai yi tunanin poor bagger". Marairaice fuska yayi yana kallon ta yace"nine poor bagger ko?" Saurin rufe bakin tayi da hannu tana girgiza kai alaman ba take ba.har yanzu bai yanzu bai saki fuskan sa ba ya langwabar kai yayi kalan tausayi yana kallon ta. "Sorry bazan sake fadan sunan nan ba har abada"tace masa itama in a pity face. Shagwabe fuska yayi yace"promise"cikin jin dadin ya sake fuska tace"yes dear promise" "Then come here wife"yace yana dariya tare da wara hannayen sa.mirginowa tayi zuwa jikin sa tana dariya.timmm taji ta a kasa,ba karamin daurewa tayi ba da bata saki ihu ba dan ta bugu sosai. Kallon kan ta shiga yi yanda tayi rashe rashe a kasa ta kasa tashi."oh god wats wrong wit me" Can kuma ta kwashe da dariya kaman wata mahaukaciya tana cewa"vari ya dawo wallahi a kan sa zan rama faduwan da nayi"tashi tayi ta koma kan gado tana ta smiling.duk yanda taso yakice shi a ranta ta kasa sai tuna good moments din da sukayi take.da kyar bacci yayi nasaran daukan ta.koda asuba da ta farka shi ya fara fado mata a rai tana cewa ko ya tashi yanzu?. Yau satin farhat 2 da wasu kwanaki cikin ukubar ammi duk wani aikin gida ita kadai ke yin su dan ammi ta sallami su ladi kan cewa zata neme su nan da sati uku kuma ba wai za a hana su albashin su bane akwai dalili.dan haka suma basu damu ba suka wuce garuruwan su. Duk aikin da take yanzu ko kadan baya damunta abinda yafi tsaya mata a rai shine rashin dawowan farhan gare ta.kullm addu'an allah yasa yana lafiya take,gashi su abba ko tayi musu zancen shi basa daukawa da muhimmanci.tasha gwada layin shi sai dai ko yaushe amsar daya ce is currently switch off.akwai ranan da hakurin ta ya kare tace zata je gidan ta dubo shi in ma baya nan zata zauna acan har ya dawo daga inda ya tafi.amma budan bakin abba yace mata"wannan ai wahalar da kai ne,nan da can din ai duk gidan mu ne,so kiyi zaman ki anan ba sai kinje can ba".ire iren amsan da take samu daga iyayen nata kenan shiyasa ta daina zancen farhan a gidan ta barwa zuciyar ta. Ta rame tayi baki duk ta fita daga kamannin ta saboda tunanin farhan da tasa a ranta ko abincin kirki bata iya ci.tayi sanyi sosai kaman ba farhat ba . In tana cikin aiki ta tuna da irin wulakanci da take ma su ladi har kuka take ba tare da kowa ya ganta ba.dan yanzu sosai take nadaman abinda tayi musu a baya saboda yanzu tasan yanda suke ji in anyi musu wulakanci bayan sun sha wahalan aiki.dan yanzu sai tasha wahala tayi aiki ammi ta hau ta sa fadan ba tayi dai dai ba wani lokacin har bige ta take tana mata gorin ba abinda ta iya a rayuwa sai ci ta kawanta. Tabbas tasha yiwa mutane irin wannan more especially ladi,duk wulakanci da zatayi musu dole suyi dan nan ne hanyar cin abincin su gashi har gidajen su suke barowa suzo suna neman halal din su,maimakom a tausaya musu sai dai ana musu kallon kaskalntu. Itako tunda ta tashi cikin jin dadi take batasan wani wahala a rayuwa ba maimakon tayi wa allah godiya gurin kyautatawa na kasa da ita kaman yanda abban ta yake amma saima amfani tayi da hakan wajan muzgunawa na kasa dasu.ciki kuwa harda mijin ta wanda yake son ta tsakani da allah kuma cikin faranta mata yake amma ita kullum burin ta taga ta kuntata mishi.kar dai ace ya gaji da halin tane ya gudu ya barta.ko tana bacci in ta kawo hakan a ranta ta rinka kuka kenan. Yau ammi ta kira yan aikin gidan kan dawo da bakin aikin su,saboda itama yanzu tana ganin canji sosai a tattare da yar ta amma tana son tabbatarwa kuma hakan ba zai yiwu ba har sai yan aikin sun dawo. Zaune take a palour tana aikin da ta saba wato tunanin mijin ta farhan,,bata san da zuwan su ladi ba. Ladi tazo wucewa da mug din kunun gyada a hannun ta zata wuce kitchen amsa kiran ammi,bata lura da farhat dake zaune ba hankalin ta yana kan t.v sai ji tayi tayi tuntube da mutum wanda ya haddasa faduwan mug din hannun ta zuwa kan kafan farhat,tarwatsewa mug din yayi sannan kuma kunun ya fantsama jikin ta. A rude ladi take kallon ta jikin ta har bari yake ganin dan yatsan ta ya fara fitar da jini tasan in tashiga hannun farhat ta me kwatan ta sai allah. Farhat kuwa a firgice ta dago suka hada ido da ladi ai bata tsaya wata wata ba tazo ta rungume ta tana kuka cewa ta yafe mata.kasa motsi ladi tayi cos bata gasganta idanu da kunwan ta ba.cigaba da kuka tayi tana cewa"kullum addu'an allah ya hada ni da ku in nemi gafaran ku saboda nasan na zalunce ku a zaman da mukayi dan allah ki yafe min ba dan hali na wallahi son zuciya da sharrin shaidan suka kaini ga aikata haka". "Dan allah hajjiya kiyi hakuri aini ce nai miki laifi" "A a kar kice haka ladi shekaru nawa nayi ina cutan ki ni dai dan allah ki yafe min" A razane ladi ta fara kwalawa ammi kira ganin yanda kafanta yake fitar da jini. Share hawayen ta ammi tayi da murmushi akan fuskan ta ta karaso wajan su dan tariga taji abinda ya kwakana tsakanin su saboda tun dazu suka fito daga kitchen ita da ya falta da suka ji karan fashewan glass din. Kama ta sukayi zauwa dakin ta,ammi ta dauko first aid box tayi dressing din inda cup din ya yanke ta.mikewa tayi da niyan fita farhat ta kama kafan ta tare da fashewa da wani sabon kukan tana cewa"na tuba ammi dan allah ki yafe min,na fahimci abinda kike son ganar dani tun ina karama zan iya juran ko wani irin hukunci a gare ki amma dan allah ki daina fushi dani". Dagota ammi tayi ta rungume tanana bubbuga bayan ta alaman rarrashi har ta samu ta tsagaita da kukan sannan ta kama ta suka zauna a bakin gado.tana murmushi tace"inyee my baby is a grown up now am very proud ban taba fushi da ke ba illa burina allah ya daura min tilon yata kan hanya mai kyau kuma alhmdllh allah ya amshi addu'ata.yanzu no more crying kwanta ki huta ko?"tace tana shafa kanta . Ammi har ta kai bakin kofa taji tace"ammi dan allah in abba ya dawo ki taya ni rokon sa a nemo farhan shima in nemi gafaran shi" Murmushi ammi tayi tace "a a ba ruwana keda abban ki kunfi kusa in ya dawo sai ki fito ki fada masa da kanki".dan yake kawai tayi ammi ta fita,duk yanda zata fada musu yanda take ji game da farhan abin ya girmi tunanin ta cos yanxu duk lokacin da zatayi tunani farhan sai taji zuciyar ta na mata wani irin nayyi. Tana kwance hawaye na bi ta gefen idon ta hannun ta rike da wayan ta da kullum sai ta gwada no farhan sau ba adadi. Karan wayan tane yasa ta tashi a firgice tare da addu'an allah yasa farhan ne,sunan ruky ta gani yana yana yawo akan screen din.ajiyan zuciya tayi ta goge hawayen ta sannan ta daga. "Ruky ya kike kwana 2?"tace da dashasshiyar muryan ta. "Lafiya gani a kofan gidan ki mai gadi yace min wai kunyi tafiya"cewar ruky. "No ina gida tun kiran nan da abba ya min ban koma ba".tace hawaye na taruwa a idon "Kaman ya baki koma ba,kodai kun yi fada ne da poor baggern naki kike boye mana". Cikin karaji ta ka katse ta"hey will u shut dat dirty mouth of urs,mijin nawa kike kira da haka"? Dariya ruky ta sheke da shi "farhan shi kike kira da mijin ki"? A zuciye ta katse wayar tana huci ji take ina ma ace zata ga rukyn a gaban ta ta kakkaura mata mari jin suan da ta kira rayuwan ta dashi,sai yanzu ma take kara jin wani zafi a ranta da ta tuna ita ce silan shigan ta wannan hali cos duk abinda take mafi yawanci ita ke zuga ta.allah sarki ramlat kawa ta gari dan ko yaushe tana kokarin dora ta kan hanya mai kyau ita kuma a lokacin da yake idon ta ya rufe suke mata kallon bata waye ba shiyasa tafi shiri da ruky. Wayar ta ta dauko tayi dialing no ramlat,kuka ta fashe mata dashi da ta daga kiran. Cikin tashin hankali take tambayar ta ko lfy amma sai ma kara volume din kukan ta take.da kyar ta rarrashe ta sannan ta tsagaita nan ta kwashe lbrn abinda ya faru ta fada mata sannan tace"nasan ya gaji da abinda nake mada ne ya gudu ya barni a yanda nake ji i cant move on without him in my life".tace tana kara rushewa da sabon kukan. "Look star yanzu ba lokacin kuka bane tun farko abinda nake jiye miki kenan kika biye ma ruky amma duk da haka lokaci bai kure ba nasan farha really loves u duk yanda zakiyi kisan yanda kika futa kije ki bashi hakuri nasan zai saurare ki". Nan tayi ta rarrashin ta tare da karfafa mata guiwa kan ta tukare shi.daga karshe dai sallama sukayi akan yau zata koma gidan ta tare da bawa farhan hakuri suci gaba da zaman su. 8:30 ta.leka palour taga su ammi suna zaune da abba suna,sadaf sadaf ta wuce ta kofan baya ta tare da sun gan ta ba.direct get ta nufa ba madu mai gadi yana ganin ta ya dauke kai yasan ba karamin aikin ta bane ta mishi rashin kunya. Tana fita daga gidan ta fara zuba sauri duk da zogin da kafan ta keyi bai dame taba burim ta kawai ta ganta a bakin babban kwalta.ga anguwan ko kare babu kowa na cikin gida. Wata karamar mota ce a bayan ta da samari 2 aciki suna binta kuma suna musun akan itace ko ba itace ba.mai jan motan yace "kai alex baka gani da kyau itace mana."wanda aka kira da alex din yace "no way tunda oga ya bamu umarni muke nan ya bamu taba ganin fitowan ta sai yau,na gaya muku anyi mata aure"deen din yace "tsaya ka gani"kara speed yayi suka taro ta sannan yace"FARHAT"juyowa tayi a razane tana kallon su ganin bata ganin mai kama dasu ba yasa ta kara sauri ganin gaka alex ya fito da sauri ya sha gaban ta zata yi musu ihu ya hura mata wani hoda a fuska tayi baya luuuj zata fadi deen yayi sauri ya taro ta.suka ciccibeta suka sata a motan sannan suka fita a guje.😭😭😭😭😭 Wayyo farhat not again πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by ummee yusuf (Maman yusuf) Page 49~50 Yaaz bai bar maiduguri ba sai da ya tara yaran sa su takwas,babban cikin su ozo shi ya dankawa assigment din su nemo masa information akan farhat kuma duk yanda zasuyi su kwamasota kuma yasa musu kyauta mai tsoka ga wanda yayi nasara kuma zai bashi matsayin p.a din shi. Jin Hakan yasa su duka daukan damara sannan suka rabu zuwa gruop 4,sai dai kash basu dade wajan bincuken ba suka gano har tayi aure nan suka kira yaaz suka fada mishi amma yace ina ruwan shi da auren ta,su tabbatar dai sun kamo ta.nan kuma ya kara yawan kudin da yace zai bawa wanda yayi nasaran kamotan.wannan kenan. Su alex basu tsaya a ko ina ba sai wani secret farm house na yaaz dake can moramti bayan gari,suna yin parking a compound din gidan suka cicbeta suka shiga da ita cikin wani daki cikn dakuna hudu da suke flat din.alex ne yacewa deen "ka daure mata hannayen ta bari in kira oga yaaz in fada masa mune mukayi nasaran kwamasota". Can balcony alex ya fito kamin ya kira oga yaaz. Yan mata uku ne akan sa duk sanye suke cikin bikini, yana kwance shima saman resting chair a bakin swimming pool daga shi sai baxer suna massaging din shi idan a lumshe a lokacin da call din alex ya shigo,daya daga cikin yan matan ne ta dauka sannan ta kara masa a kunne. Can bangaren kuma alex yana ji an daga wayan ya fara masa kirari sannan yace ai shine yayi nasaran kamo masa farhat. A take ya tashi zaune har yana hankade yarinya daya,cikin muryan yan maye yace" re u really sure of wat u re saying" "I'm very sure oga wallahi ita ce,yanzu haka tana farm house dinka na moramti". Cikin jin dadi yace "good job alex u wll be rewarded for this".nan yayi hanging din call din sannan ya kira airpot kan neman ticket din maid gobe da safe,but aka ce ba na safe sai rana.haka ya hakura ba dan yaso ba. Kiran alex yayi yace ya kula da ita da kyau yana nan zuwa gobe,suna gama wayan sannan ya koma ciki wajan deen.nan deen yake tambayan sa ya sukayi? "Na gaya masa mu 2 mu kayi nasaran kamota kuma yace mu kula da ita da kyau yana nan zuwa gobe da rana". Nan suka kwana da ita a gida sai dai har yanzu bata masan a wace duniyan take ba. Da washe gari 1:30 a filin maiduguri internation airpot yayiwa yaaz,gaba daya yaran sa sun zo taran sa ciki kuwa harda su alex da deen. Wata haddadiyar jeep suka bude masa ya shiga nan ozo ya zo da gudu zai shiga driver seat sabida ko yaushe shine mai jan sa amma sai yaaz ya dakatar da shi yace alex ya shiga su tafi cox tun yanzu ya kamata ya fara cika alkawari da ya dauka.abin ya daki ozo a zuciya amma ya danne ya shiga wata motan suka rufa musu baya. Karfe 10:30 Farhat ta farka da matukar ciwon kai,dakin take bi da kallo ganin dai ba dakin ta bane,sai daga baya ta tuna abinda ya same ta jiya da daddare. Yunkura tayi zata tashi cikin tashin hankali amma taji hannayen ta a daure,bata fasa ba haka ta mike cikin dabara ta nufi wajan kofa ta fara ihu tana neman agaji,muryan ta har ya fara dishewa amma bata ji alamun mutum ba.nan ta zube a jikin kofan a matukar galabaice sabida kishirwa take ji har na fitan hankali.tana na zaune tana ta hawaye tare da nadaman fitowan da tayi,da tayi hakuri ta zauna tayiwa iyayen ta biyyaya da hakan bai same ta ba. Takamaimi bata san ina ne nan ba kuma bata san suwa sukayi mata hakan ba.yan boko haram ko yankan kai ko kuma kidnappers,no wayan nan sun santa tunda saida suka kira sunan ta suka tabbatar ita ce sannsn suka kamata.addu'a ta fara na neman taimakon rabbis samawati wal ardi,ta san yanzu haka iyayen ta suna cikin tashin hankali. Murmushi ta fara da ta tuna da farhan ko yana ina yanzu ko yaji labarin batan ta?haka ta kwanta lamo tana ta addu'an da yazo bakin ta. A compound din gidan sukayi parking sannan suka fiffito suna jiran yaaz ya fito,akex ne ya bude masa kofan motan sannan ya fito yana shan kamshi alex na gaba zai kai shi dakin da suka kwantar da farhat,ganin haka yasa deen shima ya fara kokarin bin su amma wani mugun kallo da yaaz ya watsa masa ya yaja ya tsaya nd a zuciyar sa kuma yana jin wani iri ,ya za ayi suyi aiki tare amma a rinka ware shi?. A nesa da dakin alex ta tsaya ya nuna mai sannan ya juya ya koma cikin yan uwan sa. Bude kofan yayi ya shigo dakin,da kallo ya fara bin dakin dan shi bai ganta akan gadon ba kaman yanda alex ya fada masa.can kuriyar dakin ya ganta a yashe tana baccin wahala ta cikuikuye cikin dogon hijab din jikin ta. A hankali ya fara takowa yana kallon fuskan ta da murmushi akan fuskan shi,it was d same beauty face da ya tafi da imanin shi.a take ya hada rai da ya tuna marin da ta mai yana shafa gefen fuskan shi da ta mara a lokacin,yana karasowa gaban ta ya durkusa tare da falla mata wani wawan mari da yayi sanadin farkawan ta a gigice har tana buge kan ta.a bango. Dariya irin ta bosawa yaaz ya kwashe da shi tare da mikewa ya zura hannayen sa duka 2 a aljihun wandon shi yana kallon ta. Wani wahalallen yawu farhat ta hadiye cox tabbas bata manta face din shi ba,ashe shi yasa aka dauko ta yau ta shiga tara ba uku ba a lokacin tana ganin zata taka kowa ta kwana lafiya ashe babban kuskure tayi duk da yanzu tayi nadaman irin rayuwan da tayi a baya,sakayya ce na mutanen da ta ciwa mutunci a baya shi yake bibiyan ta. Baki na rawa tace"dan girman allah bawan allah kayi hakuri kar ka cutar dani ni matar aure ce...." Wata dariya da tafi na dazu ya kece dashi sannan kuma ya hada rai yana kallon ta da yace"yau kuma nine bawan allah?" Shiru tayi bata tanka ba illa jikin ta da yake rawa. Tsawa ya daka mata yace"nace yau nine bawan allah?ko kin manta sunan da kika kirani dashi a lokacin?POOR BAGGER huh".yace yana huci idon nan yayi jawur saboda bacin rai. "Na tabbata da kinsan koni waye ko da kudi aka hada ki akace ki min abinda kika min ba zakiyi ba,nasan rashin sani yasa har kike kallon mutane kina kiran su da poor baggers while uban ki ne poor baggern". Dago jajayen idon ta da yake ambaliyan hawaye tayi ta kalle shi. "Yes bukar alibe is d biggest bagger i have i ever seen"yace yana zaro mata ido. Cikin bacin rai ta mike da kyar tana masa kallon wukakancu tace"mind ur tongue kar kaga dan ka sa an kawo ni nan yasa kana ganin kan ka as hero,un ka cika namiji mesa baka dauki mataki ba lokacin da nayi maka,mesa baka dauko ni da kanka in ka isa?nd last warning duk abinda zakayi kayi but kar ka sake saka sunan iyayena a ciki if not......" "If not wat?"yace yana shako ta tare da buga ta a jikin bango,sai da ta saki ihun azaba. "Har ni zaki kalla kin gaya irin wannan maganan?yes bukar alibe is a bagger na fada bari inyi maganin wannan shegen bakin naki" yace yana zaro belt din shi.gani haka yasa ta fara bashi hakuri daga kwance da take cox ko motsawa ta kasayi sakamakon buguwa da tayi a bango. Jibgan ta ta farayi da belt din kaman aiko sa akayi tun tana bashi hakuri tana ihu har bakin ya mutu,sai da ya gaji dan kansa sannan yayi jifa da belt din yana haki kaman wanda yayi gudu sannan yace"kin ce am not a hero tunda sawa nayi aka dauko ki toh let me show u gobe zan wuce dake los angel cos baki da miji sai ni".yace sannan ya sa kai ya fice a dakin. A waje ya samu yaran sa suna jiran fitowan sa nan ya cewa alex ya shirya gobe zasu wuce los angel kuma ya fita ya samo mata abinda zata ci nd daga yanzu ya sallami dukan su baya bukatan kowanen su since they re good for nothing.deen ne ya bishi yana kokarin fada mishi tare fa sukayi aikin amma ko sauraren shi baiyi ba ya shiga mota ya fita a guje yayi hanyan gidan aunty shi. Alex ne yazo yake cemasa kar ya damu in oga ya bashi kyautan zai bashi wani abu.deen takaici bai barshi ya kula shi,wato yayi masa dabara kenan ya fadawa oga yaaz shi kadai yayi aikin. Yanan nan tsaye ya rasa me yake masa dadi duk an watse an barshi shi kadai,ji yayi an dafa kafadan shi ta baya juyowa yayi yaga ozo yana masa murmumushi hannun sa yaja suka shiga moton ozon suka bar wajan. Wajan su abba kuwa duk inda hankalin su yake in yayi million toh a tashe yake barin ma fahan da har wata rama yayi na musamman,sune police station sune giwa barack sune wajan yan gora.ganin har yamma abin yaci tura yasa aka watsa a media duk wanda ya samo ta ko ya kawo labarin inda take kudi akasa zunzurutu har million 10.sun kasa tsaye sun kasa zaune.ammi idon ta duk ya kumbura saboda kuka.ga police duk sunyi tracing layukan gidan ko za a kira dan su duk a zaton su kidnappers ne cox ramlat tazohar gidan tana kuka sannan ta fada musu yanda sukayi kamin ta fita. Farhan ji yayi kaman yayi hauka da yaji dalilin fitan farhat din shi har wannan kaddaran ta same ta. A can moramti kuma farhat tan nan yashe kaman yanda yaaz ya fita ya bar ta har alex ya sayo mata abinci da ruwan sha,kunce ta tayi bayan ya ajiye mata abuncin sannan ya fita ya rufe ta ta baya tare da mamakin kome ya samu oga yaaz na dukan mace haka. Da kyar ta yunkura ta tashi zaune saboda yanda jikin ta yayi tsami gashi duk ba inda bai kumbura ba a jikin ta.ruwan ta kafa kai sai da ta shanye tass sannan ta koma ta kwanta ko kallon abincin ma batayi ba. 8:30pm alex yan zaune a parlor ya kunna kayan kallon sai shaye shayen sa yake hankaki kwance. Mutane 2 nagani sun hauro ta get din gidan fuskan su da mask,durowa a hankali ta yanda na ciki ba zai ji motsin su ba.cikin sanda suka iso bakin parlourn suna jin karan t.v.ta key hole dayan leka ya ga alex yayi dai dai akan three seater yana ta bacci bayan ya kora syrup kala kala. Cikin jin dadi suka bude kofan suka shiga ganin allah ya kawo musu saukin aiki,basuyi wata wata ba suka dauki bounch din keys da suka gani a kan center table suka nufi daku nan suna bincikawa wanne a kulle,a na tsakiyan suka tsaya dan shine a kulle.nan suka fara gwada keys din har allah ya basu sa'a suka bude. Can suka hango farhat ta gudundune cikin bargo sai rawan dari take saboda zazzafan zazzabi da ya rufe ta.zuwa sukayi suka daga ta suka yi waje da ita ko gardama bata musu ba saboda duk ta fita haiyacin ta.gate din suka bude sannan suka fita suka sata a mota sannan dayan ya dawo ya rufe gate din ta ciki san an ya haura ta saman gate ya dira ya shiga motan suka fita a guje sai a.lokacin suka cire mask din fuskan su suna dariyan samun nasara. Basu tsaya a ko ina ba sai new g.r.a kofan gidan alh bukar,sai anan naga faces din su,ozo ne da deen. Kwankwasa get din sukayi ba madu mai gadi ya leko dan ganin ko waye ne,yaga samari 2kuma bakin fuska nan suka gaishe shi tare da tambayan ko alh na ciki?. Amsa musu yayi da yana ciki amma suyi hakuri ba zai iya sauraren su dan yana cikin matsala shi a zaton sa masu neman taimako ne. Nan suka ce ya taimaka ya fada mishi sun zo mishi da labarin yar sa farhat.aiko cikin sauri ba madu yayi cikin gida.a kofan Parlourn ya tsaya yayi sallama izinin shigowa aka bashi bayan sun amsa sallaman. Shigowa yayi ya durkusa yana gaishe su duk sunyi jugum jjugum farhan kuma yana kwance ana masa karin ruwa.nan ba madu yacewa abba wasu samari 2 ne a waje suke son ganin shi wai sun zo da labarin farhat. Kamin abba yayi magana sai ganin farhan sukayi ya fizge karin ruwan da ake masa ya fita a guje har yana mangaje ba madu. Na gode da addu'oin ku,ina muku fatan alkhairi masoya na allah ya bar kauna. πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by umme yusuf (Maman yusuf) Page 51~52 Farhan bai tsaya a ko ina ba sai bakin get,yana zuwa ya cukumo wuyan ozo tare da jijjiga shi yana cewa"a ina kuka ga farhat,a ina kuka ganta? Ozo sai firfito da ido yake ba bakin magana saboda ba karamar shaka farhan yayi masa ba,ganin haka deen ya sulale ya bar gurin ba tare da farhan din ya gan sa ba.a haka su abba suka iso wajan. Da kyar da sudin goshi ahmad dan yayar abba da abdul kareem dan kanin ammi sukayi nasaran banbare hannun shi daga wuyan ozo da har ya fara fita hayyacin sa. Abba ne cikin lallami yake tambayan ozo wani labari ya kawo game da farhat?cike da nadama da dana sanin dauko farhat din yake nuna musu motan da hannu ba tare da ya budi baki ba. Farhan ne farkon isa wajan motan,baya yayi zai fadi sakamakon mummunan gani da yayi.ahmad ne yayi saurin tarosa jikin sa,abba shima cikin mutuwan jiki ya karaso motan dan yaga me ya firgita farhan haka. Innalillahi wa innailahi!!! rajiun abba yake maimaitawa. A zuciye farhan ya ture ahmad da ya rikosa yayi kan ozo,ya hau kai masa naushi ko ta ina.nan ma da kyar abba ya tsawatar mishi da cewa ya bar wannan haukan nan yazo su kai ta asibiti. Abba da farhan su suka wuce da ita royal private hospital.a hanya abba ya kira ammi ya gaya mata abinda ke faruwa,nan tace gata nan zuwa amma abba ya ce tayi hakuri ta zauna shi zai dawo ya kaita hospital din. ahmad da abdul kareem su suka tsaya akan ozo dan jiran police da suka kira a waya. Suna zuwa ba doctorn yace ba zasuyi mata aiki ba sai da da sa hannaun police saboda sunga alaman duka ne aka mata,nan abba yace sun kira police suna kan hanya dan kama wanda ya kawo ta.su kasa hakurin jiran police din ne saboda condition din da take ciki. Jin haka yasa suka karbe ta akayi emergency da ita. Sai bayan kusan 2hrs sannan doctors din suka a lokacin har su ahmad suma sun iso hospital din bayan sun damka ozo a hannun su. An maida ta personal room dan haka aka ce zasu iya shiga su ganta amma banda hayaniya dan sunyi mata alluran bacci. Kuka wiwi farhan yake ganin yanda farhat din shi uwar tsokana da tsiwa take kwance kaman matatciya in ba dan numafashin ta dake yake fita a.hankali ba.ga shatin belt rudu rudu a jikin ta,fuskan ta ma kaman ba nata.ba saboda kumburin da yayi. A gida kuwa ammi ta kasa zaune ta kasa tsaye sai safa da marwa take jin wai anga farhat kuma anyi hospital da ita,tana ji a jikin ta duk yanda akayi yarta tana cikin mummunan yanayi shiyasa hankalin ta yaki kwanciya sai kuka take yan uwa suna ta bata baki. Abba yace dasu farhan su dawo gida sai a taho da ammi ta kwana da ita.ba kunya farhan yace su su tafi shi zai kwana a wajan ta inya so gobe ammi ta zo da safe. Murmushi abba yayi ya fita abin shi,su ahmad kuma sai da sukayi ta masa tsiya kamin suma suka bi bayan abba. Kujeran sa ya kawo gaban gadon da take ya zauna tare da rike hannun ta da yake makale da drip ya zubawa fuskan ta ido ya tuno irin rayuwar da sukayi tun haduwar su har zuwa yau. Ajiyan zuciya yayi da ya tuna wai guduwa tayi a gida dan ta koma gidan shi.murmushi ne ya kwace masa ba tare da yayi niyya ba,a zuciyan shi yace"dats means yanzu itama tana sona ko?" Dora kan sa yayi kan gadon da take ya cigaba da tunanin sa har bacci yayi nasaran dauke shi ba tare da ya sani ba.yana nan yana baccin har nurse ta zo ta cire drip din da aka sata mata bai sani ba. Ita ta fara farkawa,dakin ta bi da kallo taga ba dakin da azzaluman nan suka kaita bane.wannan yafi kama da asibiti,juyuwan da zatayi kaman a mafarki taga farhan ya dora kansa a gadon yana bacci,dan cire tantama yasa ta kai hannun ta a hankali ta shafa gashin kansa. Cikin bacci farhan yaji ana taba masa gashi,bude ido yayi ya sauke su akan farhat da ta kura masa ido.cike da farinciki ya tashi zaune yana tambayan ta ina ke mata ciwo bari yakira doc. Har ya juya yaji ta rike masa hannu,dawowa yayi a hankaki zuwa gaban gadon ya zauna ba tare da sun daina kallon juna ba.wani irin kallo mai cike da shauki da wuyar fassara suke aikama juna. Yana zama ta fafa jikin sa ta kankame shi tana kuka kaman ta shide.shima rike ta tsam yayi a jikin shi yana sauke numfashi dan yayi missing dinta sosai. Shafa bayan ta yake alaman rarrashi da kyar ya samu ta tsagaita kukan da take. "Ya farhan i'm sorry dan allah ka yafe min.kayi min duk hukuncin da kaga dama amma dan allah kar ka guje ni,i can't live without u"tace tana kara rushewa da sabon kuka. Cikin rarrashi yace"shhhh ya isa haka komai ya wuce .we will be together forever insha allah". Lafewa tayi a kirjin shi tana shakan kamahin mai sanyi da tayi missing.nan ta shiga bashi labarin irin wahala da ta shiga na rashin sa a kusa da ita.shiru yayi yana sauraro tare da mamaki wai yau farhat ce take zuba masa kalaman soyayya haka harda neman gafaran shi.lalle abba yayi gaskiya da yace hukuncin da ya dauka shi zaiwa dadi,gashi ko ya gani. Hamdala yayiwa allah tare da jinjinawa abba,da sauran iyayen zasuyi koyi da hali irin na abba da ansamu zaman lafiya atsakanin ma aurata. Har aka kira sallahn asuba suna nan manne da juna ta hana shi fita bare ya kira doc.lallaba ta yayi ta kwanta sannan ya shiga bathroom dake cikin dakin ya dauro alwala sannan ya fice zuwa masallaci dake nan cikin asibitin. Tare da doc suka shigo dakin,bayan ya dudduba ta yace a hada mata ruwa mai dan zafi a gasa mata jikin ta. Heater ya kunna a bathroom din sannan yazo ya taimaka mata ya kaita ciki. Cikuikuye shi tayi ta cusa fuskan ta a kirjin shi tana darya kasa kasa wai ta kunya take,shi kuma gaba daya tsayuwan na neman gagaran sa jin yanda take manne masa a jiki kuma.ba kaya a.jikin ta. Basu fito a bathroom din ba sai kusan 6 dan da kyar aka gasa jikn saboda gaba daya shagala sukayi a bathroom din dan sun manta ma a asibiti suke. Zama tayi a bakin gado bayan sun fito ta rasa ya zatayi tayi sallah saboda ba kayan da zata saka,wayan da ta cire kuwa ko kyan gani babu duk jini ya bata. Ammi ce ta turo kofa ta shigo tare da sallama bayan ta kuma su yaa dija kanwar abba da hjy halima kanwar ammi sai ladi da take dauke da.basket din abinci da katon ledan kayan sawan farhat Rungume juna sukayi da ammi suna ta kuka da kyar suka tsagaita nan farhan ya gaishe su.ammi tace masa"kaje gida abban ku yana jiran ka zaku je police station wajan mutumin da ya kawo ta. Farhan ya isa gida on time a gurguje ya shirya suka nufi police station din kusan su 6.ciki harda aminin abba alh nura. Koda suka iso direct office din d.s.p suka wuce.yana ganin abba yasa ya mike cikin rawan jiki yana musu barka da zuwa nan yasa aka fito da ozo da ya daku yayi laushi.d.s.p shi ya koro musu bayanin abunda ya faru dan tuni ozo ya tona. Yace"yanzu haka na tura yara su dubo gidan ko za a samu sauran su acan kuma shima dayan da ya gudu an fara bincike a kan sa". Alex sai 7:00am ya farka daga nauyayyen bacci da yayi.tashi yayi yana neman keys din dakin da ya kulle farhat a ciki dan duba lafiyar ta kamin oga yaaz ya karaso.amma abin mamaki ya nema sama da kasa ya yarasa,mikewa yayi ya nufi dakin wai ko ya manta a jikin kofan. Daskarewa yayi tare da firfito da ido waje yana kallon dakin da ya ganshi wangale ba alamun mutum a ciki.rasa inda zai ransa yaji dadi yayi,shawara ya yanke na ya gudu kawai in ba haka ba oga yaaz zai iya yin ferfesun shi a yau. Cikin hanzari ya dauki wayan sa ya fita a guje ya nufi get,sai cikin rashin sa a yayi dai dai da isowan oga yaaz. Dole ya bude mass get ya shigo cikin fara a yaaz yace"yauwa alex aikin ka na kyau ina so muyi tafiyan safe saboda da mota zamu tafi dan bincike yayi yawa naga ko ina a media ana tallan wanda ya kawo ta za bashi kyautan 10 millions".dariya ya kwashe da shi kana yacigaba da cewa"ta jirgin ruwa za mu bar kasan nan a yau cikin dare nayi maka alkawari zaka ji dadi sosai tunda ka zama kaine silan samun farin cikina". In banda karkarwa da hada gumi ba abinda alex yake jin abinda yaaz yake cewa shi kuma kwata kwata saboda yana cikin farin ciki bai lura da halin da yake ciki ba. Hannun shi yaaz yaja zuwa cikin gidan yana cewa"zo muje mu tsara yanda tafiyan zai kasance dan bamu da ishasshen lokaci". A yanzu kam hawaye alex ya fara kuma sai a lokacin yaaz ya kura dashi.cikin kallon tuhuma yace "ya na ganka haka me yake faruwa". Baki na rawa alex ya fara masa bayani da rantse rantse baisan ya akayi ta bar gidan ba. Wani irin kallo mai wuyar fassara yaaz yake masa,can ya fito da pistol a cikin aljihun coat din shi ya dora akan goshin alex kana yace"zaka gaya min ina ka kaita ko in fasa maka kwakwalwa yanzu. Na yarda da kai na kori sauran yara na ashe yaudara ta kayi?" Wani irin ihu yayi mai cike da kunci saboda yasha buri kan farhat cox da gaske yake son ta amma wannan ya bata masa budgent. Bai tsaya wani dogon tunani ba ya dauke kan alex da piston din yana huci,kuma a dai dai lokacin moton police ya tsaya a kofan get din gida. [12/24, 8:31 PM] Ummee Yusuf: https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by umme yusuf (Maman yusuf) πŸ’«FAGEN-MARUBUTA WRITERS ASSOCIATIONπŸ’« (Gidan aminci,zaman lafiya da yarda da juna insha allah🀝) Page 53~54 Zagaye gidan police din sukayi,suna neman yaaz ya mika kanshi amma ina saima harbi da ya fara da pistol din shi yana neman hanyan guduwa. Basuyi niyan harbin shi ba,ganin ya harbi wani police a kafada yasa suma suka bude mishi wuta,nan ya fadi ko shurawa baiyi ba. A police staion su abba suna shirin komawa gida da zuman in anyi nasaran kamo sauran zasu dawo a maka su a kotu. Wayan d.p.o ne yayi ringing,inspector da operation din kama su yaaz yake hannun sa shi ya kira ya fada mishi abinda ya faru.shima d.p.o bai tsaya bata lokaci ba ya fada musu mutuwan yaaz ta enconter. "Yanzu saura wanda ya gudu shi zan sa acigaba da binciko sa.shi wanda ya mutun ma za'ayi cikekken bincike akan sa.duk yanda ake ciki zan sanar da kai alhajji.." "Toh ba komai d.p.o nagode sosai, sai na jika ". Nan suka mike tare da yin musabaha sannan suka fice. direct asibiti suka nufa. A asibiti kuwa yan uwa sai tururuwa zuwa dubiya suke tare da yin barka da arziki. both dangin abba da na ammi da abokan arziki. Lokacin da su farhan suka shigo dakin cike yake dayan dubiya.dan haka basu jima sosai ba dakin suka fita. Har yamma farhan yana nan yaki komawa gida zaman sa yayi a haraban asibitin,lokaci-lokaci yana dan lekawa yana duba jikin ta kuma alhmdllh bata Kwanta ba ana ta hira da ita. Da daddare lokacin yan dubiya sun ragu sosai,sai su yan gida.abba ma yana nan,anan yake mai dawa ammi abinda ya faru yace...."ba kidnappers bane suka dauke ta kaman yanda kike tsammani,yaron minister man fetur ne na nan naija dazu d.p.o ya kira ni yake min bayani.wai a baya mama na ta wulakanta shi harda mari a wajan shopping dan ya biya mata kudin kayan da ta saya.shine ya sawa yaran sa kudi ga duk wanda yayi nasaran dauko ta saboda ya dauki fansa.".... Hmmmm numfashi ya sauke ya juya yana kallon farhat da take hawaye,a zuciyar ta tana lalle wulakanci dodo ne.abinda faru da dadewa,ashe yana nan yana binta,da auren ta da komai.sai dai ta godewa allah daya kare mata mutuncin auren ta.dole yace mata uban tane bagger ashe dan minister ne...... Abba ne ya katse mata zancen zuci da take yace ko ta gane shin? Labarin yanda suka hadu da yaaz da abinda tayi mishi sannan da yanda su alex suka dauke ta har zuwa yanda yaci mata mutunci duk saida ta fada musu tana hawaye. Farhan sai huci yake idon sa sunyi jawur saboda baccin rai.in ba dan police sunyi nasaran kashe shi ba,da kuwa shi zai kashe shi da hannun shi.ba dan minister yake ba allah yasa dan karuna ne shi. Cikin kukan nadama farhat ta kara rokon su gafara.farhan ji yake kaman yaje ya rungume a barsa ya lallashe ta yake ji. Kowa a dakin jikin sa yayi sanyi.can abba yayi gyaran murya yace"a yanda d.p.o yace duk rundunar yan sanda ta kasa suna farin cikin encounter da ya rutsa da yaaz, in ba haka ba sau nawa yake aikata manyan laifuka amma ana kama shi lawyer zai zo yayi belin din shi kuma ba yanda suka iya dole su bayar tunda uban sa babban mutum ne.sosai suke murna an rage bakin iri". Haka dai ayi ta jajan tawa sannan abba yace su tashi su Koma gida,nan kowa ya mike banda farhan da ya sunkuyar da kai kasa yaki motsawa. Ammi ce tace"ya dai son tashi mana dare fa yana yi". Baice komai ba kuma bashida niyan tashin. Abba ne ya cewa ammi ta dauko hijab ta raka shi wajan mota.ammi bata kawo komai a kan ta tasa hijab din ta tabi bayan abba. Suna zuwa bakin mota yace"shiga mu tafi gida". Baki sake ammi take kallon shi can dai tace"dear ya zamu tafi mu bar ta ita kadai?" "Ba ita kadai bace mijin ta na tare da ita". Sai a nan ta gane inda zancen abba ya dosa dan haka bata kara cewa komai ba ta shiga mota sukayi gida Minti 5 farhan ya basu,ganin ammi bata dawo ba,ya tashi cike da jin dadin abba ya fahimce shi, kulle dakin yayi ta ciki. Kallon sa farhat ta tsayayi.kallon irin me kake nufin nan,bai ce mata kala ba saima hayewa gadon da yayi tare da jawo ta jikin shi ya rungume yana sauke numfashi. "Meye haka farhan?...kasan fa zata dawo pls ka sauka".tace tana kokarin ture shi daga jikin ta. "Ammi ta tafi gida ba zata dawo ba sai da safe.nagodewa allah da ya bani sirki mai ganewa"yace yana kara matse ta. Dariya tayi tana masa tsiyan ya kore mata ammi.shima dariyan yake yana aika mata da sakonni.sosai suke romancing din junan su dan sunyi missing din juna. Kuka tasa masa ganin yau farhan da gaske yake son angwancewa akan gadon asibiti. Da kyar ya saita kan sa ya hakura ya kyale ta sanan ya shiga rarrashin ta.shiru tayi tayi tare da lafewa a jikin a haka bacci mai dadi yayi nasaran dauke su. Shiya fara farkawa da asuba sai da yayi wanka sannan ya dauro alwala ya fito ya nufi masallaci bayan ya tashe ta. Yau ammi ba tayi sammako ba dan sai wajan 8 sannan ta iso asibitin.a lokacin har farhat tayi wanka tare da gashin jiki da farhan ya mata.wanda da kyar akayi shi cox sai love suke sha kayan su . Da yamma doc ya sallame su,farhan murna kaman ta kashe shi daman shi zam asibitin a takure yake yafi son suje can gidan su,su sha amarcin su. Murnan sa ne ya koma ciki ganin hanyan gidan abba akayi,ba yanda ya iya haka yayi shiru har suka isa gidan. A nan sukayi dinner koda wasa bai ce zai tafi gida ba.sai bayan anci an sha abba yace su dawo parlour yana da magana dasu. Duk suna zaune a parlourn suna jiran abinda abba zai ce. Farhan da farhatkuwa duk sunyi jigum-jugum.suna fargaban kar abba ya hana farhat komawa dakin ta. Gyran murya abba yayi sannan yace..... "Mama na wannan zaman naki ne,hakika nayi nadaman tare da bakin ciki yand so da ganin ke kadai ce ya ta ya mantar dani sa ido akan tarbiyan ki.wanda hakan ya jawo ki kayi abubuwa da dama har ya jefa ki cikin halin da kika tsinci kan ki kwana 2 da suka wuce. Idon ki ya rufe ke ga baban ki mai kudi kike taka mutane son ranki ciki kuwa harda mijin ki". Duk abubuwa da ta aikata a baya ga masu neman taimako wajan sa har zuwa ranan da yayi recieving din kiran da tayiwa farhan sai da ya maimaita mata. Zaro ido tayi waje tana hawye jin wai ashe abba yaji irin cin mutunci da tayiwa farhan a waya...? Jin muryan sa tayi ya cigaba da cewa"a ranan nayi bakin ciki nayi nadaman barin ki a duhu da nayi.kin san wani duhu ne?" Girgiza masa kai tayi cikin hawaye. "Gaskiyan dan ministern ne da yace miki uban kine poor bagger,saboda mijin ki da kike ciwa mutunci akan kudi,toh kudin da kike gani a hannun mahaifin ki da taimakon da kika ga yana yi,da abinda kike ci kike sha suturan ki makarantan ki,duk bana kowa bane face dukiyan mijin ki FARHAN ne"...... [12/24, 8:31 PM] Ummee Yusuf: https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by umme yusuf (Maman yusuf) πŸ’«FAGEN-MARUBUTA WRITERS ASSOCIATIONπŸ’« (Gidan aminci,zaman lafiya da yarda da juna insha allah🀝) Page 55~56 Kwakkwaran motsi *farhat* ta kasa sai firfito da ido waje tayi tana kallon mahaifin ta tare da neman karin bayani. Murmushi Abba yayi yace "yau zaki san waye FARHAN. Tuna baya...... **************** Mallam GONI ALIBE mazaunin kauyen dikwa ne dake jahar borno. Mallam alibe ya kasance malamin makarantan allo ne. Matar sa wato ya aisa sai yaran sa uku mata 2 da namij daya. Babbar itace ya dija sai mai bi mata ina gana,duk suna gidajen su dan anyi musu aure saboda ba wani karatun boko aka sa su ba.sai autan su wato bukar da yake shi namiji ne yasa kan sa a bokon yanzu haka yana ss2. Mallam bashi da wata sana'a taka mai-mai sai dai in damun ta shigo yakan dan taba noma shiyasa suke cikin talauci ko yaushe ci da kyar sha da kyar. Lokacin da bukar yana ss3 Allah ya jarrabi mallam da cutan ajali,bai dade yana jinya ba allah ya karbi ran shi. Mutuwar ta matukar girgiza su,sunyi kuka sosai daga baya suka fawwala Allah komai. Rayuwa ta juyawa bukar da mahaifiyar shi baya,saboda suna matukar shan wahala dan basu da mai taimako.yayyen sa duk talakawa suke aure,ga dangin su ma basu shi kowa ta kansa yake. Ya kasance sai bukar ya fita yayi aikin karfi irin su faskare da sauran su,sannan suke samun suci abinci da mahaifiyar shi. Cikin wannan yanayi allah ya taimake shi ya zana ssce cikin nasara. Ganin zama cikin kauyen yaki dadi yasa yayi shawara da mahaifiyar shi kan zai rika shigowa cikin maiduguri ko zai samu abun yi. Bata hana shi ba,saima addu'an fatan alkhairi da tabi shi da su. Lokacin da ya shigo cikin maiduguri ya sha matukar wuya,saboda bai san kowa ba kuma bashi da wata guzuri a tare da shi.kudin motan da sodin goshi ya hada su. Shine kwana a tasha,kwanan titi duk yayi su. Rannan cikin dare yana kwance a gefen titi aka fara ruwan sama.nan ya fara neman mafaka. Wani hadadden car wash ya gani mai wadataccen rumfan.ba bata lokaci ya fada rumfan yayi kwanciyar sa kan wata benci da ya gani aciki. Daga ranan bukar ya maida car wash din wajan kwanan sa. Wasa wasa har suka fara sabawa da managern har ya bashi aiki.shima yanzu yana wankin mota. Alhmdllh tunda ya samu aikin nan rayuwa tayi masa sauki.yana yiwa mahaifiyar shi aike akai-akai,shima in kuma yana yawan zuwa duba ta. Ranan wata safiyar laraba wani mutum ya kawo musu wata mota hadaddiyar jeep,ayi masa general wash. Ganin babban mutum ne yasa managern ya kira bukar ya bashi wankin motan. Badan komai ba sai dan shi kadai ne mai aiki da gaskiya.in dai shine ya wanke maka mota,toh duk inda kake sai ka dawo. Shiyasa manager in yaga mutum mai kudi ne sosai kuma in yana son su.zama permanet customer,toh bukar yake bawa aikin. Kaman yanda ya saba aikin sa ya cire duk abubuwan cikin motan kamin ya fara wankewa.a can kasan seat din baya ya tsinci wata madaidaiciyar bakar jaka. Ajiyewa yayi a gefe ya cigaba da aikin sa.koda ya gama boye jakan yayi a cikin kayan sa ba tare da ya bari wani ya gani ba. Karfe 8:30pm yayi yana jiran mai motan ya zo ya dauki abin shi amma shiru. Managern ya bawa key din motan ya tafi dan yaci wani abu. A gaggauce yaci abincin ya dawo saboda jakan nan.amma yana zuwa mai motan kuma yana fita a car wash din. Napep ya hau ya bisu amma sun bace masa.haka ya dawo ya cigaba da boye jakan a wajan shi.ko sau daya bai taba budewa ba bare yasan ko menene a ciki. ya san halin managern su bashi rikon amana sam. Wata yammacin laraba yaga mai motan nan ya kawo wata mota a wanke masa tayoyin su da alama daga kyauye suka dawo. Bukar yayi matukar farin ciki da ganin sa.ana gama wanke masa,ya matsa kusa da mutumin cikin ladabi ya gaishe shi tare da miko masa jakan da ya tsinta a motan shi a watan da ya gabata. Mutumin nan" yace anya kuwa?amma bari in nunawa yallabai" Nan ya karbi jakan ya juya gun mai gidan shi da hankalin sa yana kan news paper da yake karantawa na daily trust. Matashi ne da ba zai wuce 40 years ba,yana zaune cikin wata tsadaddiyar shaddar sa fara kal da hular sa amina rawaram.ga wata farar glass da manna a fuskan shu wanda ta kara fallasa kyan sa da hutun sa da a sarari. Shi dai bukar kallon shi yake dan sai yanzu ma ya lura da shi dan ya dauka mutumin farkon ne mai motan ashe drivern sane? Mamaki da zallan farin ciki suka bayyana a kan kyakkyawan fuskan shi.hannu yasa ya bude zip din jakan .sai ga daloli da wasu files sun bayyana. Zaro ido bukar yayi cikin figici ganin abinda jakan nan ya kunsa. Dago fuskan shi yayi dake cike da haiba yace "mallam bala wallahi nama manta da wannan jakan kwata kwata". Kallon bukar da mamaki ya daskarar da shi yayi,ace irin wannan uban dukiya ace an manta da su? "Ya sunan ka?"ya tambaya "Bukar alibe"ya amsa a takaice. "Ok ga kati na nan,gobe ka same ni a gida". Amsa yayi tare da godiya,su kuma suka ja mota suka wuce. Gari yana wayewa,bukar ya shirya cikin kayan sa masu dan haske sannan ya kama hanya Alhaji mustapha jidda kaman yanda ya gani a card dake unguwar damboa road. Katon gida ne gari guda ga securities nan burjik. Da farko hana shi shiga sukayi.sai da ya nuna musu card din,sannan wani security yayi miahi jagora zuwa cikin gidn har zuwa parlourn baki. Tunda bukar ya shigo gidan.sakin baki da hanci yayi yana kallon gidan dan shi kam tunda yazo dunya bai taba ganin irin wannan gidan ba.hasalima bai taba tsammanin akwai su a dunyan nan ba. Kasa zama yayi cikin kujerun alfarma da ya gani a parlourn. Dirshen ya zauna a kasa yana faman kalle-kalle. Kusan awa daya sannan aka masa iso zuwa wani parlourn inda ya tarar da Alhaji yana jiran sa cikin shigan kananan kaya da ya fito da kuruciyar sa. Bukar zubewa yayi a kasa yana kwasan gaisuwa,tambayan shi yayi tarihin rayuwar shi.ba bata lokaci ya sanar dashi bai boye komai ba. "Naji dadi da kace kayi karatu,amma tunda ba kayi nisa ba,zan tura ka zuwa ghana kayi koda degree ne.akwai wani dan karamin gida a nan sai ka dauko mahaifiyar ka ta zauna anan har ka dawo daga karatun". Godiya Bukar ya fara harda hawayen farin ciki wai yau shine zai je har abroad karatu? Cikin lokaci kankani shirin tafiyan shi ya kan-kama,a time din har ya dauko mahaifiyar shi daga kauye.suna zaune cikin jin dadi a sabuwar gidan su. Haka ya tafi ghana ya bar mahaifiyar shi a karkashin kulawan Alhaji Mustapha da amaryan sa Maryam. Alhaji jidda haifaffen garin borno ne,amma iyayen sa yan asalin kasan libiya ne.wani tashin hankali da akayi a kasar a wacan shekarun,shi ya tilasta musu barin kasar su ta haihuwa. Haka suka cigaba da rayuwar su cikin kunci da talauci,basu da kowa sai dan su jidda. Allah ya taimake su lokacin da jidda ya fara zama saurayi yana fita yana aikin karfi yana kawo musu.wasa-wasa sai gashi duk abinda yayi sai ya samu kudi. Cikin dan kan-kanin lokaci allah ya buda mishi ya zama babban dan kasuwa. Jidda auri khadija yar wani makocin su da suke zaman amana kaman yan uwan juna. Bayan auren da shekara 2 Allah ya azurta su da namiji aka rada masa suna mustapha. Mustapha ya taso cikin gata da jin dadi.anan maiduguri yayi primary da secondry. Alhaji jidda a lokacin kudin sa ya bunkasa yana fita kasa-kasa dan kasuwanci dan haka kasar waje ya futar da dansa.yayi degreen sa harda masters. Yana dawowa gida ya iske mummunan labari Allah ya karbi rayuwan kakanin sa duka 2.yayi kukan rashin su dan suma sun nuna masa gata a matsayin shi na tilon jikan su.bayan zuwan shi kaman da wata 3 mahaifin shi ya dora shi akan dukiyar sa. Bayan shekaru 2 da dawowan sa Allah yayiwa Alhaji jidda rasuwa sakamokan cutan cancer. Haka ya cigaba da kula da mahifiyar shi dukiyar shi. Bayan wani dan lokaci Allah ya hada shi soyayya da maryam musa itama yar wani attajiri ne Alhaji mus, dan haka ba'a dau lokaci ba akayi bikin su. wannan kenan. Shekaru uku Bukar ya dauka a kasar ghana yana karatu sai hutu yake dawo dashi gida. Mahaifiyar bukar tana samun kulawa sosai a wajan Alhaji mustapha ya dauke tamkar mahaifiyar shi.kuma ya hada ta da tashi mahaifiyar shi Hajiya khadija,zumunci mai karfi ya shiga tsakanin su. Bai cika wata biyar da dawowa ba Alhaji mustapha ya damka masa duk wani business din shi na gida naija dan a lokacin shi yana shiri komawa london da zama. Aminci da amana sosai ya shiga tsakanin Alhaji bukar da Alhaji mustapha dan komai tare suke,duk abinda zai yi sai ya nemi shawran aminin shi. Nan ya takura masa da zancen aure,a lokacin shima sun dai-dai ta da kaltuma nuraddeen. Anyib ikin su da wata 6 Allah yayiwa mahaifiyar Alhaji bukar rasuwa wato ya aisa. Bayan zaman makoki Alhaji mustapha ya tattara ya koma londin da matar shi maryam. Sun koma london da shekara 4 Allah ya azurta su da samun da namiji aka sa masa suna muhammad amma ake kiran sa da FARHAN. Har london Alhaji bukar da matar sa suka zo musu murnan samun karuwa. Alhaji Bukar ko sai da suka kwashi shekara goma sha biyu sannan Allah ya basu ya mace aka rada mata suna aisha ake kiran ta da FARHAT. Alhaji mustapha da iyalan sa sun zo har maiduguri taya su murnan karuwa a lokacin farhan yana da shekara 9. Bayan shekara Alhaji mustapha ya sake samun ya mace aka rada mata sumayya. Sumayya na da shekara 2,Farhan kuma 1.Alhaji Mustapha tafiya ta same shi na kwana 2.kan hanyan shi ta dawowa jirgin su yayi hatsri Allah ya yi masa rasuwa. Hajiya maryam tayi kukan mijin ta kaman ba gobe daga baya suka dangana suka barwa Allah. Dukiyan da Allaji Mustapha ya bari ba adadi,dan haka ana gama zaman makoki Alhaji Bukar ya hada kan wanda suke hannun shi ya kawo.maimakon Hajiya maryam ta karba saima dora masa alhakin kula da duk kadarori da kudade da mijin ta ya bari ta bashi.tace tunda mijin ta bashi amini sai shi dan haka ya rike musu har lokacin da Farhan zai girma ya mallaki hankalin shi. Da farko yaki karba sai da yaga yan uwan ta sum taru suna bashi baki sai ya karba tare da cewa Allah ya taya shi riko. Farhan yana 17 years,hajiya maryam da yarta sumayya sun taso da shoppin mall Allah ya hada su da accident wanda ita a take Allah ya amshi abun shi.ita kuma sumayya ta shiga koma sanadiyan kashin wuyan ta da yaji mummunan ciwo.tun daga lokacin take under medication. Bayan rasuwan Hajiya maryam yayi yunkurin maida musu dukiyan su amma yan uwan suka ce ya cigaba da rikewa kaman yanda mahaifiyar su ta bukata. ******************** Abba ya juyo ya kalli Farhat da take risgan kuka kaman ran ta ya fita sannan ya cigaba. "Duk taimakon da kika ina yi shi yace a taimakawa duk wanda yake cikin bukata ko wace iri amma kada sunan sa ya fito.babban burin shi yar uwan shi da take kwance ta mike ta samu lafiya. [12/24, 8:31 PM] Ummee Yusuf: https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by umme yusuf (Maman yusuf) πŸ’«FAGEN-MARUBUTA WRITERS ASSOCIATIONπŸ’« (Gidan aminci,zaman lafiya da yarda da juna insha Allah 🀝) Page 57~58 Da rarrafe ta karasa gaban Abba tana rusa wani irin kuka mai cike da nadama. Numfashin ta har wani sama-sama yake fita,tana son yin magana amma kukan ya hana muryan ta fita. Shafa kanta Abba yayi yana mata murmushi yace" ya isa haka mamana,kiyi shiru haka nan". D'ago ido tayi ta kalli Farhan da zuba mata rinanun idon shi wanda ji yake shima kaman ya zubar da hawaye. Sukuyar da kai tayi da sauri wani irin kunyan sa ne ya rufe ta,ashe tana ta haukan ta.yana mata kallon mahaukaciya. Da gudu ta tashi tayi hanyan sama tare da kara sautin kukan ta. Tana shiga d'aki ta fad'a kan gado tana cigaba da kuka tare da sumbatu kala-kala. "Wayyo Allah na! ina zansa kaina,ya zanyi da rayuwa ta inji dadi?FARHAN!!!". Sunan kawai take nanatawa,sai yanzu ta fara ganin abubuwan da suka faru a zahiri. Wato wajan su Farhan Abba yake zuwa a london yana kula da business din su na can shiyasa yake dadewa in yaje can. Shiyasa taga gidan auren ta yafi gidan su komai,haka ma d'akin shi yafi nata nesa ba kusa ba ashe duk dukiyar shi ce? No wonder su Ammi suka bashi d'aki a cikin gida tsabani wasu da ake basu a can kusa da mai gadi. Ga kuma ranan dinnern auren su,duk mafi yawancin abokan sa masu jajayen kunnuwa ne.hatta wanda ya bada tarihin shi ma baturen ne. Ranan kalawa ma irin kyaututtuka da ta samu yafi karfin dangin ta,but lokacin da yake idon ta a rufe suke ba tayi tunanin komai ba. Juyi tayi tana share hawayen ta da suka ki tsayawa.tana aiyyanawa a ranta zaman ta da Farhan ya kare,duk da tasan babban barazana ce ga rayuwar ta,amma ya zama wajibi ta nesanta dashi. Ina ita ina hada ido dashi,bare zama a inuwa d'aya.samun irin Farhan a wannan zamani zaiyi wuya.duba ga yanda take ci masa mutunci son ranta,gori da gadara akan dukiyar sa da take tunanin na mahaifinta ne. ko kad'an bai taba fushi ba,da wani ne ta san ko na second daya ba zaiyi tolarating ba. Haka ta kwanta tana ta sake-sake a ranta tare da addu'an Allah ya kare ta daga masu neman d'aukan fansa akan ta cox taga bala'i haduwar su da yaaz kuma ita kanta bata san mutane nawa ta wulakanta ba. A parlour kuma lokacin da ta tashi,Farhan shima mikewa yayi zai bita dan ya lallashe ta amma Abba ya dakatar dashi ta hanyan cewa "k'yale ta,tayi kukan da kyau yanda zata k'ara yiwa kanta fada in yaso daga baya a lallashe ta". Komawa yayi ya zauna jiki a mace,badan yaso ba. Nasiha Abba da Ammi suka mishi na ya cigaba da hakuri da ita duk da sun san cikin 100% na halin ta 80% su ragu.dan haka ya k'ara hakuri kan nada saboda zaman aure ko yaya yake dole sai da hakuri. Kan shi a sunkuye yana sauraron su wayar shi ta fara ringing,zaro wayan yayi a aljihun sa dan ya saka a silent amma ganin no kanwar ummin su Hajja Zara mai kula da summaya kanwar sa ce yasa ya d'aga cikin girmamawa. Kamin ya mata sallama yaji tana kuka,zuciyar shi ce ta buga da karfi.yana fargaban yaji me ya sata kuka haka. Tsinkar muryan ta yayi tana cewa "Alhamdullihah Farhan ga Sumayya yau Allah yayi ta mike.gata nan tana son magana da kai". Zumbur ya mike tsaya amma bakin shi ya kasa furta ko kalma daya.su Abba ma sai tambayar sa suke lafiya amma ya kasa basu amsa sai zuciyar shi da take ta lugude. "Ya Far..haan"yaji ance ta cikin wayan da wata irin murya mai sanyi. Hawayen farin ciki ne ya zubo daga idon shi,bakin shi yana rawa da kyar yace "SUMAYYA" Yana ji ta fara kuka a hankali tace"yaushe zaka dawo" "Cikin satin nan Sumyya insha Allah ina nan zuwa"yace.sannan Hajja Zara ta karba sukayi sallama. Abba da Ammi suna tsaye soro-soro suna kallon shi tare da neman karin bayani.nan ya kwashe daddadan labarin ya basu. Suma su taya shi farin ciki sosai.nan Abba yake tambayan shi yaushe zai tafi? "Zai kai kusan sati saboda sai na tsaya nemawa Farhat biza da passpot.Abba kayi hakuri mu tafi tare dan ba ishasshen lokaci".Farhan yace da fuskan tausayi. Murmushin su na manya Abba yayi sannan yace " kuna iya tafiya dama ban hana ba Allah ya k'ara muku hakurin zama da juna". Cike da zumudi yayi hanyan sama yana washe baki.Abba ya yarda ya tafi da matar shi. Tsayawa yayi a bakin k'ofan d'akin yana kallon yanda take ta kuka har yanzu. Bata san ya shigo d'akin dan ta juyawa k'ofa baya. A hankali ya tako yazo gaban gadon.zama yayi a bakin gadon sannan yasa hannu ya d'ago ta. So yake su hada ido amma sam taki dago da kanta bare su hada ido. Sake ta yayi ya fara dube-dube,shine kan mirrow, saman sip din ta kai har karkashin gado bai bari ba. Tun tana share shi har hakurin ta ya k'are tace " me kake dubawa ne ?" Bai daina dube-duben ba yace "Farhat......Farhat dina nake nema ban ganta ba ". Bata san lokacin da ta kwashe dariya ba, harda kyakkyatawa.but stiil fuskan ta shame-shame da hawaye. Tsayawa yayi da dube-duben da yake yana murmushin jin dadin ya sata dariya. Har ya tsuguna agaban ta bata daina daryan ba yace " meye haka kikewa mutane dariya kaman wata sabuwar kamu? Murkuda mishi baki tayi tace " ina ruwan ka dani". Dariya yasa tare da jawo ta jikin shi ya rungume yace " this is my Farhat na samo ta.amma ta dazun ba Farhat dina bace". Pls kuyi manage da wannan yau ba yawa. Ina yin kusosai masoyana,luv u all😍😍😍😍 [12/24, 8:31 PM] Ummee Yusuf: https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by umme yusuf (Maman yusuf) πŸ’«FAGEN-MARUBUTA WRITERS ASSOCIATIONπŸ’« (Gidan aminci,zaman lafiya da yarda da juna insha Allah 🀝) Page 59~60 Kuka Farhat ta fashe masa dashi,cikin kuka tace " no Farhan ban cancanci haka daga gare ka sam,bazan iya ha'da ido da kai ba bare mu zauna inuwa d'aya.ya kamata wannan ya zama hukuncin abinda na aikata maka". Duk maganganun da take tana nan manne a kirjin shi,tana ta kukan nadama kaman ranta zai fita. Shafa bayan ta yake a hankali yana rad'a mata kalaman soyayya a kunne.amma kaman zuga ta yake sai k'ara volume din take,d'ago ta yayi ya had'a bakin su waje d'aya yana bata hot kiss. Bai barta ba saida yaga jikin ta ya mutu murus ta daina kukan sannan ya zare bakin shi yana k'ara manna ta da kirjin shi. Kwanciya tayi shiru a jikin shi tayi tana sauke ajiyar zuciya. "Abba ya yarda mu koma gidan mu 2 night,lets get going 2day is a special day" yace yana mik'ewa da ita a jikin sa. Bata ce komai ba dan har yanzu bata dawo dai-dai ba.dan haka shi ya d'ako mata hijabin ta dogo har k'asa ya sama ta tare da rik'e mata phones dinta suka fito parlour. Koda suka fito su abba na nan inda suke zaune basu motsa ba. Durk'usawa sukayi a gaban su,sabon nasiha iyayen nasu suka musu. Sabon kuka Farhat ta fara,nan ammi ta jata zuwa d'akin ta,ta bata wani lafiyayyan tsimi mai kyau tace" shanye ki bani kofi na". Ba musu ta shanye ta bata kofin.k'ara had'o mata wasu kayan tayi tare dayi mata bayanin su.nan ammi take mata sabon fad'a kan ta rike mijin ta hannu 2 sannan karta kuskura suji wata matsala ta taso ta b'angaren ta cox zata bala'in tsaba mata kar taga ta samu miji mai saukin kai da hak'uri tace zatayi amfani da haka wajan ci masa fuska ko kuntata mishi.akwai 'yan mata da suka fiki komai suna harin sa dan haka in kunne yaji gangan jiki ya tsira." Har bakin mota Ammi ta rako su,Farhat sai kuka take kaman yau ne d'aurin auren su. Ammi bata bar wajan ba sai da taga fitan motan su sannan ta koma ciki. Suna tafiya a mota shiru ba wanda yake magana sai kuka Farhat dake tashi k'asa-k'asa. A milk shop ya tsaya ya saya musu gasassun kaji a d ultimate suya tare da drinks masu sanyi,sannan suka mike hanyan gidan su dake dambua road. Horn yayi mai gadi ya bud'e musu gate suka shigo ciki. Fitowa yayi bayan parking.da kyar ya lallaba Farhat da har yanzu kuka take ta fito,suka shiga cikin gida. Gidan tsab-tsab ko ina kal kaman da mutum a ciki sai kamshin turaren wuta ke tashi. A parlourn sama ya ajiye kayan da sayo musu,Farhat d'akin ta wuce ta kwanta.jimamin ya zaman su zai kaya take duk da cewa tasan Farhan ba ruwan sa amma ita wani irin nauyin sa take ji. Farhan bai fito ba sai da yayi wanka ya shieya cikin fararen kayan baccin sa masu taushin gaske sannan ya kwaso kayan ciye-ciye da ya sayo ya nufi part din Farhat. A kwannce ya same ta,bai mata magana ba ya wuce kitchen ya d'auko musu plates da cups har da kitchen knife ya fito. Juye musu gashasshen kaji da sai tururi yake a plate sannan yace ta taso suci.da farko taki tashi saida yayi insisting sannan ta sauko daga kan gadon. Kad'an-kad'an take ci coz ta kasa sake jikin ta dashi saboda jinta take kaman sabuwar halitta. Jawo ta yayi ya daura ta a kan cinyar shi ya fara bata a baki ganin taki sakewa.kuma ba laifi ta d'an ci dayawa. Ita ta tattara kayan wajan bayan sun kammala. Shi kuwa zama yayi a bakin gadon har ta dawo daga kitchen tayi hanyan bathroom dan wanka. "Kiyi alwala kizo muyi nafila"yace mata. "To" kawai tace tare da karasa shigewa. Koda ta fito har ya shimfid'a musu sallaya.ba b'ata lokaci ya ja su raka'a biyu sannan ya sallame.addu'oi yayi ta zuba musu sosai sannan suka shafa. Gaban mirrow ta zauna ta dan shfa lotion sama-sama sannan ta dauko fara humran ta na zallan lailatul sahara ta shafe jikin ta dashi.wata 'yar rigan baccin ta pink iya guiwa mai tsiririn hannu ta saka. Rab'e-rab'e ta fara dan ta kasa zuwa kan gadon wanda Farhan yayi shame-shame a kai.ya lumshe idon sa kaman mai bacci amma yana kallon ta. "Zo mana ki kwanta,kodai in koma d'aki nane"? yace mata yana dariya k'asa-k'asa ganin yanda farhat yau take abu strange.wai ita ala dole kunyan sa take ji yau. Bata bashi amsa ba tazo ta kwanta a can gefe. "FARHAT....." ya kira ta can kasan makoshi. Bude ido tayi ta kalle shi ba tare da ta budi baki ta amsa ba. Bai damu da rashin amsawan ta ba ya cigaba da magana idon shi a kanta. "Mutum ya rinka godewa Allah a duk yanda ya tsinci kan sa a rayuwa.misali kinga mu, muna k'anana muka rasa iyayen mu nida kanwata Sumayya.bamu rasa komai na rayuwa ba saboda tarin dukiyan da iyayenmu suka bar mana.amma kwata-kwata ba mu san dadin ta ba sakamakon kanwata sumayya da take kwance under coma.ba kasashen da ba'a kaita ba wajan nema mata lafiya amma abin yaci tura,a wannan lokacin zan iya bada duk abinda muka mallaka muddin sumayya zata samu lafiya saboda banida tamkar ta.shiyasa nacewa Abba yayi ta mana sadaka da taimakawa duk mai neman taimako kan Allah ya tashi kafad'unta.Alhamdullilah yau har Sumayya ta samu lafiya har naji muryanta rabona da jin muryan ta tun tana seven years old. Da sauri ta d'ago kai tana kallon shi da tsantsan farin ciki kan fuskan ta. Murmushi kawai yayi yana gyad'a mata kai.sannan ya cigaba. "Uncles din mu su suka matsa min lallai sai nazo kasan nan na fara duba dukiyar mu tare da koyon yanda zan kula dasu saboda acewar su lokaci yayi da zan kula da dukiyar mu.bana son zuwa saboda lafiyar 'yar uwata yafi min komai a rayuwa but suka matsa nazo.ashe bansani ba sun taimaka min sun hada ni da rayuwata". Wannan karon hawaye ne tab a idon ta take kallon shi. "Yes Farhat u re my life.ranan da na fara d'ora idona a kanki na rasa natsuwa ta sannan nasan lalle zuwana kasar nan alkhairi ne a gare ni.ni na hana Abba a fada miki ko waye ni dan kar ki kasa sake jiki dani.kin rage min kunci na rashi lafiyar sis dina sosai kike sani nishad'i da yanda muke wasan mu dake,bansan farin ciki ba saida nazo gidan ku.Abba ya gama min komai a rayuwa da ya bani ke a matsayin mata.abu. d'aya ya rage min yanzu shine inje inga Sumayya. Lub tayi a jikin sa tana sauraron kalaman sa. "Ina son ki saki jikin ki dani muyi rayuwan mu mai dadi,ki dauka cewa har yanzu kina tare POOR BAGGER kine ba wani ba. Nima zan dauka har yanzu ina tare da MISS EGO na da na sani tunda ne kinga kuwa zaman mu zai bada citta".yace yana dariya. Cusa fuskanta tayi a kirjin shi tana dariya itama. Zame mata rigan baccin jikin ta yayi tare aika mata sak'onni masu zafi da d'aukan hankali dan dama daurewa yake tun dazu saboda wannan humran ya gaba tayar masa da hankali ,biye shi tayi suna ta romancin din juna saboda ya saba mata hakan a baya. Hankalinta ne ya tashi ganin yau da gaske yake son Angwacewa. Ganin haka nima na basu waje dan wannan sirrin nasu yafi karfina bare in d'auko muku rahoto. [12/24, 8:31 PM] Ummee Yusuf: https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by umme yusuf (Maman yusuf) πŸ’«FAGEN-MARUBUTA WRITERS ASSOCIATIONπŸ’« (Gidan aminci,zaman lafiya da yarda da juna insha Allah 🀝) Page 59~60 Kuka Farhat ta fashe masa dashi,cikin kuka tace " no Farhan ban cancanci haka daga gare ka sam,bazan iya ha'da ido da kai ba bare mu zauna inuwa d'aya.ya kamata wannan ya zama hukuncin abinda na aikata maka". Duk maganganun da take tana nan manne a kirjin shi,tana ta kukan nadama kaman ranta zai fita. Shafa bayan ta yake a hankali yana rad'a mata kalaman soyayya a kunne.amma kaman zuga ta yake sai k'ara volume din take,d'ago ta yayi ya had'a bakin su waje d'aya yana bata hot kiss. Bai barta ba saida yaga jikin ta ya mutu murus ta daina kukan sannan ya zare bakin shi yana k'ara manna ta da kirjin shi. Kwanciya tayi shiru a jikin shi tayi tana sauke ajiyar zuciya. "Abba ya yarda mu koma gidan mu 2 night,lets get going 2day is a special day" yace yana mik'ewa da ita a jikin sa. Bata ce komai ba dan har yanzu bata dawo dai-dai ba.dan haka shi ya d'ako mata hijabin ta dogo har k'asa ya sama ta tare da rik'e mata phones dinta suka fito parlour. Koda suka fito su abba na nan inda suke zaune basu motsa ba. Durk'usawa sukayi a gaban su,sabon nasiha iyayen nasu suka musu. Sabon kuka Farhat ta fara,nan ammi ta jata zuwa d'akin ta,ta bata wani lafiyayyan tsimi mai kyau tace" shanye ki bani kofi na". Ba musu ta shanye ta bata kofin.k'ara had'o mata wasu kayan tayi tare dayi mata bayanin su.nan ammi take mata sabon fad'a kan ta rike mijin ta hannu 2 sannan karta kuskura suji wata matsala ta taso ta b'angaren ta cox zata bala'in tsaba mata kar taga ta samu miji mai saukin kai da hak'uri tace zatayi amfani da haka wajan ci masa fuska ko kuntata mishi.akwai 'yan mata da suka fiki komai suna harin sa dan haka in kunne yaji gangan jiki ya tsira." Har bakin mota Ammi ta rako su,Farhat sai kuka take kaman yau ne d'aurin auren su. Ammi bata bar wajan ba sai da taga fitan motan su sannan ta koma ciki. Suna tafiya a mota shiru ba wanda yake magana sai kuka Farhat dake tashi k'asa-k'asa. A milk shop ya tsaya ya saya musu gasassun kaji a d ultimate suya tare da drinks masu sanyi,sannan suka mike hanyan gidan su dake dambua road. Horn yayi mai gadi ya bud'e musu gate suka shigo ciki. Fitowa yayi bayan parking.da kyar ya lallaba Farhat da har yanzu kuka take ta fito,suka shiga cikin gida. Gidan tsab-tsab ko ina kal kaman da mutum a ciki sai kamshin turaren wuta ke tashi. A parlourn sama ya ajiye kayan da sayo musu,Farhat d'akin ta wuce ta kwanta.jimamin ya zaman su zai kaya take duk da cewa tasan Farhan ba ruwan sa amma ita wani irin nauyin sa take ji. Farhan bai fito ba sai da yayi wanka ya shieya cikin fararen kayan baccin sa masu taushin gaske sannan ya kwaso kayan ciye-ciye da ya sayo ya nufi part din Farhat. A kwannce ya same ta,bai mata magana ba ya wuce kitchen ya d'auko musu plates da cups har da kitchen knife ya fito. Juye musu gashasshen kaji da sai tururi yake a plate sannan yace ta taso suci.da farko taki tashi saida yayi insisting sannan ta sauko daga kan gadon. Kad'an-kad'an take ci coz ta kasa sake jikin ta dashi saboda jinta take kaman sabuwar halitta. Jawo ta yayi ya daura ta a kan cinyar shi ya fara bata a baki ganin taki sakewa.kuma ba laifi ta d'an ci dayawa. Ita ta tattara kayan wajan bayan sun kammala. Shi kuwa zama yayi a bakin gadon har ta dawo daga kitchen tayi hanyan bathroom dan wanka. "Kiyi alwala kizo muyi nafila"yace mata. "To" kawai tace tare da karasa shigewa. Koda ta fito har ya shimfid'a musu sallaya.ba b'ata lokaci ya ja su raka'a biyu sannan ya sallame.addu'oi yayi ta zuba musu sosai sannan suka shafa. Gaban mirrow ta zauna ta dan shfa lotion sama-sama sannan ta dauko fara humran ta na zallan lailatul sahara ta shafe jikin ta dashi.wata 'yar rigan baccin ta pink iya guiwa mai tsiririn hannu ta saka. Rab'e-rab'e ta fara dan ta kasa zuwa kan gadon wanda Farhan yayi shame-shame a kai.ya lumshe idon sa kaman mai bacci amma yana kallon ta. "Zo mana ki kwanta,kodai in koma d'aki nane"? yace mata yana dariya k'asa-k'asa ganin yanda farhat yau take abu strange.wai ita ala dole kunyan sa take ji yau. Bata bashi amsa ba tazo ta kwanta a can gefe. "FARHAT....." ya kira ta can kasan makoshi. Bude ido tayi ta kalle shi ba tare da ta budi baki ta amsa ba. Bai damu da rashin amsawan ta ba ya cigaba da magana idon shi a kanta. "Mutum ya rinka godewa Allah a duk yanda ya tsinci kan sa a rayuwa.misali kinga mu, muna k'anana muka rasa iyayen mu nida kanwata Sumayya.bamu rasa komai na rayuwa ba saboda tarin dukiyan da iyayenmu suka bar mana.amma kwata-kwata ba mu san dadin ta ba sakamakon kanwata sumayya da take kwance under coma.ba kasashen da ba'a kaita ba wajan nema mata lafiya amma abin yaci tura,a wannan lokacin zan iya bada duk abinda muka mallaka muddin sumayya zata samu lafiya saboda banida tamkar ta.shiyasa nacewa Abba yayi ta mana sadaka da taimakawa duk mai neman taimako kan Allah ya tashi kafad'unta.Alhamdullilah yau har Sumayya ta samu lafiya har naji muryanta rabona da jin muryan ta tun tana seven years old. Da sauri ta d'ago kai tana kallon shi da tsantsan farin ciki kan fuskan ta. Murmushi kawai yayi yana gyad'a mata kai.sannan ya cigaba. "Uncles din mu su suka matsa min lallai sai nazo kasan nan na fara duba dukiyar mu tare da koyon yanda zan kula dasu saboda acewar su lokaci yayi da zan kula da dukiyar mu.bana son zuwa saboda lafiyar 'yar uwata yafi min komai a rayuwa but suka matsa nazo.ashe bansani ba sun taimaka min sun hada ni da rayuwata". Wannan karon hawaye ne tab a idon ta take kallon shi. "Yes Farhat u re my life.ranan da na fara d'ora idona a kanki na rasa natsuwa ta sannan nasan lalle zuwana kasar nan alkhairi ne a gare ni.ni na hana Abba a fada miki ko waye ni dan kar ki kasa sake jiki dani.kin rage min kunci na rashi lafiyar sis dina sosai kike sani nishad'i da yanda muke wasan mu dake,bansan farin ciki ba saida nazo gidan ku.Abba ya gama min komai a rayuwa da ya bani ke a matsayin mata.abu. d'aya ya rage min yanzu shine inje inga Sumayya. Lub tayi a jikin sa tana sauraron kalaman sa. "Ina son ki saki jikin ki dani muyi rayuwan mu mai dadi,ki dauka cewa har yanzu kina tare POOR BAGGER kine ba wani ba. Nima zan dauka har yanzu ina tare da MISS EGO na da na sani tunda ne kinga kuwa zaman mu zai bada citta".yace yana dariya. Cusa fuskanta tayi a kirjin shi tana dariya itama. Zame mata rigan baccin jikin ta yayi tare aika mata sak'onni masu zafi da d'aukan hankali dan dama daurewa yake tun dazu saboda wannan humran ya gaba tayar masa da hankali ,biye shi tayi suna ta romancin din juna saboda ya saba mata hakan a baya. Hankalinta ne ya tashi ganin yau da gaske yake son Angwacewa. Ganin haka nima na basu waje dan wannan sirrin nasu yafi karfina bare in d'auko muku rahoto. Farhan fuska cike da farin ciki yake ta aikin rarrashin Farhat da take ta zuba mishi kukan shagwab'a.da kyar ya samu bacci ya d'aujeta. Da washe gari,shi ya taimaka mata tayi wanka tayi sallah dan jikinta duk yayi tsami more especially cinyoyinta. Komawa bacci suka kara yi bayan sunyi sallah.basu suka farka ba sai wajan ten na safe wannan ma yunwar cikin su ya tada su. Farhat fita tayi zuwa kitchen dan samo musu abinda zasu ci a lokacin Farhan ya tafi dakin shi dan canza kaya. Da ya dawo bai ganta a d'akin ba.zama ya danyi a bakin gado a zatonsa tana wanka ne.jin shiru baiji motsin mutum a bathroom d'in ba yasa shi lekawa ciki amma bata ciki. Fitowa yayi dan neman ta tare da tunain ina ta shiga ita da ba lafiya ne da ita ba. Yana fitowa palour yaji motsin ta a kitchen. Tana soya chips taji ya rungumota ta baya ya cusa kanshi a wuyanta.cikin muryan rad'a yace "why my shining star,keda bakida lafiya mesa kika fito?i should have do this". Bata juyo ba tace " bakomai zan iya shiyasa na fito,je kayi kwanciyar ka na hutar dakai". Baya son aikinta yafi son taje ta kwanta.ya san in yabi ta lallami bazata je ta kwanta ba dan haka cikin muryan tsokana yace "ke nifa jagwalgwale ne bana son ci,dan haka ki bari in karasa". Cike da masifa ta ture shi tace" eh dole kace baka iya cin jagwalgwalo ba mana tunda ka sha min kwacen ko satan abinci". Shima cikin fushin ya nufa yana cewa" waye b'arawon abincin?" Hanyan fita a kitchen d'in tayi tana dariya tace " in kamanta bari in tuna maka dana gaji har nasa maka maganin........" Ganin ya nufo ta gadan gadan yasa ta fita a guje tana darya.rufa mata baya yayi suka rinka zaka zagaye palourn suna ta dariya. Hanyan sauka kasa tayi yayi saurin cafkota,d'agata sama yayi yana juyi da ita.kankame wuyan shi tayi tana dariya tare da magiyan ya sauke ta kar ta fadi. Bai dire ta a ko ina ba sai kan 3 seatern,kwantar da ita yayi shima ya haye saman tare da yi mata rumfa suna sauke numfash.a hankali ya kai bakin shi kan nata yana kallon cikin idon ta.saurin lumshe su tayi. Kaurin girkin da taji ne ya sata ture ta mik'e tayi hanyan kitchen da sauri.bai bi ta ba saima lumshe ido yayi dan baiso wasan ya kare a nan ba. Fitowa tayi daga kitchen d'in kaman zatayi kuka tace" kaga shike nan abincin ya kone kuma bansan ya zanyi ba". "Je ki sa hijabin ki muje resturant muyi breakfast a can". Cike da jin dad'i tayi part d'inta da gudu dan shiryawa. Bakin abaya ta d'ora akan riga da wando dake jikinta,tayi rolling da farin veil mai d'an fad'i ta fito ta iske shi ya canza shiga shima cikin half jamfa na d'anyan voiel milk colour,bai saka hula ba sai gashin kansa da ya kwanta lub yana shek'i. Wani lafiyayyan resturant suka je a can circula road. Breakfast mai rai da lafiya ya musu order suna ci suna hiran su gwanin sha'awa kana ganin su kasan sun jik'u cikin soyayyan juna. https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by umme yusuf (Maman yusuf) πŸ’«FAGEN-MARUBUTA WRITERS ASSOCIATIONπŸ’« (Gidan aminci,zaman lafiya da yarda da juna insha Allah 🀝) Page 61~62 Imagration office dake custom area suka wuce dan fara shiye-shiryen tafiyan su london.basu bar office din ba saida suka kammala abinda ya kaisu. Kusan karfe 2suka shigo gida a gajiye lis,part din shi yaja ta dan suyi wanka. Ba k'aramin lokaci suka bata ba a bathroom da sunan wanka da kyar tayi masa dabara ta fito tana masa dariya. Fitowa yayi ya same ta sai tana aikin duba mayukan shafawan sa na kan mirrow. A bayanta ya tsaya yana kallonta ta cikin madubin sannan yace " me kike dubawa ne,ko inje in kwaso miki naki?" "No ina dubawa ne ko akwai na bleaching" tace tana yatsina fuska. Matsowa yayi jikinta sosai ya rungumota ta baya yana dariya yace "ni kuma me zai hadani da bleaching sai kace mace?wannan ai sai ku". Juyowa tayi tace " serious Allah in naga maza sun cika fari sai inga kaman bleaching suke shiyasa suke bani haushi". "Kice nima ina ciki kenan"yace yana kokarin zame mata towel din jikin ta ya cigaba da cewa "bari in shafa miki ki gani dan tabbatarwa ko". Rik'ewa tayi da sauri tana cewa" a'a wallahi ba sai ka shafa min ba na yarda". Dariya yayi yace " matsoraciya kawai". Murguda mishi dan karamin bakin ta tayi tace "eh din na yarda".tare da fucewa a d'akin dan zuwa part d'inta dan canza kaya. Kitchen ta shiga bayan ta shirya cikin 'yan k'ananan kaya,riga pink da boom short fari sunyi bala'in yi mata k'yau. Tsayawa tayi a kitchen tana tunani,dan ta rasa me zata girka musu mai sauk'i. Ahaka Farhan ya shigo ya same ta,shima ya shirya cikin farin wando 3 quater da armless dark blue shirt. "Ya dai my shining star?"yace yana jawota jikin shi. Fuska ta shagwab'e kaman zatayi kuka tace" bansan me zan girka mana ba 4 lunch". Dariya yayi cikin muryan tsokana yace " abu mai sauk'i,kiyi mana tuwon semo da miyan kuka.hmmm so yummy".yace yana lashe baki. Turbune fuska tayi kaman taga kashi " haba dai .iyan kukan kakewa haka?" "Ni dai gaskiya shi nake son ci". Yace yana kunshe dariyansa ganin yanda Farhat ta had'a fuska kaman ta fashe da kuka. Juyawa tayi zata shiga store,ya dakatar da ita yace tayi musu indomine kawai saboda yunwa yake ji sosai bazai iya jiran tuwon ba. Cikin.jin dadi ta fara aikin yana taya ta suna hiran,har suka kammala.a babban.plate ta juye musu suka fito suka zauna a dinning suka fara ci. A parlourn sama suka yada zango,Farhan zaune a kan rug ta mik'e kafafu shi kuma Farhan ya d'ora kansa a kan cinyanta suna kallon wani series da ake a zeealwan. Wayan farhan ne yayi ringin Farhat tasa hannu ta d'auko mishi,"wake k'ira?"ya tambaye ta. "Ummi ce"ta amsa a gajarce. Karb'a yayi da sauri ya amsa,gaisawa sukayi da Ummi harda Sumayya tana tambayan shi Farhat dan Ummi ta bata labarin yayi aure.nan ya had'a su da Farhat suka gaisa."aunty tare zaku zo da yaya ko?"Sumayya ta tambaya. Su Farhat iyayen son girma sai wani jinta on top take saboda Sumayya ta kirata da Aunty. "Karki damu lil sis tare zaki ganmu very soon" tace mata.karb'an wayan farhan yayi yana mata dariya yace " shekara d'aya kawai kika bata shine harda wani cewa lil sis?" Hararan wasa ta auna masa tace "ashema na girmetan kenan?kuma ba ban girmeta ba dole ta kirani Aunty cox ina auren yayanta". Haka yacigaba da tsokanarta,ita kuma sai kumfan baki take.wayar shi ta karb'a tana tab'awa ya kawo ba security kenan. Kallonsa tayi tace" mesa baka son sa lock a wayarka"? "Haka nan kawai,sai kayita sa lock a waya sai kace mara gaskiya?" ya amsa mata hankalin shi na kan kallo. Shiru tayi na wani lokaci tana tunani kana tace " ya kamata kasa koda na tump print ne saboda baka san mugu ba". D'an murmushi yayi sannan ya tashi zaune daga kwancen da yayi yace " kina tsoron kar wani ya min abinda kika min kwanaki a gidan ku ?" Saurin rufe fuskanta tayi saboda kunya kamin yayi yunkuri tayi part d'inta da gudu. Kiran sallahn magrib da akayi shi ya hana shi binta da yayi niyya,dan haka alwala yayi ya fita masallaci dan gabatar da farali. Farhat ta dad'e a tsaye jikin k'ofa duk kunya da sabon nauyin Farhan sun hanata sukuni barin ma in ta tuna irin abinda tayi masa a daren da tayi niyyan yi masa mummunan sharri.sai nadaman tado da zancen lock d'in take. Bata tashi akan sallaya da tayi sallah magrib ba saida ta had'a da sallahn isha'i sannan ta tashi ta shiga wanka,tana fitowa shirin kwanciya kawai tayi tabi lafiyar gado saboda a yanda take ji bazata iya had'a ido dashi ba.duk da yunwar da take nurk'usar ta haka ta hakura ta kwanta. Farhan shima bai shigo gidan ba saida yayi sallahn isha'i sannan ya shigo.yanda yaji gidan shiru kuma ga kan dinning d'in wayam yasa shi fita dan yi musu take away. Har ya dawo baiga alamun ta fito ba,murmushi yayi a ranshi yace "DRAMA QUEEN" ajiye kayan hannun shi sannan ya fad'a part d'in shi dan wanka. Ciki kayan bacci mai k'yaun gaske milk colour ya fito.direct part d'in Farhat ya wuce yana addu'an Allah yasa bata sa key ta ciki ba. Cikin sa'a yana tab'a k'ofan yaji ta bud'u,shiga yayi har can cikin bedroom d'in. A kwance ya same ta ta rufe ido kaman mai bacci. Ba wasa a muryan shi yace ta tashi suje taci abinci kar ta kwana da yunwa.saboda yasan halin ta inya ce lallab'ata zaiyi,toh ba zata tashi ba Yanayin da taji muryansa ne ya hana ta yin musu,ta sauko suka fito tare. Ita ta kawo komai na buk'ata ta juye musu abincin. Ko kallon inda take bauyi ba saima had'a fuska da yayi yana cin abincin sa hankali kwance. A dole Farhat take tura abuncin zuciyarta ba dad'i tana tunanin ko abinda ta tuna masa ne ya bata masa rai. Suna gamawa yace ta same shi a d'akin shi yanzu. yayi tafiyar shi ya barta da fargaba dan bata manta wahalan da ta sha a hannun sa ba jiya. Brush taje tayi bayan ta tattara wajan da suka ci abincin sannan ta nufi part d'in shi tana jan k'afa. A kwance ta same shi ya kashe wutan d'akin sai dim light da ya bari a kunne ya dan haska d'akin kad'an. "Wani abu kike jira ne a can d'in,da bazaki karaso ba".yace yana kallonta ta cikin duhun d'akin ya dariya k'asa-k'asa. Bata bashi amsa ba ta karaso jiki a sanyaye. Zama tayi a bakin gadon idonta duk sun ciko da kwalla tace " dan Allah Ya Farhan kayi hakuri in na b'ata maka rai". "Ni ba abinda kika min.oya hau ki kwanta da k'yau" yace yana nuna mata gefen shi. Hawowa tayi ta kwanta d'an nesa da shi. Jawota yayi jikin shi yana dariya yace " matsoraciya kawai wa yace miki kin min laifi?inba hakan nayi miki ba da kina can d'aki wai ke kunya. Kukan shagwaba tasa mishi tana d'an dukan kirjin shi da hannu tace "kai ko,wallahi sai na rama". Dariya yake mata yace "ba sai kin rantse ba nasan ai ba'a miki ki kyale sai kin rama". Kissing d'inta ya fara ganin takiyin shiru,aiko kaman jira take tayi mukus. Da kyar ta kwaci kanta ganin yana son zarcewa.rungumeta yayi tsam a jikinsa yana maida numfashi. "Kana da hoton Sumayya a wayanka?" yaji ta tambaya kaman mai rad'a. D'ayan wayansa dake kan side drower ya d'auka ya kamo mata galary,yace "gasu nan harda na ummi da abby"yace tare da mik'a mata wayan. Hotunan iyayensu ta fara cin karo dasu kala-kala duk cikin shigan alfarma. "Kunfi kama da abby akan Ummi sai dai yafi ka fari sosai" Farhat tace idonta akan wayan. Murmushi yayi yace" haka kowa ke cewa,amma ni nafi ganin kaman mu da Ummi". Masha Allah tace da tazo kan hotunan sumayya kala-kala wasu tana k'arama da lafiyarta, wasu kuma ta girma duk da tana kwance ba lafiya amma kyanta bai b'uya ba. Nan ma tace " Sumayya tafika k'yau". Haka ya rinka nuna mata pics d'in uncles d'insa dasu aunt d'in sa.ba suyi bacci ba sai wajan 11 da wani abu. Tun ranan da abu ya shiga tsakanin su,ba abinda ya shiga tsakanin su sai dai wasanni da yake mata wajan wanka,wajan Kallo ko kuma in bed.tun tana dari dari har ta saki jikinta sosai dashi. Bayan kwana 5 komai na tafiyan su ya kammala,ana gibe zasu tafi suka je gidan Abba dan yi musu sallama. Sosai su abba suka ji dad'in ganinsu cikin kwanciyar hankali. D'an nasiha sukayi musu sÑñnan sukayi musu sallama suka koma gidan su. Fitan safe sukayi karfe 8 a airpot tayi musu dan ta abuja zasu tashi. Saiga su Farhat a jirgi. Sanan readers zasuyi mamakin innace duk rawan kanta yaune farkon hawan ta flight. Ita da kanta dariyan kanta take saboda da kuruciya ya rufe mata ido tana kiran mutane villagers,ashe itace babbar villagern. https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by umme yusuf (Maman yusuf) πŸ’«FAGEN-MARUBUTA WRITERS ASSOCIATIONπŸ’« (Gidan aminci,zaman lafiya da yarda da juna insha allah🀝) Page 63~64 Sanarwa aka fara a cikin jirgi kowa ya d'aura seat belt d'in shi jirgi ya kusa tashi. Kokuwa da nata Farhat ta fara,Farhan yana kallonta ya share yayi kaman bai ganta ba. Zata juyo yayi saurin maida hankalin shi kan wayansa da yake daddannawa. Kaman zatayi kuka ta cigaba da gwadawa.yana kallonta ta gefen ido tare da kunshe dariyansa. Dakyar ta samu ta rufe ya bata wahala sosai,d'agowan da zatayi suka had'a ido.aiko dariyan da yake rikewa ne ya k'wace masa.itama taya shi tayi sukayi mai isar su sannan suka tsagaita. Yana kallonta har yanzu dariyan bata barshi ba yace" haba ace unimaid star guda bata iya d'aura seat belt ba,ya akayi haka ta faru?" Turo baki tayi alaman tayi fushi ta juya masa baya.dai-dai kuma jirgi ya fara yunkurin tashi,gam ta kama hannun Farhan ta rik'e tare da rintse ido. Bata bud'e idon ba saida taji jirgin ya dai-daita a sararin samaniya.tana budewa suka had'a ido da Farhan da ya zuba mata ido yana kallonta. Duk kunya ya gama rufeta. "Abba bai tab'a yarda na fita ouside ba,shiyasa hawa na flight yayi karanci.munje hajji dasu Abba tun ina 6years daga nan ban kuma fita ba. Akwai lokacin da Abba ya biya mana umra dukkanmu,time din ina 15 years unfortunately nayi wani mugun rashin lafiya aka fasa tafiyan dani daga nan kuma ba'a kuma yunkurin fita dani ba.hope ka gane". tace ba tare da ta kalle shi ba. Hannu yasa ya jawota jikin shi sannan ya sunkuyo dai-dai kunnenta yace " waya tambaye ki madam i love my wife d way she is?" Gyara kwanciyanta tayi a jikin shi tare da lumshe ido tace " ba dariya kake min ba". Sun sauka lafiya a abuja,zaman awa d'aya kawai suka yi a airpot sannan suka d'aga zuwa london. A cikin jirgi Farhat tana manne a jikin Farhan tana ta bacci abinta. Sun sauka a london by 7pm, a gajiye lis bama kaman Farhat da b'ata tab'a dogon tafiya haka ba sai yau. Motoci ne kusan 5 suka zo taran su ga guards d'in shi birjik fararen da bakin fata duk suna cikin bakak'en suit. Cikin girmamawa guards suke musu sannu da zuwa yana amsawa da fara'a shimfid'e a fuskan shi. Tunda suka sauk'a Farhat ta sake baki da hanci tana kallon tsaruwan airpot d'in. Wata had'ddiyar mota Lamborghini bak'a wuluk sai shek'i take,shi aka bud'e musu suka shiga gidan baya suka zauna.guards d'in shi kuma suka shiga sauran motoci 4 suka kama hanya.2 a gaba 2 abaya ya zama nasu na tsakiya,sannan suka kama hanya. Farhat tayi mukus ko tari ta kasa in banda raba ido da take cike da mamaki. Wani tangamemen gida taga suka dosa,suna zuwa bakin get d'in d'aya daga cikin guards d'in ya danna remote.da kanshi get d'in ya bud'u suka shiga ciki. Dogon tafiya sukayi kamin taga sunyi parking agaban wani mansion mai dan karan k'yau. Yawu ta samu ta had'iye dakyar sannan ta dawo da idonta kan Farhan da yake ce mata su sauka. Bata tab'a zaton haka Farhan yake ba,dan yanzu ta daina mamaki tsoro ma yake bata. Kamo hannunta yayi suka sauka,har yanzu kalle-kalle take.ko ina fitulu ne masu haske wanda ya maida gidan tamkar rana.zata iya rantsewa gidan su Farhan ya ninka nasu a girma so hamsin. "Welcome to my home".taji yace mata yana murmushi. Yake kawai ta iya yi dan ta kasa furta kalma ko daya. Wani madaidaicin k'ofa ta suka nufa suna zuwa ya d'ora babban yatsan hannun shi a wani d'an k'aramin glass dake gefen k'ofan. Scarnning d'in d'an yatsan yayi sannan taji muryan mace na cewa welcome home Farhan.tana ji k'ofan ya unlocking kansa sannan ya bud'e. Wani ratsatsen parlour suka shiga wanda tsaya bada labarin shima bata lokacine. Matan turawa ne sun kai su biyar a jere suna musu barka da zuwa.wani k'ofan suka kara shiga nan wani parlourn ne da yafi na farko ga kuma hanyan hawa stairs guda 2 hagu da dama. Na daman suka hau shima wani sabon duniyan ne,wata dattijuwar mace fara sol suka tarar tana tsaye,tana ganin su ta karaso da saurinta ta rungume Farhat tace " barka da zuwa 'yata". Yake Farhat tayi mata kawai dan har yanzu bata tan-tance a ina take ba. Langwab'ar da kai gefe Farhan yayi kaman zaiyi kuka yace " mamy ni kuma kin mamta dani ko?" Rungume shi tayi tana dariya tace " ina ni ina manta d'ana? Zumud'in ganin surkata ce yasa.". Shima dariyan yayi sannan ya canza fuska yace " mamy sumayya fa?" Kamin ta bashi amsa sai gata wata baturiya ta turo ta akan wheel chair sun fito daga wan d'aki. Da sauri ya karasa gabanta ya rik'o hannayenta hawaye na tsiyaya daga idin su.baki na rawa tace "Yaya" Farinciki kaman yayi me haka yake ji yau lil sis d'insa ce haka? Kanta ta d'ora a kafad'ansa ta fara kuka,bubbuga bayanta yake yana share mata hawaye. D'ago kanta tayi tana kallon Farhat da itama hawaye ya gama b'ata mata fuska tana kallon su cikin tausayi da sha'awa.mik'o mata hannu Sumayya tayi tana murmushi,da gudu ta karasa gurinsu ta rungume Sumayya tana cigaba da hawaye. Mamy da take tsaye tana kallonsu,share d'an hawayenta tayi sannan ta karaso itama tace" ya isa haka Farhan kuje kuyi wanka da sallah sannan kuzo kuci abinci. Kama hannunta yayi suka sauka k'asa,stairs na hagun suka hau nan taga yafi ko ina k'yau da tsaruwa.wani bedroom taga ya bude suka shiga wanda yayi parlour wani 2. Rage kayan jikinsa yayi ya juyo yaga tana nan tsaye bata da niyan motsawa. D'agata yayi cak,sai cikin bathroom room dake cikin d'akin.nan ma abin kallo ne.shi ya tayata cire kayan jikinta sannan sukayi wanka suka fito. A gurguje suka shirya sannan yaja su sallah,suka rama salloli da ake binsu. Suna idarwa ya buk'Γ‘ci su fita ana jiran su wajan cin abinci. Jiki a mace ta mik'e tana gyara veil d'in kanta.yana so su had'a ido amma taki d'ago da kai bare su h'ada. Hannayen shi duka 2 yasa ya tallab'o fuskanta yana kallon k'wayan idonta da suka cicciko da k'walla. Girgiza mata kai yayi yana mufmushi. Fad'awa tayi jikinsa ta kankame shi ta saki kukan da take dannewa.ita ya zatayi,dama haka yake har ya iya zama a gidansu tare da juran wulakancinta k'wando-k'wando. Bayanta yake shafawa a hankali yace" meya faru kuma uhum..." Cikin kuka take cewa ya yafe mata dan Allah badan ita ba. "Shhhhhhh.....stop that muje muci abinci su mamy na jiranmu".yace ya jata suka fita. Dinning arean babba ne sosai shake yake da abinci kala-kala kaman na cin mutane 20 ga kujerun 12 zagaye da table d'in.anan suka samu Mamy,Sumayya da sauran uncles d'insa su uku da suka zo masa sannu da zuwa. Bayan gaishe-gaishe turawa guda 2 da suke tsaye a gefe suka fara serving d'insu.ga mamakin Farhat harda abincin gargajiya na kanuri sauran kuma bata ma san su ba. Hira k'adan suka tab'a akace suje su kwanta sun gaji zuwa gobe zasu dawo tare da matansu da yaransu. https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by umme yusuf (Maman yusuf) πŸ’«FAGEN-MARUBUTA WRITERS ASSOCIATIONπŸ’« (Gidan aminci,zaman lafiya da yarda da juna insha allah🀝) Page 65~66 Suna kwanciya sai bacci saboda gajiya da suka k'waso. Da washe gari sai karfe 10:30am sannan suka fito saboda komawa baccin asuba da sukayi. Sun fito fes dasu kaman masu zuwa dinner,a dinning area suka tarar da Mamy da Sumayya suna jiransu. Har k'asa Farhat ta duka tana gaishe da Mamy,cike da jin dad'i take amsawa da murmushi a fuskanta. "Tashi ki zauna daughter,ki bar durkusa min dan ni ba surkuwarki bace ki d'auke ni matsayin mahaifiya kinji?" Kai Farhat ta daga mata tana murmushi dan sosai matar take mata kwarjini. A kusa da Sumayya ta zauna tana mata ya jiki,da fara'a ta amsa mata da sauki. Farhan yaja kujera ya zauna kusa da Mamy,d'ora kansa yayi a kafad'anta sannan yace " good morning Mamy". Shafa gefen fuskan shi tayi kana ta Amsa tana tare da zolayansa da girmansa yake shagwab'a. Murmushi yayi har fararen hak'oransa suka bayyana yace "shagwab'a sai Uncle tahir yazo ma zanyi mai dalili". Dariya Mamy tana girgiza kai dan tasan yanda yayansu tahir ke jida Farhan. Bayan sun gama breakfast ne suka dawo d'aya daga cikin palourn suka zauna.Sumayya kanta akan cinyan yayanta.Mamy tana basu labarin likitan da yayi nasaran farfad'owan Sumayya. Sallaman Uncle tahir ne ya katse musu hiran da suke,da gudu Farhan ya tashi kaman wani k'aramin yaro ya k'arasa gurin Uncle d'inshi tare da rungume shi.cikin jin dad'i shima yasa hannu ya rungume shi yana cewa " i miss u my boy". Janye shi yayi jikin shi tare da cewa " dagani na mant u re not a boy now ka zama big man tunda har ka ajiye mata". Turo baki yayi kaman k'aramin yaro yace " ka daina fad'an haka Mami zata mana dariya". Dariya Mamy tayi tace " na yaushe kuma aina gama ji". Zama sukayi kan kujera hannun su sakale dana juna kaman wasu abokai. Dan d'ago kai Farhat tayi ta saci kallon mutumin,ganin shi tayi cikin suit grey colour wanda ya dace da farar fatan shi.k'yakk'yawan gaske ne shima. Zamewa tayi daga kan kujeran ta gaishe shi cikin fara'a ya amsa yana tambayarta su Abba. Farhan ne yake tambayan Uncle ina su Aunty fadila da me sunan Ummi n shi. "Maryam tana Malaysia ta raka Auntynku wani business trip ,su Abdallah kuma suna nan shigowa anjima ka'dan tare da sauran yan uwanka. ******************* Uncle tahir shine babba acikin 'ya'ya 6 da iyayen su suka haifa.yana mata d'ayaHajjiya Fadila da yaransu uku,Salim,Junaid sai auta sai Maryam wacce taci sunan mahaifiyarsu Farhan.dukansu shida matarsa y'an kasuwa ne ga boko kuma dan haka suma suna da kud'i bakad'an ba. Maryam mahaifiyarsu Farhan ita ke bi mishi. Sai jabir shima matarsa d'aya Hajjiya nooratu ita bata aiki tana zaune abinta,basu da d'a ko d'aya. Usman shike bin Jabir matarsa d'aya da d'ansa d'aya yaseer. Hamza shima Allah bai basu haihuwa ba shida matarsa Hajjiya hafsat Hajjiya salma wato mamy itace autarsu mijinta ya dad'e da rasuwa ya barta da yara 2 duka maza hanif da huzaifa. Alhaji Mustapha wato baban farhan duk shi ya dawo da 'yan uwan Ummi nan kusa dashi tare da basu jari mai tsok'a.wanda yazama sillan arzikin su.ita Mamy bayan rasuwan mijinta ta dawo nan london cikin 'yan uwanta tare da kula da Sumayya. Familyn kansu a matuk'ar had'e yake suna son 'ya'yan da 'yar uwarsu ta bari saidai shi Uncle Jabir nashi na daban ne.sun shaku da Farhan sosai tun Umminsu nada rai. Suma yaran gaba d'aya kansu a had'e yake kaman yanda suka ga iyayensu sunyi. Maryam kowa na nuna mata kulawa da gata sanadiyan ita kadaice mace a cikinsu dan lokacin Sumayya na kwance ba lafiya.sunfi shakuwa da Farhan dan tasu tazo d'aya kuma yafi shagwab'ata sabida takwaran Umminsa ce. Wannan kenan. Uncle Tahir bai dad'e suna hira ba sai ga sauran 'yan uwansu sunzo tare da iyalan su. Nan gida ya kacame da hayaniya ganin iyayensu sun wuce.tsiya suke tayiwa Farhan wai ya zama magidanci. Shi kuma sai kare kansa yake Sumayya na taya shi. Farhat duk sai taji zaman parlourn ya isheta duk da suna kok'arin janta a jiki.amma sam ta kasa sakewa dasu. Basu bar gidan ba sai bayan sallahn isha'i sannan suka tafi. Sai da suka shigo bedroom sannan suka samu kad'aicewa. Fitowan ta kenan daga bathroom d'aure da d'an karamin towel tana goge ruwan jikinta da d'ayan. K'uri Farhan ya mata da ido yana kallon manyan cinyoyinta da suke waje.bata kula shi ba taja kujeran gaban dressing mirrow ta zauna. Jawo wani lotion tayi da niyan shafawa taji ta rik'e mata hannu,d'ora kanshi yayi tsakinin wuyantay yana kallon fuskanta ta cikin madubin yace mata " bari in shafa miki tunda kinki jirana muyi wankan tare". "Na yafe je kayi wankan zan shafa da kaina".tace mishi dan tasan ba 'a iya shafa man zai tsaya ba. Ko sauraronta baiyi ba ya lakato man ya fara shafa mata cikin wani irin salo,yanayi yana kallon idonta.sunkuyar da kai kasa tayi dan bazata iya juran irin kallon da yake mata ba. Cak ya d'agata ya nufi bed d'insu da ita,cikin kunnesa ta rad'a masa " wankan fa?" Kallonta yayi da idonshi da ya canza launi har wani lumshewa yake saboda zallan fitana irin nashi "na fasa".ya amsa mata a takaice. Asuba ta gari Farhan Farhat. Tundaga wannan rana su Farhan suka shan amarcinsu kaman wa'yanda suka zo honey moon,kullum sai sun fita shopping tare da kaita wajan shakatawa kala -kala. Sumayya ma yanzu Alhamdullilah sauki ya samu ta bar wheel chair tana takawa da kafafunta. Farhat in ta zaune ita kad'ai wataran tayi tayiwa kanta dariyan yanda da tayi haukan son zuwa london Abbanta yaki yau gashi aure ya kawo ta. Zuwa su london kaman da sati uku Farhan yayi mata maganan makaranta,kan cewa ya kamata tacigaba.cikin tsananin murna tace tana so. A oxford university ya nema mata gurbin karatu,zata karanta m.b.b.s.amma sai nan da sati 2 zata fara fita. Ranan wata safiyar asabar da misalin karfe tara da rabi na safe sun yi wanka sun shirya cikin shiga mai k'yau amma basu sauk'o k'asa ba suna zaune a parlourn su suna hira. K'wank'wasa kofan parlourn nasu suka ji anayi,cike da mamaki Farhat ke kallon Farhan dan tunda suka zo ba wanda ya tab'a buga musu k'ofa koda zasu kai azahar basu fito ba. Zata tashi Farhan ya hanata yace bari shi ya duba. Yana bud'e k'ofan wata classic beautiful baby fara sol da ita,a haife bazata wuce ta ba ta bayyana a cikin parlourn cikin fara'a. Suna had'a ido da Farhan tasa ihun murna shima dariyan jin dad'in ganin ta yayi.tafawa sukayi sannan suka juya suka kara tafawa ta baya. Cikin jin dadin ganin juna Farhan yace" Ummina saukan yaushe?" "Last night,aida tun jiyan naso zuwa in ganka momy ta hana ni wai dare yayi.kaga saboda zumud'in ganinka ko breakf ast ban momy tayi ba na taso ta muka zo". "Gaskiya nima nayi missing d'inki tunda nazo akace kin raka Aunty malaysia naji garin ma ba taste coz ba Ummina a kusa".yace yana dariya. Farhat tana zaune a inda ya barta zuciyar ta na bugawa fat-fat tunda ta d'ora idonta akan wannan lafiyayyar budurwan.more especially ganin yanda Farhan d'inta yake ta washe mata hak'ora.duk da ta fahimci wacece ita a gare shi amma sam hankalinta yaki kwanciya. Muryan Maryam d'in taji tana " my so ina amaryar taka take mu ganta dan lokacin bikinka ina final exam shiyasa ban samu hallarta ba". Ki shiga tana ciki bari inje mu gaisa da Aunty fadila ku same ni a k'asa" yace tare da sa kai ya fice abinsa. Wani irin kallo take bin Farhat dake zaune kanta k'asa dashi,cikin takunta na k'asaita ta karaso har gaban Farhat. Sai a time d'in ta d'an d'ago suka had'a ido taga tana mata wani irin kallon tsana da wulakanci.ganin haka yasa Farhat saukar dakai k'asa ba tare da tace mata komai ba. Dan dariya Maryam ta saki sannan tace " dama nasan wannan tshohon kanurin mai nacin tsiya ba zai bar mu haka ba,duk maula dake a karkashin my son bai ishe shi ba sai da ya jona masa wannan abar" tace tana nuna Farhat da hannau.sannan tacigaba. "Ina son kisawa ranki cewa Farhan nawa ne na ni k'ad'ai tun ina yarinya na tashi cikin kaunar shi ina jiran right time d'in da zan fad'a mishi Uncle Tahir ya tura shi can kauyenku.nasan tsiddabarunku na yan kauye kuka mishi if not ke d'in baki kai Farhan ya kalle ki coz ga classy gals anan ma basu ishe shi kallo ba.bare villaget irinki. Tunda ta fara magana Farhat zuciyarta ke suya barin ma yanda wannan 'yar karamar yarinya take ciwa Abbanta mutunci.a harzuke ta tashi ta d'aga hannu da niyan marinta amma caraf Maryam ta rike mata hannu tace "dont u ever try dis mistake in ur life". Jin karan bud'e k'oga yada suka kalli k'ofan dukansu.Farhan ne ya shigo da fara'ansa yana cewa "hiran me kuke ne Ummina baku sauko ba?" Kamin Farhat ta bud'i baki maryam ta rigata tace" ya Farhan kayi sa'an mata ga k'yau ga kirki kaganta nan tundazu nake son fita amma ta rik'e ni da hira". Baki da hanci Farhat ta sake tana kallon yanda Maryam da har yanzu tanarike hannunta. https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by umme yusuf (Maman yusuf) πŸ’«FAGEN-MARUBUTA WRITERS ASSOCIATIONπŸ’« (Gidan aminci,zaman lafiya da yarda da juna insha Allah 🀝) Salam ina godiya da kaunar da kuke nuna min masoyana.masu neman in sasu a watsapp group,kuyi hakuri wallahi abin ne a hankali.kuyiwa admins magana.nagode sosai ina yinku sosai irin over din nan my fans.😍😍 Page 67~68 Ficewa Farhan ya karayi ba tare da ya lura da yanayin da suke ciki ba. Wurgi Maryam tayi da hannun Farhat da ta rike tana mata kallon warning,sannan itama tasa kai ta fice. Dabas Farhat ta zauna akan kujeran dake bayanta,zuciyanta har yanzu kaman ya fito take ji. Wani hawaye mai d'umi suka fara ambaliya akan fuskanta,da zuciyarta ta hasko mata hotonta lokacin da takewa mutane irin wannan cin mutuncin. "Dama haka suke ji a cikin zuciyarsu, mutane nawa nasa suka zubar da hawaye a dalilina?nasan alhakin sune yake bibiyata".tace tana hawaye sosai. Hannayenta duka 2 ta d'aga sama ta fara addu'a Allah yafe mata. Ta dad'e tana addu'oi sannan ta tashi ta shiga bathroom ta wanke fuskanta tare murza d'an powder da wet lips dan kar a gane tayi kuka. Fita tayi itama zuwa k'asa,tasan suna can suna jiranta breakfast.a zuciyarta kuma tana godewa Allah da ba gida d'aya suke da Maryam ba.dan tasan in gida d'aya suke toh ba zata barta ta zauna lafiya ba. Suna kan dining duk kansu kaman yanda tayi tsamani. Tunda ta fito mahaifiyar Maryam wato hajjiya Fadila take kallonta tana murmushi. Har k'asa ta durkusa ta gaishe da Mamy,sannan ta juyo wajan Hajiya Fadila ta gaishe ta itama. Cikin sakin fuska ta amsa har tana zolayan Farhan ya iya zab'e. Tab'e baki Maryam tayi tana hararan Farhat,dan ita bata ga abin k'yau ko birgewa a b'akar mace ba. Hira suke tayi a parlour bayan sun kammala breakfast. Maryam tana gefen Farhan kaman ta shige jikin shi wai tana bashi labarin malaysia.shima ya biye ta suna ta surutu. Farhat tana zaune kusa da Sumayya tana bata labari amma hakalinta k'wata-k'wata baya kanta.yana kan Maryam da ta manne mata a jikin miji.lokaci-lokaci in sun had'a ido sai ta b'alla mata harara. Murmushi Farhat tayi a ranta da ta tuna cewa duk wani abinda zatayi na wuni d'ayane ta koma inda ta fito. Kaman tasan tunanin da take taji tana cewa" momy ni ba zan koma gida yau ba zan zauna da sis Sumayya na kwana 2". Ras-ras taji zuciyarta buga.bata san lokacin da ta d'aga ido ta kalle ta ba,itama d'in ita take kallo da murmushin mugunta a fuskarta. Mik'ewa kawai tayi tare da yin hanyan part d'in su.Mamy ce take tambayanta me yasa ta tashi ana hira? "Zanyi waya ne" ta amsa mata atakaice. Farhan ya fahimci kaman akwai abinda ke damunta dan haka yayi niyan binta,amma Maryam ta rik'e shi ta hanyan nuna masa pics a wayanta. Kwnciya tayi a bedroom d'insu tana tunanin yanda zaman su da Maryam zai kaya. Farhan bai shigo ba sai bayan sallahn azahar. Zaune ya same ta a bakin gado tana game a wayarta,tayi wanka ta canza shiga zuwa wani fitted gown na atampa.bata d'ora d'an kwalin ba saima zubo da gashinta da tayi wanda yasha gyara. Da sassarfa Farhan ya k'araso ya rungume ta dan shigan nata ya tafi da imanin shi sosai. "Shine kika gudo nan kika barni a can ,harda sake sabon wanka ba ko gayyata" yace yana shinshinata kaman wani sabon maye. D'ago shi tayi a jikinta tana kallonshi da murmushi a fuskanta tace "naga kuna hira da 'yan uwanka,bai kamata in katse muku ba". "Bazan ma kara sauk'a ba bare su rik'e mutum da hira",yace yana laluban bakinta. Suna cikin haka suka tsinkayi muryan Maryam a parlour tana kwalawa Farhan kira. Cikin wani yanayi na an katse masa abinda yake,ya mike ya fito parlour ya sameta dauke da wani babban tray mai d'auke da warmers masu d'an karan k'yau. Tana ganin yanayin da ya fito saida taji kaman taje ta shake Farhat har lahira saboda kishi,amma ta daure ta gyara fuskanta tace masa abinci ta kawo musu nan.a zuciyarta ko tayi alkawarin hana su sakewa muddin tana gidan. Dole Farhan ya d'an gyara fuskan shi yace " haba Ummina,aida baki wahalar da kanki ba zamu sauk'o k'asa in time d'in lunch yayi". Ajiye trayn tayi akan dinning table dake nan parlourn nasu sannan ta juyo tana kallon shi tana girgiza kai tace " ban yarda ba da wannan tsarin my son,bazan yarda kaida in-law na kuna wahalaba.since ina cikin gidan nan is my right to take care of u 2,come nd join me".tace tana jan kujera dan ta zauna. Komawa ciki yayi ya samu Farhat kaman yanda ya barta tana kwance ta lumshe idanunta. Duk yanda Farhan yayi akan ta tashi suje suci abinci,k'i tayi tace ita bacci take ji sai anjima zata ci.ba yanda ya iya haka ya fito wajan Maryam da ta tula abinci agaba tana jiransu. Serving d'in shi tayi tana tambayan me yasa Farhat bata fito ba,amsa mata yayi da tana bacci. Zagewa tayi tana masa surutu tana cin abincinta hankali kwance,shi kuma cakalan abincin kawai yake badan yaso ba,baya son ya gwaleta ne ganin ta nuna kulawrta garesu. Koda suka kammala ma k'in tafiya tayi ta cigaba da zuba surutu har lokacin sallah la'asar sannan yace mata zai fita masallaci ya fice ya barta. Tsam ta mik'e ta nufi bedroom d'insu. Farhat tana tsaye a gaban mirrow tana gyara fuskanta.dan fitowanta kenan daga alwala.sai jin dariya tayi a bayanta harda tafi. Ko bata juyo ba tasan wacece. "Oh god matsalata da matsiyaci kenan ba'a iya samun waje ba sai an nuna zak'ewa.in ba haka ba menene abin kallo a wannan black face d'in nan.oh na manta ashe an shigo london anyi clean".tace tana kara kwashewa da dariya. Farhat ko motsi batayi ba bare tayi yunkurin ramawa,hawayen da ya zubo mata ta share tana kara neman gafaran mahaliccinta tasan alhakine ki bibiyenta. Da daddare ma haka ta hana Farhan tashi bayan sunyi dinner saida Mamy tasa baki sannan ya samu ya sulale zuwa part d'insu. Sumayya an sata makaranta wanda yake dai-dai da secondry school dan haka bata zama a gida sosai.Farhan shima ya fara fita office,Mamy ma bata kasar ta taho nigeria wajan yaranta da suka zo wajan dangin bababsu hutu suka rik'e su.gida ya zama daga Maryam sai Farhat kad'ai suke wuni a gida. A wannan zaman da suke ba k'amin hak'uri da juriya Farhat keyi ba dan wulakanci kala-kala take mata,amma in a gaba mutane ne sai ta nuna tafi kowa sonta.wani lokacin in iskancin ta ya motsa har aiki take sakata kuma a gaban Farhan wai ita surkuwarta ce. Gashi gaba d'aya ta hana su sakewa a gidan kullum tana mak'ale da su. A yanzu shi Farhan d'in ma ya fara gajiya da lamarinta just dai baisan yanda zai yakice ta daga jikinsa bane. Farhat tun tana hak'uri tana shanyewa saboda tana ganin alhaki ne ke binta amma yanzu tana ganin lokaci yayi daya kamata tayi maganinta coz ba abinda zata nuna mata na irin wannan maikircin just dai ta k'yale tane. Yau tunda safe ta tashi da niyyan maganin Maryam,dan haka wanka tayi cikin k'anan kaya.rigace mini gown red colour wanda ko guiwarta ba kai ba sai make up da tasha ga wani sexy red lip stick da ta shafa.tayi bala'in k'yau. Maryam kaman yanda ta saba ta shigo musu da breakfast tana k'wala sallama a palour. " my son fito ur breakfast is readyyyyyyy" Tsaki farhan yaja yana kallon Farhat da ta gama k'wallitarta,yaso ace shi zai bata amma wannan yar damuwan tazo da sassafen nan. "Bazan ci abincin nan yananzu ba tunda yau asabar,bari inje ince taci rabonta kawai" yace yana shirin mik'ewa. Hannunsa Farhat ta rike tana mada wani killer smile" muje muci my Baby yau yunwa nake ji". Cike da mamaki da jin dad'i yake kallonta coz yaushe rabon ta zauna suci abinci tare saboda fitinan Maryam. Hannunta ya kamo yana murmushin jin dad'i yace" muje muci tunda kika ce zaki ci naji nima yunwar ta taso min". Dariya kawai tayi ta tashi tare da manne masa a jiki sannan suka fito. Ganinsu a haka ba k'aramin razana Maryam yayi ba a zuciyarta tana mamakin yaushe Farhat ta zama haka. Muryan Farhan da taji yana mata magana shi yayi sanadin dawowarta daga tunanin da ta tafi. Mamakinta ne ya k'aru da taga Farhat zaune akan cinyan Farhan tana zuna mishi shagwab'an ya bata abinci a baki yana biye mata. Takaici kaman ta mutu amma ta daure zuciyanta, bari ta nuna mata nata salon. Shayi da ta kurb'a ta feso jikin Farhat wai k'onewa tayi. Nan Farhan ya hau mata sannu har yana neman tashi bai kula da yanda ta fesowa Farhat ruwan tea d'in ba dan shi har ga Allah ya d'auka da gaske k'onewan tayi. Wani kara Farhat tasa tana wayyo idona shi yayi sanadiyan fasa tashi da yayi niyya ya kama ta yana "what happend my shinning star?" "Yaji wash hura min baby,wash idona". Bakin shi ya kai kan idonta yana hurawa a hankali yana "is ok my baby shhhh is ok" Satan kallon Maryam tayi da ta cika tayi fam saura tayi bindiga,murmushi ta sake mata sannan ta fara " wayyo bakina baby bakina harshena zafi shhhh" Barin idon yayi yana" mugani me yasamu harshen kuma?" Dan zaro harshen tayi tana yarfe hannu,shi kuma ganin harshenta a waje yashi manta akwai wata Maryam a wajan kai baki yayi zai kamo harshen nata. A zuciye Maryam ta tashi fuuuu ta fice dan inta cigaba da zama tana iya shek'ewa dan bakin ciki. https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by umme yusuf (Maman yusuf) πŸ’«FAGEN-MARUBUTA WRITERS ASSOCIATIONπŸ’« (Gidan aminci,zaman lafiya da yarda da juna insha Allah🀝) Page 69~70 Sun d'auki lokaci mai tsawo a haka coz Farhan yama manta aina suke.ita Farhat kuma tana sane ta cigaba da d'auke masa hankali dan kar ya ankara bata wajan. Dakyar ta k'waci kanta a hannun Farhan da yake kokarin zarcewa. Abincin ta nuna masa da hannu tana mishi.dariya. Dafe goshinsa yayi da hannunsa na dama yana yana kallon inda Maryam ta tashi. "Ina ta tafi ne?"yace yana kallonta da sexy eyes d'inshi. "Wa kenan?"Farhat ta jeho masa da tambaya itama. "Ummina mana she was seating here" yace yana pointin kujeran kujeran da Maryam ta tashi. Wara hannayenta duka 2 tayi tare da d'aga kafad'a,alaman oho itama bata sani ba. Shafa gashin kansa yayi yace "oh god we watch everything". "And so......?"tace tana dariya. Dariya shima yayi ya mik'e da niyyan binta.tana gani haka tasa masa shagwab'a ita yunwa take ji ya zai tafi ya barta basu ci abinci ba. Dole ya dawo suka zauna cin abinci tana zuba masa sakalci wanda tuni ya mance da wata Maryam can. Maryam tana fita direct bedroom d'in da ta sauka ta wuce,kan gado ta fad'a tana kukan bakin ciki ga kishi da take ji kaman tayi hauka. Tana rufe ido fuskan Farhan take hangowa yana kissin d'in Farhat.wani yanyi take shiga wanda bazata iya k'watanta shi ba,ji take kaman ta mutu ta huta Har rana Maryam ta kasa fitowa a d'aki sai sak'a da warwara take na yanda zata karkato da hankalin Farhan kanta. Farhan kuwa yana can makale da matarshi,yau duniya sabuwa.sosai ya samu sakewa da matar sh,i rabon da su samu wannan privacyn tun kamin yar damuwan nan ta zo. Sabon sunan da yasa mata 🀣🀣. Ko masjid yau bai lek'a ba,in lokacin sallah yayi shi yake jansu jam'i. Suna kwance kan gado Farhat tayi pillow da faffad'an kirjin shi suna hira kuma tana kallon pics a wayan Farhan. Videos ta kamo tana kallo har tazo kan wani video da yasata tashi zaune ba shiri "Lafiya me kika gani ya firgita ki haka?"yace shima yana tashi zaune. Bata iya bashi amsa ba sai wayan ta mik'o masa. Dariya ce ta sub'uce masa ganin abinda ya firgita ta. Videon da ya matane tun a gidan su,tana motsa jiki a basket ball filled d'inta. Kallonsa take cikin neman kar'in bayani. Jawota yayi suka koma suka kwanta,sannan ya rad'a mata a kunne. "Dont be suprice my shinning star,u have become a part of me when i set my eyes on u for d first time. Which made me ur shadow,but sai naga ko kad'an bana gabanki.all wat i can see in ur eyes 4me was hatered.shiyasa ban fito maki da abinda yake zuciyata ba sai na biki a yanda kike so". D'agowa tayi daga kwancen da tayi ta zuba mishi ido tap da cike da k'walla. "Noo Farhan karka ce haka,ni kaina i fall in love wit u d moment i set my eyes on u in d airpot.but sturboness dake kaina ya hana ni fahimtar haka on time". Kara jawota yayi ya kwantar da ita yana sauke ajiyan heart at d same time yake bayyana mata yanda yasha wahalan dakon soyayyarta a zuciyan shi. "Hmmm gwara kai kasan sona kake a lokacin,nifa da nake ta hauka akanka wanda ni a tunanina kiyayyarka ce,kullum da tunaninka nake kwana nake tashi,amma duk ban d'auka so bane". Bata fuska tayi kaman zatayi kuka tace " shine kake min lab'e kana k'are min kallo ban sani ba". "Abubuwana nake kallo,ko nayi laifi?"yace yana kashe mata ido daya. Turo baki tayi tace" ni dai bansan wasu abubuwanka ba". "Are sure baki san su ba?"yace yana dawo da ita k'asa shi kuma ya haye samanta ya mata rumfa. "Let me show u ".yace yana cusa fuskanshi a kirjinta. Nan kokawa ya kaure tsakaninsu duk abinda ya mata sau tace bata yarda ba sai ta rama. Sun d'auki lokaci mai tsawo suna wasanin baka jin komai sai dariyan su, basu san lokaci ya tafi ba sai kiran sallah magrib suka ji. Tashi Farhan yayi ya shiga bathroom yana cewa yanzu kam masjid zai je,yau ta hana shi fita. Alwala yayi ya wuce fita masjid. Wanka Farhat tayi sannan ta d'auro alwala ta gabatar da sallah magrib,bata tashi a wajan ba saida ta jira lokacin isha'i yayi,shima tayi sannan ta tashi akan sallayan ta koma ka dreesing mirrow ta tsantsra make up kaman mai shirin tafiya dinner.batayi amfani da perfume ko body spray ba.farin humra ta shafe jikinta dashi saboda ganin yanda Farhat yake susucewa in tayi amfani dashi. Sanin Mamy bata nan yasa ta saka wani hot sexy english gown pink colour,dogone har k'asa sai dai anyi masa wani tsagu daga gefen dama tundaga cinya har k'asa.kayan bashi da hannu sai igiya da ake d'aure shi a wuya. A cuci tayi da dogo gashin kanta da ribon pink,high hill shoe tasa sannan ta sauk'o k'asa.nan ta tarar da Sumayya da wata maid suna hira. Zama tayi aka cigaba da hiran da ita Sumayya tana tsokananta da duk wannan k'walliyan na yayanta ne. Basu fi 20mins da zama ba Farhan ya shigo,maid d'in tana ganin shi ta mik'e cikin girmamawa ta gaishe shi sannan ta bar wajan. Hira Sumayya take musu amma Farhan da sun had'a ido da Farhat sai yayi mata alama da su wuce part d'insu. Tana ganin shi ta basar,sai cewa ma tayi Sumayya takira Maryam suyi dinner. Sumayya tana tashi ya dawo gaban Farhat ya tsuguna tare da kamo hannayenta cikin wani yanani dan wannan humran da ta shafa. yace " mu bar cin abincin nan muje part d'inmu nayi miki tanadin wani abu mai dad'i da yafi wannan abincin". Mak'ale kafad'a tayi tana turo baki tace"ni bana son komai sai abinci,haka d'azu ma ka hana mu lunch". Sumayya tana fad'wa maryam sak'on su Farhan ta wuce d'akinta dan d'auko tex book d'inta,akwai abinda ya shige mata duhu take son nunawa Farhan dan ya fahimtar da ita. Maryam duk farinciki ya cikata jin Farhan ne ke kiranta wajan cin abinci.cikin zumud'i ta tashj harda d'an gyara fuska sannan ta fito. Daskarewa tayi a bakin k'ofan shigowa parlourn sakamakon yanayin da taga su Farhan a ciki. Da gangan Farhat take tayiwa Farhan salo kala-kala saboda taga fitowan Maryam dan tana facing d'in k'ofan shigowa. Farhan sai birin shi kawai yake sakamakon ya juyawa k'ofa baya. Da matsacin gudun tsiya ta koma ciki tana kuka.sai a sannan Farhat ta janye jikinta daga gare shi tace" ya isa mana kabari kar Sumayya ta ahigo ta ganmu haka". "Ta gani mana,in ba kya so ta gani tashi mu koma part d'inmu"yace yana k'ara lalubanta. "Naji zan tashi amma ka barni pls " Tashi yayi a gabanta yana mik'o mata hannu. Sumayya ce ta fito da saurinta tana cewa " yauwa ya farhan in munci abincin ka duba min wannan tex book d'in". "Toh "kawai yace yayi gaba zuwa dinning area Farhat tana mishi dariya harda gwalo. Leben shi na k'asa ya ciza yana girgiza kai irin zamu had'une yarinya. Da washe gari basu farka da wuri ba saida rana tayi. Tare sukayi wanka suka shiry tsab cikin english wears sai kamshi suke. Sanin mayb Maryam zata shigo yasa taki locking d'in k'ofan parlourn nasu ta barshi a bude. Maryam kuwa kusan kwanan zaune tayi tana neman mafita tare da mamakin ya akayi farhat ta falle lokaci d'aya haka. Murmushi mai kayatarwa tayi da samowa kanta mafita.sai kusan asuba sannan ta kwanta bacci. Wanka tasha itama cikin english wears tayi bala'in. Ba bata lokaci tahi hanyan part d'insu Farhan. Farhat tana zaune a kan kujera tana facing d'in hanyan ahigowa yauma.shi kuma Farhan yana k'wance ya d'ora kansa a kan cinyan Farhat suna hira,amma ita Farhat rabin hankalinta yana kan hanyan shigowa. Jin alaman takalmi yasa tayi saurin sauk'e kansa daga cinyarta, ta haye kansa tana masa wani salo da ita kanta bata san ta iya ba sai yau. Maryam tana tsaya bakin k'ofa tana kallonsu zuciyarta kaman ya fito,amma ta daure ta karaso ciki dan nunawa Farhat iyakarta. "My son!! Muna ta jiranka wajan breakfast shiru baka sauk'o ba"tace idonta taf da hawaye. Farhan baima jita ba coz Farhat ta zautar dashi da salonta. Murmushi ta sake ma Maryam da suka had'a ido sannan tayi saurin ture Farhan gafe ta tashi zaune tana gyra zaman riganta daya kusa zamewa. Wani kallo yake binta dashi da idanunshi da suka canza kala ba komai a cikin su sai zallan fitina yace cikin muryarsa da ta koma kaman ta 'yan maye,yace" meye haka kuma baby" Bata bashi amsa ba sai nuna masa Maryam dake tsaye tana ma Farhat wani kallo kaman ta shake ta. Cikin wani irin bacin rai Farhan yake kallon Maryam. Cikin had'e rai da tsawa yace " ke meye haka zaki wani shigowa mutane ba sallama kaman ba musulma ba.kuma da kika shigo yaci ki koma inda kika fito tunda kiga ganmu cikin wani hali". Hawayen da take rikewa ne suka samu nasaran zubowa. Farhat ce tayi caraf tace " haba my baby mayb abinci fa ta kawo maka". "To hell wit d abinci haba na gaji wani irin takura ne wannan,ba wani abu da tasani sai cin abinci?am fed up".yace ya tashi a zuciye yayi bedroom d'insu. Tashi Farhat tayi tana kareraya zuwa gaban Maryam da take hawayen cin mutuncin da Farhan ya mata. "Noo ki adana hawayenki 'yan mataba yanzu ya kamata ki zubar dasu ba,there are many more coming dan wannan somin tab'ine muddun baki fita a rayuwarmu ba.kar kiga kwanaki na d'aga miki k'afa ki d'auka na kyale kine,just ina jiran right time ne soooo...." had'a yatsunta 2 tayi suka bada wani kara sannan ta juya tayi shigewarta wajan mijinta. https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by umme yusuf (Maman yusuf) πŸ’«FAGEN-MARUBUTA WRITERS ASSOCIATIONπŸ’« (Gidan aminci,zaman lafiya da yarda da juna insha Allah🀝) Page 71~72 Da d'an gutun hawaye Farhat ta shigo bedroom d'in ta samu Farhan yana zaune rai a bace har yanzu. Zama tayi kusa da shi tare da d'an kwantawa a jikin shi tana goge hawayenta. D'agota yayi da sauri yana kallonta yace " wat is it my shining star,me yasa kike zubar min da precious tears d'in nan?" Cike da salon jan hankali da shagwab'a tace " ba kai bane". Ni kuma,me nayi har kike hawaye?" Baki ta turo tace" abinda kayiwa Maryam ne banji dad'in shi ba,ina son yi maka danderu da kaina da abincin gargajiya da kake so,shine jiya da taji ina zancen tace zata taimaka min dan tana son koya itama but yanzu ta ina zan fara neman taimakonta? nasan yanzu tayi fushi mai tsanani". " haba baby kema kinsan abinda tayi bata k'yauta ba a matsayinta na 'yar musulma.bayan haka aini yayanta ne dole in nuna mata kurenta in tayi ba dai-dai ba.yau sunday Sumayya tana gida kice ta taya ki mana ko ga maids a gidan nan birjik suma sun ishe ki".yace mata cikin tsigan lallashi. Mak'e kafad'a tayi tana kara narke masa a jiki tace "um-um ni dai ita nake so tunda da bakinta ta nema.kana zancen Sumayya taya zanyi ince ta shiga kitchen alhali lafiya bata ishe ta ba.kuma wa'yanan maids din me suka sani a irin abincin mu?ni dai gaskiya ka kira min ita ta same ni a kitchen yanzu".tace tana mikewa. Dafe goshinsa yayi ya furzar da iska a bakin shi yace " huh my baby rigima ,ba kiyi break fast ba shine zaki shiga kitchen?" "Eh ni na koshi ka kira min ita ".tace cikin shagwab'a harda gutun hawaye da ta kirkiro na dole. Tashi yayi yaja hannunta ya suka fito parlourn direct kan dinning ya nufa da ita ya had'a mata tea yace ta shanye sannan ta shiga kitchen d'in. Sai sakalci take masa shi kuma yakw biye mata yana ta lallab'ata yana bata tea a baki,har tasha mai d'an yawa sannan ta ture tace ya isheta a kira mata Maryam. Kitchen d'in dake part d'insu ta shiga. Shi kuma down stairs ya sauka ya kira wata maid mai suna Rossy yace taje ta kira mishi Maryam ta same shi a part nasu. Maryam tana kwance taci kukanta ta gaji tana tsinewa Farhat tare da kudirin sai ta hana ta sukuni a gidan sai tasa ta zubar da hawayen da yafi wanda tasa ta zubar. Rossy cetayi knocking a bakin k'ofa.saida ta gyara fuskanta sannan ta bataizinin shigowa. Nan ta fada mata sak'on Farhan sannan ta juya ta fita. Murmushi mai had'e da dariya ta fara tana cewa" i know!! Farhan loves me sai dai wannan devil d'in ce ta rufe masa ido da shaid'ancin ta.gashi ya kasa daurewa yana nemana ya bani hak'uri.zan koya mata hankali soon". Tashi tayi a gurguje ta k'ara gyara fuskanta da tayi kuka sanna ta fice da sauri. A parlour ta iske Farhan a zaune yana aiki a system d'inshi. "My son gani" tace tana wani mak'e murya wai dam taja hankalin shi. "Ki shiga kitchen ki taya my baby aiki"yace ba tare da ya d'ago ya kalleta ba. Kasa motsi tayi daga inda take saima kafe shi tayi da idanunta,saboda tana kwankwanto koba dai-dai kunnuwanta suka ji mata abinda ya fad'a ba. D'ago kanshi yayi ya kalleta jin bata motsa daga inda take ba yace " what are you waiting for,ko baki ji abinda na ce miki bane?" Tafiya ta fara zuwa kitchen d'in ba tare da ta ce masa kala ba.zuciyarta na mata wani irin k'una. Lalle Farhan ya gama da ita kuma ya nuna mata Farhat ta fita,ita da ta d'auka dan ya bat hak'uri ya kirata ashe wai saboda taya wannan bakar yarinyan aiki ya kirata kuma bayan yasan tunda take ko hanyan kitchen bata sani ba bare wani girki, duk masu aikin gidan nan ya rasa wa zaisa ya taimaka mata sai ita."i will show her" tace tana karasawa. Tab'e bakin shi yayi ganin yanda take jan kafa kaman mai koyon tafiya.aikin gaban shi ya cigaba dayi ba tare da yabi takanta ba. A bakin k'ofan kitchen d'in tayi tsaye tana kallon Farhat da ta juya baya tana ta aikinta. "Ba kallona yace kizo ki tsaya kina yi ba,cewa yayi kizo kiyi min aiki".taji muryan Farhat tana mata magana ba tare da ta juyo ba. Dogon tsaki Maryam taja tana hararan bayan farhat d'in tace ". Ke inba darajan Ya Farhan ba har kin isa ki taka inda nake bare har kiyi tunanin zaki sani aiki,nasan makircin kine wannan tunda Ya Farhan yasan bana shiga kitchen". "Dad'ina dake akwai saurin fahimta,kaman kinsan nice nasa ya kirawo ki dan in taimaka miki kar aje gidan miji ana masa d'anyen tuwo.gashi kuma wacce bata da matsayin tasaki tako kitchen d'in ba".tace tare da juyowa tana mata murmushi. Takaici ya hana Maryam maida mata martani. "Shigo ki shafa min spices dana had'a da mai a jikin wannan naman".tace tana nuna mata kayan da yatsanta. "Wannan ne kuma ko wannan nataccen ubanki ba isa ba".tajuya ta fice rai a matukar b'ace. Farhat taji zafin zakin Abbanta da tayi amma ta shanye,saboda tasan koba komai itama ta d'ura mata takaici. A tsanake Farhat ta kammala girkinta tsab harda juices da ta had'a masu dad'i. Da ta fito Farha baya parlourn dan haka bathroom ta fada tayi wanka ta shirya cikin wani material d'inta fari kal da flowers blue a jiki,dan kunne da tsarka duk blue tasa na wani fashion desiner tayi matukar k'yau.down stairs ta nufa bayan ta fesa perfumes kusan kala biyar. Tun kamin ta k'araso sauk'owa taji muryan muryan su Junaid suna ta hayaniya. Zama tayi kusa da Farhan sannan suka gaisa da samarin. Hira aka dasa da ita ba laifi yau ta saki jiki ba kaman kwanaki da suka zo ba. Ana cikin hira ne Junaid yacewa Farhan " bro banga mutumiyarka bafa,kota koma ne?* "Wace mutumiyata kuma ,do u mean Ummina?" "Yes ita mana please bro ka shigar dani wajanta mana wallahi na dad'e cikin kaunarta ban fad'a mata bane saboda ina jiran right time but yanzu ganin ka da mata ya rusa min agender na na farko.please help me ". Naseer da Farhan suka shek'e da dariya har suna tafawa Farhan yace "kaji min yaro ko kunya zaka ce dan ka ganni da mata,toh ni sa'anka ne". "Dalla mallam yi min shuru dan kaga ina lallab'aka har kake wani ce min yaro,wata 6 kawai fa ka bani". "Ashema ya bakan".Naseer yace yana dariya. Salim dai yana gefe yana jinsu bai tsoma musu baki ba. Rage murya Junaid yayi wit a pity face yace " joke apart am serious bro,na biyo ta hannunka ne dan naga tana jin maganan ka". "Zan duba in gani ".Farhan yace yana shan kamshi. Dariya suka sa dukan su ganin yanda Farhan ya bashi amsa. Tashi Farhat tayi ta nemi taimakon wasu maids 2 suka taimaka mata wajan kwashe girkin da tayi zuwa down stair suka jajjera sannan tace su tashi su zo suci abinci. Kowa ya hallara amma banda Maryam Junaid duk ya damu da rashin ganinta har ya kasa hak'uri yayi magana. Dakinta Sumayya ta nuna mishi ya tashi yaje dan kiranta. Tana zaune da waya a hannunta yayi sallama ya shiga. Cikin fara'a ta mike take tambayar shi yaushe ya zo? "Ina zaki sani tunda kin maida kanku kullen d'aki jarfi da yaji" Bata ce komai ba sai murmushi da taya tana kallon kasa. Hannunta ya kama yana cewa suje suci abinci. Haka ya jata har kan dinning d'in ind ake zaman jiransu. A fakaice ta saci kallon inda Farhan yake zaune,sai ganin Farhat tayi kaman zata shige cimin jikin shi. Tsaki taja a ranta tana wannan lalle ta tabbata mara kunya a gaban mutanen ma bazata barshi yasha iska ba Junaid shi yaja mata kujera yace ta zauna,ba musu ta zauna aka fara cin abincin da ita. Sauran samarin sai zuba santi suke suna cewa Farhat ta had'a su da k'anwarta su aura suma su kwashi gara. Farhan ne yace bata da k'anwa ita kad'aice a gidansu,nan suka ce ko k'awayenta ne ta taimaka ta had'asu. Haka suka gama cin abincin cikin raha da annashuwa amma vanda Maryam da duk haushinsu ya cikata na yanda suke wani k'oda wannan jagwalgwalon Farhat d'in. Sai bayan karfe 8 suka bar gidan,Junaid yana k'ara tunawa Farhan sak'on shi. Bayan tafiyan su Junaid ne Maryam zata tashi Farhan ya tsaidata dan lokacin kowa ya tashi sai su 2,yace ta zauna akwai magana mai muhimmanci da zasuyi. Zama tayi tana sauraronsa a zuciyarta kuwa tana addu'an Allah yasa maganan aurensu zai mata. Gyaran murya yayi sannan yace " Ummina ina son ki amince abinda zan fada miki dan bazan so abinda zai cuce ki ba kinsan yanda nake ji dake cikin 'yan uwa domin ke ta dabance". Zuciyarta ta fara harbawa da sauri jin kalaman Farhan da tayi kuma farin ciki tab ya cikata ganin Allah ya karkato mata da hankalin Farhan cikin sauk'i. Murnan tane ya koma ciki a razane ta d'ago da idonta da ya ciko da hawaye take kallon shi. Shi kuma hankalinsa kwance yake fad'a mata sakon Junaid ba tare da ya lura da halin da take ciki ba. Sai da safe ya mata harda rok'on kar ta watsa mishi k'asa a ido ko kuma kar tasa yaji kunya tunda ansan tana jin maganar shi shiyasa Junaid ya biyo ta hannun shi. Tafi minti talatin zaune ita kad'ai a parlourn tana hawaye,saboda ta rasa wani irin tunani zatayi. Yanzu ta tabbatar Farhan baya sonta ko kad'an tunda da kansa yake cewa taso waninshi wannan ya nuna totaly baya kishinta. Tashi tayi ta koma d'aki tare da had'a kayanta dan dole ta bar musu gida tayi nesa dashi. https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ πŸ’₯πŸ”₯πŸ’₯πŸ”₯🌹🌹 FARHAT πŸ’₯πŸ’₯πŸ”₯πŸ”₯🌹🌹 Written by umme yusuf (Maman yusuf) πŸ’«FAGEN-MARUBUTA WRITERS ASSOCIATIONπŸ’« (Gidan aminci,zaman lafiya da yarda da juna insha Allah🀝) Page 73~74 Da washe gari ba wanda ya lura Maryam ta bar gidan,saboda Farhat a ranan ta fara fita school. Farhan shi ya ajiye ta a school,ya gama mata komai sannan ya wuce office. Maryam ta isa gidansu cikin tashin hankali idanunta a kumbure ga fuskanta ma yayi jajir da shi sakamakon kuka da rashin bacci da tayi fama dashi a daren jiya. Da gudu tazo ta rungume momynta da fitowanta kenan cikin shirin fita,tana kuka kaman ta shide. Hajiya Fadila hankalinta in yayi dubu a tashe yake ganin halin da taga yarta a ciki. Kamata tayi suka zauna akan kujera tana tambayanta meya faru ko wani ne ya mutu?. Dakyar ta tsagaita kukan da take sannan ta warwarewa momynta halin da take ciki. Wani kallon baki da hankali momy ke binta dashi sannan tace" wai me yasa Maryam baki da tunani ne,in banda rashin tunani shi Farhan d'in ya tab'a cewa yana sonki?" Girgiza kai tayi" momy nasan yana sona bai furta min bane kawai " tace tana cigaba da kukanta. Murmushin takaici momy tayi tace " in har yana sonki ba zai taba tsallake ki yaje can 9ija ya auro wannan yariyan ba,kuma kince da bakin shi yake miki tayin soyayyar Junaid.kinga ko ba ko d'igon soyayyarki a zuciyar shi sai ta 'yan uwantaka. Volume d'in kukanta ne ya k'aru jin abinda momy take cewa,shikenan ta rasa Farhan kenan saboda momyce last hope d'inta amma gashi bata goyi bayanta ba. "Meye laifin Junaid,yaron nan shima yana da hankali ki bashi dama kiga iya gudun ruwan shi.na tabbata zaki so shi shima tunda duk cikin 'yan uwa ba wanda yake kama da Farhan d'in kaman shi Junaid. Momysai fad'a take mata da nuna mata shima Junaid ba abin k'i bane. Shiru tayi tana sauraronta,ba zasu gane bane abinda take ji akan Farhan daban ne.bazata iya had'a shi da ko wani namij ba. Har d'akinta momy ta rakata tace tayi wanka ta kwanta ta huta yanzu zata dawo bazata dad'e ba. Sai dare su Farhan suka san Maryam bata gidan,Farhat tafi kowa farin ciki amma saboda kissa irin na Farhat sai kirkiro damuwa ta d'aura a fuskanta tasa dole wai Farhan ya kirata yaji ko sunyi mata laifi ne ta tafi babu sallama. K'in d'aukan wayan Farhan tayi,tana gani ya mata 3 missed calls.Momy ya kira nan tace mishi ya k'yale ta kawai rashin hankaline yake damunta. Ajiye wayan shi Farhan yayi ba tare da ya fahimci inda maganan Momy ya dasa ba dan shi a zaton shi kan maganan Junaid ta bar gidan. Farhat yanzu rayuwa mai dad'i da ban sha'awa suka bud'e ita da Farhan d'inta ba mai takura su dan Mamy ma zamanta tayi a gombe tare da yaranta. Sumayya ta murmure ta samu lafiya sosai kaman ba ita ce ta kwashi shekaru tana jinya ba.sosai take samun kulawa daga yayanta da Farhat. Junaid ya dage sosai wajan neman soyayyar Maryam,tun tana share shi har ta fara kula shi sai gashi soyayya da shakuwa mai karfi ta shiga tsakaninsu. Sai yanzu ta lura ashe Farhan ba son shi take ba shakuwace kawai. Bayan wata biyar, Shawara Farhan yayi tare da Uncles d'insa kan cewa zai barwa Abba companies d'insu uku da gidajen mai da duk sauran kadarori suka mallaka na can maiduguri kyauta sakamakon rik'e musau amana da yayi na tsawon shekarun nan ba tare da ha'inci ba.kuma shi ba zai iya komawa maiduguri da sunan zama ba. Dukkansu sunyi na'am da shawaran kuma sun bashi goyan baya 100% saboda a wannan zamanin ba kowa ne zai iya abinda Abba yayi ba kuma koba komai surkinsa ne ya kamata ya k'yautata mishi. Farhat bata san wainar da ake toyawa ba sai kiran Amminta ta gani tana fad'a mata abin alkhairi da Farhan yayi musu. Farhan yana shigowa taje da gudu ta rungume shi tana kuka,cikin tashin hankali yake tambayanta me ya faru? Godiya ta rinka zabga mishi na irin hallacin da yayiwa Abbanta "Abinda nayiwa Abba yayi kad'an idan kika duba irin hallaci da yayi mana". Bata rai yayi yana kallonta yace " karki k'ara shiga tsakanina da Abbana duk abinda zanyi mishi ki zama 'yar kallo". Dariya had'e da kuka take tana gyada kai.kwantar da ita yayi a kirjin shi yana shafa bayanta yace nifa ban gane miki ba kwana 2 nan sai cin tuwo miyan kuka da shine abincin da kika fi tsana kike. K'ara gyara kwanciyarta tayi a jikinshi tace nima ban sani ba just yanzu nafi sha'awan tuwon ne". D'agota yayi yana shafa shafaffen tomynta yace " i feel like there is little me here". Wara ido tayi tana kallon shi sai kuma ta tuna tafi 2 months rabonta da taga period d'inta. Gira d'aya ya d'aga yana kallonta yace " ehen think well baby guilty or not guilty?" Cusa fuskanta yayi a kirjin shi tana dariya. D'agata cak yayi zuwa bedroom yace " muje in bincika da kaina tunda baza kibani amsa ba. Farhat tana zaune a palour ta tura katon cikinta gaba ta wani mimimk'e k'afafu masa aiki suna mamatse mata saboda gajiya zuwanta kenan daga school. Wayarta ne ya soma ringing rossy ta tashi ta d'auko mata,sunan Ramlat ta gani yana yawo akan screen d'in cikin farinciki ta d'aga suka gaisa tare da tab'a barkwanci kad'an sannan Ramlat tace " dama Ruky ce tasa na kiraki dan in nema mata yafiyarki akan abubuwa da suka faru a baya dan yanzu taga isharan rayuwa babanta yayi retire daga ambassodorn da yake.bayan retiren nashi abubuwa suka cakud'e musu daga gobara sai 'yan damfara,maganan da nake miki yanzu rayuwa ta juya musu baya sun zama abin tausayi". Wani gwaron numfashi Farhan taja ta sauk'e tana tuna a baya duk da itama tana da nata halin amma mafi yawncin wani abu da take Ruky ce mai zugata ko bata shawara,zata tuna last da sukayi waya da ita tun kamin zuwansu london,lokacin da take gidansu ta zagan mata miji.tun daga ranan ta watsar da lamarinta. "Bakomi Ramlat ni dama ban rik'eta a zuciya ba,na dai yanke alakar dake tsakanina da itane saboda halinmu da ya banbanta.but tunda itama ta gane gaskiya bakomai zan kirata da kaina". Nan suka d'an tab'a hira har take fad'a mata ansa date d'in aurenta da d'an sarkin sudan nan da 1momth.murna sosai Farhat tayi tare da mata alkawarin in har Farhan ya amince zata hallarci bikin sannan sukayi hanging. Haka Farhat ta cigaba da rainon cikinta wanda ya had'u mata da karatu,sai dai tana samun kulawa sosai daga wajan Farhan da Mamy,da tayi kusan 1month a gidan dan Farhan da kanshi yaje ya d'aukota saboda yanayin da Farhat take ciki. Cikin wani dare suna kwance suna bacci,cikin bacci Farhat taji kaman ana mintsininta s mara,tun tana sharewa ta farka jin abin na kara gaba. Farhan take kira a hankali kan ya tashi amma ina yayi shame-shame yana ta sharan baccinsa hankali kwance. Wani wawan duka ta kwada masa a gadon baya da taji wani irin murd'a da cikinta yayi. A firgice ya tashi saboda dukan ya shige shi.ba kad'an ba. Masifan da yayi niyyan yi mata ne ya had'iye ganinta da yayi tana ta juye-juye take ga gumi ta had'a sharkaf duk da sanyi irin na garin london ga kuma a.c dake d'akin. A rud'e ya rik'eta yana tambayanta me ya faru,amma yaga hankalinta ma baya jikinta bare ta amsa mishi. Tsungumanta yayi a gigice yayi hanyan fita da ita dan zuwa hospital. Basu kai k'ofa ba ta fara wani irin nishi jikinta duk b'ari yake,wani damk'a da tayiwa wuyan Farhan sai gasu a k'asa. Farhan hawaye kawai yake,ka'ara tallobota yayi da niyyan ya d'agata su fita amma sai yaji Farhat ta rik'e masa hannu tana nishin da yafi na d'azu. Kasa k'watan kansa Farhan yayi yana kuka wiwi,dan ba zai iya cewa ga abinda yake damunta ba.a rayiwarshi ko sau d'aya bai tab'a jin labarin yanda ake haihuwa ba. Cak ya tsaya da nashi kukan sakamakon kukan jariri yaji,ido kawai ya tsurawa sabon halitta da yake wutsil-wutsil da kafa yayi. Sai a lokacin Farhat ta sake hannun shi ta kwanta lak'was kaman matacciya tana maida numfashi a hankali. Wani irin yanayi na zallan farincikin da bai tab'ayi ba rayuwarsa ya tsinci kansa a ciki. "Ba kallo zaka tsaya yi ba ka kira Mamy"yaji tace cikin sanyin murya kaman bana Farhat ba. Da sassarfa kaman zai kife ya sauk'a down stair,knocking d'in k'ofan bedroom d'in yana k'wala mata kira. Cikin bacci Mamy taji muryan Farhan a rud'e ta fito tana tambaya ko nakuda ce ya tasowa Farhat. Sai washe baki yake yace mata ai ta riga ta haihu tana d'aki. Dafe kirji Mamy tayi tace " na shiga uku bangane ta haihu tana d'aki ba,kana nufin a gida ta haihi?" Amsa mata da eh yayi ssnnan ya k'washe labarin abinda ya faru ya fad'a mata. Bata karasa jin labarin ba ta k'wasa aguje tayi part d'in nasu. A zaune ta tarar da Farhat har mabiya ta fad'o,jaririn Mamy ta d'aga nan taga ashe baby gal ce. Asibitin da take zuwa antinatal Farhan ya kira ya gaya musu,nan da nan sai ga nurses har 2 sun zo duba lafiyarta dana baby. Cikin lokaci kank'ani aka shirya su tsab da babynta wacce ta d'ebo komai na Farhan,kallo d'aya zakata kaji ta shiga ranka. Cikin daren Farhan ya rinka kiran 'yan uwa da abokanen arziki yana fad'a musu kyakkwan albishir. Da washe gari tunda sanyin safe gidan su yake cike da yan barka ciki harda Maryam da ta dad'e da zubar da makaman yakinta sun d'inke da Farhat sun zama aminai. Ana saura kwana 2 suna su Ammi da 'yan uwanta suka dira a birnin london ciki harda Ramlat da Ruky,da wasu abokan Farhan na can maiduguri wanda Faruk shi yayi musu jagora Farhan shi ya d'auki nauyin duk masu.zuwa dan haka mata da suka zo ba zasu lissafu ba dan 'yan uwan Abbama sune a gaba. Ranan suna yarinya taci sunan mahaifiyar Farhan wato Maryam amma za'a ke kiranta da Umaima. Anyi shagali bana wasa ba,sosai Farhan ya saki bakin aljihu, anyi hidima masu yawa kqman ana bikin wata 'yar shugaban k'asa. Mai jego da babynta gifts d'in da suka suka samu ba zai fad'u ba. A cikin bikin sunan ne kuma Allah ya had'a soyayya tsakanin Ruky da Naseer,Sumayya da Faruk. Maryam tafi kowa murna da d'auki wai ita akayiwa tak'wara.haka akayi shagali kowa yaji dadin zuwan shi,dan bayan sunan Farhan yasa aka kaisu shopping kowa ya kwashi kaya son ranshi. An maida kowa gida da sha tara na arziki kowa sai son barka yake. ******************** 2years later abubuwa dayawa sun faru ciki harda auren su Ruky da naseer,Ramlat da Yarima Shamsudden,Maryam da Junaid sai Sumayya da Faruk. Farhan ne zaune a office d'inshi duk ya canza ya kara kwarjini da kamala,ya duk'ufa yana duba abu a system d'inshi. Wayar shice tayi kara,jawo wayan yayi kawai ya d'aga ba tare da ya duba sunan ba. Muryan Farhat yaji tana kuka tana cewa "wayyo Ya Farhan kaina jikina duk ciwo suke min ka taimaka min dan Allah zan mutu". Agigice ya mike tare da ture system d'in gaban shi yana tambayanta meya faru? Sai kara sautin kukanta take tana cewa yazo ya taimaka mata zata mutu. Ba shiri ya fito ya fad'a mota ya fita a guje ka ta kan guards d'inshi bai bi ba.ganin ya fita ba a hayyacinsa ba yasa suma suka rufa mada baya. Ko parking d'in kirki motan bai samu ba ya bud'e kofan ya fita a d'ari ya cikin gidan,da yake idonshi ya rufe baima lura da Mamy da Umaima da suke kallo a palourn ba. Sai wucewar shi kawai suka gani Part d'insu ya fad'a yana kwala mata kira. Kwance ya ganta a kan gadonsu da wata figilar night wear wanda dashi da babu duk d'aya ga gashin kanta duk ya babbaje kan pillow wasu sun rufe mata fuska. Gaban gadon da take kwance yaje ya tsuguna yana tambayarta me yake damunta mesa bata fad'awa Mamy ba. Kamo hannun shi tayi tana shafawa a hankali tana murmushi " tace yau ma ka fad'a tarkona so easly, yau zan maka sharrin da bazaka taba fita ba,a yau ba sai gobe ba zaka bar.......". Hade bakunsu da yayi waje guda shi ya hanata karasa maganan da tayi niyya.sai da ya tsotsa iya son ranshi sannan ya sake mata baki yace " bari inyi yar mai gaba d'aya sai kiji dad'in yi min sharrin yace yana cire coat d'in jikin shi tare da haurowa kan gadan suna ta kyalkyalar dariya. *Alhamdllilah* *toh anan na kawo karshen wannan d'an gajeran novel d'ina.da fatan ya ilimantar ya nishand'anr da ku.kuskuren da nayi aciki Allah ya yafe mana,alkhairin dake ciki kuma Allah ya bamu lada baki d'aya* *jinjina da godiya a gare ku fans d'ina musamman na group d'inmu na facebook zamana na amana dana watsapp farhat fans hausa novel 1,2nd3,sai sauran groups masu bibiyan farhat kaman su hafsat hausa novel,just hausa novel,norul janner novels,lina novels.khalisat haidar novels nd lots more* *sai kuma gaisuwa da ban girma na musamman ga d'an uwana umar dalha da 'yan group d'in mu wato fagen marubuta writters ass.Allah ya bar kauna* *sai kunji ni a sabon novel d'ina UKUBAR KISHIYATA soon* Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels