Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels [6/17, 8:29 PM] .: 😰😭 *AUREN WAHALA KOH SAKI ?*📝 😭 ( *_story base on fictional writing_*📝) *Mallakar Ayshkhair 💗* Written and edited by Ayshkhair 💖 *®eal pure moment of life writers* *_Dedicated to All women on the universe* _*بسم الله الرحمن الرحيم السلام عليكم ورحمه الله وبركاته:*_ Page 1-3 Kwance nake kan doguwan kujerar falan gidan ina danna wayata cike da murna dan yau kam munfidda ankon bikina grp d'in ajimun na turama ankon sai yabawa sukeyi had'ida tsokana ta suna Wai wai Amaryar mubash , wannan anko da tsada yake ankon fa na dinner kurum zamu kashe kusan 12k banda kud'in d'inki murmushi nayi sannan nace masu toh karkuyi Mana nima babu Wanda zanyi nata aciki da sauri suka soma fad'in aa ai zamuyi amaryar mubash dadi sosai nakeji in ankirani da sunan ji nayi Mahaifiyata na kwalamun kira hakan yasani amsawa had'i da kashe data na ajiye dalleliyar wayata wanda mubash ya siyamun iPhione 8+ miqewa nayi ina tafiya cikin nutsuwa har na shugo d'akin Mahaifiyata inda na taddata ita da kishiryata Wanda kansu a had'e basa wani kishi murmushi nayi dan Inason ganinsu a tare , samun wuri nayi na zauna sannan nace: "Maman mu gani" Kallona tayi sannan tawaiga ta kalla abokiyar zaman ta tace: "Marmin Yara dan Allah kiduba Yar nan kod'an ramar nan da amare keyi batayi inba qiba ba! " Murmushi marmy tayi sannan ta kalleni sai kicinkicin nakeyi da idanu dafani tayi sannan tace: "Auta Kinga rabuda maman mu, so take Kita ramewa kaman sikeleton , salan mubash duk yabi ya jagulamana ke da kyau gwanda Kita qiba abinki kinji tasoma naje na baki tsuminki yau Sam baki Sha ba! " Murmushi nayi sannan nace: " Tohm" Mamanmu ta kalleni tace: " Aymanah! Kinga d'azun Mahaifiyar mubash takira , tace gobe suna kan hanyan kawo akwati Kya fad'ama abokan arziqi suzo suna gani had'i da taryan surukai Koh?! Cikin jin kuny'a nace: "Tohm maman mu" Miqewa nayi nabi Marmy har d'akinta , ta d'auko jug d'in dake kan fridge din d'akin ta zubamun tsumin a cup sannan tace: "Aymanah yimaza ki shany'e ga Naman kazanki chan na jiranki , kizo Kuma kicinye agabana tas Inna kallonki" Turo baki nayi waje dansam bana son WANNAN Naman kazan abinda ake sawa aciki har tashin zuciya yake samun hakan yasa Sam bana son ci Amman su Marmy su tasani saina cinye na shany'e romon tas sannan suke barina 😞. "Marmy Wai dan Allah sai yaushe zan daina cin wannan kazan ne sam babu dad'i" Cikin zare ido Marmy tacemun: " Kajimun 'ya yanzun wannan abin da yake wajibi gareki koda bayan aurenki kamata yayi ace kina yi kina ci shine Zaki wani tambayan yaushe zaki daina ci? Toh fa babu rana abinnan dakike ci kina cewa bakiso shine ake cema saka Mai gida tsalle🙄dan haka maza kitashi ki d'auko kicinyesa tas a gabana Kona Saba maki" Shagwabe fuska nayi sannan nace: " Marmy kiji fa cewa kikayi saka Mai gida tsalle! Yooo toh ni ai bazansa Mubash tsalle ba danhaka bazan ciba tundama kingayamun maanar abin" Tafi Marmy tashiga yii tana sallallami sannan ta kalleni tace: " Na shiga uku ni dijama Yar hafsatu jikar hannatu🙆🏼‍♀Aymanah sai kace ba rainon birni muka maki ba? Kai wannan ai ko 'yar qauye batace haka ba balle ke 'yar birni gogaggiyar Yar boko da islama kice mun Wai bakiso mijinki ya maki tsalle 🙄 toh rawa kikeso ya maki ne ko disco? Inaji kuka takeso ya Mata da antaya Mata kishiyoyi uku a jere" mamanmu ta Ida maganar tana Mai Zama a kusa da Marmy , wacce ta bushe da dariya Dan inda sabo sun Saba da yadda nake abuna tamkar chalichali😂fiki fiki nayi da ido Jin an anbato mun kishiya dan ni Aymanah ba gwana wajen baqin kishi ba da tsanar kishiya a rayuwata! "Maman mu kishiya fa kikace!" "Iyyi tunda bakicin wannan kazan Wanda kodashi kurum kika dawwama mijinki kullum jinki zai ruqayi kaman sabuwa fil a leda" Nidai ba fahimtar yaren nata nayi ba hakan ya sani cewa : Toh Mamnmu in inaci mubash bazai min kishiya ba?" " Kwaraikuwa Aymanah auta bake ba kishiya sai dai kiji amaqota" Fad'in Marmy dariya nayi na miqe da sauri na d'au Kazan na bud'e murfin nasoma Mata cin raida lafiya harda sid'e kwano su Marmy sai dariya suke mun! Wannan kenan.... Pls share Ayshkhair 💗 [6/17, 8:29 PM] .: *_®eal pure moment of life writers_* 😰😭 *AUREN WAHALA KO SAKI?!*📝😭🙆🏼‍♀ ( *_Story base on fictional writing📝_*) *MALLAKAR AYSHKHAIR 💗* WRITTEN BY AYSHKHAIR 💗 _PAGE 4-6_♐ Shugowan Marwa ne ya katse masu dariyar da suke kallona tayi sannan tace: "Wani abun sai ran bikin amaryar mubash" D'agoda kaina nayi kan kwanon kazan sannan na kalla Marwa na murgud'a mata baki nace: "Kinga ba ruwanki kema inkinji haushi ki fiddo minjin amaki Mana" 🤨 Na Ida maganar ina tale girar sama da qasa murmushi Marwa tayi sannan tace: "Aa mufa Kinga ba gurus bane kamarki gwara mushiga jami'a mu Jima aciki sannan mu fidda miji kingako ke kam kina lvl.1 dinma ciken dubban d'aliban dake karantar law kece ke zuwa first class upper har mazan zubdasu kike a qasa kingako u are good to go aurema inbakiyi na soyayya ba dole mu maki na dole , mukam da muke d'an maleji da second class lower a litreture department muce Mai? Mudake karanta single honor cause inaaa aibamu had'a kan mu dake amaryaar sir mubash! 😂Marwa bilhakki da gaskiyanta take maganar ta inda taqare tana dariya had'i da cire hijab din islamiyan ta ta ajiye a wadrof su mamy sai dariya suke abun su Dan inda sabo sun Saba Jin drama d'immu nida Marwa ! Murgud'a Mata baki nayi sannan nace: "Marmy wlh ki gayanmata bana son tsokana😫na Ida maganar ina Mai shagwabe fuska Marmy tace: "Kinga Marwa kifita a idona kafun na rufe " Maman mu ne tajanyo hannun Marwa ta zaunar da ita tana fad'in: " Marmyn Yara aradu kufita idonmu keda Aymanah inba haka ba zamu Kai qara wajen Yaah babba fa tam " Dariya dukan mu , mukayi mamanmu tace: " Marwaty ya banji d'uriyar yaran gidan ba?! " Awwwn maman mu ai Yaah Marwan ya fita dasu suna dawo ko bari sucire uniform baiyiba yasa su a mota wai sun tafi Shan ice cream ! Aaaa Kai Marwan da shegen b'ata Yara da yawo fad'in maman mu Marmy tace : "Aa Marwan fa yadda na lura da shi yanason Yara " Kallan Marwa nayi nace : " Toh ke maisa baki bisu kin amso mana namu ba Yar black bele kurum" Da gudu marwa tayo kaina Niko na miqe na d'iba a guje itama ta mayamun baya Marmy sai fad'i take: "Auta so kike duk tanadinmu ya zube ne Wai? Bazaki bar gudun ba kibar Marwa bakai garetaba! Mamanmu ta miqe tace: "Umm Kinga inmuka biye ta yaran Nan kwana zamuyi anan bara naje Naga abinda masu girki suka d'aura Marmy tace muje tanamai dariya , Nan suka wuce babban kitchen din gidan dayaji kayan alatu nazamani masu aikine kusan su 5 suna Kai kawo a kitchen din Dan girkin Rana Marmy da maman mu suka shiga suna dudduba girkin! ************* _Shin wacece Aymanah?_ *_Asalin labari_* Alhaji mubin Aliyu lere haifaffen d'an garin lere ne su biyu kawai iyayensu suka haifa da shi da yarsa Azma sude asalin Yan garin lebenes ne inda mahaifinsu da Mahaifiyar su duk Yan chan ne safara yasa suka samo kansu a Nigeria Kuma a qauyen lere Alhj mubin da Yar sa Azma kyawawa ne ajin farko ma Sha Allah sunada shekaru uku aduniya mahaifinsu ya rasu Mahaifiyar su tacigaba da rainansu har girmansu da karatunsu Dan tsayayyiyar macece ta Inganta tarbiyan yaranta sosai Hajia Azma ta Riga qaninta aure inda ta aura chairman d'in lokacal area d'insu inda daga baya shugaban qasa yabasa muqamin minister of petroleum inda suka tattara suka koma Abuja da Zama! Sosai kud'i ya zauna masu inda Hajia Azma ta biyama mahaifiyarsu da qaninta kud'in hajji suka tafi suka sauke farali , bayan sun dawo suka tarar Azma ta danqamasu had'ad'en gida a kaduna inda Kuma tasama ma qaninta gurbin karatu a Sudan inda yatafi Yana karantar Business admn Azma ta samoma Mahaifiyar masu aiki dazasu ruqa tayata Hira itadai Mahaifiyar tasu babu abinda take sakamasu inba Albarka ba wasa wasa har Azma tayi sheka 5 da aure Allah Bai Bata haihuwa ba inda a lokacin har Mubin ya kammala karatunsa yayi service sannan har Azma ta basa kud'in jari yasoma siyarda gwalagwalai. Kwanci tashi wurin Allah ba wuya har Allah ya bud'ama Mubin inda yanzun qasashe daban daban yake zuwa Yana siyan gwal anan garin Ethopia ya had'u da Asma'ul husnah inda suka fara soyayya wacce harta kaisu ga aure inda ya aurota suka dawo nijeria inda suke zaune da Mahaifiyar say kaduna; Azma yanzun tana da cikin wata biyar cikinda suka kwallafa Rai sosai itada mijinta bayan wata Tara tahaifi d'anta na miji kekkyawa sosai inda yaci suna: "ALIYU HYDAR sunan mahaifinsu Azma Amman suna kiransa da hydar kaka kuwa Mahaifiyar su ta d'auki son duniya ta d'aurama jikan nata" Bayan Mubin yagama ginin gidansa a gombe Dan anan Business d'insa yafi qarfi suka tattara da matarsa suka dawo wacce yanzu shekaransu 5 da aure Bata haihuba inda Azma yanzun yaranta uku a haihuwan na biyu tasama 'yan biyu duka Mata "Intisar da imtinan" Asmau ta takurama mijinta akan lalle lalle saiya qara aure Amman shi Sam yaqi yarda Dan acewarsa Yayarsama saidata jera shekaru 6kafun tahaihu Dan Haka babu auren da zai sake Mubin ganin Asmau tadage da sai yayi aure har tana cewa inbai qaraba zata koma garinsu yasashi cewa toh ya amince Nan ya shiga fafatukan naiman Mata kwasam Allah ya had'ashi da Khadija Yar asalin garin adamawa Nan akayi biki bayan wata Tara sai Gashi dukan su sun haihu Asmau da Khadija Kuma duk a Rana d'aya Kuma duka maza! Zaman lafiya kam tasamu a gidan Mubin inda matansa kullumncikin sashi farinciki suke ranar suna Yara sukaci suna: "Yaron Asmau aka samai Fahad inda Khadija Kuma d'anta yaci suna Farid" Rayuwa tacigaba da tafiyan inda a yanzun Yara Asmau Biyar yaran Khadija bakwai: Asmau nada , Fahad, Salim, Ameena, Marwan da Aymanah. Inda Khadija keda : Farid, salima, Aminu , Zubaida, Marwa, Ayman, Hanan. Farid da Fahad suna aiki dukansu a Abuja inda Salim shi da salima Dan mates ne sati biyu tsakaninsu suna service inda ita salima tana aure a sokoto da yaranta you inda duk ta dawo da su gombe , Zubaida ma tayi aure a Lagos , inda Ameena ke aure a katsina duk jikokin gidan kusan duk hutu gombe suk e yada hutu shiyasa kullum gidan Bai rabuwa da jamaa. Mata 2 ne kawai ya rage a gidan da basuyi aure ba Aymanah da marwa inda su mates nema kwana 1 tsakaninsu marwa an haifeta Thursday Ayamah an haifeta frdy koami nasu tun tasowansu a had'e sukeyi duk inda kaga Marwa to zaka Aysmanah inwannan ya kwanta rashin lfy toh d'ayanma zai kwanta Gashi kullum tamkar Tom and Jerry suke Amman duk gidan babu Wanda yakaisu shaquwa: skul d'aya suke zuwa BUK inda suke dfrnt department Aymanah na Lvl1 department of law inda Marwa ke Lvl1 dptn of literature. Mubash da Aymanah tun tana ss1 suke soyayya har izuwa jamiaanta inda yamatsa Mata akan lalle lalle saita yrda sunyi aure Dan iyayensa sun takura Masa akan yafiddo Mata ita ko Aymanah son Mubash take tamkar ranta hakan yasata amincewa tashaidawa iyayenta itadai aure zatayi babu yadda ba'ayi da ita akan aa Dan Hajai Azma tace zata had'a Aymanah aure da d'anta Hydar Amman fuuur Aymanah taqi Hajia Azma tace toh Kar amata dole tunda ga Marwa ai sai ta aura Hydar d'in hakan ko aka tsqida magana inda mubbash yafito akayi maganar aurensu Wanda yanzun Sora wata d'aya ayi auran: Waye mubash? Shide asalin sunansa Mubbashir Musa Adam d'an garin kano suna zaune a janbulo mubash shine sunan da Aymanah ke kiransa da shi yanason ta soasai kasan cewarta natsatsiya kamila gata kekkyawa shima mubash kekkyawaneajin farko su goma iayayensu suka haifa Kuma shine babba matan babansa 4 inda mamansa itace babba yaran gidansu su 26 mubash yayi karatun boko da islama inda yake aiki a Central Bank na kano! Wannan kennan Pls share ....... [6/17, 8:30 PM] .: *_®eal pure moment of life writers_* 😰😭 *AUREN WAHALA KO SAKI?!*📝😭🙆🏼‍♀ ( *_Story base on fictional writing📝_*) *MALLAKAR AYSHKHAIR 💗* WRITTEN BY AYSHKHAIR 💗 _*page 7_9* Ayman ne da Hanan tareda yaran salima su ukun fahim farha da auta Fatima Ayman shekaranta 11 Hanan Kuma 9 sune qananun gidan yanzun hannunsu riqe da ledar ice cream Aiko Aymanah na hangosu tasoma masu murmushi tace: "Namesake zoka ban ice cream na Sha kaji! Na Ida zancen ina shagwaba fuska kallona yayi yace: "Kice Hanan ta baki toh nawa Yana cikin ledar ta" Kallon Hanan nayi ina fuki fuki da ido sannan nace Mata: " Hananuwalle zoki ba matar mubash Tasha ice cream" Marwa naji tana fad'in: " Ba maman mu da Marmy sun hanaki Shan abin sanyi ba?!common Hanan kubacemun anan kafun na jibgeku" Suluf suluf suka bi ta bayanta suka wuce Dan yaran gidan na shakkar Marwa balla Mata harara nayi sannan nace: "Wallahi Allah kaimu bikinki wlh Zaki sani dama gaki muguwa ga mijin da Zaki aura mugu Kai wanga aure zamusha kallo" Ballo mun harara tayi sannan tace: " Aini wlh banso yapendo Azma tayafe auran ki da Yayah haydar ai wlh da kashinki ya bushe wannan banziyar shagwab'ar Taki da son jikin bala'i da duk sai yayi maganinku sai kin Zama miskilan cikin gida na qarfi da yaji tunda ke miskilancin naki awaje kikeyi banda cikin gida" Ballo Mata harara nayi nace: " Bakin mutum yasha kwata Mai wari tuftuf malaikan ameen ya toshe kunnensa ,in Sha Allah yaaah Hydar ke zai aura ya jibga Yar banza wollahi inci dariya,kintuna sanda mukaje Abuja bikin yaaah Fahad da Imtinan?Yaah Aliyu ya kulleni Dani dake a d'aki yamana duka ya kullemu a bayi ya hanamu zuwa dinner?tun a sannan na tsqneshi wlh dinner babban Yaya bamuje ba😏shiko gashinan ya kasa auren mutum sai shegen kyau Amman babu farijinin Mata yooo yaushema zaiyi farinjinin mutum kullum fuska a tamke kaman mala'eekan mutuwa Gashi duk qannensa sunyi aure harni zanyi na barsa yaji kuny'a 😂Marwa na tausayamaki" Marwa taja tsaki tace kede kika sani wollah son Mubash zaikaiki yabaro ki ai kallonta nayi nace inaruwanki nikam yaaah Aliyu zaikai shekara nawa? Na yafito zancen dankawai banson tasako mubash a gaba Dan dama tun farko Marwa batason mubash Sam Amman gudun Kar naji wani iri yasa Bata nunamun. "Bansaniba jeki tambayesa Mana Yar rainin sense taja tsaki had'i da miqewa tawuce d'aki Niko sai dariya nake Mata Kiran mubash ne ya shugo wayata inda na dauka had'i da sallama: "Amaryar Mubbashir sannu da yamma" Murmushi nayi dan Inason Jin Yana kirana da sunan , " Naam angon Aymana kawuni lfy" "Sumul amaryan mubash yaushe zanzo Naga wannan kekkyawan fuskan naki? "Randa kakeso Niko na gaya hakan ne cikin sigar wasa Dan su Marmy sunce kada yakuma zuwa said biki saura sati d'aya komai yasa ohon masu wayama basa Bari munayi na wucin gadi 10 nayi ake amsan wayata akashe sai da safe abun nayi kuka nayi magiya Amman anqi abani danosoma chat da Mubin a wayan Marwa Marmy na ganewa tashiga kwacemana duka mu biyun! "Amman zakima su Marmy wayo kice Zaki unguwa saikizo mu had'u tunda sun hanemu ganin Juna" Murmushi nayi sannan nace: " Aa kaga ko islamiyan da muke zuwa inmunzo gida hutu andaina Bari na inazuwa babufa inda nake zuwa kullum ina cikin gida! Kaman wasa naji mubash ya fashe dakuka Yana fad'in: "Haba my one yazakimun haka tun ranar daaka sa bikinmu baabari nasake ganinkiba muryanki banma kai awa biyu ake katsemu chat ba sosai ba Wai yakikeso nayine?kodan Kinga kekadai nakeso wlh sabida ke na shugo gombe yau nidai wlh duk yadda zakiyi kiyi kizo mu had'u inba hakaba sabuwar budurwa zanyi wacce zanruqa ganinta kullum kullum. Dum dum gabana ya fad'i Dan Sarai mubash yasan weak point Dina Alan kishi shuyasa yace haka da sauri nace: "No angon Aymana zanzo zan nema mafita" Jinayi yace ok had'i da kashe wayan kit Niko nabi wayan sororo da kallo tabbas nasan mubash yayi fushi Dani Aiko dole nasama mafita dole yau dinnan ko gbe nasamu nafice naje na gansa.................. Pls share [6/17, 8:30 PM] .: *_®eal pure moment of life writers_* 😰😭 *AUREN WAHALA KO SAKI?!*📝😭🙆🏼‍♀ ( *_Story base on fictional writing📝_*) *MALLAKAR AYSHKHAIR 💗* WRITTEN BY AYSHKHAIR 💗 _page 10_12_ Jim nayi ina tunanin yadda zanyi da wannan al'amarin a hankali wata dubara ta fad'omun sum sum na turama mubash text nace zanzo arnd 5 ya turamun adrs Aiko inturawa ko 2mns baiyiba ya turamun adrs din gani nayi na Kuma gani a hotel yake dum gabana ya fad'i kallon adrs din na ruqa yi chan naduba a gogo qarfe 4 d'akin marmy na shiga na sameta tana lissafin kayan kitchen din dazaa mun order : "Auta lfy? " Umm Marmy pls kaina ke ciwoo inaso nace na kwanta a d'aki dan Allah Kar a tasheni sai bayan magrib dan Kinga ina hutun salla" " Kallona Marmy tayi sannan tace ba kyau bacci bayan la'asar Amman tunda kanki ke ciwo to jekiyi sai ki kulle d'akin" " Tohm kawai nace nafito daidai Nan su marwa suka fito suka wuce islamiya ni Kuma na d'au nikab na bi ta baya nayi ficewata bayan na kulle d'akin danace zan kwanta adedeta na tsaida na shiga nacemai 'DAVEEN HOTEL' Nan yakaini na sauko na bashi kud'i gabana na faduwa na shiga hotel din nunawa receptionist din adrs din d'akin nayi tanunamun na wuce na shiga gabana sai mugun fad'uwa yake nafi qarfin 30ms a gurin sannan nayi shahada nayi knocking yace yes abude yake tura qofan nayi nashiga turus naganshi zaune dagashi sai boxers hannunsa riqe da tap ganina yasashi miqewa Yana mun murmushin da ke tafiya da imanina qaraso mana a hankali na qaraso shikuma ya qaraso kusa da qofan ya kulle da key dum gabana yasake bugawa Nan nashiga karanata innalillahi wainnailaihirajiun azuciyata jin hannunsa nayi ya curemun liqab yace wow baby kinqara kyau murmushi nayi kawai hannuna yariqe Wanda yau shene karin farko wani kalan yiiiiir naji ajikina kan gadon yazaunar Dani yaje ya ibomun juice kadan na kurba hannunsa nagani kan hijab Dina Yana qoqarin ciremun nace: "Angon Aymana tafiya zanyi fa tunda ai munga Juna" Bata Rai yayi baicemu. Komaibq ya ciremun hijab din Niko nakasa Mai musu dan tsoron mubash nake wanisaieen kaman raina turus idanunsa suka sauka kan boobs d'ina dasuke a cike Wanda ko bra bansaba Gashi doguwan rigane Yar shimishimi NASA kasancewan zafi akeyi wani kalan had'iyan yawu naji yayi sannan yace: *"Amaryar mubash su mamy na kulama mubash da matar sa ma Sha Allah " Ya Ida maganan Yana lasa lebe murmushi kurum nayi sannan nace: " Angon Aymana Dan Allah kabari na tafi wlh baa San nafito ba........ Ban qarasa magana taba naji bakin mubash cikin nawa wani kalan firgita had'i da rawan jikine ya saukan mun a lokaci d'aya mubash tsosan bakina yakeyi babu qaqqautawa inda duk ya saukarmun da kasala a jiki saida yayi ma ishi sannan ya cire bakinsa Yana kallona: "U are my wife karkiji tsoro mubash mijinkine Aymanah matar mubash ne" Nidai kasa cemai komai nayi ji nayi ya soma sakala hannunsa cikin rigata kafun nayi aune har mubash ya chafke dukiyan fulanina Yana Mai wani kalan tafiyan susa da hannunsa had'ida goge fuskansa a saman qirjina innalillahi wainnailaihirajiun Mai najanyo wa kaina kuka na fashe dashi danaga mubash na qoqarin rabani da kayan jikina Gashi nakasa tabuka koami banyi aune ba naji bakin mubash asaman mamah na yasoma Mai wani kalan tsotsa rintse idanuna nayi Dan wani kalan Abu ke fusgata daga sama na har qasata yau ni ce kwance da namiji Wanda ban aura ba wata zuciyata tace ai mijinkine shi fa Zaki aura ko bayau ba sai yasan komai naki a hankali naji jikina wayam Babu Kaya ajikina gashin kaina duk mubash yayi Baja Baja dashi a kan gado sai sinsina yake Yana kaima mamah na wani wanwan tsotsa Niko azaba taqaici duk sun hanani tabuqa komai inba kuka ba ji nayi zai sadu Dani da qarfi na furtamai mubaaaaaash banida tsarki chak ya tsaya Yana want kalan Nishi Yana innalillahi mtswwwww ya ruqa tsaki a hankali Naga mubash ya dau🍌Wai in tsotsa Niko runtse ido nayi Ina kaico da halin mubash da kuma biyemai danayi Dan kurum banson bacin ransa aibanyui aune ba naji ya tusamun ba shiri nasoma kiciniyan fiddo abun a bakina Amman mubash yaqi a Haka yasani Saida na tsotse tas yaji yasama relief din da yakamata yasamu in daace yasadu Dani sannan ya mirgino ya rungumeni ya cutana bakinsa a saman mamana sai da aka Kira sallan magrib sannan mubash ya kyaleni ya miqe yashiga bayi Niko kan gadon nabi da kallo yadda mubash ya yamutsa gadon wani kalan zugi saman mamah na keyi tsaki na ruqa jerawa ina danasanin zuwana Ashe Daman gudun faruwan hakane yanasa su Marmy dakatar dashi zuwa gidanmu just nayi yace : "Amaryan mubash jeki dauraya jikinki ba musu na miqe sumsum naje na d'auraya jikina na fito zansa kayana Dan bala'i sai Wai shi zai samun hakanan na barsa ya samun nanma Saida yayi wasa da mamah na Wanda Dan azabama harsunyi jaaaa samun hijab Dina yayi da liqab muka fito muka shiga mota Babu Wanda Yama wani magana harmuka Isa layin gidanmu ta bayan layi yavi da ni yayi parking sannan ya kalleni ya kirawo sunana: "Aymanah" Naam " kurum nace d'ago ki kallenimana fushi kike da mijinki karki manta nifa mijinkine auranmu sora sati 4 Kuma ni maisonki ne kinfiso inje inyi harka da wasu matan akan nayi dake ? Da sauri da gyad'a Kai alaman aa murmushi yayi sannan yace yauwa to ki kalleni kallonsa nayi ya sakanmun murmushi had'i da cire liqab Dina yashiga kissing Dina sai da yayi Mai isansa sannan ya kyaleni na fito natafi ahikuma ya juya cike da son Aymanah fall ransa. A hankali nabi tabaya na shiga Dan nasan yanzun kowa na salla dan Haka na shiga Aiko ba kowa nabude d'akin nashiga na mayar a hankali na rufe na fad'a kam gado ruuf Nan abinda yafaru yadawomun sabo a ido naruqa juyi akan gado nikad'ai. Share.... [6/17, 8:30 PM] .: *_®eal pure moment of life writers_* 😰😭 *AUREN WAHALA KO SAKI?!*📝😭🙆🏼‍♀ ( *_Story base on fictional writing📝_*) *MALLAKAR AYSHKHAIR 💗* WRITTEN BY AYSHKHAIR 💗 Page 13_14 Na yi Allah wadai dakaina sau ba adadi sai istigfari nake akan Allah ya , ya femin wayata nadauka na kasheta gaba d'aya sannan na kwanta Amman tunani fal raina.wasa wasa yau bikina saura sati 1 da kwana 3 sam sai naji nikam natsanima auran dan daace ranar am pure da shikenan mubash zai rabani da budurcina a hotel in anyi auran yajini wasai tsaki naja Ina kaico da halina. "Aymanah, Aymanah " tab'ani tayi nayi firgigit na miqe har Ina miqewa tsaye Marmy ce tsaye Akaina tana qaremun kallo a hankali ta zaunar Dani sannan tace: "Aymanah amarya shin maike damun matar Mubbashir kwana biyu ne duk kin rame kintasa tunani a gaba uhmm gayamun inji! Mana auta ta! Kallan mamary kawai nayi batareda nasan sadda hawaye suka soma sauka a quncina ba tabbas inna gayama mamy nasan saitamun tsinannen duka barin maman mu Kam baa magana zazuyi tir da halina, Wanda nasan inda gayamasu akayi tsaf zasu qaryata dansun san tarbiyar da sukamun vazai tashi a banzaba ! Ji nayi Marmy ta Kuma cewa: "Aymanah magana nake fa ko kinfiso nakira maman Yara tazo ko qilan ita kigaya Mata" Da sauri na girgiza Kai sannan nace: " Marmy wlh Sam yanzun ban san maisa nakeji mubash na fitan mun a rai Sam bana son auren Nan ji nake kaman naje na cema Daddy nidai a fasa auran! Tsuri Marmy tamun tana saurarena chan ta nisa tace: "Aymanah maisa kikace Haka? Bacin kinason Mubbashir shima mubash ya na sonki bafa Aliyu hydar Zaki aura ba wannan masoyinki zabinki Zaki aura fa, Dan Haka kiyi gaggawan cire wannan tunanin dan shedan ne da bayason ganin kin raya sunnan manzon rahma ke cusa maki wannan raayi ki miqe muje ga kankana da cocumber namaki blending muje nasa maki Madara Kisha sannan kishika ga ruwan turarukanki najira kizo kiyi wanka kinji ko" Gyad'mata kai kurum nayi sannan na fito muka wuce falo fridge ta bud'e sannan taciro bowl din kankana da cocumber datayi tasamun Madara peak gwangwani biyu tajuya sannan ta kawomin tace: "Oya yimaza ki shany'e " Ba musu na amsa nasoma Sha lumshe idanu nayi nashanye kayana tas Dan abin baa bawa yaro Mai kwiya! Marwa ce ta shugo hannunta riqe da Faty tana cune baki tana fad'in: "Marmy gaskiya yaran Nan ana kammala biki zasu tattara sukoma da uwarsu Yara sai shegen jaraba! Ido Marmy ta bita dashi sannan tace: "Kajimun Yar Nan toh saukomun da jika kafin ki fadar da ita , Sha nake kece kemana rainansu? Da har zakice sukoma toh Babu inda zasu sunanan har su riqe 'ya'yan ki" Dariya na yi sannan na miqe naje na shiga wanka yanzun Kam turare yazauna daram dam ajikina yadda kasan kamfanin turare innazauna a wuri na miqe sai turaren yafi minti 30 Bai bar wajenba ! Bayan nayi wankan nafito nayi hayaqi da wasu turarukan Dan yau zaa kawo wacce zatamun dilka da sauran gyaran jiki! Ina gamawa Marmy ta miqomun gumba tace naci iya cina amsa nayi nasoma ci , nidai wannan Sha da cin sunfara isata😒kullum aikin kenan ko Mai anfanin su oho? Maman mu ce ta shugo hannunta riqe da wani qaramin farin roba ta miqa mun tace innagama cin wannan shima naci, tohm kawai nace sannan nan na amsa na bud'e na d'and'ana abun balaifi yanada dad'i daga ji da Madara aka had'a. Yau bikina yakama saura sati d'aya kacal Wanda izuwa wannan lokacin yayyunmu Mata harsun soma zuwa anty ameenah ce kawai Bata zoba sai ranar kamu zatazo Dan ana bikin qanwan mijinta, Ina kwance akan ciny'an Marmy tana mun nasiha Akan aure sai Marwa tashugo fuskanta d'auke da murmushi ta kalleni tace: "Amaryar mubash! Guess what?! Kallonta nayi nace: "Mai faru? Dariya tayi tace: " Wlh ga mubash chan da abokan sa sunzo suna d'akin baqi" Tab'e baki nayi Wanda daga Marwa har Marmy Saida sukayi mamakin hakan daga wajena dan Sunsan baqaramin dad'i zanjiba ganin karsu d'agoni yasa nad'an saki murmushi nace: "Sannunsu da zuwa " D'aga nan ban Kuma cewa komai ba! Naqara kwantar dakaina Akan ciny'an Marmy wacce tasake baki sangangan ita da marwa suna kallona, Marmy dai dataga Banda niyyan tashi yasa tace: "Autan mamanta lafuya kuwa? Kinji ance mubash yazo Amman shine bazaki miqe kije ba? Guntun tsaki naja sannan nace: "Marmy Dan Allah Mai zaimun Kuma!? Bacin ankusa kaimaini " 😒 Marwa wacce tsabaragen mamaki yasata kasa cewa komai da kyar ta kalleni tace: "Tabdi kice akwai maqarqashiya Dan Allah kimiqe muje wlh da abokansa yazo fa" " Nifa ba inda zani" Marmy ta kalli Marwa sannan ta kalleni tace: " Auta miqe kije injini nace Inna isadake kimiqe kije" 😩maraice fuska nayi Dan kawai Marmy tasan vazan iya tirjema maganan ta bane yasata fad'in haka yatsine fuskana nayi na miqe Ina turo baki nashiga d'aki Dan d'auko hijab Marwa da Marmy suka bini da idon mamaki har nafito nazumbula qaton hijab nayi gaba Marwa tabi bayana! Marmy tabi bayana da ido tana mamakin wannan chanjin "yoo komadai Mai intadawo sai na tilastaki kingayamun" Ta Ida maganar tana Mai miqewa Dan shiga kitchen , Marwa takama hannuna gudun Kar naqi shiga gurunsu mubash , a Haka har muka Isa cikin falan Marwa tayi sallama suka amsa muka shiga kaina aqasa wannan qamshin turarensa da yayi kusan kwanaki ajikina ne yadoki hancina Wanda hakan yasani saurin d'agowa mukayi Ido hud'u dashi Ras naji gabana ya fad'i ban San dalili ba ganinayi ya bankomun harara fuskan Nan tashi a tamk'e! 🙆🏼‍♀🙆🏼‍♀Ni shatu Wai any'a auran mubash da Aymanah zaiyi kuwa? Shin inma anyi zaman su zaiyi dad'i? Zaman doya da manja zasuyi ne? Karku manta sunan littafin Auren wahala ko saki? Muje dai zuwa in Sha Allah zan warware maku bindi har wutsiya🌚 [6/17, 8:30 PM] .: *_®eal pure moment of life writers_* 😰😭 *AUREN WAHALA KO SAKI?!*📝😭🙆🏼‍♀ ( *_Story base on fictional writing📝_*) *MALLAKAR AYSHKHAIR 💗* WRITTEN BY AYSHKHAIR 💗 Page 15-16 Cikin mutuwan jiki muka gaishe su mubash Kam ma banza yayi damu abokansa suka soma jawabin zuwan su inda suka tambayemu nawa muke buqata Marwa kawai ke amsawa Niko nqzqmq mutum mutumi a d'akin har suka miqamata damun kud'i muka musu sallama nayi tafiyata ko kallon inda mubash yake banyiba fito wa nayi na wuce d'akin maman mu nayi kwanciyata na lumshe Ido Ina saqa da warwara. Washe gari duk en uwa da abokan arziqi sun soma cika hajia Azma ma tazo zai kaffa kaffa takeyi Dani Dan kaf cikin yaran gidan tafisona duk da naqi d'anta hakan baisa ta qinaba Dan ko lokacin danake yarinya da aka yayeni gunta aka kaini yaye. Ansoma event yau ya kasance ranar kamu in ka ganni yadda aka mun kwalliya nayi matuqar kyau Sam bazaka gane ni ba nayi kyau har nagaji qarfe uku akayi kamu aka gama qarfe 6 ranar jumma'a ka d'aura aurena da: *Mubbashir Musa Adam dani Aymanah Mubin Aliyu Akan sadaki dubu 50* Nidai bazance nayi farinciki ba Kuma bazan ce banyiba a qarfe 2 motocin zuwa d'aukan amarya suka zo Dan a chan kano zan zauna nayi kukan rabuwa da iyayena harna gode Allah anmun Nasiha iya nasiha , nan aka fito Dani lullub'e cikin alkebba ta har zaa shigar Dani mota mukaji ance: "Kudakata" Waigowa kowa yayi Dan ganin waye Jin shurun yayi yawa yasa ni d'agowa Ido biyu mukayi Wanda harsaida gabana yafad'i amman bansan dalilin hakan ba wani zuciyata tace qilan sabida kina tsoransa ne a hankali na furta: "Yayah Hydar" Sam bansan yazo bikin ba sabida ko gezau Banga yayi acikin gidan ba shin yaushe yazo? Maganar da yayi ne yasani kasa samo amsan maganar ji nayi yace: "Marwa wuce muje ga motar da zaakaita" Yama su nuni da wata dalleliyar motar Mai matuqar kyau gata baqa da baqin tint kallon mamaki nabishi da shi sabida a iya sanina tun tasowata bama jiyuwa da Yaya Hydar baisona Sam ko sadda aka had'a auran mu cewa yayi naje nace banaso Dan shi Yana da wacce yakeso maizaiyi da 'yar qarama yarinyan da ko qannensa sun girmeta! A hankali su Marwa suka Jani muka shiga motar ni kad'ai a baya sai Marwa tashiga gidan gaba inda yace sauran suje su shiga sauran motocin , Nan ya zagayo driver side yashiga yasoma tada motar d'agoda kaina nayi mukayi Ida biyu ta mirror fuskansa a tamk'e ya wurgomun harara saurin kauda kaina nayi a Raina nace: "Dama nasan Yapendo Azma ce taba shi umarnin yakaini amman if not shikam danyin kansa bazai yiba , " Nan yaja mota aka sa motar mu a tsakiya aka jera aka dosa kano abun gwanin ban shaawa tafiyan kurame mukashiga yi Gashi sai tuqi yakeyi a hankali tamqar Mai koyon tuqi en bayan mu Dake binmu sai horn sukeyi Masa Amma Sam ko tunanin qara gudu yaqi hakanan wasu suka ruqa yin reverse suna shiga gaban mu har aka barmu mune abaya! Marwa kuwa tsqban mamaki ya sata turomun text Wanda sai ayau na kunna wayar : "Wai Dan Allah Mai wannan yaah Hydar d'in ke nufine Wai Aymanah? " A hankali na turamta: " Ohon mashi ke bakisanshi da mugunta bane? Inbaiso yin abuba aibayayi!, Ina Gama turawa kaman an mintsileni nad'aga Ido na kalla mirror karaf nasauke idanuna akansa Ashe kallona yakeyi bankomun harara yayi da sauri na d'auke idanuna na d'an gyara zamana na kishingid'a a motar kafun kace Kobo har bacci yasaceni dama gani da gajiya ajiki Allah sama yau banida tsqrki da saidai mubash yakuma d'auramun wani sabon gajiyan, amman nasan duk da haka ba barina zaiyiba😒 Bacci ne sosai ya kamani itama Marwa baccin takeyi shiko yaah Hydar zubamun idanunsa yayi Yana ta kallon fuskana ko tunanin Mai yakeyi oho wasa wasa sai 6 muka Isa kano sauran Kam tun 5 suka Isa ana jiran amarya tazo mubash yaruqa kirana awaya danjin lfy amman inaaaa wayar tana silent Koda muka iso ita Marwa tafarka amman ni still baccina nakeyi abuna a hankali yayi parking sannan ya kashe motar ya kalle gefena yaga Ina bacci ya kalla Marwa yace kifita kice mun iso Aiko Nan tafita tashiga cikin gidana tasanar mun iso da sauri mubash ya fito ya doso motar mu yaah Hydar Wanda ya shagaltu da kallon fuskana baima ji lokacinda mubash ya bud'e motar ba gani kawai yayi mutum na kiciniyar d'aukan Aymanah da sauri ya kalla mubash Dan San ganin waye amman ganin mijinane yasashi kawar dakai mubash ko d'aukata chak yayi ya mannani da jikinsa Yana aukin sunbatan fuskana. Shiko yaah Hydar runtse idanunsa yayi da qarfi yadanna giyar motar yamata wani wawan jaaa da gudu kamar Mai Shirin tashi sama ya fita a layin da sauri mubash ya waigo Wanda nima daidai Nan na farka Dan qarar motar ta firgitani a hankali nabi gefen da mubash ke kallo Naga qura Baja Baja kallona yayi kafun kace Mai mubash tuni ya cusa bakinsa cikin nawa Yana qika musu saqonnin dayafi qarfinsu........... 🌚 Late typing kuyi haquri 😩Kuma baku comments gaskiya zandaina wahalar dakaina in novel din baimuku ba baadole sai na daina dama sabida kunce naxigaba da rubutu yasa nacigaba amman daa na ajiye🌚🌚so iya comments iya adadin yawan page 💁🏻‍♀in kunason read more biyar gobe Naga comment Baja Baja yau kamar yadda nake ganin nasu Jawaheer😩 AYSHKHAIR" [6/17, 8:30 PM] .: *_®eal pure moment of life writers_* 😰😭 *AUREN WAHALA KO SAKI?!*📝😭🙆🏼‍♀ ( *_Story base on fictional writing📝_*) *MALLAKAR AYSHKHAIR 💗* WRITTEN BY AYSHKHAIR 💗 Page 17&18 Babu inda Mubash ya ajiyeni sai Akan gadon d'akina , yabi ya ratsa duk jamaan Dake cikin falan kowa sai tafi yake Mana abokan sayl kuwa cewa suke "easy man easy man" Bai kulasu ba Kuma baice masu uffan ba nidai idona a runtse yake nasan kuma yanzun mubash zai batamun kwalliyata gani nayi ya soma cire kayansa Amman ji dayayi ana buga qofan d'akin yasa shi dagatawa had'i da cewa: "Wayene? " Shooter abeg ka hanzarta is already 7 fa har an fara tafiya dinner kufa ake jira in aka dawo ai shikenan" Badan mubash yaso ba ya kyaleni muka miqe muka nufo falon duk har ansoma wucewa dinner Niko mubash yariqeni Kam a hannunsa tamkar zaa kwacemai ni, nikam sai qara bitar sunan daaka kirasa nakeyi *shooter*! Nan akayi dinner 12aka tashi muka wuce in taqaice maku dai a daran munsha drama da mubash Dan yaqi Sam qawayena su kwana agida haka akaje aka Kama musu hotel Marwa Kam tacika tayi fam Niko tamkar nayi kuka Wai shin any'a ban d'ebo ruwan dafa kaina bakuwa?! A daran Kuma muka kumayin kacha kacha sakamakon banida tsarki ai mubash tamkar ya zauce ji yake kaman ya rufeni da duka fad'i kawai yake: "Mtswww Amman wlh bakida tunani Mai kyau ace sai kin daidaici ranar danakeson kusan tarki sai kidage kice bakida tsarki wlh wlh this enough nizaki rainama wayau inbakison auran tun farko aisai da karkiyi bawai kiyi kizo kina showing ma mutum attitude Wai banida tsarki mtsww wlh nidai navaki zuwa gobe da safe ko ya tafi ko bai tafiba , ko kinyi wanka ko bakiyi ba wlh sai nacimma burina wlh bazaiyu inzauna inzuba maki Ido ba mtswwww" Daga haka ya miqe ya shige bayi Niko tunda yasoma maganar inbanda binsa da kallon mamaki Babu abinda nakeyi: "Shin Wai wannan mubash ne Wanda nasani Mai qaunata? Wanda baison ganin b'acin Raina duk bama Haka ba ina karatun addininsa? Da har zai gindayamun sharud'a? Ni Gashi sainan da kwana 3 abinnan zai tafi oni Aymanah Naga takaina🙆🏼‍♀😭bansan lokacinda na fashe da kuka ba Ina mamaki da tunanin sabuwar rayuwan da zan yi a gidan mubash shin dad'i ko rad'ad'i?! Bankai dabama kaina amsa ba naji yafito a bayin yarufe bayayin da qarfi ya wuce dressing mirror nikam kallonsa kurum nakeyi daga qarshe na miqe naje nasauya kaya nashiga nayi wanka nafito Naga har ya kwanta ya kashe wuta duk d'akin ya d'au duhu a hankali nasoma naiman inda ake kunna wuta Amman sai na tsinkayo muryansa Yana fad'in: "Karki sake ki kunna mun wuta wlh inba hakaba ranki zaiyi munmunan b'aci acikin gidan Nan" Daga haka ya Kuma gyara kwanciyansa yadda ban hango komai NASA inba bayanshi ba Niko wani kalan zazzafan yawu na had'iye a hankali nafurta: "Waiyooo Mai ke Shirin faruwa da Aymanah? Anya Mubash ne kuwa Allah kasa mafarki nakeyi Dan nafarka naqaryata abun Nan dan wannan mubash banyarda zaiyi haka ba! A haka danaga ba sarki sai Allah na lallab'a na kwanta Akan kujera daga ni sai d'aurin towel da kyar bacci ya saceni cike da tunanin su Marwa! Washe gari kuwa tsaban gajiya , yasa ko Kiran sallan asuba ban jiba nikam ji nayi ana yayyafamun ruwan sany'i firgigit na miqe Ina raba idanuwa mubash nagani tsaye da goran ruwan faro Yana zubamun cikin fuskan tausayi nace: "Yakai mijina angon Aymanah shin Mai Aymanah matarka ta aikata a gareka dahar kake fushi da ita a ranarta na farko na kasancewan tareda Kai a matsayin muharraminta?! Muryan danamai had'ida fuskan tausayi Wanda yaga naqaramai kyau yaji tausayina ya dira a zuciyansa d'an murmusawa yayi sannan ya durqusa daidai fuskata har inajiyo futan lumfashinsa jinayi ya d'an dungulemun dogon hancina sannan yace: "Angon Aymanah na fushi da amaryar sa dan baqonta yaqi barin Angon Aymanah raya daran sunnan manzon Allah " Murmushi nayi sannan cikin low tone na kwantar da kaina Akan kafad'ar say Wanda dukkaninmu Saida wani baqon al'amari ya ziyar cemu a hankali nace: "Angon Aymanah yayi haquri Dan Allah Dan Aymanah matarsa bata tab'a ganinsa cikin wannan yanayinba Kuma tayi alqawarin farantamai kafun baqonta yatafi Nanda kwana 2" D'an murmusawa yayi yad'an mannamun peck sannan yace: " Shikenan Matar mubash Amman abin nan yayi yatafi yabarni naji zuman Dake tattare da matar mubash shi kad'ai" Murmushi nayi nace :in Sha Allah Nan ya miqardani ya d'auke ni chak in bridal style yayi toilet Dani Wai shi zaimun wanka tun Ina noqewa Ina kulle fuska hardai nasake jiki Ina biyemai Dan Naga mubash a faninnan baida kuny'a😒a Haka muka ruqa wasa da ruwa shikuma daga ya latsa Nan najikina sai ya tsotsa nan ya sunbace chan hardai muka Gama muka fito ya rungumeni a jikinsa muka fito shi ya shafamun Mai ya shiryani Nima yasani Dole na shiryasa Nan muka ci ado cikin qananun Kaya munyi kyau gwanin ban sha'awa kallona mubash ya tsayayi ganin yadda kayan yayi matuqar fitting d'ina komai nawa yafito intact Babu wani makusa ajikina Dan Allah yamun baiwan sama da qasa a hankali yasoma lashe leb'e Yana fad'in "My baby is bae..... 🤸🏽‍♀Manage pls [6/17, 8:31 PM] .: *_®eal pure moment of life writers_* 😰😭 *AUREN WAHALA KO SAKI?!*📝😭🙆🏼‍♀ ( *_Story base on fictional writing📝_*) *MALLAKAR AYSHKHAIR 💗* WRITTEN BY AYSHKHAIR 💗 19&20 Haka rayuwan auran mu ya cigaba da gudana nida mubash tun ranar muka shirya muka dawo normal yadda muke daaaa mubash na matuqar nunamun kulawa sai dai shi Sam Bai d'aukan irin wasa da miji d'innan sai yace Wai ai rainine Amman in buqatar sa ta tashi a Rana sai yayi sama da sau 5 hakannan nake daurewa Dan kawai na faranta Mai Rai yau auran mu Sati d'aya daidai niban ga kowa ya shugo gidana ba tunda nayi aure har yau iyayen shi ma ni Babu Wanda nagani yazo Koda cikin Yan uwan sane hakan ba qaramin d'aure mun Kai yakeyi ba Amman ba damar magana yau muna zaune kasan cewan yau weekends ne Ina zaune Akan kujera bayan nagama Yan aikace aikace na mubash kuma na kwance a ciny'ana Yana latsa waya ni Kuma na d'aura hannuna Akan gashin kansa daya cika kaman na daadaa Amman yasha gyara a hankali nake kwantar Mai da gashin waya tace tayi ruri d'aukan wayan nayi Dan tunda nazo gidan mubash ya amsa wayata ya bani Nokia Wai tunda nayi aure baiga anfanin babban waya a hannuna ba chatting daukemun hankali Wai zai yi inkasa bautan aure Nan ya cire mun sim Dina yasamun a qaramin Nokia nidai bance Mai qala ba illa tausayin kaina danakeyi Dan nasan na d'ebo ruwan dafa kaina a hankali naduba Mai kirana Marmy ce aibansa sadda wani kalan murmushi ya fisgeni ba da sauri na d'aga Ina: "Hello Marmy Na ykk? Ya gida? Ya su Marwa?" Murmushi marmy tayi sannan tace: " Amaryan mubash Bata laifi Kota kashe masu gida , shin duk cikin dad'in auren ne yasaki kashe waya har tsawon sati d'aya Aymanah? Murmushi kawai nayi sannan nace: "Marmy kedai bari kawai" "Aymanah daftan kina lfy Kuma mubash na kulan Mani dake Koh? Satan kallon mubash nayi Wanda baida aiki sai chatting Yana murmushi a hankali nace: "Eh wlh Marmy Wai Ina Marwa ne "? "Marwa ta koma makaranta yau kefa Yaushe Zaki koma? " Murmushi nayi sannan nace: " Marmy soon , inq maman mu fa ? " Tana lfy ta fita taje asibity check up" " Allah sarki kigaisheta Dan Allah " " Toh zataji kigaida mubash din anjima zqn kiraki" " Tohm Marmy sai anjima nagode" Nan mukayi sallama na datse Kiran na kalla mubash Wanda duk hankalinsa nakan waya saifaman murmushi yakeyi ko shidawa ke magana dake sashi murmushi ohon Masa a hankali nace: "Angon Aymana, Marmy na gaidaka" "Ok" kurum yace daga Nan baikuma tanka mun ba Nima nayi shuru Ina kallansa a hankali nace: "Wai Yaushe zamuje gidansu hajiane kaga tun ranar da akayi bud'an Kai fa bamu sake zuwaba" Tsaki yayi sannan yace: " Bazan making qarya bafa Aymanah dangina basa sonki! 😨zaro Ido nayi har muryata na tseren fad'in:"basa Sona Kuma Mai na masu?" Miqewa yayi daga kwanciyan dayayi a laps Dina sannan yasa hannunsa ya lakuta hancina yace: "Yes basa sonki cuz bake sukayi niyyan na aura ba wata yar uwar mahaifiyata akeso na aura nikuma naqi nace sai ke shiyasafa bakiga sadda kukazo ma Baku wani sama tarba Mai kyau ba? So shiyasa Kuma Hajia tace karna sake na tab'a kawo mata ke gidan ta kowa Wai yayi zamansa anasa gidan Danni kad'ai ta haifa ba ke ba shiyasa ban kaikiba Kuma bakiga kowa yazo ba , yauwa kima shirya anjima da yamma abokaina zasu zo su 3 Kuma anan zasu kwana Dan Haka yau Zaki fara girki Dan ma nqgaji da siyan takeaway ai yau kinyi sati so kifara girki Kuma kiyi yayi dad'i bari yanzun zanfita nasiya kayan Miya tunda shine kawai Babu Naga duk kayan abinci iyayenki sunkawo ko? So kiyi yayi dadi Dan Allah" Daga Nan ya miqe yana sakanmun murmushin da nakasa fassarashi, 😭ji kawai nayi hawaye na gangaromun a fuska maganganun mubash suka kAsa samun masauki a zuciyata Mai yake nuffi wai iyayensa basa Sona? Basa qaunatana uwar miji tamun iyaka dazuwa wajen ta ? Na shiga uku na lalace ni Aymanah😭maike Shirin faruwa Dani ne Wai innalillahi wa'inna ilahirajiun " Da sauri nasoma share hawayena Jin motsin futowan shi da sauri na sadda kaina gudun karya gani jinayi yace na tafi sai nadawo " Gyad'amai Kai kurum nayi tonowa danayi yamun gargad'i Akan inzai tafi basai namai rakiya ba inyi zamana kawai hakan ko nake Mai kullum inzai fita , aiko Yana fita kaman anbud'emun wani babin kukan , da kyar zuciyata ta lallashe ni tace: Aymanah aure fa kikeyi aure Kuma ance bauta ce kobakya Jin dad'in auran ai bazaki qi kinaimo aljannarki ba Dan Haka kiyi haquri tunda ai ba zaman mamanshi kikeyi ba zaman shi kikeyi kinii Aymanah kiyi haquri ki sadda kanki aduk abinda zakiji Kuma zaki gani kinji? A Haka nayi na'am da shawaran da zuciyata tabani hakan yasani miqewa na shiga d'akin mubash Dan gyarawa ko ina ya tarwatse yadda na lura mubash qazamine na qarshe saidai Yana gyaran jikinsa sosai Gashi ya iya d'aukan wankan dazai iya tafiya da imanin mutum Amman Kam inyacire kayan sai su kwana 3 baikaisu wanki ba Gashi kayan suta wari inya aske gashin private parts d'inshi kuwa a inda ya aske anan yake barinsu Kai abubuwan mubash day sai Allah watarana har kuka nakeyi Ina kulle hancina in Ina Masa gyaran d'aki yauma hakan ce tafaru bayan na gyara d'akin tas na wanke Mai bayi nafeshe d'akin da turaruka masu dad'i na kunna ac na kunna turaren wuta Nanda Nan d'akin ya d'au qamshi nafito na soma gyara falanma na kunna turaren wuta Mai dad'in gaske Wanda Marmy ce duk tasa aka had'omun su gyara nayi sosai Jin yace abokansa zasu zo chan naje kitchen na bud'e store Nan Naga kayan abinci maqil Wanda mahaifina yasa ka cikamana store da kayan abinci fridge na bud'e Naga Shima shike da Naman kaji da Shanu da rago harda kifi cat fish da sauransu. Shugowa yayi ba tareda sallama ba hannunsa riqe da wani black leather qarami ni har ya tsoratani kallonsa nayi nace: "Angon Aymanah sallaman fa?" Qaramin tsaki yayi sannan yace: " Opps sorry na manta gidan uztaza Aymanah nake banyi sallama ba afwan salamualaikum" Dukda shi cikin gatse yayi maganan baihanani d'aukan maganan cikin wasa yayita ba hakan ne ma yasani yin murmushi Ina amsan leather hannun nasa miqamun yayi yace : "Ayidai yayi dad'i zantafi zamu dawo tareda su bayan sallan magrib kiyi wanka kiyi kwalliya cikin qananun Kaya! Da sauri na kallesa nace: "Qananun Kaya Kuma? D'agamun gira yayi 🤨 yace: "Yes ko kinsama ciwon kunene?" Kallon mamaki nabisa nace: "Abokanka fa kace zasu zo Mai sa zansa qananun Kaya toh shikenan zan sa Amman zansa hijab! " Kallan uku saura kwata yamun sannan yace: "Ok kisa kiga yadda ranki zaiyi munmunan b'aci kina Abu tamkar baki waye ba Mai in abokan nawa sunzo Kuma sun ganki Sha nake Suma kaman ni suke awajenki tunda abokaina be yanzu invana Nan ai wani acikinsu Mai riqekine so Mai Dan sun ganki da qananun Kaya ko sindir nace kizo ne? Dawani Zaki fara kawomun qabli da ba'adi su matayensu da muke ganinsu da boomshorts su Mai Kika fisu? Mtseeeewww karkisa Dan Allah kinji" Daga Haka ya fice ransa a matuqar b'ace Niko tsaban mamaki, taqaici, danasani, kaico ne duk sukabi suka turnuqeni jinake tamkar na d'aura hannuna a sama na fasa ihu wannan Abu damaiyayi kama ? Shin Wai *Auran wahala* nayine? Nashiga uku Wai kowama inyayi aure haka yake fuskanta ko Kuma mubash ne. Kawai kemun hakan shin dama duk soyayyar a waje ake nuna shi kana shugowa daga ciki shikenan saidai aruqa muzguna ma? Allah gani gareka nidai bazan sab'ama ba wajen farantama mijina ba! A Haka na juya hannuna riqe da ledar jikina duk amace nashiga kitchen bud'e ledar nayi had'i da zaro ido😨 Tattasai nagani irin Wanda ake siyarwa a cikin farin Leda na hamsin hamsin d'auri biyu Wanda aciki guda hud'une kawai aciki sai tarugu kulli d'aya albasa guda 2🙆🏼‍♀tabd'i abinda bansaba ganiba Dan nikam tun tasowata nasaba ganin buhuhunan kayan Miya a gidanmu bantaba ganin ansiyo na qulliba to Mai zan dafa masu Haka da wannan kayan miyan kad'an tabd'i jam nan adai haka nagyara nayi greating Dinshi nasoma kici kicin girki shida da rabi nagama komai: Shinkafa fara namusu Wanda nasa Mai colour yazama yellow kaman fried rice sainayi stew da kaza dake inada tumatur na Leda da aka samun a store shi nacika sabida miyan tayi kauri dan duka tattasan najuye tarugu ne dai bansa dukaba sai namasu fruit salad da coconut juice na rufe NASA a fridge na fito na jera abincin a daining na wuce d'akina nayi wanka na d'aura alwala nafito na shafa Mai nasa hijab nayi salla namiqe Dan d'akan kayan da zan sa Amman sai nagani mubash ya fito mun dashi ya sa akan gado Riga da wandone d'amanmu Wanda ko a gabansa kuny'a sasu nakeyi barega abokai A hankali na d'au kayan nqkai minti 10 Ina tunanin insa ko karnasa chan dai danaji horn din motar shi nayi sauri nasaka sannan na kalla kaina a madubi duk surata abud'e taf d'aura d'ankwali nayi nazauna akan gado na kulle fuskana da tafukan hannayena Ina mamakin maike damun mubash nee Wai ji kawai nayi ance: "Wow" d'agowa nayi na kallesa sannan na kauda kaina qarasowa yayi ya miqar Dani yakaiki wajen madubi ya sakala kansa akan wuyata Yana sunsunan qamshin dake fita ajikina cewa yayi; "Kingako yadda kikayi kyau baby tamkar hurul aini nasan abokaina sai sun maki kyauta sabida komai naki intact saidai d'ankwalin Nan dakikasa ya kwafsa maki nan ya cire d'an kwalin Niko Ido kawai na bishi da shi Ina mamakin sa kwance mun gashin kaina yayi Nan yazubo har gadon bayana wow see fine babe shine mubash ke fad'i kafun nayi aune kawai yaja hannuna muka fita zuwa falo niko jinake kaman na kwala ihu muna zuwa falon mukayi Ido hud'u da su Suma duk suka gwalo Ido suna kallona jinayi dukkansu suka had'a vaki wajen fad'in: "Woooow sharp shooter see fine babe OMG she don slay woooo she don sexy she don get up and down" Wanine aciki ya miqe yazo daf dani har Yana Jin yadda gabana ke dukan d'ari d'ari jikina sai rawa yakeyi ji nayi yace: "OMG guys just look she don get figure 8 woooo shooter u knw easy woooo Abinda yamun ne yasani kwala wani kalan razanannen ihu........ Share AYSHKHAIR [6/17, 8:31 PM] .: *_®eal pure moment of life writers_* 😰😭 *AUREN WAHALA KO SAKI?!*📝😭🙆🏼‍♀ ( *_Story base on fictional writing📝_*) *MALLAKAR AYSHKHAIR 💗* WRITTEN BY AYSHKHAIR 💗 Page 21&22 ****Peck yamun a saman goshina Wanda har Saida ilahirin jikina suka soma rawan d'ari qafafuna suka gaza d'aukan jikina Nan da nan ilahirin jikina suka soma rawa tamkar wacce aka jonama shocking mubash dake bayana Yana ganin yanayin dana shiga sai ya sakala hannunsa ta bayana ya matso da fuskansa ya kwantar Akan wuyana ya soma huramun iskan bakinsa akan wuyana har sai da ya tabbata na sama natsuwa Kuma jikina ya rage rawarda yake yi sannan ya sake ni . Yana Sakina na juyo na kalla wannan abokin nasa wanda ya zauna akan kujera ya hard'e qafafun sa yawani futo da sigari Yana qoqarin kunnawa wani kalan mugun harara na wurga Mai Wanda nikaina bansa na iya ba sannan na juya nayi shigewa ta d'aki ina tir da hali irin nasu. Gefen gado nasama waje na zauna Ina sauke ajiyar zuciya Ina tunanin wannan wacha kalan rayuwa ce? Mai sameni ne? Ya akayi duk bansan halayan mubash Haka suke ba? Tambayoyi ne birjik shimfid'e a fuskata Wanda Babu Mai bani amsan su ji nayi Yana fad'in cikin muryar fad'a: "Dan ubanki , kimiqe kije kibasu abinci ko kina nufin bazakiyi Serving d'insu bane? Yar kutumar uba! Ya Gama maganar Yana wani had'a rai tamkar mala'eekan mutuwa Niko wani kalan tsoronsa ne ya diranmun a zuciya Amman zagina da yayi ya bala'in d'auremun Kai ubana da baisan komai ba na janyomai zagi a hankali kace: "Zani " Na'ida maganar had'i da miqewa na bar d'akin tareda saka dogon hijab shiko yabini da kallon da na kasa fassara Kona Mai! Kodana fito had'e Rai nayi tamau na wuce kitchen suko Yan iskan suna hakimce Akan dining area ko wannen su riqe da sigari suna Sha suna busar wa tana fitowa ta hancin su , Bina sukayi da kallo har na Isa kitchen har had'a masu komai nayi sannan nafito najere masu a kan dining din lokacin munash ma yazauna Shima ya kunna sigarin yana Sha mamaki yabi ya isheni shin Wai dama mubash mashayine toh maisa baya nunawa abakinsa domin bakin mubash pink ne wani zuciyan yace maybe bleaching yake masu. Dai dai da zan bud'e kula naji anyi karaf da hannuna an riqe da sauri nad'ago mukayi Ido biyu dashi wani abokin ne kuma wannan Kam kana ganinshi kasan yafisu iskanci duba da shigarsa a hankali cikin muryan mashaya yace: "Amaryar mu dafatan abincin yayi dad'i? Fisge hannuna nayi na zuba masu abincin nayi saurin shigewa d'aki abuna na dire akan gado na fashe da kuka waiyo ni Aymanah wannan wace kalar rayuwa ce Mai mubash ke Shirin sakala rayuwata aciki ? Sharp shooter wanga matar taka kamar ba wayayya ba kaman su feenat mtswwweeew at least dai ya kamata kaima kasani mu wataya da ita ko? Dan cikin mu nan Babu Wanda bakaji taste d'in matar sa ba! Dan Haka itama yazama Dole wlh mu kwanta musama natsuwa da ita , dariya naji mubash yayi sannan yace: "Aiko gata pure honey bakaman su feenat ba da Basu iya gamsar da mu da kyau ba har sai mun naima wasu, hmm Aymanah daban take inkun huta da ita na rantse bazaku sake shaawan kwanciya da kawunanku ba, infact bakuga na rage naiman ku ba tunda nayi aure?why bcz Aymanah tana da wani kalan baiwa Aradu ajikinta ko how many round kakai dayi bazata ginsheka ba zakaji ma tamkar aranar kake rabata da budurcinta kunsan dai shooting d'aya nake ma kowacce mace tafita a Raina ko Kuma kunsan bancika samun natsuwa da Mata ba ko? Toh Aradu wlh Aymanah Ina samun 100% shiyasa ma ko ana ha maza ha Mata bazan sake ta ba sai dai tayi *Auran wahla* Amman ba *saki* wannan kam shine stand Dina akanta" Jinayi dukkaninsu sun bushe da dariya harda buga faranti haryana qara chan na tsinkayo wani Yana fad'in: "Shege shooter shiyasa kabarmu muna cin kanmu Kennan ko? Sati d'aya bamuji d'uminka ba ai yanzun sai kazo muje kabamu hakkinmu kafun muje mu wataya da matar taka ko? " Mutanen biyu sukace': " Aiko dai danny gaya Masa dai" Murmushin gefen baki mubash yayi sannan yace: " Ai wlh ko kuka kukeyi Aymanah bazata yarda ba Amman nasan Mai zan Mata ku matso kuji..... Nan ya rad'amasu wata magana a kunne Wanda bansama damar jiba ji kawai nayi sun bushe da dariya suna fad'in: "Shege shooter gabanka fari bayanka baqi" Suka wani Kuma tafa hannuwan su sannan suka cigaba da Shan tabansu suna cin abincina suna Santin girkin har d'aya nacewa: "OMG shooter Dole kace bazaka saka Aymani ba wanga Kalam dad'in abinci Haka" Dariya sukayi mubash yace: " Hmm nidai ku gaggauta muje Dan Kun tadamun da tsohuwar Zuma muje Dan Allah " Danny yace: " Aisai kabari mugama cin abinci ko wanna abincin ai mutum yarage ba qaraman asara yayi ba Dan Haka kabari kawai mugama Amman dai a hotel ne ko? Gyad'a Masa Kai mubash yayi alaman eh , chan dai naji nadaina Jin motsinsu hakan yasani sulalewa abakin qofan Dana tsaya Ina sauraransu na sulale qasa na fashe da kuka Ina fad'in: "Innalillahi wa'inna ilahirajiun hasbiyallahu walni'eemal wakil inallihi ya Rabbi Allahumma ajirni fi musibatihi waklifni khairan minha" Nan na fashe da wani kalan matsinacin kuka Ina danasanin sanin mubash inakumq Allah wadai da auransa: Saidai maganganunsa sun d'auremun akai Akan Wai "shi Bai cika hutawa da Mata ba! Toh dawaye yake hutawa? Kuma yace su Danny suje ya amshi haqiinshi ! Wani haqqine Haka? Su Danny sunce sunjima basuji d'uminsq ba wani kalan d'umi Kennan? Dama Yana kwana da matayen abokansa da wasu matan ? Nima shikenan abokansa zasu kwanta Dani kamar yadda suka gaya Mai har yake gayamasu wani abin yadda zaa shawo kaina Wanda banji ko tayya bane? Innalillahi wa'inna ilahirajiun. D'aura Hanna yena nayi Akan saman kaina na fasa wani kalan gigitaccen qara na zube anan Ina wani kalan kuka Wanda duk wani Mai imani sai ya tausayamun! Ance aure hutune da Jin dad'i Amman nikam nawa auran ma da yau ne sati d'aya har nasoma ganin qunci kala kala waiypoo Allahna ka waiwayoni kaga baiwar ka! Ya Allah inhar wani laifin namaka dabanda masaniya akai ya Allah ka yafemun ka gafartamun ya Allah Kaji qaina ya Allah na tuba , ya Allah kasan ni baiwarka ce ban wuce sab'ama ba cikin sani ko cikin rashin sani ya rahimmu ka yafemun ka kawomun d'auki Dan Alfarman sunayenka masu kyau da d'aukaka ya Rabbil alamin! Ya Allah in har Kuma wannan wata jarabawa ce dake cikin quddin qadarata a duniya ya Allah kasa nacinye wannan jarabawan a saa dan Alfarman sunayenka ya Allah! Dai dai na nafashe da wani kalan kuka Kuma a daidai Nan naji ana ta rafka sallama da sauri na miqe na fito Ina share hawayena Ina qaqalo murmushin Dole Dan naji muryan macece kuma ina tunanin kaman qila maqociya tace daidai futowata daidai zamanta akan kujera wa idanuna ke gani.......... 🤪 Manage pls AYSHKHAIR yawan comment yauwan post🌚 [6/17, 8:31 PM] .: *_®eal pure moment of life writers_* 😰😭 *AUREN WAHALA KO SAKI?!*📝😭🙆🏼‍♀ ( *_Story base on fictional writing📝_*) *MALLAKAR AYSHKHAIR 💗* WRITTEN BY AYSHKHAIR 💗 23&24 *🌚hey sweethearts Dan Allah kuyi haquri 2days bakuga post ba wlh bama samu wuta sosai ne afwan* Marwa ce nagani da sauri ta miqe tana qaremun kallo murmushi na kwaqulo sannan nace: "Marwa! Kece yau tafe saukan yaushe?" Tab'e baki tayi sannan tace mun; "Aymanah Mai ke damunki? Kallonta nayi sannan nad'an duba kaina nace: "AA marwa Mai Kika gani?" Ballamun harara tayi sannan tace: " Bansani ba kinji ko nace bansani ba! Yanzun harnice zanganki ace bazan ganekiba kina cikin lfy ko sab'anin Haka? Ke jinifa ba Wasa bane! D'an murmusawa nayi nace; "Kingafa kaina ke ciwo wlh shiyasa yau sukuku nawuni" Badan tayarda ba tace: " Ok sorry Ina mubbash din fa?" " Yanzun Nan suka fita da abokan sa" "Ok" Nan muka shiga Hira sai bayan sallan magrib sannan Marwa tawuce skul inda nace Mata Ni next week zan soma zuwa. Alwala nayi sannan nayi salla najima ina roqon Allah domin ya kawomun d'aukin damuwan dake Shirin fuskantata najima ina roqo sannan namike nayi sallan isha'i bayan nagama na kalla agogo, 8:46pm Amman mubash baidawo ba gashi gida Ni kad'ai tsoro yabi ya soma kamani TV na kunna Ina kallo Amman duk a tsorace. Wasa Wasa har 11:30pm mubash Bai dawo ba tsoro harda d'an kwalla na kasa Zama nayi sai safa da marwa nakeyi Ina zuba idon ganin shugowan mubash Amman shuru kakeji ban San lokacinda bacci b'arawo ya saceni ba. Chan cikin bacci na naji tamkar ana buga k'ofa kamar za'a fasa k'ofar a razene na farka Ina anbatan sunan Allah chan nakalla agogo Naga karfe 2:30am a tsorace na miqe naje gaf da qofar da'ake Shirin b'allata inda da halin b'allewar cikin muryan tsoro nace: "Dan Allah waye ne!" Ashar d'in da'aka qunduma mun ne yasani bud'e qofar Babu shiri! "Dan kutumar ubanki uwarki ce shegiya Zaki bud'e qofar kosaina shugo naci ubanki?!" Ai Ina bud'ewa ya bangajeni dush kakeji nafad'i a k'asan tiles har Ina bigewa a bango ban luraba Kuma ban ankaraba naji ansoma dukana Ciki da waje mubash ne Kuma bisa alamu a buge ya shugo dan yadda yake dukana Yana had'awa harda nushi da qafansa tun Ina kuka har kukana ya kafe muryata ta dishe idanuna suka kumburo da kyar Dan kansa ya barni ya koma kujera a guje tamkar zautacce jikake yayi tuf ya fad'a kan kujera chan naji Yana kakarin amai Saida ya amayar da dukkanin abinda ke cikinsa sannan naji yayi wani kalan hamma Yana fad'in: "Dan ubanki bazaki miqe kizo ki goge wajen Nan bane ko saina miqe naci uwar ubanki?" Nikam dako hannuna bana iya d'agawa da kyar nasoma kiciniyan miqewa Banga miqewar sa ba kawai jinayi anyi kutu ball Dani ai sai gani gajab cikin Aman da mubash yayi a tsakiyan tiles d'in falan Kuma fuskana ne ya shiga Ciki wani kalan warin giya da taba ne kawai ke dukan hancina da sauri na d'auke numfashina ji nayi yace: "Wlh Dan uwarki wlh saikin lashe Aman Nan da harshenki tunda dai kyamatan shi kikeyi ko? Watau ga qazami yayi amai kina kyamatan sa ko? Wlh Aymanah kifita a idona faaa wlh Ni mubash dakike gani ba mutunci da kunya bane gareni wlh da kinsanni ko hanya bazaki Bari mu had'a bafa wlh Aymanah wasu abubuwan Ina ragemaki ne Dan kawai Ina sonki fa Amman inba Haka ba kutumar uban yarinya zanci faaaa, wlh ko kisa bakinki kilashe Aman Nan ko yau naci uwar ubanki Wanda Kona lahira sai yafiki Jin dad'i"! Innalillahi wa'inna ilahirajiun waiyooooo mammana waiyoo Marmy waiyooooo Marwa waiyooooo Daddy 😭😭kuzo ku taimakeni mubash zai kasheni Dan girman Allah! Ai kawai ji nayi mubash ya Kama gashina da qarfin gaske Wanda har wani mugun ciwon Kai Saida ya diranmun bakina na kulle Amman mubash Dan mugunta Saida ya bud'e bakin ya rinqa k'ok'awa a cikin Aman Nan wasu sunshiga bakin nawa wasu kuma duk sun mun Baja Baja fuska 😭cillar Dani yayi sannan yace............... Manage pls [6/17, 8:31 PM] .: ®eal pure moment of life writers 😰😭 AUREN WAHALA KO SAKI?!📝😭🙆🏼‍♀ ( Story base on fictional writing📝) MALLAKAR AYSHKHAIR 💗 WRITTEN BY AYSHKHAIR 💗 Page 25&26 Yace: "gobe ma Dan girman alqur'ani kisake nuna kina kyamata ta kinjiko jaka kawai" Yaja dogan tsaki had'i da Kuma nusata aciki yayi shigewar sa d'aki, wani kalan tashin gaba naji zuciyata nayi Bashiri na miqe a guje na shiga bayin d'akina nasoma kwarara amai kaman zan fidda hanjin cikina na jigata iya jigata da kyar na wanke bakina na wanke fuskana na fito da kyar Ina jaan jikina da kyar har na Isa wadrof Dina na bud'e na d'au doguwan Riga Mara nauyi da tsayi sosai nqcire na jikina NASA na feshe jikina da turaruka Amman warin Aman mubash Sam Bai bar jikina ba ji nake yi Yana tashimun gashi yabi ya addabeni da tashin zuciya! Zazzabine Mai d'an Karan wahala ya rufe Ni a daran ko sallan asuba gaza tashi nayi inyi ina Nan kwance naji ya rattafo cikin d'akin nawa da hanzari na miqe Ina kallansa dishi dishi saka makon wani mugun jiri dake d'ibata jinayi yace: "Ki miqe Dan gidanku kisoma tattara kayanki nabaki 5mns Ina falo ina jiranki wawiya kawai" Da haka yasa Kai ya fice Ras Ras gabana ya fad'i Mai mubash ke nufi dana tattara kayana inazani? Gida zai maidani komai? Abinda ya faru jiyan ne yasashi Sakina komai? Gabana ne tayi munmunan fad'uwa komun wahalan danake Ciki bazan taba so mubash ya sakeni ba wani zuciyan nawa yace *Auran wahala ko saki*?kike so kicigaba dayi a gidan mubash Aymanah? A hankali na miqe Dan gudun Kar na b'ata lokaci ya shugo ya sassab'amun ohni Aymanah yanzun in ace Sakina mubash yayi shikenan ya maidani qaramar bazawara kenan shikenan sunana zaiyi fice a duniya ace aurena da sati biyu har an sakoni? Ya Rabbi ka dubeni karkasa mijina ya sakeni ya Rabbi na roqeka ka shiryan mun da mijina kasanya Mai imani da tausayi acikin zuciyan sa ya Rahman ya Allah! Ahaka jiki ba kwari naje na kwaso kayana na zuba a trolley sannan na fito na iskesa zaune a 3cta Yana kallon wani blue film Wanda maza da maza ne ke nemam junansu wa'iyazubillah Kuma bisa alamu kaset yasaka gaba nane kedukan d'ari da hamsin sabida wannan ba d'abiar musulmi bane hasalima Allah ya tsine ma Wanda ke kallon ireiren films dinnan runtse idanuna nayi a hankali nace: "Angon Aymanah na ga........! Tsawan daya dagamun ne ya hanani qarasa maganan! "Angon Aymanan banza ke! Wlh ke! Inkika Kuma sakalamun wannan sunan na rantse maki da Allah wlh tallahi na lahira sai yafiki Jin dad'i Yar banza kawai wawiya sokuwa! Mtseeeewww A haihaiqe ya koma yazauna Yana huci Yana kallon tv Niko inanan a durqushe bansan lokacinda na fashe da kuka ba Ina fad'in: "Dan Allah Dan annabi Dan darajan fiyayyen halitta mubasshir ka taimakeni ka taimaka rayuwata kagayamun laifin Mai namaka kake Shirin sauyamun? Mainama uhmm mubash nice faaa Aymanan mubaaaaaa.... Nan ma ban qarasa ba naji yabigemun baki da Mari a quncina a razene na kallesa,Kuma cemun yayi: "Aymanah wallahi Aymanah kifita idon sharp shooter wlh baida mutunci narantse da Allah zanci...... Yar banza kawai kina Ido kamar uwarki Asma'u najin yunwa wawiya sokuwa ke ai tun sanda Kika nuna kina kyamatan mubash ya tattaraki yazuba a bolo Kuma wlh saikin gane kuranki muzuba nidake Aymana shege kafasa zamuga nidake wa zai Sha wahala sai kin gwammaci saki Akan auran wahala ayau ba anjima ba zan sauya maki rayuwarki wlh sai kin San kinyi da d'an shege tunda Ni banida uwa banida uba Kuma bansan suwaye iyayena ba Dan Haka sai kin d'and'ani kud'arki very stupid human being kawai! Nikam tunda yasoma maganasama kuka kawai nakeyi Allah sarki maman mu tana chan tana ma mijinta da yayanta hidima Amman ga surukinta na zaginta Yana tozarta 'yar da ta haifa Allah sarki duniya inkaqi biyayya agun iyayenka wataran zaka girbe taqaicin daka sa su inama ana dawo da hannun agogo baya da namayar na ji maganan iyayena na aura Yaya Hydar Koda baya Sona Nima bana Sansa nasan zanyi zaman Jin dad'i da kwanciyan hankali koma komai ko ya gorantamun tsatso d'aya muka fito kaico duniya wlh duk Wanda yaqi bin iyayensa wlh qarshen sa sai yaga abin mamaki Allah kyauta ya sa mufi qarfin zuqatanmu yasa kada makancin so yakaimu ga sab'ama iyayenmu ameen! Kallonsa nayi Ido cikin Ido nace: "Mubbashir! Nagode Allah da yasa tun kafin na had'a iyali dakai ka nunamun ko Kai waye kanunamun d'abi'unka nagode Allah Babu wani d'ana dayake doran duniya dazai kwaikwayi d'abi'arka mubash ayau Kuma ayanzun basai anjima ba nakeso ka gayamun shin Kai waye kace bakada uwa da uba toh saiwa kake dashi? Ka gayamun kafiddani acikin zargi kamaidani inwa kagayamun kokai waye Mubbashir I need to know who u are! Kallon mamaki yamun Dan baitaba tsanmanin inada baki har Haka ba chan Kuma sai ya tab'e baki yace: "Ok kinason sanin Mubbashir ko?to zakisan ko shi waye Amman kafun nagaya maki sai na kafa maki dokoki akai kin yarda? D'agowa nayi na kallesa sannan nace: Inajinka Kice kin yarda Mana: "Eh nayarda" Dariyan mugunta yayi sannan yace: "Good and fine na farko shine Aymanah duk runtsi duk wahala wlh Kona baki lavarina nasan bazaki sake sha'awan kasancewa daniba Zaki tsaneni iya tsana nasan ko shaid'an zai fini daraja awajenki Amman nikam ban damuba abinda kawai zangaya maki shine! Babu saki tsakanina dake bazan taba sakanki ba ko duniya zata had'e sama da qasa! Na biyu Kuma bazan tab'a haihuwa dakeba Dan a tsarina banida raayin ajiye Yara atsabgar rayuwata sannan na uku shine zan tattaraki namaida ki chan asalin gidana Dan wannan gidan maishi zata dawo gbe Dole kibar gidan kikoma nawa ! '" Kwarany'omai idanu kawai nakeyi namakasa tunani jar uba gaskiya ana wata gawata ji nayi yace: "Wannan shine dokokin ko sunmaki ko basu maki ba wannan ba damuwata bace! First of all dai! Asalin sunana shine Young pitter..........,......,. *AYSHKHAIR* Share....... [6/17, 8:31 PM] .: *®eal pure moment of life writers* 😰😭 *AUREN* *WAHALA KO SAKI?!* 📝😭🙆🏼‍♀ *( Story base on fictional writing📝)* MALLAKAR AYSHKHAIR 💗 *WRITTEN BY AYSHKHAIR* Page 27&28🤗 Young pitter shine asalin sunana Kuma dashi na bud'e Ido naji ana kirana da shi ban tashi a gaban iyayena ba hasalima ni bansan suwaye iyayena ba nidai nasan na tashi a gidan marayu! Tun Ina qaramina har izuwa girmana Kai har yanzun Ina zuwa gidan marayun dake lokoja! Rayuwata a gidan Nan habu irin abubuwan da ban fuskantaba! Rayuwa ce da mukeyi cikin qunci achan na koya mad'igo inda sugar momies dayawa kezuwa su sayemu Dan su kwanta damu wani sain Kuma sugar dadys sai su biya mariqan mu nafara wannan harkan tun Ina d'an shekara 10 inda bazan tab'a mantawa ba Wani ogan dake kula damu shine ya soma saka ni a wannan harkan inda watarana Ina zaune ina kallo nj da abokaina Danny, Shaqso, Fardis, Wanda mun had'e kanmu komai tare mukeyi! Shugowa yayi ya kirani yace in kiramasa abokaina da mukaje ya nuna ma kowannensu d'aki yace su shiga ni Kuma yace na tsaya bayan sun shisshiga inda aka nuna masu sai ya kalleni yace: "Pitter! Cire wondanka !" Zaro Ido nayi kafun nayi magana ya nunamun wuqa yace inban cire ba zai pillemun Kai jikina na rawa na cire ya Kuma cewa na cire rigata Nan dai na yi suntur qaremun kallo yakeyi musamman qasan inda nake futsari jinayi yace: "Good irinka na Jima Ina naima cock d'inka dogo gashi da qiba irinku ake so oya maza zonan" Jikina a sany'aye na wuce wurin shi gani nayi oga yayi zundur haihuwar uwarsa kwala ihu naso yi yayi saurin kullemun baki Niko mamakin kallon qato gardi nakeyi ban ankarama Naga ya tusamun🍌abakina shima ya d'au nawa ya saka abakinsa......................... Nishi kawai kakeji da gurnani na tashi inda ni dad'in abinda yakemun kawai nakeji shima sai biyan buqatan sa yakeyi Dani ji nayi ya sauka ajikina da sauri nace: "Oga continue is sweet" Fashewa yayi da dariya sannan yace: "Shege kaji dad'i Ashe " Nan ya cigaba sai da yaga na jikata sannan ya barni! Inta qaice maki dai wannan shine mafarin fara mad'igo danayi Wanda harnayi fice inbanyiba ma banjin dad'i su Fardis ma Suma Ashe kaisu akayi wajen wa'inda zasuyi ma wa Nan muka shiga naiman junanmu muna farantama ranmu Juna ! Haka rayuwa tacigaba inda muka koma Kano a inda wata sugar mommy ta siyeni na kani gidanta Ina biya Mata buqata tana biyana itace ta musultan Dani inda tasamun suna Mubbashir ita tashigar Dani makaranta har nagama ban sama aikiba bankuma damuba Dan inasamun kud'i Dan Hajia mabaruka har qasashen waje take turani na biyama turawan wajen buqatunsu Kuma su biyata kud'i da yawa sai ta kasa tabani a Haka har na had'u dake naji duk duniya Babu Wanda nakeso sama dake Nan nasoma bincike a kanki harnasan komai dake farko na tunkareki kinqi amincewa hakan yasani shiga damuwa hajia ta tambayeni maike damuna nagayamata komai farko taji kishi sai Kuma daga baya bansan Mai tayi tunaniba Sai tace zata taimakamun ingaymata sunanki da Kuma sunan mahaifiyarki ba musu nagaya Mata inda takai sunanki wajen bokanta shikuma yayi aiki akanki yasaka Kika soma Sona tamkar Zaki mutu a Haka har kikace na tura iyayena ita tamun hayan iyaye da fake identity bana aiki a banki Amman ita tasan yadda tayi aka Sa sunana acikin masu aikin bankin sabida bincike a Haka har akayi auranmu inda ta aramun gidanta sabida Kar asirinmu ya tonu itakuma lokacin ta tafi Dubai inda yau zata dawo nikuma tace na maidaki inda gidana yake wannan kinji shine asalin Mubash AKA sharpshooter🤗 Nikam tun sadda yafara inbanda aikin nanata sunayen Allah Babu abinda na tsayayi na shiga uku ni Aymana, nikuma tawa kalar Auran Kennan kaddaran Kennan Kai Amman na cuci kaina yanzun da ace Yaya Hydar na aura ai da duk hakan Bata faruba😭na tabbata Yaya Hydar Kam salihi ne Mai tsoron Allah Wanda ko goshinsa ka gani kawai ya ishe ka kasan bawan Allah ne ga yawan azumin Lada baya wuce shi innallahahi Amman duk Wanda yaqijin maganan iyayensa wlh saigaya qalubale kala kala a rayuwa😭Allah na tuba Allah kayafemun Allah ka kawomin d'auki Alfarman sunayenka..... Ai ban Gama jiba kawai naji mubash Yana wanke ni da Mari Yana haki Yana fad'in: "Dan uba...... Da aurena akanki kike cewa da kin aura wani gardi d'an iska Aymanah! Da igiyan aurena kike kiramun sunan wani acikin gidana wallahi na rantsemaki da Allah Mai rabani dake yau sai Allah wlh Mai qautanki a hannuna yau sai ya shirya 'yar kutu....... Kawai banziya waiwiya sokuwa jahila! Kutuball kawai mubash keyi Dani acikin falan Nan Wanda har Saida kaina ya fashe Amman sabida baqin mugunta irin na mubash muciya ya je ya d'auka a kitchen ya shiga mammakamun ako Ina ya samu ajikina Yana kurmamun zagi da ashar nikam ihu nakeyi muryata har ta dishe d'aga muciyan da zaiyi saidai kawai jinayi ya makamun a saman kaina Wanda yayi daidai da d'aukewan numfashina! Mubash dukana yakeyi batareda ya ankaraba ganin nadaina ihu da kuka ya sashi d'an kallona ganin bana motsine ya sashi sakin muciyan da sauri ya fad'a a qasa da sauri yaja da baya Yana zazzara idanu kaman wani sabon maye ! A hankali jikinsa na rawa yazo inda nake kwance Babu motsi yasaka hannunsa yad'an bubbugani Yana fad'in; "Aymanah! Shuru kakeji ya Kuma tab'ani : Aymanah! Aymanah! Aymanah! 😨 Shuru nanma ban motsaba da gudunsa ya shiga kitchen ya kinkimi bokatin ruwa yazo ya kwaramin ajiki Amman ko motsi banyiba hankan yakuma birkitamai lissafi ai kawai mubash sai ya fashe da kuka Yana jijjigani Yana fad'in: "Aymanah! Aymanah Dan Allah ki tashi karkimun haka wlh inasonki aimanah sharrin shaid'anne da zafin kishi yasani maki Haka Dan Allah ki tashi bazan sake ba na tuba Aymanah na tuba pls wake up😭😭karki tafi kibarni Aymanah..................! Nan ya Kuma fashewa da wani kalan matsinacin kuka Wanda duk wani Abu Mai Rai sai ya tausayamai kifa kanshi yayi akaina Yana kuka Mai tsuma Rai ! Sallaman daakayi ne da Kuma shigowanta ya sashi miqewa Yana zaro Ido yayo wajenta a guje ya riqeta Gam har tana Jin yadda zuciyan sa kedukan d'ari d'ari cikin muryan haki da Kuma kuka yake cewa: "Hajia Aymanah! AYMANAH YANAYI YANA nuna Mata inda Aymanah ke kwance shakaf Babu motsi a hankali hajian tabi inda yake nuna Mata da yatsa takalla mutum kwance jini nabin fuskanta Kuma Bata motsi jiki na rawa tazo daf da Aymanah ta d'auki hannunta sannan tasaki taga hannun yakoma ya fad'a ajikina luuuuuu Ido a kid'ime ta d'ago ta kalla mubash dake bayanta Yana hawaye had'i da kallon ta baki na rawa tace: ."Shooter ai wannan tamutu! Who killed her waye ita! Shiko mubash Yana Jin ancemai Aymanah ta mutu baijira Jin qarshen maganan hajia ba ya yanke jiki ya fad'i sumamme a kid'ime hajia tayo kansa tana kwala Mai Kira! Mubassshhhhhh............. Manage zan maku typing gbe🤗 [6/17, 8:32 PM] .: ®eal pure moment of life writers 😰😭 AUREN WAHALA KO SAKI?! 📝😭🙆🏼‍♀ ( Story base on fictional writing📝) MALLAKAR AYSHKHAIR 💗 WRITTEN BY AYSHKHAIR Page 29&30🤗 Da sauri taje kitchen ta d'auko ruwa Mai sany'i a fridge sannan tafito da hanzari ta kwaramai a fuska sai da yakai kusan 10mns sannan yaja wani dogon lumfashi sannan ya bud'e idanunsa a hankali ya saukesu akaina danake kwance Babu motsi da hanzari yamiqe Yana Mai fad'in Aymanah! Hajia mabaruka tayi saurin riqeshi sannan tace: "Mubbashir wacece ita Wai?" Kallonta yayi sannan yace: "Hajia Aymanah ce matata " Zaro idanu tayi tace: "Matarka Mubbashir Mai sameta en fashine suka shugo gidan?" Girgiza Kai yayi tamkar wani yaro yashiga girgiza Mata Kai hawaye na bin kuncinsa sannan yace: "Hajia nine na sanyata cikin halin Nan ...... Nan yavata labarin duk abinda yafaru riqe baki kurum hajia mabaruka tayi sannan ta nisa tace: "Mubbashir angayama kishi Kuma haukane? Kai dabban wani garine zaka gayama Aymanah asalin labarinka?Kasan kuwa boko jatau yace mun duk sadda ka furta Mata asalinka daga ranar asirin da aka Mata da kulle bakin iyayenta da'akayi zai karye ko? Kuma zaka soma fuskantan qalubale kalakala Koh? Kasan Aymanah ko mujima ko mu dad'e Boka Jatau yace auranku zai rabu ko? Inkuma Bai rabuba cikin ku akwai Wanda zai mutu ko? Gashikuma bisa dukkanin alamu Aymanah Bata da sauran rain tattare da ita!sannan Boka yace zata haskaka a duniya Kuma Wanda zata aura Nan gaba zai sota tamkar ransa Kuma shine zai iya Zama ajalinka! Amman Kuma Mubbashir kayi wauta wlh Kai saikace abuge kake dazaka gaya Mata asalinka yooo ko abugen kake kasoma gaya Mata waye Kai? Eh? Ina tambayanka?! Mubash Wanda tun sanda Hajia tasoma bayani shuru yayi Yana nazarin maganganun ta kasa cewa komai yayi sai dai ya qudurci anniyyan inhar Aymanah ba mutuwa tayi ba inhar ta farka tasoma nunamai qiyayyah sai ya gasata sai ya mayarmata da rayuwanta cikin qunci da baqin ciki, sai ya tozartata yadda ko auransu ya rabu Babu namijin da zai so ya aureta sai ya nakasata! Wannan shine shawaran da Mubbashir ya yanke akaina! Baice komai ba yabi ta bayan Hajia ya zo daf Dani ya d'aukeni yayi mota Dani sakani a gidan baya yayi Wanda kafun ya saninma cillani yayi ciki ya shiga drvn side yaja motar da gudu yabar layin gudu yakeyi sosai kaman Mara hankali har muka Isa asibity da sauri yasa likitoci suka amsheni aka shiga emergency Dani Dan ceto Raina! Mubbashir yafi qarfin awa d'aya dai safa da marwa yakeyi Amman shuru kakeji Babu likitan da yafito chan Kuma d'ayan gefensa maganganun Hajia mabaruka ne kawai ke kwany'a a kwakwalwansa! Kaman daga sama yaji an tab'a shi da sauri ya waiga Dan ganin waye, Dr Abdulmalik ne yad'an sakan ma mubash murmushi sannan yace kabini office Dina! Sumsum mubash ya bishi sannan suka shiga suka zauna likitan yad'an kalla mubash sannan yace: "Ya'akayi hakan tafaru?" Kallonsa mubash yayi sannan ya sadda Kai yace: "Nima bansaniba dawowa nayi na isketa a hakan pls Dr howz she?" Dogon lumfashi likita yaja sannan yace: " While duk ma Wanda ya Mata wannan aika aikan shida Allah Kuma zaiga saka mako! Da sauri mubash ya kallesa Dan sanin kodai likitan yad'ago shine yasan shine ya aikatama Aymanah hakan? Kafun ya baiwa kansa amsa yaji likita nafad'in: "Babu abinda yafi qarfin Allah, Kuma thank God ka kawota asibity da d'an wuri da Kun qara 2hrs Baku kawota ba da saidai nace am sorry she will be gone forever! Amman dake kwananta na gaba Allah yasa munyi nasaran ceto ranta saidai am sorry to say we lost d child munyi iya k'ok'arinmu wajen ganin babyn is save Amman Allah baiyiba so tayi miscarriage Wanda babyn is just for 1wk Dole yasa muka Mata wankin ciki gudun Kar taqi samun wani Juna biyun Nan gaba" Mubasshir tsuru! Kawai yama likita Yana sauraransa , Babu abinda yake tunani sai cikin da akace Aymanah nadashi Kuma ya zube toh Ina kwayoyin da yake samata kullum acikin juice ya Bata Tasha kafun sun kwanta?basa aikine komai? Ganin hankalinsa baya wajensa tuntuni likita ke magana Amman bisa alamu baijin komai yasa likitan ya tabashi, da d'an sauri mubasshir ya kalla likitan sannan cikin in'ina yace: "Cii... Cii.. ciki fa kace fa likita?! Da d'an mamaki Dr Abdulmalik yace: " Eh ko batada aure ne? Tsaki mubash yayi sannan yace: "Tana da shi Mana ni kawai ban shirya Zama uba bane ammm likita babu yadda zaayi amata alluran daina samun shigan ciki kwatakwata? Ne ?! Dr zuba Mai many'an idanunsa yayi har Yana cire tabaran idanunsa Yana mamakin mubash dama haryanzun akwai mutanen da basa son haihuwa? Dama akwai su har yanzun? Baya mantawa jiyannan wata Mata da mijinta sukazo suna kuka shekarunsu 10da aure Amman Basu da haihuwa ko d'aya Kuma dukkaninsu lafiyansu Lau Haka yabasu haquri har matan tace abata yaran marayu tariqe suka tafi da Yara biyu Amman Wai shi wannan gashi yasamu Amman Kuma yake cewa a hana matar sa haihuwa baki d'aya wannan Allah yasan abinda yagani ne yasa cikin nata yazube da qilan ya tozarta matar tashi dakuma yaron Kai kaicho da wannan mutumin! Fad'in Dr Abdul Amman a fili sai yace; "Ammm malam jimana! Dan Allah kana da hankali kuwa? Ko ancema ni nayi Kama da likitocin dake sab'ama ubangijin sune? Ko Kuma ancema anan asibityn ana cutar da mutanene?kagan tun wuri kafun na Kai qaranka wlh kacire wannan qudurin a ranka Yama zaka ce Wai azubda cikin matarka ! A hanata samun shingan ciki kwatakwata Anya kanada karatun addini kuwa? Toh ba daniba yimaza ka ficemun a office! Mubash tsaki yayi snanna yace: "Badamuwa zan fice ma a office tunda bana ubana bane Amman kasani dakasan koni waye ko kud'i aka biyaka baraka furta wannan zantukan naka agareni ba Amman I won't blame u! Rashin sanine zanma uzuri Kuma Sha nakedai banan bane kurum asibity badai ko? So Mai aciki inkaqiyi dubunka zasuyi mtswwww!" Ya wuce ya bud'e qofa yaja da qarfi ya kulle qofar inda yabar Likita Abdul wangal da baki yana Mai tsananin mamakin wannan mubash d'in yafi qarfin minti talatin Yana wangale baki had'i da mamaki da kyar yad'an ja lumfashi sannan ya furta a fili: "Toh Allah ka shirya kasa mufi qarfin zuqatanmu Kuma Kar kabasa nasara akan wannan kekkyawan qaramar yariny'an! " Da Haka likita Abdul ya maida hankalinsa kan files d'in dake ajiye birjik Akan teburin sa, ya soma bud'ewa Yana Mai dubawa! Mubash ko Yana fita d'akin da aka kwantar Dani ya shigo ya iskeni kwance ana qaramun ruwa kaina Kuma anmai gyara ansa bandeji kallona yayi Yana mamakin yadda narame nakuma yin haske tamkar wacce ta mutu! Kujera ya samu ya zauna Yana qaremun kallo Wanda ni a lokacin nafarka Amman alluran baccin da akamun yasa bacci Kuma saceni, kallon qurilla ya shiga yimun sannan yasoma fad'in: "Wlh qaryanki yasha qarya Aymanah Baki Isa kiyi ciki ki haifeshi Dani ba! Kuma na maki alqawari yadda kike mugun son yara saidai ki gansu a maqota kuma inhar maganan Boka Jatau ya tabbata na rabuwan auren mu toko Wanda Zaki aurama baraki ajiye kwai dashi a doran duniya ba sai nasa gabad'aya ancire maki mahaifarki na naksa wani Abu a tattare dake yadda Babu namijin dazai so ya auro juya takasa bashi 'ya'ya yadda banson ki haihu Dani hakan Kuma bazan Bari ki haihu da wani ba wannan alqawari ne Kuma ki zuba Ido kiga inban cimma mashi ba! " Dahaka ya miqe ya b'anb'aremun ledan ruwan da'ake mun qari sannan ya cire Wanda aka samun a hannu batareda ya damu da bunbulin jinin dake fitowa a hannunba kasan cewan tugewan da yayi da k'arfi d'auka ta yayi cak ya sab'ani a kafad'ar sa ya fito Dani Yana tafiya Dani kusan kowa ya gansa sai ya dumfanosa da magana Amman ganin yadda yadda ya had'e Rai tamkar mala'eekan mutuwa ya sasu kowa Kama bakinsu suna Mai binsa da kallo har yafita a haraban asibitn motan sa yavud'e ya cillani a gidan baya sannan ya shiga yaja motan da wuri motanen wajen sai Allah wadai da halinsa sukeyi shiko Likita Abdul Koda aka gayamasa girgiza Kai kawai yayi Yana Mai tsananin tausayina Yana Kuma mamakin irin rayuwan da zanyi Nan gaba da Mubbashir! Tafiya Mai nisa da uban gudu kawai mubash yakeyi Wanda Ina kyautata zaton munbar Kano Dan wani qauye yashiga Yana ta tafiya chan ya tsaya awani gida dake da ginin qasa fitowa yayi yaje ya bud'e gidan sannan ya sab'oni a kafad'arsa yayi cikin gidan Dani! ****************** "Ummah nikam kwana biyu na rasa dalilin da yasa nake yawan mafarkin Aymanah!, Kusan kowani bacci nayi Kona ranane sai na yi mafarkinta! " Hajia Azma shuru tayi tana Mai sauraron d'an nata Kuma tana nazartan fuskansa sai da yakai aya sannan ta nisa tace: "Toh babana kasan wasu mafarkan suna da sak'onnin da suke isarwako? Amman kafun Nan inaso ka gayamun lokutan dakafiyin mafarkin sannan kagayamun Mai kake gani acikin mafarkin naka! Shuru Hydar yayi sannan yad'an runtsa Ido ya bud'esu akan fuskan Ummantasa wacce take jiran sauraron amsan tambayoyin ta yace: "Ummah nafiyin mafarkin Nan gab'anin sallan asubahi da Kuma la'asar! Sannan Kuma acikin mafarkin Ina ganin Aymanah awani gida Mai shegen mugayen abubuwa aciki Ina ganinta rakub'e a bayan wani gado na Kara tana rakub'e jikinta tana kuka da Kiran sunana kullum sai naganta acikin wannan gidan Kuma tana ihun Kiran sunana tana cewa inzo in taimaketa zai kashe ta zai kasheta zai kasheta! Sau uku take maimai tamun wannan maganan sannan sai na tambayeta waye zai kashe ta inzata gayamun sunansa sai kawai Naga hannun daga inda bansan ko ta Ina bane ya caka Mata acikinta ta kwala ihu! Wannan ihun shike tashina a firgice acikin baccina Wanda Kuma daganan bazan sake samun bacci ba! Ummah Dan Allah nikam jikina Bai kwanta da wannan mafarkanba yau kwana 5 Kennan Ina yin wannan mafarkin Dan Allah ki Kira su Marmy kiji ko lafiya take! Nisawa sosai Hajia Azma tayi tana Mai mamakin wannan mafarkin na Hydar Kuma tasan tabbas wannan mafarkin Yana isar da sak'one Amman takasa gane kowani saqone kallan sa tayi taga duk ya firgice d'an murmusawa tayi sannan tace: "Babana kwantar da hankalinka in Sha Allah Aymananka na Nan cikin k'oshin lafiya! Yawancin mafarki ba gaskiya bane saidai kasan ance mafarki Kashi uku ne akwai Wanda Allah ne kesawa mutum yayi Dan yanason ya isar ma mutum da busharan wani Abu sannan akwai mafarki Wanda shaid'anne ke assasawa sannan akwai mafarki da wannan aljanune ke sawa mutum nayi Wanda zakaga ana saduwa dake acikin mafarki ko Kuma mutum nafin nama dadai sauransu! Karka damu zan Kira Marmy Kuma zan kira malam Abdulrahman Dan ya fassaramana wannan mafarkin dukda fassara mafarki ba kyau Amman wannan mafarkin nikaina jikina Bai aminta da shiba Dan Haka in Sha Allah zan sa malam ya Mana fassaran mafarkin kaji Babana! Gyad'a Kai kurum Hydar yayi Yana Mai tsananin son kawai yaji muryan Aymanah ko ya ganta kawai cikin qoshin lafiya! Miqewa yayi yace: "Ummah gobe zan bi fu'ad da Fahad gombe inaso naje " Murmushi kawai ummah tayi sannan tace: " Toh babana Allah kaimu" Daganan yasakai ya fice ita Kuma Hajia Azma tashiga duniyan tunanin wannan mafarkin Da d'anta yayi wayanta ta janyo ta danna ma malam Abdulrahman yakira bugu d'aya ya d'auka bayan sun Gama gaisawane tasoma gayamasa tiryan tiryan mafarkin da Hydar yayi sannan tace tana so ya fassaramata mafarkin! Nisawa malam Abdulrahman yayi sannan yace: "A gaskiya Hajia Azma 'yar Nan Taku......... .. Share! AYSHKHAIR [6/17, 8:32 PM] .: ®eal pure moment of life writers 😰😭 AUREN WAHALA KO SAKI?! 📝😭🙆🏼‍♀ ( Story base on fictional writing📝) MALLAKAR AYSHKHAIR 💗 WRITTEN BY AYSHKHAIR Page 31-32🚶🏽‍♀ _Diga page dinnan sai bayan azumi zan cigaba in Sha Allah Kuma kuyi haquri najina shuru 2days nayi tafiya ne shiyasa_ Malam Abdulrahman ya nisa sannan yace: A gaskiya Hajia Azma wannan Yar taku tana cikin qangin rayuwa Wanda mijinta shi ya jefata cikin wannan halin sannan Kuma a halin yanzun ya d'auketa yayi nisa da ita a qasan Nan gaba d'aya sannan Babu Mai iya ceton ta face shi d'anki Hydar Amman shima zai fuskanci gwagwarmaya Mai tsanani kafun Allah da yardar sa zai sa ya taimaki rayuwan ta, wannan shine fassaran mafarkin da Hydar yayi" Wani kalan nisawa Hajia Azmah tayi sannan tace: " Shikenan malam nagode Amman tambayata Anan shine kana da masaniyar inda yakaita?" " Banida shi Allah bai bani ikon sanin qasan ba Amman tabbas ya nisantata da qasan nan" " Malam nagode sosai Allah ya saka da alkairi" Malam yace " ameen sai kuyi sadaka da farin goro da Kuma fura" " Ok Tam in Sha Allah malam mungode" Nan suka katse wayar inda Hajia Azmah tabi wayan da kallo tana Mai tunanin irin rayuwar da 'yar k'aninta Aymanah ta fuskanci kanta aciki! Nisawa tayi sannan ta danna lanban Marmy bugu d'aya biyu Marmy ta d'aga bayan sun gaisa Hajia Azma ke tambayan ta : "Marmyn Yara Aymanah fa?" Marmy tad'anyi murmushi sannan tace: "Aymanah tana lfy yau kusan sati kenan Muna trying lanbanta baya shiga, Marwa mukasa taje gidan sabida batayi resuming skul ba tace dataje wata Mata ta iske Kuma tace Mata Wai sunyi tafiya ina gani kamar honeymoon sukaje"🤗 Marmy ta ida maganar tana murmusawa Ras gaban Hajia Azmah ya bugo da kyar ta iya daidaita kanta sannan tace: "Ok a gaida mutan gida sai anjima" Ba tareda ta jira abinda Marmy zatace Bata ta kashe wayan sanan ta nisa tana maima Aymanah aduan Allah kareta a duk inda take, Marmy kuwq bin wayan da kallon mamaki takeyi dan ba Haka suka Saba waya da Hajia Azma ba intakira to tabbas sai an baiwa kowa a gidan waya angaisa Amman yau Sam batayiba da kyar Marmy ta nisa tabar falan Dan shiga side din mamanmu! ****************** Bud'e idanuna nayi na kafe su Akan silin d'in d'akin Wanda Babu komai a kan kwanon inba katako ba a hankali nasoma bin d'akin da kallo har na sauke idanuna kan mubash Wanda ke kwance bakinsa d'aukeda sigari Yana Sha Yana busarwa bisa alamudai ba bacci yake yi ba kawai lumshe idanun sa yayi hannunsa nabi da kallo Wanda yake riqe da kwalban giya qasan Kuma kwalin sigarine Baja baja Wanda bisa alamu dai kamar yamusu Shan hauka ne, runtse idanuna nayi had'i da toshe hancina sabida warin giya da taba sunfara isan cikina, a hankali Kuma komai yasoma dawomun tamkar sabo wani kalan fitinannan ihu nasaki Wanda yayi sanadiyar miqewar mubash a firgice Yana waige waige. Karaf idanunmu suka had'e inda Naga mubash ya sauya kamanni idanunsa sukayi jajawur hancinsa da bakinsa sai fidda hayaqi sukeyi kallona yakeyi Rai b'ace Niko zaro idanu kawai nakeyi kasan tuwan nasan banida qarfin kwatan kaina a hannun mubash yaukam Dan jikina duk a mace yake a hankali nake ja da baya baya ganin Yana dumfanata a Haka har nakai quryar kadon inda Babu hanyan guduwa hannuna biyu na had'e na rufe fuskana dashi da sauri had'i da kwala ihu ganin mubash nashirin kwalamun kwalban giya akaina yaukam inaga lokacin mutuwata tayi sabida mubash a bige yakeko ya kasheni ya kashe banzane kawai wlh,bansan tunanin dayayi ba chan naji baa kwalamun ba hakan yad'an sani rage karkarwan jikin danakeyi had'i da d'an bud'e idanuna kallanshi nayi tsaye akaina kurum ya quramun idanu chan Kuma ya ja tsaki ya matso daf Dani har inajin warin giya da taban ajikina Kai kace nice nasha cikin muryar mashaya had'ida warin baki yace: "Hhhh Dan qusar ubanki angaya maki zan kasheki yanzun ne?🤣hhhh toh ai Inna kasheki wlh babban gata namaki sabida inkinmutu Zaki huta da komai Kuma nasan zakiyi kwanciyan kabari Mai kyau sabida kasheki nayi Dan Haka karkiyi tunanin mutuwanki Nan kusa sabida sai na tabbata kin d'and'ani azaba da quncin rayuwa Wanda har sadaka da aduaa Zaki Suma yi Dan mutuwa ya zo ya tafi dake Dan itace kawai hutu a gareki Dan Haka Aymanah kishirya zaman Auran wahala ba mutuwa Kuma Babu saki sannan baki bajin dad'in rayuwa har abadan abadan sannan kisani keda gata wlh har abada baki bakowa saini sharp shooter sannan kishirya ganin bad'ala ta da komai infact kema a sannu sai na d'auraki akan turban sabida ko kinmutu Zaki mutu a fasiqa mazinaciya Kinga ranar qiyama kina wuta Nima ina wuta bake ba aljanna bani ba aljannah so muzuba mugani" Bansan sa'ilin da bakina yafurta: " Ai dayake ancema ubankane keda Aljannah da wutaba har zaka yanke hukuncin inda zan shi.......,. Wani wawan marinda ya tsinkeni dashine yasani kasa cigaba da maganata d'ago Dani yayi had'i da damke gashin kaina Wanda har cikin Raina nakejin wannan damqar yace: "Har na Isa nayi magana kimayar mun? Toh wlh ko uwarki Asma'u da kishiyar ta Khadija da shi ubanki Mubin Basu isaba infact baaa haifesuba ace na fad'a sumaidamun bare ke kucaka Yar kwaro kimayarmun yau saina nuna maki kuranki wawiya jaka" A Haka ya ruqa Jana a qasan d'akin har ya fiddoni waje inda Babu gidaje Sam sosai inba daji ba wurin wani bishiyan mangoro yakaini ya wullar Dani sannan ya shiga wani d'aki baijima ba ya fito da igiya inaji ina kallo mubash ya d'aureni qam ajikin wannan bishiyar Wanda baida leaves (gany'e)ko kad'an akai abushe take bishiyar gawani uban Rana daakeyi bisa alamu ranar na ruwane dayagama d'aureni yayi ficewar sa a gidan gaba d'aya! Azaba da wanikalan azaban ciwon Kai ne yaketa d'awainiya Dani mubash mugune wlh tsinanne in Sha Allah fuskan annabi da tasa bazasu tab'a had'uwa ba! A taqaice dai Haka iska Mai had'e da guguwa suka soma tashi qasa sai shigan idanuna sukeyi kankace Kobo har an tsinke dawani kalan ruwa Wanda yake had'e da qanqara innalillahi wa'inna ilahirajiun hasbiyallahu walni'eemal wakil kawai nake ta nanatawa abakina Wanda daka qarahema gazawa nayi bana Koda kwakwaran motsi.......... Manage sai bayan azumi in Sha Allah🚶🏽‍♀🚶🏽‍♀ Maison jin qarashen lbrn Kuma sai yabiya naira 200kacal sannan 🤣🚶🏽‍♀ Happy ramadan [6/17, 8:32 PM] .: [6/17, 7:15 PM] Indo Dalil😍: *®eal pure moment of life writers* 😭 *AURAN WAHALA KOH SAKI*?! 📝😭🙆🏼 _story base on fictional writing_ *_Written by Ayshkhair_*✨ 🤗*_kuyi haqurina najina shuru sosai pls typing dinne wani zubin fita Rai gareshi😫Amman zan daure naruqa maku in Sha Allah dafatan kunyi salla lfy? 😗sainazo amsan goron sallana eheee_ 👯🏼 Page 33&34 Wasa wasa kwana 3 d'aure awannan bishiyan baci inba ruwan saman danake samu anayi ba shine nake taran bakina na Sha ruwa gaskiya mubash mugune iya mugu bazan tab'a yafe Masa ba Kuma tabbas ya ajiye babban tahiri a rayuwata wanda bazan tab'a tab'a manta Shiba wannan wacha kaliyar rayuwace najany'oma kaina😭rayuwar qunci? Ina *Auran WAHALA*? Wannan ba gwara yasake niba nazama qaramar bazawara akan nazauna yata muzgunamun shiko mubash mainamai awannan rayuwa yazab'a yamun wannan horo? Ya rabani da iyayena da dangina ya rabani da kowa ya nisantani da kowa? 😭yanzun da d'an uwana na zauna na aura da duk hakan bazata kasance ba! Bansan lokacinda na fashe da wani kaliyar marainiyar kuka ba Ina ambaton sunan Yayah Hydar kobaka Sona wlh na amince zan aureka wlh😭ko bazaka taba taba mun dariya ba waiyooo ni Aymanah ya Allah kafiddani daga hannun wannan azzalumin bawan naka😭 waiyooo mamanmu waiyooo mamynah waiyooo Marwa kutemakeni kuceceni wlh mubash kasheni zai yi😭! Daga haka nacigaba da Raira kukana jikina duk a galabaice cikina sai makarkata take tsaban yunwa! ****************** Gefen su mamanmu kuwa tunda Marwa takira ta sanar masu taje gidana ance Mata ai ba gidana bane munma bar qasar ba qaramin tashin hankali ya jany'o masuba gashi Kuma yapendo Azmah ta kirasu ta masu bayanin duk abinda yafaru har fassarar mafarkin da aka Mata mamy Kam gaba d'aya ta susuce maman munema kawai kedanna zuciya take lallasan mamy tana Kuma gayamata roqon Allah kurum zasu ruqa mun da Allah ne kurum zai iya fiddoni acikin wanna halin! Shiko Yaya Hydar haihatan ya tsunduma naiman mubash Kuma yayi alqawarin muddin mubash ya shugo hannunsa wlh wlh saiyayi danasanin sanin sa a rayuwa sai ya gwammace inama bai tab'a sanin Aymanah ba Dan wlh sai yasan ya tab'a yar gata! Kaman daga sama naji muryan mubash na fad'in: "To matsiyaciya maikama da aljanu uban me Kuma kikema kuka tamkar wacce akama albishir da mutuwa?! D'agoda raunannun idanuna nayi Wanda suka kumbura tamau suka Yi jaaa tsaban wahala da kuka dasuke yinin yi Babu kakkautawa. Wani kalan harara ya watsamun Yana fad'in: "Kajimun yar iskar yarinya kin wani kafeni da idanunki da kekama da mujiya kaman Zaki cinye mutum?! Bancemai komai ba najany'e idanuna daga kallansa sannan cikin kakkausar murya nace: "Mubash! Dan girman Allah mainama wai?, Mainama a rayuwan Nan ka zab'a kamaidamun rayuwata cikin uk'uba unnn mubash? Mainama pls tell me wat d hell did I do for you da nake deserving abubuwan Nan? Maisa baka Bari mun shimfid'a kekkyawar rayuwar aure nidakai unnn mubash? Y? Pls tell me y? Yanzun ka kyautama kanka Kennan daka dasama zuciyata tsanarka? Kadasamata nadamar auranka? [6/17, 7:38 PM] Indo Dalil😍: Tunda nafara magana baiko kallenina saidana furta kalmar tsana gareshi da sauri ya Kuma nanatawa "kin tsaneni? Wani kalan munafukin murmushi yayi sannan yace: " Tabbas dama nasan Inna gayamaki asalin tahirina Zaki tsaneni wannan ba abin mamaki bane tunda ba son Allah dama kikemun ba son dolene Kuma ni nasaki kisoni........ Nandai yaban labarin duk abinda yafaru har sakamun sonsa da boka yayi dakuma sharad'un karyewar son danake Mai hawaye kawai nakeyi tiryen tiryen dama ni nasani inani inason fasiqi? Mai karya dokon Allah Babu abinda zan iyacewa ga wannan bawan Allah mubashir saidai Allah ya sakamun yakuma kub'utar Dani a hannunsa da gaggawa Allah Kuma ya shiryesa inmai shiryuwane Allah Kuma ya nisantani da sharrinsa a gareni Allah ya raba aurena da shi Allah Kuma yasa na iya cinye wannan jarabawar tawa Dan nikam na gasgata Kuma nasama Raina cewa Allah ne ya jarabbaceni da wannan jarabawar yaga kozan iya cinyeta Kuma Ina roqon Allah yabani ikon cinye wannan jarabawar tawa! Ya Kuma samun haquri da tawakalli yasakama iyayena salama da sukuni a zuqatan su dannasani tabbas duk inda suke hankulansu amatuqar tashe yake akaina mubash nagode nagode Allah ne kurum Mai iyamun hisabi a tare da Kai Kuma shine zai sakamun abinda kamun! Ina gama maganar zucina na kallesa naga ya d'au wuqa kallonsa nayi nace; "Kasheni zakayi ne". Bai ban amsa ba illa matsowa dafdani da yayi ya matseni sosai a jikin bishiyar har yanajin yadda numfashina ke tsallan gudu a 360 wuqar hannunsa yasaka daidai wuyata Yana wani kalan furzar da huci!........ Runtse idanuna nayi Dan narigada na sadakar akan mubash nikam yanzun ban ankara ba Kuma banjiba kurum naji mubash ya....................... Yayi mai?😰Aymanah? 😭Hmmmmmmmm 😂🤗iya comments dinku iya post Kuma shizai qaramun damar yimuku page dayawa🍎love u all Pls share🤗 [6/25, 07:59] Indo👯🏼: *®eal pure moment of life writers* 😭 *AURAN WAHALA KOH SAKI?!*📝😭🙆🏼 _Story base on fiction_ By Ayshkhair✨ Page 35&36 A b'angaran en gidanmu kuwa iya tashin hankali Babu Wanda Basu shigaba malamai kam basuda adadin wainda akasa Dan sumun aduaan kubuta a duk inda nake. Yau takama ranar asabar Kuma yau Abbanmu yakira family meeting su yaah fahad Farid, Salim, salima, Marwa, Marwan, ameena , ameenu duk sunzo har yapendo Azma da yaah Hydar da anty imtinan intisar ce kurum batazoba itaman Dan baa Nigeria take aure ba tana US grannyn muma tazo wacce muke Kira da dadaaajii! Dukkaninsu zaune suke a kujerun falan wanda in ka kalla fuskokinsu zaka hango tsantsan tashin hankali barinma Marwa da ita kad'ai tasan halinda take ciki! Gyaran murya Abbanmu yayi sannan yabud'e taron da sallama sannan yacigaba da cewa; "Nasan ko wannanku anan yasan dalilin taruwan mu anan ! Tohm ma Sha Allah , ubangiji muke roqo ya karemana Aymanah aduk inda ta tsince kanta Kuma ya saka Mata abinda mijinta ya aikata gareta, saidai wani hanzarin ba guduba munyi bincike akan shi mijin nata Wanda dagani sai yayanku Hydar ne mukasan da wannan binciken Kuma munyi shine a asirce yanzun haka wacce tabamu labarin mijin Aymanah tana gark'ame a station d'insu Hydar d'in!............ Nandai Abbanmu yabasu labarin duk abinda yafaru tun zuwan yaah Hydar gidan Hajia mabaruka har kamantan da sukai da Kuma bayanan data masu Akan shi mubash din tabasa asaalin tahirin mubash! Iya tashin hankali Babu Wanda en gidanmu Basu shigaba Marmy Kam da marwa kuka suka fashe dashi mamanmu Kam kukan zuci kurum takeyi kasan uwa da 'ya sai Allah tadannene kurum Dan tasamu ta lallashi Marmy da marwa anty zubaida ce tayi qarfin halin fad'in: "Wlh tallahi nayi rantsuwa da sarkin dayake riqe da Raina aduk ranar da mubash ya shugo hannunmu ko mintu 2 bazai qaraba sai kotu taraba auren qanwata da Mubash sai yasan wlh ya tab'a y'ar gata sai yayi danasanin shiga rayuwar Aymanah wlh da hannuna sai nazama silan tab'arb'arewa mubash da duk kafatanin mutane masu kalan halinsa! Karku manta anty zubaida lawyer ce maizaman kanta! Anty ameena ta d'ago ta kalla anty zubaida Wanda tun sanda tasoma magana kowa a d'akin ke kallanta yaah Hydar ne kurum tunda aka shugo falan yake tsugunne da kansa Dan shi kad'ai yasan halin da yake shiga ciki muddin yatuno da halin da Aymanah ke ciki! Anty ameenan tace: "Zubaida karki damu in Sha Allah Allah ma da kansa zai fanshema Aymanah haqqinta Kuma aikin asiri baya tasiri nasan duk inda Aymanah take asirin da akamata ya karye in Sha Allah zata dawo garemu very soon! Ya Salim yace; "Hakane maman uku mudai mucigaba da aduaa in Sha Allah Aymanah will be with us very soon Kuma wajibine mubash ya rabu da ita Kota halin yayane! Wani kalan kasalallan numfashi yapendo Azma ta saukar tausayin Aymanah ne fal ranta kaf cikin'ya'yan qaninta tabbas tasan Aymanah ce mafi soyuwaa azuqatan kowa Dan yarinya ce Mai shiga Rai sosai gata da sanyin zuciya Aymanah duk inda ake naiman cikakkiyar 'ya Mai tarbiya inkasama Aymanah ka godema Allah murmushin yaqe yapendo Azma tayi sannan tace: "Aduaa zamucigaba dayi in Sha allahu zata bayyana garemu very soon! Sai kuma Marwa inaso tadawo Abuja da Zama Kuma zan sa a dawo Dake base na Abuja Dan zuwanki kano bare bari Kina maida hankali ba! Allah bayyana Mana Aymanah! A tare kowa ya amsa afalan da ameen ya Allah! Nan kowa ya soma Shirin tafiya su anty zuby ne da ameenah da salima kurum zasu Bari gbe su koma, Marwa kuwa yapendo say masu aikinta da suka taho tare tayi suka kwashe kayan Marwan Nan wajajen qarfe 3 suka wuce airport jirginsu ya d'aga zuwa abuja. Runtsa idanuna nayi Dan duk zatona a wuyana mubash yasaka wannan wuqan Jin shuru Kuma sai saukan mumfashinsa ke sauka a fuskana ya sani bud'e idanuna a hankali na saukesa akan fuskansa tsaki yaja sannan ya sauko Ashe kwanceni yayi daga bishiyar wata kalan hamdala nayi danjina nayi wasai Kai d'aure Abu Mai raima bala'ine! D'aki ya wuce Niko nayi tsaye Ina tunanin mafita da zan d'aukanma kaina! Shurun da yajine ban shugo d'akinba ya sashi kwalamun Kira; "Keee ko tsayuwan ne har yanzun Bai ishekiba ?!" Baigaama Ida maganar bama na dire a cikin d'akin wani kalan kallo ya bini da shi sannan ya miqe ya damqoni wunchulani yayi akan gado daga Nan ya soma romancing d'ina nidai kuka kurum na fashemai dashi araina sai bankomai Allah ya Isa nakeyi banyi aune ba naji ya zarce Yana biyama kansa buqata danko Ni ba Sam bana shaawan mubash Sam ya ficemun arai ji nayi yau tamkar itace ranar farko Dana miqa kaina ga mubash d'in wata azaba ce ke ratsa ilahirin kafatanin jikina ihu da cizo nashiga Mai harda yaqushi yanzun Kam Allah ya Isa kwando kwando naruqa Mai Kuma da qarfi nasan Sarai Yana ji Amman mugun ko saurarona bayayi! Zan iya cewa a ranar fyad'e mubash yamun ba shi ya barni ba har sai da aka Kira assalatu Kai mubash tantirin mugune bayida imani Kona secn d'aya azuciyan sa nayi kuka harna gode Allah a haka yamiqe ya barni Ina disgar kuka da kyar na miqe Dan tsarkaka jikina! ***************** Marwa Kam suna Isa Abuja straight d'akinmu ta nufa Dan dama d'aki guda muke dashi a gidan nida Marwa inmunzo hutu ko kayanmu bama zuwa dashi Dan munada wasu anan jitayi yau d'akin duk yamata wayam memories d'in abubuwan damukeyi lokacin inmunzo taruqa tunawa hawaye sai zirya yakeyi a kumatunta a daidai Nan Kuma taqarasa wajen bedside drower ta d'auka wani frame d'in hoto damukayi mu biyu munsa Kaya iri d'aya hannunta riqe da wani plastic frame da Mubash ya aikomin lokacin nikuma inaso na kwata aka dauke mu hoto murmushi ne ya sub'uce Mata hawaye na Mata zirya a kumatu rungume hoton tayi tazauna a gefen gadon ta fashe da kuka tana Kiran sunana a hankali! Abinda mubash ya tsira dashi kenan yanzun kullum saiya kusanceni inyagama ya tsallakeni wani zubin Kuma yaruqamun habaici Wai ban iya gamsar da mutum ba Babu abinda na iya naji tsoron ranar da zai karyani agidanan Niko azuciyana nace ai gwara Kar na iya gamsar fa fasiqi maqiyin Annabi Mai fuska biyu! Yau na tashi duk jikina ciwo wani kalan zazzabi ne ya rufeni amai nakeyi tartilan hakan da Mubash yaganine yasashi d'aukata yakaini asibity zance munyi tafiyan kimanin awa biyu kafun muka fito acikin jejin damuke ciki hawayene kurum ke zirya a fuskana yau qaddaran rayuwa nice takawo cikin wannan jejen Kai Allah kabani saan cinye wannan jarabawar tawa Allah kakuma sanyamun imani azuciyana! Koda muka Isa asibityn gwajin farko aka tabbatar Mana da Ina d'auke da juna biyu na wata biyu da sati uku Kennan Inada ciki tun muna Nigeria? Shine tambayar Dana ma kaina wani kalan baqin cikine ya ziyarceni yau nice da cikin fasiqi mazinaci nice zan Haifa d'ana ko 'yata da uba fasiqi shin in yarana sun girma sun tadda d'abi'ar mahaifinsu shin zasu yafemun zab'in uban Dana masu kuwa? Shin zasu yarda da ba a San Raina na aura ubansu ba? Dawani idanun 'ya'yana zasu kalleni duniya ta nunasu tace masu ubansu mazinaci ne fasiqi? Innalillahi wa'inna ilahirajiun ya Allah Kaine sarkin da Babu kamarka Kaine ubangijin aljanu da mutane dabbobi ya Allah Kaine zaka iya bama Abu umarni ya aikata Nan take ya Allah nasan kasan dalilin tsaramun rayuwata a haka nasan baka iya jarabtar bawa da abinda bazai iya d'auka ba Allah na roqeka kabani ikon iya cin wannan jarabawar tawa Allah na roqeka! Kallona kurum likitan keyi da kyar yace "madam lafiya kike ta kuka ?ko bakiji abinda nace maki kina d'auke dashi bane?" D'agoda raunannun idanuna nayi na kallesa sannan na cije bakina nace: "Dr naji abinda kace saidai wannan abinda kace d'in amaimakon yakawo farinciki a fuskana da zuciyana sai akasin hakan tafaru wannan cikin dakace Ina d'auke dashi Babu abinda yasan yamun face baqin ciki da qunar zuciya Kuma da danasani zuciyana da ruhina amaimakon Suma cikin danake d'auke dashi tarba da amanna sai akasamu akasin hakan Babu abinda zuciyana da ruhina suka tsana sama da wannan cikin saidai ba cikin na tsana ba abinda zan gayama abinda kecikin cikin nake kyama!😭 Shuru likita yamun Yana kallona kurum danshi nama Gama kwancemai notikan kansa yagaza sanin inda maganata tadosa a hankali yace: "Baiwar Allah keko kinsan abinda kike fad'i kuwa? Wani kalan murmushin kuka nayi nace: "Likita nasani nasan abinda nake fad'a Sarai!" " Hmmm toh kinsan abinda kike fad'i shine kike gayan maganganu irin haka?$hin cikin dake jikinki bana sunnah bane ?shin bakida aurene? "Inada aure kuma cikin sunnah nake d'auke dashi hasalima uban cikin ka aika ya qarbo magungunan da ka rubuta! Likita zaiyi magana Kennan mubash ya turo Kai Dan haka saiyayi shuru Amman kana ganin fuskansa zaka hango fal tambayoyi qarasowa mubash yayi ya zauna yace likita na amso magun gunan Amman Mai test d'in yanuna ke damunta? Waigowa nayi na kellesa na wanchakalamai mugun kallo sannan naji likita naacewa: "Well sakamako ya nuna tana d'auke da juna biyu na wata biyu da sati uku" Mubash ji yayi maganar kaman saukar aradu! " wat?! Ya miqe tsaye Yana wani had'a Rai kaikace Allah Bai tab'a saukar da annuri a fuskansaba jinayi Yana cewa: "No wannan bazai tab'a sab'uba it can't be ban shirya haihuwa ba infact I hate children natsana yara na tsanesu! Bansan sadda na bankomai harara ba cikin ko inkula nace: "Bakason Yara shine Kai aka haifeka?!and kaima yadda ka tsana cikin dake jikina hakannan Nima natsana cikin saidai Ni ba d'an natsana ba uban d'an natsana...Kuma Ina Allah wadai dazan had'a zuriya da fasiqi mazi.............. Wani bahagon Marin da yawankeni da shine ya hanani qarasa maganata had'i da had'iyar sauran maganar tsaban maruwan danayi har wani kalan stars nake kallo da sauri nadafa fuskana na fashe da kukan tausayi! Shiko Dr mutuwan zaune yayi kansa yakuma qullewa Kai wannan mutane akwai lauje cikin nad'i a rayuwansu maganar da mubash yayi ne da Kuma abinda yafurta ya mugun razanani ya Kuma razana likitan har rige rigen miqewa mukayi nida likitan a tare muka furta: "What..........! 😟kaiko mubash Mai ka fad'i haka da ya razana Aymanah da likita? 🤔! Amsan Yana next page in Sha Allah ☺ [6/25, 09:18] Other Line 9ja: ®eal pure moment of life writers 😭 AURAN WAHALA KOH SAKI?!📝😭🙆🏼 By Ayshkhair✨ Page 37&38 Harara ya banko mana duk mu biyun nida likita sannan yace cikin muryan fad'a; "Kaman yadda kunnuwanku suka jiyo maku" Hawayene Shar ke sauka a fuskana Kai wannan wani kalan rayuwa ce wani kalan masifa da bala'i ne ya kunnuma rayuwata?Mai na aikata nake fuskantan rayuwa irin haka?Kai ya Allah badan niba badan halina ba ya Raheem ka kalleni da idon rahma ka waiwayoni ya Allah ka kawomin d'auki; maganan da likita yayi ne ya d'an maidoni duniyar tunanin da na fad'a: "Kana Koda hankali malam?shin kasan Mai bakinka ke furtawa kuwa? abortion fa kace tareda cire Mata wobm?mahaifatar fa?shin Anya malam kanada karatun addini kuwa?infact kasan hukuncin duk Wanda yayi kisan Kai a addini ko?in ka kashe mutum kaima kasheka zaayi tohm malam inbakason haihuwan Nan maikaika Auran baiwar Allahn da bataji Bata ganiba? Wlh ya......... Mtseeeeeww Tsakin da Mubash yayine ya katse likitan ya maida idanu kurum Yana kallon mubash in : "Likita infa bazaka zubarda cikin nan ba kurum ka gayamun naga dai bakaine kurum likita a nahiyan Nan ba! " " Bazan cireba Kuma in Sha Allah cire cikin Nan da zakayi a cikin matarka shine silar daqular kowani farin ciki a rayuwar ka zaka rasa farin ciki har illa ma Sha Allah in Sha Allah karubuta ka ajiye Ni Dr fahim nace ma haka" Daga Nan likitan baijira Mai mubash in zai ce ba ya d'au wani file a hannunsa ya fice a office d'in ranshi a matuqar jagule: Tsaki mubash ya ruqa yi a jere nikam na Riga da na ma sadakar kwalkwalwana da ruhina sun Gaza tunanin komai Kuma sun Gaza aikata komai hakan ne yasa nadawo mutum mutumi kurum! Da qarfin gaske ya fisgo hannuna har Ina bigewa da tebur in office in Jana kurum yakeyi kaman raqumi da akala har zuwa mota inda ya wuntsilar Dani bayan mota ya rufe ya shugo ya tada motar ya barbad'e asibityn da qura mutane sai kallon mamaki kurum suke binmu da shi! ****************** Yau satin Marwa daya a abuja chif ba laifi tad'an rage damuwa sabida skul data Fara zuwa gashi Yapendo na yawan d'auke Mata kewa. Yauma kaman kullum bayan ta dawo lectures tana zaune a falan Yapendo tana Kallan wani series a televista saidai a zahiri zaka aza Kallan take Amman a bad'ini zuciyanta fal tunanin Aymanah ne Allah kad'ai yasan inda mugun Nan yaakai Aymanah gashi tasan Aymanah da shegen tsanyin ran bala'i tasan duk inda muke mubash na Nan na quntatamun! "Marwa! Marwa!!" Firgit Marwan ta waiwayo tana kallan Mai Kiran nata quri da Ido Yapendo tamata sannan ta numfasa ta zagayo ta zauna kusa da marwa had'i da kamo hannunta tace: "Marwaty tunani ba naki bane aduaa shi ya kamace Yar uwarki pls kirage wannan tunanin Dan Allah karkisama kanki wani cutar pls! So kike in Aymanah ta dawo ta taddaki kin fad'a cikin wani Hali hunnn?! Da sauri Marwa ta girgiza Kai a lokaci guda Kuma tana furta "aa" da sauri "Yauwa good girl so inbakison hakan ya faru kidaina sama kanki tunani kinji marwaty?" Gyad'a Kai tayi alamar ta gamsu bazata sake ba murmushi Yapendo tamata sannan tace: "Kinga yau Hydar zai dawo pls jeki sashenshi ki gyaramai kinji Bai son masu aiki na gyaramai gashi nikuma zan fita zuwa asibity! Murmushi Marwa tayi sannan tace: "Tohm yapendon mu Bari naje Amman ai bazaki dad'e ba Zaki dawo ko? " " Yes my dear check up zani kurum kafun azahar zan dawo babana ma yace after zhur jirginsu zai sauko" Murmushi Marwa tayi sannan tace: " Allah maidosu lfy" Diga Nan ta miqe ta nufi part d'in Hydar! Zata iya cewa yau shine karonta na 3 tunda take zuwa gidan yapendo ta shiga sashen Hydar d'in Dan bakoda YauShe yake gidaba sai ya jera watanni ma baizo ba sabida yanayin aikin shi Dan haka sashen qullum a kulle yake saidai a shiga a gyara a rufe Kuma ko ya nanan ma ba kasafai yake Bari ana shugo Masa ba sabida wani dalili nashi.Girgiza Kai kurum Marwa tayi tana Mai tunanin irin rayuwar da zatayi da wannan murd'ad'an yayan nasu insunyi aure! Itadai har ga Allah Aymanah Tama yaah Hydar kwad'ayin aure sabida tsaban da cewan da sukayi dalili kuwa shine Aymanah tanada matuqar sanyin Rai kuma tana da sauqin Kai irintane kurum zasu iya Zama a inuwa d'aya da masu kalan Hali irin na yaah Hydar hot tempers marasa fara'a Sam! Amman ya satayi qaddara ta riga fata sai dai adu'a kurum Dan itakam batajin zata iya jure zaman aure da yaah Hydar duk da tasani shid'in ba qaramin namiji bane every girls dream husband Amman wani zubin zuciyan mutum ya kamata ka ruqa lura ba Wai halittaba na fuska Kona jiki! Shugowa falan da tayine yasata tsagaita tunaninta Kallan falan kurum takeyi tana furta "wow" a k'asan maqoshinta lallai falan Nan ya had'u sai take ganima tamkar duk gidan sashen yaah Hydar yafi kyau hoton sa dake manne a saqo da lungunan falan ta ruqa kallo har ta idasa shiga d'akinsa nanma ya had'u sosai gyara tasoma dukda d'akin bawani qura tayi ba bayan ta Gama tashiga bayi ta wanke ta feshe ko Ina da turaruka masu d'adi tana gamawa tafito da niyyan fita Amman hango wani d'aki a wajen corridor da zai sadaka da dining area ne ya sata d'an tsayawa kaman ta wuce sai Kuma tayi tunanin shiga ta gyara Shima straight taje da niyyan bud'a d'akin Sai dai taji shi a datse har tasoma tafiya sai ta hango key a saqale a wajen kofan hakan yasata d'auka had'i da bud'e qofan qamshin turaren da ya bigi hancinta a lokaci guda ne yasata saurin juyowa Dan tabbatar da abinda hancinta suka jiyo Mata! Ganin bakowa ne a bayan nata yasata d'an mamaki tana Kuma furta qamshin turaren Aymanah" qarasa shugowa d'akin tayi sai dai d'akin da duhu yake hakan nema ya d'an tsoratata gashi kuma qamshin turaren Aymanah sai dad'a yawaita yakeyi a cikin d'akin Kai kace tamkar tana kusa dakaine tana fesa turaren Dan tabbas wannan qamshin turaren datake shaqa tabbas tasan bamai irin qamshin sai Aymanah to Mai qamshin ta keyi a d'akin Nan! A hankali tasoma Kiran sunana waiko Ina d'akin ne😆! Jin shuru yasata soma laluban inda zata kunna wuta da kyar ta samu saidai tana kunnawa wani blue haske ne yasoma bayyana a hankali Kuma kunna wani tayi nanma orange light ne ke fitowa a hankali Nan ta cigaba da kunna wutan har kala biyar a hankali d'akin ya baibaye da haske saidai hasken na bayyana wani hotuna ke moving a saitin bangon d'akin d'ago kai Marwa tayi tasoma qarema hotunan dake haskowa A d'akin da kallo a hankali take kallo bayan taga hotunan sun qarene yasata Kuma waiwayowa tana qarema maka makan frames d'in dake d'akin kallo hotunane kurum take gani wasu daka gani kasan mutum ne ya zauna ya qera hotunan da dukkanin basiran da Allah ya Bashi Saida ta Gama Kallan hotunan tsaf sannan tayi wani kalan kayataccen murmushi tana furta " wow ma Sha Allah yaah Hydar Kennan in ka gansa tamkar bazai aikata hakaba tamkar baisan Mai ake nufi da kalman LOVE ba! "😼😹 Wani d'an littafi ta hango saman wani table dake cike da hotuna irin pices d'inan duk birjik a saman table in kujeran table in ta jany'o ta zauna ta na Kallan hotunan tana yalwataccen murmushi sannan takai hannunta ta kunna wani lanta da shi ne zaka iya karanta littafin dake kan table in kasan tuwan yanayin wutan d'akin yake in mix colours bayan ta kunna ta bud'e littafin ta Karan ta heading din "my PA diary life" shine rubuce akan littafin kaman karta karanta Amman abinda tagani a next page in yasata Zama ta karanta littafin Nan tsaf daga farko har sai da in da taga ya ajiye pen d'insa alaman Yana cigaba da rubutawa ne mamaki ne fal ran Marwa ita mamakin da takeyi shine dama Wai yaaah Hydar ya iya. Soyayya haka tohm itakam tunda AllH ya halicceta ko a film da Novel Bata tab'a cin Karo da zazzafayen kalamomin soyayya masu sanya natsuwa da shauqi ga Wanda aka furtasu mawa ba kaman Wanda taga yaah hydar ta zauna ya tsaraba murmushi kurum takeyi tana fad'in ayyah Yaaah Hydar Kai d'in u are slow poinsion green snake under green grass! Jin kaman idar da sallan azahar d'in da akayine yasata saurin miqewa ta rufo d'akin tafito da sauri ta rufe sashin takoma part din yapendo ranta fal farin ciki da Kuma mamaki! **************** Rayuwan qunci da uquba Babu irin wa'inda bana Sha wajen mubash kullum Yana kan bakansa akan Kota halin mainene sai ya zubar mun da ciki sannan Kuma sai yasa an juyamun mahaifata nadai qala ban cemai saidai binsa da Ido kurum Dan abin NASA ya girmama tunanina kawai abinda nasama Raina yanzun shine nasan Allah nasane Dani Kuma shi ya tsaramun hakan a rayuwata Kuma nasan shi zai magancemun Dan haka kullum cikin aduaa kurum nake Allah daurani Akan mubash! Ana haka watarana mubash ya dawo yaban wani juice yace na kwankwad'e ba musu na amsa na shanye dan Sam bana Masa musu ko tijara yanzun komai yace nayi kafun ya Gama magana ma zan Fara aikatawa Dan mu rabu lfy Dan jikina Kar ya gayamun ga laulayin ciki ga duka Dan ba qaramin aikinsa bane yamun d'an Karan duka ko agefen kwalansa! Bayan Shan wannan juice d'in dakimanin mintuna uku naji cikina na murdawa tamkar ana yaqin biyafra aciki tun Ina jurewa Ina botsarewa har hakan ta faskara ihu da salati da jerama Allah kirari kurum nasoma yi Jin ihu na yasashi fitowa daga toilet da sauri ya kamoni yana mun sannu Yana fad'in: Daure ko? Daure yanzun Nan cikin zai fita ki rage Jin azaba !. Ina nikam banma San yanayiba tsabaragen azaban danake Sha kalmatul shahada nasoma karantowa Dan jin yadda nayi a lokaci d'aya cikin nawa ya birkicemun jinake tamkar Raina ake cirewa jini ne yasoma liliyowa ta qasana ahankali chan Kuma sai ya b'arke tamkar panpo Kallan mubash kurum nayi ya daka tsallan murna yana furta "yes! Yes! Wlh shegen ya zube yes! Sannu ko sorry "innalillahi wa'inna ilahirajiun kurum naketa furtawa a hankali idanuna sai kakkafewa sukeyi yanzun mubash zubdamun da cikin Nan yayi? Koda bana qaunar ubansa Ina qaunar d'ana Dan bansan iya Kwan da Allah ya rubutamun zan kyank'e she ba adoran qasa shisa ma tunsanda mubash yace zai zubda cikin na shiga xullumi d'ana Dana samu a sanadin aure yau shine ake cema shege yafita! Kai Allah gani gareka! A hankali nake ta furta kalmn shahada idanuna na rufewa a hankali har suka rufe gaba d'aya bakina ma a hankali yasoma daina furta komai a hankali bakin nawa Shima ya daina motsawa nakoma na sulale a qasa shiko mubash Bina kurum da idanu yakeyi Yana furta: "No ai an tabbatarmun bazaki mutu ba cikin ne kurum zai fita oya kitashi" Shuru ban amsa Mai ba hakan yasashi jijjigani Amman Aymanah batada alaman motsi hakan yasashi saurin wawurarta yasata a mota yayi hanyar asibity da ita suna shiga likitoci suka amsheta akayi emergency room da be!*Real pure momment of life writers* 😭 *AURAN WAHALA KOH SAKI*🙆📝😭 By " *AYSHKHAIR*" Page 39&40 Likitocin sukai kimanin awa 1 akan Aymanah! Likitane ya fito dan yay magana da Mubash dan Aymanah na buqatan jini saboda jinin datayi loosing dayawa! Koda likitan ya fito sai bai iske Mubash ba gashi any momment frm now inhar baasamu ansamata qarin jinin ba zata iya rasa ranta! Da sauri wata nurse tafito daga d'akin tana kwala sunan likita kallanta yayi da sauri yace: "what!" Cikin haki nurse in kecewa: "Dr she needs oxgyn" Da sauri likitan ya shiga d'akin yadda ya tarar numfashin Aymanah nasama taqasa tamkar ana cire mata rai yayi mugun firgita likitocin d'akin kallan machine din dake nuna heart beaten nata sukayi sukaga yana 0.3 tabbas yana kai 0.0 zata rasa ranta da sauri likitocin suka d'au oxgyn na mannawa a qirji dan saurin ceto ranta shikuma dr saad yayi saurin zuwa lab yaduba blood group din Aymanah da sauri yaje ya d'au leda biyu na jini ya zo ya maqala mata a duka hanna yenta biyu da kyar numfashinta yasoma tafiya in 0.7 alaman jinin yasoma shiga jikinta wani sanyayyan ajiyan zuciya likitocin suka sauke suna fur Thank God! Saida suka tabbatar komai na tafiya normal sannan suka fito Dr saad ya wuce office nashi ya zauna sai faman tunanin wani kalan maganine Aymanah tasha na abortion haka da har yake shirin salwantar da rayuwanta! Ganin bamai bashi amsa ya sa shi cigaba da aikinsa ransa fal tunanin mubash inda yaje yabar Aymana acikin wannan halin! Kwanan Aymanah d'aya a asibityn amman ko Alamar giftawar mubash babu a asibityn hakan ne yasa Dr saad tunanin qilan kawota kurum yayi dan ya taimaka mata or somtn lyk that! Shugowan Dr Saad d'akin da shi da wata nurse yayi daidai da qarar machine din dake nuna gudun zuciyan aymanah yasoma bugawa a hankali a hankali da sauri likitan ya qaraso yana tab'a wasu wajen yana kuma mai kallan Aymanah dake sauke ajiyan zuciya da sauri da sauri qarasowa yayi daf da ita ya cire mata Oxygn d'in dake saqale a dogon hancinta dan tasamu tayi fast breath hannuntane yasoma motsi alaman tana farfad'owa sosai kallan jinin da aka qaramata yayi yaga ya qare wurwus kuma wannan jinin shine leda 5 kenan daaka qaramata! A hankali Aymanah tasoma bud'e idanunta har ta waresu tsaf akan likita saad kallansa takeyi quri da idanu batako kyaftawa dan so take ta tuna mai ke faruwa a hankali komai ya soma dawomata sabo runtse idanunta tayi a hankali tana fad'in: "Dan allah ku rabani da shi ....zai kashe ni da yarona...... Saida likita saad yakai kunnansa daidai la66anta sannan yajiyo abinda take fad'i hakan ya sashi mamakin kalamanta a hankali ya qarba alluran baccin dake hannun nurse sannan ya ma Aymanan dan tasamu ta yi bacci aiko yana mata bada jimawa ba ta soma bacci! Kallanta likita saad yayi duk tausayin yarinyan yabi ya isheshi kallanta yakeyi kamar qanwarsa data rasu wajajen haihuwa runtsa idanunsa yayi sannan yace ma nurse din amaidani d'akin hutu nurse tace masa okey sir! Daga nan ya wuce office nashi dan duba wasu patience d'in! Sai wajajen qarfe 4pm sannan na farfad'o ina qarema d'akin kallo bisa alama a asibity nake hakan ya tabbatar mun da maganin da Mubash yabani na zubda cikine shafa cikina nayi a hankali na furta: "Kayi haquri d'ana Allah jiqanka kuma Allah zai saka maka in sha Allah gwara da Allah ya qaddara rashin zuwanka doron duniya hakan ba qaramin gata mahaliccinka ya maka ba sabida karka taso ka tarar da baqin azalumin mahaifinka! Allah zai saka mana!" Diga haka kuka yasoma cin qarfina a hankali na shiga rairo kukan ina kiran sunan mamanmu da marmy da yayyena a haka likita saad ya shugo ya taddani da saurin sa ya qaraso yana fad'in; "Subhanallahi baiwar Allah kukan fa namainene?keda zaki godema Allah ya barki da rayuwarki shine kuma kike kuka! Kallan likitan nayi da kana ganinsa zakaga zallan kamanninsa da 'yan burki nafaso! A hankali nace; "Likita da mutuwan nayi dana fijin dad'i samada idan inada rai kuma igiyan aurena yanaga mugun miji! Da mamaki likitan ya kalleni yace: "Baiwar Allah keko maisaki furta wanga kalamai?" Murmushin da yafi kuka ciwo nayi sannan nace: " Wlh da mutuwa nayi nakoma ga mahaliccina dana fi kowa farin ciki a doran duniyan nan! Kallona kurum likita yasoma yi yana mamakin wannan kalaman nawa chan ya nisa yace mun: "Baiwar Allah niko kazaki iya gayamun maike damunki haka? Dakika zab'a kimutu sama da ki rayu?!" Murmushi nayi dan ni kam bana shakkar gayama ko waye labarin quncin Auran danayi ! Murmusawa nakuma yi sannan nace: "Lbarina yana da tsawo amman labarin yasoma kaman hakane............... nan na bashi dukkanin labarin Auran wahalan danayi da Mubash daga farko har iska kaina danayi a wannan asibityn! Tabbas koban gayaba idanun dr Saad sun kad'a sunyi jajir tsananin tausayina suka baibayeshi a hankali ya furta: "Kaico duniya Allah ya kyauta Allah kuma zai saka maki Aymanah mubash saiya qasqantu a duniyan nan dakuma lahira karki damu kicigabada haquri sabida Allah nacewa acikin littafinsa mai tsarki *Innallaha ma'assabirin* lallai Allah yana tareda masu haquri saboda haka kiyi haquri nikuma in sha allah zan taimaka maki har sai na maidaki gun iyayenki in sha Allah! Murmushi nayi sannan nace: "Likita ngde dason taimakamun da kakeson yi saidai muddin mubash na nan bazai barka ka taimakamun ba" Murmushi yayi sannan yace: "Hakane saidai mubash tunda yakawoki asibity har zuwa yanzun bai dawoba kinga ko zan iya taimaka maki ta hanyar............. Nan likita saad ya zayyanomun tiryen tiryen yadda zai taimakamun ba tareda Mubash yayi zargin an taimaka mun na kub'uta a hannunsa ba! Har cikin raina nayi na'am da wannan kalaman kuma nama likita saad godia sosai! Chanzamun d'akin kwana likita Saad yasa akayi akamaidani private ward Chan sama d'akin yake sosai nasoma Jin dad'i a Raina na kusa komawa ga dangina kai Allah nagodema da ka aikomun da wannan bawa naka ya Allah kaid'in ubangijin taliqai ne maijin Kiran bayinsa garesa Allah nagodema ! Sai washegari mubash kaman Wanda ka wanchakala yazo asibityn office din Dr Saad yanufa kallo d'aya likita Saad yamai ya shedashi Dan haka cikin zuciyansa yaja wani siririn tsaki maganan da mubash yayine ya maido kallansa garesa: "Amm likita Ina matata? Dan na duba d'akin da aka kaita Bata gurin" Zaro glashin dake idanunsa Dr Saad yayi sannan ya kalla mubash din yace: "Dama matarka ce?! " Eh" Mubash ya basa amsa ataqaice, d'an murmusawa likitan yayi sannan yace: "Asha kana inane tun ranar daka kawota baka sake zuwaba sai yau haka?" Kallansa mubash yayi sannan yace: " Mushkila aka samu! " D'an fuskan tausayi Dr Saad yayi sannan yace: " Well inaso kasanyama ranka haquri kakuma San kowani bawa da tashi lokacin! " Kallan likita kurum mubash keyi Yana qoqarin sakala maganganun nasa Dan yasamu ya fahimta inda zantukan likitan ya nufa Amman ganin bai fahimta komai ba yasashi cewa: "Likita ban gane Mai kake cewa ba fa Sam!" Ta6e baki Dr Saad yayi sannan ya Kuma sauya fuskansa zuwa na ban tausayi yace: " Well we couldn't save her!" Kallan uku saura kwata mubash yamasa Yana fad'in:. " As in wat are u trying to say like this?" Miqewa Dr Saad yayi ya zagayo inda mubash ke zaune sannan yadafa hannayensa saman kafad'un mubash d'in sannan yace: "I mean kayi haquri dukkanin Mai Rai mamacine Allah ya amsa ran matarka tun aranar daka kawota munyi iya qoqarinmu Dan ganin munceto ranta Amman abin yaci tura cux ta zubda jini sosai mun nemeka sama da qasa Dan kabata jininka bakanan kafin aje anaimo jinin da zai yimata Allah ya amsa abarsa! Am sorry Allah jiqanta! Dagaske ainun mutawar Aymanah ta sosa zuciyar mubash sabida ji yayi tamkar a dalilinsane aymanan ta rasa ranta wani sabon soyayyarta ne lokaci d'aya ya dawomai ji yake inama Akan maida hannun agogo baya da tabbas zai maida yasoma rayuwar aure Mai dadi da Aymanah Amman is too late now abubuwan dayake mata kurum yaruqa tunowa mubash harda d'an kwallansa! (Niko nace maida hawayen naka munafuki🤨😒ai hawaye da kuka tartilan yanzun kasoma yinsu malam mubash save ur tears Dan nangaba karka naimesu karasa Dan sune zasu zaman Maka farin ciki😒) " " Aymanah ki yafemun ki yafeni Allah jiqanki"😰 Yana maganar Yana share kwallan sa Dr Saad ko ta6e baki yakeyi aransa Yana fad'in: "Mugu azalumi kurum ai Dana biyema da tun bayauba Aymanah ta rasun na gaske Wawa!" Amman a fili sai ya tausasa harshensa Yace: "Ayi haquri aduaa kurum take buqata ba kukaba" " Hakane likita Amman Ina gawar nata yake? " D'an ta6e baki Saad yayi sannan yace: " Dake bamuganka tym din ba yasamu tunanin ko ba matarka bace taimakonta kayi yasamu maida gawanta mutuware Dan Nan ne kurum gawan nata will be save kafin anaimo danginta Amman tunda kazo zamu iya baka gawan nata sai muje kayi signing ka Kuma biya naira dubu tamanin na kulawa daakayi da ita na wannan lokacin" Zaro idanu mubash yayi yace: " 80k fa? " Girar sama da qasa Dr Saad ya had'e Yana fad'in: "Yadai haka price din yake waima Dan wannan 3days ne kurum!" "Banida wannan kud'in yanzun Kuma bamuda kowa a Nan birki nafaso likita! " " Ok ai zaka iya barin gawar har sai ranar daka samu adadin kud'in da tayi sai ka biya abaka gawar nata" Wani dabara ne yafad'oma mubash Dan haka yace: axuciyansa: " Ko na amsa gawan ma uban wa zan naimo sumata salla gwara tayi zamanta anan inyaso insun gaji da ajiyeta sa San yadda zasuyi da ita Dan nikam anjiman Nan ba gobe ba zan tattara na koma Nigeria! Murmusawa yayi yace: "Likita abarta anan d'in in yaso nasama kud'in saina zo na biya aban gawan" Wani qayattacen murmushi Dr Saad yayi ganin cewa plan d'inshi yayi working yadda yakeso Kuma zai iya taimaka ma Aymanah kenan lumshe kyawawan idanunsa yayi sannan yace: "Ok as u wish Allah kaimu ranar!" "Ameen ".. Miqewa mubash yayi Yana ma likita Saad musabaha Yana cewa: "Toh Dr sai ka gannin" Murmusawa kurum Dr Saad yayi sannan yace: " Alryt see you then! But bazaka ga gawan nata ba kan ka tafi?" Waigowa mubash yayi yace: " Will see her some other tym Allah jiqanta banson warin gawane Kuma kasan yadda mutuware yake da seant Mara dad'i" Murmusawa ta gefen baki kurum Dr Saad yayi sannan yace: cikin ransa" better for u" Amman a fili sai yace; "Ok ok I get u! Bye then!" Fita mubash d'in yayi ba tareda ya waiwayo likitan ba shiko likita Yana fita yaja dogon tsaki ya furta a fili: "Very stupid human being da sannu zaka biya abinda kayi" Daganan ya juya ga wani camera Yana fad'in: " We are done pretty" Niko wani kalan ajiyan zuciya nayi sannan na jinjinamai hannu alamun good job duk abinda suka tattauna Ina zaune Ina kallo a system dake jone da CCTV din office d'in Dr Saad ! Kulle system din nayi Ina furta Allah Alhmd................ .*Real pure moment of life writers* 😭 *AURAN WAHALA KOH SAKI*?🙆🏻📝😭 *by Ayshkhair* ☺ *Jinjina Agareku Ayshkhair novels da Romantic writers fans tnx so much for the love huuun*😍 _Bazan manta dakuba kud'in na musamman ne Ayshkhair naji daku_: *Maleeka* *Hauwee* *Temmah marafa* *Maman inteesar* Inayinku thanks u💙 *Page 41_42* Kulle system d'in danayi da mintuna 2 Dr Saad ya shugo d'akin fuskansa d'auke da murmushin dake haddasa Mai matsanacin kyawuu nikam badan wani abuba danace Yana mun kama sak da yaah hydar sai dai yaah hydar yad'an fisa tsayi da qiba ne kurum Amman suna yanayi Kam sosai maganar sace tamaidani duniyar tunanin da nakeyi numfasawa nayi nace: "Naam" QuriYamun da manyan idanunsa nawasu secns sannan ya janye idanun nasa akan nawa Yana Mai lumshe su a hankali yace: "Tunanin Mai kikeyi?" "Babu komai" 😊 Na mayarmai a taqaice: "Ok kishirya zuwa gbe zaa sallameki sai mukoma gida ko? "😄 Ya ida maganar Yana wani kalan murmusawa Nima murmusawan na mayar Mai kurum miqewa yayi ya fita ni Kuma na zame na kwanta had'i da lumshe idanuna na fad'a duniyan tunani! A daa in wani yacemun ni Aymanah zan tsince rayuwata a yadda nake yanzun Dana musamai Kuma nace maqiyina ne Amman ayanzun nake qara yarda da cewa wlh mutum mutum ne kurum ran ne kurum abin tinqahon mu Amman inba haka ba bamuda iko da komai a rayuwar mu sai yadda Allah ya tsara Mana Kuma babu wani bawa da ya wuce Allah ya jarabcesa wlh koshi wayene ko yafi qaruna kud'i ko yafi fir'auna sarauta yooo ko K'arunan ma da ragowan kud'insa kowa a duniya ke fatali da shi Allah ya jarabcesa bare mu! Allah sa dai mucika da kyau da Imani kurum Allah Kuma yasa dukkaninmu dake fuskantan wani jarabawa a rayuwannan Allah yabamu ikon cinyewa ya Kuma bamu ikon iya jurewa! (Ameen Aymanah😊🙏🏿) Da wannan tunanin bacci b'arawo yazo ya saceni sau biyu Dr Saad nazuwa Yana dubani Amman Yana iske ban farka ba gashi lokacin tafiyan sa gida yayi Dan haka yasa wata nurse ta kula Dani takuma tabbatar naci abincin da ya siyomun nakuma Sha magani tace Mai in Sha Allah zatayi ya wuce Yana mata godia! Washe gari sai misalin 9:30 Dr Saad yazo kasan tuwan yau d'in takasance weekend so baida duty yau ya sashi d'an baccin gajia Mai tsayi har kusan 9:30 kan yazo asibityn dubani! Nidai tun safe nake zullumin tunanin irin rayuwar da zansoma Kuma a gidan su Dr Saad d'in ban Kuma San dalilin da yasa naji zuciyata ta kwanta dashi Dr Saad d'in ma'ana inaji bazai cutar daniba taimakona zai yi tsakaninsa da Allah! Sallamansa ce ta katsemun tunanin nawa amsawa nayi had'i da d'ago Kaina na tsaidasu akan fuskansa: "Fatabarakallahu ahsanal kaliqin" Shi naji zuciyata na furtawa a hankli saman la66ana ma suna Taya futarda maganar Amman a hankali tayadda kowanda yake kusa Dani baizama lallai ya jiyo abinda nake fad'in ba! WANI kyau yayi sosai kodan ban tab'a ganinsa cikin kayan gida bane that y Amman Kam yayi kyau ainun Sanya yake cikin kaftan inda akama d'inkin rigar in 3qter size kayan jikin nasa brown ne yayi matuqar amsan jikinsa hulan kansa da takalmin kansa duk brown sai fidda wani ni'imtaccen qamshi Mai sany'aya zuciya yakeyi kwarai wannan mutumin Allah yayi halitta ajikinsa shikam inbai godema Allah ba bazai qimai biyayyaba da bauta masaba! Ashe har ya matso gab Dani banma luraba nafada duniyanan tunani: "Aymanah!" Yafad'i sunan nawa acikin husky voice d'insa firgit na kallesa nace: "Naam" Zama yayi d'an nesa Dani yad'an nazarceni kafun ya bud'e baki yace "Yajikin naki?" "Da sauqi sosai" "Babu dai inda yake maki ciwo ko? " Gyad'amai Kai kurum nayi sannan nace: " Babu nagod sosai da taimakona" Murmushin gefan baki kurum yayi sannan yace: "Allah qara sauqi ga wannan kije kishirya sai kizo mutafi gida su habeebty na jiranki! " Murmusawa nayi nacemai tohm a Raina Kuma ina fad'in sukam Nan kowani suna sakama mutum suke yanzun haka qilan yarsa ce habeebtn ko qanwarsa ko kakarsa ko mahaifiyarsa miqewa yayi ya fita nikuma na shiga ban d'akin na tsaftace jikina Dan har yanzun ban gama bleeding ba yana mun a hankali dai ledan da yaban na bud'e wani dogon riga kamar abaya ce aciki pink colour da d'an kwalinsa da Kuma takalmi murmushi nayi sannan nasaka kayan Aiko Nan yamun d'as saidai ramar danayine kurum yad'ansa wuyan yamun yawa kad'an kallan Kaina nayi a madubi kayan sunmun kyau ba laifi Amman Kam nayi duhu sosai manyan idanuna duk sun fad'a kaman bani Aymanah ba! Nan dai nashirya nafito ganinsa nayi zaune Yana latsa waya tsayawa nayi a qofar bayin kurum ina wasa da yatsun hannuna kaman ance yad'ago ya Taras Ina tsaye Ina wasa da yatsuna murmusawa yayi yace muje ko miqewa yayi sannan yasoma tafiya nikuma nabi bayansa har muka fito far fajiyan asibityn: Wajen parking lots muka nufa wani dalleliyar motar dake fake ita kad'ai awani side naga ya nufa Dan haka nabi bayansa nima Danna key in yayi motar ta bud'e zagayowa yayi ya bud'emun sannan yacemun Bismillah shiga nayi ya rufemun sannan ya zagayo Shima ya shiga yatada motar! Lallai Koda motar kawai na barku masu karatu yaci ace kusan Dr Saad hamshaqin Mai kud'ine! Tafiya mukeyi bamai cema komai qala har mukai tafiyan kimanin mintuna 25mins gaskiya qasar birki nafaso akwai kyau Niko a mafarkima ban tab'a tunanin zuwa Nan ba Amman yau qaddarar rayuwa takawoni! Wani had'ad'an layi naga munshiga Wanda layin tunfarkonsa har qarshensa da wuya ka iske Mara kyawu da fasali a wani makeken gate naga ya tsaya Yana danna horn gaskiya duk jerin gidajen dake wajennan wannan gidan yafi kyau da tsaruwa bangama shagalta da gidanba Saida muka shugo farfajian gida tab ai wannan ita ake Kira aljannar duniya tsayawa tsaramaku fasaltuwan gidan da kyawun gidan sai yasama mujima ban gama Baku labarin rayuwata ba! Nabarku ku qiyasta dakanku! Wajen parking lots muka tsaya wajenma kurum abin kallone Saida ya kashe motar sannan ya kallane yace: "We are home!" Murmusawa nayi kurum shikuma yafito ya bud'emun a hankali nasakala qafata nafito had'i da furta Bismillah!! Ni'imtaccen iskane yasoma kad'a jikina ahankali muka jero muna barin harabar parking d'in kallan farfajian gidan nasoma yi na lura kowani lunguna da saqo na gidan d'auke yake damasu tsaro dake Sanye da black suit da black spectacles (glasses) hannanyensu riqeda bindiga hakan sai ya birgeni na Kuma lura ko Ina akwai. CCTV camera hakan yad'ansani shakku wani side muka nufa inda yake gaba Ina binsa a baya! Har muka shugo hmmmm waiyoooo cikin gidankam baa magana Dan Babu abinda Babu sallama ce d'auke abakunan mu muka shugo ba tareda munsamu an amsamana ba shigowanan da muka idasa yi cikin falane yasani tabbatarwa da babu kowa a falan muna shugowa Dr Saad ya kalleni yacemun: "U are welcome home Aymanah make ur self comfortable bari nakira su habeebty! " Gyad'amai Kai nayi Ina Kuma Mai murmusawa Saida ya tabbatar nazauna sannan ya wuce ya haura saman upstairs dake cikin falan nikuma nabi falan da kallo! Saukowan su nasoma ji hakan yasani snanin suna qarasowa kenan Kuma gyara zamana nayi na durqusar da Kaina qasa Ina kallan hannuna! Jinayi Ana cewa: "Haa'a lale marhaban da Aymanar mu!" Murmushine ya su6ucemun sannan na d'ago Kaina na saukesu Akan wacce taimaganar! Ma Sha Allah wata kekkyawar budurwace wacce a qalla zata Kai kimanin shekaru 23 kekkyawace ajin farko doguwace tas Mai yalwataccen idanu da gashi Dan ta bazo gashin nata ne har wutsiyan kafad'unta tana Kuma sany'e da wani dogon riga Mai kyau murmushi nayi inda ta qaraso inda nake zaune ta zauna had'i da kamo hannayena! Hakan yasani Dan Sadda Kaina Ina murmusawa diga gani tanada faraa dason mutane maganantane ya katseni inda take cewa: "Aymanah ya jiki?" Batareda na kalletaba nace: "Da sauqi sosai wlh" Zatayi magana kenan mukajuyo muryan Dr Saad yana fad'in " Ohoo Amma kije kiganta tafi habeebtynki kyau faaa!" Hakan ne yasa wacce kezaune Dani dariya tana miqewa tana fad'in: "Amma shareshi kinji zoki ganta" Nan suka qaraso nidai Kaina a qasa maganar wacce aka Kira da Amma naji tana cewa: "Lale marhaban Dan 'yata d'ago ki kalleni" Cikin yanayin kunya na d'an d'ago Kaina nakelleta ina sauko qasa Ina gaisheta Wanda hakan ya matuqar matA dad'i Dan ganin yadda na mutuntata: "Aaaa zauna kinji miqe kizauna ma Sha Allah Ashe dai dagaske ansamo min wacce tafi habeebty kyau yau" Murmusawa nayi dannikam ban magane wayene wannan habibtyn dasuke yawan kiraba: murmushi kurum nayi yajiki Amma tamun had'i dacewa Allah bani lfy Kuma nasake jikina taredasu tamkar Ina gida Saad yabamu lbrnki Kuma mun tausayamaki Allah bimiki haqqinki kinji" Godia na mata sannan tace ba komai cemun tayi: " Ni sunana Ruhaimah saidai 'yayana nacemun Amma wannan Kuma babban d'ana Saad sai wannan Kuma qanwarsa iftital" Murmushi nayi kurum bance komai ba! " Iftital kaita tayi wanka tahuta ko?" Murmusawa iftital tayi had'i da kamo hannuna muka haura sama wani d'aki Mai kyawun gaske ta bud'e sannan tamun iso muka shiga sofa d'in dake falan ta nunamun tace zauna Bari na had'amaki ruwan wanka murmusawa nayi sannan tashiga bayin d'akin Bata jimaba tafito tana murmushi tace: "Aymani shiga kiwatsa ruwan na had'amaki" Cemata nayi nagode sannan namiqe nashiga kasan cewan na iya anfani da irin bayin yasa banyi qauyanciba Dan sak irin bayinmu Keenan najima Ina gasa jikina inda naji dad'i sosai sannan na wanke Kaina nafito d'aure da towel d'ayan towel d'in Kuma Ina tsana gashin Kaina Koda nafito sai na Taras ta fiddomun da kayan sawa hakan yasani murmushi shigowanta d'akinne ya sani d'agowa inamata murmushi itama murmushi tamun tace ayyah sorry nazo nuna maki mayukan shafawane" " Laa ba damuwa" Bavata amsa nunamun tayi sannan taban dryer tace nayi drying gashina! Nan tafita nikuma naje na shafa mayukan data nunamun had'i da drying Kaina! Saida nagama sannan nasaka dogon rigar data bani Aiko nafito d'as Kai wankama da gyara jiki rahmane Dan harwani kalan sany'i nadaban nakeji ajikina dad'i koina jikina kemun rabonda nayi wanka da ruwan zafi Mai yawa da sabula masu qamshi haka tun Ina Nigeria! Kallon Kaina kurum ba tsaya yi a mirror ba qarya nayi kyau dukda bawai namaida asalin kyawun da Allah yamun bane Amman nasan with tym komai zai dawo normal daga bayana naji Ana furta: "Wow!" Hakan yasani waigowa Ina mata murmushi itama ta mun tana fad'in: "Wow Aymanah haka kike da kyau ai kinfi habeebty kyau da gaske" Nikam zanso nasan wace wannan habeebtyn daake had'ani da ita komaisa oho! Kama hannuna tayi tace muje family najiranki a dining" Nan muka jera muka fito saidai barin side d'in gaba d'aya mukai wani side d'in nadabn muka nufa Wanda yafi wanchan nafarkon kyau da tsaruwa want babban dining area na hango dake d'auke da mutane kimanin 6 dukkansu kyawawa qarasowa mukai sannan na durqusa Ina gaidasu amsamin sukai Rai sake! Iftital ta miqar Dani ta zaunar Dani a gefen ta nidai Kaina a qasa Amma ce tace masha Allah 'yata karya sai na gabatardake ga mutan gidan! Hakan ko akayi muka Soma karyawa Babu abinda kake juyowa sai qaran fake da spoons! Saida muka kammala sannan masu aiki in uniform suka shugo suka kwashe kayan Amma ce tayi gyaran murya sannan tace: " Ma Sha allah nasan dukkaninku dai kusan lbrn Aymanah tunkan tazo Kuma kun tausaya mata matuqa gatanan yau kungata" Murmusawa sukai dukkaninsu Amman tace: " Aymanah d'ago kanki namaki bayaninsu" D'agowa nayi a hankali Amma tasoma gayamun: "Wanchan Dr Saad babban d'ana Mai bimasa Zainab tana aure a Uganda sai wanchan Habib sai Marmy co-wife d'ita itakeda habib da Zainab nikuma Saad da iftital".. Murmusawa nayi sannan tace: " Ga habeebty nan.!" Da sauri na d'ago Kaina Dan ganin habeebtyn fatabarakallahu ahsanal kaliqin gaskiya ita kekkyawace wlh tsayawa fad'in asalin kyawunta wlh b'ata lokacine tanada kyau na lahaula kyawun nata har yaso fin qarfinta Niko waneni na had'a kyau da wannan Kai tanada kyau Kam dukda nasan da kyawuna nanan na daaa zamud'an goga wajen kyawun Amman a yanunkam itad'in sarauniyar kyawawace! Magnanan Ammane ya maidoni tunanin danake : "Habeebty ita Kuma............. ✍🏼 .*Real pure moment of life writers* 😭 *AURAN WAHALA KOH SAKI*?🙆🏻📝😭 *By Ayshkhair* *Page 43&44* "Habeebty ita Kuma matar Saad ce! Itane Habeebtyn da muke Gaya maki" Da mamaki nacigaba da kallan wannan kekkyawar halittar itace matar Dr Saad ba shakka Kam Dan sun matukar da cewa da juna ma Sha allah Ashe yanada mata Inka gansa bakacemai magidan ci ba sosai Habeebty ke sakarmun murmushi Wanda har dimples nata sai lotsewa sukeyi chanciki Wanda shi ke Kuma fidda matasanacin kyawunta hmmm wannan da zamannin annabi yusufa muke sai ace cikin jininsa tafito! Muryartane maikamada algayyata ya furta sunana: "Aymanah yakike Yaya Kuma jikinki?" Cikin Yar mamakin hausan datakeyi Dan duk azatona batajin hausa sai naji akasin hakan murmusawa nayi nace mata "da sauki sosai" Fuska sake tace Allah qara lfy daganan tamiqe tazo inda nake ta riqe hannuna ta miqar Dani tana fad'in muje muje kihuta part Dina Zaki zauna" Murmusawa kurum nayi Dr Saad naji Yana fad'in: "Habeebty kinaso ki kwacema Amma itane ko?" Cikin sigar hararar wasa tace: " Zawj ai Amman dakanta tace tabarmun ita! Muje Aymanah" Daga haka tawaiga tana Jan hannuna har muka fice a part din su Amma namana Daria! Tafiya Mai d'an Nisa da part din da muka fito mukayi Dan har d'an qaramin dogon titine ke shimfid'e a farfajiyan wajen inda shine yaraba part din gidan wani part muka dosa Wanda shi kana ganinsa kasan ginin gida guda ne sukutum gidan yayi mugun tsaruwa Shima baje yake da bodyguards marasa annuri dasakin fuska ! "Musa shiga straight falo muka shiga inda tsayawa fasalta kyawun falan 6ata lokacine wlh saidai kana shugowa falan hotunan Dr Saad da habeebty ne kurum zasu Soma Maka sallama hotunansune takowani lunguna da saqo acikin falan Wanda tsayawa gayan kyawun dasukai 6ata bakine da Kuma lokaci! A falan muka yada zango inda ta zaunar Dani kusa da ita tana fad'in : "Wash Allah na Kinga wlh yau nagaji sosai" Murmusawa kurum namata sannan naji ta riqe hannayena ta sakasu a cikin nata sannan ta kalleni tana fad'in: "Aymanah" A hankali na furta "naam" Murmusawa tayi sannan tace: " Sannunki da zuwa gidan shugaban qasan burki nafaso ! Nidai sunana Fahimnah Farhan Fahad nidai ba er Nan burki nafaso bace ni Yar qasar Saudi Arabia ne saidai mamana er Nigeria ce a garin maiduguri take a Saudi aka haifeni nayi yarintata a Chan sannan Kuma na girma a Chan Dan inada shekaru;13 mahaifina yarasu Kuma nikad'ai suka mallaka hakan yasa muka dawo qasar Nigeria da zama inda anan na kammala girmana da Kuma karatuna inda aure ya maidoni Nan burki nafaso mun had'u da mijina a Saudi ne lokacinda nakai ma en uwan mahaifina ziyara Nan muka qulla soyyah wacce har takaimu ga aure inda ayanzun auranmu kimanin shekaru 4 Keenan d'an mu d'aya Fa'eez inda yake Chan Nigeria da mahaifiyata tun bayan yayesa danayi yakoma Chan saidai yakan zomana hutu! Habeebty shine sunan da dangin mijina suka laqamun ranar bud'an Kai na aurena hakan yasa sunan yabini har ma Fahimnah keson b'acewa! Lallai naji labarin rayuwarki da Kika baiwa mijina natayaki baqin ciki da Kuma tausayi lallai wanna jarabawace Allah ya had'aki dashi saidai yazuba ido yaga kozaki iya cinye jarabawarce ko aa Alhmd ked'in macece Mai qarfin hali dakuma Imani shiyasa Allah ya Soma sauqamaki Jarabtar dakike ciki Allah ya shigoda mijina Dani da danginsa cikin rayuwarki Dan mutaimakeki ne Kuma in Sha allah zamuyi iya bakin qoqarin mu Dan ganin mun taimakeki iya gwargwadon iyawar mu! Allah ya qare tsaremu ameen! Lallai ni Fahimnah namaki alkawari zan taimakeki sosai inda harsai kin kifa babban tahiri akan mubbashir da kowani ahali masu halyayya irin nasu in Sha allah sai na taimaka maki kinbi hakkinki kin hukunta mubash in Sha Allah! Saidai zan ce maki komawanki gida Nigeria bazai Yu yanzun ba!... Tun da tasoma magana ban d'ago na kalleta ba sai yanzun Dan mamakin furucinta nidanasha ko sati Bazan yiba zaamaidani gun iyayena Kuma yanzun inji ana fad'in komawata ba yanzun ba hakan yasani kallanta da San Jin dalilin hakan?! Numfashi ta sauke sannan tace: "Yes Aymanah koma wanki not now and not soon! Dalilina na cewa haka kuwa shine to make u achieve wat u want to achieve tun kan kizo Nan na qudurci hakan a zuciyana har na gayama Zawj (Dr Saad) Kuma ya amince Dan Jin hujjojin nawa Wanda kema zan Gaya maki su a yanzun! Aymanah koma wanki wajen iyayenki yanzun bai kamace kiba! Dalili kuwa shine ko kin koma wajensu a yanzun still bazasu sake sosai ba Dan akwai igiyan aura mubash akanki har 3 hakan ko zaisasu kasan cewa cikin baqin ciki Dan ko kin koma bazakisan inda mubash yake ba ko lbrn inda yake hakan zai saki zama da auransa akanki Kuma kikasa auruwa Wanda hakan bazai ma iyayenki dad'i ba! Da wannan dalilin nakeso kizauna damu anan kikoma makaranta kisoma daga 2lvl afannin law dakika Soma karanta a Nigeria Wanda dashine Kuma Zaki iya fansar abinda mubash ya aikata a gareki Kuma dashi Zaki fanshe ran gudan jininki da mubash yayi silan kashewa ! Da wannan makamin aikin naki ne Kuma Zaki koma ga iyayenki inda zasuyi alfahari dake da Kuma godema Allah Akan b'atanki bai sa rayuwarki ta gur6ace ba! Illama wani kaso da ya kafa a rayuwarki Wanda ko en baya aka bama labarinki zasu ji qaunar zama jaruma kamarki inda nasan mutane dubunne zasuyi alfahari dake sannan Kuma zasu so suyi koyi da hali irin naki ! Nikuma namaki alqawari daga Rana irin tayau zan taimaka maki har sai mubash yadawo a tafukan hannayenmu yake yawo! Hummmm Aymanah nid'innan na karance criminology ne Dan haka nasan dukkanin wani hany'a da ya kamata nabi Dan damqo masu hali irin mubash Kar 6atansa yasa maki shakku Akan Bazan iya naimo saba! Aa wlh ko baitul Mani mubash yake zan iya binciko inda yake Kuma yasoma yawo a tafin hannuna saidai kona naimosa kafun kigama karatunki Bazan damqashi garekiba harsai randa kikazama cikakkiyar lawyer a inda a ranar zan danqa maki mubash ke Kuma ki damqasa ga kotu kuyi sharia dake da shi inda itakuma zata hukunta sa daidai abinda ya aikata bama akanki kurum ba Akan duk wasu da Yama haka inda kotu zata amsan maki takardar sakinki a wajensa kekuma kin wanke qafarki a duk wani shirgi keda mubash inda Zaki cire dukkanin tunanin say ranki Zaki zama pure Aymanah bake ba mubash sannan Kuma ki koma gun danginki kizame masu tauraruwa daganan ki aura Wanda ranki keso kuma yake sonki Dan Allah ! Wannan shine taimakona akanki Aymanah! Amman hakan bazai kasance ba Saida yardarki dakuma cire son komawa gun iyayenki abinda zakisa aranki shine cimma burinki dakuma d'aukan fansa Kuma kisa a ranki koba yauba zaki koma ga iyayenki!" Habeebty ta ida maganar tana sake dafa kafad'una had'i da saukar da numfashi! Tabbas maganaganunta sun shigeni Kuma sun gamsar Dani Kuma ilahirin gab'o6in jikina da gangar jikina sun yarda sun amince da wannan batu na wannan baiwar Allahn Mai hangen nesa maikuma tsantsan imani yooto inba Mai imani bace ai bazatayi tunanin taimaka mun haka ba! Tabbas Allah yasan dalilinsa na maida akalan rayuwata zuwa garesu Dan haka nikuma *Aymanah mubin* inna cika 'yar halas Bazan bijirema rahmar Allah ba dakuma taimakon wa'innan bayin Allan dabazan ta6a iya manta tarin Alkairinsu a gareni ba! Da wannan tunanin na numfasa had'i da sake wani qasaitaciyar a jiyan zuciya nace: "Anty Fahimnah tabbas maganganunki sun shigeni Kuma sunyi matuqar tasiri agareni Kuma nayi naam dawannan zancen naki nagode ma Allah da ya maida akalan rayuwata zuwa gareku banida bakin godema ubangijina dakuma ku tabbas shi Ubangiji rahmar saa ba ragagga bace lallai Allah baya jarabta bawan sa da kowani kalan Jarabawa face ya tanadar Masa wani rahamammiyar saka mako Wanda da ace bawa tun farko zaisan wannan sakamakon dake jiransa bayan ya iya cinye jarabawar tasa da wlh kowani bawa a duniya a kowacce sallolinsa sai ya roqa Allah daya jarabcesa Dan kawai yasama wannan sakamakon da Allah ke tanadarma dukkanin bayinsa dasuka cinye jarabawar daya saukar agaresu! Lallai Allah ba azalumi bane shi Mai qaunar bayinsane kaicho da wa'inda suke gudun rahmar Allah inda inya jarabcesu suke qin cinye wannan Jarabtar! Allah kabamu iko da falalar bautamaka kai kad'ai kakuma Sanyamu mutuwa acikin addininka! (Ameen ya Allah Aymanah)🤲 Murmshi anty Fahimnah tayi tana maijin wani kalan qaunata acikin zuciyarta tareda San qara taimakamun! ********************* Masu karatu zance maku wannan shine mafarin Soma rayuwata cikin nutsuwa da tsabta aqasar daba tawaba! A qasar daban tab'a mafarkin zuwaba! Yanzun a qalla nasama kimanin watanni 3 a qasar burki nafaso! A wannan watannin abubuwa da yawa sun faru ciki kuwa harda muguwar shaquwar data shiga tsakanina da dangin Dr Saad shaquwace da Inka ganni a cikinsu bazaka iya banbace cewa niba kowa bace a gidan ba sosai mutanen kirkin Nan ke qaunata da Kuma tattalina ko wannensu son farantamun yake da d'ebemun kewar tunanin dangina! Dukda shaquwar tawa tafi zafi sosai ga Anty Fahimnah (habeebty) da Kuma mijinta Dr Saad su d'in na daban ne a zuqatana Dan har yakaiga mun chanzama junayenmu sunan da muke Kiran juna Dr Saad Yana kirana da *better half* nikuma nakierasa da *best* Dan Kam sunan namu yaci ace hakan muke Dan Babu Abu nawa danake 6oye Masa Kuma Shima Babu wasu damuwansa da baya gayamun hakan yasa sunan namu yayi qamari inda Habeebtyn sa kuwa kekkyawar matarsa Mai tsabtaccen hali ciki da waje ! Soyayyan Dr Saad da habeebty soyayyace Wanda aka shimfid'e sa cikin so da fahimtar juna abinda na lura da wannan ma aurantan shine sun yarda da junansu matuqar yarduwa shiyasa shaquwata da Dr Saad bai ta6a 6atama Habeebty Rai ba Soyayyarsu nikam har shaawa take ban Dan duk mafarkaina irin wannan soyayyar naso shimfid'awa agidan aurena! Amman Ina all my dreams a shattered mubash ya d'auke wannan mafarkan nawa Kuma ya kwace wannan farincikin nawa! Fatana Allah yaban wani Mai sona Dan Allah dukda inanan Ina dakon soyayyar yaah Hydar a Raina nasan yanzunkam yaci ace sunyi aure da marwa qilanma tanada rabo a tareda ita! Wannan tunanin kansa naji rauni acikin zuciyata Kuma yakansa nayi saurin danne mahaukacin son da zuciyata keson yima Yaah Hydar d'in mutumin daya tsaneni da bakinsa yasha fad'amun haka! Oh ni Kuma haka tawa zuciyar ke kamun son Wanda bai dace tasoba! Son da nake ma yaah Hydar Anty Fahimnah wacce nake Kira da *Yar uwa love* ita Kuma tana kirana *Masoyiya* sosai shaquwa yake tsakanina da wa'innan bayin Allan! Hakan yasa nabaiwa Habeebty Labarin son danake ma yaah Hydar takan cemun: "Masoyiya komun kyawun d'a namiji dole sai ya ga wata yaji Yana sonta nikam Ina gani yaah Hydar ba tsananki bane yayi sonkine yasa yake maki hakan Dan yadda Kika ban lbrnsa kamar mutum ne Mara San raini hakan ne nake gani yasa bai nuna maki son da yake maki danke d'in cikin qanensa qaramace! Karki damu in Allah yayi mijinkine ko ba Marwa ya aura ba! Allah zai kawo wani hany'an maidoku ma aurata! " Wannan zancen natama yakan sauqaqamun tunani! A watanni uku zuwa hud'un danayi a wannan qasar komai ya faru sosai ciki harda komawata makaranta da nayi mota har biyu Dr Saad da matarsa suka ban nikam Banda bakin gode masu Sam gashi mahaifin Dr Saad wato shugaban qasar Burki nafaso Shima Yana matuqar qaunata Dan har securities yake had'ani dasu inzani skul akan idanunsa nake komai Kuma su maidoni dukda wani zubin Nike tuqa Kaina har skul in ! A Kuma wannan watannin sosai mukeda labarin mubash ni har mamakin Yar uwa love nke (habeebty) Dan yadda tazaqe ta naimo mubash Dan nikam Saida ta tabbatar komai ya daidaita snnan ta sanarmun Kuma ta nunamun shi mubash in a system inta Dan yanzun haka Yana qasar Cameroon ne! Inda ya had'u da wata yarinya suka Soma soyayya har iyayenta sun amince dashi hakan ba qaramin tayarmun da hankali yayiba Amman Yar uwa love tace karna damu zata wargaza Shirin nasa bazaici galaban auran wannan ba Kuma a sannu zata Soma cusama rayuwarsa tagargura dabazai iya fidda kansa a ciki ba sai ta cusa Mai baqin ciki da abinda zai kassara rayuwarsa! Dan wa'innan mutanen da mubash keson auran 'yarsu su d'inma sunada wani babban manufa ason shugowan mubash in cikinsu Wanda sainan gaba zaisan dalilin nasu! Oh oh mubash🤣Allah ya sadai ba gidan en yankankai kashiga badai! 🏃🏽‍♀🥺 Kai Habeebty daban take acikin mutane ko maza tsoronta suke inta shirgo wani tarko wlh ka rantse wani hamshaqin 'yan zamannin kakanninmu ne ke sarrafo bayanai haka ko shugabn qasa watau surukinta inzaiyi shawara da ita yake Soma yi Dan samun nagartattun shawara! 😄masu karatu inkun ganni yanzun Ina gani bazaku gane Aymanar taku ba! Dan irin murjewar datayi Aymanah taqara wani sihirtaccen kyau da Kuma haske haskenta gani gani zakasan Yana shimfid'e da kwanciyan hankali da Kuma hutu yooo toh kullum cikin Ac da kwanciyan hankali take ciki fatanta ya darje ainihin kyawun ta da Kuma Wanda ta qara suka bayyana ga wani d'an qiba data qara Kai Aymanah dai ta koma so ma Sha Allah! Fatan Allah ya ma rayuwarta albarka ya Kuma kawo mata qarshen da muwarta ameen! *********************** *_Bayan shekara 4 da rabi_* Zaune yake acikin makeken office d'inshi cikin kujerar office d'insa yake zaune hannunsa riqe da wata frame na hoto Mai kyawun gaske Dan frame in da silver golds aka qerasa cikinsa hoton wata kekkyawar budurwa ce wacce akalla acikin hoton zata Kai kimanin shekaru 16 haka! Qaremasa kallo nayi Ina Maison gasgatama idanuna ko shid'inne ko Mai Kama dashine Wai?! 🤔................ ✍🏼 🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀........kuda post Kuma sai.......... 🤣🤭maman janar tamun data eheee🤣👯🏼takora Kuma datan masu kud'i nakeyi daga 5k zuwa sama haka🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀🤣 *Real pure moment of life writers* 😭 *AURAN WAHALA KOH SAKI?!*😭📝🙆🏻 *_by Ayshkhair_*☺ *_page 45&46_* Kallan tsaf natsaya Mai Dan tabbatar da shid'in ne dai dagasken kekkyawan namijine ajin farko Wanda dukkanin halittun namiji sun bayyana gawan Nan bawa na Allah so ma Sha Allah a wa'innan shekarun ya chanza sosai inda many'ace da quruciyar sa tasoma bazama ajikinsa sosai hutu ke shimfid'e a fatansa daketa kyalli kman azurfa! *_Aliyu Hydar Abdallah_* kenan d'an hajia Azma da seneta Abdallah jika Kuma ga Daadadi(kakarmu) matashi maiji da jini ajikinsa kud'i sun zauna Mai tareda kwanciyan hankali saidai kukansa d'aya watau 6atar abar qaunarsa "Aymanah". Hydar aqalla yanzun zaikai kimanin shekaru 35 a duniya Amman Inka gansa zaka rantse baikai 30 bama sabida kyawun halittarsa da maiduka ya wadatar agaresa! Maganan da yasoma yine yasani matsowa daf dashi Dan son Jin abinda yake furtawa! "Aymani _swanty_ I always feel your presence inaji ajikina kinanan dawowa gareni and I promise I will love u till the end of my life sannan zan nuna maki tsantsan soyayya agareki Bazan sake barin ego d'ina yahanani nuna maki Sona agareki na yake nurul ala nooor! Come back to me safe and soon _swantyna_!" Da haka ya sumbace hoton hannun nasa sannan ya ajiye hoton akan tebur d'insa Yana sake ma hoton tsadaddar murmushi Yana shafa hoton daya ajiye akan tebur in Yana furta! "Let hubbi get back to work swanty na" 😍 Ya ida maganar had'i da sumbatar hoton Yana sakin lallausan ajiyen zuciya Kuma Yana Mai jany'o system d'insa yasoma daddanna system d'in da yake ciki! Yana cikin hakan ne yaji bugun qofa batareda ya juyoba yabada izinin shugowa sectary nasace tashugo tace: "Sir kana da baqo" D'an kallanta yayi Dan bai expecting kowani baqo Dan haka yace: " Ok let him in" "Ok sir!" Tafita Bata jimaba ta Kuma kwankwasawa Saida aka Bata izini sannan tashugo tareda baqon sannan tafice kayansa! Yanda Ya miqe Yana Mai kallan baqon NASA had'i da sakin murmushi Wanda har jerin fararan haqoransa ke bayyana yasa na gamsu da shi baqon yanada wani babban matasayi agun Hydar rungume juna sukai sannan suka saki juna suna Mai farincikin ganin junansu! Yaah Hydar ne cikin muryar mamaki yace: "Guy wat a surprise shine ko d'an waya babu saidai kurum naganka" Murmusawa baqon yayi Yana d'an tafiya har ya zauna acikin kujerun da ke cikin offishin Yana fad'in: " Ai ramawa nayi nima haka inzakazo wajena baka gayamun saidai kurum naganka ai" 🤨 Ya ida maganar Wanda yasa Hydar fashewa da kuka Yana qarasowa Dan yazauna da haka ya zauna kan kujeransa Yana juyi Yana kallan baqon NASA sannan yace: "Bravo Friend tohm ka kyauta keep it up ! Nima zan ramane ai🤨Ina matars da F boy?! Murmusawa Baqon yayi sannan yace; "Ali Hydar habeebty tana qalau she send her gaisuwa F boi Kuma gbe nakeson zuwa maiduguri nagansa sai mukoma tare tunda sunyi hutun skul! ". " Wow Kace zanga boy d'ina" Ya ida maganar Yana miqewa Yana nufan fridge Dan kawo Masa lemun kwalba! "Eh fake daddynsa ba baka zuwa Mai gashi Kuna qasa d'aya! " Dariya Hydar yayi sannan ya juyo Yana miqa Mai juice in da ya tsiyayamai acikin cup Yana fad'in:. "Hhhhhhhh zauna Nan kaji sai kaga ingaje ya nuna baisanka ba saini! Ajiye cup in daya d'an zuqa juice d'in baqon yayi sannan yace; "Aikai saidai a hankali" Dariya yayi kurum sannan yace: "Mr Man Ina _swantyna_?" 🤨 Hydar ya ida maganar Yana Mai d'agamai girar sama dariya sosai yayi baqon sannan ya kalla Hydar yace: "Wai Mai kakecine nabaka nazuba Mr Man!" .ya ida maganar Yana jany'o frame d'in hoton dake kan Decks d'in Yana murmusawa Yana fad'in: "Habawa lover boy bazaka yi imagining yadda _swantynka_ tadawo ba ai tafi haka kyau ninkin baninkin"🤣 Ya ida maganar Yana dariya: " Habadai Saad🤔! Really? This so amazing hope dai kazomun da pics d'inta wlh na qagara ta kammala karatun Nan nata tadawo garemu I really really need her Dr plsss ! " Dariya Dr Saad yayi sannan yace : " Relax Aymanar ka is in good health Kuma sauran mata 6months kurum ta kammala karatunta only 6momths so ka qara haquri akan wa'inda kayi a shekarun baya! So that all shall go well nawan! Murmusawa Hydar yayi sannan yace: "Hakane Abokina banida bakin yimaka godia kaida mommyn Fa'eez (Habeebty)da su Ammah saidai Allah yasaka maku da alheri kurum! U guys deserve jannah thank u so much friend nagode da taimakona dakai dakuma taimakon Aymanata dakai! In Sha Allah zan cigaba da tausasa Raina har sai sadda Aymanah ta dawo garemu Kuma zan cigabda nunama iyayenmu banida masaniyan inda take har yanzun thank Saad ! " Murmusawa Dr Saad yayi sannan yace': " Wat are frnz for naaa?Babu godia Akan abinda yazama wajibi Aymanah qanwa take agareni nima! " Daga haka Dr Saad yasoma labartamai wasu labarukan da bai samu yasanar Masa in details ta system ko wayaba! Sosai Hydar yaji dad'i sannan yayi godia garesu Dan habeety ma yakan yawan kirashi tacemai "d'an uwa kodai aduaa kake ma _swanty_ ne dan Naga har son datake ma nason fin Wanda kake Mata fa! 😉 Yakan cemata "qanwas Ina ai ko kaso rabi cikin sanda nakema masoyiyar ki baikai Wanda take munba kekam cigabada cusamata son nawa intadawo gareni kiga romiyo and julliet sai mun fiku zuba love keda mr Guy (Dr Saad)" Takan Mai dariya tace" toh d'an uwa Allah nuna Mana wannan Rana lfy it will be the best day of my entire life Kam! " Yanajin dad'in kalaman habeebtyn agaresu hakan Kuma yaqara Mata matsayi a zuciyarsa Kuma ako wacce salla tasa sai ya ma ilahirin dangin Dr Saad aduaa! Da haka suka Gama tattaunaaawa har Dr Saad ya bashi hotunan Aymanah daya wanko masu kyau Hydar da kyar ya iya saita natsuwansa Dan mugun tafiyar da imaninsa da Aymanar tayi lallai dole yakasa son kowacce mace a duniyanan inba Aymanahba Yana Mata sonda baisan adadinsa ba wlh Allah dai ya mallakamasa ita kurum shine aduaarsa a kullum! (Ameen Hydar din _swanty_🤣) Da haka suka miqe Dan zuwa masallaci dakuma Dan zagaya gari! "" "" "" "" "" "" "" "" "" "" "" "" " Ragwaf tafad'a a bayan mamanmu tana magana cikin muryarta ta gwaranci: "Granny! Granny! Kinga Mommy zata dakan😪!" Daidai Nan Kuma mommyn Tata ta iso tana naimanta Dan ta qaramata bulalan tana hangota wajen mamanmu ta tsaya chak Dan tasan mamanmu ba barinta zatayi ta dake ta ba Dan hakan saita Nuno yarinyan da bulalan hannunta tace: "L2l Ayni if nakamaki Zaki sanine!" Ta qarasa maganar tana hararar yarinyan tana Mai juyawa Dan fita a falan Dan ba barinta marmy da mamanmu zasuyi ta bige 'yar ba Dan haka tasaman ma kanta salama tafita! Hhhhhhhh Marwa Keenan iyaqin San raini🤨👯🏼 Mamanmu ce ta kalla yarinyar Wanda sai a yanzun na qaremata kallo yarinyar sak kamarta da Marwa sosai kaman atsaga Kara an tsara suna Kama sosai saidai Kuma tana yanayi da Aymanah still yarinyar bazata wuce shekara 1 da rabiba Amman Inka ganta zaka zata takai 3yrs Dan irin jikinta tana magana rau sannan tana guduwa a ko Ina hakan yasa mahaifiyata yayeta! Hmmmm _Aymanah Abdul'azeez_ Keenan wacce ake ma laqani da _l2l Aymahni_ 'ya ga _marwa mubin Aliyu lere_ da mahaifinta _abdul'azeeZ bukar_ Yanzun shekarun Marwa 2kenan da aure inda ta aura abun qaunarta abdool sosai suke son junansu lbrn faruwan aurensu senan gaba zan warware maku yadda auranta amaimakon yazamana Hydar ne mijin saiyakoma ga abdool d'inta a yanzun haka Marwa ta Gama bautar qasar ta Kuma tana aiki a wani company anan garin datake aure watau a garin Abuja a unguwar gwarinpa! Sosai Marwa ke qaunar 'yar sabida sunan Rabin ranta datake dashi watau 'yar uwarta Aymanah hakan da mijinta yagani yasa shi sama 'yar su sunan Aymanar Wanda ya matuqar yima dukkanin dangin su murna plot na gida har wajen 4 Hydar ya baiwa l2l Ayni Wanda shidakansa nema yasamata wannan laqanin watau l2l Ayni sosai Hydar ke qaunarta inda itama l2l Ayni ke matuqar qaunar uncle d'in nata Babu irin gatan dabai nuna Mata Dan in har ya shugo garin Abuja to lallai tabbas sai yaje dakansa har gidan Marwa ya d'au l2l aymani harsai zai koma gun aiki sannan yake maidata ga iyayenta! Wannan Keenan! Mamnmuce ta jany'o l2l Ayni ta zaunar Akan cinyarta sannan tace: "L2l Ayni maikikama mommyn ki?" Murya shagwa6e had'ida gwarancin harshe tasoma fad'in;. " Granny Wai... Wai... Dan na fasa hoton secnd mommy shine tadakan! Kuma ai bada sanina na fasarba ko granny!?😟😫 Ta ida maganar cikin yanayin tausayin shagwa6a😟 Daria mamanmu tayi Dan tasan dama babban laifi Ayni tayi shisa Marwa tabiyota! "Lalalala u are a good girl l2l cuz kin 6ata hoton secnd mommah d'inki Maza jeki baiwa mommy haquri" Sauka l2l tayi tana fad'in " granny when will secnd mommy be with me? Ban ta6a kallonta ba😫! Dariya mamamu tayi tace "soon oya go give Mama apology Maza!" Da ihun murnarta ta ruga Dan Jin ance zataga 2nd mommy soon Dan haka taruga aguje tana kwala Kiran sunan "mommy" 🤣🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀! Itako mamanmu d'an murmusawa tayi Dan tuno da gudan jininta watau wacce l2l Ayni ke Kira da secnd mommy Aymanah sosai yanzun mamanmu ke yawan tunanin yarta hakan yasa kullum saitayi sadaka tana roqon Allah maidota garesu lfy! Dahaka tanisa Dan zuwa duba marmy da ba lafy a asivity shinema dalilin zuwansu Marwa gomben! ********************* *6months leta* Repeat after me! Shine kalamar da want babban lawyer daake jidashi yaturta ga wannan kekkyawan barrister dake agabansa Sany'e da kayan lauyoyi masu karatu zanso kuga yadda wannan uniform Yama Baiwar Allan Nan kyau Wanda Baku zato ga fuskanta sai fidda annuri yakeyi Jin yasoma gayamata abinda zata gayane yasani waiwayowa Dan yadda naji ta amsa sai ya burgeni matuqa cikin harshen turanci kman sarauniyar ingila: *_I Aymanah Mubin Aliyu promise to be a trusful and truthful prosecutor lawyer! I Aymanah promise and vow to be a justice lawyer and to take decision and actions on all the Constitutions of the country before taking any case on my clients I vow to be obedient and good prosecutor to the constitution!"_ ( *Ni Aymanah Mubin Aliyu nayi alqawarin zama amintacciya da Kuma maigaskiyar lawyer Mai Kare hakkin Wanda aka cuta*! *_Ni Aymanah nayi alqawari Kuma nayi rantsuwa Alan zama lawyer Mai adalci and zan ruqa d'aukan mataki da Kuma raayi acikin Constitutions na qasa kafun na aiwatar da kowacce case Akan wa'inda nake karewa nayi alqawarin zama mailadabi da biyayya a continuation*) Da haka tajany'e hannayenta Akan qur'anin Mai tsarki data rantse akai Wanda inhar Bata cika alqawuran data furta Akan qur'aninba zata gamu da fishin Allah yawancin shuwagabbinmu saikaga kafun a rantsar dasu saisun rantse da littafin Allah Amman dasun hau mulkin giyar mulki na d'ibarsu saikaga sunyi watsi da wannan alqawarin dasuka dauka Wanda wlh dasunsan hukuncin Wanda yayi rantsuwa da littafin Allah Kuma ya karya wlh da dukkanin alqawuran dasuka dauqa sai sun tabbatar sun cikasu sabida irin azabar da Allah ya tanadar ma masu sa6a alqawari bayan sun rantse da littafinsa shiyasa siyasa wlh 6attacen wasane is a dirty game a duniya dai zasuji dad'in mulkin Amman a lahira zasu yabasa Aya zaqi a ranar da Allah da kansa zaiyi magana da bayaninsa inda zaice: *_limanil mulkul yaum? _* (Wayene da mulki yau)? Inda dukkanin basarake ko shugaba basuda damar amsa wannan maganar dan Babu sarki Babu shugaba adali kaman _alkareem Al gafur Al rahim ubangijin Adam da Musa ubangijin Aysha da muhd ubangijin fir'auna da qaruna ubangijin mala'eeku Kuma ubangijin shed'anu da aljanu Ubangiji kowani Abu Mai Rai da Mara Rai Wanda shike raya matacce acikin Mai Rai Kuma ya raya mairai acikin matacce ubangijin da inya nufeka da rahma Babu wani mahaluki adoron duniya ya haneka samun wannan rahmar ta Ubangiji Kuma Malaccin da idan ya aikama da masifa Babu Wanda ya Isa ya cirema shi face yayi izinin hakan Alrahim Mai qaunar bayinsa Wanda yake fushi har in bawan sa yaqi roqonsa Wanda mutane dayawa Allah Yana Jarabtar sune Dan su dawo garesa su naima buqata agunsa bawai Dan baya qaunarsu bace aa saidai Yana fushi idan baka roqansa Allah ka karamana qaunarka acikin rayukanmu ya Allah ka Kuma sa mu mutu masu Imani da shahada) Da kansa zai bama kansa amsa Dan bamai iya basa amsa inda zaice : "lillahi wahidul qahhar" (Allah shi kad'ai keda ita) Ameen ya Allah ! Qarasowa 'yar uwa love tareda Dr Saad sukai suna Tayani murna Dan ayaukam an rantsar Dani nazama lawyer cikakka Mai zaman kanta! Kai Allah abin godia hmmmm ! Wanda nagani tsaye ya hard'e hannayensa Yana wurgomun murmushi ne Mai Cike da so da qauna yasani saurin zaro idanu bakina na rawa ina furta "yaa.. yaaah Hydar! Da sauri su Dr Saad suka juyo Dan San ganin Wanda nakira d'in Amman wayam basu gansaba hakan yasasu tambayata lfy Aina kikaga Hydar din cikin yanayi mmakin 6acewar sa a daqiqu Soma nunamasu da hannu inda nagansa Amman wayam Babu shi¡ Dariya Yar uwa love tayi tana Mai Kama hannuna tana fad'in: "Kayya swantyn Hydar masoyiyata zomu tafi hai babu wani Hydar anan shida yake Nigeria! Kama hannuna tayi mukasoma barin wajen Niko nabita kman raqumi da akala Dan wlh nikam dagaske idanuna sun ganemun yaah Hydar d'in wlh nagansa to yaakayi Kuma ya 6ace kodai kawai Dan nayi mafarkinsa jia Akan yazomun taron murna ne yau nagansa mafarkin ya haskomun shi? Banda Mai ban amsa haka naruqa bin wajen da kallo har muka fita muka shiga mota Dr Saad ke tuqi habeebty na gaba Ina baya kmn ance na waiwayo kurum nagansa a bayan motar mu Yana dagamun hannu alaman bye bye da sauri nakuma kallonsa Dan banso kwakwalwata takuma cewa ba shi d'in bane da gaske kallan saman la66ansa nayi bisa alama sunana yafurta hakan yasani 6ullo da Kaina ta window ina furta "yaah Hydar........... ✍🏼 Real pure moment of life writers 😭 AURAN WAHALA KOH SAKI?!😭📝🙆🏻 by Ayshkhair☺ page 47&48 Ban jira wani tambayan su Dr Saad kurum ba 6alla murfin motar na yi hany'ar inda naga Yaah Hydar yabi! Da mamaki suma suka fito suna kirana Amman Sam bana majinsu burina kurum nagan na Isa kun Yaah Hydar d'ina! Wani kalan fad'uwan gaba naji a lokacinda nariqe bayan rigar Yaah Hydar d'in lokaci guda Kuma hannuna yasoma 6ari Dan bansan irin tarbar da Yaah Hydar d'in zaimun ba ga mamakina Yana waigowa sainaga waninsa sa6anin shi Yaah Hydar d'in hakan yasani saurin jany'e hannuna akan rigar mutumin Wanda inma mafarki nakeba ta66as da ita Naga Yaah Hydar da shi tohm kodai kodai idona gizau takoma yi Akan Yaah Hydar d'in ko Kuma aljanine ke zuwan mun a siffarsa Dan ganin tsananin son shi da nakeyi? Tohm inba hakaba ai wlh da idona nagansa Yana dagamun hannu sannan Kuma yana mun murmushin da ba Koda yaushe yake yinsa ba Ohni Aymanah 'yar Mubin jikar Aliyu! Wata kaliyar rayuwa Kuma nakeson jefa Kaina?! "Are u okey?"! Maganan sane yadawo Dani duniyar tunanin Dana fad'a da sauri nad'aga Ina kallon mutumin da ya kafeni da qananun idanunsa yasason Jin ba'asin riqe Masa bayan rigar danayi batareda nayi wani tunaniba ta kalla hannun nawa dake riqe da hannun rigarsa nayi saurin cire hannuna ina mamakin tohm ayaushe Kuma nariqe rigar hannunsa bacin Kuma bayan rigarsa na riqe? Ta6e baki nayi sannan nace: "Am...am...am Dan Allah sorry it was a mistake perdone me!" Girgiza Kai kurum yayi ya juyamun baya yasoma tafiya abinsa nikuma nabi siririn bayansa da kallo🤔 tohm ko uwar Mai nake kallo abayan NASA? Ohon mun wata zuciyar tace qilan fuskan Yaah Hydar kikeson yafito a bayan bankaiga wani tunanin ba naji an dafani sosai na juyo Ina qare Mata kallo nad'an saki wani lallausan ajiyan zuciya Ina kallan habeebty murmusawa tayi takama hannuna tajani har cikin mota inda *besty Saad* ke jiranmu dukamun bayan motar muka shiga nida habeebty sannan *besty* ya tada motar yabata wuta muka bar haraban *bar* d'in Saida mukai tafiya Mai d'an Nisa sannan 'yar uwa ta dafani takira sunana a hankali: "Masoyiya" A hankali nad'ago idanuna da tunda muka shiga motar band'ago na kalla kowaba! Kallanta nad'anyi duk fuskarta cikin damuwa hakan yad'an sani tunanin ban kyauta masu abinda nayi yanzun ba! "Naam " Kama hannuna tayi sannan tace: "Kinason kikoma gida gun Yan uwanki ko? Masoyiya? " D'an murmushi nayi sannan na kalleta nace: " Aa 'yar uwa ai nasan zan koma" Wani ajiyan zuciya tayi sannan ta kalla Dr Saad Wanda yake tuqi Amman dukkanin hankalinsa na akanmune ta mudubin mota yamata maagana da ido Ina gani itama ta mayarmai amsa ta wutsiyar ido sannan ta lumshe idanun nata ta bud'esu Akan nawa sannan tace: "Hakane Masoyiya in Sha allah Zaki koma cikin watan da zamu shiga Dan in Sha allah zamu shiga shari'arki da mubash Nanda 2wks Dan nayi nasarar damqosa yanzun haka yadawo qasar birki nafaso akaro na biyu Wanda awannan karon rabuwarki dake dashine takawosa! " Sany'any'an ajiyan zuciya nayi Danni yanzun ba mubash bane agabana Yaah Hydar ne dan komai nawa tunanina zantuqana komai na Yaah hydarne ban tunanin zan iya musany'a kalamai Dani da mubash Dan duk kalamaina sunaga Yaah Hydar ne Wanda zuciyata tayi naam aduk lokainda nagansa saina fallasamai sirrin zuciyata saidai inzai bigeni yayi gunduwa gunduwa Dani Amman Kam Yasin saina gayamai kozan sama zuciyata tarage wani abar a dangane dashi! Amman Kuma inna tuna aurena dake Kan mubash sai Kuma naji inamai son sake ganin mubash in Dan kwantan takardata kota hany'ar qaqaniqaqa nasan ko kud'i nace zanbaiwa mubash Dan yaban takaddata zaiban tunda lashe money ne zaiyi komai Akan kud'i! Niko Ayshkhair nace: "Anya kuwa Aymanarmu in mubash yaganki ayanzun a yadda kiken Nan zai so rabuwa dake kodako dollars Zaki basa? 🤔😯?" Mudaije zuwa zamu sama amsar mu ai in Aymanar tacigaba daban labarin nata! "Shikenan Yar uwa love Allah kaimu nagode sosai" Koda muka dawo gida 'yan uwan su Dr Saad sai zuwa suke suna Tayani murnar kammala karatuna lfy kowa sai tsokanata yake da mighty barrister! Ni sunanma Daria take ban Amma ce da Dr Saad da Kuma Masoyiya da Abbansu suka had'amun wata taron liyafa Wanda d'unbin gwamnonin birki nafaso da Kuma senatoci da many'a many'a Yan kasuwa da abokann Dr Saad da dangi duk sun hallara wlh sosai taron ya qayatar na amsa kyaututtuka Wanda harbansan iyakarsu ba aduk cikin kyaututtukan daakaban ba Wanda yafi d'aukan idona kaman Wanda Dr Saad yaban sosai nakeson kyautar harma Yana bani na miqama Yar uwa nace ta ajiyen shi daban amsa tayi tana mun murmushi Wai nafion na Dr Saad Akan nata itakam key in wani had'ad'iyar mota taban Wanda Shima sosai naji dad'in kyautar Amman Kuma bansan maisa naji duk cikin kyaututtukan nafison Wanda Dr Saad yaban gashidai acikin wani matsakacin box yake! Amman Kam akwai d'aukan ido! Taro yatashi lfy inda nayi godia sosai ga wa'innan bayin Allan! Alhmd komai ya tafi yadda akeso Dan a yau d'in Kuma aka kawo kayan gaisuwar autar Amma watau autarsu Dr Saad *iftital* inda akasa bikin Nanda 3wks a yadda naji zamuje umra Dani da Dr Saad da habeebty da iftital da Kuma habeeb dan kishian Amman! Waiyooo dad'i kasheni masu karatu nayi murnar nayi murnar harda kukana waiyooo Ni ayamana Ashe da rabon zuwana gidan Allah darabon zuwana Inga kabarin habeebullah nabiyullah ! Hmm lokacinda akai zamu nida Marwa a gidanmu abin bai yuba sabida wasu dalilai ase ase zuwana Saudi sai a birki nafaso akuma dalilin mubash Kai ko banza AURAN WAHALAN danai da mubash yad'an amfanamun wasu abubuwan ba 100% cutata yayi ba Dan Kam adalilin AURAN sa ai na kammala karatuna nasama motocin Kaina sannan kuma da yardar Mai duka jirginmu zai d'aga saman samaniya ta luluqa qasar nabiyullah Muhammad sallallahu alaihi wasallam👏🏻 wani jarabawar ta Allah baiwace Kam! Ina kwance Akan gadona Ina sauke ajiyar zuciya Dan Kam na wahala yau d'innan firgit namiqe tunowa danai da gift d'inda nabaiwa Habeebty ta ajiyen har Ina sa hulana Dan miqewa zuwa amsa sainaji anturo qofan d'akina bakinda liqeda sallama amsa Mata nayi asaman la66ana Ina kallonta tana qarasowa da kyautan nawa murmushi nayi nace:. "Aiko Yar uwa yanzun nake cewa Bari Nazo na amsa spacial gift d'ina Wanda duk ciki nafiso" Daria tayi tana maizama akusadani tana fad'in: " Hummmm su better half in *Zawj* anji gari Maine kikama bestyn naki haka har yabaki kyautar danasan kikafiso huun? "Ta ida maganar tana kallan fuskata rufe fuskan nawa nayi sannan nace: " Ohohoh yazan sani aikinsan nid'in better half d'in tasace ta musamman shiyasa yaban spacial gift din ai😝"naqarasa maganar Ina Mata gwalo miqamun box din tayi sannan tace: "Ay shikenan ungo abinki nikam Bari naje nasoma Mana shirye shiryen tafiya! " Kallanta nai Ina Mai amsan box din sannan Kuma alokaci d'aya inamata magana: "Kai Yar uwa love shirye shiryen tun ayau" Daria tayi tace inbanda abin Masoyiya ai tafiyan namu jibine "Jibi fa?"! Na Tambayeta da Dan mamaki a fuskana "iyyi jibi in Sha allah kinsan zamu gari har uku Kan muje umrar".. Baki hancin kunne fuska duk a sake nace: " Kai Yar uwa wannan ai zamu kashe kudad'e diyawa".. " 🤣hummmm Aymanah kenan! " Daga haka ta sumbaci goshina sannan tasakeni tana mun dariya sannan tayi ficewarta tabarni riqe da box Ina binta da kallon al'ajabi! Ta6di suko saikace basusan ciwon kud'iba kyautana nasoma bud'ewa danson ganema idona abinda keciki! Wow na furta a hankali", box in d'auke take dawani diamond ring blue maishegen yalqi da d'aukan Ido kaidakaga wannan zoben kasan yakai kimanin miliyoyi bankaiga Gama yaba zoben na hango wata dalelliyar silver wrist watch Mai shegen kyau da d'aukan Ido wow" nakuma furtawa ayayinda nake d'aga wani frame daaaka lullu6e dawani farin kyalle Mai yalqi da watsin stones a hankali nad'au frame in nasoma bud'ewa! Turus na tsaya Ina kallan pic in dake cikin frame in da kallo cikin in ina nake furta "a... A... Aa Ina besty yasamo pic innan?" Hotonane aciki lokacinda nake baby tym in Ina nusry 2 Sany'e nake cikin rigar sany'i white colour yanada ratsin jaa sannan suwaitan Mai gargasane hulan Kaina Kuma Shima farine da rantsi jaaa yanada dogon igiya hannuna rungume da wani qaton heart jaaa Wanda yake d'auke da sunana akai *AYMANAH* hoton and'aukenine cikin snow lokacinda mukaje US dani da Yaah Hydar da Marwa da yapendo Azma tym in muna wajenta dazama nida Marwa Kai Ina bala'in son hoton wlh Dan Koda na girma Saida na tambaya yaaapendo taban hoton Amman tacemun tamanta inda yake Amman zata naimo daganan ma batasakemun maganan hoton ba Nima ganin hakan sai na share kurum ganin inada Wanda mukai tareda Marwa! To shi besty Aina yasamo hoton? Gaza Mai bani amsan tambayar nayi harna miqe Dan zuwa tambayan sa sainaga wani d'an qaramin takadda hakan yasani miqa hannuna nad'au takardar! Na warwareta wani rubutune Mai shegen kyau aciki Soma karantawa nayi kaman haka: _baby lawyer! 🙌🏻Jinjina agareki qaramarsu babbarsu natayaki murnar kammala karatunki lfy I pray u got a successful life ahead Allah kawo miji nagari kamanni gareki stayi bless and tyt love u_"!🙌🏻❤ _baby lawyer na_ Ni sunan Daria ma taban sosai sai yanzun nakuma maimata sunan Dan yamun dad'i wlh _baby lawyer_ Kai Amman besty akwai zolaya Wai Allah bani miji nagari kmanshi🤣🙌🏻hakane Kuma fa Daman kullum Ina cemasa yamun roqon Allah yaban miji nagari kmn shi shine yau yamun aduaan kenen🤣🙌🏻woooo besty na Keenan! Miqewa nayi nad'au box in nasakashi a closet Ina sannan na d'au zoben nasama hannuna huwuuwooo waiyoooo zanso kuga yadda zoben Nan ya kar6a hannuna ma Sha Allah murmushi sa6e a fuskata na numfa falo Dan tambayan Best inda yasamo pic in! Kodana fito na iskesa shi kad'ai kaqarasowa nai nace:"Kai Amman besty wlh kyautanan taka tamun tafi nakowa wlh i really like it" D'agowa yay yana kallona bisa alama waya yakeyi murmusamun yayi kawai yamaida hankalinsa Kan wayar Niko bandamuba nasama gu nazauna Dan tambayarsa inda yasamo hoton nidai banji abinda ake cemasa cikin wayanba kawai naji yace "ok alryt" had'i da cire wayaar akunnensa ya mayar daidai Kan hannun kujerar danake zaune yakife wayar murmusawa nayi nace: "Waikai besty Aina kasamo best pic Ina?" Dariya yayi sannan yace "better half Keenan nibanda amsar tambayarki yanzun" Shagwa6e fuskata nayi sannan nace Mai: " Kai besty y now? Har sai yaushe abeg gayamun Mana" Noqe kafad'a yayi yace: " Aa Better half not now zan Gaya maki Amman ba yanzun ba sai Nan da wani tym karkikuma tambayata ok? " Ya ida maganar Yana kallona ta6e baki nayi nace shikenn Allah kaimu yace ameen miqewa nai nace Mai zanshiga bacci nagde Sarai yasan banji dad'in yadda ya amsamun tambayata ba Amman sai ya dake Shigewata d'aki nayi na kwanta ragwaf nasoma tunanin mutumin naku Yaah Hydar! Haka har bacci 6arawo yasaceni! Haka muka ruqa shirye shiryen tafiyan mu ba qaqqautawa munyi dukkanin shirye shiryen da ya kamata gobe kawai muke jira jirginmu ya d'aga! ******************** Washegari da misalin 9:30am jirginmu yad'aga zuwa qasar Holland........ 🙌🏻✍🏼 *Real pure moment of life writers* 😭 *AURAN WAHALA KOH SAKI*?📝🙆🏻😭 _by Ayshkhair_☺️ _page_ 49. Satin mu d'aya a qasar Holland sannan muka takarkata muka koma italy inda anan ne muka shafe kwanaki har goma kasantuwan kayan d'akin iftital da muka tsaya siya sannan muka gungura zuwa garin habibullah mustapha sallallahu alaihi wasallam🙏🏻Nan muka sauke farali muka gudanar da umran mu cikin kwanciyan hankali Babu irin roqar Ubangiji na davanyi ba Akan ya karkatomun hankalin Yah Hydar izuwa gareni yasoni tamkar yadda nake sonsa yakuma sa mu kasance ma aurata har qarshen rayuwar mu! Ban Bari nayi sayi sake da aduaa taba sabida muhimmancinta Kuma dayardar Allah bazata dawo batareda an amsamun ba! Satinmu 1 a makka muka karkato muka koma Dubai munyi siyayya Kam Dan har haqorin makka nasa yamun kyau Kam mun Sha hotuna munyi siyayya kala kala fatan dai mudawo gida lfy kurum daga Nan Kuma Nima nakoma gun iyayena duk sadda na tuno na kusa koma garesu sainaji wani Dadi na ziyartata waiyooo Ni Aymanah bayan shekaru d'ad'ai har 6 bana tareda su sabida AURAN WAHALA da ya jamun Kai Allah shi kyauta kurum banama kowani klan bawa na Allah Koda maqiyi nane fatan shiga gararin rayuwar aure irin tawa! Wlh mu nutsu wajen za6ama 'ya'yayen mu uba nagari shi fa aure sannan manzone Wanda baison aure tom tabbas bai qaunar sunnan annabi! Mu nutsu sosai wlh kafin mu tsunduma kanmu gayinta Kar rud'un soyayyan namiji yasaki saurin son aurensa ko Kuma kud'insa ko mulki ko kyawunsa kifara bincike sosai akansa kisan kyawawan halayyansa kinsan inda yafito kisan tarbiyarsa kisan aikinsa sannan kisan da mutanen dayake huld'a dasu ki guji ke6ewa keda namiji batareda wani muharraminki akusaba kafin AURAN naku nasan baku manta yadda muka kwashe da mubash lokacin sauran sati d'aya bikinmu a *Daveen hotel* Mata kudaina saurin son aure Dan kunga Wai qawayenku nayi ko shekarunki sunyi Nisa kokuma iyaye da mutanen unguwa sun dameki da yaushe zakiyi aure! Hummmm wlh yawancinmu wannan ne kesasu jefa kawunansu cikin masifa da bala'i na aure shifa aure kaman mutuwa take idan lokacinki yazo ko mijin yayarki ko qawa saikiji kin aura aure kaman layin markad'e yake if niqan yazo kanki wlh ko kina wata uwa duniyace sai kinji andaura maki aure walan da Wanda kikeso ko akasin haka so en uwana muguji AURAN sauri ba bincike wlh Kar son namiji ya kaiki yabaroki keda danginki zaibarma ta6o shikam ko akwalar rigarsa labarina ya isheku darasi Kam! Dan alokacin aurena na gwammaci Saki Akan aurena yoto ba gwara *sakin ba* akan *AURAN WAHALA* aiduk Wanda ya karanta labarin Nan nawa kokuma yaji lbrn wannan rayuwar tawa koshi aka tambayesa *AURAN wahala ko saki*? Nasan sakin zai za6a dukda Allah na fushi ga macen data buqaci saki fiyeda auranta Amman a irin nawa ko a sharian musulunci raba AURAN shine mafita tunda aure da asiri ai ba aure bane! Waiyoooo yaah Hydar d'ina karkadamu nimai qaunarkace inanan dawowa gareka in Sha Allah ! 🙌 Kwananmu 4 a Dubai muka dawo huuuu masu karatu zanso kuga yadda nasanja wlh nadawo wata kala kaman ba Aymanarku ba nayi haske da d'anqiban hutu naqara tsawo da girma halittun jikina sunfito d'as dashi mansha Allah yoo yanzun fa shekaruna 23 a duniya nazama cikakkiyar mace ajin farko maiji da kyau da kud'i da Kuma ilimi duk inda NASA qafa sainabar magana tsaban d'aukan idon danakeyi samari kalakala Kai kace Mara aure tunda inkaganni zaka rantse Banda aure Kuma ban ta6a sanin wani Abu Wai shi aure ba! 😕tohm inda ace d'ana na raye fa? Bazaa yarda d'ana bane Keenan! Hmm bayan dawowar mu rayuwa Mai dad'i muka cigaba da gudanar wa a rayuwar mu ciki ko har bikin iftital daakai hmm munci bidiri Autan amma anyi aure bayan bikinta suka koma qasar Germany ita da mijinta Daman Nan yake aiki fatanmu Allah Basu zaman lfy! Kwanaki mintuna awowi sakanni sai tafiya take rayuwa saiqara habbuwa yake nikam yanzun Banda wata matsala inba takomawa Nigeria ba shid'inma next month zankoma Dan yau sora sati d'aya tal mushiga kotu da mubash Wanda aka kaime sammaci batareda yasan dawaye zaiyi Sharianba shikam abin duniya ta taru tamai yaawama Dan yayi aurensa da Yar Cameron d'innan Ashe Yar cutar qanjamau ya aurarma kansa wannan dalilinne yasa iyayenta amincema AURAN su Ashe Dan kawai sunsan Yar su nada ciwon HIV tarasa mijin aure sabida kowa yasanta da halin karuwanci anan tasamo cutar gashi tayi auran shiko mubash jiyayi ai yabude sabuwar rayuwa Dan Babu irin dukiyarda Zeenat Bata 6arar Mai gashi Kuma Yana mugun tsoranta lokaci da dama yakan tuno Aymanah yata cewa Allah jiqanta yau abinda yake Mata shi akemai ciki ko har kawo maxa cikin d'akin kwanansu da Zeenat keyi suyi holewarsu son ransu sannan tafita club sai safe take dawo wa at times ita ke gayyatarsa shimfid'arta taitayi yadda takeso dashi son ranta kaikace itace mijin mubash matar inta Gama Kuma tabiyasa kud'i kaikace ba aure sukaiba! Awata ranar litininne yatashi da ciwon ciki Wanda harsaida Zeenat takaisa asibity ananne aka tabbatar Mata Yana HIV kaman yadda take dashi tab ko ajikinta mubash in nedai daaka gayama harda suma sau uku Allah ya Isa Kam kwando kwando baninkin baninkin Babu Wanda baima Zeenat ba itako tarama mubash yayi danasani danadama harba adadi yasan haqqin matarsa Aymanah ce ke d'awainiya dashi kaico Aymanh kiyafemun natuba Allah jiqanki Nima nakusa zuwa gareki Dan Nima nasan mutawar zanyi! 😭a haka sai ya fashe da kuka aranar daaka kamasa zuwa qasar birki nafaso aranarne yasaki Zeenat bisa umarnin data bashi Dan wani qaton Arne aqasan waje nasan holewa da ita Dan zuwa ma zatai tasameshi Nan tace mubash yasaketa Aiko secns be qaraba ya maka Mata saki 3 Kuma tace ya takarkata yabar Mata gida nanfa hankalinsa ya tashi danbaisan inda zai nufaba bai da ko sisi fitowansa Keenan cikin gidan en sanda sukai gaba dashi mubash Babu irin kukan dabaiyiba but abanza tohm Mai yayi dazaa kamasa? Yana ji Yana gani akasashi a jirgi sai birki nafaso anan aka kullesa har tsawon watanni biyu Keenan tareda horo maiban tsoro da al'ajabi da habeebty tasa anamai danduk aikintane inkaga mubash bakaso kakuma ganinsa akaro na biyu ba! Niduk diraman Nan Banda masaniya nadai San Yana qasar but bansan halin da yake ciki ba Dan Masoyiya tace a6oyemun Dan tasanni da shegen sany'in zuciyan bala'i nandanan zance Kar a hora mubash akyalesa itako yadda ta kwallafa Rai Akan cin duduniyar mubash ai wlh ko waye yace kartayi bazata sauraresaba Dan taqudurci aniyan masu hali irin na mubash duk dainawa zasuyi Dan saitayi exposing d'inshi duk duniya Susan halinsa sukuma kyamacesa shida kansa aduaan mutuwa zai ruqama kansa Akan rayuwannan hmm baridai sakin Aymanah ya shigo hannu takun! Yau ta kasance 20 ga watar June 2019 Wanda yayi daidai da ranarda muka shiga kotu Dani da mubash! Zaune nake cikin lauyoyi jikina sany'eda kayansu idanuna Sany'e da siririn spectacles (glashin Ido) kaina adurqushe Ina nazarin wasu takardu shigowan alqali cikin kotun ne yasa kowa dake cikin kotun miqewa Dan girmama alqali Saida ya zauna sannan ya buga wani 'yar guduma alaman ya amsa gaisuwar mu muzauna Nan kowa yashiga misimisin zama Dan kotun Cike yake maqil da jamaa Ni har mamakin hakan ma nayi Nan alqali bayan zazzaunawan mu yabuqaci a fiddo da Mai laifi buguwa zuciyata tasomayi naji nasoma loosing control a hankali nasoma furta aduaan samun sauqin lamura gun Ubangijina aduar itace *Salamun qaulan min rabbir rahim* sau babu adadi naketa maimaitawa har wata ni'imtaccen nutsuwa ta ratsa sassan jikina ajiyan zuciya nayi Wanda adaidai lokacin wasu 'yan sanda biyu suka shugo cikin kotun riqeda mubash dake Sany'e da ankwa kallo d'aya yaymun ya d'auke idanunsa gareni Dan alamu Sam bai ganeniba Dan dama maiganeni sai yasha fama Dan sanjawar danai! Niko quri namai da ido Ina qaremai kallo sabida tsoro da tausayin halittar mubash Dana gani yayi wata muguwar Rama Dan ciwon sa dalilin qin samun maganin da batayi yasa duk tafara cinsa Inka gansa yanzun kaman wani kwashoko! Yayi baqi sosai duk kwalisan Nan ta mubash babushi Babu alamarsu kman ba wannan d'an kwalisan Mai shegen d'aukan wanka ba na sace zuciyan Yan Mata *mubash*! Ay wata kalar Imani ce tasoma ratsani sosai Kai lallai duniya juyi juyi duniya Mai yadda tasoma mutum yau Wai mubash shine awannan halin Allah Mai komai da komai Mai iyawa da hanaawa waiyioo duniya budurwar Wawa duk Wanda yad'au duniya da zafi wlh qarshe zata nunamasa inda yadace Wai yau mubash maicin duduniyata Mai dukana Mai azabtar Dani shine yau ahaka Kai Allah kasa mucika da kyau da Imani! Maganar alkaline tamaidoni duniyar tunanin danake ciki sannan namaida idanuna Dana kafe mubash dasu Kan alkali dake magana: "Ina lawyern Wanda ake qara?" Shuru ba lauyan daya miqe hakan ya tabbatar mun cewa Yar uwa love Bata daukanma mubash lauyaba hmm ai he don't deserve that wata zuciyata ta rayamun hakan! "Babu Keenan?" Alqali ya Kuma jeho tambayar Nan sectary lawyer yace eh Babu Yan rubuce rubuce alqali yayi sannan yace Ina lauyan Wanda yake qarar Mai laifi? " Nan kotun tayi shuru ana jiran miqewar lauyan Wanda ake karewa Shima mubash zuba idanu yay yanason ganin lauyan dakuma Wanda ya maka Masa case shida bai ko ta6a fad'a da wani a birki nafaso ba habeebty dasu Amma da Dr Saad duk sun zuba idanu suna sauraron miqewata Saida alqali ya Kuma nanatasa sannan namiqe a hankali inda duk idanun jama'an cikin kotun yakoma Akaina tsuru da idanu mubash yamun Dan kurum ji yayi zuciyansa na buguwa sai kallona yakeyi yanason tuno inda yasan fuskannan Dan sai yanzun yake ganin muguwar kamar da fuskar tamai da kaman yasan fuskan maganartace tamaidoshi duniyan tunanin da yakeyi; "Ur majesty sunana barrister Aymanah Mubin Aliyu lere Kuma nice lauyan Mai Kare ............ Bankaiga qarasa maganata ba kaman saukan Aradu naji muryar mubash daban ta6a sanin Yana da itaba tana furta! "Wa.... Waaa.... Wat?! Yanayi Yana fito wa daga box in dayake tsaye Yana nunani da d'an yatsa ilahiri jikinsa da ga66o6insa sai kerma suke Niko wani daure fuska nayi ina kallansa Rai 6ace Nan fa idanun jamaa suka koma kanmu! Zuwa yayi daf Dani bakinsa na karkarwa yake fad'in: "Ay.... Ay .... Ayma.... Aymanah?! Yanayi Yana nunoni da d'an yatsa Niko na tamqe fuska kaman wacce aka aikoma mutuwa had'a girar sama da qasa nayi Ina ballamai harara shiko mamakine fal ransa haaa'a yaza'ayi ace wannan Aymanah ce ba ancemai Aymanah ta rasuba toh Wanda ya mutu Yana dawowane?! Jawoshi da wasu Yan sanda keyine yasashi dawowa duniyar tunanin dayake yi Yana Mai tsananin mamakin wannan al'amarin! En sanda Saida suka maidasa box section in sannan suka barsa alqali yabuga 🔨alaman kowa yayi shuru sakamakon hayaniyar data kaure a kotun tsit kowa yayi kaman wa'inda ruwa yaci kowa yamaida hankalinsa gun alqali danjin maizaice gyara tabarun idanunsa alkalin yayi sannan yayi gyaran murya yace: "Barrister kotu tana sauraronki"! Na nagyara muryata nawaigo Ina kallon habeebty da Dr Saad da Amma wa'inda suma sukamun tsuru da idanu gyad'amun Kai habeebty tayi alaman *go on* Shima Dr Saad jinjinamun hannu yayi sannan na maida idanuna Kan mubash Wanda Babu abinda yakeyi sai kallona shifa wlh har yanzun baiyarda cewa Aymanah bace Dan Aymanarsa ta rasu likitoci sun tabbatar Masa da hakan sannan Kuma Aymanarsa batakai wannan kyau da girmaba Niko nace(😒sadda Ayamah ke qanqanuwa kasanta ai lokacin kyawunta da surarta Basu idasa fitowaba sannan shekaru 6 aiba kwana 6 bace ko sati 6 malam mubasshir🤗)! Ballamai harara nayi sannan namaida idanuna Kan alkali nasoma magana tiryen tiryen tun abinda yafara had'ani da mubash har auransa har gudowarmu birki nafaso harkuma zamana gidansu Dr saad! "Ya Mai girma Mai shari'a da wannan dalilan nawa da Kuma hujjojin Dana gudanar agaban kotu nakeson wannan kotun Mai adalci data amsarma Aymanah 'yancinta wajen azzalumin Nan tahayyan raba aurena Dani dashi ! Nagde ya Mai girma Mai sharia! " Da wannan maganar nawaiga Ina kallan mubash Wanda yabud'e idanu baki hanci duk yasaukesu Akaina yanamai kallona Cike da mamaki Kai shifa kansa a d'aure yake yaza'ayi hakan tafaru yaakayima ya yarda Dr Saad lokacin maiyasa baiyi tunanin tym inma cewa Aymanar zata iya had'a baki da likitocin asibitin Dan taku6uta a hannunsa Kai! A lokacin maike damunsa ne baiyi wannan tunaninba iyye?! Niko nace(ikon lillahine ya haneka hakn ai malam mubasshir) Waigawa nayi nakalla habeebty tajinjinamun Kai alaman Jinjina hakanma Dr Saad d Amma suka jinjinamun Nan nakoma nazauna kotu tahau surutai masu tsinema mubash nayi masu tausayamun nayi en rubuce rubuce alkali yayi sannan ya d'ago tareda buga 🔨kowa saiyayi shuru ana sauraren abinda alkali zai ce! Kallon mubash alkali yayi sannan yamaida idanunsa gareni sannan ya Kuma ciresu Akaina yamayar Kan mubash in! Gyara murya yayi sannan yace: "Mubbashir shin kaji abinda Aymanah tace gareka tareda hujjojinta da proves inta agareka? " Gyad'amai Kai kurum mubash yayi kman wani agama lizard shi duk mamakima ya ishesa! "Ko da abinda zaka iya cewa akai? Kafin kotu ta Yankee hukunci?" Kuka tururus tururus Malaminku mubbashir ya fashe dashi yanayi zai6ud'e baki zaiyi magana ay sai wani sabon kuka ta tasomai Niko wani haushima yake ban walle😒! Chandai yace: "Haakane duk abinda tafad'a ya Mai shariaa saidai wlh nayi nadama Dan Allah Aymanah kiyafemun nasan na cuceki a rayuwa Dan girman Allah kimun afwa wlh nayi nadama kitausayamun Aymanah wlh Ina matuqar sonki wlh Aymanah bazan iya rabuwa dake ba!" Aikuwa kaman ya doke zuciyan Aymanah tawani miqe jijiyar wuyanta sai tafarfasa yake ta Mike ta nuna Mubash da d'an yatsa tana furta "objection my loard ya kamata mubashhir yaruqa sanin irin maganganun dazai ruqa furtawa ga Aymanah ya Mai girma Mai shariaa ko a addini baa auran tursasawa inaakayi la'akari da sammun da mubash yamun Dan na afka tarkon sonsa wannan ya aurenine bisa asiri bawai yarjejeniyar soyayyata ba ya Mai shariaa inason kotu ta amsan mun takardar sakina agun mubash Dan banida shaawar qare kasancewa matarsa ba!" " Aymanah karkimun haka Dan Zeenat ma tayaudareni ta barni da ciwon qanjamau nasan duk hakkinkine ke Bina ki yafeni Aymanah kizo muzauna kiyi jinya ta har tsawon kwanakin da ya ragemun a duniya Dan nida gawa duk d'aya make ayanzun Aymanah kitaimaka nasama wacce zatamun takaba at least Nima nasamu matata tamun takaba burin kowani mataccen miji Dan Allah Aymanah!" Dolene duk wani mahalukin dake zaune awannan kotun mubash yabasa tausayi wlh kO ita Ayamah sai da tausayinsa ya karad'e Ilahirin jikinta da ga66o6in jikinta Amman Sam baza sake yarda ta koma ma Mubash ba tayi nisa batajin Kira agun son kasancewa da Yaah Hydar d'inta Dan haka saita dake ta gimtse tace fafur sai yabata takar dar ta Nan alkali yabukata mubash ya sake ta ko inyaqi kotu taraba auran! Mubash da gumi yarigada ya rufemasa ilahirin jikinsa har futsari yaruqa fesowa ajikinsa lokaci lokaci share gumin fuskansa kaman wani sabon akuya yasoma magana cikin kuka yace: "Saidai kotu ta raba AURAN Amman nikam bazan iya sakan Aymanah ba!" Shuru kowa da abinda yake saqawa a xuciyansa alkaline yayi en rubuce rubucen sa sannan ya d'ago Yana kallan jama'an dake Cike da kotun maqil gyara tabarun idanunsa yayi sannan yayi gyaran murya wanda kowa yamaida hankalinsa kan alkalin dansonjin abinda zai zartar; "Abisa hujjoji da dalilai da barrister takawo ga wannan kotun,Dan haka kotu ta gamsu da hujjojinta tareda amsarmta hakkinta! Wannan kotu Mai adalci tayanke hukuncin raba AURAN mubbashir Musa da Aymanah Mubin kotu taraba auran nasu har sau uku sannan kotu ta Yankee ma Mubash hukuncin daurin shekara 5 a cell dalilin zubarda cikin matarsa dayayi wannan shine abinda kotu tayanke,! Alkali nagama fad'in hakan yabuga🔨 Nan kowa yamiqe Dan girmama alkali ihun mubash ne yamaido hankulan jamaa duka akansa ihu yake Yana Aymanah tayafe Masa mutuwa zaiyi Tama Allah ta yafemai ganin yadda duk mubash in yasusuce yadawo ne a lokaci qanqani yasa jikin kowa yin la'asar! jiki a sanyayye Aymanah ta Isa gareshi yadda ta iske mubash ya koma a sakanni dabasu wuce 3 ba abin yayi mugur firgitata gawani garaji da qirjinshi keyi Kai kace murane ta tarun Mai awajen yakasa fiddawa sunanta kawai yake mitan nanatawa akan tayafemai zai mutu ai batasan lokacinda tai zum ta iso gareshi Yana Nan kwance warwas aqasa kowa yaja da baya ganin yadda yake fidda numfashi a 360 riqe hannunsa tai shiko yariqe Gam har riqon yaso tsorata Aymanah Dan saitaji tamkar ba riqon mutum d'aya ba kuka tafashe dashi kurum Mubash yace cikin muryarsa da yake fita a hankali "Aymanah ki yafemun ki yafe mun ko zan samu nasamu sassauci agun Ubangiji Dan Allah Aymanah kiyafemun mutuwa zanyi ki yafemun Aymanah ki yafe..........! Baikai ga qarasawa ba jikinsa yasaki kwas! Alamun d'aukewan lumfashinsa Keenan komai najinkin sa yasaki hannunsa dke cikin na Aymanah ma yaski lakwas cikin zazzare idanu Aymanah tasoma kallonsa daga Kan fuskarsa har kafarsa innalillahi wa'innan ilahiri rajiun shine abinda ke fita abakina hakn yasa habeebty da Dr Saad saurin isowa gareni Niko sai faman jijjiga mubash nake Ina Kiran sunansa "mubash! mubbashir😭 kamiqe Dan girman Allah Karka mutu wlh nayafema ka miqe Dan Allah Karka mutu Dan girman Allah.......! Nan kuka yaci qarfina kurum nafashe da kuka Mai tsuma Rai na kwantar dakaina Akan qirjin mubash in Ina dukan qirjin NASA a hankali Ina Kar yatafi ya6ud'e idanunsa na yafemai! Wallahi tallahi masu karatu harga Allah mutuwan mubash ya rikitani Kuma yashigeni sosai da sosai in maqiyinkama ya mutu ya kakeji bare mubash Wanda yakasance miji agareni adaa dukda zaluntata dayayi na gwammaci _Saki Akan _auran wahala_ ! Mutuwarsa ta ratsani Kuma taqaramun imani sabida mutuwar tasa ta tabbatarmun da duk fariyan bil'adama da wannan ran ne yake tinqaho da fariya kwantil kwanta inta fita daga sassan ruhin mutum shikenan fa! Shikenan fa wlh komai NASA yaqare iliminsa dukiyarsa mulkinsa qimarsa fa! Komai NASA taqare wlh saidai fa amai komai fa amai wanka a sallaceshi a haqa gabari abinnesa kowa ya Kama gabansa abarka dakakai sai halinka da sallolinka fa! Shikenanfa 'ya'yan ka matayenka iyayenka abokanka Yan uwanka dukiyarka motocinka komaifa bazasu zo su zauna dakaiba iyakarka suma rakiya gidan gaskiyarka iyaka asaka motarka akawoka aciki yanzunkamma da talakan da Mai kud'in duk cikin akora kura fa akesa gawan nasu akawofa! Kaico duniya da haka Kuma zakaga muta dasa buruka kala kala a duniyan Nan dafa anciremana ran Nan shikenn fa tamu ta qare shikenan fa wlh lokaci qanqani zaa manta dakai! Kai jamaa wlh murage wasu abubuwan damuke aduniyan Nan Dan mutuwa Bata sanarwa Bata Kuma fashin d'aukan kowayene kuwa a duniyan Nan tunda Wanda Ubangiji ma yafisoduk duniya nabiyullah mutuwar tazo ta tafi dashi uban wayene bazai tafiba? Wayene nace bazai mutu ba? Wlh Babu kowa komai da kowa zai mutu wlh mukoma ga Allah! D'agoni da habeebty tayine yasani kallanta itama kobaa fad'amunba tana cikin wani yanayi na tausayi fad'awa nai jikinta nasoma Rusa wani sabon kukan Wanda ta kyaleni inayi batareda ta lallasheniba Dan shine kurum zai kawomun sassauci a yanzun Babu abinda nafi buqata sama dashi in ayanzun! Kai Allah jiqan mubash dai kurum masu karatu inaji Ina gani aka dau mubash akamai wanka akamai sutura aka Tara mutane aka sallaceshi aka kaisa gidan gaskiyarsa! Ohni Aymanah shikenan fa mubash ya mutu ya tafi bazaa sake yayinsa ba Kuma Kai jama'a yanzun duk abinda mubash keyi adaaa akacemai haka rayuwarsa zai qare ai bazai ma sakema Wanda Yama Mai wannan maganar Koda kallon kirkiba! Hmm masu karatu haka rayuwannan take fa yau Kaine gobe ba kaiba waiyioo! Masu karatu wlh muji tsoron Allah! Mubash Allah dai yajiqanka ya kyautata makauncinka ya Kuma yafema laifuffukanka! Haka naruqa jinyar mutuwar mubash a zuciyata sainajima dama wlh bankai qararsaba na amsa sakina cikin ruwan sauqi kurum Kai wlh duk nice sanadin mutuwarsa! 😭 Yar uwa na yawan nusata Akan nadaina cewa nice silan mutuwar mubash kawai haka Allah yatsara mutuwarsa zata kasance! Sosai suke kwantarmun da hankali itada mijinta harnasoma sakin jiki Amman akowacce sallata Ina saka mubash a aduaa Allah cigaba damai gafara! Masu karatu kwanaki fa sai tafiya yake sakanni da mintuna sai shud'ewa take ana maraici dare zai tsala safiyama tayi haaka rayuwa taita cigaba da tafiya da dad'i ba dad'i yanzunkam namance mubash saidai inamasa aduaa ba fashi hankalina yanzun duk yayi gida gun dangina kurum nakeson tsintar kaina Danko duk dad'in gidan uban wani gidan ubanka yafi kodako ace Kashi kukeci agidanku Kam! Ayaude ansa ranar tafiyar mu nigeria Nan da 2wks kai masu karatu zanso kuga irin farin cikin danake ciki wlh Dan ko sadda habeebty tasanar Dani rumgumeta nayi Ina ihun murnarta harda raawata wlh yooo badoleba bayan shekaru aru aru har 6 zan sake ganin sany'in idanina su Marwa mamanmu mamy yapendo yaa Salim su anty ameena da Rabin Raina Yaah Hydar wacce kaliyar murnace bazanba ko makka aka biyamun iyakata murnarnan Kai masu karatu tsayawa labartamaku tsananin dad'in danake ciki Kam yanzun 6ata tym ne kawai kudai nabarku ku qiyasta! 🤗 Tun ranarda sakin mubash yahau kaima Amma fa tashiga gyarani gyara kuwa irin ta amare acewarta Dana koma Nigeria sai aure niko sai wani dad'i nakeji jikina harya Kuma murjewa sai yalqi da sheqi yakeyi ko giftawa nai sai nabar tsarabar kamshin jikina Dan qamshin danakeyi na dabanne acikin qamshi Kam! Kai Babu abinda zan iya sakama Amma dashi sai fatan gamawa da duniya lfy kurum Dan ko uwatace abinda zatamun Keenan wlh! Zuwanmu Nigeria sai kankama takeyi fa 💃🏻Niko dad'i kaman ya kasheni tsaraba Kam saidai inban fitaba jidosu kurum nakeyi musamman Yaah Hydar kaikace nama rigada nazama matarsa ma 🙄ko ince Yama yarda ya amsa soyayyata ma ! Oho ni ina ruwana nidai jido tsaraba kurum nake kaman bansan ciwon kud'iba! Su Yar uwa har mamakin iriyan San danake ma Yan uwana suke Dan Babu Wanda banma tsaraba ba kaf dinsu! Ayau take jajibarin sallata fa masu karatu😂💃🏻ko ince jajibarin zuwana Nigeria aradu😂ai daka ganni zaka ga ainihin Aymanah Mubin tafarkon lbr Dan tsokana da barkwancina duk dawo dasu nai su habeebty mamaki suke waidama Ina magana har haka😂Niko nace tab ai inaji nafi aku marigayi mubash ne ya ladaftar da bakin😂! Zaune nake ana mun gyaran Kai had'i da kunshi Mai kyau nida habeebty kaikace amarya 😉Niko yinakeyi da biyu Dan nabirge Yaah Hydar eheee🏃🏽‍♀Dan yanzun bazai ganni bai kyasaba Dan Aymanar yanzun tafi Aymanar daaa kyau da diri masu kyau kam😂! Mungama gyararmu yayi kyau daganan muka nufa kasuwa mukasoma wasu siyayyan! Nigeria Kam Yaah Hydar ya rigada yasan zuwan Aymanah Dan har yasoma tanadi da shirye shirye na musamman ! Yapendo har tambayarsa take kwana2 taga yasanja ne yadawo so cool da yawan faraa abinda baasansa dashi daba Daria yake Mata yace zatasan abinda kesasa faraa Nan bada jimawa ba! Kowa fa adanginsu Aymanah nagani maqil agidan yapendo su yaa Fahad da Salim su anty ameena zubaida Kai duk 'ya'yan gidan namu da jikoki duk suna gidan su marmy da mamanmu da kakarmu kowa yayi jugum jugum a falo! Yapendo ce ta Soma gajia tacire tagumin datayi sannan tace "Salim Kuma kiransa Mana kozai shiga" Kuma Kiran Yaah Hydar Salim yayi Amman amsar d'ace itace lanbansa a kashe! Alama yayma Yapendo alaman haryanzun akashe! "Toh shi yaron Nan Wai Mai yake nufine yatasa hankalin kowa yace Azo Abuja kowa yabar aikinsa gashi zuby dake lgs ma tazo mutane dake nesa duk yasa sun hallara Amman ya watsar damu tun jia ya kashe wayoyinsa Wai Mai Aliyu ya maidamune Wai! Yapendo ta qarake maganar cikeda Jin haushi daddy ne yace Tai haquri tundadai akaga Hydar yayi hakan yanada babban daliline shiyasa Amman inba haka ba bazai kirasu abanzaba ai sudai qara bashi zuwa gbe! Nandai aka cigaba da tattaunawa da mamakin Kiran da Hydar yasa amasu! ⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀ Ahayye Mata muqame qam sabuwar rawa muqame qam qam Aymanah a nigeria😂kuzokuga zumud'i Mana hohohooooo Aymanah jitake kaman Tai tsuntsu ta dire a gombe⛹🏻‍♀😂gata ga marmy ga mamanmu ga marwatyn ta hooo waiyoooo! Dad'i tun ajirgi take ta leqe itadai taqosa sukowa nigeria aiko ana sanarwa sun iso Nigeria harda ihun murnarta habeebty da Dr Saad sai Daria suke Mata tafiyan ya kasance tarda Aymanah ne da habeebty da Amma harda iftital Dan tace saitaje hakanan mijinta yakawota akataho da ita! Koda suka iso airport sun Taras ana jiransu duk azaton Aymanah driver insu Dr Saad d'inne na Nigeria yazo dg maiduguri har abj Dan daukansu a airport! Aymanah sai rawar Kai nakeyi Kai kace achan birki nafaso zaman tsangwama nakeyi yoo wlh duk dad'in wani qasar qasarka ta haihuwa tafi dad'i zadai kata marmarin son zuwa wasu qasashen Amman dakaje kadade zakaji kaqosa kadawo taka qasar musamman mu Yan Nigeria 😂⛹🏻‍♀ Damuka shiga motama kasa 6oye murnata nai na rungume habeebty Ina fad'in: "Waiyooo habeebty na yau zanga my Yaah Hydar da marwatyn da mamyna da mamanmu😢" Nan wani guntun hawaye yayi zirya a idanuna! Habeebty cikin murmusawa ta sa hannunta tashare hawayen nawa takuma rungomoni a jikinta tana shafa kaina tana fad'in: "Kwarai kuwa Masoyiya yau zakiga *swanty hydar* dinki da su Marwa harma kikwana dasu in Sha Allah! Taqarasa maganar cikin garaji Dan bataso tafiyataba wlh matar na qaunata harcikin zuciyarta da gangan jikinta shisa bataso rabuwanmu ba Amman namata alqawari zan ruqa zuwa gaisheta akai akai murmusawa kurum take tace tunda ba dawowa zanyi gaba dayaba ai ba anfani! Nandai motar Tai tsit Shima Dr Saad qarfin Hali kurum yake Dan baiso komawata Nigeria yanzunba ayadda muka saban Nan! Nandai motar tacigaba da tafiya har cikin layin maitama Aiko nace muna Isa hotel zance masu muje gidansu Yaah Hydar dansuma maitama suke Kuma zan Gane gidan! 6angaran su yapendo kuwa yau tun 10am Yaah Hydar ya diro cikin gidan aiki yasha fad'a gun yapendo Wai yabarsu a shany'e kaman wani sa'o'insa yau kwana2 Keenan ya kashe waya ko uban mai zai gayamasu hakan ohon Masa shidai haquri yaruqa Basu yace su Adana tambayoyinsu Kuma zai sanardasu dalilin zuwan dayasa suyin! Basugama tsinkewa da lamarinba Saida sukaga masu abinci niqi niqi ana shigo da abinci sanfari sanfari kaman wa'inda zasuyi tarbar shugaban qasa da ahalinsa! Shide yace su Adana tambayoyinsu! Amman kowa fal mamakin wannan Abu marmy ce takasa haquri Dan gaba dayansun suna zaune afalone rantakwaf familyn Aymanah abin so ma sha allah Kam! Abinka da jinin larabawa! Ko Ina suka shiga haskawa kurum sukeyi! Marmy ta kalla Hydar daketa faman latsa waya Yana wani qasaitaccen murmushi Wanda rabon dasuga yanayin irinsa wlh sun mance! Kowa kallo yamayar Kan Hydar in Wanda yaci kwalliya cikin tsadaddar sheda yasha dinki da aiki sunmasa kyau sosai wlh Dan koni Saida na kyasa😂malika ma ta kyasa teemah marafa dasu hauwee da Nana Khadija da my nabee da su ummu afrah Kai har maman khairat ma Saida ta kyasa😂tace indoodo badun badun baban khairat ba danaa..... Saurin kulle Mata baki nai nace Kar angon Aymanah ya jiyomu Mana maman khairat ya hanamu ganin Aymanah da yadda zasu kwashe😂😂😂tace toh indoodo jaaa muje kicigaba da bamu lbr nace yanzun kuwa nandai suka ban hankulansu nikam nacigabada zayyano lbr😂😂😂! Hydar yayi kyau wlh ba wasaba dama gashi kekkyawansa d'an balarabansa kayan tamasa kyau sai tashin qamshi yakeyi kaman angon dazaakaimai amaryarsa😂! Marmy ce tace: "Nikam babana Wai aure zakayine?" Kowa saiya maida idanunsa Kan mamy shiko gogan naku Kuma gyara zama yayi Yana wani kalan murmusawa sannan ya kalli marmy yace! "marmyn mu ai kaman ma hakanne Amman wannan ranar daban take ko auran iyakar murnar haka" 😄 Yaah ameena ce tace "Yaah Hydar plsss now ka gayamana man! Yaaa zubaida ma tace; " Pls Yaah Hydar naaaah" 6angaran mu kuwa wani kalan kyalle Mai qamshi habeebty tasa ta rufemun idanu dashi Wai zatamun surprise Niko duk naqosa naga surprise in Dan sai shillawa motar mu take Kan titi Chan dai naji motar ta tsaya tana horn alaman an iso ana jira a bud'e gate mutsu mutsun son cire abinda aka d'auran idona dashi nake Amman habeebty da iftital sunqi barina Wai ai yanzun zan cire karnadamu! D'agowa Yaah Hydar yayi zai Basu amsa sai ya jiyo horn a gate alamun abinda yake jira sun iso zumbur sukaga ya miqe harda had'awa da gudu gudunsa sukam kallon al'ajabi kurum suka bi Hydar dashi Dan abin NASA yadaina Basu mamaki saidai al'ajabi Kam Saida yazo daidai qofan fita yajuyo yace: "Dan Allah Kar Wanda yabini amsan tambayanku zai amsu yanzun Nan! " Diga haka yayi saurin ficewa a falan saman dasauri da sauri yake sakkowa daga matakalan benen burinsa kurum yagansa gun Aymani d'insa! Bud'ewa Mai gadi yayi Daman yarigada yasan da zuwanmu Aiko mukai parking Dr Saad ne yafito yatari Yaah Hydar da jikinsa ke karkarwa riqesa Dr Saad yayi Dan Yaah Hydar har yayi hany'an wajen motar Dan kawai yaganni Niko idona a rufe bansan wainar daake toyawaba! "Calm down my man! Aymanah zata fito yanzun but yadda muka tsara sai kabari komai ya wakana hakan mna my guy" Dr Saad ya ida maganar cikin Daria Yaah Hydar yace"oh kaikam wlh Saad so nake kurum naganni kusada my Aymani wlh" Bai idasa rufe bakiba muka sany'a qafafun mu muka fito acikin motar haka kurum naji gabana ya fad'i aduaa nashiga nanatawa a zuciyata a hankali nace: "Yar uwa dan Allah kiciren wannan abin" Daidai saitin kunnena ta matso tana fad'in: " Karki damu yanzun Nan " Kamani tayi ta qarasar Dani daidai saitin yaaah Hydar inda yake tsaye ya saki baki da hanci Yana qarema Aymanah kallo daga sama har qasa Niko qamshin turarensane yabigi hancina jinai kurum turaren ya kwantamun a Rai a hankali nasoma Kiran habeebty ciren kyallan Nan plss tafiya nasomayi Ina lalubanta gijib naji na bigi mutum da sauri nayi baya shiko yayi azaman taroni na fad'a a faffad'an qirjinsa wani ni'emtaccen qamshin jikinsane ya manne hancina lakwas nakwantar dakaina akan qirjin NASA Ina Mai shaqan daddad'an qamshinsa batareda nasan wayeba! Ahankali naji hannayensa abayan Kaina alamun Yana naiman bakin qullin Dan ya kwancemun aiko Nan ya kma yashiga kwancemun a hankali har yagama cirewa tsuri yayimun da idanunsa yana kallona Dan ban bud'e idanunba a hankali nashiga bud'e manyan idanuna nasaukesu Akan kekkyawar fuskan Yaah Hydar d'ina zubur kman wacce aka mitsila namiqe Ina kallonsa fal mamaki fuskata bakina na karkarwa nake fad'in...... "Yaaah ..... Yaaa.. Hy...... Ai ban Gama idasa Kiran sunan NASA ba kurum na fad'a jikinsa na rungume shi qam gudun Wai karya gudu yadda yasaba mun gazau a birki nafaso hakan yasa na qamqame abuna shiko mutuwar tsaye yayi ganin Ina naiman mutar Mai da jiki gasu habeebty da Dr saad a tsaye yasashi zuwa daidai kunnena yace............ "Ay.......... ✍🏼 A hayye chas masu karatu😂⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀finally finally Aymanah ta had'u da Yaah Hydar d'inta Shima ya had'u da Aymanar sa har ta qanqame abunta gudun karyamata gizo koyazata wakana tsakanin wa'innan masoya? 😂⛹🏻‍♀Saidai kawai kunbiyoni a next page in Sha allah ! *Real pure moment of life writers* 😭 *AURAN WAHALA KOH SAKI*?! 📝🙆🏻😭 By Ayshkhair☺ Page 50 Aymanah"! Chak natsaya da numfashina Jin sunana abakin yaah Hydar! Ai jinai duk duniya babu sunan dayakai sunana dad'i inhar zaa ruqa fad'i sunan yadda yaah Hydar ke Kira! Yooo too nikam ban ta6a jinsa yakirani da sunana ba Saidai yacemun *kee*! Wlh sunan baqaramin dad'i yay Mai abaki ba! Miqar dakaina nayi Ina kallansa da idanuna Gaza cigaba da kallan idanunsa nayi sakamakon wani kalan kallo dayakemun Dana Gaza fassara Mai kallan ke nufi! Habeebty ce ta matso daf inda muke tana Daria tace: "Mushiga ciki ko?" Sai anan tunanina yasoma dawowa kallan yaah Hydar nayi nakuma kallan Yar uwa love Dan tabbatar da abinda nake gani! Jinayi yaah Hydar yajany'o hannuna Niko nabisa kaman sokuwa muna binsu Dr Saad abaya! Nidai tunani fal Raina! Wai yaakayi su Dr Saad suka San Nan gidan? Yama akayi suka san Ni anan gidan en uwanane aciki waikodai mafarki nakeyine? Hakan yasani mintsilan Kaina waiko zan tashi a baccin danakeyi Amman sai nagani fa zahirine ba mafarkiba?! Shigowan mu falan yapendo na qasa yasake tabbatar mun dacewa vafa mafarki nakeyiba! Stairs d'in dazai sadamu da falan samanta muka hau har muka Isa daf da show mirror d'in falan Wanda anan qofar dazai shigar dakai falan yake! Bin mirror d'in nayi da kallo en uwanane biljik zaune a falan kowa yay tagumi nikam Ina kallansu Dan tawaje mirror d'in transparent ne tacikene tint mutum dake ciki bazai ruqa ganin mutumin dake wajeba Amman mutumin dake waje zai ruqa ganin mutumin dake ciki! A hankali yaah Hydar yasakemun hannuna sannan ya waiga ya k'alla su Amma dake tsaye yace: "Bari nashiga Ina zuwa" Da Tam"suka amsamai shikuma yasa Kai yashiga! Jinake kaman nayi gudu nashiga cikin falan Amman ganin yamun alaman najirasa yasani tsayawa! Habeebty tazo inda nake ta Kama hannuna kallanta nay idanuna raurau da kwalla SA hannunta tayi tana sharemunsu tana mun "shiiiii" 🤫hakan ko yasani yin shuru inamata dariya daidai Nan yaah Hydar ya fito yazo daidai inda muke habeebty ta sakeni tana kallan yaah Hydar Wanda Nima shi nake kallo! Kamo hannuna kurum yayi batareda yacemun uffanba hakan yasa su Dr Saad binmu a baya tsayawa yayi cak daidai qofar shiga ya k'alla Amma yace Mata bismillah ba musu taqaraso ta tura qofar bakinta d'aukeda sallama kowa a falan ya xuba Mata idanu had'i da amsa sallaman Dan zaquwa suka waye! Dan Hydar cemusu yay sunyi babban baqi hakan yasasu son ganin baqin dahar yashafi ilahirin kowa ganin baquwar fuska yasasu Kuma 6arewa a al'amarin basukaiga wani tunaniba iftital, fahimna(habeebty),Dr Saad, yaah hydar shigowa cikin falan duk suka ma kansu mazauni Banda yaah hydar dake tsaye bakin qofan! Gaisuwa ce tasoma shiga tsakanin en falan kowa dai sai mamakin baqin suke kowa ya zaqu yaji qarin bayani wajen yaah hydar murmusawa yayi sannan yace: "Umma(yapendo)dadaji, daddy, Abba (mahaifin Hydar),iftihal,marmy, maman mu, imtinan Fahad, Salim, Ameena, Marwan Farid, salima, Aminu , Zubaida, Marwa,!" Duk yakira sunayensu ajere ayadda suka zauna yakebin kowa da idanu sannan yakira sunayensu! Numfashi ya saukar sannan yacigaba da fad'in: "Bayan shekaru masu yawa dasuka wuce farincikin ko wannenku yakau ko wannenku zaman duniyan kawai yake batareda Jin dad'inta ba ayaukam zanmaido maku da fitilar haskenku ayau farincikinku zai dawo ayau komai naku zaidawo normal in Sha Allah !" " Wai Kai bazaka fiddamu cikin wannan mystery d'inbane Hydar!" Fad'in yapendo daddy ne ya amshe da fad'in: " Munajinka Hydar" Murmusawa yakuma yi sannan ya k'alla kowa a falan wa'inda duk suka maida hankulansu kansa Kai kace d'aukan lectures sukeyi!😂lol Maida idanunsa yayi Kan qofar falan sannan yace "ki shigo" Nikam 'yar Aymanar KU da na zaqu na shigo har wani d'an rawa nasaki na scn d'aya waiyooo yau bayan shekaru 6 zan Kuma sany'a family Ina a idanuna Kai Allah nagodema! A hankali na sa hannuna natura qofar falan Kaina a durqushe kowa dake cikin falan idanunsa duk Akaina jira kurum suke nad'aga Kaina Dan inada tabbacin ko sallamata a zuciya kurum suka amsa a hankali naji yaah hydar yace mun! "D'ago ki kallesu" A hankali nad'ago Kaina na saukesu Akan Marwa wacce ita nake fuskanta ko kad'an Marwa Bata ganeniba Dan dama da wuya taganeni Dan nasanja sosai wheather in Nigeria dachan ba d'aya bane! Dan haka saina maida idanuna Kan yaah zubaida itama takalleni d'auke Kaina nay na komar Kan marmy wacce ta tsureni da idanu tanason gasgata idanunta mamanmu ma quri tamun da Ido! Yapendo ma da daddyna kallona kurum suke ganin kaman Basu ganeniba yasani kawai rugawa na fad'a jikin daddyna Ina kuka ziiiiir shiko mamaki hakan yabasa hakanan kowama hankulansu yakoma Kaina dake jikin daddyna Ina kuka sukam mamakin abinnan suke saidanai kuka na ma'ishi sannan daddy ya d'agoni Yana fad'in "Kobaa fad'aminba takukanki da abinda kikai a yanzun kurum sun tabbatar min ke d'iyatace ked'in _Aymanah_ ce! Ai kaman had'in baki en gidanmu suka miqe a firgice harsuna had'a vaki wurin fad'in ...Ayman.aaaa.hhhh Da sauri na miqe akan qafan mahaifina naje na rungume mamanmu da marmyna wa'inda ke tsaye sororo Aiko sautin kukana ya tabbatar masu dacewa eh lallai nid'ince dai 'yar su data 6acemasu silan AURAN wahala _Aymanah_ Hummmm masu karatu tsayawa fad'amaku shock in da murnar da en gidanmu sukai da dawowata saimu shekara bangamaba ku ayyana kurum! Nan danan kowa yacigaba da murnar ganina akasani a tsakiya kowa sai santin yadda nadawo yake yayyina kaman su cinyeni Marwa Kam hannunta na saqale cikin nawa taqi sakina gani take tamkar amafarkine abin! Iyayena sunma su Dr Saad godia harda hawayensu muna zaune yapendo na cigaba da kwararo masu godia kamn haka: "Haqiqa kud'in mutanen kirkine nagartattun bayin Allah daace ana samun mutane masu taimako kamarku da tuni duniyanan ta d'aukaka Allah saka maku da alkairi yadda kuka dawo Mana da farincikin mu Kuma Allah ya baku gidan aljanna ya had'a fuskokinku da annabi muhd mungode mungode mungode! "😪 Nan yapendo ta share hayawayenta Daddyna ma yay godia marmy da mamanmu ma suka masu godia dukda bawai anbasu asalin lbrn abinda yafaru bane kawai dai Hydar yace dasu sune suka riqeni tsawon shekarun Nan! Kowa dai zuciyoyinsu fal tmbaya kowa nason sanin ydda na rabu da mubash Amman dadaji tace abari ayi salla aci abinci mu huta sannan sai abada lbrn abinda yafaru Dani a baya! Hakan ko akayi Saida mukayi salla mukaci abinci mukai wanka nikam bacci ma na hau yi sai gab da magrib nafarka nay salla! Ina zaune Akan abin sallata Ina cigaba da godia ga mahaliccin sammai daqassai daya tsayayta Raina har izuwa wannan ranar Dana sake saka iyayena a idanuna! Fad'uwa ruf daakai abayana yad'an sani firgita Aman Jin dariya yasani saurin juyo dakaina wata 'yar kekkyawar yariny'a ce wacce bazata wuce 3yes ba Sany'e cikin Riga da wando anmata parking gashinta cikin kalaba guda biyu yarinya kobaa fad'amunba na hango kamanninta da Marwa Amman mamaki abin yaban shin Marwa tayi aurene? Yaah hydar in ta aura? Rasa Wanda zaiban wannan amsar tambayar nayi Nan danan naji hawaye nasauka a kumatuna Amman sai wannan yarinyar tasany'a hannayenta biyu tagogemun su dasauri na kalleta nace: "Princess ya sunanki?" Cikin d'oki dajin dad'in nakirata princess tacemun cikin hausan gwarinta da bai Gama Kama bakintaba"cunana l2l Aymanah! Amman uncle hydar nakirana l2l ayni"🥳 Ta ida maganar cikeda murna Niko Gaza tun nani nayi tsayawa chak nayi Ina qarema yarinyan kallo itako sai murmushi takeyi Chan tacemun: "Uncle Hydar yace mun yau secnd mommahna tazo shine ya nuna mun inda yake inje ingedaki" 😟 Ta ida maganar Cike da d'oki niko a Raina cewa nai " secnd mommah? Keenan hasashena ya tabbata yaah Hydar ya aura Marwa Keenan ? Aybansan sadda nasoma furta innalillahi wa'inna ilaihir rajiun da sauri ba itako l2l ayni kallona kurum tashigayi tana mamakin abinda nake fad'a haka itako ganin haka saita miqe tsam ajikina da saurinta batareda na hankalta da tashin nata ba ji kawai nai tasoma kwala Kiran sunan mamanta "mommah! Mommah" Karo sukai da Marwa dake shirin shugowa d'akin Dan kirana riqe Ayni Marwa tayi sannan tace: "Ha'a baby mi Mai yafaru? Ina 2 mommah in?" Cikin hakin gudun data d'anyi tasoma Kama hannun mamanta tana janta had'ida fad'in "Mommah 2moma ay tana ta kuka a d'aki" Da sauri Marwa tace " kuka?! Kuka fa?! Jaan hannun Ayni tayi kurum suka shugo d'akin Niko inanan zaune dirshen a inda Ayni tabarni fuskana wanke da hawaye inko Marwa dagaske ta aura yaah Hydar harda baby aurena bazai ta6a yiwuwa dashi ba jinai duk d'okin dawowata Nigeria nadaina jinai dama ban dawoba jinake kaman nai tsuntsuwa nakoma birki nafaso akandai na zauna na iske wannan lbrn Yaya zanyi? Ina zankai son yaah hydar? Bankaiga samo amsan tambayar tawaba naji anta6ani bansan da shigowanta ba hakan yasani saurin d'agowa Ina qaqulo murmushin dole nace: "Marwaty yaushe Kika shigo? Tsayawa Tai 🤔 chak tana nazarina kafun taja numfashi ta k'alla Ayni sannan tace "l2l aynin uncle inta jeki falo gunsu hanan mommah nazuwa kinji?! " Gyd'akai kurum yarinyan Tay tawuce abinta Niko mamaki nakuma yi toh maisa take Kiran ubanta da uncle? Ay if ba uncle take kiransaba ba yadda zaayi ace Marwa tace Mata Yar gatan uncle inta Saidai tace Yar gatan babanta ko?! Nanma bankaiga bama Kaina amsa ba naji Marwa nafad'in: "Keko kukan Mai kike? Kallanta nai nace " Marwaty Ashe kinyi aure har da baby kikasa Mata takorata ba dole nay kukaba? " Na tsinci Kaina da Mata wannan qaryan murmusawa tayi tace"wlh Bari yanzun 4yrs Keenan ai tun vayan 6atanki da shekara 2 nay aure acewar su yapendo AURAN kawai shine zai taimakamun wajen rage damuwa da rashinki akusa Dani shiyasa nay aure baby na d'aya Mai sunanki Saidai muna kiranta l2l Ayni inda yaah Hydar dakansa yasa Mana wannan nickname in saikuma yabita l2l aymana ya6ace! Murmushin kuka nay nace "Allah sarki my Marwa yanzun kunyi aure da yaah Hydar Keenan?! " Daria tay sannan tace " rabani da AURAN wanchan kekam" Kallanta nay a fili batareda tunanin zuci ba nace"kaman yaah? 🙄" Murmushi Tay tace"Dan yafi qarfina!" ."yaakai yafi qarfinki?" "Dan ya dad'e da mallakema wata zuciyarsa Kuma hasalima Ni bana Mai qaunar aure sai qaunar en uwantaka?! sai a karonnan na zaro idanu a xuciyana nace wa yaah hydar ya mallakama zuciyansa Kuma tundadai bai aura Marwa ba Kam tasan tabbas da gaskiyanta ya mallakama watakanshi Kuma tabbas tasan yaa aureta yanzun da sauri nace"yaah Hydar yayi aurene? Kuma wa ya mallakama zuciyarsa Wai?" Marwa tayi mamakin maganganuna Amman sai tayi tunanin qilan Dan najima ban tareda sune! Murmushi Naga tayi sannan ta kalla agogo taga ankusa Kiran sallan isha'i Kuma zaman bazai kasance ba sai anyi sallan isha. Kallona tayi ta sauke numfashi sannan tace: "Miqe kibiyoni kiga Abu!" Aiko miqewa nayi kaman wata sokuwa nabi bayanta Koda muka fito haraban falan ba kowa hakan yasany'ani tunanin sunje salla fita mukai gaba d'aya a part in yapendo Naga mun shiga part d'in yaah Hydar dam dam naji gabana yafad'i kardai ace matar yaah Hydar Marwa tazo nunamin nandanan na Soma had'a zufa! Riqo hannuna Marwa tayi tana fad'in: "Mu shiga kiga ikon Allah ,Dan na tabbatar yaah Hydar na masallaci yanzun! Aiko muka shiga muka iske bayanan, Nan muka chusa kanmu cikin falan ganin Babu kowa wayam a falan sai tashin qamshi duk da yaah hydar falansa bai rabuwa da qamshi nayau Kam qamshin na dabanne hakan yasake tabbatar mun yaah Hydar yayi aure! Nidai sai faman nanata aduaa nake a xuciyana! Daidai wani d'an d'aki muka tsaya nidai sai bin Marwa nake da kallo , murmusawa tayi sannan tace: "Yauwa anan wacce ya mallakama zuciyarsa take " Dam dam daaadam kakejin qirjina bud'e qofar tayi a hankali muka shiga Saidai d'akin da duhu tsinto muryan Marwa nayi tana fad'in: "Aymany kulle idonki karki bud'e sai innace ki bud'e su"! Nikam duk na qosa hakan yasani kulle idanuna har Saida Marwa tace: "Oya bud'e" A hankali nake bud'e idanun nawa har na saukesu Akan bangon d'akin dake hasko hotunan yariny'a da Bata fi shekara 4_5 a lokacin ba cigaba nayi da ware idanuna Dan tabbatar da Wanda nake gani d'in! Nice fa😨Ni Aymanah hotunana nake gani suna haskowa tun Ina Yar kucilata tsayawa nai chak ina kallan hotunan dasuke ta hasko hotunana bankaiga qara tsinkewa da al'amarin ba Saida Naga hotunana tareda yaaah Hydar wasu Ina sa6alle a bayansa shikuma ya riqemun teddy muna dariya wasu Kuma Yana ban ice cream abaki hotunana dai kala kala ! "Bala'i dama Wai yaah Hydar Yana kulani lokacinda nake yarinya?Mai sa yaah Hydar sa hotunana a d'akin nan?! Bankaiga samo amsan tambayar tawaba idanuna suka sauka akan wani qaton frame dake d'auke da zanen fuskata lokacin ina ga tym Dana kammala karatun law d'ina ne! Kai tayaya yasan da hoton Nan aaa aima zanani akayi da sauri na Isa gurin Ina qarema hoton kallo tabbas wannan zanan mutum ne ya qeresa da basirar da Allah yamai nadai san yaah Hydar ba Arct ya karantaba nasandai lokacin yanada burin zama Mai Zane Zane sabida ya iya Zane Amman mahaifinsa ya hanasa ! Waigowa kurum nayi ina kallan Marwa kallan bangane komai ba! Murmushi Marwa tayi sannan ta dafani tace: "Hmm aymany ungo wannan" Tamiqamun wani littafi Mai Kama da diary Mai kyawun gaske! " Ki nutsu ki karanta Dan duk amsoshin tambayarki Yana cikin wannan littafin su zasu Baki amsan tambayar ki if Kika Gama karantawa nikuma zan maki qarin bayani!" Daganan ta sany'a Kai tafita Niko nabita da kallo sororo nakalla littafin nakalla qofan da Marwa tabi! Ganin ankusa fitowa masallaci yasani fitowa a d'akin da sauri nashiga part in yapendo na koma d'aki na Adana littafin sannan nayi salla nafito na iske kowa a falon qasa ana jirana! Idon yaah Hydar qam akaina sunkuyar dakaina nayi kurum nara6a tagefe nazauna Abbansu Hydar ne yayi gyaran murya bayan yayi sallama da qara godia gasu Dr Saad yace : "Aymanah munajinki shin Ina mijinki?" D'agowa nayi karaf idanuna suka sauka Akan ya Hydar wani kalan murmushi yamun a hankali nima na mayar masa sannan namaida Kaina qasa nasoma wasa da zoben hannuna a hankali nasoma labartamasu tiryen tiryen abinda yafaru Dani Babu motsin da kakeji a falan Nan inba muryata ba kowa yayi tsit Yana saurarona tun ina jawabi Ina sharar kwalla hardai na 6arke da kuka Mai tsuma Rai Marwa ce da habeebty suka matso daf Dani suka rungumeni suma suka fashe da kuka aka rasa Mai lallashin mu tabbas kowa ya tausayamun a wajennan yaah Hydar duk iya jurewarsa Dan ganin hawayensa da yaketa 6oyewa Basu zuba ba Saida sukaci qarfinsa suka Soma zuba zuuu a kuncinsa! Tsayawa fad'amaku kukan da dangina sukai Akan labarina 6ata lokacine Babu Wanda acikinsu bai zubarmun da hawaye ba musamman zubarmun dacikin da mubash yayi Saidai sunyi farincikin mutuwarsa Dan acewarsu anrage mugun iri! Sai da mukai kukan mu ma'ishi muryan Dr Saad ne ya maido hankulanmu gareshi: "Tabbas a farko Dana taimaka ma aymanah bansantaba bankuma San komai nata ba Saidai bayan komawarta gidanmu da sati d'aya mukai magana da Abokina Hydar inda yake sanarmun 6atar qanwarsa harya turamun hotonta ganin farko nagane cewa Aymanah ne hakan yasa nama Aymanah hoto naturama Hydar Yana gani yazabura yakirani yace Aina naga Aymanah ? Dakyar na kwantarmai da hankali nabasa lbrn abinda yafaru tundaga Nan Hydar yace na riqe Aymanah harsai ta fita acikin quncin datake ciki Dan dawowanta Nigeria babu abinda zai Kuma jany'o Mata face damuwa Kuma hankulan iyayen mu bazai kwantaba Dan baasan inda mubash yake ba kuma gashi aurensa na akan Aymanah! Da wannan muka Yankee hukuncin naimo mubash inda matata muka bama wannan damar kasan cewarta zaqaqura a fannin naimo Mai laifi hakanko akai tundaga Nan muka Soma binciki har Allah yasa muka gano mubash har Kuma Allah yasa Aymanah ta Gama karatunta lfy! Hydar kanzo jefi jefi qasar Yana ganin Aymanah Dan ko ranar graduation natama yazo Kuma wannan kyautar Dana Baki acikin box hydarne yaban nabaki shiyasa dakikazo mun akan Jin ba'asin boz in nace kije zan Gaya maki watarana! " Hohoooo masu karatu ai wani saban kukane na Kuma 6arkewa da shi miqewa nai naje na rungume yaah Hydar qam Dan kobaace munba Kuma ko bai gayamun ba nasan wlh Yana Sona ER takardar dake cikin box d'innan ya tabbatar mun da haka qanqameshi nayi inata kuka inamai godia shiko rasa abinda zaimun yayi! Nan yashiga bibbige bayana a hankali har Saida na tsagaita kukana d'agowa nayi na kallesa nace: "Haqiqa yaah Hydar kaid'in Mai qauna tane tsakaninka da Allah! 😭ngde ngde Allah sakama da alkairi! " Murmushi kurum yamun! Masu karatu Bari na taqaita maku aranar dai aka tsaida maganar aurena Dani da yaah Hydar sati biyu masu zuwa Dan ayi dasu Amma Kuma zai tafi Cyprus Nanda wata d'aya yin wani course nashekara 2! Yaah Hydar dakansa ya fidda maganan yanasona Kuma Yana so ya aureni kowa yayi murna musamman Ni masu karatu tsayawa fad'i maku murnar danai wlh 6ata lokacine! Haka rayuwa tacigaba da gudanar Mana cikin Jin dad'i kowa sai shirye shiryen bikinmu yake Dan Babu Wanda ya koma gidansa sai angama biki! Shaquwace ta musamman ta shiga tsakanin dangina dasu Dr Saad ! Qaunar junanmu nida habeebty sai gaba gaba yake iftital Kuma suka qulle da Aymanah ! Wata Mata a Chad aka d'ako na musamman take gyaramu duk mu hud'u Ni habeebty Marwa iftital Saidai Ni nawa na musamman ake! Masu karatu babin shafin soyayya na musamman muka bud'e nida yaah Hydar dankam wlh har mamakinsa nake yadda yake shagwa6emun ya kainainayeni da zafafan kalmomin soyayya abin baa magana! Komai akasamai Rana Dole sai yayi a yau jummaa aka d'aura auren *Aliyu Hydar Abubakar da Aymanah Mubin lere* Akan sadaki dubu 50 D'aurin aurene dayasama d'unbin jamaaa mayyan en kasuwa gwamnoni senotoci Kai har shugaban qasa Saida ya halicci wannan d'aurin aure! Murna gun iyayena da yayyina da uban gayyan Yaah Hydar baacewa komai a ranar akayi dinner yaah Hydar ya kashe kud'i kaman baisan zafinsuba! Komai ya qayatar a daran ranar kuma aka Kaini gidan mijina anan wuse2 agarin Abuja nayi kukan rabuwa da iyayena kaman barin qasar nai gaba d'aya! A daran ranar Kam munsha soyayya nida mijina har baacewa komai mun biyama juna buqata cikin Jin dad'i duk da na sha baqar wahala gun yaah Hydar Kam Dan jinai tamkar aranar ake rabani da budurcina lalle yaah Hydar cikakken namijine Dan awannan daran Saida ya mantar Dani da duk wani damuwata ! Yaah Hydar sai faman samun albarka yake tamkar shine Wanda nafara miqama budurcina! Sai bayan bikinmu da kwana3 su Masoyiya suka koma birki nafaso munsha kukan rabuwa da juna har baacewa komai! Tafiyansu da sati muma muka takarkata muka koma qasar Cyprus inda muke cin amarcinmu son ranmu! Tsantsan soyayyah da zaman lfy nida yaah hydar muka shimfid'a a wannan qasar kowa baya burin 6atama d'an uwansa Rai! Nikam saiyanzun nasan dad'in aure wlh! Mijina na qaunata har Ina Gaza sanin irin San da yakemun! ******************* Bayan shekara 5 Aymanah ce kwance Akan qirjin yaah Hydar shikuma sai faman shafan bayanta yake Yana gayamata wasu kalamai a kunnuwanta itakuma tana dariya kiranta daakeyine yasata d'agowa!: "Mommy mommy! Daddy" Wasu kyawawan yara masu Kama da juna sak nagani Wanda bazasu wuce shekara 3ba suka nufo su Aymanah da gudu! Miqewa nayi a jikin yaah Hydar Ina fad'in: "Jinan, jannah maifaru" Dariya sukai sukace "mommy anty maa tace yau zasuzo tareda su l2l ayni" Dariya nayi na kalla yaah Hydar dake faman kallona Dan zamannan da mukai cemun yake yanada buqatata😂Niko naqi nace Masa su jinan sunanan "halfme kallan fa?" 😆 D'an murgud'amun Baki yayi yace: " Habubba Notting kurum kallan matana nakeyi" .dariya nayi nakamo hannun 'ya'yana abin alfaharina wa'inda dagasu ban sake samun haihuwa ba kasancewan mahaifata data sama matsala Danko haihuwar ma sai operation akamun nagaza haihuwa dakaina tun matsalan zubar mun da cikin da mubash yamun! 'ya'yana duk Mata Jinan da jannah kyawawa masu Kama da Abbansu! Kamosu nayi na rungumesu na kwanto a jikin mijina nace: "Halfme haqiqa Ina godia ga Allah daya bani Kai a matsayin mijina uban 'ya'yana I love u with all my heart" Sunbatar goshina yayi sannan yace: " I love u more than love itself my Darling wife I love u and I will forever do Babu macen dazanso aduniyanan sama dake Allah barminke uwar 'ya'yana" Tohm ameen romiyo ND julliet 😂" Fad'in Marwa dake shugowa da 'ya'yanta su uku l2l ayni Jawad da inayah" Miqewa en biyu sukai a guje suka rungumi juna suda en uwansu Niko dalloma Marwa harara nayi nace "sannu uwar uku Saidai ki Kira 'ya'yanki kisanar masu saki zo Amman bakisan da gayamunba😏" " AAA hajia Mrs Hydar maida wuqar chaa nake wayanki nasoma Kira Kan nakira line line Amman kunanan Kuna zuba love Taya ma zakiji ringing din waya"🙄 Ta ida maganar tana ballomun harara yaah Hydar ne yace"iyye uwar uku matar tawa kike harara?" Dariya mukai duk mu ukun Marwa taciro wayarta ta shiga camera tazo daidai inda muke tsaye nida yaah Hydar tace: "Oyaa my babies kuzo kushiga muyi 🤳 selfie" Nan su jinan suka rugo suka haye jikinmu muna dariya Marwa ta d'aukemu selfie 🤳🏽 Kuma cewa Tai!. Yaah Hydar ka kalli Aymanah dariya yayi had'i da kallona itako Marwa ganin munyi kyau ta ce ma yaran oyaaa chiiiiiiiis Nan dukamun mukace"cheeees🤳🏽! Tammata bilhamdulillah anan na kawo qarshen littafin Nan nawa *AURAN wahala Koh saki* kura Kuran dake ciki Ina Roqan Allah ya yafemun Ina Kuma fatan na isar da abinda nakeson isarwa a wannan littafin Allah sa muyi anfani dashi! Godia ta musamman gareku makaranta littafin Nan da wa'inda suke bibiyata da wa'inda suka tsaya harsai na kammala sukaranta godia Mai tarin yawa Allah hadamun a aljannah nagode sosai godia tamusamman gareki *anty maimunaaah* ked'in ta musamman ce nagode da kulawarki gareni! 😂saikuma inkun sake jina a saban littafina 😂Amman saina huta sosaifaaa ! Ma'assalam! *Ayshkhair 07061276995* *The end* Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels