Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels  ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _Love Story _ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 *Happy sallah Allah ya mai maita muna Allah ya karbe ibadun mu Allah ya jikan iyaye na yayi masu rahama*😭😭 _*Godiya ina mik'a d'inbin godiyata ga Allah subahanahu wata'ala daya bani damar fara wannan sabon book din lafiya"yadda nafara lafiya Allah yasa nagama lafiya Amin ya Allah*_ _*Gargad'i.l, banyarda wani ko wata yajuyamin da labari ba ...idan akayi haka to gaskiya sai mun samu matsala da ko wane ne kuwa insha Allah kuma zan d'auki mataki"*_ _*Wannan labarin tunda daga farko har karshin sa na sadaukarwa mutum ukku shi wato Nafseet Maman haidar &dan malam koko &my matar faisal ina alfahar da ku sosai*_ _Bismillahir Rahamani Rahim_ *Page one__________ 1&2___________* Wasu ƴan mata ne guda biyu sai wani matashin saurayi ne atare da su tsalle tsalle suke da zagaye zagaye a cikin wani haɗadin falon mace da namijin kamar su ɗaya ita kuma ɗaya daban take da su dariya suke sosai wata zazzaƙar Murya ce mai shegen dadi tana cewar "Ya Jafar ka tsaya kaji wallahi wasa nake shiko saurayin kallon su kawai yake sosai yace "Allah sai ku fada gaskiya har da ke ko hamra"!?. Dariya tayi tace" to ai laifin Ayanah ne Allah. Da sauri ta zaro idanuwanta kyakykywa tana kallon su dariya sukeyi mata turo baki tayi cikin shagwaɓa tace "A'a fa Ya jafar bari na zauna sannan, gaba ɗaya suka zauna saman kujeru suna nishi shiru kowa yayi can sai Ayanah tace "Ya jafar wallahi jinake kamar wannan ce ranar farin cikina da dariya ta na karshe kamar wani abu zai faru da ni. Kallon ta yayi sai yace "ke ban son hauka fa babu abunda zai faru da ke yar kanwata. Ajiyar zuciya tayi tace" yanzun idan wata mumuna kaddara ta same ni zaka cigaba da kulawa da ni kuwa ya jafar"!?. Wani irin dariya yayi yace "ke fa babu wata kaddarar da zata same ki yarinya ki ma daina wannan shirmen nake. Kallon sa nayi nace "Amman ya jafar ina ji ajikina fa. Ke Kanwata Ayanah tashi ki wuce kije ki gyara muje gida Ummy yau watan mu ɗaya bamu jeba nagaji da wannan bakin surutun. Jikina asanyaye na wuce dakina har yanzun ya jafar be fahimci komai ba aciki raina ajiyar zuciya nayi nace "o Allah kaganin halin da nake cikin ka kawo mani ɗauke acikin rayuwa ta, mayafi na nadauko sannan na fito daga cikin ɗakin atsaye na same su, suna jirana nace"muje na gyara, to koke fa yar kanwar mu kuma Autar mu cewar Ya jafar ni dai turo baki nayi sannan muka fita daga cikin falon gurin motar sa suka tsaya buɗe munayayi sai muka shiga ciki yaja motar muka fita daga cikin gidan fuskata na kallon baki titi ya jafar da hamra labari suke suna dariya amman ban da ni gaba na kawai yake faɗuwa hankali na har yanzun be kwanata ba shiru nayi sai ajiyar zuciya nake lumshe idanuwana nayi ina jin iska na kaɗawa sosai har muka isa kofar gida ban sani ba Ayanah ke Ayanah sai da ta dake ni afirgeget na buɗe idanuwana ina kallon ta nace "har mun iso ne"!? . Ɓala mata harara tayi tace"ban sani ba ya za'ayi kin san mun iso hankalin ki na gurin tunanin banza sai ki tashi muje cikin gida ko". Ban ce komai ba haka na buɗe motar na fito na shiga cikin gidan da sallama wannan dan mai dai dain cin gida ne mai ɗauke da ɗaki biyu da kitchen da toilet sai ɗan filin tsakar gida gidan babu laifi yayi kyau wata dattijiwa mata ce zaune saman tabarma tana sauraron radio sallama su Ayanah taji da sauri ta ɗago idanuwan ta tana kallon mu ta rike haɓa tace "Amin wslm ku ƴaran nan dama kuna ƙasar nan "!?. Dariya ya jafar yayi yace "afuwa Ummyn mu wallahi laifi na ne tafiye tafiye ne ya same ni shiyasa Amman yanzun nadawo gashi nan munzo goge laifin mu ko Autar Ummy ni dai nayi shiru har yanzun ban ce komai ba, Ummy kuwa kallo ɗaya tayi mani ta fahimci akwai abun da yake damuna kira na tayi tace "Ayanah ta zo nan". Jikina a sanyaye nazo inda take na zauna sai na sunkuyar da kaina ƙasa riƙe mani hannu tayi tace "meya ke damun ki ne naga anan ta magana Amman kinyi shiru ko baki da lafiya"!?. Girgiza mata kai nayi nace "ko ɗaya Ummy kawai dai hankalina tashe yake gaba na sai faɗuwa yake kamar akwai wata mumunan ƙaddarar da zata same ni cikin lokacin nan rike mata hannuwanayi nace "Dan Allah Ummy duk abun da ya faru da ni ki yafe ma ƴarki pls ina ji ajikina har ƙasar na zan bari wasu zaffan hawaye ne suka zubo mani, Ajiyar zuciya tayi tace "Ayanah yanzun ke shirmen ki yakai haka ikon Allah har da kuka kuma subahanah Allah ya kyauta to yanzun dai ki kwantar da hankalin ki babu wanda zai faru da ke sai alkhairin Allah .... Haka dai muka tashi muka wuce gida saboda har dare yayi saboda Amman har yanzun dai gaba na faɗuwa yake cikin falo na tsaya na ce sai da asuba ya jafar wuce cikin ɗakina nayi na buɗe dirowa kallon kayana nayi sosai cikin ƙasan kayan na ɗaga na ɗauko kudaɗe na da nake ajewa zasu kai dubu hamsin cikin aljihu nasanya su sannan na kwanta har bacci yayi gaba dani . Misalin Karfe ukku na dare gari yayi duhu sosai ga iskan hadari yana kaɗawa, gari yayi tsint bakajin motsin komai sai na tsuntsaye Ayanah ce Kwan ce take tana bacci cikin bacci taji ihu a waje afargiget ta tashi zaune amman ihun adai dai window yake fitowa tashi tayi tazo dai dai window leƙawa nayi banga kowa ba, kuma ihun karuwa yake da sauri fito daga cikin ɗakina part din Yayana na shiga sai dai na sai mesh suna bacci jiyowa nayi nafita daga cikin ɗakin fito wa nayi tsakar gida ahankali ahankali na buɗe kofar gidan leƙawa nayi naga ko lafiya ina ta dube duba can na hango wata mata da tsohon ciki, dafe take da cikin agajiye ta gaji sosai, salati na fara da gudu naje gurin taimakon ta har na rike hannunta kawai sai naji halben bindiga, Hankalin na ya tashi sosai rike nake da ita har zamu shiga cikin gida kawai sai dai na bi bayan gidan gudu muke bana wasa ba sai da mukayi nisa sannan na tsaya ina nisa nace"Baiwar Allah daga ina kuma meya ke faruwa da ke?ban rufe baki ba kawai sai naga ta dursune kasa tana nisa sosai nakuda ce ta taso mata zangu zangu cije baki take tana yarfe da hannu ita kuwa hawaye ne suka zubo mani cikin tausayawa nace"sannu Baiwar Allah haihuwa ce zakiyi ko gashi ni yarinya ce ban san ya zan taimake ki ba, Murmshi tayi mata mana girgirza mani kai sannan ta cigaba da nisa . Wasu manya manyan yan fashi ne suka zagaje mu wata irin dariya suka fashe da ita zaro ido nayi jikina ya fara rawa sai na fashe da kuka nace"dan girman Allah kuyi mata hakuri ku duba halin da take ciki ku tausaya mata dan Allah, ban rufe baki aka watsa mani wani irin mari har sai da na saki fitsari saboda azaba. Hhhhhh hhhhh yarinya kin kawo kanki inda za'a kashe ki mu bamu san wani Allah ba bale muyi masa hhhh ita kuwa Baiwar Allah kan jariri ya fito nisa sosai take tana kira sunan Allah. Dai dai jaririn ya fito daga cikin jikin matar yana kuka inyarr inyarr Murmushi tayi tana cewar Alhamdulillah cikin jin dadi nataso da sauri na rungume jaririn har na manta da bala'in da muke ciki ai kuwa dai dai naji halbe tasss tass.... Kuka jariri yake inyarrrr inyarrrr inyarrrr ni kuma hankali na yana gurin da akayi harbin koda na duba ashe ita ce aka halbe ta a gefen cikin ta wani irin ihu na fashe da shi jikina sai kirma yake sosai kamar mazari rungume su nayi ina kuka ina ce dan Allah ki tashi kada ki bar ni cikin wannan tashin hankalin wayyo Allah wayyo rayuwa ina zan sanya kaina girgiza ta kawai nake dariyar mugunta suka fashe da ita ɗaya daga cikin yan ta'adar ya kira waya sai naji yana cewar "mun aika ta ƙiyama hhhh........... ****** ****** ****** ****** ******* Aryan! Aryan!! Aryan!!! Aryan!!!! Mutane ne zaune cikin statedioum suna kallon ball wani hadaɗin saurayi ne sanye yake da kayan ball shine number ta shida guda yake sosai sai kirari ake masa sai da ya yaja da baya sosai sannan ya halba ball din ta shige cikin raga, ihu mutane ko ina suna cewar "eyy goooo gooo wannan hadaɗin saurayi ya durkusa kasa yayi sujadar gode Allah yar uwan sa da al, umma suna cikin farin ciki sosai da gudu wasu ƴan uwan sa suka rungume shi suna murna sosai. Agurguje suka koma gida cikin farin ciki a cikin wannan hadaɗin falo suka zube saman kujeru suna ajiyar zuciya shi kuma gogan tashi yayi yana tafiyar gadara har ya shiga cikin part din sa nima na bayan sa na shiga cikin part dinsa gashin kansa yayi luf, lufu har walƙiya yake da sheƙi saboda kyawun sa gefen kumatun sa dai dai gurin kunnuwan sa ɗauke take da saje mai kyau wanda yara tsa saman leɓin sa na sama ƙasan leɓin sa ga gemun sa da ya kara masa kyau sosai subahanahu Allah tsallaki ya tabba ga Allah subahanahu wata'ala da ya halici wannan bawan iya haɗuwa ya haɗu fitowa yayi daga cikin toilet ya watsa ruwa ya daura towel ajikin sa dai dai madubin dakin yayi tsaya yana tsane ruwan jikinsa zaunawa bakin gado yayi yana kallon photon wasu manya manya mutane da ke tsaye tare da wata yar budurwa tana dauke da murmushi ajiyar zuciya yayi yace "oh Allah na manta ban kira my love sister na ba....... *T SOJA ce* 07063617906 *Comment and share* ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _Love Story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________ 3&4__________* Ɗan fashim ya kira waya sai naji yana cewar "mun aika ta ƙiyama hhhh.. Da sauri na ɗago jajayin idanuwana ina kallon su shi kuma ya kalle sauran yace " ku wuce muje.. Kuka nake sosai kamar raina zai fita durkusawa kasa nayi ina kallon su har suka fita daga cikin dajin kuka nake sannan hankaki na yadawo gurin matar riƙe mani hannuwa tayi numfashin ta nayi sama da ƙasa bakin ta jini yake zubowa duk da dare ne akwai hasken hadari murmushi ta saka mani hannun ta ɗaya ta sanya cikin rigar ta sai ga wasu abubuwa ta fito da su tana kallona muryar ta na rawa tace"ki rike wannan zasu taimaka maki har da jaririn ki na baki shi halak malak yar uwa ajiyar zuciya take ni kuma kallon ta kawai nake sannan ta cigaba da cewar "wannan shine key din mota ta da nazo da shi akwai wasu abubuwa sosai wanda dole sai kin neme su acikin laptop dina da Wayoyina password din sa shine Aryan ko ina zaki shiga cikin dole sai kinya sanya Aryan wato yaya nah ne sunan na Fannah........ Wani irin ihu nayi ina girgiza ta Amman shiru kuka nake gashi ban san yazanyi da cibiyar su ba wani tunanin ya faɗu mani da sauri na cire ke ɗan kunne na na, yake masa cibiya sannan na cire ke ɗan kwalina na sanya masa jikina sai rawa yake kamar mazari haka natashi nabe hanya jikina duk jini ne agashi an fara kiran asallatu har ina iso bakin get sai yanzun hankalina ya kara tashi sosai to ta ina zan fara masa baya ni ni kuwa babu yadda zanayi haka na shiga cikin gidan dai dai lokacin ya jafar ya fito daga cikin gida zayaje masallaci hango ni yayi tare da wani abu sosai yayi mamakin ganina wannan lokaci ina ganinsa wani irin dumm dumm naji gaba yana yi addu'a nake ko wace irin ce karasowa nayi jikina na rawa nace "Ya jafar kafin naƙara sa sai yaji kukan jariri inyarrr inyarrr zaro ido yayi yana salati yace "ke Ayanah ina ki sato jariri nan"!? Jikina yana rawa nace "Wallahi tallahi da gaske nake Yaya ba sace wannan jariri nayi ba mahaifiyar sa ce ta bani shi lokacin da anka kashe ta. Wata irin dariya yayi yace "lallai kam Ayanah ah ni zaki raina wa hankali wai yaushe aka haife ki da har zakiyi mani karya mtss kin ga ki fada mani gaskiya ko wallahi yanzun muje gida gurin su Ummy. Da sauri dago idanuwana jajaye ina kallon sa wai Yaya na abun sona shine be yarda ni ba innalillahi wa Inna ilaihir raji un wannan wace irin kadara ce wayyo Allah na nace"yanzun inda mukaje da kai gurin zaka yarda da ni"!?. Kallona yake sosai yace "tashi muje din Amman kisan duk na duba naga karya kike ko to wallahi ke da gida na har abada wuce muje jikina na rawa haka muka fita daga cikin gida tafiya muke sosai sai da mukayi nisa sannan nace "Ya jafar ga gurin can muje kagani kallona yake Amman be ce komai ba haka ƙarasa gurin abun mamaki shine babu wanda matar hankalina yayi dubun tashi nace "to ina tashiga ne innalillahi"!?. Wani irin kallo yake be da tashi afusace ya yaja hannu na giriri kamar kayan wanki ina cewar "Ya jafar wallahi daga gaske nake baƙarya nake ba ko kallon inda ke beyi ba gashi har gari ya waye mutane ya fitowa a ƙafa mukaji gida cikin gida muka shiga ko sallama ba lokacin Ummy na share share shigowar mu ne ya sanya ta miƙe tsaya tana kallon mu tace "ku kuma lafiya zaku shigo mani cikin gida ko sallama babu eye"!?. Cikin fushi Ya jafar yace"Ummy kalle hannuwan Ayanah kigani fa" Kallona tayi sosai har idanuwanta suka sauka gurin jaririn dake hannuna kuma jikina duk jini ne tace "menene a hannun ki Ayanah ki faɗa man. Kuka na fashe da shi sosai muryar ta na rawa nace "Ummy ban karasa ba yace"to jariri ne ahannu ta Ummy ashe cikin shege tayi bamu sani ba, da sauri na kalle sa nace "Ya jafar cikin shege kuma wai ni kake cewar cikin shege nayi innalillahi wa inna ilaihir raji un wallahi tallahi ko hannuna babu saurayin da ya taɓa rike hannuna sai kai ɗan uwa na wallahi Ummy ku yarda da ni mana dan Allah". Wani irin kuka Ummy ta fashe da shi sosai tace "yanzun tarbiyar da naki kenan Ayanah yanzun abun da zaki shaka mani da shi kenan innalillahi wa inna ilaihir raji un hasbinallahu wan'imalwakil ina Godiya sosai da zuba mani da mutumci da kikayi kai kuma irin amanar da na baka kenan ko shike nan nagode Amman ka sani wallahi da sauri nace "Ummy kada ki tsine mani naji zan bar maki gidan ki insha Allah wata rana zaki gane gaske kuma zaki yarda da ni da sauri na fita daga gida ina kuka kofar gidan nayi tsaya ina kallon sosai sai ga Ya jafar ya fito daga cikin gida ko kallona beyi ba ya sanya ka ya wuce sai kuma ya dawo yace"kuma kada ki kurkura da sunan zakije mani gida wallahi sai na kashe ki mtsss sannan ya wuce ya bar ni kaɗa ajiyar zuciya nake har kai na ya fara ciwo kukar jariri ne ya dawo da ni daga cikin tunani tashi tsaye nayi ina girgiza shi nace "to yanzun ina zanije ko na fara zuwa asibityn yara ko kuma can sai maganar Fannah ta faɗu mani arai nace "Ya Allah ka raya mani Aryan junior ya Allah ka da ka barshi da aikata zina da sauran laifufukan ka Allah, kallon sa nayi har sai daga gaba ya faɗi goya sa nayi sannan natashi na cigaba da tafiya ta kamar wace kwai ya fashe mata acikin ciki har na shigo unguwar su Ya jafar na kallon kofar gidan hawaye na zubo mani gogewa nayi sannan na wuce ina tafiya har junior yayi bacci har sai da na kawo bakin titi wata katuwar motar da aka fada mani ita ce na hango sai kuma wani farin ciki ya kamani kamar bani ce ke kuka ba gefe na na kalle shagogon da ke gurin sai naga nasiha medicine da sauri ta tashi na shiga cikin shigon da sallam mutane ne gurin sosai wani ya ganina yace"me za'a baki yarinya, shiru nayi ina tunani sai can nace dan Allah malam madarar jariri zaka bani kuma nawa take"!?. A. B. C ce duk guda ɗaya naira dubu take akwai kuma babbar ta wanda yake sa shi jiki sosai nace "to ina kuma nawa take ne malam, yace "gaskiyar ta dubu ukku take Hajiya, ok bani guda huɗu da kuma pampa dan Allah Akwai Feda ... Eh akwai ta Hajiya nace ok ka sanya mata ita dan Allah ok Hajiya... ****** ****** ****** ****** ****** Aryan ne ya ya ciro wayar kira cikin phone number ya shiga my love sister yayi call Amman akashe wayar take shiru yayi yace "wai meya faru ne ina kiran ta bata shiga da sauri kira wata number. Wasu manya manya mutane zaune saman kujeru kowa yayi shiru wata dattijiwa mata ce tace"Me kuke nufi ne wai kuna nufin wai Fannah din ce ta ɓata sai kace leda to wallahi kun san halin mijina da yaji wannan labari kun shige su ni da wallahi sai bata kara sa sai taga rigging din waya ta tace "dan halak gashi ya kira sai da ta kusan tsunkewa sannan ta ɗaga tace "mijina ya kake"!? . Ajiyar zuciya yayi yace "lafiya klau mai ɗakina wai ni ko ina Fannah ta shiga ne ko cikin ya hanata shaƙatawa ne"!?. Hansfree ta sanya tana kallon su tace "meka ce ban jiya ba"!?. O ni Aryan nace wai ina Fannah ta shiga ne wai"!?. Shiru kowa yayi yana tunanin ta ina zai fara gyara tayi sosai tace "ayyah ai ta fita wai zataje Asibity ne". Ajiyar zuciya yayi yace "ok babu damuwa zan kira anjima idan tadawo asibity sai ya kashe wayar. Kallon su tayi tace "Ahmda musa ku tashi kuje duk inda tashiga ku nemota wallahi kunji na rantse ko to girgiza kafafuwanta take tana hararar su. Wani ɗan saurayi yana jin duk abun da yake faru dariya ya fashe da shi sosai sannan ya ciro wayar ya kara ga kunnen sa yace" yanzun za'a fara wasar ni Taufeek ai ba'a wasa da ni hhhhhhhh. Wata balarabiyar mata ce tashiga cikin wata hadaɗin mota sai wani driver yake tuƙin motar matar tana baya beni beni ta kalle agogon hannunta tace "wai har yanzun ba mukai shago hamza ba ne mtss na fa gaji wallahi kasan jirgen mu ya kusan tashi ko"!? Driver yace "dan Allah kiyi hakuri Hajiya mun kusa isowa gurin, sannan ya cigaba gaba da tuƙin har sai da ya shigo cikin unguwar dai dai inda motar Ayanah take anan yayi parking da sauri ya fito ya buɗe mata kofar motar fitowa tayi daga cikin motar tana gyara glass pink tafiya take har ta shiga cikin wannan shigon kayan kitchen da yara.. Madara jariri ya ɗauko da pampa da feda cikin leda ya sanya mani sannan na ciro dubu goma shida na bashi ɗaukar ledar nayi na fito daga cikin shagon dai dai kusa da wata motar nayi zaune kamar marainiya shiru nayi ina tunani duniya hawaye ne suka zubo mani masu zafi kuka na fashe da shi gashi har da yunwa nakeji fitowa matar tayi har zata shiga, cikin motar sai ta hango ni zaune ina kuka kallon driver tayi tace "amm sanya mani kayan cikin motar ina zuwa zagayowa tayi dai dai ina nake zaune tazo tace"yarinya lafiya kike kuka kuwa"!?. Ɗago jajan idanuwana nayi ido huɗu sai da gaban ta ya faɗi kara fashe da kuka nayi nace "nima kai na ban san kowa ba bani da kowa sai wannan jariri sai wannan motar da abun da ke cikin ta na manta komai jikina rawa yake sosai cikin tausayawa sai da tayi hawaye ta tace "Allah sarki dama yarona ɗaya kuma yana nos Korean gurin uncle din sa dama bani ƴa mace yanzun gashi Allah ya bani har da jikana to ya sunan ƴatawa da shi mijina "!?. Share hawayena, nayi nace"Ayanah shi kuma Aryan junior. Masha Allah tashi idan akwai abubuwan da kike bukata ki buɗe motar ki ɗauka saboda zan ba wani ya wuce da ita gida na acikin gari nan, tashi nayi na buɗe motar na ɗauko laptop da wayoyo guda ukku sai wata babban jaka buɗe jakar nayi na ga kuɗadi sosai har da takardun dukiya kuɗin gida biyu na raba su sannan nace "Maa ga kuɗadi na yazanyi da su to murmushi tayi tace "ok bani kuɗadin na za'a jowa maki su har da gida za'a siya maki da su koda kinzo ziyara. Murmushi nayi nace "to nagode sosai Allah ya saka da alkhairi miƙa mata jakar nayi ina murmushi buɗe motar tayi tace "shiga cikin motar muje airport yanzun jirgen mu zai tashi zuwa India , shiga cikin motar nayi sannan na sauko da junior bacci kawai yake sosai lumshe idanuwana nayi bacci yayi gaba da ni mafarkin fannah nayi tana mani murmushi....... *HASSY SOJA ce*✍🏻 _T SOJA CE_📚🔥 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _Love Story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________ 5&6__________* Tana cewar "gaskiya ina godiya sosai da sadaukarwa rayuwa ki a gare ni insha Allah zakiyi alfahar da wannan rayuwa, da sauri na tashi zaune ina kalle kalle har mun iso airport koda na idanuwana sai naga Maa tana kallona tana mani murmushi tace"har kin tashi Angel dina kenan ko"!?. Dariya nayi nace"eh Maa wallahi ban san mun iso airport ba fa. To tashi muje har yanka maki ticket yanzun an fara kiran mutane, wayar ta ce, take rigging da sauri ta ɗaga tace "Na'am my husband eh yanzun ma haka tare muke da su ok dan Allah kayo masu shopping har da mijina junior hhhh wallahi kuwa sai mun iso insha Allah ok bye bye kashe wayar ta tana dariya tace "wallahi daddy kin ya bani dariya tunda na bashi labari komai na ki yace "sai mun iso. Fitowa mukayi daga cikin motar amsar junior tayi ta ɗaura sa saman kafadar ta rike hannuna tayi kallon driver tayi tace "ga wannan ka kira Alhaji bala kace masa muyi waya da wannan saƙona ne kaji ko murmushi yayi yace "to Hajiya Allah ya kaiku lafiya insha Allah zan fada masa komai har da motar zan wuce da ita ko murmushi tayi tace "yauwa dan gari babu damuwa insha Allah zan turo maka Alts , sannan kuma wuce cikin Jirge kujera gefe muka zauna ko mintin biyar bamuyi da shiga ba aka fara sanarwa kowa ya gyara zaman sa Jirge zai tashi ballet aka nuna mani sannan na ɗaura jirgen mu ya tashi sama lumshe ido nayi gaba na sai faɗuwa yake addu'a nake har ya dai daita da tafiyar sa.... . Aryan ne cikin jirgen yau zai dawo Nigeria Taupeek ya faɗa masa komai da komai hankalin sa duk tashe yake idanuwan sa sunyi jajaye jijiyoyin sa duk suntashi saboda tsabar tashin hankalin yace "why? Why? meya sa zaku ɓoye mani My love sister ta ɓata innalillahi wa inna ilaihir raji un to menene sanadin ɓan ta subahanahi wani irin iska mai zafi ne ya fito da shi cikin bakin sa ajiyar zuciya yake sosai lumshe idanuwan sa yayi . Wani dattijo ne zaune saman kujera kallon su kawai yake idanuwan sa sunyi jajaye sosai yace "yanzun kun nufin ku ce mani har yanzun babu labari ƴata kenan ko to wallahi ba zai yuyuba sam buga table yayi da karfin gaskiya cikin masifa yace "to bari kuji yanzun haka Aryan yana saman hanya tunda wannan abun ya faru wani ya kira sa ya fada masa komai da komai. Cikin tashin hankali kowa ya ruɗi saboda jin abun da wannan mutum ne ya faɗa, Wata dattijiwa mata ce tace"innalillahi, wane munafuki ne ya kira sa ya fada masa ne"!?. Murmushi wani dattijo yayi yace "oh wa kika sani Hisham mana shine munafukin da ya kira ya faɗa masa mana da sauri Hisham ya ɗago idanuwan sa da sunyi jajaye sosai yace"Wallahi tallahi ban san komai ba game da faɗar wannan maganar ni ko kiran sa banyi kuma ku duba waya na ku ganin. Wata matar ce bazaka ce mata tsohowa ba koma bazai kace mata yarinya ba kuka take sosai kamar raina zai fita tace "innalillahi wa inna ilaihir raji un wannan wane irin bala'i ne wayyo Allah na nashiga ukku amanar tawa ita ce ta ɓata kowa sai da ya tausaya mata saboda tashin hankalin da ake ciki Taufeek ne ya shigo cikin falon yana fito yana waƙe waƙe sa na guy phone ga kunnen sa kowa ya zuba masu ido kallon sa kawai suke Hajiya Kakus ce tace"ke taufaa kake ko wa ma dan uban ka zo nan muna cikin tashi kai kuma hankalin ka kwan ce eye.. Da sauri Mustap ya taɓo sa yana nuna masa su Hajiya Kakus cire phone din yayi yace "Aa su Hajiya Kakus lafiya kuka kallona cewar Taufeek "!?. Uban ka muke kallon shegen yaro muna cikin tashin hankali kai kuma hankalin ka yana kwan ce wuhhuuu shike nan ƙila ma da hannunka acikin wannan mugun abun"!. Dariya yayi yana kallon su yace"to menene nawa a cikin wani abun be rufe baki ba kawai yaji tarasss tarasss tarass mari ukku akayi masa gaba ɗaya kowa kallon wanda yayi marin yake fuskar murtuƙi babu rahama idanunwan sa jajaye sosai yace "wato yanzun iskan naka ya wuce ka lallata yaran mutane har sai ka sace yaran mutane ko to ka fito mani da my love sister dina na ganin da idanuwana kai ne kayi sanadin ɓanta nace ka fito mani da my love sister naaaaa cikin tsawa yake magana. Kuka Mommyn sa ta fashe da shi sosai tace "yanzun shairin da zakayi wa yaro nan kenan yanzun mai Taufeek yayi maku da zaku kula masa shairi wayyo Allah na wannan ne irin tashin hankalin"!?. Kallon su yayi yace "kamar yarda ya sace mani kanwata to hukumar yan sanda zasu kasu sutafi da su a station su ukku da Hisham da Taufeek da Mutsap har sai an gama bin cike . Cikin tashin hankali Hisham yace " my brother wallahi ban san komai ba ka yarda da ni". Taɓe baki yayi yace "ni bazan yarda da kowa ba har sai an ta yana gama faɗar haka ya wuce part din sa, kallon su Hajiya Kakus tayi tace "to kun gani ko abun da nake faɗa maku kenan ni dai babu ruwa wannan maganar tau wuce tayi ɗakinta. Yan sanda ne suka shigo suka tafi da su Taufeek station mutsapah da Hishim hankalin su atashi Amman bada Taufeek murmushi kawai yake be damuba.... ****** ******* ****** jirgen mu ya sauka airport lafiya kowa sai fita yake cikin jirgen ni kuma kallon su kawai nake Maa na kalla sai tayi mani murmushi tace "to tashi mu fita daga cikin jirgen ko mun iso. Jikina rawa yake sosai haka muka fita daga cikin jirgen dai dai matatakala mukayi tsaya ina kallon gari sosai gashi dare yayi saboda akwai hasken nepa sai ya karama gari kyau sosai wasu shegen motocin ne guda huɗu ɓaka da fara har da ja wasu security da D. S. S. sun zo baki na saki ina kallon ikon Allah taɓani Maa tayi alamar muje mu shiga cikin motar saukowa kasa mukayi dai dai gurin motar mukayi tsaye sai cewar "suke welcome back madam, dan masu kai tayi da sauri aka buɗe wata irin hadaɗar motar baka shiga tayi sannan nima na shiga cikin motar da gudu suka wuce gida lumshe idanuwana nayi kamar a mafarki wai nice ƙasar India ikon Allah huuuu ajiyar zuciya nayi buɗe idanuwana nayi ina kallon titi wata unguwar masu kuɗi aka shiga wani shegen gida ne wanda ya amsa sunan sa gida horn akayi da sauri aka buɗe get sulalawa yayi cikin gidan kuma aka ƙara buɗe wani shegen get sulalawa sukayi cikin gidan nan ma aka ƙara buɗe wani shegen get sulalawa yayi cikin gida dai dai gurin ajiye motocin akayi parking wani dattijo ne na hango tsaye alamar muyake jira buɗe kofar motar akayi sannan muka fita daga cikin motar kallon gidan kawai nake gidan kowa hasken nepa murmushi ya saƙar muna cikin jin dadi yace"welcome back madam and angel baby and my boy friend " da sauri taji ta rungume sa da hannu ɗaya, ɗayan kuma tana ɗauke da junior tace "Thanks my husband dafatan kowa yana lafiya"!?. Ni dai tsaye nake ina kallon ikon Allah wasu hawaye ne masu zafi suka zubo mani nace ina ma ace ni da su Ummy na ne kallona yayi yana girgiza mani kai yace "Aa my dougta zo nan, ya buɗe mani hannun sa da sauri na faɗa saman kirjin sa na saki wani irin marayan kuka sosai kamar wace aka ce mani Ummy ta mutu rungume ni yayi sosai yana cewar "sorry dougta na kinji zamu sanya ki cikin farin ciki sosai kinji ko"!?. Cikin shashekar kuka nace "nagode sosai daddy Allah ya kara buɗe na alkhairi. Cikin gida muka shiga wow ashe wajen bako mai ba cikin gida shine abun kallo wani irin hadaɗin falo ne subahanahu Allah tsalki ya tabba ga Allah wanda ya halice komai da komai Zazzaunawa saman kujeru masu ɗaukar hankali ajiyar zuciya nayi zaune nake kusa da daddy yace "to my dougta yanzun kin dawo ƙasar nan da zama sai kuma yanzun maganar karatun ki sannan kuma duk abun da kike so akwai shi agidan nan komai nene kuwa sannan kuma idan junior ya girma kawai makarantar da za'a sanya shi kuma cikin gidan akwai kayan wasan yara har da na manya kuɗi kuma akwai su acikin bedroom din ke kuma kayan ku duk akwai shi kinji ko"!?. Wani irin ihu saboda farin ciki nace "wow gaskiya ban masa ta ina zan fara maku godiya ba wallahi kuma naji dadin sosai insha Allah zanyi maku biyaya inda har be saɓama ubangijina ba maganar karatun na kuma Alhamdulillah sai inaso nayi waƙoƙin India da na hausa kallon sa nayi nace "sai dai kuma daddy kamani da wani mutum wanda nasani fa... Dariya farin ciki kowa yayi yace "wallahi ke ma kina mani kama da wani ɗan uwa na fa Amman babu komai yanzun dai ke madam tashi ki nuna mata komai da komai acikin gidan sannan ya tashi ya wuce part dina.......... *T SOJA ce*😜 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _Love story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________ 7&8 __________* *A cikn gidan Ummy kuwa* Bayan tafiyar Ayanah wani irin kuka Ummy ta fashe da shi mai ban tausaye da sauri ta leƙa kofar gida ko zata ga Ayanah Amman bata ga kowa ba dawowa cikin gida tayi tace "kai cuni Hajaru to yanzun ko ina ƴata zata je kenan gashi bata son kowa ba innalillahi wa inna ilaihir raji un da gudu taja mayafi ta fita daga cikin gidan har bayan gida ta leƙa Amman bata ga alamar ta ba jiki asanyaye tadawo gida kwana tayi tana addu'a . Ya jafar kuwa ko yazo gida ya gaishe da Ummy taba amsawa ko kallon sa batayi saboda shine yayi sanadin tafiyar Ayanah dinta yayi bata hakuri Amman ko kallon sa batayi ba kawai sai tace kada ya kara zuwa mata gida inda ba Ayanah yadawo da ita ba.... A can ƙasan India kuwa bayan kwana biyu an saka Ayanah school da gurin waƙokin india cikin wata ukku har ta fara jin india ce a can ɓangaren ɗaya kuma kullum cikin tunani Ummy take ko yaushe zata yafe mata Junior kuwa bulbul yayi tubarkallah kamar ɗan Shekara ɗaya. *Bayan Shekara ukku* Wata hadaɗar budurwa ce ta fito daga cikin kitchen plat ne ta,ɗauko ahannunta waya take naji tana cewar "Da gaske Baeyaha zakadawo jibi ko"!?. Wani hadaɗin saurayi ne zaune saman kujera yana murmushi alamar waya yake yace"ke Ayanah wallahi kin cika rigima fa. Turo baki nayi cikin shagwaɓa nace "Allah Aa ni bani da rigima, yanzun dai yaushe dawo ƙasar nan "!? Dariya yake sosai sannan yace "wai ke me zaki bani ne kike tambaya na yaushe zandawo insha Allah watan nan mai shigo zan dawo na kamala abun da nake yi a can yanzun dame dame kike son nazo maki da shi har da junior "!? Murmushi nayi nace "kayo mani shopping sosai da ni da shi ina karasowa cikin falon can na hango junior ƙasa yana wasa da motar sa da jirgen sa na ƙasa na wasa gasu duk ya lallata jikin sa da gurin da yake zaune ga ledojin chocolate da robar Ice-okashe wayar nayi nace "wayyo Allah Maa! Maa!! uhm uhm uhm ni dai wallahi na gaji da wannan wahalar, fitowa tayi daga cikin ɗakin ta da sauri tace "wai lafiya dai kike kira na ha Angel"!?. Turo baki nayi cikin shagwaɓa nace "dan Allah kalle Junior duk ya lallata gurin da jikin sa fa hawaye ne suka zubo mani cikin jin haushi, rike baki tayi tace "to ina ruwan ki da shi ne wai kin sanya wa mijina ido fa tau Allah ki kiyaye ni, buga buga kafafuwar na nayi cikin shagwaɓa nace "Allah ni kullum sai na sanya masa kaya sau huɗu fa a rana ni dai gidan uncle zan komai da zama. Junior kai junior zo nan cewar Maa, zaune yake da sauri yaso da gudu saman jikin ta ya faɗi yana dariya yana cewar "Maaa na maaa na chu, dariya tayi tana kallona ni dai turo baki nayi cikin shagwaɓa nace" Allah maa inaso zuwa nos Korean gidan uncle fa. Kallona tayi sosai tace "nima fa tunani nake yi ke nan wallahi, Aa maganar me ake ta taunawa ne cewar daddy da yake sakowa sama bene da gudu junior yayi gurin yana dariya da sauri daddy ya ɗauke sa sama yana dariya yace "kai ɗan Angel kana lafiya ko"!?. Girgiza masa kai yayi yace "eh klau ina zakaje ko gurin zaki zaka ne"!?. Dariya yace "Aa yau ina gidan nan babu inda zani je ɗan Angel karasowa gurin yayi kusa da Maa ya zauna yace "Amm Angel kina waya da uncle din ku kuwa"!?. Girgiza masa kai nayi nace "inaso zuwa gurin su uncle wallahi nayi missing din su sosai gashi bamuyi magana Amman ina magana da Amrha sosai a laptop kullum da safe da dare video call muke ina tunanin cikin wannan watan zanje, kai Junior ɗauko laptop dina zanyi waya, da gudu ya sauka saman jikin daddy part din mu ya shiga sai gashi yadawo da laptop din yace "mum gashi gashi", Amsa nayi shiga cikin kiran Amrha nayi wata irin hadaɗin budurwa ce ta bayana murmushi tayi tace "my lollipops sister ya kuke"!?. Dariya nayi nace "o ni Allah wai ke yaushe zakiyi hankali ne ina su uncle ne kwana biyu shiru bana jin sa ga Daddy, Amsa Daddy yayi yace "my baby kina lafiya"!?. Lafiya klau Daddy nayi missing din ku sosai ina Maa, gani nan my dougta tasamu ne"? Dariya tayi tace "wayyo Allah wallahi kina bani dariya Maa wai ina junior, wai,? Gashi nan my dougta junior zo ka amsa da sauri yazo yana kallon ta yace"Aunty na ina kike ne"!?. Dariya tayi sosai tace"ina gida ya karatu kana ƙokari kuwa"!?. eh sosai kullum sai maa da mum suna koya mani karatun kuma uncle yana zo gurin mani lesson kuma ina cin chocolate da robar Ice_cream firji din mu cike yake da kayan dadi sai da ya ba kowa dariya tace"gaskiya suna ji dakai my son baiwa mum dinka wayar mike mani laptop din yayi amsa nayi nace"Amma my love sister zan shigo cikin wannn satin insha Allah. Wani irin ihu tayi cikin farin ciki tace"wayyo dadi gaskiya zanyi farin ciki sosai wallahi. Hira mukayi ta duniya sosai sannan mukayi sallama. Bayan kwana biyu da faruwa wannan Alhamdulillah komai yana tafiya dai dai Baeyaha yadawo gida yanzun muna cikin farin ciki ko wane lokacin Daddy ne zaune saman kujera ni kuma ina ƙasa zaune ina yanke farce daddy yace "Angel inda zakuje nos korean dole sai kun neme kayan sanyi saboda garin kankara ne ɗago idanuwana nayi nace "insha Allah ai nayi buke din kayan da zamuje da su kuma Amrha ta siya muna kayan sanyi . Murmshi yayi yace "ok babu damuwa Allah ya kaimu ki tashi kije ki kwanta tunda junior yana gurin madam gashi da wur zaku fita, tashi nayi sannan nayi masa sai da safe. Washe gari jirgen mu ya tashi zuwa ƙasa nos Korean garin ƙanƙara kenan ****** ****** ****** ****** ****** Abby yace "to yanzun mekake son anyi ne Aryan "!?. Kallon su yayi yace "yanzun shekara ukku da ɓatan Fannah zan sanya adawo da su Amman ba yana nufin an gama bincike bane insha Allah za'a cigaba da addu'a. Zaunewa saman kujeru sunkayi kowa tunani waye ya sace ta"!?. A bangaren dan gidan Mijin Fannah kuwa tunda sukaji labarin an sace ta wasu har hawaye sukayi mata wasu kuma Allah ya kara sukayi mata mijinta kuwa yayi kuka har ya gaji har da ciwo ya kama shi sai da aka kashi asibityn saboda ko magana ba yayi sai dai yata subatu yana cewar " Fannah ta ina kika shiga ne ki dawo ki haifan mani da yan biyu masu kamar ki wasu yan uwan sa sai da sukayi masa kuka duk ya fita hayyacin sa saboda ɓatan Fannah din sa. *Washe gari* Fitowa yayi daga cikin ɗakin sa falo ya fito yana sanye da ƙanan kaya riga da wando kayan sun fito da kyauwan sa Hajiya Kakus ce zaune saman kujera tana karatun jarida da sallama ya karaso gurin yace"barka da hutawa Hajiya ni dai zan wuce nos Korean insha Allah na sanya Sojoji da yan sanda bin cike wanda ya sace mani Kanwata. Aje jaridar tayi tana kallon sa cikin tausayawa tace"sannu mijina insha Allah za'a ganta kaji ko kaje Allah ya tsare ya bada sa'a ball. Aryan yace"Amin ya Allah nagode sosai sannan ya fita daga cikin gidan sai airport sai nos Korean. fitowa yayi daga cikin jirgen har driver yazo ɗaukar sa zuwa gidan sa wanda yake da komai a cikin koda ya shigo cikin falon ya iske abokin sa wato Fauzinl zaune saman kujera yana kallon tv da sallama ya karaso gurin kallon sa yayi yace "ya dai abokina anji labarin ta ne"!?. Zaunawa saman kujera yayi yana girgiza masa kai lumshe idanuwan sa yayi yace"har yanzun dai babu wani labari. Nisawa yayi yace "to baka zargin wani ɗan uwan ka ko wani maƙocinka"!?. Ajiyar zuciya yayi yace "ina tunani su Taufeek ne saboda na iske shi yana dariya yana cewar to shi ina ruwan sa acikin wannan maganar". Subhanallahi gaskiya wannan da ruɗani acikin sa yanzun shekara ukku fa cewar Fauzinl yana kallon sa... Zan ajiye wannan maganar saboda babu wata shedar wanda ya sace ta zamu cigaba da addu'a Allah ya baya na muna ita idan tana raye cewar Aryan yana shafar marar sa. Ajiyar zuciya Fauzinl yayi yace "to Allah ya baya na ta Amman wai meye damun ka ne ko har yanzun baka yanke shawarar Auren ba"!?. Taɓe baki yayi yace "kai ni fa har yanzun ba a haifi yarinyar da tayi mani bane fa". Dariya Fauzinl yayi yace"Amman kai ɗan iska ne yanzun kana nufin babu mace a garin nan"!?. Cikin gadara da ƙasaita yace "eh kwarai babu ta duk maza ne ai inaso mace wada ta iya shagwaɓa da iya girki da murya mai shegen dadi mai kananan kaya ai". Dariya yake sosai sannan yace "uhm kada dai a wuce guri ni dai ɗan kallo ne yaushe zamu fita dafe goshin sa yayi sai yanzun ya tuna ashe beda wasu kayan ci yace "Zamuje Shopping anjima har da lemo ya kusan ƙare wa. Mun iso cikin koshin lafiya fito nayi daga cikin jirgen dai dai bene nayi tsaye alamar ƙanƙara ke saukowa daga sama wani irin sanyi ne nake ji sosai ɗaukar junior nayi na rungume sa saboda sanyi jikina har rawa yake saboda sanyi saukowa ƙasa nayi cikin farin ciki su Amrha ne suka hango ni da junior da sauri ta karaso gurin tana dariya tace "welcome back my lollipop sister. Dariya nayi nace "kai sister Allah garinan akwai sanyi sosai da sauri junior ya jiyo yace "Aunty na mishi you" dariya mukayi nace "kai har kagane ta sarkin surutu,. Wucewa mukayi muna tafiya dai dai motar suka tsaya buɗe kofar motar tayi sannan muka shiga ciki rufewa tayi ta tuƙa motar muka wuce gida. Bayan mun isa gida parking tayi sannan muka fito daga motar cikin falo mu kashiga da sallama wata mata ce zaune saman wata hadaɗar kujera sallamar mu tajiya da sauri ta ɗago idanuwan ta tana kallon mu fuskar ta ɗauke da murmushi tace"lala lah yau manya baƙine agidan na mu ikon Allah har da mai gidan nawa,"!?. Dariya mukayi har da Amrha nace "Afuwa mommy nasan nayi laifi sosai sorry, da gudu junior ya karasa gurin mommy yace "oyoyo mommy. Buɗe masa hannu tayi da sauri ya faɗi saman jikin ta yana dariya tace"eh ai dole kayi dariya saboda yau nice mai ɗaki ba Ayshat ba ko"!?. Ɗaga mata kai yayi yana kallon tv ajiyar zuciya nayi nace "ina uncle be dawo bane"!? Mommy tace "eh sai da dare zai dawo insha Allah yanzun kuzo kuyi wanka ku ci abinci sai muyi fira ko"!? Ok miƙewa tsaye mukayi sannan muka wuce cikin ɗaki wanka nayi sannan nayiwa junior bayan nagyara masa sannan muka fita daga cikin ɗaki falo muka zauna kallona Mommy tayi tace "himm mai hali baya fasa halin sa ko yanzun bazaki ci abincin ba ne"!? Girgiza mata kai nayi nace "Aa bana jin yunwa Amman yanzun inaso muje shopping ne Mommy. Amrha tace "ina zuwa da sauri ta shige cikin ɗaki sai gata tadawo da jaka tace muje kai, atare muka fita daga cikin falo hannu na rike da hannun junior muna tafiya dai dai gurin mota muka tsaya buɗe kofar motar tayi sannan muka shiga cikin motar tuƙawa tayi muka fita daga cikin gida gudu take shararawa saman titi. Aryan ne zaune cikin mota ya jingina kansa saman kujera Fauzinl ne sai driver gudu yake sosai can ya hango wata mota gaban su murmushi yayi yace "wannan motar daga ganinta mace ce ke tuƙin ta insha Allah, taɓe baki yayi yace "wai kai ina ruwan ka ne mtss ɗan iska kawai. Dariya yake sosai sannan yace "naji dai ko mai zaka ce ai wallahi maza bayin mata ne, Shiru yayi ɓe ce komai ba sai dai lumshe idanuwan sa da yayi hango motar ɗazu yayi tayi parking gurin shagon shopping da sauri shima yayi parking dai dai inda motar su Ayanah take har yanzun basu fito cikin motar ba dariya yace "ai kuwa sai naga wannan ko wace irin budurwa ce. Fitowa nayi ni da junior daga cikin motar itama Amrha ta fito daga cikin motar Cikin shagon Shopping muka shiga atare ni da su Amrha da Junior gefen chocolate da robar Ice- cream muka je gurin atare da su Amrha da junior Amrha kuwa komai taga junior yana so sai ta ɗauka, a bangaren su Aryan kuwa, shigowa cikin shagon shopping din sukayi Junior ne ya hango su da gudu yace "uncle! Uncle!! Aryan ne yaji ana cewar uncle da sauri ya jiyo yaga mai kira wani hadaɗin yaro ne ya ganin mai kama da kanwar sa Fannah yace "Fauzinl duba kaganin da sauri shima ya kalle wannan yaron yace ikon Allah wallahi kamar su ɗaya da Fannah, da sauri ya karaso gurin yana dariya yace "uncle tare nake da mum dina fa makazo siya ne"!?. Wani irin farin ciki ne ya mamaye masa zuciya be san sanda yayi murmushi yace"my son kaya zan siya. Junior yayi dariya yace "lah Uncle babba da kai zaka siya kai"!?. Dariya su Aryan da Fauzin sukayi sai Aryan yace "my son what is your name"!?. Jinjina kai yayi yace "Aryan junior Amman su mum dina da su daddy suna ce mani junior. Wow nice name. Kallon sa junior yayi yace "to kai Uncle yayi sunan ka "!?. ARYAN ne suna na cewar Aryan yana kallon sa cikin sha'awa. Murmshi junior yayi yace " lah Uncle irin sunan mu ɗaya da kai ashe to kana da mata ne"!?. Dariya sukayi masa sannan yace " Aa bani da mata ko zaka bini zuwa gidana ne. Ɗaga masa kai yayi yace "eh zan bika uncle zaka siya mun chocolate ne"!?. Eh zan siya maka chocolate Amman sai kabini gidana be rufe baki ba sukaji muryar mai shegen dadi tana cewar "babu inda zaya bika saboda kana ɓaron yara ko? to ko kana sace yaran wasu to bazaka iya sace nawa yaron ba.... Kallona yayi da mamaki nace "kwarai ma kuwa ɓaron yara kawai mtsss a fusace ya watsa mani mari har guda ukku..... ⚡ *ARYAN&AYANAH* ⚡ _Love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________ 9&10__________* Dafe kunci na nayi ina kallon sa saboda tsabar mamaki kamar amafarki afusace na watsa masa Mari ina kallon sa cikin ido nace "kai waye da har zaka mari ne yaro na kuma bazan baka ba ni Ayanah nace ba zaka dauke mani yaro ba da sauri najiyo ina kallon su nace "ke Amrha wuce muje junior zo muje gida rike hannun sa nayi muka fita daga cikin gurin yana cewar uncle ina zuwa gurin ka please Mum zan be shi watsa masa harara nayi nace o yah wuce muje gida shashashan yaro mtsss wallahi nayi da nasanin zuwan wannan shopping din gobe zan komai inda na fito. Mutuwar tsaye yayi yana kallona har suka fita daga cikin gurin runtsine idanuwan sa yayi yana kallon lokacin da ta watsa masa mari yace"ni zaki mara yarinya waye uban ki agarin nan kai masa'ud kaji kane mo mani waye uban ta agarin nan"? Afusace ya buga rigar sa ya fita daga cikin gurin cikin fushi. Tuƙin Amrha take ni kuma da junior muna gaban motar kuka nake sosai kamar raina zai fita lallashi na Amrha take Amman ko sauraron ta banyi ba har muka shigo cikin gida ko parking bata iyarba na fito da sauri cikin gidan na shiga da gudu wani dattijo ne da mommy zaune suna magana alamar mai mahimmci ce suke shigo wata ne ya sanya kowa ya kama kallona da gudu ta faɗa saman jikin Uncle ina kuka sosai kamar rai na zai fita hankalin su duk ya tashi Uncle yace"wa ya taɓa mani shalelena ne ey"!?. Cikin kuka nace"wai wani ɗan iska ne ya mare ni saboda junior "na kara fashe da kuka Amrha ce ta shigo cikin gida tare da junior kallon fuskar Uncle tayi taga babu annuri yace "wane ɗan iska ne ya mare ita ey"!? Amrha tace "kamar wannan ɗan ball din nan " cikin masifa Mommy tace"shine zai dake mani yarinya saboda gidan su basu da tarbiya ey to wallahi ba zai yuyuba gaskiya. Ni dai kuka nake sosai kamar mai nace"ni dai uncle gida zan koma Wallahi wata rana kashe ni zaiyi na ƙashe maganar cikin kuka shima junior kuka ya fashe da shi sosai yace "mum wai ne ya dake ki na rama maki? Harara sa nayi nace "ban sani ba. Ba Uncle ba har ta mommy sai da abun ya basu dariya sai dai basuyi dariya ba yace "Sorry ƴata kinji ko na sanya sojoji na suyi mani binciken wannan yaro insha Allah ki daina kuka" haka ya cigaba da lallashi na har na hakura.... Aryan kuwa kod ya komai gida ya kasa zama da tsaye sai ya zauna sai kuma ya tashi da ya rufe idanuwan sa fuskar Ayanah yake ganin lokacin da ta mari sa wani irin ihu ya saki lokacin sai da kowa ya ji tsoro har ta Fauzin da jamin'an tsaro lallashi nai nake yace"come down my friend am sorry please" gaba ɗaya kayan falon ya watsar da su yana kallon fuskar sa ga madubin falon gefen kumatun sa yayi ja sosai yace "wallahi tallahi sai na wulakanta ki zan nuna maki ni Aryan ba kanwa lasa bane ni Aryannnn ɗan ballllll cikin tsawa yake magana idanuwan sa sunyi jajaye sosai yace Fauzin ka bincika mani ita ƴar gidan uban wa ce Afusace ya wuce part din sa . Ajiyar zuciya Fauzinl yayi yace "ke kama kin shiga ukku wallahi har na tausaya maki...... *WA CE CE AYANAH*? Ayanah ƴace ga Malam bature haifafin garin India ukku iyayen su suka bari malam bature wato Imran shine na farko sai Yusufi sai autan su Haidar koda mahaifin su ya rasu ya bar masu dukiya mai yawan gaske cikin su kowane yana da karatun addini da na boko Imran yana da wani aboki dan Nigeria ya bukaci ganin ai kuwa ranar da zai tafi Nigeria ƴan uwan sa har da kuka sukayi suna ganin yatafi ba zai dawo ƙasar sa ba haka ya lallashi su ya tafi Nigeria. Ya tafi Nigeria lafiya klau kuma ya haɗu da abokin sa murtala gidan sa ya kai sa mai shegen kyau sosai bayan kwana biyu da zuwan sa sai abokin nasa ya fito masa da halinsa na ɗan mafiya yana son su haɗa kai su samu kudi ai kuwa ranar faɗa sukayi kamar me yace "Ashe kai ɗan mafiya ne ban sani ba sai yanzun Allah ya toni asirin ki koma wallahi yanzun nan zan bar maka gidan ka" Alhaji Murtala yana bashi hakuri Amman ina ko sauraron sa be yi ba bayan tafiyar Imran da kwana biyu. Alhaji Murtala ya turo masa da ɓakin aljani wanda ya rufe masa bakin fadar mugum abun da yake aikatawa lokacin Imran ya shiga garin Kaduna tudun wada cikin wata unguwan malamai dai dai kofar wani gidan yayi zaune ko wazo wuce wa sai dai ya kalle sa ya wuce saboda duniya ta lallace har yamma yana zaune kofar gidan wata yar yarinya ce ta zo shiga cikin gida sai ta ganin shi da gudu ta shige cikin gida ta iske wata mata zaune tsakar gida da sauri tace "ke hajaru lafiya zaki faɗo mani cikin gida sai kace mahaukaciya ey"!? Tana kallon yarinya. Da sauri tace "inna kiyi hakuri wallahi wani bature ne nagani kofar gidan mu shine ya bani tsoro shiyasa na shigo cikin gida da gudu. Da sauri ta buga kirji tace"bature kuma a kofar gidan mu kuma innalillahi wa inna ilaihir raji un malam kai malam fito kaji wani abu, wani dattijo ne ya fito daga cikin ɗaki yana gyara hular sa yace"lafiya lami meya ke faruwa ne wai"!? Inna lami tace "ina fada lafiya malam wai Hajaru tace taga bature kofar gidan nan shine nace bari na faɗa maka. Kallon Hajaru yayi yace "wai da gaske kike Hajaru"!? Ɗaga masa kai tayi tace "ey Baba wallahi tun ɗazun yake zaune kofar gidan nan ko ya manta ƴan uwan sa ne"!? Da sauri malam ya fita daga cikin gidan a kofar gida ya iske Imran zaune saman dakali yayi shiru sallama malam yayi masa yace"bawan Allah lafiya kake"!?. Ɗago idanuwan sa yayi yana kallon sa yace " lafiya klau Baba ni baƙo ne"!? Kallo ɗaya malam yayi masa ya gane akwai baƙin aljani ajikin sa yace "taso muje cikin gida " ai kuwa suna shiga cikin gida ya fara masa karatun Al, Qur'ani bircikewa yayi yana ihu sosai sai da kowa ya tausaya masa. Bayan wasu watani yanzun Imran ya iya Hausa sosai har malam yayi maganar Auren sa da Hajaru kuma yaba su malam labarin inda ya fito da abun da ya kawo sa sai dai yanzun be da kuɗin komawa gida. Bayan Auren su da shekara bakwai har yaro su wato Jafar yanzun shekarar sa bakwai aduniya ga kuma cikin na biyu nan a jikin Hajaru renon cikin suke sosai akwana a tashi babu wuya agurin Allah yau Hajaru ta tashi da naƙuda cikin ikon Allah ko minti 30 batayi ba aka haifi kyakkyawar jaririya ai kuwa murna acikin wannan family ba'a magana Ranar suna taci sunan mahaifiyar Imran wato Saudatu sai ake ce mata Ayanah ta taso cikin gata sosai bayan ta shekara bakwai aduniya ranar Asabar da yamma Imran ya fita kasuwa kenan har dare yayi be dawo gida ba hankali kowa ya tashi sosai har an ka kwashe kusan watani anyi nema har angaji yanzun Ummy sun zuba ma sarautar Allah ido kawai. Bayan wasu shekaru yanzun Ayanah an zama ƴan mata ya jafar ya ɗauke ya ma yarda ita gurin sa saboda karantu ta Ummy ita ka ɗaya ce agida Amman duk karshe sati sai sun zo ta kwana biyu gurin Ummy wayar ta duk photon nan malam bature ne da su har da Ummy jaririn da Ayanah tazo da shi shine sanadin barin gidan su har ƙasar su......... *WAYE ARYAN*? Aryan ɗane ga Alhaji Zayyanu mai motocin, Alhaji Zayyanu mai motocin su ukku ne agurin iyayen su Zayyanu mai motocin shine babba sai Ahmad sai Musa auta Zayyanu yana mata biyu mace ta farko ita ce Sameera wato mahaifiyar Aryan sai autar ta Fannah wani irin so Aryan yake ma Fannah sai matar sa ta biyu wato Nafseet Momyn Hisham Matar Ahmad kuwa Maryam wato mom ita ɗaya ce agurin Ahmad sai ɗan su Taufeek sai matar uncle Musa wato maimuna Aunty amarya shine sunan da suke kiran ta da shi yaron ta shine Musta Hajiya Kakus ce ta dawo da zama a cikin gidan abun da fahimta shine wulaƙan ci sukeyi wa Ummi zagi hanta ra babu wulaƙan cin da basuyi wa Ummi Amman Aryan be san duk abun da sukeyi a cikin gidan ba saboda baya sama gida kullum yana gurin buga ball din ƙafa shiyasa be san komai ba . Alhaji Zayyanu mai motocin baya nan ƙasar lokacin wani irin ciwo ne Ummi tayi wanda ya kai bata iya tafiya bale magana sai dai ayi mata rubutu ga takarda Hajiya Kakus ta sanya kai ma yarda ita wani shegen gida wanda ake kula da lafiyar jikin ta wani lokacin Hajiya Kakus ce tare da driver suke zuwa da ita asibity duk ƙarshin wata, Mommy tace"tana so abata Fannah saboda Ummin ta bata da lafiya, Hajiya kakus ta ce an ba ita amana saboda tana son ta ƙara kula da har kokin gidan. Fannah tayi Aure ta Auri ɗan abokin Alhaji Ahmad sai kashi cikin dangin mijinta ba kowa ke sonta ba har ta samu ciki ya tsofa ranar da zata fita sai da ta haɗu dukiyar ta da wasu takardun kuɗaɗin ta da wayoyin ta da laptop din ta duk abun da zatayi aiki da shi saboda ta kula da jaririyar ta sai da ta ɗauka sannan taji gidan su bata jima ba ta fita tace ma Hajiya Kakus zataje asibity sannan tafi daga cikin gidan har tabi hanyar gidan Ummi sai taga wasu mutane suna bibiyar ta sai ta fasa ta canza hanya........... *Hassy Soja ce* *T SOJA ce* 😉 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________ 11&12__________* Gudu take sosai suma haka har ta shigo cikin kaduna Amman suna biye da ita cikin wata sabuwar unguwa ce ta shiga sai tayi parking din motar ta gurin key din motar ta sanya cikin rigar ta ihu take wannan ihu shine yayi sanadin fitowa Ayanah wannan shine labari da ke faru a cikin family Alhaji Zayyanu mai motocin...... *CI GABAN LABARIN* Bayan kwana biyu da faruwa haka Zaune yake gefen, Swimming yana tunanin mafita Masa'ud ne ya shigo da hancin motar sa hango sa yayi zaune yace"lallai oga yana cikin damuwa, fitowa yayi daga cikin mota inda Aryan yake zaune can ya karasa bayan ya zauna kallon sa Aryan yayi alamar tambaya ajiyar zuciya yayi yace "eh na samu da farko da wannan yarinyar ba'a garin take zaune ba tazo ziyara ne gurin uncle din ita Mahaifinta Shine gwannan ƙasa India yana bala'i sonta kamar me har uncle din be son ɓace rainta wannan yaron kuma ɗanta ne. Jin jina kai yayi yace "wato waye uban sa"!?. Girgiza masa kai yayi yace "ban sani ba gaskiya oga wannan dai na sani shi na fada maka dan hankalin ka ya kwanta. Lumshe idanuwan sa yayi wani irin murmushi yake mai ma'anono daban daban yace "thanks yarona zaka iya tafiya, tashi yayi ya fita daga cikin gidan gaba ɗaya... A bangaren Ayanah kuwa. Wata hadaɗin abaya ce yellow mai tsin green na sanya sai kamshin turare mai shegen daɗi Junior kuwa shada ce green riga da wando na sanya masa hannuna rike yake da hannun sa hannuna ɗaya kuma rike yake da akwati fitowa mukayi daga cikin ɗakin a cikin falo na iske su Uncle saman kujera suna breakfast karasowa gurin nayi nace "Good morning Uncle and Mommyn mu and my love sister. Murmushi suka sakar mani kallona yayi yace "bazakiyi braekfast din ba"!? Girgiza masa kai nayi nace "Alhamdulillah Uncle inaso zanje gida saboda karatun junior" murmushi mommy tayi sannan tace "gaskiya kam to yanzun kuma ko sai yaushe zaki dawo kuma" dariya nayi nace "zan dawo nayi wata ukku mommy "uhm kamar da gaske yau kwanan ki nawa sati biyu fa kikayi kuna cewar Amrha hararar wasa na watsa mata nace"ke zuwan ki nawa ai wallahi daddy fushi yake da ke yarinya ki ma je ki bashi hakuri ƴan mata". Zaro ido tayi tace "wayyo Allah bari muje tare Allah kuwa yau zanje jirani da gudu ta wuce cikin ɗaki sai gata tadawo da akwatin ta kowa kallon ikon Allah yake tace "Abba mommy sai dai kungani kawai "gaba ɗaya aka saki dariya fita Uncle yace "to shike nan Abokina sai munzo ko ƴata ta zan turo maki Amt yau din insha Allah "godiya nayi masu sosai sannan muka fita daga cikin gidan sai airport muna shiga cikin jirgen mu ya ɗaga sama sai india. Mun iso cikin airport din India lafiya klau Alhamdulillah koda muka fito cikin jirgen dai dai isowar Baeyaha yazo ɗaukar mu cikin mota sai tsokanata yake yana cewar"iyeee ƴan ƙasa nos Korean an sha gida ko kallon juna mukayi da Amrha nace "kinji wata tsokana sai kace garin daɗine da shi" lalah lallai ma my lollipop sister garin na mu ɓefi na ku ba cewar Amrha tana harara ta dariya mukayi gaba ɗaya cikin motar yace "haba dai yarinya kin san wannan garin yafi daɗi wallahi ko baki tambaya ba amsar maganar nayi nace "wai ma ƙasar da ke da mugun sanyin tsiya ai wata ɗaya ma ba zanyi ba" da sauri tace "wallahi ba gaskiya bane ƴan mata gyara hausar ki ke da ko wata hausar sai an koya maki, taɓe baki nayi nace "oh dai keki sani yarinya ai ko makaho ake cewa ya sanin duhu hhhh, haka dai muka cigaba da surutu sai gida agajiye muka iso cikin gidan parking yayi sannan muka fita daga cikin motar ɗaukar junior yayi ni kuma da Amrha muka shiga cikin gidan tare da sallama muka ƙara cikin falon daddy ne da Maa zaune saman kujeru fuskar su ɗauke da murmushi alamar suna cikin farin ciki dawowar mu Maa tace "Aa my Angel maraba da baƙi har kundawo kuma sai kuka dawo har Baby ko"!? Dariya Baeyaha yayi yace "uhm tazo ta gani ne soyayyar har ta kai bata iya zama sai da ni"da sauri ɗago idanuwan ta suna kallon juna dariya nayi nace "uhm wannan soyayya haka ni dai gaskiya a ɗaure masu Aure kawai mu huta "ai kuwa da gudu ta shige cikin part din na gaba ɗaya kowa sai da yayi dariya daddy yace "abun ya kai haka tooo Allah ya nuna muna lokacin shine muhuta" Baeyaha yace "uhm daddy ina zaku huta ai kuwa ko kuna hutawa sai kun haɗa da wannan ƴar kauyen kuka shagwaɓa nake ina buga buga ƙafafuwa na ƙasa nace"Maa kuna jin sa dai ko"!?. Ke rabu da shi jeki ki watsa ruwa shima junior din ki watsa masa ruwan cewar Maa tashi nayi na wuce cikin part din mu Baeyaha ya sauko da shi ƙasa yace "ow ya wuce tayi maka wanka my son, da gudu junior ya wuce gurin na koda ya shigo cikin ɗakin har na gama gyarawa na sanya riga da wando masu kyau sosai alwala nayi sannan na cire masa kayan jikin sa muka shiga cikin toilet nayi masa wanka na haɗa har da alwala na ɗaura masa sannan muka fito cire towel din nayi ina goge masa ruwan jikin sa mayuka masu sai laushin jiki na shafa masa ƴar singlet da gajeran wando fashion na sanya masa turare masu kamshi na fesa masa sannan nace "to zo muyi sallah ko junior ɗaga mata kai yayi atare mukayi sallah bayan mun gama sallah karatun addini na koya masa da addu'ai sosai ya fara iyawa sai dai wani abu inda ya faɗa sai mutum yayi dariya saboda be iya ba... . Bayan kwana biyu Amrha ta koma gida daga ni ce sai junior kawai ne a cikin ɗaki luleɓe yake da bargo wai bacci yake ni kuma gyara ɗaki nayi sannan na sanya turarin ɗaki bayan na gama falo na koma na cigaba da aiki na wato rawar india har na iya wasu abubuwan ƙara kamar irin su gaisuwar su mutum ya taɓo kafafuwan wani kai india akwai daɗi sosai. ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________ 11&12__________* Gudu take sosai suma haka har ta shigo cikin kaduna Amman suna biye da ita cikin wata sabuwar unguwa ce ta shiga sai tayi parking din motar ta gurin key din motar ta sanya cikin rigar ta ihu take wannan ihu shine yayi sanadin fitowa Ayanah wannan shine labari da ke faru a cikin family Alhaji Zayyanu mai motocin...... *CI GABAN LABARIN* Bayan kwana biyu da faruwa haka Zaune yake gefen, Swimming yana tunanin mafita Masa'ud ne ya shigo da hancin motar sa hango sa yayi zaune yace"lallai oga yana cikin damuwa, fitowa yayi daga cikin mota inda Aryan yake zaune can ya karasa bayan ya zauna kallon sa Aryan yayi alamar tambaya ajiyar zuciya yayi yace "eh na samu da farko da wannan yarinyar ba'a garin take zaune ba tazo ziyara ne gurin uncle din ita Mahaifinta Shine gwannan ƙasa India yana bala'i sonta kamar me har uncle din be son ɓace rainta wannan yaron kuma ɗanta ne. Jin jina kai yayi yace "wato waye uban sa"!?. Girgiza masa kai yayi yace "ban sani ba gaskiya oga wannan dai na sani shi na fada maka dan hankalin ka ya kwanta. Lumshe idanuwan sa yayi wani irin murmushi yake mai ma'anono daban daban yace "thanks yarona zaka iya tafiya, tashi yayi ya fita daga cikin gidan gaba ɗaya... A bangaren Ayanah kuwa. Wata hadaɗin abaya ce yellow mai tsin green na sanya sai kamshin turare mai shegen daɗi Junior kuwa shada ce green riga da wando na sanya masa hannuna rike yake da hannun sa hannuna ɗaya kuma rike yake da akwati fitowa mukayi daga cikin ɗakin a cikin falo na iske su Uncle saman kujera suna breakfast karasowa gurin nayi nace "Good morning Uncle and Mommyn mu and my love sister. Murmushi suka sakar mani kallona yayi yace "bazakiyi braekfast din ba"!? Girgiza masa kai nayi nace "Alhamdulillah Uncle inaso zanje gida saboda karatun junior" murmushi mommy tayi sannan tace "gaskiya kam to yanzun kuma ko sai yaushe zaki dawo kuma" dariya nayi nace "zan dawo nayi wata ukku mommy "uhm kamar da gaske yau kwanan ki nawa sati biyu fa kikayi kuna cewar Amrha hararar wasa na watsa mata nace"ke zuwan ki nawa ai wallahi daddy fushi yake da ke yarinya ki ma je ki bashi hakuri ƴan mata". Zaro ido tayi tace "wayyo Allah bari muje tare Allah kuwa yau zanje jirani da gudu ta wuce cikin ɗaki sai gata tadawo da akwatin ta kowa kallon ikon Allah yake tace "Abba mommy sai dai kungani kawai "gaba ɗaya aka saki dariya fita Uncle yace "to shike nan Abokina sai munzo ko ƴata ta zan turo maki Amt yau din insha Allah "godiya nayi masu sosai sannan muka fita daga cikin gidan sai airport muna shiga cikin jirgen mu ya ɗaga sama sai india. Mun iso cikin airport din India lafiya klau Alhamdulillah koda muka fito cikin jirgen dai dai isowar Baeyaha yazo ɗaukar mu cikin mota sai tsokanata yake yana cewar"iyeee ƴan ƙasa nos Korean an sha gida ko kallon juna mukayi da Amrha nace "kinji wata tsokana sai kace garin daɗine da shi" lalah lallai ma my lollipop sister garin na mu ɓefi na ku ba cewar Amrha tana harara ta dariya mukayi gaba ɗaya cikin motar yace "haba dai yarinya kin san wannan garin yafi daɗi wallahi ko baki tambaya ba amsar maganar nayi nace "wai ma ƙasar da ke da mugun sanyin tsiya ai wata ɗaya ma ba zanyi ba" da sauri tace "wallahi ba gaskiya bane ƴan mata gyara hausar ki ke da ko wata hausar sai an koya maki, taɓe baki nayi nace "oh dai keki sani yarinya ai ko makaho ake cewa ya sanin duhu hhhh, haka dai muka cigaba da surutu sai gida agajiye muka iso cikin gidan parking yayi sannan muka fita daga cikin motar ɗaukar junior yayi ni kuma da Amrha muka shiga cikin gidan tare da sallama muka ƙara cikin falon daddy ne da Maa zaune saman kujeru fuskar su ɗauke da murmushi alamar suna cikin farin ciki dawowar mu Maa tace "Aa my Angel maraba da baƙi har kundawo kuma sai kuka dawo har Baby ko"!? Dariya Baeyaha yayi yace "uhm tazo ta gani ne soyayyar har ta kai bata iya zama sai da ni"da sauri ɗago idanuwan ta suna kallon juna dariya nayi nace "uhm wannan soyayya haka ni dai gaskiya a ɗaure masu Aure kawai mu huta "ai kuwa da gudu ta shige cikin part din na gaba ɗaya kowa sai da yayi dariya daddy yace "abun ya kai haka tooo Allah ya nuna muna lokacin shine muhuta" Baeyaha yace "uhm daddy ina zaku huta ai kuwa ko kuna hutawa sai kun haɗa da wannan ƴar kauyen kuka shagwaɓa nake ina buga buga ƙafafuwa na ƙasa nace"Maa kuna jin sa dai ko"!?. Ke rabu da shi jeki ki watsa ruwa shima junior din ki watsa masa ruwan cewar Maa tashi nayi na wuce cikin part din mu Baeyaha ya sauko da shi ƙasa yace "ow ya wuce tayi maka wanka my son, da gudu junior ya wuce gurin na koda ya shigo cikin ɗakin har na gama gyarawa na sanya riga da wando masu kyau sosai alwala nayi sannan na cire masa kayan jikin sa muka shiga cikin toilet nayi masa wanka na haɗa har da alwala na ɗaura masa sannan muka fito cire towel din nayi ina goge masa ruwan jikin sa mayuka masu sai laushin jiki na shafa masa ƴar singlet da gajeran wando fashion na sanya masa turare masu kamshi na fesa masa sannan nace "to zo muyi sallah ko junior ɗaga mata kai yayi atare mukayi sallah bayan mun gama sallah karatun addini na koya masa da addu'ai sosai ya fara iyawa sai dai wani abu inda ya faɗa sai mutum yayi dariya saboda be iya ba... . Bayan kwana biyu Amrha ta koma gida daga ni ce sai junior kawai ne a cikin ɗaki luleɓe yake da bargo wai bacci yake ni kuma gyara ɗaki nayi sannan na sanya turarin ɗaki bayan na gama falo na koma na cigaba da aiki na wato rawar india har na iya wasu abubuwan ƙara kamar irin su gaisuwar su mutum ya taɓo kafafuwan wani kai india akwai daɗi sosai. Bayan wata biyar ina cikin farin ciki na haɗu da wata ƴan Nigeria har munzama ƙawaye kullum muna cikin chat har da su Maa da Bayaha da daddy suna gaisawa sosai nima ina gaisawa da ƴan gida har muna fira da su sosai yau ina kwan ce saman lafiyayin gado muna chat fuska ta ɗauke da murmushi alamar chatin yayi mani sugar Sunan ta Aina'u tace"Aslm ƙawata ya kike ina my son da su mommy da daddy har da Yayan mu"!?. Nace "lafiya klau kowa da kowa ina su Ya zaki ina su autan Mama"!?. Tace"lafiya klau sai dai bikin Ya zaki za'a yau saura sati biyu fa". Zaro ido nayi na turo mata 😲 nace "kai sister wai da gaske kike "!?. Dariya tayi sosai sannan tace", Himm wallahi da gaske nake yaushe zaki shigo Nigeria daddy ko zai bari ki zuwa bikin mu kuwa"!?. Nace " Masha Allah, insha Allah zan fada wa Maa kinga sai nazo ko. Tace "Amman tare da my son zaki zo ko kinga kullum sai su Auta sun ce wai yaushe zakizo masu da shi"!?. Uhm nace kawai Amman ban son zuwa da shi Amman sai nace"Eh insha Allah tare zamu zo saboda kun san zuwan sa. Wow gaskiya ƙawata ina Godiya sosai da zumunci Allah dai ya bar mu tare. Amin ya Allah na turo mata sannan na sauka online din cikin farin ciki aje wayar nayi sai wasu hawaye masu zafi suka zubo mani nace"Allah sarki ko ya Ummy na take insha Allah sai naji ko da bata son ganin huuu huro da iska nayi mai zafi nace"Allah ya sa Ummy ta Amince da ni share hawaye nayi . Fitowa nayi daga cikin ɗakina ina murna da rawa Maa ce zaune saman kujera tana kallon tv da sallama na karaso gurin fuska na dauke da murmshi ina son faɗa mata kallona tayi tace "my Angel akwai wata magana ne naga fuskar ki ta nuna mani fa"!? Zaunawa nayi kusa da Maa nace "eh dama inaso zuwa Nigeria ne dan Allah bikin Yayan mu za'ay ne agarin kaduna. Murmushi tayi tace "uhm yanzun shine abun ɓoye ɓoye koma to shike nan yaushe zakije ne"!?. Gobe nake son zuwa saboda fara komai da komai da ni dan Allah. Dariya take tace "to naji bari na kira bala driver ba, wayar ta, ta ɗauko ta kira bala driver tace "hello bala driver kanaji na"!?.. Bala driver yace "Allah ya taimaki Hajiyar mu ina jinki. Maa tace "yauwa inason gobe kazo airport ƴata zata zo kaduna dafatan anan gyara mata gidan ta kuma sai ta kalle ni tace my Angel wace irin motar kike son shiga ne"!? Ƴar dariya nayi Nace "fara nake so Maa, maa tace" ok fara take so dan Allah kada ka ɓata mata lokaci". Bala driver yace "insha Allah Hajiyar mu sai tazo. Kashe wayar tayi tana kallona tace "Amman dai tare da junior zaki ko"!?. Da sauri na kalle ta nace" da shi kuma Maa ni dai Aa ya zauna tare da ku gaskiya". Ɗaure fuska tayi tace "kin san Allah tare zakuje kinji na faɗa maki son kika ki bar mani shi ya dame ni ko to baki isa ba wallahi ko kuma afasa tafiyar gaba ɗaya ma. Cikin shagwaɓa nace "kai Maa to shike nan zanje da shi din Amman dan ki sanya baki fa. Daddy ne yadawo daga gurin aiki bayan yayi wanka ya huta Maa ta same sa zaune tace"my husband barka da hutawa"!?. Kallon ta yayi cikin so da ƙauna yace "yauwa madam ya gidan yau halin mijin ki yadawo makarantar ne"!?. Dariya tayi sosai tana kallon sa tace "hhhh eh yadawo Amman dama inaso fada maka ". Gyara zaman sa yayi yace "uhm ina sauraron ki Allah ya lafiya dai. Lafiya klau wallahi dama my Angel ce tace tana son zuwa Nigeria bikin Yayan su shine tace gobe zata ji. Tooo Masha Allah haka yana da kyau sosai ai ya kamata taji ko Allah zai haɗa ta da wanda zai Aure ta tunda kinga Hafzee yana da matar da zai Aura Amrha ko cewar daddy yana kallon ta. Murmushi Maa tayi tace "sosai ma Allah dai ya tabar muna da alkhairi ni fa wallahi kallon ta nake kamar jininmu fa". Jin jina kai daddy yayi yace " wallahi nima kallon da nake mata kenan shiyasa nake sonta Allah sarki Yaya Imran wanda na kalle ta sai naga fuskar sa hawaye ne suka zubo masa masu zafi da sauri ya goge su. kwantawa tayi kusa da shi sosai tace"Allah ya bamu alkhairi "Amin ya Allah yace Addu'ar kwanciya sukayi ko minti biyar basuyi ba bacci yayi gaba da su. Asuba tagari. Washe gari tunda da safe na gyara ma junior na sanya masa riga da wando wow gaskiya yayi kyau sosai junior ni kuma na ɗauke wanka sari mai shegen kyau sosai fito nayi daga cikin falo kamshin turarin mu ya game falon daddy ne da Maa da Baeyaha zaune saman kujerar dining table suna breakfast da sauri na ɗaura Junior saman kujera sannan nima zauna nace "daddy good morning, and Maa good morning , and my baeyaha good morning . Dariya sukayi suna kallon mu ni dai shayi na haɗa nasha shi kuma doya da kwai yake ci da sauri na sha shayin kaɗan na tashi tsaye nace "to zamu wuce ". A tare suka tashi muka fito waje cikin motoci muka shiga sannan aka wuce da mu airport sai tsokata yake wani bazan je ba ni dai turo baki nayi cikin shagwaɓa nace Allah yau insha Allah ina cikin Nigeria koda muka iso an fara kiran suna har an kira mu sallama mukayi masu sannan na rike hannun junior muka shige cikin jirgen Nigeria. Mushigo cikin Nigeria lafiya fito nayi daga cikin jirgen dai dai bala driver ya karaso murmushi nake yau ina cikin farin ciki na shigo ƙasa wada aka haifeni ikon Allah ajiyar zuciya nayi sannan muka ƙara gurin bala driver buɗe kofar motar yayi shiga cikin mukayi sannan yaja motar muka wuce.. Muna cikin mota junior sai surutu kawai yake kamar me driver yana tuƙi yana dariyar junior ni kuma saukar da glass din motar nayi dai dai ronda'a bawul ina kallon titi dai dai inda fuska ta take wani saurayi ne mai babur ya tsaya inda nake kamar an ce na ɗago idanuwana sai mukayi ido huɗu da shi............ Bayan wata biyar ina cikin farin ciki na haɗu da wata ƴan Nigeria har munzama ƙawaye kullum muna cikin chat har da su Maa da Bayaha da daddy suna gaisawa sosai nima ina gaisawa da ƴan gida har muna fira da su sosai yau ina kwan ce saman lafiyayin gado muna chat fuska ta ɗauke da murmushi alamar chatin yayi mani sugar Sunan ta Aina'u tace"Aslm ƙawata ya kike ina my son da su mommy da daddy har da Yayan mu"!?. Nace "lafiya klau kowa da kowa ina su Ya zaki ina su autan Mama"!?. Tace"lafiya klau sai dai bikin Ya zaki za'a yau saura sati biyu fa". Zaro ido nayi na turo mata 😲 nace "kai sister wai da gaske kike "!?. Dariya tayi sosai sannan tace", Himm wallahi da gaske nake yaushe zaki shigo Nigeria daddy ko zai bari ki zuwa bikin mu kuwa"!?. Nace " Masha Allah, insha Allah zan fada wa Maa kinga sai nazo ko. Tace "Amman tare da my son zaki zo ko kinga kullum sai su Auta sun ce wai yaushe zakizo masu da shi"!?. Uhm nace kawai Amman ban son zuwa da shi Amman sai nace"Eh insha Allah tare zamu zo saboda kun san zuwan sa. Wow gaskiya ƙawata ina Godiya sosai da zumunci Allah dai ya bar mu tare. Amin ya Allah na turo mata sannan na sauka online din cikin farin ciki aje wayar nayi sai wasu hawaye masu zafi suka zubo mani nace"Allah sarki ko ya Ummy na take insha Allah sai naji ko da bata son ganin huuu huro da iska nayi mai zafi nace"Allah ya sa Ummy ta Amince da ni share hawaye nayi . Fitowa nayi daga cikin ɗakina ina murna da rawa Maa ce zaune saman kujera tana kallon tv da sallama na karaso gurin fuska na dauke da murmshi ina son faɗa mata kallona tayi tace "my Angel akwai wata magana ne naga fuskar ki ta nuna mani fa"!? Zaunawa nayi kusa da Maa nace "eh dama inaso zuwa Nigeria ne dan Allah bikin Yayan mu za'ay ne agarin kaduna. Murmushi tayi tace "uhm yanzun shine abun ɓoye ɓoye koma to shike nan yaushe zakije ne"!?. Gobe nake son zuwa saboda fara komai da komai da ni dan Allah. Dariya take tace "to naji bari na kira bala driver ba, wayar ta, ta ɗauko ta kira bala driver tace "hello bala driver kanaji na"!?.. Bala driver yace "Allah ya taimaki Hajiyar mu ina jinki. Maa tace "yauwa inason gobe kazo airport ƴata zata zo kaduna dafatan anan gyara mata gidan ta kuma sai ta kalle ni tace my Angel wace irin motar kike son shiga ne"!? Ƴar dariya nayi Nace "fara nake so Maa, maa tace" ok fara take so dan Allah kada ka ɓata mata lokaci". Bala driver yace "insha Allah Hajiyar mu sai tazo. Kashe wayar tayi tana kallona tace "Amman dai tare da junior zaki ko"!?. Da sauri na kalle ta nace" da shi kuma Maa ni dai Aa ya zauna tare da ku gaskiya". Ɗaure fuska tayi tace "kin san Allah tare zakuje kinji na faɗa maki son kika ki bar mani shi ya dame ni ko to baki isa ba wallahi ko kuma afasa tafiyar gaba ɗaya ma. Cikin shagwaɓa nace "kai Maa to shike nan zanje da shi din Amman dan ki sanya baki fa. Daddy ne yadawo daga gurin aiki bayan yayi wanka ya huta Maa ta same sa zaune tace"my husband barka da hutawa"!?. Kallon ta yayi cikin so da ƙauna yace "yauwa madam ya gidan yau halin mijin ki yadawo makarantar ne"!?. Dariya tayi sosai tana kallon sa tace "hhhh eh yadawo Amman dama inaso fada maka ". Gyara zaman sa yayi yace "uhm ina sauraron ki Allah ya lafiya dai. Lafiya klau wallahi dama my Angel ce tace tana son zuwa Nigeria bikin Yayan su shine tace gobe zata ji. Tooo Masha Allah haka yana da kyau sosai ai ya kamata taji ko Allah zai haɗa ta da wanda zai Aure ta tunda kinga Hafzee yana da matar da zai Aura Amrha ko cewar daddy yana kallon ta. Murmushi Maa tayi tace "sosai ma Allah dai ya tabar muna da alkhairi ni fa wallahi kallon ta nake kamar jininmu fa". Jin jina kai daddy yayi yace " wallahi nima kallon da nake mata kenan shiyasa nake sonta Allah sarki Yaya Imran wanda na kalle ta sai naga fuskar sa hawaye ne suka zubo masa masu zafi da sauri ya goge su. kwantawa tayi kusa da shi sosai tace"Allah ya bamu alkhairi "Amin ya Allah yace Addu'ar kwanciya sukayi ko minti biyar basuyi ba bacci yayi gaba da su. Asuba tagari. Washe gari tunda da safe na gyara ma junior na sanya masa riga da wando wow gaskiya yayi kyau sosai junior ni kuma na ɗauke wanka sari mai shegen kyau sosai fito nayi daga cikin falo kamshin turarin mu ya game falon daddy ne da Maa da Baeyaha zaune saman kujerar dining table suna breakfast da sauri na ɗaura Junior saman kujera sannan nima zauna nace "daddy good morning, and Maa good morning , and my baeyaha good morning . Dariya sukayi suna kallon mu ni dai shayi na haɗa nasha shi kuma doya da kwai yake ci da sauri na sha shayin kaɗan na tashi tsaye nace "to zamu wuce ". A tare suka tashi muka fito waje cikin motoci muka shiga sannan aka wuce da mu airport sai tsokata yake wani bazan je ba ni dai turo baki nayi cikin shagwaɓa nace Allah yau insha Allah ina cikin Nigeria koda muka iso an fara kiran suna har an kira mu sallama mukayi masu sannan na rike hannun junior muka shige cikin jirgen Nigeria. Mushigo cikin Nigeria lafiya fito nayi daga cikin jirgen dai dai bala driver ya karaso murmushi nake yau ina cikin farin ciki na shigo ƙasa wada aka haifeni ikon Allah ajiyar zuciya nayi sannan muka ƙara gurin bala driver buɗe kofar motar yayi shiga cikin mukayi sannan yaja motar muka wuce.. Muna cikin mota junior sai surutu kawai yake kamar me driver yana tuƙi yana dariyar junior ni kuma saukar da glass din motar nayi dai dai ronda'a bawul ina kallon titi dai dai inda fuska ta take wani saurayi ne mai babur ya tsaya inda nake kamar an ce na ɗago idanuwana sai mukayi ido huɗu da shi............ ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________ 13&14__________* Wata irin faɗuwar gaba na yake sosai sosai gaba na yake faɗuwa da sauri sauri na ɗauke idona gurin kuma na ma yarda da shi sai muka kama kallon juna har ya buɗe baki zaiyi magana da sauri na ma yarda glass din motar ina ajiyar zuciya kallon ikon Allah kawai nake sai hawaye masu zafi suka zubo mani cikin ahankali nace"ya jafar kai ne ka zama haka oh duniya. Shi kuma yace "Ayanah ce wannan Alhamdulillah gaskiya yau cikin sa'a nake ai kuwa sai ga inda take" motar mu ce ta cigaba da gudu shi kuma ya jafar yana beye da mu har motar mu ta ɓace masa koda na duba ga madubi ban gashi ba kallon agogon hannuna nayi nace "Amman bala driver inaso inda mukaje gida zuwa anjima zamu shiga cikin gari ɗan Allah"!?. Bala driver yace "insha Allah Hajiya ƙarama" murmushi nayi na cigaba da kallon hanya junior yace "mum sai ki siya mani wannan can " yana nuna mani wani shigo kallon shagon nayi nace" sai dai ina muje gida bala driver yaji ya siya maka amman ba da ni ba " Turo baki yayi cikin shagwaɓa yace "uhm uhm please mum uhm uhm hawaye ne suka zubo masa baki na saki ina kallon sa nace"kai Junior baka bar na na huta ko to shike nan hankif fira na ɗauko na miƙa masa amsa yayi ya goge hawayen sa Waya na ɗauke na kira Aina'u rigging take sosai har ta kusan tsunkewa ta ɗaga tace "Aslm Alkm my ƙawata". Nace "Amin wslm ƙawata ya kike har na shigo Nigeria fa" da sauri tace "kai my ƙawata da gaske kike kuwa"!? Dariya nayi sosai nace "Allah kuwa da gaske ganin ma cikin motar wace unguwa ce"!? Cikin murna tace"too yanzun dai ina asibity wallahi Amman inda kina kusa da driver ki bashi wayar zan fada masa. Bala driver na miƙa ma wayar nace "bala driver amsa zatayi maka bayanin inda take, amsar wayar yayi tace "yauwa kasan Asibityn affan Umar kuwa"!? Bala driver "ok nagane Hajiya" to anan zaka shigo da ita bata wayar miƙa mani wayar yayi sannan na amsa na kashe wayar Bayan na kashe wayar Bala driver yace "Hajiya karama yanzun can zamuje ko"!?. Nace "eh to muje can din daga baya sai muje gida ba. Ok insha Allah tuƙin motar ya cigaba da yi sosai wani babba titi muka shigo can na fara hango Asibityn ga masu sai da ball nagani gudu yake sosai dai dai inda ake siyar da ball nace " dan tsaya " parking yayi sannan na saukar da glass din motar nace"Sannu ku dan Allah nawa ake siyar da wannan ball din "!? Mai siyar da ball ya kalle ni yace "Hajiya duk ɗaya naira dubu take " dubu ukku na miƙa masa kallon junior nayi nace "my son wace kake so"!? da sauri yace ", mum wannan pank din nake so, murmushi nayi nace to bashi wannan guda biyu ja ɗaya ". Amsa yayi ya sanya mani cikin leda ya bani sannan yace "dan Allah Hajiya ke Amman ba yan nan garin bace ko"!?. Kallon su nayi nace "eh ba ƴan bace ni ma yarda glass din motar nayi nace kai mutane akwai sa ido wallahi mtsss. Cigaba da tuƙin yayi yana kawowa bakin gte horn yayi sai mai gadi ya buɗe kofar sulalawa yayi cikin asibityn dai dai gurin wasu motocin yayi parking sannan ya fito ya buɗe muna fitowa mukayi daga cikin motar waya ta ɗaya kawai na ɗauko sauran suna cikin motar rufe motar yayi junior kawai ball yake cikin asibityn rike hannun sa nayi na kira wayar Aina'u tace "har kun iso " nace "eh gamun nan cikin asibityn. Aina'u tace "yauwa ku shigo cikin ɗaki mai number 1 ɗaya sai ku shigo. Ok na ganine kashe wayar nayi nace "Amman bala driver zo dan Allah "da sauri ya ƙaraso gurin jakata na buɗe yan dubu dubu na bashi ban san ko nawa bane nace "kayan karin jini zaka siyo sauran sai ka rike wuce yayi nima najiyo na cigaba da tafiya kamar ban son taka ƙasa ga takalmina masu shegen tsini nakawo dai dai gurin takawa sai ga wasu mata dattijo ce ɗaya ɗayar matar da ake turowa ba zaka ce mata tsohowa ba saboda jikin ta sai dai lallura da ke damunta sun fita daga cikin gurin tayar keken tayo gaba da gudu keken tayo gurin da nake ihu dattijiwar matar take tana cewar dan Allah a taimaka muna zata faɗi keken tayo ƙasa matar zata faɗi da sauri na ci gaban keken na rike hannuwan keken wani gurin ne naga an rubuta off da sauri na latsa gurin durkusawa ƙasa nayi ina kallon matar cikin raina nace "ikon Allah wannan matar Allah yayi mata kyau sai kashiii lallura ta hanata walwalah afili kuma nace "Sannu Umma dafatan dai bakiji ciwo ba"!? Ita dai kallona kawai take dattijuwar matar ta ƙaraso gurin tana ce mani "sannu ƴan albarka inba da ke da Allah ɗaya yasan ciwon da zataji". Murmushi nayi nace "Ayyah Babu komai Hajiya Allah dai ya tsare gaba" kallona tayi tace "Amin ya Allah ai da'ana samun irin da duniyar na mutane ai sun huta wallahi Amman dai ke ƴan nan ba'a nan ƙasar kike ba ko " Dariya dattijiwar matar ta bani nace "Ey Hajiya nima yanzun nan ya shigo Nigeria. Riƙe haɓa tayi tace "o ni dije to ke ƴan nan wane ƙasa kike"!?. Murmushi nayi nace "ina india ne Amman anan aka haifeni Hajiya". Hajiya Kakus tayi murmushi tace "ke ƴan nan yanzun dai bani number ki koda zamu gaisa wayar ta tabani, Amsa nayi nasanya mata miƙa mata wayar nayi, sai ga bala driver yadawo da ƙatuwar leda har biyu yana ƙasowa gurin yace"Hajiya ƙarama nadawo" jiyowa nayi nace "ok muje cikin sannan ya rike hannun junior yace "muje ko" maƙala masa kafaɗa yayi yace "kai ni ai ko bazaka shigar mani cikin mota ba" kukan sa najiya da sauri najiyo nace "wai lafiya my son" turo baki yayi cikin shagwaɓa yace uhm Allah wannan Uncle din ne" nace "rabu da shi muje cikin, kallon Hajiya Kakus nayi nace "to sai munyi waya "ita kuma Hajiya Kakus ta saki baki tana kallon mu tace "too sai munyi waya,rike hannun junior nayi kuma wuce cikin asibityn tafiya muke har muka iso number 1 turo kofar nayi bakina ɗauke da sallama wata matar ce na hango zaune c Saman gadon marar sa lafiya ta jingina kanta ga filo, da sauri Aina'u ta ɗago idanuwan ta tana kallon mu wani irin ihu tayi tace "wayyo Allah ashe da gaske kike kin shigo Nigeria, da sauri ta karaso gurin da nake tsaye murmushi nayi nace "Haba My ƙawata ya zaki wani ihu saboda Allah kina ganin Mama bata da lafiyar"matar dai kallon mu take fuskar ta dauke da murmushi tace "karaso cikin ku zauna mana, karasowa nayi tare da junior da bala driver kujera ta gyara mani zaunawa nayi kusa da Mama nace "Sannu Mama ya jikin naki"!?. Murmushi tayi tace "Alhamdulillah Ayanah naji sauki sosai yau ma muna sa ran za'a sallame mu". Ajiyar zuciya nayi nace "to Allah ya kara lafiya, kallona Aina'u tayi tace "ƙawata gaskiya afili kun fi kyau sosai wallahi" dariya nayi sosai nace "himm sannu to sarkin tsokana ta biyu kallon junior nayi nace "kaji gurin su Mama ku gaisa ko" da sauri ya karaso gurin yace "ina yini Mama ya jikin kallon Aina'u yayi yace "Aunty na ina yini"!?. Sai da kowa yayi dariya wai shi ala dole yana da hausa tace "lafiya klau my son ashe zaka zo gurin mu". Hajiya kakus taja Ummi suka shiga cikin mota driver yana tuƙin motar tana cewar " gaskiya yarinyar nayi mani ina ma ace mijina zai ganinta ai dole yayi sauri ya Aure ta kuma abun mamaki shine yaron ta kamar ku ɗaya da shi Sameera uhm ko da yake Allah shine yake halita iri iri ,saving din number tayi tace "insha Allah zaki kira ki mugaisa ƴan nan.. Bala driver ne ya ajiye masu ledar kayan ƙarin jini sannan ya fita daga cikin ɗakin sai ga doctor ya shigo cikin ɗakin yana kallona har na tsargo ya miƙe mani takarda sallama Mama masa nayi nace "thanks doctor" kallon Aina'u nayi nace "To muje gida ko tunda aban da ba takarda sallama... Saukowa Mama tayi daga saman gadon mayafi ta taɗauka ita kuma Aina'u daukar Junior tayi suna hira ni dai rike hannun Mama nayi zamu fita sai doctor yace "ikon Allah Ashe kuna ƴan uwa har india, ɗariya Aina'u tayi tace "Eh kuma bazamu baka ita ba"murmushi yayi yace "to ya sunata dan Allah"? Aina'u tace "Ayanah"doctor yace"wow gaskiya suna n yayi dadi, ni dai ban ce komai ba har muka fita daga cikin ɗakin.......... ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________ 15&16__________* Gurin mota muka karaso buɗe kofar motar bala driver yayi shiga cikin Aina'u tayi tare da junior sannan Mama ta shiga ciki ta zauna ni kuma na zauna kusa da Mama sai na rufe motar zagayawa bala driver yayi ya tuƙa motar muka fita daga cikin asibityn gudu yake shararawa saman titi Aina'u take faɗa masa inda za'a kai ku wata unguwa ce ya shiga tafiya yayi sosai ciki sannan tace "ka hango wani gida mai dakali ko"!?. Bala driver yace "wan can wanda mutane suke zaune ko"!?. Eh shine anan gidan mu cewar Aina'u tana murmushi ai kuwa mutane unguwar da masu tafiya da yan da suke zaune kowa ya zubo ido ya ga su waye acikin wannan shegeyar motar ni dai da na kalle gidan sai suka bani tausaye sosai cikin raina nace "Allah sarki ashe tallakawa ne ajiyar zuciya nayi ina kallon har muka iso dai dai kofar gida parking yayi sannan ya fito daga cikin motar da sauri ya buɗe mani kofar ziro kafafuwana nayi sannan na fito daga cikin motar ai kuwa mutane unguwar kowa ya kama kallona wata matar ce naji tana cewar "lah jama'a kuna ganin ba india tazo muna unguwa sai wani yace "wallahi kuwa duba ma kayan jikinta ikon Allah ko gurin su wa sukazo wani saurayi ne yace kuma ina ganin kamar batajin hausa fa". Murmushi nayi nace "uhm Mama fita mana, murmushi tayi sannan ta fito daga cikin motar Aina'u ce tare da junior suka shiga gaba Mama ta mara mata baya ni dai tsaya wa nayi nace "Amman bala driver ba jimawa zanyi ba ka ɗan je yawa zuwa anjima kaɗan sai kadawo inaso naji gida na watsa ruwa sannan mu fita". Bala driver yace "to Hajiya ƙarama babu damuwa afito lafiya, shiga cikin gidan nayi da sallama koda nashigo cikin gidan gaba ɗaya kowa da kowa ƴan mata tsofafi da yara har da ya zaki duk suna jirana Ya zaki ya ɗauke junior kallona suke ni kuma murmushi nake nace"ina wuni ku na sa me ku lafiya "!? Gaba ɗaya yaran gidan suka ce"lah ashe Aunty tana jin hausa sosai " dariya nayi sosai nace "eh baga nayi ba "wata mata ce ta shimfiɗa mani tabarma ƙarasowa gurin nayi na zauna sannan muka fara gaishe gaishe Ya zaki ne ya zauna saman yar wata kujera yace "eh lallai Ashe dai da gaske kike zakizo wallahi na ɗauka wasa kike "!. Dariya nayi nace "to gashi ko nazo kuma bikin ka nazo"ina kallon yaran gidan. Wata matar ce tace "lallai kam yaya farin jini tunda har da ƴan india sunzo bikin sa kuma muna godiya sosai " kallon agogon hannuna nayi nace "to ni dai zanje gida na na watsa ruwa sannan na huta zuwa gobe insha Allah zan dawo, Mama tace "to mungode Ayanah Allah ya hutar da gajiya" Amin ya Allah,nace da ita tashi nayi na gyara kayan jikina jakata na buɗe kuɗaɗe na ɗauko na masu yawa na miƙa ma ya zaki nace "gasu nan dan Allah kunyi hakuri da su yanzun nashigo ko hutawa banyi kaji. Kallona suke sosai Mama tace "haba dai Ayanah wannan kuɗin sunyi yawa gaske "ɓata fuska nayi nace"dan Allah ku amsa please am sorry Idan na ɓata maku rai" Amsa yayi yana Godiya har da hawaye girgiza masa kai nayi nace "Aa ba girman ka bane kuka "sallama nayi masu Aina'u da Ya zaki suka rake ni har bakin motar mu buɗe kofar nayi da sauri junior ya shiga nima na shiga cikin motar tuƙin motar yayi kuma wuce sai gida. A GIDAN SU JAFAR Ya jafar ne ya koda gida da wuri parking din babur din sa yayi da sauri ya shiga cikin gida da sallama yace" Halima kina ina ne"!? Wata ƴar budurwa ce ta fito daga cikin wani ɗan ƙaramin ɗaki tace "ganin Yaya na lafiya kake mani wannan kiran"!? Dariya yayi cikin farin ciki yace "albisirn ki Halima" da sauri tace"goro kuma fari" dariya yayi yace "yau wallahi nayi farin gani kin san wana ganin"!? Girgiza masa kai tayi tace "Aa sai ka faɗa Yaya na" "Bani kujera na zauna", cewar Ya jafar da sauri ta ɗauko masa ƙaramar kujera ta miƙa masa da sauri ya amsa ya zauna yace "Himm wato addu'ar da muke kullum da safe da dare ko to yau Allah ya amshi addu'a mu wallahi naga Ayanah cikin wata shegeyar haɗaɗar mota ce take cikin ta kinga wani irin shegen kyau da tayi"!? Zaro ido tayi har da bugun kirji tace "kace Allah wayyo Allah dadi ina zan sanya kai na to ya kukayi da ita"!? Himm yace "har da wannan jaririn da tazo da shi to yanzun ya girma wallahi har da ball nagani a hannun sa Amman" sai yayi shiru kallon sa tayi tace "Amman me ya kayi shiru kana bani labari kuma kayi shiru"!? Ajiyar zuciya yayi yace "munayi ido huɗu da ita kuma san mintuna 30 da sauri ya rufe glass din motar ta kuma har na bi bayanta Amman kashii motar su ta ɓace mani" wasu hawaye ne suka zubo masa cikin tausayawa tace "Ayyah babu komai insha Allah zata dawo gare ku yanzun dai kaje ka watsa ruwa sannan. Kaji gida gurin Ummy sai kabata labarin kaga Ayanah insha Allah zataji daɗi kuma zatayi maka maganar cikin lallashi ta kwantar masa da hankali har ya saki jikinsa tayi yayi ya zuba ruwa ga bukiti ya shiga toilet girgiza kanta tayi tace "Allah yasa Ummy ta yafe maka Yaya na...... Wata hadaɗar unguwa ce muka shiga dai dai wani shegen gida ne wanda ya amsa sunan sa gida horn mai gadi ne ya buɗe get din sulalawa da motar yayi cikin gidan kallon tsarin gidan nayi sai ya burge ni green and yellow wow nace "kai gaskiya kun iya zaɓin gida mai kyau bala driver" dai dai gurin da motocin suke nayi yayi parking fitowa mukayi cikin motar cikin gida muka shiga komai yayi kyau har da tsarin gidan ba ƙarya part din na na wuce toilet nashiga na watsa ruwa sannan na fito daga cikin toilet wadiruf na buɗe kaya sanyawa ne kala kala baƙar abaya nazaro daga cikin har da mayafin ta sai takalmina masu shegen tsini baƙi sanya abayar nayi na ɗaura mayafi akafaɗa ta junior ne ya shigo da gudu nace "zo na cire maka wannan kayan na jikinka" da sauri ya karaso yana murna cire masa kayan jikin sa nayi na ɗauko masa riga da wandon su Amman gajire sanya masa nayi sannan na fesa masa turarin masu shegen kamshi sannan nace "to muje unguwa ko "!? Kallona yayi yace "mum inda mukaje ɗazu ko "!? Girgiza masa kai nayi nace "Aa wani guri zamuje" rike masa hannu nayi muka fito daga cikin gida dai dai gurin motocin mukayi tsaye bala driver ne yazo da sauri yace "Hajiya ƙarama wace kalar mota zamu ɗauka "kallon motocin nayi nace "wan can brown din ita zaka, ɗauko muna ". Karasowa gurin yayi ya buɗe motar ya shiga tare da junior muka shiga cikin motar yaja ta muka fita daga cikin gida gaba ɗaya tafiya muke a cikin mota yace "ina zamuje Hajiya ƙarama"kallon sa nayi nace "muje gurin shopping sannan sai mu wuce gudu yake shararawa saman titi sosai dai dai gurin wani shegen shagon ne yayi parking ATM din na , na bashi nace pin din Aryan kayan abinci da lalashe lalashe zaka siyo dan Allah kada kaɗe" amsa yayi ya fita daga cikin motar cikin shagon ya shiga ni kuma nayi jingine ajikin kujerar motar kusan minti biyar sai gashi yadawo tare wasu masu kawo kaya buɗe but din motar yayi cikin aka sanya kayan sannan yadawo cikin motar ya miƙa mani ATM din amsa nayi ya cigaba da tuƙin sa ni kuwa gabana sai faɗuwa yake sosai addu'a nake har cikin raina hanya nake ta nuna masa har muka shigo cikin unguwar mu ajiyar zuciya nayi mai ƙafin gaske lumshe idanuwana nayi nace "dai dai kofar gida mai bishiyar ɓedi zakayi parking kaji ko"!?. To Hajiya ƙarama cewar bala driver cigaba da tuƙin sa yayi dai dai kofar gidan yayi parking sannan yace "mun iso Hajiya ƙarama" buɗe idanuwana nayi jikina na rawa na ɗauko laptop dina da wayoyo na , na sanya su cikin jakata ball na hannun junior buɗe motar nayi muka fito daga cikin motar rike hannun junior nayi ina kallon gidan addu'a nake sosai jikina rawa yake sosai haka na shiga cikin gida tunda cikin zaure har cikin gida nake kallo cikin gida na shiga bakina ɗauke da sallama Ummy ce na hango rike da tsinsiya tana shara sallamar da tajiya wada bazata taɓa mantawa da sauri ta ɗago idanuwan ta tana kallona ido cikin ido miƙewa tsaye tayi baƙinta na rawa tace"Ayanahhhhhh Ayanahhhhhh kece ko mafarki nake"!?. Hawaye ne suka zubo mani cikin farin ciki ina kallon Ummy na buɗe mani hannu tayi sakin hannun junior nayi da gudu ta faɗa saman kirjin ta ina kuka sosai nace "Ummy dan Allah ki yafe mani ko zan samu farin ciki da natsuwa ta nake maganar cikin kuka " rungume ni tayi tace "wallahi bakiyi mani komai Ayanah har ranar da nakore ki nayi kuka har da leƙawa nayi waje ko Allah zai sa naganki Amman kashi babu ke babu labarin ki haka nadawo gida........ ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________ 17&18 __________* Share mani hawaye tayi taja hannuna cikin farin ciki nace"Ummy ki bar na ƙarasa maki sharar dan Allah" girgiza mani kai tayi tace "ki bari ki huta mana" dariya nayi sosai nace "to ai da dai kin bari na share ko "!? Junior kuwa hankalin sa ga ball, ball din sa yake hankalin sa kwan ce. Kallon sa Ummy tayi tace "Ayanah wannan shine jariri da kika zo da shi"!? Ɗaga mata kai nayi nace "Ey shine wannan sunan sa Aryan junior Amman muna kiran sa da junior. Ummy tace "Allah sarki kai miji marar ƙabo zo nan" tana kallon sa kallon ta yayi yana dariya nace "zo mana ku gaisa da Ummy na" ai kuwa da gudu yazo ya faɗa mata saman kafafuwan ta yana dariya yace "Ummy ko"!?. Dariya Ummy tayi tace "ke Ayanah haka yake da son jiki"!? Murmushi nayi nace "uhm Ummy dan dai baki ga su Maa ba yarda yake wasa saman kafafuwan su wallahi" kallona Ummy tayi tace "wace ce kuma Maa"!?. Ya jafar ne yazo da babur dinsa ya hango wata hadaɗar mota ja kofar gidan Ummy dai dai gurin motar yayi parking saukowa yayi ya karaso gurin kallon motar yayi yace "ko waye acikin wannan shegen motar oh wuce wa yayi cikin gidan da sallama bala driver kuwa kallon sa kawai yake yana shan waƙoƙin Hausa. Zanyi magana kenan sai mukaji sallama Ya jafar murmushi Ummy tayi tana kallon sa shigowa yayi gefen kitchen ya durkusa ƙasa yace "Ummy ina yini" Murmushi tayi tace "Alhamdulillah jafar ai na yafe maka" cikin sauri yace "Masha Allah wai Ummy wata hadaɗar mota ce na ganin ƙofar gidan nan ko baƙuwa mukayi ne" Kallon sa nake nace "Ummy Ya jafar ne ya koma haka"!? Da sauri yace "Ayanah ke ce da sauri ya karaso gurin yana dariya cikin farin ciki kusa da ni ya zauna nace "Ya jafar ina motar ne ya naga duk karame"!? Ajiyar zuciya yayi yace "labari ne Amman bari sai kin huta bari naji gida nazo da Halima, da sauri yafita daga cikin gida . Ko minti biyar ba'ayi ba sai gashi yadawo tare da Halima ni dai kallon su kawai nake cikin farin ciki Halima tace "Ayanah ashe da gaske Yaya na yake ya ganinki cikin mota gaskiya Allah shine abun godiya tana kallona murmushi nayi nace " haka ne Halima yanzun ku biyu ne kenan yanzun dai bar ku gaisa da Maa sannan sai muyi magana" Zaunawa sukayi saman tabarma suna kallona cikin murna .. Jakata na buɗe laptop din na, naɗauko na cire mata password kiran Maa ne nace "Ummy bari ku ganinta yanzun " rigging take ɗauka tayi wata hadaɗir mata ce Zaune saman kujera ka hango wani kusa da ita dariya nayi sosai nace "Uhm Maa miss you, kallona take fuskar ta ɗauke da murmushi tace "my Angel kin manta da mu "!? Girgiza mata kai nayi nace "Aa fa Maa wallahi yanzun na samu zama ". Dariya tayi sosai tace"to yanzun ina mijinah yake wani matar fa"!? Murmushi nayi nace "ga Ummy na da Ya jafar dina ga kuma matar sa" Zaro ido tayi tace "kai Masha Allah bata mu gaisa" miƙa wa Ummy nayi Amsa tayi tace "ina yini Hajiya" Maa tace "lafiya klau ya gidan ashe kun gane Ayanah ko to Masha Allah Amman yaushe zaku zo ƙasar mu"!? Dariya Ummy tayi tace "to ni ina nasan ƙasar ku" da sauri nace "Ummy ƙasar india muke fa" Maa tace "wallahi kuwa can muke" Ummy tace "ina Godiya sosai da kulawa gaskiya naji dadi ganin tarbayar ƴata lafiya klau Alhamdulillah Allah ya saka maku da alkhairi... Dariya Maa tayi tana kallon su tace "Aa babu komai wallahi yanzun dai yaushe zaku zo ƙasar mu ne"!? Da sauri nace "Maa zuwa sati mai zuwa insha Allah" jin jina kai tayi tana kallon mu tace "to Allah ya kawo ku lafiya kuma Amrha tana so zuwa inda kike saboda akwai wani abun da zakuyi" ajiyar zuciya nayi nace "insha Allah zan dawo Amman jibi ake bikin da nazo yi ki gaishe mani da su daddy sai na kira sa" murmushi tayi tace "zasuji insha Allah " kashe wayar nayi ina murmushi nace Alhamdulillah Ummy kun ga su Maa ko"!? ........... Kallona Ya jafar yake sosai sannan yace "ƙanwata yanzun kina nufin a ƙasar india kikaje har kikayi rainon wannan yaro"!?. Nace "ey mana ku bari sai gobe insha Allah zan baku labarin tafiya na can ƙasar india a nan zan kwana gobe sai mu koma can gida na gaba ɗaya kowa da kowa sannan kai bari dai sai gobe sai ka bamu labari " Halima tace "Ayanah yanzun kina nufin har da gida gare ki ikon Allah". Ummy kuwa murmushi kawai take cikin farin ciki kallon mu take da sauri junior yace "Mum baki ɗauko mani chocolate dina ba na baiwa Ummy caya ba"!? Sai da kowa yayi dariya nace"eh Amman zo kaje gurin bala driver kace ya shigo da kayan ko zo tare da sauri miƙe gudu ya fita gurin bala driver, bala driver yana ganin junior sai ya buɗe motar yana dariya junior yace "Uncle wai Mum tace ka shigo da kayan cikin gida " yana dariya bala driver ya fito daga cikin motar ya zagaya but ya ɗauko kayan abinci da su chocolate da etc rufe but din yayi sannan ya shiga cikin gidan da sallama gaida su yayi sannan ya fara ajiye kayan ledar chocolate junior ya ɗauko sai nishi yake sosai har da zufa dai dai gurin Ummy ya ajiye su yace" Ummy na ga caya ba nan nakowa maki yana dariya. Baki kowa ya saki yana kallon sa ni dai murmushi nayi nace "to Ummy ki ɗauka mana tunda yazo maki da su" amsa tayi tana kallon sa cikin sha'awa tace "Allah yayi maka albarka ya jikin da sauri nace "Amin Ummy ai ba sai kin ai ƴaba" kallona sukayi ni kuma na ɗaga masu kai, kiran sallah magrb ne yasan Ya jafar ya tashi yana kallon Halima yace " to tashi muje gida madam " cikin jin kunya ta tashi suka yi muna sallama suka fita bala driver ne yashigo yace "Hajiya ƙarama ba yanzun zamu wuce gida bane, nace "eh ka tafi gida sai gobe insha Allah Amman inda zaka zo ka ɗauko farar mota kazo da ita dan Allah " cikin girmamawa yace "to Hajiya ƙarama insha Allah" sannan ya fita daga cikin gidan...... ***** ***** ***** ****** Hajiya Kakus ce Zaune saman kujera tana kallon su fuskar ta babu annuri su Alhaji Ahmda Mommy da Hisham da mom da Taufeek da Aunty Amarya da mustapah suna zaune kowa yana kallon ta gyara zaman ta tayi tace "to ku sani kowa babu wanda ban san halin sa to zanyi baƙuwa kwanan nan wallahi duk wanda ya nuna mata halinsa to sai da ya bar wannan gidan idan kuma kai Ahmda ne ko musa to sai dai ku zaɓi uwa Amman ba dai ni ba taƙarshe maganar tana harara su" Hankalin kowa sai da ya tashi sosai jikin su Alhaji Ahmda ya kama rawa gaba ɗaya suka ce insha Allahu babu abun da zai faru Hajiya Kakus. Oho dai ko ku gyara ko ma kardai Allah ya sa ku gyara na fada maku tau ku tashi ku wuce ku ban guri cewar Hajiya Kakus tana harara su da sauri kowa ya kama gaban sa mai da hankalin ta tayi gurin kallon sunnah tv... *A GIDAN UMMI KUWA* Zaune take saman kujera ta gaji har tasaki kashi saman kujera sai kallon tv kawai take wata ƴar aikin ta ce tashigo da sallama tana mere baki tsaye tayi tana harara ta tace "ke uwar banza ni fa wallahi na gaji da baƙin wannan aikin wallahi haba fisabillahi ke kullum baki da aiki sai baƙin kashi da fitsari a zaune to ba zan iya ba fita tayi daga cikin falon kusan awa ukku tana nan zaune har falon ya lallace da wari sai ga Hajiya kakus tazo da sallama warin da jiya ne da sauri ta rufe hanci tana kallon Ummi tace" ya Rasu lillahi manzon Allah (S. A. W) me zan ganin haka ke mero! Mero!! Tsaye tayi tana kallon kofar falon sai ga mero ta shigo cikin falon da sauri Hajiya Kakus ce ta ganin da sauri ta durkusa ƙasa jikin ta rawa kawai yake kallon ta Hajiya Kakus tayi tace "ke mero yanzun aikin da nasa aka ɗauke kenan to shike nan yanzun maza maza ki tatara naki inaki ki bar mani gida wallahi tallahi ko minti biyar kikayi ko Himm " kuka ta fashe da shi sosai tace "dan Allah Hajiya" da sauri Hajiya Kakus tace" Hajiyar uwar ki ko to bari ki ganin" wayar ta ta ɗauko daga cikin jaka zata kira wani da gudu mero ta fita daga cikin falon.......... . ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _Love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________ 19&20 __________* Tura keken Ummi tayi tashiga da ita cikin toilet wanke mata jikinta tayi sosai sannan ta fito da ita daga cikin toilet din falo tadawo da ita ta zaunar da ita saman kujera sannan ta ɗauko turarin ɗaki ta sanya falon ya kamsashi dawowa tayi ta zauna tana ajiyar Zuciya. Ummi kuwa sai kallon Hajiya Kakus take tana murmushi alamar taji daɗi sosai Hajiya Kakus tace "Insha Allah zaki warke Sameera" *A GIDAN ARYAN* Aryan ne zaune saman lafiyayan gado yana kallon sama tunanin mafita yake cikin ransa yana cewar "kai ya kamata ace naji Nigeria saboda naga halin da gidan mu yake" ajiyar zuciya yayi a fili yace"AYANAH hhhh AYANAH him ban manta da ke ba kina cikin raina bawai na ƙale ki bani Aa" sai yayi murmushin mugunta da sauri ya tashi ya haɗo kayan ya ɗauke key din gidan ya fita daga cikin gida sai airport jirgen Nigeria ya shiga sai ƙasa Nigeria. Asauka lafiya Aryan...... Aryan ne ya sauko da cikin jirgen kiran waya yayi sai gashi cikin minti biyar sai ga driver yazo ɗaukar sa ƙarasowa yayi gurin ya buɗe motar ya shiga driver yaja motar suka bar gurin rufe idanuwan sa yayi sai ga fuskar Ayanah lokacin da ta watsa masa mari da sauri ya dafe kuncin sa yana shafawa cikin masifa yace "wallahi sai na wulaƙan ta ki ni ko ba ƴar gwanan ba ko ƴar shugaban ƙasa kike wallahi sai na wulaƙanta ki sai kinyi da nasani zuwan ki nos Korean wallahi" driver kuwa sai da yaji tsoro saboda yasan halin ogan su akwai masifa wata rana. A tsora ce yace"wani gida zamu sauka ko gidan Ummi zamuje" ƙalesa yayi kamar beji abun da yake cewa ba sai da ya kusan minti biyar sai yace "gidan Ummi zamuje" sai yayi shiru gudu yake shararawa saman titi har ya shigo cikin unguwar su horn yayi sai mai gadi ya buɗe kofar sulalawa yayi cikin gidan sannan ya fito daga cikin motar cikin gida ya shiga ko da ya shiga cikin gida da sallama Hajiya Kakus kusa da Ummi zaune ajiyar zuciya yayi yace " Hajiya Kakus yaushe kika zo "!? Da sauri ta ɗago idanuwan ta tana kallon sa tace "Aa mijina yaushe kadawo kuma"!?. Karasowa yayi gurin durkusawa ƙasa yayi yana kallon Ummi hannun sa a fuskar ta yace "Hajiya Kakus hankalina yadawo gurin Ummi na ina ji a jikina kamar tana cikin damuwa cikin bacci nake ganinta Hajiya Kakus ko ƴan aikin ta ban ƴarda da su ba wallahi ni yanzun ma abun da nake tunani ina zan samo mata ƴar aiki mai kula da ita "!? Nisawa tayi tace "ni dai yanzun abun da nake so da kai shine kayi Aure matar ka ita ce zata kula da kai da ita Ajiyar zuciya yayi yana kallon Hajiya Kakus yace "to ina zan samu matar Hajiya Kakus ni fa har yanzun ban ga yarinyar da tayi mani bane. Rike haɓa tayi tace "o naga shashan ci to shike nan zan zaɓa maka kwana nan zata zo zan kira ka sai kazo ku gaisa daga nan sai ayi maganar Auren ku daga baya ko" taɓe baki yayi yace "oho dai ni dai yanzun wuƙa da nama na hannunki Hajiyar mu" tashi yayi ya zauna kusa da Ummi ita kuma sai kallon sa take tana murmushi yace "Ummi na insha Allahu kun kusan samun lafiya kamar kowa da ƴardar Allah. *A GIDAN SU AYANAH KUWA* Washe gari da safe kwan ce nake saman gado Amman ba bacci nake ba junior ne zaune tsakiyar ɗakin yana kallon waje da sauri yataso ya faɗo mani saman jiki cikin shagwaɓa yace" uhm uhm uhm Mum ki tashi haka nan ina jinsa Amman ban ce komai ba kuka ya fashe da shi dafe goshina nayi nace "ya sallam wai me kake so ne kaje gurin Ummy mana ka taya ta aiki" tashi yayi ya fita da sauri ajiyar zuciya nayi sannan na sauko daga saman gadon gyarawa nayi sannan na fito daga cikin ɗakin ko da na fito har Ummy tagama girki kallon ta nayi nace "Ummy ina kwana" murmushi tayi tace "lafiya klau kun tashi lafiya ya baƙunta"!? Dariya nayi nace "Alhamdulillah Ummy gashi ko ya zo tamaki aiki" Uhm lallai kam gashi nan yazo yana damuna da surutu ba " dariya nayi sannan nace "lallai kam" tsintsiya na ɗauka na fara sharara gida sallama su Ya jafar naji da sauri na ma yarda da kallona gurin su dariya abun ya bani yarda suka shigo kamar wanda zasuji wani gari tashi tsaye nayi ina murmushi nace "Good morning Ya jafar Good morning Aunty Sadiya" cikin jin daɗi yace "lafiya klau ƴar kanwata dafatan kun tashi lafiya kallon junior yayi yace "my son zo mu gaisa da gudu yazo ya faɗa saman jikin sa yace " Good morning Uncle my Aunty" sama ya ɗaga shi yana jiyowa da shi yace "morning howa are you my son" am fine and you Uncle. Jin jina kai yayi yace "masha Allah" shimfiɗa masu tabarma nayi sannan kowa yazo ya zauna abinci Ummy kawo muna murmushi nayi nace "Ummy ai ba yanzun muke breakfast ba sai zuwa anjima" sukam su Ya jafar ko tayi ba'a masa ba ya sanya hannu yana ci har kusan cinyewa sai da Ummy tace "Haba jafar yanzun kai ko kunya bazakaji ka cinye abinci ba da ƴata ba kuma gata da ciki eye"!? Sosa kansa yayi da key din babur din sa yace"to Ummy ba komai take ci ba fa"hararar sa Ummy tayi tace "wai haka ne ƴata"!? . Cikin jin kunya tace "Eh Ummy kunu da kosai nasha yanzun sannan muka fito" murmushi tayi tace "Alhamdulillah kace ci kanka" gyara zama nayi nace "to yanzun zan baku labarin tafiya ta ƙasar india............ ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _Love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 *ALLAH SARKI MAMAN SUHAILA ALLAH YA JIKANKI DA RAHAMA TARE DA IYAYENA DA DUKKAN MUSULLMI BAKI DAYA YA GAFAR TA MAKU YASAN ALJANNAH CE MAKOMAR KU* 😭😭😭😭😭😭😭😭 *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________ 21&22 __________* kowa sai yayi shiru yana kallona gyara zama nayi nace "lokacin da muka koma gida ni da su Ya jafar da hamra dama gaba na yana faɗuwa Amman sai ban sanadar da Ya jafar ba saboda ko na fada masa bazai yarda ba haka na wuce cikin ɗakina gurin dirowa na tsaya ina kallon ko ina daga cikin ɗakin ajiyar zuciya nayi sannan na buɗe kofar dirowa ƙasan kayana na ɗauko kuɗadi na zasu kai dubu hamshin na sanya su cikin aljihu sannan na kwanta. Misalin Karfe ukku na dare gari yayi duhu sosai ga iskan hadari yana kaɗawa, gari yayi tsint bakajin motsin komai sai na tsuntsaye Ayanah ce Kwan ce take tana bacci cikin bacci taji ihu a waje afargiget ta tashi zaune amman ihun adai dai window yake fitowa tashi tayi tazo dai dai window leƙawa nayi banga kowa ba, kuma ihun karuwa yake da sauri fito daga cikin ɗakina part din Yayana na shiga sai dai na sai mesh suna bacci jiyowa nayi nafita daga cikin ɗakin fito wa nayi tsakar gida ahankali ahankali na buɗe kofar gidan leƙawa nayi naga ko lafiya ina ta dube duba can na hango wata mata da tsohon ciki, dafe take da cikin agajiye ta gaji sosai, salati na fara da gudu naje gurin taimakon ta har na rike hannunta kawai sai naji halben bindiga, Hankalin na ya tashi sosai rike nake da ita har zamu shiga cikin gida kawai sai dai na bi bayan gidan gudu muke bana wasa ba sai da mukayi nisa sannan na tsaya ina nisa nace"Baiwar Allah daga ina kuma meya ke faruwa da ke?ban rufe baki ba kawai sai naga ta dursune kasa tana nisa sosai nakuda ce ta taso mata zangu zangu cije baki take tana yarfe da hannu ita kuwa hawaye ne suka zubo mani cikin tausayawa nace"sannu Baiwar Allah haihuwa ce zakiyi ko gashi ni yarinya ce ban san ya zan taimake ki ba, Murmshi tayi mata mana girgirza mani kai sannan ta cigaba da nisa . Wasu manya manyan yan ta'ada ne suka zagaje mu wata irin dariya suka fashe da ita zaro ido nayi jikina ya fara rawa sai na fashe da kuka nace"dan girman Allah kuyi mata hakuri ku duba halin da take ciki ku tausaya mata dan Allah, ban rufe baki aka watsa mani wani irin mari har sai da na saki fitsari saboda azaba. Hhhhhh hhhhh yarinya kin kawo kanki inda za'a kashe ki mu bamu san wani Allah ba bale muyi masa hhhh ita kuwa Baiwar Allah kan jariri ya fito nisa sosai take tana kira sunan Allah. Dai dai jaririn ya fito daga cikin jikin matar yana kuka inyarr inyarr Murmushi tayi tana cewar Alhamdulillah cikin jin dadi nataso da sauri na rungume jaririn har na manta da bala'in da muke ciki ai kuwa dai dai naji halbe tasss tass.... Kuka jariri yake inyarrrr inyarrrr inyarrrr ni kuma hankali na yana gurin da akayi harbin koda na duba ita an halbe ta a gefen cikin ta wani irin ihu na fashe da shi jikina sai kirma yake sosai kamar mazari rungume su nayi ina kuka ina ce dan Allah ki tashi kada ki bar ni cikin wannan tashin hankalin wayyo Allah wayyo rayuwa ina zan sanya kaina girgiza ta kawai nake dariyar mugunta suka fashe da ita ɗaya daga cikin yan ta'adar ya kira waya sai naji yana cewar "mun aika ta ƙiyama hhhh... Nisawa nayi sai hawaye masu zafi suka zubo mani, na cigaba da cewar" to lokacine nadawo gida sai na haɗa da Ya jafar yana ganin junior yace sato sa nayi na nuna masa kai har gurin da akayi abun na nuna masa Amman ina ko saurare na biye ba". Haka muka zo gurin Ummy ita dai bata ƴarda ba sai na fita daga cikin gida to lokacin da na isa bakin titi wasu shagona ne na hango sai na shiga na siyo masa kayan abinci to bayan na fito daga cikin shagon sai na rasa ina zani sai na tuna da key din da ta bani sai nadawo bakin titi to na naga motar wanda aka rubuta ma ARYAN &Fannah Zaunawa nayi ina tunani to yanzun ina zani ne"!? Babu wanda zai bani amsa ina cikin tunani sai wata mata wato Maa tace " yarinya lafiya kike kuka kuwa"!?. Ɗago jajan idanuwana nayi ido huɗu kara fashe da kuka nayi nace "nima kai na ban san kowa ba bani da kowa sai wannan jariri sai wannan motar da abun da ke cikin ta na manta komai jikina rawa yake sosai cikin tausayawa sai da tayi hawaye ta tace "Allah sarki dama yarona ɗaya kuma yana nos Korean gurin uncle din sa dama bani ƴa mace yanzun gashi Allah ya bani har da jikana to ya sunan ƴatawa da shi mijina "!?. Share hawayena, nayi nace"Ayanah shi kuma Aryan junior. Masha Allah tashi idan akwai abubuwan da kike bukata ki buɗe motar ki ɗauka saboda zan ba wani ya wuce da ita gida na acikin gari nan, tashi nayi na buɗe motar na ɗauko laptop da wayoyo guda ukku sai wata babban jaka buɗe jakar nayi na ga kuɗadi sosai har da takardun dukiya kuɗin gida biyu na raba su sannan nace "Maa ga kuɗadi na yazanyi da su to murmushi tayi tace "ok bani kuɗadin na za'a jowa maki su har da gida za'a siya maki da su koda kinzo ziyara. Murmushi nayi nace "to nagode sosai Allah ya saka da alkhairi miƙa mata jakar nayi ina murmushi buɗe motar tayi tace "shiga cikin motar muje airport yanzun jirgen mu zai tashi zuwa India , shiga cikin motar nayi sannan na sauko da junior bacci kawai yake sosai lumshe idanuwana nayi bacci yayi gaba da ni mafarkin fannah nayi tana mani murmush ....... Haka muka cigaba da rayuwa da ni da junior har ya girma yanzun hakan ma ni ina karatun waƙokin india da yaren india shi kuma junior yana zuwa makaranta inda yadawo gida anyi masa lesson haka muke rayuwa wani lokacin idan na tuna da irin yarda na barku sai nayi kuka wata ranan har da ciwo yake kamani saboda hankalina ba akwan ci ba...... Ajiyar zuciya nayi nace "To kunji labari na" kowa kuka yake saboda irin abun da ya faru da ni da sauri Ummy da Ya jafar suka rungume ni cikin kuka yace "Allah sarki ashe kanwata tashiga cikin wani hali dan Allah ki yafe muna " murmushi nayi nace"ai na yafe muka ban rike ku da komai ba wallahi to kai Yaya jafar kabani labarin kai mana". Gyara zaman sa yayi sannan ya share hawaye sa da suka zubo masa yace" lokacin da mukaje............... ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 *Dan Allah ku kara mani "afuwa har yanzun dai sai ahankali idan nadawo normal zan kara yawan typing nagode sosai* 😁😁 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________ 23&24 __________* Gyara zaman sa yayi sannan ya share hawaye sa da suka zubo masa yace" lokacin da mukaje gurin da akayi abun tabbas naga alamar anyi haihuwar Amman sai ban nuna maki ba naja wo hannunki mukazo gida sai Ummy tayi fada sannan muka fita daga cikin gidan fitar da nayi nace "ko amafarki kika zo gida na sai na kashe ki sannan na wuce gida koda na isa gida cikin ɗakina na shiga nayi sallah sannan sai ga Hamra tashigo cikin ɗakin kallona take tace "my husband lafiya kayi zaune cikin ɗaki baka fita ba gashi har yanzun Ayanah bata fito tayi muna girki ba"!?. Kallon ta nayi nace "Hamra ki daina mani maganar Ayanah dan Allah " da sauri tace "my husband kamar ya fa na daina maka maganar Ayanah kuma kanwarka tabba lallai ma" cikin masifa nace"to Ayanah bata nan to ta sace jaririn mutane" wata irin zabura da tayi tace "innalillahi wa inna ilaihir raji un Haba dai lallai kam albasa batayi halin ruwa ba wallahi haba shiyasa kullum tana cikin da damuwa Ashe tunani da take kenan to Allah ya kyau". Kallon ta nake sosai Amman ban ce komai ba haka muka cigaba da rayuwa sai abun da yake damuna shine ko nazo gida gurin Ummy bata Amsa gaisuwa ta bale ta kalle ni abun yana damuna sosai wata ranar da dare ina cikin ɗaki ina gyarawa kamar an ce na fito sai naga Hamra durkusa ƙasa tana kuka ga bindiga an kara mata wato ƴan fashe ne suka zo muna cikin gida jikina ya ɗauke rawa fito nayi daga cikin ɗaki jikina sai rawa yake na durkusa ƙasa nace "dan girman Allah kuyi hakuri" ɗaya daga cikin su yace" kaso muyi hakuri ko to kabamu dukiyar ka idan har kaso muyi hakuri ba sai mun kashe ka ba. Nace "kuyi hakuri yanzun ni bani da dukiya ban rufe baki ba sai nayi wani irin mugun mari har sai da na fadi kasa jikina rawa yake sosai abun da ya bani mamaki shine Hamra tace ita ta san inda suke kace ta ɗauko da gudu ta shiga cikin ɗakina sai gata tadawo da takardun dukiya ta ta miƙa masu Amsa sukayi sannan suka fita daga cikin gida gaba ɗaya ni kuma mutuwar zaune nayi ina kallon ta Ajiyar zuciya tayi tace "my husband kaganin yanzun hankalin mu ya kwana ko"!?. Cikin tashin hankali nace"ke Hamra yanzun abun da kikayi dai dai ne ko"!? Kallon sa tayi tace "to menayi kai yanzun baka son rayuwar mu kenan ko"!? Kasa magana, nayi saboda baƙin ciki da takaici " bayan kwana biyu komai ya lallace ko abinci bamu da Hamra kuwa kullum cikin tashin hankali da bala'i bazan manta wata rana ba da dare na fita daga cikin gida koda na dawo ina ta sallama shiru kamar an ce na shiga cikin ɗakin wani irin tashin hankali na gani Ajiyar zuciya yayi yace "Hamra ce da wani suna fasiƙan ci innalillahi wa inna ilaihir raji un kuka na da shi jin sautin kuka na yadawo da su da sauri tajayo bargo cikin rawar murya tace "Jafar dan Allah ai bata rufe baki ba na watsa mata wani irin shegen mari har sai da taga wuta daga ita har shi dukan su nake kamar me sannan na kira police kafin suzo sai da nayi mata saki ukku nace"dama ashe abun da kike aikatawa kenan sai ga police suka tafi dasu. Haka na cigaba da rayuwa ta ni ka ɗaye bayan wasu shekara biyu Wata rana na shigo unguwar su Ummy sai Allah ya haɗani da Halima ƴar gida liman nayi mata magana tace naji gurin Baba liman haka ko ankayi naji nasame sa na faɗa masa yace ai ya bani ai tunda sukayi zama da mahaifina sai yace tunda bani da sana'a ya bani babur nayi sana'a har Allah ya nuna mani Auren mu da Halimatu Sadiya "hawaye ne suka zubo mani cikin farin ciki nace"Allah sarki Ya jafar ashe kaga rayuwa ashe Sannu lallai Hamra ni fa tunda kabani labarin nake zargin ta Amman babu komai yanzun komai yazo karshe sallamar bala driver ya katse mani magana shigo yayi har ƙasa ya gaishe da su Ummy da Ya jafar bayan sun gama gaisawa sannan yace "Hajiya ƙarama nazo da ita" nace "to Masha Allah Amman Ummy Ya jafar Aunty Halima ku tashi muje gida wannan gidan kuma a baiwa ƴan gudun hijira su zauna". Kallona Ummy tayi tace "too har da kayan mu"!? Girgiza mata kai nayi nace Aa Ummy ki bar su muje mayafi ta ta ɗauko ni dama kayana suna da mayafin su gaba ɗaya muka fita daga cikin gida mota muka shiga muka fita daga cikin unguwar gudu yake shararawa saman titi sosai har muka shigo cikin unguwar su Ummy sai kallon gidajin masu kudi suke dai dai gidan yayi horn baki kowa ya saki yana kallon tsarin gidan nai part biyu kowa ne yayi kyau gurin gareji yayi parking fitowa mukayi cikin motar nace "Ya jafar kaga wannan can part din ko"!?. Ɗaga mani kai yayi yace "eh kuma yayi kyau sosai wallahi" murmushi nayi nace to Masha Allah to na kagane halat malat" da sauri ya kalle ni yace "nagode nagode" girgiza masa kai nayi nace Aa dan Allah ka wuce haka agurina kai fa Yaya na ne fa kiran mai gadi nayi sai gashi yazo da gudu yace"gani Hajiya ƙarama kallon sa nayi nace "key din wannan part zaka baiwa Yaya jafar sannan muka wuce cikin gida da sauri yaje sai gashi yadawo ya miƙa masa key din amsa yayi suka wuce part din su cikin murna Halima tace "Allah sarki ashe nima zan zama matar mai kuɗi"... Koda munka shiga cikin falon baki Ummy ta saki tana kallon su tace"Ayanah kina jin dadin ki wallahi ban taɓa ganin irin sa ba sai yau" ni dai dariya nake sosai sannan muka zauna saman kujera ajiyar zuciya nayi nace "to Alhamdulillah Ummy ga ki ga Autar ki insha Allahu sati mai zuwa zamu komai can india ban ƙara ba sai naji waya ta na rigging ɗauko wayar nayi daga cikin jaka koda na duba sai naga baƙuwa number kallon ta nake har ta kusan tsinkewa sannan na ɗauko da sallama nace "Aslm Alkm waye" Wata murya ce naji Amman ban gane ba sai naji ana cewar"Amin wslm ƴar nan kin gane ni kuwa"!?. Murmushi nayi nace "Eh na gane Hajiya antashi lafiya ya jikin Mama"!? Dariya Hajiya Kakus tayi tace "lafiya klau Alhamdulillah dama nakira ki ne naji kuna lafiya"! Ajiyar zuciya nayi nace " Alhamdulillah Hajiya ", Hajiya Kakus tace "Masha Allah Jiki da sauki dan Allah inason ganin ƴar nan"!. Nace "insha Allah zan shigo Hajiya idan nashigo mota zan kira ki" a bangaren Hajiya Kakus kuwa wani irin farin ciki ta shiga yi tace "too Allah ya kawo ki lafiya" murmushi nayi nace "Amin ya Allah " sannan na kashe wayar kallon Ummy nayi nace " Ummy wallahi wata dattijuwar matar ce na haɗu da su asibity wallahi ɗaya matar iya karta ke abun tausaye sosai idan kika ganta sai ta baki tausaye wallahi"!. Girgiza kai tayi cikin tausayawa tace"Allah sarki Amman yanzun can zakije ko ki duba ta" Ajiyar zuciya nayi nace "tunani nakeyi kenan Ummy wallahi"Ummy ta kalle ni tace"gaskiya ya kamata acan kinji ganinta Ayanah kinsan zuwa ganin marar lafiya akwai ladah" eh haka ne Ummy insha Allah bari na watsa ruwa sannan na fito........ ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________25&26__________* Ruwa na watsa sannan na fito daga cikin toilet ɗaure da towel wadiruf na buɗe na ciro baƙar Abaya sannan na ciro bra da pant na sanya bra da pant sannan nasanya Abaya na ɗura mayafi saman kafaɗata turarin masu shegen kamshi na fisa takalmina masu shegen tsini kafin na fito kamshin turarena ya game falon sannan na fito daga cikin ɗakin cikin falo na shigo na iske su Ya jafar zaune saman kujera suna kallon tv da sallama na ƙaraso gurin kallona yayi yana dariya yace "ƴar kanwata wannan wanka haka ko suriki na zai zo"!? turo baki nayi cikin shagwaɓa nace"Uhm Uhm Uhm Allah ni Aa ba wani suriki ni fita zanyi ko Ummy "!?. Murmushi tayi tace "eh fita zatayi Amman tare da junior zaki ko"!? Turo baki nayi cikin shagwaɓa nace" Allah ni bada shi zani ba gaskiya ni kullum sai na fita da shi ya zauna gida ga Ya jafar nan" girgiza kai Ummy tana kallona tace" Allah ya shirya ki dariya nayi nace 'Amin Ummy na" taku nake guda guda har na kai bakin kofar falon sai najiyo nace " yauwa Ya jafar kaje gurin motocin ka ɗauke ɗaya"sai nadawo Ummy "adawo lafiya Allah ya tsare "Allah yasa ki haɗu dan shugaban ƙasa yace yana son da Aure" Zaro ido nayi nace "Ya jafar baka son nazauna da ku ko Himm sai nadawo fita nayi daga cikin falon tafiya nake guda guda har na ƙaraso gurin bala driver nace "tashi muje unguwa kallon junior nayi da gudu ya zo yace "Mum ina zakije"!? Gurin allura zanaje kaje gurin Uncle zakuje shan Ice- cream kaji ko" da gudu ya wuce cikin gida ni kuma nace "wan can mota bleak ita zamuje da ita " bala driver ya tuƙa motar ya fito da ita sai na kara sa na shiga cikin motar muka fita daga cikin gida gaba ɗaya tafiya muke a cikin mota waya ce na ciro daga cikin jaka kiran Hajiya nayi rigging ɗaya tayi sai ta ɗauka tace " Aslm Alkm ƴar nan kun taso ne"!?. "Eh Hajiya ga bala driver sai kiyi masa bayani" miƙa wa bala driver wayar nayi ina kallon sa Amsa yayi yace "Hello Hajiya"_ a can ɓan garen Hajiya Kakus tayi masa bayanin inda za'a kai mu sannan ya kashe wayar ya cigaba da tuƙin motar ni dai ina kallon titi sai dai naga ya shiga cikin wata unguwa mai shegen kyau sosai wani irin hadaɗin gida yayi horn da sauri nace "kai bala driver wannan gidan ne kuwa kar mushiga wanda bashi ne ba fa"!? Murmushi yayi yace "Hajiya ƙarama shi wanda akayi mani bayani" shiru nayi ban ce komai ba haka ya shiga cikin gidan dai dai gurin motocin yayi parking wata irin faɗuwar gaba nake ji da sauri na dafe kirjina ina karatu addu'oi zuciya sai buguwa take lumshe idanuwana nayi nace "wai me yake shin faruwa da ni ne"!?. ƙarar buɗe kofar motar naji da sauri na buɗe idanuwana ina kallon bala driver yana cewar "Hajiya ƙarama mun iso fa" ok fitowa nayi daga cikin motar gyara zaman a bayata nayi na cigaba da tafiya cikin gidan na shiga na su Hajiya kakus da Aryan Ummi na zaune kusa da shi kallon Hajiya kakus yayi yace"Amma bari na shiga ciki na watsa ruwa sai na fito ɗaga masa kai tace "mijina dan Allah kada kaje kayi zaman ka ga baƙuta ta kusan iso kaji ko"!? taɓe baki yayi yace"bsƙuwar da take muna rowar ganin ta gaskiya baƙaramin so kike mata ba sannan ya fuce daga gurin bayan tafiya sai Hajiya kakus ta girgiza kan can sai taji, K'was K'was K'was k'arar takalmin na ya karad'e cikin falon baki ta saki tana kallon kofar falon kamshin turare na ya fara game falon bakina ɗauke da sallama tunda na shigo Hajiya Kakus take kallona fuskar ta ɗauke da murmushi tace"oyoyo ƴar nan sannu da zuwa" murmushi nayi nace " yauwa Hajiya na sa me ku lafiya" tasowa tayi tazo ta rike hannuna taja sai gurin kujera ta zaunar da ni tace "lafiya klau ya su Umma nake suna lafiya ko"!? Lafiya klau suke ita ma tace a gaishe ku". Koda najiyo Ummi tana kallona tana mani murmushi nace "lah Mama Sannu da jiki" Hajiya Kakus tace " ai batajin mekike faɗa sai kin rubuta mata a takarda" da sauri najiyo ina kallon Hajiya Kakus tace "kwarai ma kuwa ƴar nan" wasu hawaye ne suke zubo mani cikin tausayawa nace "Hajiya wannan wane irin ciwo yake damun Mama"!? Ajiyar zuciya tace "lafiya klau muka kwanta da ita koda mukatashi da safe wannan ciwon ya same ta" shiru nayi ina tunani nace"to anyi mata maganin Hausa kuwa"!? Girgiza kai tayi tace "Aa gashi yanzun shekaru da yawa muna amfanin da na asibity". Girgiza mata kai nayi cikin tausayawa nace"Allah sarki to yanzun me take son taci"!?..... Beru da takarda Hajiya Kakus ta miƙa mani amsa nayi na rubuta mata kamar"Mama mekike son ci yanzun" aza mata takardar nayi murmushi tayi sai ta rubuta kamar " duk abun da kika dafa zan ci" miƙa mani tayi sai amsa na karata sai nayi murmushi nace "Hajiya tana cin Jallop kuwa" dariya tayi sosai tace "kamar kin sani tashi muje na nuna maki kitchen sai kiyi girki, tashi mukayi tare muka shiga cikin kitchen........ ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page _________27&28 __________* Baki na buɗe ina kallon haɗuwar kitchen din green ne da fari yayi kyau sosai kitchen din cike yake da kayan aiki Hajiya Kakus tace" yauwa ƴar nan kinga komai akwai cikin kitchen dinan sannan akwai naman kaji acikin farjin kinga gurin magi nan ko wane iri sannan idan baki gane wani abu ba ki tambaya ni zan fada maki" to Hajiya insha Allah ficewa tayi daga cikin kitchen din, ni kuma na ɗauko tukunyar girki na wanke ta sannan na kunna gas din sai na ɗura tukunyar saman gas ruwa na zuba ciki na rufe ajiyar zuciya nayi ina kallon kitchen kallon gefena nayi sai naga buhun shimkafa karasowa gurin nayi. Shimkafa na zuba a cikin ruba sannan na durkusa ƙasa na buɗe kofar dirowar sai naga su tarrugu da tattasai gefe ɗaya su Ali-no-moto da curry chicken da onga da Ami etc a gurin kowane sai da na ɗauka sannan nayi markaɗai kayan miya sannan ajiye sa gefe kusan minti sha biyar ko ina ya ɗauke kamshin girki Aryan ne zaune saman kujera yana kallon madubi kamshin girki ya dake hancin sa sai yaji cikin sa na juyawa dafe cikin sa yayi sannan ya fito daga cikin ɗakin yana kalle kalle hango Hajiya Kakus ce Zaune saman kujera tana kallon tv karasowa gurin yayi yace "uhm Hajiya kamshin girki nake ji wallahi ko girki kinkayi"!? Kallon sa tayi tana murmushi tace " Aa wallahi yarinyar da nake faɗa maka to ita ce take ma Ummar ka girki" Zaro ido da sauri ya jiya ya tafi kitchen Ayanah kuwa tana tsaye sai tayi zuciyar ta tana bugawa da sauri sauri kula ta ɗauko zata fita waje sai ga Aryan ya shigo cikin kitchen din karo yayi da ita tunda ƙasan ta har saman kirjin ta yake kallo itama kallon kirjin sa take jikinta sai ya ɗauke rawa. Kamar an ce su haɗa ido ɗago idanuwan ta tayi sai sukayi ido huɗu da shi sosai wata razana tayi Zaro ido yayi jikin sa na rawa ya ɗago hannun sa yana nuna ta da yatsan sa haɗa baki sukayi gurin ɗaya suka ce"ke" kai wa ya kawo ka anan gidan"!? Dariyar rainin hankali yayi yace "waya kawo ni wannan gidan to ke gidan ku ne"!? Ni ba gidan mu bane Amman ai gurin matar gidan nazo ko"!? Eh lallai kam to ni ɗan gida ne ko kina da magana ne" murguda masa baki tayi tace "bani da magana kuma ai ba gurin kanazo ba balle" rashin kunya zakiyi mani kenan karo na biyu ko"!? Oho wannan matsalar ka ce ba tauba" ke a tunanin ki na manta da marin da kikayi mani ne"!? Dariya tayi sosai sannan tace" to kai fa ai ban manta ba lokacin da katashi sace mani yaro ba" zai mare ta da gudu ta fita daga cikin kitchen din sai kusan kaiwa gurin su Hajiya Kakus sai ta gyara tafiyar ta ƙasowa cikin falon tayi. Bakin ta ɗauko da sallama da sauri Hajiya Kakus ta miƙe tsaye tana kallon ta tace "ke ƴar nan har kin gama girkin ikon Allah gaskiya yarinya duk wanda ya Aure ki ya jidaɗi wallahi ina ma ace zaki Auri jikana dana fi kowa jin dadi " murmushi tayi tace "Aa ki bar shi na ajiye maku saman dining table ta ajiye kular abincin Zaunawa saman kujera kusa da Ummi tayi sunkuyar da kanta ƙasa tayi jikin ta sai rawa yake Aryan kuwa murmushin mugunta yayi ya buɗe farjin lemon juice ya ɗauko sannan ya fito daga cikin kitchen falo ya shigo ɗago idanuwan ta tayi sai sukayi ido huɗu da shi da sauri ta sunkuyar da kanta ƙasa tana wasa da yatsun ta karasowa gurin yayi yace"uhm gaskiya baƙuwar ku akwai kunya" wani irin farin ciki ne ya mamaye mata zuciya tace "wallahi kuwa akwai shi sosai ko har kunyi maganar ne"!? Uhm eh har ma ta amin ce da maganar mu da sauri Hajiya Kakus tace "kai Aryan ta Amince da maganar Auren ku kai Alhamdulillah" da sauri ta ɗago idanuwan ta sukayi ido huɗu da shi kashe mata ido yayi yana murmushin mugunta har ta buɗe baki zatayi magana ya katse ta yace "babu komai ai nasan kunyar su kike ji ki kwantar da hankalin kinji my love" Zaro ido tayi ta kalle Hajiya Kakus ta kalle Aryan Hajiya Kakus tace "Masha Allah ke ƴan nan ki bani number Umman ki zamuyi magana " wani irin faɗuwa gaba Ayanah take ji cikin damuwa tace "zan turo maki ita yanzun zanje gida saboda akwai wata hidimar da zanyi" kallon ta Hajiya Kakus tayi tace "hidima kuma ƴar nan" eh Hajiya wata ƙawata ce to Yayan ta za'a daura ma Aure gobe jibi zamu komai india insha Allahu" cikin mugunta yace " kai har india zakuje to yanzun ya maganar Auren mu gashi ban son ajima. Gaskiya Hajiya Kakus Uhm Uhm Uhm dariya Hajiya Kakus tayi tace "kaji jairin yaro yanzun dan baka da kunya agaban mu kake wannan maganar"!? Cikin shagwaɓa yace uhm Allah da gaske nake Hajiya Kakus din mu Allah sarki my life sister da tana kusa da yanzun ta sanya bakin ta hawaye ne suka zubo masa ga kumatun sa da sauri Hajiya Kakus ta goge masa hawayen tace " kayi hakuri komai yana da lokaci idan tana raye Allah ya baya na muna ita idan kuma ta rasu Allah ya jikan ta Ayanah kuwa tana jin su Amman bata ce komai ba a cikin zuciyar ta mamaki tana tambayar kanta wace ce "my sister din sa kuma me ya sameta"ɗago idanuwan ta tayi tana kallon su rungume sa taga Hajiya Kakus tayi tana lallashi sa tana cewar Aryan kazamo mai hakuri aduk inda kake na sanin halin ka baka da hakuri duk wanda yayi maka sai kayi masa gai Zayyanu baya ƙasar nan ace har yanzun mutum be dawo gida ba gurin iyalin sa fisabillahi. Ajiyar zuciya yayi yace " ni fa ina tunani akwai matsala gaskiya saboda ni mai kai tun ranar da mukayi waya da Daddy har yanzun ko na kira shi sai yace mani wai nayi hakuri aiki yayi masa yawa wata rana sai dai naji abokin sa wato Alhaji bature ya ɗauka yace mani mudai cigaba da addu'a akan mahaifin mu" Ayanah kuwa tunda taji ya ambaci sunan Bature sai da gaban ta ya faɗi maimai mata sunan take yi a cikin zuciyar ta lumshe idanuwan ta tayi Hajiya Kakus tace "Allah ya dawo munda shi gida lafiya" tashi tsaya Ayanah tayi tace "Hajiya zan wuce gida yanzun insha Allah" kallon ta Hajiya Kakus tayi tace "kai tun yanzun bazaki bar ku ci abinci ba"!? Girgiza mata kai tayi tace Aa wallahi Alhamdulillah Ummy na ke jira na yanzun shiyasa" ok babu damuwa Aryan kaji ka sauke ta gida haɗa ido sukayi da shi da sauri yace"sai na gama shan lemo sannan " Aa wallahi Hajiya tare nake da bala driver ne cewar Ayanah tana kallon su....... ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________29&30__________* Watsa mani harara yayi ni kuma na murguɗa masa baki na masa gwalo Hajiya Kakus tace "to tashi kaji ka rake ta mana" turo baki yayi cikin shagwaɓa yace " kai Hajiya Kakus bari dai naji wuce muje" lafiya muke kamar abun arziƙi tafiya muke har mun fito daga cikin falon dai dai baki kofar falon nayi tsaye ina haɗa hannuna saman kirjina nace " to malam sai ka komai inda ka fito ko"!? wata dariya da yayi sai fararen hakonsa suka bayana yace " ina laifin miji ya raki matar sa ai ba laifi bane ko"!? Haɗe rai nayi nace "to wace ce matar taka din kasan na fi ƙarfin ka ko" ina kika fi ƙarfina yarinya ai ni wallahi da sauri muka haɗa ido kashe mani ido yayi yace "ina my son yanzun dai ya kusan zama nawa ko"!? Kau da kaina gefe nayi ina kallon gurin motoci. Dariya ya saki yace "Afuwa madam ni ne ko to Sorry ba zan kara ba yauwa ɗan aromani wayar ki zan tura wani abu" bazan ba ƴar da wayar ba dan Allah kada ka sanya mani hawan jini pls" Au hawan jini ma zan san yaki to shike nan ki gaida su Mommy da my son" ko kallon sa banyi ba na wuce gurin motocin bala driver ne tsaye tunda da ya hango ni ya buɗe motar karasowa nayi na shiga cikin motar rufewa nayi sannan shima ya rufa ya tuƙa motar ya fito daga cikin gidan tafiya muke a cikin motar ahankalina yana gurin tunani Alhaji bature to meyasa naji gaba na yana faɗuwa meyasa haka" huuuu ajiyar zuciya nayi ina kallon waje motocin na wuce lumshe idanuwana nayi har muka shigo cikin gida ban san ba sai da bala driver yace "Hajiya ƙarama mun iso gida fa" buɗe idanuwana nayi sannan na fito daga cikin motar cikin gida na shiga buɗe kofar falon nayi baki na ɗauke da sallama can na hango junior duk ya lallata gurin da ledodin chocolate da rubar Ice-Cream dafe kai na nayi nace" junior! Junior!! da gudu ya taso yazo inda nake yana kallona yace "Mum Uncle ya siya mun chocolate da Ice-Cream Ummy ce ta fito daga cikin kitchen hannunta ɗauke da plate murmushi tayi tace "har kin dawo"!? Zubewa saman kujera nayi ina murmushi nace "wallahi kuwa Ummy na gaji sosai "ƙarasowa tayi cikin falon tace "kin gaji sai kace wanda tayi wani uban aiki himm Allah ya shirya ki Ayanah har yanzun halin ki na nan ko"!? Turo baki nayi cikin shagwaɓa nace "Allah Ummy na gaji sosai kuma su Hajiya suna gaishe da ku" mun amsawa ya mai jiki"!? Alhamdulillah da sauki wallahi wani irin ciwon take abun mamaki kamar asiri" ajiyar zuciya Ummy tayi tana kallona tace " ikon Allah kamar ya "!? Labari na bata tunda farko har ƙarshe girgiza kai tayi cikin tausaye tace "Allah sarki wallahi tabani tausaye sosai to meyasa basu neme maganin Hausa ba ko shi mai gidan ta baya so maganin Hausa"!? Ajiyar zuciya nayi nace "Aa sam ba haka bane shi baya ƙasar nan fa Amman insha Allahu kafin mu tafi zan taimaka masu kiran sallah la'asar ne ya katse muna magana . Tashi nayi na wuce cikin ɗakina jakata na ajiye sannan shiga cikin toilet fitsari nayi sai naga period yazo wanke jikina nayi sai na fito daga cikin toilet din ciro waya ta nayi na kwanta saman gado ina hutawa magangan Aryan ne suka dawo mani wani abu ya bani dariya wani abu ya bani haushi ɗauko waya ta nayi na buɗe data cikin WhatsApp na shiga ina duba saƙo sai ga na Aina'u tayi voice tace "Aslm Alkm my ƙawata kwana biyu naji ki shiru Allah ya sa lafiya su Mama kullum sai sun tambaya ke" Ajiyar zuciya nayi sannan nayi mata voice nace " Amin wslm ƙawata lafiya klau Alhamdulillah wallahi abubuwa ne sukayi mani yawa shiyasa Amman insha Allahu zuwa gobe zan shigo yaushe ne bikin"!?. Aina'u tace "kai my ƙawata har kin manta to gobe za'a ɗaure Aure gashi baki zo ba balle ayi maki kunshi". Ajiyar zuciya nayi inason lalle sosai nace " yauwa kinga na gaji sosai Amman bari na turo maki bala driver sai ki haɗa shi da mai lallen ko"!?. Aina'u tace " ok turo mani shi sai muzo tare da ita dama ban san inda kike ba" 🙄 kai sister ban son ƙarya fa yasin sai dai ki ce kin manta dai". Aina'u tace" 😜 eh din yanzun dai turo mani shi gamun tare wallahi na gaji da aiki". Nace" Kin gaji da aiki sai kace mai zuwa wani guri nisah"!?. Aina'u tace "himm sai yazo zan sauka nayi wani abu kafin yazo". Ok bye bye kashe datar nayi na kira bala driver na fada masa sannan na kashe wayar gyara kwan ce ta nayi na lumshe idanuwana har bacci ya ɗauke ni. ⚡⚡⚡⚡ ⚡⚡⚡⚡ ⚡⚡⚡⚡ ARYAN Aryan kuwa girgiza kansa yayi yace "lallai yarinyar nan ke atunanin ki zan so ki ne Aa zan dai Aure ki saboda ciwon Ummi na nasan zaki iya taimaka mata da wasu abubuwa Amman maganar soyayya babu ta dama nace sai na wulaƙan ta ki to yanzun aka fara wasar sannan ya shiga cikin gida. Bayan wasu awani sai gasu Taufeek da Hisham da Mustap da mommy da mom da Aunty Amarya da Alhaji Ahmda da Alhaji musa da sallama kallon su Hajiya Kakus tayi ɗaya bayan ɗaya gaida Hajiya Kakus sukayi Taufeek kuwa sai wani haɗe rai yake kamar an ce su duba sai sukaga Aryan ya ɗaura ƙafa ɗaya saman dining table yana girgiza kafafuwan sa ya haɗe rai kamar bashine yake dariya ba yace "kai uban wa yace kuzo gidan nan"!?......... *Hassy Soja* 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________31&32__________* Alhaji Ahmad ne yace "Haba Aryan kanen ka ne fa" Hisham yace "Sorry my brother insha Allahu baza'a ƙara ba yanzun kuma zuwa mukayi muga jikin Ummi ne, taɓe baki yayi yace"to ai taji sauki zaku iya tafiya bana son damuwa. Kallon sa suke sai mom ta kalle su Aunty Amarya da Mommy tana masu sigel tace"Hajiya kakus ya mai jikin"!? Kallon su kawai take bata ce komai tace" lafiya klau tunda kungama abun da kuke zakuyi tafiya kun san marar lafiya baya sun surutu ko"? Alhaji Ahmda yace "haka ne inna dama zuwa mukayi dakata ban son jinkomai zakuyi tafiya komai nene zan nemeku da kaina " Cikin tsananin jin haushi duka suka fita daga Cikin gidan afusace sai da suka fita ta kalle Aryan tace" wallahi zuwan su ba alkhairi bane tunda suka shigo cikin gidan nan nake kallon su ɗaya ba ɗaya. Ajiyar zuciya yayi yace"ni dai yanzun zanyi Aure saboda Ummi tasamu mai kulawa da ita wlh gashi ban san wanda zan Aura ba" dafe kansa yayi Cikin tsananin damuwa, murmushi Hajiya kakus tayi tace" Alhmdulillah yanzun dai tunda kasan yarinyar nan sai ka Aure ta mana zata kula maka da Umminka sosai wlh tunda naganta nake son ta, wani irin murmushin mugunta yayi yace "yauwa dan Allah asanya biki da wuri na kosa nayi Aure". Ummi kuwa bacci ɓarawo yayi awun gaba da ita saman kujera Aryan ne ya jiyo yaga har ta fara bacci Cikin tsananin tausayawa ya taso ya gyara mata kwanciya sannan ya wuce part dinsa. Ummy ce zaune saman kujera tana kallon wa'azin Shekai daurawa da Sallama Aina'u tashigo Cikin falon tare da wata yar budurwa jiyuwa tayi tana kallon su murmushi ta sakar masu amsa masu sallamar tayi tace" ikon Allah Aina'u yau ke ce agidan namu? "!! Cikin ladabi ta karaso har ƙasa suka duƙa suna gaishe da ita tace" Ummy ayi muna afuwa wlh abubuwa ne sukayi mani yawa, murmushi Ummy tayi tace" Ai babu komai wlh ya su Mama naki suke dafatan suna lfy ko"!? Lafiya klau Alhmdulillah suna gaishe da su Junior ne ya shigo da gudu yace"Ummyyy mu muunnn jayo da sallama Yaya jafar ya shigo cikin falon yace "Ummy barka da hutawa mundawo". Aina'u tace" my son babu gaisuwa ko jiyawa tayi tace "ina yini Yaya jafar" dago idanuwan sa yana kallon ta da gudu ya faɗa saman kirjinta yana murna yace"Aunty yauche kika zou? Shafa gashin sa tayi tace" yanzun nan tashi muge gurin Mum da sauri ya rike hannunta suka wuce sama mai lalle kuwa baki ta saki tana kallon tsarin gidan, tana nan zaune sai da Ummy tace "ke bakije bane tashi tayi tabi bayan su, dai dai kofar dakin su Aina'u sukayi tsaye turo kofar yayi da yake ba rufe take ba shi Cikin dakin sukayi da sallama can ta hangon Ayana tana bacci hankali ta kwance da sauri junior ya faɗa sama jikinta yana kukan shagwaɓa uhm uhm uhm mum ki tashi mum ki tashi a hankali na fara buɗe idanuwana ina kallon sa nace"innalillahi wai kai junior meyasa bason kaga ina bacci ne iyee mtsss ni wlh bana son haka ai dai ban da gobe zamu koma India na huta "da sauri gurin uncle zakoma yeeeee yeeee Miss you my uncle, dariya Aina'u bushe da ita tace" sannu sarkin bacci daga magana sai bacci humm. Ware ido na nayi naga tabbas ita ce wani irin ihu nayi Cikin tsananin jin dadi nace"my kawata yaushe kika shigo ban sani ba"!? Zaunawa tayi saman gadon sai ga mai lalle ta shigo cikin dakin da sallama kallon ta nayi nace"karaso mana Aina'u tace" Aa tashi muje falo da tagama maki sai mu wuce gida. Tashi tsaye nayi muka fito daga Cikin daki Cikin falon muka karaso ko ɗan kwali bana ni asaman kai na kallon mu Ummy tayi tace" Auta ta meye haka ina ɗan kwalin naki"!? Zaro ido nayi ina kallon ta turo baki nayi Cikin shagwaɓa nace"uhm Ummy yana saman bed na bari" Yaya jafar yayi dariya yace"Umma kinsan ta riga ta saba da halayin India yawa fa. Maa kuwa kullum cikin tunanin yaushe Ayanah zata dawo India daddy ne ya shigo cikin falon zaune ya hangonta saman dining table ta ajiye abinci agaban ta girgiza kai yayi yasan tana cikin damuwa sosai karasowa yayi ya dafa kafaɗar ta yace"haba dai kiyi hakuri mana nasan abun ke cikin zuciyar ki my life sweety" dago idanuwanta tayi tana kallon sa tace" bari na kira ta kasan akwai karantu junior kada lallace fa. Wayar sa ya miƙa mata amsa tayi tashiga cikin Call number Ayanah na kira lokacin har na fara lalle Aina'u taji wayar Ayanah tana ringing da sauri tace" daddy yana kiran ki" wani irin fari ciki ne naji da sauri na dauka nace "Aslm Alkm Miss you daddy " dariya sukayi tare da Maa yace"my baby girl ykk ygd kwana biyu babu call me ko"!?. Nace"lah wlh ba haka bane abubuwa ne sukayi yawa Amman dai ina Maa da sauri maa tace"nayi fushi tunda bazaki neme mu ba" Cikin marairai cewa nace"am sorry my life sweet heart Maa albishirin ki to" murmshi tayi tace" goro" sai nayi dariya nace"insha Allah ban da gobe zamu dawo har da su junior da Ummy da Yaya jafar" kai kai masha Allah gaskiya nayi farin ciki sosai Allah ya kai lafiya cewar Maa. Nace "Amin ga Ummy da junior" kallon Ummy nayi nace "gashi ku gaisa da Maa junior ya waya nan kuyi magana da su daddy. Amsa Ummy tayi sunka gaisa har da fira da dariya bayan tayi mata sallama sannan Junior ya masa ya cigaba da surutu da su har suka gaji sannan na amshi wayar nace"Maa ga Aina'u ku gaisa amsa Aina'u tayi Cikin ladabi suka gaisa sannan nayi sallam da su. Ajiyar zuciya Maa tayi tace" har hankali na ya kwana wlh murmushi daddy yayi mata yace" to Alhmdulillah shike nan tunda zasu dawo jibi Allah ya kaimu lafiya "Amin ya Allah. Bayan nagama wayar sannan aka cigaba da lallen har aka gama bayan wasu minita har ya bushe najena wanke nadawo falon lallen ba karamin kyau yayi ba abu na fara mace ga ja ga baƙi tashi nayi na watsa ruwa doguwar riga red and black ce na sanya takalmai red na jakata fashion red da wayayo yi na da laptop dina na saka cikin Jakarb powde ce na shafa sai jambaki red yan kunne red gyale red turaruka masu shegen kamshe na fess jikana da su fitowa nayi daga Cikin dakin kamshin turarena ya fara yi masu sallama zuba mani ido sukayi suna kallona turo baki nayi nace"wannan kallon fa na meye "!?. Aina'u tace "my kawata kin gaki kuwa kamar bake ba"yatsine fuska nayi nace"Yaya jafar banyi kyauba ko"!?. Dariya yayi sosai kin haɗu yan mata Allah ya sa ki samu mijin Aure mu huta ai kuwa da sauri nace uhm uhm uhm uhm Ummy kajin sa ko dama ashe Yaya jafar ya gaji da ni" murmushi tasarka mata tace" rabu da shi shalelena Aina'u ku tashi kuje Allah ya tsare, Amin my Ummy na shiyasa nake karaso sonki sosai wlh kallon junior nayi nace" muje my son tashi yayi yana jin dadi dashi zani fita sallama mukayi wa su Ummy muka fita daga Cikin falon bala driver nayi da sauri yazo yace "Hajiya karama fita za'ayi ne" nace "muje ka sauke mu gidan biki shiga Cikin motar mukayi da ni da junior da Aina'u da mai lalle yaja motar muka fita daga Cikin gidan har mu kashigo Cikin unguwar junior sai zuba akwai yake kamar raidiyo dai dai kofar gidan yayi parking......... ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________33&34__________* Fitowa mukayi daga cikin motar ai kuwa yaran gidan su Aina'u sukazo da gudu suna cewar "oyoyo ga Aunty ga Aunty ga Aunty murmshin nake cikin jin dadin yaran sun burge ni sosai Aina'u ce dauke da junior suna labari Jakata na bude yan dari dari naciro na mike masu nace"gashi nan su sai alawa kunji da gudu suka amsa sannan suka wuce gurin wasa bala driver ne ya ja motar ya bar unguwar shiga cikin gidan mukayi da sallamah wasu mata ne zaune saman tabarma suna cin tuwo sallamar da mukayi ne yasa hankalin su yadawo inda muke Aina'u ce tayi sauri tace"my kawata ki kara sa mana ". Ɗaya daga cikin su tace"lah bikisu duba kuga ƴar India da sauri duka suka tashi tsaye suna kallon mu ni dai har na tsargu Mama ce ta fito daga cikin daki zata wuce kitchen kenan sai taji muryar junior da sauri ta kalle kofar gidan baki ta saki tana kallon mu a hankali tace"lalla lallah ƴata yau ke ce agidan namu to sannu da zuwa karaso mana ashe zaku shigo"!? Murmshi nayi nace"ey wlh Mama ya jikin da sauki sosai ko"!? Matar gidan ce ta fito daga cikin daki tanajin an ce junior da sauri tace "oyoyo yar gidan Mama ta ya gida"!? . Murmshi na sakar mata nace "ey Alhmdulillah ina Ya zaki ne "!? tabarma aka shinfiɗa mani na zauna ina kallon gidan nace "my kawata ina Ya zaki ne ko hidimar ta ɓoye sa"!? Waya Aina'u ta ciro ta kira sa ko minti biyar beyi ba sai gashi ya shigo cikin gidan da sallama yace"ina kanwata take ne dariya ya bani nace "har an faɗa maka zo ko Allah my Sister ce ta sanar maka da zuwan mu, gaba sai da sukayi dariya saboda hausa ta sai ahankali zaunawa yayi saman kujera yace"eh mana gashi ko nazo da sauri na" murmshi nayi nace "ey hakane ya hidima gobe ne ko"!?. *RUGAR FULAHANI* *TALLAH TALLAH* Insha Allah gashi nan har na gaji da surutun mutane wlh cewar Ya zaki yana murmshi "nace to Allah ya kara sa alkhairi jibi dai zamu koma insha Allah" Sai da mutanen gidan sukayi mani dariya ko ni sai da na baiwa kaina dariya nace "na baku dariya ne ko"!? Ya zaki yace "Aa ai kanwa ta ta iya hausa sosai. Murmshi nayi Ina kallon su Aina'u tace ku tashi muje gidan da muke taro. Haka acigaba da shirye shirye har dare yayi sosai Aina'u ce rungume da junior yana bacci duk kwan ci muke nace "gaskiya garin nan zaffi yayi yawa ga sauro" yan matan dake cikin ɗakin duk sunyi bacci waya ta ce na ciro daga cikin jaka Kiran Ummy nayi na sanar da ita bazamu da yau ba sai gobe sannan mukayi sallama har na buɗe data sai na tuno da maganar da mukayi da . Hajiya kakus ajiyar zuciya nayi nace "ni fa gaskiya ban tashi Aure yanzun ba koda Aure zanyi ai ba zan iya Auren wannan mugun mutum nen ba fa shiru nayi ina tunanin sannan na tura mata number Ummy sannan na kashe wayar addu'a nayi a hankali a hankali har bacci ɓarawo yayi awun gabani. Washe gari tunda safe mukatshi aka gyare gyaren gida wani gida muka shiga itace aka dauko aka fara sakawa ga murhu ni dai yanzun ban iya irin wannan girkin ba agidan biki kuwa ya cika da yan biki misalin ƙarfi 2:30 pm aka daura Auren Aliyu da sadiya akan sadaki dubu hamsin , ango ya sha farar shada mai aiki blue gaskiya ba kariman kyauwa yayi ba sai washe baki yake kamar mai gurin, Aina'u ce sanye da Atamfa orange ta fito daga cikin daki . Ni kam zaune nake saman tabarma kallona tayi tace"my kawata ke baki sanya kayan ba fa"!? Kallon ta nayi ina murmshi nace "eh sari zan saka ne shiyasa waya tace ta fara ringing daukowa nayi na duba sunah Ummy yake yawa ga screen din wayar dauka nayi nace "Aslm Ummy barka da rana, Ummy tace "yauwa lfy klau Ayanah har yanzun baki dawo ba ko za'a kawo maki kayan ku ne"? Nace "yauwa Ummy sari zan saka Amma tumace zaki haɗu mani" ajiyar Zuciya tayi tace "OK bari na aiko maki bala ya kawo maki sari wane iri to"!? Amma pink zaki dauko mani sai Takamli pink sannan dukk dai kayana da na jounir zaki haɗu mani su guri ɗaya yau da dare zan dawo goda sai mu fara shirye Shiryen tafiya ko? . Anyi biki lfy angama lfy kowa yayi gida Ayanah ma sun koma gida agajiye. Hajiya kakus zaune saman bid tana kallon Ummi da alamar baccin yayi mata dadi ne tashi ta fito daga cikin daki kara messg taji a wayar ta dauko ta tayi saman dining table bata duba Ayanah ce ta faɗu mata acikin rai saman kujera ta zauna ko minti biyar batayi da zama ba sai ga Aryan ya fito daga cikin daki kamshin turaren sa ya game falon da sallama ya karaso . Hajiya kakus kallon sa take alamar tambaya Ajiyar zuciya yayi sannan yace "ba nisa zani ba fa" Dama inaso ka sauki ni gidan su ƴarinyar nan ko zaka akai ni"!? . Kallon ta Aryan yace"kai Hajiya yanzun dai dole sai muje gidan su wannan ƴar kauye"! Da mamaki take kallon sa tace "kamar ya fa mijina ban gane ba"!? Da sauri yace"tooo tashi muje babu koma fa" . Himm akwai tace tashi tayi ta shiga cikin daki ta dauko mayafi gyara mayafin tayi sannan ya shiga gaba ita kuma tana biye da shi baya waje suka fito buɗe kofar motar yayi ta shiga sannan ya zagayo ya buɗe ya shiga ya tuƙa motar suka fita daga cikin gidan. Ayanah ce ta shigo cikin falon hannunta rike da hannu junior da sallama suka shigo Ummy ce ta fito daga cikin kitchen amsa sallamar tayi tana kallon su tace "wai har kundawo"!?....... *Hassy Soja* 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________35&36__________* Ajiyar zuciya nayi nace "wlh kuwa mun gaji sosai Ummy zaunawa saman kujera mukayi kallon mu take tace "ki tashi kuje ku watsa ruwa mana" jikina babu kwari haka na wuce cikin daki toilet na shiga na gyara jikina sannan na fito daga cikin toilet junior ne kwan ce saman gado har ya fara bacci kallon sa nayi nace "ko yayi bacci ne bari da na koma falo gurin Ummy idan ya tashi sai na watsa masa ruwan da sallama na shigo cikin falon Halima ce da Ya jafar ne zaune saman kujera kallon su nayi nace "ku kuma yaushe kuka shigo. Dariya Ya jafar yayi yace "Aa my kanwata har kun dawo kenan yanzun muka shigo cikin falon Ummy dai kallon mu take tana murmushi tace "Ayanah kin ci abinci kuwa"!? Girgiza mata kai nayi nace "sai dai anjima zan ci saboda nasha lemon juice ne da biskin baki suka saki suna kallona da mamaki Ummy tace "Ayanah yanzun wannan abun zakin shine zai kosar da ke"!? Dariya nayi nace "kai Ummy mamaki kuke bari sai muje ko gani da idanuwan ku, shiru sukayi saboda tsabar mamaki bace komai ba ajiyar zuciya Ummy tayi tace "to Allah ya kyauta dai" Amin ya Allah mukace, kallon Halima nayi nace "Amma Aunty ban karasa maganar ba waya na ta fada rigging ɗaukota nayi gefena Sunan Hajiya yake yawo ga screen din waya na da sauri najiyo ina kallon su nace "Ummy Hajiya ce ke kira yanzun wlh har na manta da ita, dauka nayi na kara ga kunne nace "Aslm Alkm Hajiya" Hajiya Kakus kuwa tana cikin mota tana kallon Aryan tana murmushi tace "Amin wslm ƴar nan har kin manta da kakar ki ko"!?. Murmushi nayi cikin shagwaɓa nace "uhmm uhm Am so sorry Hajiya wlh sai yanzun na samu zama gida ne gashi munta shirye shirye koma wa India ne" zubo mani ido sukayi suna kallona, Hajiya Kakus tace "Allah sarki ƴar nan to yaushe zaku gidan mu"!?. Shiru nayi ina tunanin ajiyar zuciya nayi nace "sai dai mun dawo gaskiya abun inason a fara yiwa Mama maganin Hausa ko Allah zai sa adace" wani irin farin ciki ne ya mamaye mata zuciya tace "yanzun dai bari na haɗaki da mijin ki sai ki faɗa masa sunan unguwar ku saboda muna cikin mota zamu zo inda kuke"wani irin faɗuwa gaba nakeji yana yi Da sauri nace"Mijina kuma Hajiya to ai banyi Aure ba " dariya tayi tace "yanzun dai gashi ki fada masa sunan unguwar, miƙa masa wayar tayi tace "Amsa zata yi maka bayanin unguwar "cikin jin haushi Hajiya Kakus ta haɗa shi da ƴar kauye tsaki yaji saboda tsabar haushi kallon sa tayi tace "kai lfy kakeyi wa mutane tsaki"!? Girgiza mata kai yayi yace "oh Hajiya babu komai fa ina tunanin inda zani je ne taɓe baki tayi tana kallon sa tace "to Allah ya kyauta yanzun Amsa, amsar wayar yayi ya kara a kunnen sa bace komai ba kuma tuƙin motar yake, tunda taji anyi shiru tasan shine ita bace komai ajiye wayar tayi tana hararar ta dukk abun take Ya jafar yana kallon ta da mamaki sannan ta ma yarda tana murguɗa baki murmushin gefen baki yayi yace "ke wai baki iya gaisuwa bane haka zamuyi Aure baki iya gaida miji ba" gaban ta yace rasss rasss cikin jin haushi tace "Allah ya sauwaka ni zan Aure ka wlh sai dai na mutu banyi Aure ba" hhhh lallai kam yarinya Aure kamar anyi sa ne ki zubo ido ki gani,. Tabe baki nayi nace "kai dai kasani idan na bari maka ƙasa fa ai shike nan ko, murmushi yayi yace "ke kika ganin haka komai ai dole ki dawo ƙasar ba, da sauri na faɗa masa sunan unguwar da gidan na kashe wayar ina jin zuciya ta tana bugawa da sauri sauri dafe ta nayi ina karata addu'oi dukk wanda tazo. Ya jafar ne ya dawo kusa ni ya zauna yana mani magana kasa kasa yace "Aa ban san ƴar Auta tana da faɗa ba sai yau da ke da waye"!? Turo baki nayi sai hawaye sannan na bashi labari komai murmushi yayi yana kallona goge mani hawaye yayi yace "ki ƴarda mana kin ga mahaifiyar sa cikin wani hali to Allah ya tsare idan ya Aure wace bada da mutumci ta wulaƙanta mahaifiyar sa kuma lokacin kinje ganin to ya zakiyi"!?. Bata san lokacin da ta miƙa tsaye ba ta ta rufe ido ta fara masifa tana cewar "tabb ai wlh da ranar anyi kisan kai dan wlh wuƙa zan ɗauko na suka mata himm ai ba zan iya bari wani ya wulaƙanta ba bale a gaba na"ai kuwa tana buɗe Ido suka ido huɗu da Ummy da Halima sai tajiyo da sauri zata zauna shi kuwa Ya jafar kyalkkyalwa da dariya yayi sosai sannan yace"uhm cigaba mana"turo baki tayi Cikin shagwaɓa alamar taji kunya"Kallon ta kawai yake yasan kishine yake damun ƴar kanwar sa. Murmshi yayi yace "to tunda kina sonta ko ki amince kawai kinga wata rana dole ki so shi" turo baki nayi nace "to ai shima ba sona yake ba bale"sai da tashi sakin dariya sai yace "zaku so junan ku insha Allah dukk abun da suke Ummy na kallon ƴan ta tana jin dadi har cikin zuciyar ta kwanciya tayi saman jikinsa tana murmushi yace "kin amince ko ƴar Auta"!? Tace"Ya jafar ni fa ban tashi Aure ba yanzun Amman ko saboda mahaifiyar sa ai zanyi" dariya yake sosai yace "Aa waye ya faɗa maki baki isa Aure ba"!? Har ta buɗe baki zatayi magana sai sukaji Sallama Hajiya Kakus tana kallon su Ummy tace" Aa maraba kun da zuwa ko karaso ciki mana. Runtse idanuwana nayi kamar mai bacci karasowa Hajiya Kakus tayi tace "yauwa dafatan nasameku lfy dai ko"!? Lafiya klau Alhamdulillah kujera da ke kallon mu ce ta zauna tace "Aa ina jikan yar tawa ban ganta ba kallona Ummy tayi tace "Ayanah! Ayanah!! Uhm ki tashi ga bakuwa nan tazo, A hankali na buɗe idanuwana sai naga ita ɗaya ce tasowa nayi nazo inda take nace"Sannu da zuwa Hajiya, murmushi Hajiya kakus tayi tace " yauwa ya gidan" lafiya klau tashi nayi na wuce kitchen nayi na ɗauko mata lemon da ruwa masu sanya na ajiye mata saman dining table nace "Hajiya gashi nan ki sha dan Allah". Murmushi tayi cikin jin dadi tace "to ki tashi kije yana waje be shigo ba" junior ya fito daga cikin ɗakina da gudu Mum! Mum!! Mum!! Natashi daga bacci saman jikina ya faɗu yana cewar "uhmm uhmm Mum baki mani abun ba" ɗaukar sa nayi nace "junior kaci ka rigima fa to baka gaida Hajiya ba" da sauri yazo gurin ta yace "sannu da zuwa aljiya kinzo klau" dariya kowa yasaki saboda hausar sa tace"lafiya klau Alhamdulillah ya karatu"!? Yau kwana ɗaya biyu ukku ban je ba sai muje garin mu" baki kowa ya saki yana kallon sa da mamaki dariya tayi tace "Masha Allah yanzun dai gobe zaku komai ko"!? Ɗaga mata kai yace "yes Ajiya" gyara murya Ya jafar yayi yace "my son ji waje kace uncle ya shigo ciki, tooo da gudu ya fito daga cikin falon waje ya fita yana dube duba can ya hango sa tsaye yana latsan waya da gudu yaje gurin sa yana cewar uncle! Uncle Aryan yaji muryar da be mantawa da ita da sauri ya ɗago idanuwan sa yana kallon junior shima junior shi yake kallon ihu yayi yace "lah uncle gidan mu yeeeee yeeee mai yarda wayar sa yayi cikin aljihu sai ya buɗe masa hannu junior da gudu ya faɗa saman kirjin sa yana murna yace "Uncle nayi kewar ka fa" dariya Aryan yayi har sai da faran haƙuran sa suka bayana yace "nima haka my son dafatan kana lfy Mum dai bata dukkan ka ko"!? Lamewa yayi saman jikinsa yace "klau Aa Mum na bata dukkana Uncle kuyum da kuyum sai ta siyo mani kayan dadi har da chacocolate da komai da komai, Aryan yace "kai My son da gaske"!?. Junior yace "wallahi kuwa Uncle yauwa an ce wai kashigo cikin gida" to muje ko haka suka shigo cikin falon da sallama da sauri na ɗago idanuwana ina kallon sa ajiye junior yayi yazo har gaban Ummy ya duƙa cikin ladabi yace "ina yini Ummy ya gida"!? Murmushi Ummy tayi cikin jin dadi har zuciya take jin son Aryan tace "lfy klau yaron kirki ya Ummana ka da jiki"!? Alhamdulillah taji sauki Umma kunyar Ummy yake ji. Ido huɗu mukayi da shi murguɗa masa baki nayi shi kuma harara ya watsa mani wani irin murmushi yayi yace "Aa babban Yaya kuna lfy"!? dariya Ya jafar yayi hannu ya miƙa masa sukayi musabiha sannan yace"lfy klau Abokina ya gida ya mai jiki"!? Alhamdulillah sannan ya gaishe da Halima itama ta amsa tana murmushi tashi yayi ya koma kusa da Hajiya kakus ya zauna kallona Ummy tayi tace"Ayanah baki gaishe da Yayan nanki ba fa" Turo baki nayi nace"ni fa Ummy ba zan iya gaida wannan abun ba to" Baki ta saki tana kallona Ya jafar kuwa dariya yake kasa kasa murmushi Aryan yayi yace"Umma rabu da ita kawai dama haka take mani rashin kunya" Ummy tace"Ayanah baki ji bane" Cikin shagwaɓa nace"kai Ummy ni fa Yayar sa ce ni wlh shiyasa nake son komai india gurin Maa. Ummy tace"Auta ta yaushe kika iya rashin kunya yanzun wannan shine kanen ki yau naga ikon Allah " Dariya Hajiya tayi tace "rabu da su muyi abun da ya kawo mu Hajiya" murmushin 'karfin hali Ummy tayi tace "to kallon mu take, gyara murya Hajiya kakus tayi tace "dama zuwa nayi muyi maganar Auren wannan yaran "daga ni har shi sai gaban mu ya faɗi" da sauri har na tashi zan wuce Hajiya tace dawo ki zauna" jikina babu kwari haka nadawo na zauna da mun haɗa ido da shi sai ya watsa mani harara yana magana kasa kasa yana cewar dukk ke ce kika jimani ina zaman zama na, murguɗa masa baki nayi nace"ko kunya bayaji ya kwaso kafafuwa gurin neman Aure na mugu kawai mtsss , dukk abun da muke Ya jafar yana kallon mu ta cigaba da cewar"yanzun kin ga shi ba ma zauni bane kullum yana gurin ball sannan Ummin sa bata da lfy kin ga ni tsohowa ce yanzun ya kamata ace nazauna na samu hutu sai da rashin lfy ta ne yasanin kullum ina gurin ita da zama ko ƴar aiki na ɗauko wulaƙanta ta suke da sauri nace "wulaƙan ta ta kuma to shi wannan ba zai ya zama gida bane to wai meyasa mutane Nigeria, basu da imani ne" Himm yace "ke dai yanzun zaki komai da zama gurin ta ba kin kuwa muhuta da ɗauko wata ƴar aiki Ku rufe muna baki ba da ku ai magana ba cewar Ya jafar ta cigaba cewar to shine ranar da taji gida sai suka haɗa suka fahimci juna shine nazo da kai na na nema masa izzini zuwa gurin ta" Wani irin farin ciki ne ya mamaye wa Ummy Zuciya tace " to yanzun ba zan ce maku komai ba saboda Ayanah ba'a gurin na take zaune ba a ƙasar India ne ni kuma nayi maku alƙawari zan shige maku gaba agurin maganar Auren su ni dai mahaifiyar ta ce kuma na bashi ita halak malak........... *HASSY SOJA*🌹✍🏻: 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________37&38__________* Dariya farin ciki Hajiya Kakus take har da hawaye sai ta daga hannunta sama tana cewar Alhamdulillah Allah nagode maka Ashe zan ga Auren Aryan kullum abun nake kwana da shi nake tashi sai ta mai da duban ta ga Ummy tace "to yanzun menene abun yi za'ayi da dangin ta"!? Ajiyar zuciya tayi tace "yanzun dai kina da number Ayanah na ko to kada ki samu damuwa Ayanah tashi ce ko bayan mutu ta ne" da sauri mukace "dan Allah Ummy ki daina maganar mutu plss. To shike nan Allah ya tabbar muna da Alkhairi mu zam wuce sai dai ko zuwa anjima ko gobe yadawo gurin fira su kara fahimar juna cewar Hajiya Kakus tana murmushi ita ma Ummy murmushi take tace "to sai ya iske mu can India tunda nasan ba zai rasa zuwa ba kallo ɗaya tayi mani ta fahimci ina cikin damuwa sosai sai dai bata nuna mani komai tace "Ayanah ki bashi address din gidan sai ya iske mu can sai ayi komai agama. Junior jeki ɗakina ka dauko mani karamar jakata to da gudu ya wuce part dina sai gashi yadawo yace "Mum gashi"Amsa nayi nace ticket na bashi nace "je ka baiwa uncle shi" da sauri ya je ya haye saman kafafuwan sa yace "Uncle gashi kuma zan bika kaji Uncle. Murmshi yayi kada kadamu zan zo naje da kai unguwa kaji ko"!? To chike nan Uncle. Tashi Hajiya Kakus tayi tace "to muka zam wuce sai Allah ya kara haɗa mu " tashi Aryan gyara rigar sa sannan yaja hannu junior yace "Umma sai anjima" murmushi tayi tace "to ɗana sai iske mu can ko"!? Sosa kan sa yayi da key rakiyar Hajiya Kakus Ummy tayi waje sannan karaso gurin Ya jafar sukayi musabiha dai dai kafar Ayanah ya take ihu ta saki tana cewar "wayyo Allah kafana wayyo ya take mani kafana hawaye ne suka zubo mani sannan yace "ke yaushe na take ki"!? Turo baki nayi nace "yanzun nan wlh sai na rama ko ba yau" junior yazo gurina da sauri yace "Mum wane ne ya dakike na rama maki"!? Dariya Aryan yace"ikon Allah yanzun ni zakiyiwa shairi innalillahi". Girgiza kai Ya jafar yayi yana kallon su shi soyayyar su har dariya take bashi kallon su kawai yake Aryan yace"na tafi"har ya kusan kai kofar fita sai ya jiyo yana kallona wani irin murmushi yayi yace "innalillahi Ya babba kana ganin zan fita Amman bata taso ta rake ni ba" murmushi yayi yace "to my kanwata tashi ki raka mijinki" turo baki tayi cikin shagwaɓa tace "babu inda zani ai bani nace yazo ba" haɗe rai yayi yace "oyah tashi kije bana son masu fa" tashi tsaye nayi ina bubugu kafafuwa na haka na bi bayan sa sai da muka fito waje sannan nace"malam kada ka ƙara zuwa inda nake tau" taɓe baki yayi yace " ai tunda abani sadakar ki ai shikenan zaro ido nayi nace "wa ce ce abada sadakar ta ni wlh kasan nafi karfin ayi sadaka da ni malam ka ɗan gyara maganar ka ai kai ne kana ce dole sai ka Aure ni kuma kada ka ƙara zuwa inda nake "taɓe baki yayi yace "wannan ke ta shafa ƴar kauye da ke mezanyi da ƴar kauye" cikin jin haushi nace"naji ni ƴar kauye ce kai kuma fa wa yasan daga inda aka fito kuma ai ƙauye abun son dukk wanda baya da shi to ɓeda asali" ransa yayi mugun ɓace maganar da ta faɗa masa ɗaure fuskar sa yayi kamar ba shine yake dariya ba cikin tsawa yace"ke ƴarinya bari kiji ni babu abun da zanyi da ke dube ki ɗan Allah kuma abun da ya faru tsakanina da ke bawai na manta ba ne Aa ina sane da ke kuma ki sani ni ARYAN sai na nuna mani ni waye kuwa a fusace ya bari gurin saboda idanuwan sa sun rufe yana iya mata dukkn tsiya" taɓe baki nayi nace "can da su gada ba joyawa nayi nakoma cikin gida dukk abun da suke su Hajiya na kallon su Amman sun ɗauka fira ce suke sai murmushi akawai suke sosai sannan sukayi sallama suka komai gida. Ummy ta koma cikin gida saboda shirye shiryen tafi suke ni dama nagama haɗa kayan mu kwan ce nake na ɗauko waya na kira su Maa bayan mun gaisa nace"Maa gobe insha Allah zamu dawo sannan kuma ki cewa Bhaiyah ko na kira sa bata zuwa " da sauri tace"da gaske my Angel" dariya nayi nace"Allah kuwa maa ina daddy"!? Ya fita tunda zu to shike nan Allah ya kaimu lfy idan zaku taso ki kirani sai na turo maku driver ko" ok babu damuwa insha Allah sai na kira" kashe wayar nayi sannan na kira Aina'u na sanar da ita sannan na kashe wayar gaba ɗaya gyara kwan ciya nayi ina tunanin abun da Ummy tace wai ta bashi ni ban san lokacin da kuka yazo mani ba. Har bacci ɓarawo yayi awun gaba da ita bata falka sa sai kusan 6 saura da sauri ta sauko daga saman gadon toilet ta shiga ta watsa ruwa sannan ta fito daga cikin toilet tana tsane ruwan jikinta karasowa gurin junior tayi ta ɗauke sa ta shiga cikin toilet ta watsa masa ruwa Sannan ta fito da shi dama ta haɗa masu kayan su gurin ɗaya Sannan ta buɗe jakar ta ciro masu kayan da zasu sanyawa ko da ta dubi junior har ya koma bacci kayan ta, ta saka Sannan tagabar da sallah bayan ta gama ne ta ɗauko wayar ta kuna kiran Bala driver, tayi sanar da shi zuwan su India sannan ta kashe wayar fitowa tayi daga cikin ɗakin,, ɗakin Ummy ta shiga da sallama lokacin Ummy na zaune saman sallahy shafe addu'ar tayi sannan tace "Auta har kun tashi"?. Murmushi nayi nace"ina kwana Ummy wlh kuwa dama zuwa nayi na sanar da ke har mun gama Shiryawa ku ne kawai muke jira saboda ko da zamu isa dare yayi sosai har ta buɗe baki zatayi magana sai ga Ya jafar ya shigo cikin ɗakin ya gaishe da Ummy Sannan Ayanah ta gaishe da shi yace"Mu dai har mun gyara Ummy dariya tayi tace "to sai ku ce ni ce kawai kuke jira " murmushi mukayi Sannan nace"Su Aina'u zasu shigo yanzun bari na tashe da junior dama nayi masa wanka fita nayi daga cikin ɗakin na wuce part dina. A GIDAN SU ARYAN Washe gari kwan ce yake saman gado maganar da su sukayi itace take dawo masa a kunne ajiyar zuciya yayi sosai tashi zaune yayi ya sauko daga saman gadon toilet ya shiga ya watsa ruwa sai da ya kusan awa ɗaya Sannan ya fito daga cikin toilet din tsane ruwan jikan sa yake da towel gurin madubi yayi tsaye yana kallon fuskar sa ajiyar zuciya yayi Sannan yaje ya buɗe wadiruf jallabiyar ce ya ciro ruwan zuma ya saka Sannan ya feshe jikinsa da turaruka masu shegen kamshe Sannan ya fita daga cikin ɗakin. Aryan ne zaune saman kujera yana hutawa ringing din wayar sa ya dawo dashi bakuwar number ya gani batare da yayi tunanin ba ya dauka ya kara ga kunne shiru yayi yana sauraro mai magana. A can gefen kuma zazzaune suke saman lafiyayen kujero wani kyakkyawan balarabe ne zaune gefe sai wani kyakkyawan mutum Alhaji Zayyanu mai motoci kenan , Alhaji Zayyanu mai motoci yace"My son kadaina kira na ko fuskarsa dauke da murmshi, Aryan kuwa cikin shagwaɓa yace"uhm Am sorry daddy kasan halin da nake ciki yanzun ma Hajiya kakus tadawo gurin Ummi da zama dan Allah daddy kadawo gida haka nan Ummi fa na bukatar ka please daddy" Wata irin zufa ce ta zubo masa muryar sa na rawa yace "why why my son meyasa baka fada mani halin da take ciki ba"!? Ina Fannah dai yanzun dafatan ta haihu lfy ko"!?. Idanuwan sa suka rikeɗi sukayi jajaye sosai yace"Daddy sai dai kadawo gida akwai magana" shiru daddy yayi yana jin zuciyar sa na matsanin cin bugawa sosai da sauri Alhaji bature yace "lafiya Aminina meya ke faruwa ne"!? Bai kashe wayar ba yace"Akwai matsala a gida fa tabbas wani mummun abu yake faruwa a cikin iyalina, A gaskiya dole a gobe nadawo Nigeria. Runtse idanuwan sa yayi wani irin farin ciki ne ya mamaye masa Zuciya Alhmdulillah Akwai yake mamaye tawa. Yasan tabbas da Abbyn sa yadawo zai baiwa Ummin sa kulawa ta musan man gyara murya Abby yayi yace"my son kana jini kuwa"!? Aryan yace"uhm Abby" kayi hakuri insha Allah zandawo gida dan naga iyalina halin da suke ciki nima lokacin naso nadawo Nigeria abubuwa ne sukayi mani yawa Amman insha Allah zan dawo aikina zan baiwa Alhaji bature ya kula mani da shi kaji ko ɗan saurayi na"!?. Murmshi Aryan yayi mai sauti yace "ok babu damuwa Allah ya dawo muna da kai gida lfy my Abbyna"Ajiyar zuciya yake yana tunani wani ciwo ne ya kame Ummi batare da yasa ni ba sai yaji kamar wani lokaci Hajiya kakus ta sanar da shi Ajiyar zuciya Alhaji Zayyanu mai motoci yake maimaita innalillahir wa inna ilaihir raji un huuu iskan bakin sa mai zafi yake hurowa kashe wayar yayi Aryan kuwa da sauri ya tashi ya shiga cikin gida yana kwalah ma Hajiya kakus kira, Hajiya kakus ce ta fito daga cikin daki da sauri tana cewar "lafiya mai gida wannan kira fa "da gudu ya rungume Hajiya kakus yana juyawa da ita cikin falon cikin shagwaɓa yace "uhmm Abby ne ya kira ni yace na fada maki gobe sai dawo ƙasa Nigeria fa" wani irin farin ciki ne ya mamaye mata zuciya hannunta ta ɗaga sama tana cewar "kai Alhmdulillah yaro na zaidawo gida kai masha Allah Allah kaine abun godiya sosai duban Aryan tayi taga yana cikin farin ciki sosai wasu hawaye ne suka zubo mata da sauri ta goge kada Aryan yaganta, Aryan kuwa lokacin da hawaye suka zubo ma Hajiya kakus yana gani sakin ta yayi yana kallon ta A hankali yace "ban san meyasa duk lokacin na nake cikin farin ciki ba lokaci ɗaya baƙin ciki yake mamaye mani zuciya kullum ina tunani wace irin rayuwa zanyi a nan gaba meyasa lokaci ɗaya farin ciki na yake ɗaukewa ban sani ba dukk lokacin da na kalle Mahaifiya ta tana cikin matsala ban meyasa lokaci ɗaya ciwo ya kame Ummi na ba huuuu wata irin Ajiyar zuciya yayi sannan ya jawo hannu Hajiya kakus suka zauna saman kujera yana kallon ta yace"Hajiya wlh bazan ɓoye maki ba har yanzun ina mamaki ciwon Ummi na ni yanzun abun da yake kara damuna shine wace yarinya ce zan kawo ta ringa kula da Ummi na da sauri Hajiya kakus ta katse sa tace"Aa ai yanzun Ummin ka ta samu mai kulawa da ita sosai kuma ai yanzun Aure zakayi ba ƴar aiki zaka ɗauko mata ba ba'an baka Ayanah ba"!?. Shi har ga Allah ya manta da wata wai ita Ayanah aduniya sai yawaske yace "kuma fa haka fa to yanzun yaushe zamuje naga my son dina"!? Dariya tayi tace "kaji jairi marar kunya wato matar ka ita ce gaban ka ko to Allah ya shirya muna kai kabari sai Abban ka yadawo ƙasar nan sannan... Alhaji Zayyanu ne ya kasa zama ya kasa tsaye abun duniya yayi masa yawa Alhaji bature yana zaune yana kallon sa yace "sai dai Addu'a abokina saboda tunda lokacin da abun yasame ta an kira ka Amman hankali ka yana gurin wace shegeyar karuwar golloriya kullum baka da lokacin iyalin ka sai nata ni kuma ina bakin kokarina na nuna maka hanya Amman baka saurare ni ba.... Ajiyar zuciya yayi yace "to yanzun yakake son nayi da ita kaga wlh ni har tsoranta nake idan naje gidana basan meya ke damuna ba.... Alhaji bature yace "innalillahi wa inna ilaihir raji un to Allah ya sauwaka bari dai zamuyi magana ni dai bari naji gurin iyali na ko Raihana tadawo school tashi yayi sannan sukayi musabiha ya fita daga cikin office din...... *HASSY SOJA* 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________39&40 _________* Ummy Ya jafar junior Halima Aina'u da ango zaki sai ni Ayanah zaune muke a cikin motar sai labarin suke ni kam waya nake da Maa a can ɓangaren Maa tace "yanzun har na turo maku driver, yazo ya ɗauke ku "dariya nayi nace"to masha yanzun muna cikin mota da zarar mun iso zaki jimu dan yanzun mun shigo cikin Airport"ok babu damuwa Allah ya kawu ku lfy " Amin ya Allah kashe wayar nayi sannan muka iso idan zamu tsaya bayan yayi parking lot. Fitowa mukayi daga cikin motar dukk mukayi tsaye kallon su nayi nace "Mungode sosai Aina'u da Yaya zaki sai mun kara shigowa ko"!? Kwalla ne suka zubo ma Aina'u tace" to insha Allah mune da godiya sosai sister Allah ya bar zumunci" Ummy tace "Haba dai kuka be dace da ke ba ƴata zamu dawo har ma sai kungaji da juna gashi dama har Ayanah ta samu mijin da zata Aure cikin farin ciki tace "wow gaskiya naji dadin haka Allah ya tabbar da Alkhairi ". Turo baki nayi cikin jin haushin maganar ƙasa ƙasa nace"Ba Amin wlh " afili kuwa nace "bala driver ka ma yarda da su gida dan Allah "jakata na buɗe na ciro kuɗaɗe na meka masu nace "gashi nan dan Allah kuyi hakuri da su da ƙar suka amsa Sannan na meƙa wa bala driver nace" gashi nan sai ka sama mai gadi kiran sunan mu akayi Sannan mukayi masu sallama muka shiga cikin gurin, cikin jirge muka shiga muka zauna junior da Halima ni da Ummy sai Ya jafar da ke, zaune gefe ɗaya wata baturiya ce ta shigo ta sanar da mutane jirge zai tashi kowa ya sanya balls din jirge Sannan ta koma cikin ba'ayi mintan biyar ba jirge ya tashi zuwa indai. To Su Ayanah a sauka lfy. A ƁANGAREN SU ARYAN KUWA Tunda wuri Aryan ya gyara Sannan ya fito falo ya iske Hajiya kakus zaune Ummi tana kallon Sunah tv murmushi yayi ya karaso gurin yace"Hajiya barka da hutaw" kallon sa tayi tace "yauwa mai gida na har ka shirya kenan" antashi lfy ya jikan Ummi na"!? Alhamdulillah jiki da sauki tunda tana iya zama sai dai har yanzun abun ya nan. Ajiyar zuciya yayi karasowa gurin ta yayi yana shafar gashin ta yace"insha Allah zata samu lafiya yanzun dai bari nayi sauri dan Daddy yana kan hanyar isowa gida kallon sa Ummi take tana murmushi alamar taji dadin ganinsa cikin farin ciki kallon ta yayi yace "Ummi Allah ya baki lfy yanzun zanje gurin Daddy ne Sannan ya tashi tsaye gyaran jikan sa yace"to ni dai kam na fita sai mun dawo " Adawo lfy Allah ya tsane "Amin Amin fita yayi daga cikin falon gurin motoci yaje ya ɗauke ɗaya ya shiga ya fita daga cikin gidan sai Airpot.. Aryan ne tsaye cikin Airpot yana jiran Mahaifin sa bini bini ya duba agogon Hannu sa kusan mintan sha biyar sai ga Jirge ya sauko buɗe kofar jirgen akayi mutane fito kawai suke can sai ga wani kyakkawan Balarabe ya fito daga cikin Jirgen fuskar sa ɗauke da murmushi wani irin farin ciki ne ya mamaye wa Aryan zuciya mutum nen sai kallon ƙasar yake kasan daga ganin sa ya jima ɓe shigo Nigeria ba. Hango Aryan yayi murmushi ya sakar masa da gudu Aryan yaje gurin Daddy rungume sa yayi cikin kirjinsa yana jin wani irin sanyi ya mamaye masa zuciya yace"my son Am sorry" kwalla ne suka zubo masa yace "welcome back Daddy" Murmushi yayi yace "my son ya naga ka rame sosai" Uhm muje kawai Daddy, tafiya suke har suka shiga cikin motar yaja suka bari gurin sai gida. Hajiya kakus ce zaune tare da Ummi suna kallon TV Sallamar su Aryan tajiya da sauri ta ma yarda da hankalin ta gurin Daddy kuwa a hankali ya karaso cikin falon fuskar sai ɗauke da murmushi da sauri ya karaso gurin Hajiya kakus ya durkusa ƙasa yace"Hajiya dan Allah kiyi hakuri" Hawaye ne suka zubo mata tace" Alhamdulillah tunda Allah ya dawo mani da kai gida lfy" da sauri ya rungume ta ya fashe da kuka mai sauti, bubuga bayan sa take tana cewar "Aa menene na kuka kuma tunda ya dawo mani da kai gida lfy ai shike nan ko"!?. Ɗagowa yayi ya share hawayen sa Sannan yace "Ina Ummin Fannah"! Nuna masa tayi da sauri ya miƙe tsaya yana kallon ta jintake kamar an kallon ta sai tajiyo ido huɗu da shi sai ta fashe da kuka da sauri yazo ya rungume ta yana lallan ta yace"Yanzun haka kin ka koma innalillahi wa inna ilaihir raji'un wayyo Allah na kuka ya fashe da shi babu mai cewar yayi shiru har sai da yaji dan kansa Sannan yayi shiru har yanzun yana rungume da ita Hajiya kakus tace "kaga abun da Allah ko dukk kashen wata sai muje asibity gurin duba ta Amma har yanzun shiru dai tashi yayi ya gyaran zaman sa ya kara rungume ta yace"Allah ya bata lfy yanzun dai ina su Ahmad suke"!? Taɓe baki tayi tace "suna gidan su bari na kira su" Wayar ta ta ɗauko ta kira Ahmad Sannan ta kashe bayan ta gama ne tace "suna zuwa yanzun,. Bayan minta goma sai gasu Taupeek Hisam musty Mommy momi Aunty Amarya Alhaji Musa da Alhaji Ahmad sun shigo cikin falon da sallama kallon su ɗaya bayan ɗaya yake suma shi suke kallo Alhaji Ahmad yace"Aa babban Yaya saukar yaushe "!? Beyi magana ba kallon su akawai yake har da suka, zauna saman kujera Sannan su Taupeek da Hisam da musty suka gaishe da shi hannu ya ɗaga masu amman beyi magana har yanzun Aunty Amarya tace "Alhaji ashe akadawo ko ka kira ni"!?... A ƁANGAREN SU AYANAH KUWA Jirge su ya iso cikin ƙasa india lafiya fitowa sukayi daga cikin Jirgen matataka suka taka suka sauko wasu shegen motocin ne sukayi parking sai D. S. S suka fito daga cikin motocin hangota sukayi ta fito daga cikin jirgen da gudu sukazo gurin su ɗaya yace"Welcome back madam " Murmushi nayi nace "tnx muje Ummy, tafiya muke har muka iso gurin motocin gashi dare yayi sosai buɗe kofar motar akayi Sannan muka shiga cikin motar su Ummy ko baki suka saki suna kallon ikon Allah bayan mun zauna ne sai aka tuƙa motar aka bar gurin sai gida. Shigar suke ke da wuya wata mata ce Zaune saman kujera tana kallon kofar falon shigowar su ne yasanya tayi sauri miƙewa tsaye tana cewar"oyoyo mijina har ya manta da ni dariya aka saki Sannan tace "Aa sannu ku da zuwa anzo lfy ya gajiyar hanya Su Ummy kam baki suka saki suna kallon irin haɗuwar gida karasowa sukayi har zasu zauna ƙasa. Maa tace "Haba san Allah meye haka zaku zauna ƙasa ku zauna saman kujera mana " Zaunawa saman kujera sukayi wani irin kamshe ne yake masu sallama Bhaiyah ne ya shigo cikin falon fuskar sai ɗauke da murmushi Daga Ummy har Ya jafar baki suka saki suna kallon sa kamar su ɗaya da Ya jafar be kula da Ya jafar ba har da ya jiyowa sukayi ido huɗu da shi bakin sa na rawa yace"Maa kina ganin abun da nake ganin kuwa"!?. Itama sai lokacin ta lura da hakan tace"ikon Allah wannan kamar ɗan uwanka " Ya jafar yace"Ummy wai ni ƴan biyu ne" har ta buɗe baki zatayi magana kenan wani irin shegen kamshe ne yake masu sallama lokaci ɗaya kowa ya zuba ma hanyar ido suga waye Can sai ga Daddy ya shigo cikin falon fuskar sa ɗauke da murmushi da gudu junior da Ayanah suka rufe masa da oyoyo shima oyoyo yake masu wata irin faɗuwar gaba ce Ummy taji cikin tashin hankali ta miƙe tsaya tana nuna Daddy da yantsan hannun ta tace "Imrannnnn! Imrannnnn!! dama kana raye ashe ta zube ƙasa sume........... *Hassy Soja* 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 *Kuyi hakuri fa da abun da zaku rinka gani saboda ni kai na bawani jin daɗi nake ba kullum posting ɗaya zan rinka yi maku sai kun kara ruwan Comment Sannan sai na kira maku wani posting* *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________41&42 _________* Da gudu sukayo kan Ummy cikin tsanani tashin hankali Ayanah girgiza Ummy take tana cewar innalillahi wa inna ilaihir raji un Ummy dan Allah ki tashi kada ki tafi ki barmu wayyo Allah na dan Allah Daddy kace kada mutu ta bar mu Cikin ruɗewa, Da gudu Bhaiyah ya ɗauko ruwa masu sanyi yazo dasu yace "Mommy Ga ruwan! Amsa tayi ta watsa mata ruwan Amman shiru bata farka ba sai da ta kara zuba mata ruwan tayi wata irin ajiyar zuciya "huuuuuuu. Hummmm himmmm Alhamdulillah Alhamdulillah cewar su Maa har yanzun bata buɗe ido ba a hankali a hankali ta fara buɗe idanuwanta tana kallon su ɗaya bayan ɗaya da sauri ta tashi zaune jikinta har yanzun rawa yake kuka ta fashe da shi sosai jikanta har kirma yake saboda tsananin tashin hankali . Daddy kuwa ruɗewa yayi yace "dan girman Allah ki faɗa mani ina ɗan uwa na yake plsss kice mani yana raye ko ya mutum tunda naga wannan yarinyar tabbas nasan ƴarsa ce Cikin tsananin tashin hankali da sauri ta ɗago jajen idanuwanta tana kallon sa cike da mamaki muryar ta na rawa tace"kamar ya zaka ce mani ba kaine Imrannnnn ba to inda baka ne Imarn ba to waye kai kuma ya akayi kasan shi har kuke kama da juna"!?. Gaba ɗaya sautin kuka su Ummy yake tashi rungume su Ayanah da Ya jafar ajiyar zuciya yayi cikin tsananin damuwa da tashin hankali yace" ni ba Imran bane ni suna na Yusuf Imran shine Babba acikin mu sai ni sai Haidar mu haifefin garin India ukku iyayen mu suka bari wato Imran shine na farko sai Yusufi sai autan su Haidar koda mahaifin mu ya rasu ya bar muna dukiya mai yawan gaske cikin su kowane yana da karatun addini da na boko Imran yana da wani aboki dan Nigeria ya bukaci ganinsa ai kuwa ranar da zai tafi Nigeria ni da su har da kuka mukayi saboda shaƙuwar mu muna ganin yatafi ba zai dawo ƙasar sa ba haka ya lallashi su ya tafi Nigeria. mukayi hakuri kullum muna zuba masa ido ko zai dawo Amman har muka cire rai gashi ni da su babu wanda yasan abokin sa hankali mu ya yayi mugun tashi saboda babu labarin sa har Allah ya haɗa ni wannan Teemah har mukayi Aure da yake ita ƴar Nigeria ce anan ƙasar muka haɗu da ita yanzun haka Haidar yana nos Korean da shi da iyalin sa to kunji labari mu. Kukan farin ciki ne Ummy take tana kallon su tace"Alhamdulillah Allah nagode maka da kanuna mani dangin mijina Ashe nima ina da dangin mijin ban sani ba humm gaskiya babu abun da zan ce sai dai godiya ga Allah wannan shine ɗan sa na farko jafar sai Ayanah wato sunan ta nagaskiya shine Saudatu wato sunan mahaifiyar sa shine yake ce mata Ayanah tana da shekara bakwai tunda ya fita har yanzun babu labarin sa!!!. Allahu akbar ikon Allah ashe jina na ce Shiyasa nake jin sonta yana shiga cikin raina ashe sunan Maa ya saka mata cewar Daddy yana hawayen farin ciki Taso jafar dama kaine ban sani ba da gudu ya faɗi sama kirjinsa yana hawayen farin ciki turo baki nayi cikin shagwaɓa nace "uhm Uhmm uhm ni yanzun ba'aji da ni ko sai kwalla "sai kowa yayi Dariya saboda irin abun da Ayanah take wai kishi take . Maa tace "taso ƴar Auta ta zo nan rabu da su Daddy "sakina Ummy tayi tana kallon ikon Allah da gudu naje na faɗa saman jikinta ina mata kukan shagwaɓa "Bhaiyah yace"ni dai ga Ummy na munyi musaya" shima ya zauna kusa Ummy ya ɗaura kansa saman kafafunta shafar sumar sa take kowa sai dariya yake masu sallamar su Uncle ne ya katse masu fira kallon su Ummy suke ɗaya bayan ɗaya Daddy yace"Ikon Allah yau kuma kune aƙasar ta mu"!?. Mommy da uncle sai Amrha shigowa sukayi cikin falon fuskar su ɗauke da murmushi karasowa sukayi suka zauna saman kujera bayan suna zauna ne Daddy ya basu labarin tunda farko har karshe kuka Uncle ya fashe da shi sosai yace"Asha Yaya Imran yana da iyali shiyasa tun sanda nayi ido huɗu da Ayanah nakejin son ta acikin rayuwata ashe ita jina ce ikon Allah". Mommy kuwa har da kuka tace, sannu Aunty mu Allah ya bar muna zumunci mu ashe muna da ƴar uwa a can Nigeria ikon Allah, Ummy tace "wlh kuwa ai tunda hada mu shike nan Amrha ce ta so tazo gurin Ummy cikin shagwaɓa tace "Mum kice ya tashi na zauna kusa da ke tana kallon Bhaiyah baki suka saki suna kallon su tashi zaune yayi yana harara ta yace"Sannu sarkin son jiki to nan dai buƙatar ki bata karɓu ba ƴan mata bubuga kafafin ta take cikin shagwaɓa tana cewar "wlh ni kam bazan yarda ba sai ka bani gurin na kuwa gyara kwan ciyar sa yayi yace"sai dai ki kwana anan gurin kuwa, dariya nake sosai nace"mai hali baya fasa halin sa wai ashe har yanzun halin ku nan". Ummy tace "zo nan ƴar Auta ta rabu da su ita haka suke da ita da Aryan halin su ɗaya, karasowa gurin tayi ta zauna saman kafafunta ta tana masa gwallo yace"ya zaki zo ki matsini kin san Allah ki tashi, maƙala masa kafaɗa tayi tace "Babu inda zani. Gyaran muryar Ummy tayi Sannan sukayi shiru kallona tayi tace "kira mani Hajiya yanzun Ayanah, gabana yace rasss rasss Nace "Hajiya kuma Ummy "!?Kallona take tana murmushi tace "Ayanah nace ki kiran Hajiya kakasu Aryan mana. Turo baki nayi Cikin shagwaɓa nace"kai Ummy yanzun dan Allah sai kin wani kira ta harara ta watsa mani dole nayi shiru ciro waya ta nayi na kira Hajiya Kakus lokacin suna zaune cikin falon kowa yayi shiru babu mai magana karar wayar tace taji sai ta ɗauka tace "Aslm Alkm ƴan nan Ashe dai baki manta da kakar ki ba" Murmushi nayi nace "Amin Wslm ina yini Hajiya" lfy klau Alhamdulillah ya gidan yasu Umman ki"!? Nace "sunan nan klau wlh dama ita ce tace na kira ki" too masha Allah bata wayar " tashi zaune nayi nace "junior zo ka miƙawa Ummy wayar da gudu yazo ya amsa ya kaiwa Ummy wayar amsa tayi Sannan tace "to Ƴan uwa na dama wata muhimiyar magana ce zamuyi yanzun " jinjina kai suka suna sauraronta . tace "Aslm Alkm Hajiya ya gidan " Hajiya kakus tace "Alhamdulillah har kun isa kenan"!? Wlh kuwa mun iso lfy klau dama nasa'a akira ki ne na shida maki zuwa jibi idan kun samu lokacin inason ku shigo saboda ayi komai agama" dariya take sosai tace "Kai Alhamdulillah yanzun dai baku da matsala tunda mahaifin sa ya dawo kinga kuwa abu yazo da sauki ko"!? Hakane Hajiya babu damuwa Allah ya kaimu lfy, Amin ya Allah Sannan ta kashe wayar,. Kallon su tayi tace "Alhamdulillah dama maganar da zanyi shiru wani yaro ne ya ga Ayanah to shine yazo da kakar sa tace"dan Allah aba jikanta Auren Ayanah saboda yanzun haka shekara sa 34 har yanzun beyi Aure ba kuma yaron yana da tarbiya shine nace ni dai na bashi ita sai naji daga bakin ku saboda kune iyayenta . Alhamdulillah Alhamdulillah cewar su Maa tace ashe nayi suruki ban sani ba, kuka na fashe da shi sosai baki suka saki suna kallona Uncle yace"Aa lfy Baby naga tana kuka daga magana "!? Taɓe baki Ummy tayi tace "ku rabu da ita kuruciya ce ke damunta. Dariya Amrha tayi tace "iyeee my lollipop sister ashe zamu sha biki kai ma naji dadin hakan wlh, harara na watsa mata nace" to sai kije kiyi din mu gani" Bhaiyah yace"yauwa Daddy tare za'ayi na mu kenan ko"!? Maa tace "saboda baka da kunya a gaban mu kake cewar haka" Daddy yace"kada kiga laifin sa tau shike nan tare za'ayi insha Allah. A WANI ƁANGAREN KUMA Wata irin haɗaɗar budurwar ce kwan ce saman lafiyayen gado tana kallon sai ga wata ƴar yarinya ta shigo cikin ɗakin da gudu ta faɗa mata saman jiki tana cewar "My Aunty Uncle yace kizo, turo ɗan karamin bakin ta tayi cikin shagwaɓa tace "jeki kice masa ganin zuwa, tashi tayi ta fita da gudu a hankali ta fara sauko da kafafunt aƙasa tashi tsaye tayi wow gaskiya gurin nan Allah yayi halita sosai gashin ta har ga baya rigar ruba ce ajikinta mai boti sai gajeran wando da matsita fitowa tayi daga cikin dakin tana tafiya ɗaya bayan ɗaya wani haɗaɗin Saurayi ne zaune saman kujera yana kallon TV karasowa tayi tana turo baki kamshin turaren ta ne ya daki hancin sa lumshe idanuwan sa yayi yana ajiyar zuciya.. Gurin da yake zauna ta karaso hannunta ya rike ya nuna mata inda zata zauna saman cinyoyin sa ta zauna suna kallon juna kunsan mintan biyar a hankali yace"ya akayi ne my baby......... *Hassy Soja* 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________43&44 _________* Kamar zatayi kuka tace "Uncle kallo fa nake ka tsayar da ni" Kallon ta kawai yake ajiyar zuciya yayi yace"to my baby naga baki damu da ni bane shiyasa na aika akira mani ke, turo masa baki tayi haɗa bakin su yayi gurin ɗaya yana aiki mata kiss lafiyaye kusan mintan biyar zarike bakinta tayi tana ajiyar zuciya kallon sa take a hankali ya buɗe idanuwan sa yana kallon ta yace" ko baki so ne "!? Yanzun mamanki sun daina zafi ko"!? Girgiza masa kai tayi tace "har yanzun dai da sauki " ko sai muje asibity ne"!? Wata mata ce ta shigo cikin falon fuskar ta ɗauke da murmushi tace"gaskiya kam kuje asibity aduba lfyn ta my son.... Ayanah ce kwance saman gado ta lumshe idanuwan ta sai Amrha gefenta zaune tana kallon ta ajiyar zuciya tayi tace "ki shine wanda ya mare ki my lolloipop sister "!? Ey shine fa wlh kaddara ce ta haɗuma da shi baki ganin ba ƴarda muke fada da shi dukk wannan abun fa shine ya tsara shi, zaro ido Amrha tayi tace "innalillahi shi kuma to akan me"!? Oh ni ina zan sani wlh ni dai basonai nake ba hasali ma mahaifiyar sa ce take bani tausayin. Kamar ya fa cewar Amrha tana kallona ajiyar zuciya nayi labarin komai da komai na bata cikin tsananin tausaye tace "Allah sarki to yanzun yaushe za'a fara yi mata magani gaskiya wani gurin Ya jafar yana da gaskiya fa saboda yanzun kila'kari da mutane bakowa na ƙaraiba wani irin kallo na bita da shi nace"Uhmm kenan ke ma kina bayan su ko wlh ban so shi ba zan kara magana ne waya na fara ringign bakuwar number ce na gani kamar ba zan ɗauka ba sai dai kuma na ɗauka nace"Aslm Alkm waye" a can gefen naji wata irin murya wanda ban santa ba"Yace"Amin Wslm dan Allah mai wayar nake nema" da mamaki nake kallon wayar nace"kamar ya malam ka kira ni kuma kace kana neman mai wayar"!? Ajiyar zuciya yayi yace "Am sorry wlh na ɗauka Yusuf ne na kira ashe nayi mistke din number sorry " nace"ok babu damuwa kashe wayar nayi na cigaba da kallon sama. Shiru Amrha Sannan tace "ni fa ba haka nake nufi ba to Allah ya baki hakuri tashi tsaye tayi har zata wuce nace"uhm gyara kwanciya ta nayi ina jin haushin maganar fita tayi daga cikin daki cikin damuwa taɓe baki nayi na cigaba da tunanin. A GIDAN SU ARYAN KUWA Aje wayar Hajiya kakus tayi tace Alhamdulillah Zayyanu to dai yanzun addu'oin da nake Allah ya amsa Aryan ya samu mata kuma anbashi ita, Dariyar farin Alhaji Zayyanu yayi yace"too masha Allah ashe yarona an girma Allah ya tabbar da Alkhairi, Amin Amin mom da Aunty amarya da Mommy suka haɗa ido Mommy tace"Haba Hajiya yanzun fisabillah muna Zaune da ku amman shine ko aneme shawara agurin ko akwai yarinyar zamu bashi har sai Aurer ƴar matsiya haba dan Allah, Aunty Amarya tace"wlh kuwa nima dai shina gani har ƴar kanwata nake ya Aura sai gashi wai Ya samu wata ƴar matsiya"daga Alhaji Zayyanu har Hajiya kakus da Aryan maganar su ta basu mamaki ba ƙanan ba, cikin nuna isa yace"ni naganta nace inaso kuma anbani ai baku ne, zakuyi muna Zaman Auren ba ko"!? Gaskiya ne mijina haka maganar take tunda basu san kunya ba cikin ku ai kowa ce tana yaro mezai haka ku Aura masu wanda kuka zaba ne "!? Zayyanu Ahmad Musa idan da har na isa gare ku to gobe goben nake so anyi komai agama Aure Aryan babu fashi kamar anyi sa ne.. Ajiyar zuciya Alhaji zayyanu yayi yana kallon su yace"gaskiya ban ji dadin maganar ku ba dan haka maganar Aure sa tana nan Allah ya ba tabbar Alkhairi Sannan kuma ya banga Fannah ba"!? Shiru falon yayi kowa da abun da yake saƙawa a cikin zuciyar sa Hajiya kakus tace"Fannah yau shekaranta ukku da watan ne da ɓanta fa" Cikin tashin hankali yace"Innalillah wa inna ilaihir raji un Allah sarki Auta ta ranar da zanyi tafiya har da kukanta dole sai tabini ashe kaddara ce zata rabamu da ita" Ajiyar zuciya Aryan yayi yace"Daddy sai Addu'a kawai itace mafita Allah ya bayana muna ita" Amin cewar su Hajiya kakus koda suka duba agogo karfe 1:57am sannan kowa ya tashi ya kama gaban sa. Asuba tagari. Washe gari tunda safe Hajiya kakus ta gyara tana jiran su sai gasu da ɗaya bayan ɗaya suna fitowa Aryan ne ya sha milik din shada har da hula mai irin zanen shadar ba karamin kyauwa tayi masa ba da sallam ya shigo cikin falon Hajiya ce yagani zaune sai su Daddy gaishe da su yayi sannan ya samu guri ya zauna murmshi tayi tace"Mijina wanga wanka fa har na fara kishi fa saboda nasan wanann wankan nata ne" Murmushi yayi be ce komai ba daddy ne ya mike tsaye yace "to idan kun gyara ku wuce muje ko"!? Hajiya kakus tace"daga kai sai Aryan sai Ahmda sai Musa kawai zakuje ni dai har sai kun gama komai zaku dawo wannan gida. Cikin bin Ummurn ta haka suka fita daga cikin gidan bayan tafiyar su ta kalle matar su tace "to sai atashe aje anyi muna girki ko tunda bani zanyi maku girki ba kuma wlh kuka saka magani a cikin ko zaku gane kuran ku kuwa cikin jin haushin Hajiya kakus haka suka tashi jiki babu kwari suka wuce kitchan... A ƁANGAREN SU AYANAH KUWA Su Maa ne zaune cikin falon an kallon TV Ummy na zaune saman kujera ɗaya daga ciki Amrha ce zaune kusa da ita sai Daddy da Uncle zaune ga kujera ɗaya Bhaiyah da Ya jafar suna zaune sai Halima da Junior Amman ban da Ayanah saboda har yanzun fushi take da su Maa tajiyo tace"wai ina my angel ne ace har yanzun bata fito ba gashi kowa yana cikin falon zaune"!? Taɓa baki Ummy tayi tace "Uhmm wannan kuma ita ta shafa bani ba saboda anyi maganar Auren su to ai babu fashe yau zataga zahiri insha Allahu "Daddy nisa yace "my baby kira mani ƴar uwar ki yanzun" to tace miƙewa tsaye tayi ta wuce part din Ayanah da sallama ta shiga cikin dakin Zaune ta iske ta tana waya tana dariya tace"Amin wslm, uhm ina jinka haka dai kace kenan"!? Dariya yayi sosai yace "uhm shiyasa nake son nazo sai muyi maganar wlh " ok baka da matsala kabari zuwa anjima zamuyi magana kawai" ok nagode my bye bye kashe wayar nayi najiyo ina kallon ta nace "uhm " wai da ke da waye kike wannan dariyar haka sai kace wanda tayi sabon kamu"!? Dariya nayi nace "wlh kuwa wani bawan Allah muke waya da shi " Taɓe baki tayi tace "to Allah ya kyauta tunda bazaki iya fira da ni ba sai wani yauwa Daddy yana kiran ki" ban ce komai ba na cigaba da latsar waya na da taga da tsaye tajiyowa tafita daga cikin dakin... Gabana sai faɗuwa yake haka na fita daga cikin daƙin falon na iske so zaune karasowa nayi kallo ɗaya Ummy tayi mani ta ɗauke idanuwan ta daga inda nake sai da idanuwana suka cika da hawaye Uncle yace "my Angel jeki ki ɗauko mani Coffe na sha jiyowa nayi na wuce cikin kitchan hawaye na zubo mani kuka na fashe da sosai nace"meyasa Ummy take fushi da ni saboda nace "bazan Aure sa ba shine innalillah wayyo ni Ayanah ina zan saka kaina, share hawayena nayi nace "Insha Allah zanyi biyaya agare ku Ummy idan har zai saka ku farin ciki... Su Aryan sun iso lafiya har sun gane gidan da yake akwai security a gida sai da aka sanwar da su Daddy ya basu damar shigowa da sallama suka shigo cikin falon kallon haɗuwar falon sukayi muryar Daddy suka yace* ku ƙaraso mana, karasowa sukayi zaunawa saman kujera sukayi sannan suka fara gaisawa sannan Aryan ya gaishe da Ummy yace "Ummy ya gajiyar hanya murmshi tayi cikin jin dadi tace "Alhamdulillah ya mai jiki"!? Alhamdulillah taji sauki "jin jina kai tayi tace "sannun ku da Zuwa nasan ko ba'a faɗa ba nasan wannan shine mahaifin ka ko"!? Jinjina mata kai yayi tace" to masha Allah " sannan ya gaishe da su Maa da Mommy da Uncle da Daddy sannan yayi shiru kan sa akasa.. Daddy yace "Alhamdulillah nasan abun da yazo da ku shine akan maganar Ayanah ko to ni dai na bashi ita sannan dukk sun bashi sai dai ban sani ba ko yaushe za'ayi Auren su" Alhaji zayyanu yace "Masha Allah dama abun da ya kawo mu kenan yanzun sai akasa ranar Aure kuɗaɗi masu yawa Alhaji Ahmad ya miƙe yace "Ga kudin gaisuwa" Amsa Uncle yayi yace" Alhamdulillah abu yayi kyau sosai Allah ya tabbar da Alkhairi, Amin amin suka Amsa. Kamar a bari shi Wata ukku ko saboda muma zamu komai Nigeria saboda ayi bikin cewar Uncle yana kallon su, Daddy yace"my wife ya kika ce"!? Murmushi tayi tace"Yayi ko mommy su"!? Mommy tace"kwari ma kuwa ko Aunty"!? Uhm ni dai yanxun magana tana gareku wlh ni nagama nawa cewar Ummy dariya sukayi sai dai su Alhaji Ahmad sukayi shawara sannan suka yanke hukunci saka ranar sai Uncle Musa yace" bikin Wata ukku masu zuwa ..... *Hassy Soja* 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 *DAN ALLAH MASOYA NA INA CIGIYAR LITTAFFINA (MUSHEEN DA MUSHEENA & LAIFIN MAHAIFINA NE & NA TSANE YAREEMA YUSUF & DANI DA SU) DAN ALLAH DUKK WANDA YAKE DA SU YA TURO MANI SU TA WANNAN NUMBER 07063617906* 😢😢😢😢😢😢 *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________45&46 _________* *AN SAKA RANAR AUREN ARYAN & AYANAH WATA BIYU CIF* Amrha ce ta iske ta kitchen tana aikin kuka ajiyar zuciya tayi tace "dan Allah kiyi hakuri haka nan dukk fa abun da kika ganin haka Allah ya tsara maki kinason kiga Mum cikin fushi ne"!? Girgiza mata kai tayi cikin kuka tace"hakane kaddara tace tazo mani da haka dole nayi kuka ƴar uwa saboda ban san irin zaman da zamuyi da shi bane ke kanki sheda ce ni bana son naga Ummy na cikin fushi zan mata biyaya yarda take bukata insha Allah, hannu Amrha ta saka ta share mani hawaye tace "wanke fuskar ki, jiyowa nayi na wanke fuska na sannan nadawo zan zuba Coffe girgiza mani kai tayi tace "Aa kada kije da shi kinga su Baban shi nan sun zo kuma har angama komai yanzun abun da nake so da ke shine ki ɗauko pelte ki ɗaura ruwa masu sanyi da lemo ki kai masu suna jinka kada fa su gane kinyi kuka"!dumm dumm naji gaba na yana faɗuwa gyara fuska ta nayi sannan Amrha ta fita daga cikin kitchan din... Sai da na kusan minti sha biyar sannan na ɗauko tiren na fito da shi hankali nake tafiya kamar wace kwai ya fashewa cikin ciki, Alhaji Zayyanu yace "to wai ina ƴar tamu kada mu tafi bamu santa ba, kallon Amrha Maa tayi sai tayi mani nuni da ido ɗagowa suka suna kallon ta hankalin na durkusa ƙasa nace"Abba sannu ku da zuwa"Murmshi sukayi cikin jin dadi yace "Yauwa kece Ayanah ko"!? Sunkuyar da kaina ƙasa nayi cikin jin kunya gabana sai faɗuwa yake abun da ya ba kowa sha'awa irin kunyar da ta nuna masu Alhaji Ahmad yace"Masha Allah gaskiya Aryan ya dace da mata mai kunya to Allah ya albarkaci Auren ku, Amin amin cewar su Daddy tashi nayi zan wuce ciki sai Daddy yace "Aa My Angel kallon Aryan yayi yace tashi kuje ɗakin baƙi wata ƙila akwai maganar da zakuje, tashi yayi yaja hannun junior suka fita nikuma na bi bayan su, bayan sun fita ne suka cikin gaba da magana shi dai Alhaji zayyanu kallon Daddy yake sosai kamar yana masa kamar da Aminsa. Ɗakin baƙi suka shiga bayan ya zauna yana wasa da junior Ayanah ɗaya daga cikin kujerun ta zauna tana jin haushin haɗa sun da akayi wasa yake wa junior shi kuma sai dariya yake sosai kamar ba zaiyi magana ba yace"yanzun kin ji dadi ko hankalin ki ya kwana tunda zaki Aure ni ko, taɓe baki tayi tace "wane irin dadi sai dai baƙin ciki ni wlh an cuce ni da aka haɗa ni da kai a matsayin wanda zan Aura , kallon junior yayi yace "my son tafi gida ka amso mani waya gurin Daddy na, to da gudu ya fita daga cikin falon gyara zaman sa yayi yace "Uhmm me kika ce ma ban ji ba"!? Bana bukatar kaji ai ina hararar sa"taɓe baki yayi yace"ai bake aka cuta ba bale nine aka cuta da aka haɗa da ƴar kauye kuma na bari na faɗa maki ni ARYAN ALHAJI ZAYYANU MAI MOTOCI ba son ki nake ba hasali ma na tsaneki ne arayuwa ta ni da kika gani ban tashi Auren so ba saboda jarumata nake jira Uhmm Baby na inasonta da yawa bana ganin akwai wasu masoya kamar mu aduniyar nan humm" oh dai wannan matsalar kace ai nima ban sonka nake ba bale kayi tunanin ma zan soka malam, murmshi yayi yace "Allah ko to bari na baki labarin ta Baby na kyakkyawa ce fara tana ɗan da tsaye Amman ba sosai ba tana da abubuwa na more rayuwa aha Baby na tana kashe ni da soyayyar ta bason ta ganin cikin damuwa da ɓacin rai kullum tana sona cikin farin ciki gata da gashi har gadon baya gata da manya manyan Bobs da hips kinga kuwa ke baki daga cikin irin waɗa nan matan". Nace "Alhamdulillah wlh naji farin ciki da Allah ya sa nasan halin ka kace dama kai ɗan iska ne tunda har kasan Nononwa mata" tashi yayi kamar zai fita sai yadawo inda take zaune yayi tsaye yana kallon ta, da sauri har na tashi zan gudu ya rike ni sosai ya haɗa da bango nufashin sa na nawa da kamshin turakun jikin mu ya game gurin ɗaya bakin sa dai dai kumatu na cikin raɗa yace "ni ne ɗan iska ko"!? Uhmm to menene kai in baaaaa bakin sa ya haɗa da nawa ya fara kiss ɗin su. Jikina ya ɗauke rawa wani bakon lamar ne naji abunda bataɓa tunanin ba arayuwa ta wani nice ake kiss dina wani irin yarrr mukaji daga ni har shi din, shi kuma ya cigaba da kiss din su tsotsar baki na yake son ransa kuka na fashe da shi shi kama ko ajikinsa haka ya cigaba tsotsar su har sai da yagaji dan kansa sannan ya cire bakin sa yana marar da nufashi lumshe idanuwana nayi ina ajiyar zuciya kamar wace tayi gudu jikina ya mutum buɗe idanuwan sa yayi yana kallona murmshi yayi yace "haba ƴar kauye kin jin dadin nayi maki kiss ko"!? Kuka nake sosai cikin jin haushi nace"Allah ya isa na wlh ransa ya ɓace yace "ke fa kika ce na numa maki iskan ci fa". Cikin shashe kar kuka nace" mugu kawai azalumi wlh sai Allah ya saka bani" watsa mani mari yayi sai da nufashina ya tashi ɗaukewa saboda azabar marin da yayi mani cikin fushi yana nuna ni da yatsan sa yace"Wlh ko da wasa kika ƙarayi mani Allah sai na ƙarya ki banza ƴar ƙauye kawai mtsss ficewa yayi daga cikin ɗakin, faɗuwa ƙasa nayi dafe fuska ina kuka sosai kamar raina zai fita, koda ya fito junior yagani yadawo zai shiga ɗakin ɗauke sa yayi yace "zo muje my son muyi fira ko"!? Dariya yayi cikin jin dadi yace "ey Uncle zakaje da ni gurin wasa ko"!? Uhmm my son muje kawai, tafiya suke zasu shiga cikin motar ya fara tuƙi kallon sa yayi yace "Uncle ina Mum na"!? Uhmm my son ka cikin surutu fa tayi bacci yanzun..... Su Alhaji Zayyanu sun gama komai sannan sukayi masu Sallama atare suka fita daga cikin falon wajen motar su ne suka tsaya Aryan ne ya fito daga cikin motar tare da junior haɗa ido yayi da Ya jafar cikin jin kunya yace "lah Yaya babba dama tare kuke ban sani ba am sorry" dariya sukayi sannan yace "Aa babu komai yanzun dai sai ata shirye shirye bikin ku na da wata ukku insha Allah, Allah ya sanya Alkhairi, amin ya Allah suka amsa kallon junior yayi ya ciro kuɗi masu yawa yace "my son amsa kasha sweet kaje ko "!? . Cikin murna ya amsa yace "nagode sosai Uncle tafiya zakayi"!? Eh zamu koma gida ne"kukan shagwaɓa yake wai dole dashi aza'aje daƙar aka rabasu sannan ya shige cikin motar kuka ya fashe da shi sosai sallama sukayi masu sannan suka shiga cikin motar suka fita daga cikin gidan Ya jafar ya ɗauke sa yana lallashin sa Amman sai kuka yake dole wai sai ya bi Uncle bhaiyah ne yace "Yaya muje gurin shan Ice-- cream kawai, to Halima kuzo muje ko"!? Atare suka shiga cikin motar suka fita daga cikin gidan........ AƁANGAREN GIDAN HAJIYA KAKUS KUWA. Hajiya kakus ce zaune cikin falon sai Ummi da zaune gefen ta su Aunty Amarya da Mommy da mom zaune suke gurin ɗaya bini bini ta kalle agogon falon sallama masu Daddy tajiya sannan hankalin ta ya kwana amsa masu tayi sannan suka samu gurin ɗaya suka zauna bayan sun gaisa sannan Uncle musa yace "Alhamdulillah komai yayi dai dai sun saka ranar bikin wata ukku masu zuwa Amman anan Nigeria, za'ayi biki insha Allah dariyar farin cikin sukayi Aryan dai tashi yayi ya wuce part din sa Fauzal je ya kira wayar sa ya ɗauka suka gaisa sannan yace "naji wani abun Alkhairi wlh she daii sai dai nashigo Nigeria jibi, to Allah ya kaimu sarkin gulma kashe wayar yayi ya ajiye cikin toilet yashiga ya watsa ruwa sannan ya fito ya tsane ruwan jikinsa zaunawa yayi saman gado yana ajiyar zuciya wani irin Murmushi ya saka yana tsotsar leɓen sa na ƙasa...... . *Hassy Soja* 07063617906 . *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹 *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________47&48 _________* Alhamdulillah suka ce Hajiya kakus tace "kai masha Allah ashe ƴan nan Alkhairi ce gare mu yanzun dai su kunge saudiya ahaɗo mata kayan lefe kawai Aunty Amarya tace "gaskiya kam ni dai a bani kudin na haɗo mata masu kyau sosai kallon ta Hajiya kakus tayi tunda ga saman ta har ƙasa tace"to ƴan bakin ciki nasan abun da kuke shiryawa to baza'a ba kowa ba daga cikin ku sai dai ke Zayyanu ka kira mani faɗima kace mata ta haɗo ma ƴaron ta kayan lefe tunda tana can ƙasar".... Gyara zaman sa yayi yace "insha Allah zan kira ta sai na faɗa mata sannan zan tura mata koda miliyan ukku ne ai sun isa ko"!? Cikin jin dadi Hajiya kakus tace "Kai masha Allahu abu yayi kyau har miliyan ukku, da sauri Mommy tace "haba dai Yaya wane irin miliyan ukku kuma ai ko duba dari ukku sun isa tunda ƴar matsiyata ce" ke Nafseet ki shiga hankali wlh kishi ba hauka bane" shiru tayi tana gunguni, ta cigaba da cewar"ai dama ni nariga nasan halin ku dukkan ku wato ke ce Babba Nafseet sai ke Maryam sannan ke Maimunatu halin ku sai ku wlh yanzun baƙin ciki kuke nuna masa zallah to Allah ya kyauta Amman wlh ku gyara halin ku kafin mutuwa tazo maku....... Shiru falon yayi kowa da abun da yake saƙawa Zuciyar sa gyara murya Daddy yayi yace "Gaskiya bana jin dadin abun da kike Nafseet ke ce fa Amarya ta Amman dukk wani mugun abu agare take fitowa, Aunty Amarya tace "dan Allah Hajiya kiyi hakuri alfarmar riƙon da nayiwa Fannah Mom kam ji take kamar ta shaƙi Hajiya ta mutu ta huta saboda ban ciki........... . Amrha ce tashigo cikin ɗakin tana neman Ayanah can ta hango ta zaune alamar kuka take sosai cikin tausayawa tace "my lolloipop sister" ɗago jajayen idanuwana nayi ina kallon ta karasowa gurina tayi ta zauna tace "wai ke meyasa bazaki rungume ƙaddarar ki ba ne eye kinson ki saka ma kanki hawan jini ne"!? Kara fashe da kuka nayi sosai nace"dole nayi kuka ko zan samu sauki acikin rayuwata ki duba gefen fuska na kikagani menene"!? Zaro ido tayi tace "mari innalillah garin yaya"!? Shine ya mare ni saboda yayi kiss dina nace masa ɗan iska " dafe kanta tayi tace "gaskiya Ayanah baki kyauta ba ban jin dadin haka ba wlh to ni sai nace ma Bhaiyah dan iska kin san irin abun da yake mani ne"!? . Girgiza mata kai nayi idanuwana dukk sun kummuburi " himm wlh abun ɗaya ne akawai baya yi mani Amman yana shan komai na jikina nima haka kuma ai Aure zamu menene dan yayi kiss din ki tunda ba saduwa yayi da ke ba kinga ki sanya ma zuciyar ki ruwan sanyi kada su Maa su gane halin da kike ciki wlh kin san hali Mum tana iya cewar sati mai zuwa a ɗaure maki Aure.. Share hawaye na nayi nace " kina nufin saduwa ce kawai baƙwayi innalillah Allah ya shirya ku ni dai gaskiya bazan iya wannan Abun ha, dariya tayi sosai Shannan ta lallaɓa ta har ta hakuri ta bar ma Allah ikon sa, sai da sukayi minti tallatin sannan suka fito daga cikin ɗakin cikin gida suka shiga Babu kowa falo wuce ɗakin Ummy maku da sallama muka shiga lokacin tagama sallah lazumi take amsa muna tayi Amman bata kalle ni ba. Kwalla nafara zuba mani sai kuka nace "Ummy na!! Shiru bata amsa ba karasowa gurin ta nayi da durkusa har ƙasa nace "Ummy na dan girman Allah ki daina fushi da ni fushi ki fa bala'i ne agurin na" Ajiyar zuciya tayi tace "Ayanah ban san meyasa adukk lokacin da nake bukatar wani agurin ki kike bijire mani" hawaye ne suka zubo mani nace "Aa yanzun kiyi hakuri Aure dai kike buƙatar nayi ko to na Amince zanyi maki biyaya koda kuwa za'a ta yanke naman jikina . Murmushi tayi tace "Alhamdulillah gaskiya naji dadin haka nasan zaki iya mani biyaya kawai dai damuwa ce ni dama banyi fushi da ƴata ba, da gudu nazo na faɗa saman jikinta ina Ajiyar Zuciya rungume ni tayi tana Murmushi cikin murna Amrha tace "Alhamdulillah ashe Mum bata, iya fushi da mu ba kai gaskiya naji dadin haka... Ummy tace "Auta ta kin ci abinci kuwa"!? Ina fa mum yau kwana ukku rabon ta da taci wani abinci sai dai lemo cewar Amrha cikin damuwa Ummy tace"kije ki kitchan ki zubo maku abinci yau gabana zata cinye sa" to tace fita tayi daga ɗakin cikin shagwaɓa nace "ni fa Ummy bana jin yunwa fa" Aa fa so kike tayi maki ilai ne Auta"!? Kara shigewa cikin jikinta nayi ina ajiyar zuciya, da sallama Amrha ta shigo cikin ɗakin hannunta ɗauke da tirin abinci ajewa tayi gaban Ummy kallon abinci tayi tace "yauwa Uhmm Auta ta taso ki ci abinci gyara kwanciya nayi nace "ni fa uhm Uhmm Uhmm na koshi Umm. Kinsan kitashi zaune ni da kaina zan baki har sai kin koshi, tashi zaune nayi ina kallon abinci kamar zanyi kuka hannunta sa tana ɗebu abinci tana cewar"oya buɗe bakin, a hankali na buɗe bakin tana saka mani ina taunawa kamar mai cin magani haka ta cigaba da bani abincin har na koshi nace"na koshi fa Ummy,. kallona tayi tace "buɗe cikin nagani idan ya cika shigowar su Ya jafar ne da Bhaiyah da junior baki suka saki suna kallon ikon Allah Ya jafar yace "me zangani haka saboda da shagwaɓa bazaki iya cin abinci ba har sai Ummy ta baki ikon Allah "!? Turo baki nayi nace "Uhmm Uhmm Uhmm Uhmm Ummy kina jin Ya jafar ko" rabu da shi Auta, Bhaiyah yace "gaskiya kin cika shagwaɓa da yawa fa, Amrha tace "yau ni kam naga ikon Allah to wai ina ruwan ku, ku dai wlh kun cika sa ido fa" ke na kasa da ke ne eye"!? Murguɗa masa baki tayi tace "ey din, Ummy tace, Aa kada kadan mani ƴarinya fa tau gyara kwanciya ta nayi nace "Uhmm ni dai dan Allah ku bar ni nayi bacci plsss.... Riƙe haba Ya jafar yayi yace "uhm sannu sarkin son jiki, Ummy tace "ina kuka fito"!? Amman gurin yawon shaƙatawa muka fito ledar hannu Halima ya amsa ya ajiye mata yace"ga tsabarku munzo maku da ita nan buɗe ledar tayi sai taga kaza da Ice- cream tace "kai masha Allah kallona tayi tace "to tashi ga su kici" tashi zaune nayi ina kallon kayan Ice-Cream kawai na ɗauka nace Uhmm Ummy ni sai anjima zan ci bata ce mani komai na buɗe rubar Ice-Cream din na fara sha nace "my sister zo musha mana kikayi zaune" girgiza mani kai tayi tace "Nasan Bhaiyah yazo mani da nawa ke dai kawai ki sha abun ki, junior ya sauko daga jikin Ya jafar yazo ya zauna saman kafafuwana kallon sa suke suna mamaki ni dai dama nasan halin sa wani lokacin nan nace "junior kasan sha ne"!? Ledar sa Halima ta miƙa masa tace "gafa nashi nan kawai dai, Murmushi nayi nace "ke ce baki san halin sa ba wata rana idan yana cin nama to fa da yaga nawa wlh bazai ci nasan ba dole sai nawa samun cinye sannan zai ɗauko nashi kuma baki da ikon kice nashi zaki ci ranar ko zokiga kuka... Jin jina kai sukayi da mamaki irin rayuwar sa nace "shiyasa dukk lokacin da nake cin abu ko baya nan sai na ajiye masa shi idan yadawo ya ci... Ya jafar yace "ikon Allah to Allah ya raya muna shi Maa ce tashigo da sallama tace "Aa dama ashe kuna ciki "!? Eh wlh suka ce murmshi tayi tace "to idan kun gama Daddyn ku yana son ganku dukk har da ke Aunty, to suka ce jiyowa tayi ta fita daga cikin ɗakin.......... *Hassy Soja* 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹 *Happy juma'a Mubarak ina kowa barka da juma'a* *INA GODIYA SOSAI DA COMMENT DINKU MASU KIRA NA DA MASU TURO MANI MESSAGES NAGODE SOSAI*🌹🌹🌹🌹 *DAN ALLAH MASU CEWAR NA TURO MASU DAGA FARKO KUYI HAKURI NA KUSAN GAMAWA PLEASE* *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________49&50__________* Daddy ne zaune cikin falon sai Uncle sai Mommy sai Maa da sallama suka shigo cikin falon guri suka samu suka zauna a ƙasa Ummy ce ta zauna saman kujera gyara zaman sa yayi sannan gyara murya yace "Alhamdulillah Alkulihallin godiya tabba ga Allah Subhanahu wa'allah da ya nuna muna wannan A gaskiya babu abun da zan ce sai godiya ga Allah kallon su yayi yace kun san abun da yasa na kira ku"!? Girgiza masa kai sukayi, jin jina masu kai yayi yace "Bakomai bane laiha hasali ma maganar Ayanah ce gabana yace rasss rasss runtse idanuwana nayi ina karatu Addu'oi kala kala sannan naji yayi sauƙi yace "Ayanah nakin san dai tunda nake da ke ban taɓa kiran sunan ki ba sai dai my dougta ko"!?. Muryana na rawa nace"Eh daddy" "Yauwa good shine kin san dai wanda mahaifiya ki ta kawo maki baza iya cutar da ke ba ko"!? Kwalla ne suka zubo mani cikin shasheƙar kuka nace "Eh Daddy" yace" to Alhamdulillah saboda halin da ake ciki ba kowa ne saurayi zai iya Auren ki ba kin san ko saboda me"!? Girgiza masa kai nayi "ajiyar Zuciya yace "saboda junior ba kowa zai zauna da ke ba a matsayin matar sa ba saboda zasu iya kallon ɗan ki ko kinyi Aure wani guri mijin ki ya sakeki ko kuma cikin shege wannan shine abun da mahaifiyar ki take gudu wlh dukk wanda yace yasan yaron ka to masoyin kai ne koda kuwa baku son junan ku. Amman shi yaron ki zai iya shirya ku ta kowa ce irin hanya kinga kuwa baza iya cutar da ke ba abun naga ba shine kiyi hakuri ki rungume kaddara ki Allah ya sonki shiyasa yake kwada imanin ki shin cikake ni ko akasin haka to da zarar kin cinye wannan jarabawar da Allah ya ɗaura maki shike nan ke kam kin dadin ki kin san irin wahalar sa Ummah ki ta sha lokacin da Baban ki baya kusa da ku baki sani ba sai dai idan ta baki Labarin sa dan haka dan Allah ba dan halin mu ba kiyiwa Allah ki ajiye maganar bazaki Aure sa ba kinji ko"!? Tunda da ya fara magana nake kuka har ya gama sai naji Zuciya ta ta karaya sosai nasani tabbas su masoya na ne nagaskiya haƙiƙa Allah ya bani iyaya wanda zasu bani kulawa ta musan man cikin ajiyar zuciya nayi cikin sanyin murya nace "nagode sosai Daddy da ka nuna mani hanyar gaskiya kuma insha Allah zanyi maku biyaya kamar yarda kuka buƙata a gurina wani sabon kuka ne ya su ɓuce mani. Kowa na cikin falon sai da ya tausaya mani sannan ya cigaba da cewar "saura kai Affan da ke Amrha rana ɗaya za'a ɗaura maku Aure wanda bi shirya ya shirya dan da wata ukku masu zuwa insha Shike nan zakuyi tafiya Allah ya sanya Alkhairi a cikin Auren ku dukk, Amin ya Allah suka ce. Mommy ce ta taso taja hanuna ku muka wuce ɗakin ta sai da muka shiga cikin ɗakin tace "wuce ki watsa ruwa kizo zamuyi magana, ɗaga mata kai nayi najiyo zan fita Tace "Aa ki shiga cikin wannan toilet din ina jinki towel ta ciro sannan ta miƙa mani cire kayan jikana nayi daga sai pant sai bres ɗaura towel din nayi sannan na shiga cikin toilet din shiga cikin toilet din kedawuya kuka nake be ban tausayin har sai da kaina yayi ciwo kamar zai tsaga gida biyu sannan naji shiru sai ajiyar Zuciya nake haka nayi wanka na ɗauro towel din sannan na fito daga cikin toilet din zaune na sameta alamar tana jirana karasowa nayi gurin ta hannuna ɗaya dafe da kai kallona tayi tace "sannu har kin fito kenan ai dole kanki yayi ciwo zo ki zauna kusa da ni" jikina babu kwari nazo na zauna kusa da ita shiru nayi sai ajiyar Zuciya da nakiyi. My angel abun da nake so da ke nasan baki son wannan Haɗin Amman abun da nake so ki gane shine dole sai kin zama jaruma kin nuna kina son wannan Auren saboda kowa yayi farin ciki daga nan zaki fara ganin kulawa agurin so dukk abun da kike so ko da kina jin kunya sai ki turo mani test a waya na ni kuma nasan hanyar da zan bi na biya maki buƙatar ki kina jina ko" ɗaga mata kai nayi nace "Uhmm Insha Allah zan rungume kaddara ta da Allah ya aiko mani da ita" cikin jin dadin maganar ta Mommy tace "masha Allah nima zan tayi addu'a insha Allah Allah ya sanya Alkhairi. Tashi tayi ta ɗauko wani abun har da galam din wani abun kamar ruwan zuma ta miƙe mani tace "kin ga wannan kullum ki sha sau ukku wannan kuma kada ki ƙara tsalki da wasu ruwa sai wannan zan taimaka maki gurin gyara jikin ki wannan kuma maganin Nononwa da hips suka inason kafin ki shiga cikin gidan ki kin sha gyara ki daina zama aƙasa saboda sanyi kada yayi maki ilah sannan wannan ruwa sai kin dafa su kina jina tsaka nina da ke babu kunya babu ɓoye komai" Murmushi nayi nace "insha Allah Mommy "yauwa ƴar Albarka nasan ki da shan zaƙi sosai Amman ki rage sha sannan akwai wasu abubuwan da zan nuna maki su kinji ko"!? Eh na fahimta. Amrha ce tashigo cikin ɗakin da sallama kallon Mommy tayi tace "Mom zo nan ki zauna ke ma ga naki nasan halin ku wlh idan baku sha ba babu ruwa na saboda mazajin ku ba masu ɗaga kafa bane, cikin jin kunya ta karaso ta zauna kusa da Ayanah sai mun haɗa ido na watsa mata harara dariya take kasa kasa tace "eye Aryan zai sha dadi nasan bazai ƙwaliki ba hhhh" turo baki nayi nace Uhmm Uhmm Uhmm Mommy kinajin ta ko"!?. Hararar ta tayi tace "Allah zaki fita ɗakin nan idan baki bari janta ba tau, da sauri tace, Am sorry my lollipop sister ban ƙara ba"ni dai Murmushi nayi ina kallon ta ban ce komai ba junior ne ya shigo da gudu yana cewar "Mum! Mum! Ana kiran ki awaya, amsar wayar nayi na duba sai ga na Aina'u da ɗan uwa sune nagani bayan kwana biyu Ummy ta sanar da su Hajiya kakus zamu dawo dan da wata biyu sannan na kira dan uwa na faɗa masa sannan na kira Aina'u na sanar da ita ranar da zamu dawo Nigeria.. BAYAN WATA BIYU Yau kam gaba ɗaya mun shirya baƙin sari na saka Amrha jan sari ta saka su makam suma sari suka saka zaune muke cikin motocin yau sai Nigeria surutu junior yake zubawa kamar me dukk wanda ya sani ya kalle ni yasan Ina cikin damuwa dan har rama nayi koda muka iso Airport parking akayi sannanu muka fito daga cikin motar sai afara kiran sunan mu atare muka shiga ciki jirge muka zauna bayamunzauna aka fara sanarwa jirge zai tashi gyarawa mukayi sannan jirgen ya ɗaga sama lot. A sauka lfy Ayanah....... Afuwa babu edition *Hassy Soja* 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _Love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹 *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillahi Rahamanin Rahim_ *Page __________51&52__________* Wani matashin saurayi ne ya shigo cikin ɗaki Ya fara bincike sosai har wadiro sai da ya buɗe dukk kayan da ciki sai na fito da su Amman bega komai ba gurin bed yazo ya cire zanin bed din bega komai ba wargi yake da matashin kai har ƙasan bed ne duba bega abun da yake nema ba wani irin ihu yayi yace "wlh bazai yuyuba sam kwalama wasu kira yayi yace "Amira boy kuna ina ne"!? Da gudu suka shiga cikin ɗakin suna kallon sa yarinyar tace "Ya dai ko baka komai bane"!? Ɗago idanuwansa yayi yace "ina fa ban ga komai ba wlh har inda take ajiya na duba sosai " dafe kansa boy yayi yace "gaskiya dai bazamu ƴarda ba har muna tunanin zamu kuɗi ace wai babu komai". Ciro waya yayi ya kara ga kunnen sa sai ta kusan tsinkewa sannan aka ɗauka yaji an ce Hello ya dai" Ni fa ban ga komai ba wlh anyi kana tunanin bata ɗauke takardun dukiyar ta ba"!? To ko ina kun duba har toilet "!? Kallon yarinyar yayi yace "shiga cikin toilet ki duba sosai"turo kofar toilet din tayi ta shiga ta cigaba da bincike sosai Amman babu komai jiki a sanyaye tadawo ɗakin tace "ni ma dai wlh ban ga komai ba" ihu yayi yace "kaji dai ko anya kana tunanin kanwar ka bata ɗauke su ba"!? Kashe wayar akayi ina huci fuce ya fita daga cikin ɗakin suma suka biyo bayan sa.. Hajiya kakus ce zaune cikin falon tana kallon sunnah TV tana sauraron sheka jafar adam kamshin turaren taji yana mata sallama ɗago idanuwanta tayi tana kallon sa sanye yake da kanana kayan sunyi matukar haɗuwa shigo cikin falon yayi yace "Mata sa ana hutawa kenan to antashi lfy" Murmushi tayi tace "lfy klau mijina wanga wanka fa har na fara kishi fa"! Murmushi Aryan yayi yace "ai kece uwar gida daga ke babu wata " hararar wasa tayi masa tace "Uhmm ranar da kayi Aure shike nan bazan ƙara ganinka sosai ba" dariya yayi har sai da fararan haƙuran sa suka bayana yace "Uhmm mata sa dai to ni dai zan wuce America " riƙe haba tayi tace "gurin me kuma Aryan "!? Ajiyar zuciya yayi yace "gurin ball ma kisan na kwana biyu ban fita ba to shine jiya renardo ya turo mani sa messing ana son ganin mu"! Kallon sa tayi tace "yanzun sai yaushe zaka dawo"!? Sai ranar da muka gama sannan " Aa gaskiya Aryan bikin ka fa saura kwana nawa fisabillahi kace wai sai ranar da kuka gama gashi har sun dawo Nigeria fa ni dai gaskiya sati ɗaya na baka Allah cewar Hajiya kakus. Dafe kansa yayi cikin damuwa dama son yayi ya gudu ba zai dawo ba har sai angama komai to gashi Hajiya kakus ta hana shi ya jima" kallon sa tayi tace "idan satin be maka ba sai kayi zaman ka agida shike nan idan angama biki sai tafi tare da matar ka, turo baki yayi cikin shagwaɓa yace "kai Hajiya ni dai gaskiya sai nadawo haka kawai ta takura mani" kallon sa take da mamaki tace "kamar ya ta takura maka saboda kanajin kunyar fita da ita ko yaya"!? Haka kawai mutane su raina ni fisabillahi ace bana iya hakuri dole sai nazo da ita" cikin faɗa tace "wlh baka isa ba wato da ka Aure ƴar mutane sai ka har muna ita ko to su masu yawo da karuwa fa sai ace me to wlh Aryan ka kiyaye ni tau bana son maganar banza fa" Ajiyar zuciya yayi yace "Allah ya baki hakuri insha Allah sati ɗaya zanyi tare da Fauzal zan dawo" Murmushi tayi tace "haba ko kai fa yanzun naji magana" sallama yayi mata ya fuce daga cikin falon gareji yaje yayi ma driver hannun da gudu yazo yace "muje Airport, to ranka yadade, da sauri ya buɗe motar ya shiga shima ya shiga cikin motar suka fita daga cikin gidan.... Suna isa akan kiran sa sallama yayi masa sannan ya fito daga cikin motar cikin airport ya shiga be jima da shigewa jirge ba ya tashi sama. Aryan a sauka lfy. Ayanah ce zaune cikin falon tana waya da ɗan uwa sai dariya take sosai tace"yanzun fa mundawo ƙasar ku yaushe zaka zo"!? Cikin murna yace"haba dai ƴan kanwata to insha Allah zuwa nan da kwana biyu zan shigo sai ki turo address dinku Ummy ce ta fito daga ciki kitchan Amrha tana biye da ita tashi tsaye nayi nace "Uhmm Ummy shine kika hanani shiga kitchan to amman gashi nan Amrha ta biyo ki" girgiza kanta tayi tace "Ayanah sarkin rigima to yanzun ba gashi har angama komai ba uhm zama tayi saman kujera sai suka zauna Maa ce da Mommy suka shigo da sallama amsa masu Ummy tayi tace "har kun fito "!? Wlh kuwa gashi nan mun fito tashi nayi nazo na faɗa saman jikin Maa ina shagwaɓa nace "Uhmm Uhmm Uhmm Uhmm " shafa gashi na take tana Murmushi tace"Aa waye ya taɓa mani shalelena uhm"!? Su Uhmm Ummy ne wai ban sha kitchan ba ina turo baki Ummy dai Murmushi tayi Amman bata ce komai ba kallon mu take Maa tace "gaskiya dai aba'a kyautawa shalelena ba yanzun shike nan sai ahanaki yin aiki" Mommy tace "Ni nace kada wanda ta koma shiga kitchan saboda sati biyu masu zuwa aza'a fara masu gyaran jiki" Maa tace "ai na kira Aunty Zaliha Gusau mai gyaran jiki na faɗa mata ranar da zata zo, to shike nan Allah ya kaimu lfy"Amin suka ce. Daddy ne da Uncle ne zaune cikin part ɗinsa Daddy yace" Alhamdulillah gaskiya nayi farin ciki sosai yanzun to menene abun yi dangane da wannan bikin da za'a"!? Eh to ni dai zan ba kowa ce zan bata rabin miliyan sai tayi hakuri da shi" jin jina kai Daddy yayi yace "Masha Allah ni dai zan siya masu kayan daki da na kitchan da moto insha Allah zuwa jibi za'a kawo koma har nayi, order kayan. Bhaiyah ne da Amrha ne cikin ɗakin zaune suke gurin ɗaya ɗago idanuwanta tayi tana kallon sa tace "Bhaiyah kasan na kusa daina zama da fa" da sauri ya kalle ta yace "saboda me Baby ko yanzun tunda an saka muna rana zaki guje ni"!? Girgiza masa kai tayi tace "Aa ko ɗaya Mum ce tace kada ta kara ganin mu a tare, dafe kirjin sa yayi yace "kin san ba zan iya jure wa ba gaskiya kin san yarda nake cikin bukatar ki wlh" shiru tayi Ayanah ce tashigo cikin ɗakin da sallama tsaye tayi tana kallon su tace "to lailah da majanon" da sauri suka ɗago suna kallon ta taɓe baki tayi tace "to ai sai ki taso muje an ce nazo ƙafata ƙafarki yarinya" Bhaiyah yace "yanzun Ayanah baki da tausayi baki ga har na rame ba"!? Ni dai ban ga komai ba sai dai ƙibar da kike ɗirkawa. Zaro ido yayi yace "ni dai ko"!? Ey din tashi muje zubaida, miƙewa tsaye tayi tace "to sai anjima fuce suka daga cikin ɗakin. AGIDAN SU ARYAN KUWA Su Hajiya kakus ne da Aunty Amarya da Mom da momyn Hisham Taufeek da Hisham da musty da Alhaji Zayyanu da Alhaji Ahmad sai Uncle musa zaune suke cikin falon sai wata mata mai kama da Ummi Hajiya kakus tace "Kai Masha Allah gaskiya lefen nan yayi kyau sosai faɗima kin iya haɗa kayan Aure, Murmushi matar tayi tace "Wlh kuwa ai gara aɗauko mata masu kyau wanda mahassadin ta suji haushin sosai, da sauri Momyn Hisham tace "jar uba ke faɗima waye yake masu hassada kin san dai mun fi karfin muyi masu hassada ke ni ban ga abun hassada a nan ba Mum ce ta amshi zan cen tace "kwari ma kuwa ƴar matsiya da ita har za'ayi mata hassada mtsss, faɗima tace "gashi ma kuwa kun nuna da azahiri to Allah shi kyauta a dai gyara rayuwa saboda mutuwa, tsawa Daddy ya daka masu yace"wai ku meya ke damun ku ne fisabillah"!? Hajiya kakus tace "wlh ranar idan baku nan ai dukan zasuyi yanzun dan Allah menene abun faɗa anan eh saboda kaya dai ko to shike nan kai Taufeek da ku da Hisham ku saka akwatayin a cikin mota yanzun za'a tafi da su Taufeek yace "To "tashi suka suka kwashe kayan kusan akwati arbain 40 sannan Hajiya kakus tace "Faɗima da ke da su Zayyanu zaku tafi, cikin girma mawa tace "to Hajiya, gaba suka tashi suka fita daga cikin falon mota kusan ukku suka fita da ita... Koda suka iso gidan su Ayanah suna ɗakin ban sanda zuwan su ba haka aka gama komai har suka fita bayan sun fita su Maa da Mommy da Halima aka buɗe kayan kowa cewa yake masha Allah guɗar Mommy ce sukaji da sauri suka fito suga lfy akwatuna ne nagani na faɗa kallon juna sukayi alamar tambaya su Ummy da Maa da Mommy da Halima an zaune suna kallon kayan Amrha tace"Mommy lfy mukaji kina guɗa"!? Jiyowa tayi tana kallon mu tace"wlh abun farin ciki ne Ayanah zo ku gani, karasowa mukayi mu dai kallon ikon Allah kawai muke ni da Amrha zaunawa saman kujera mukayi Maa tace"Akwati 36 aka kawo ma My Angel din ta" da sauri na kalle ta sai da gabana ya faɗi cikin raina nace"shikenan ta faru ta ƙare wayyo Allah na burin sa ya cika a fili kuwa da gudu na wuce dariya suka saki gaskiya kayan sun haɗu Mommy tace "Akwati sha biyu dukk kanana kaya ne "wayyo Allah dadi kice Sister na ana cikin daulah yeeee yeee dole nayi rawar india wlh. Su Ya jafar ne suka ahigo cikin falon da sallama kayan da suka ganin yasa suka saki baki suna kallon su Ummy tace "ku karaso mana ga kayan ƙanwar ku an kawo, karasowa gurin sukayi sannan suka zauna saman kujera Bhaiyah yace "wow gaskiya akwatun nan babu karya fa Ya jafar ne ya amshi zan ce yana cewar "gaskiya ƴar kanwar mu tayi goshi Allah ya sanya Alkhairi Amin ya Allah suka ce. *Washe gari da rana* Aryan ne yadawo tare da Fauzal suna zaune cikin ɗaki wanka ya shiga kusan minti tallatin ya fito daga cikin toilet din dai dai madubi ya tsaya yana gyara jikinsa kallon sa Fauzal yayi yace "ni fa gaskiya na ƙosa naga Amaryar mu" wani ban zan kallo Aryan ya watsa masa ya cigaba da shafe shafen sa wadiro buɗe ya ciro jallabiya ruwan zuma saka jallabiyar yayi sannan ya feshe jikin sa da turakun masu shegen kamshi sannan ya buɗe wata ƴar roba ya haanun sa ya ciro sweet ya saka abakin sa jiyowa yayi har zai fita yaji muryar Fauzal yana cewar "wannan ai iskan ci ne ana jiran ka zaka wani sa kai kace fita zakayi". Dawowa yayi yace"ba iskan ci zaka tsaya mani ba mtsss sannan ya fita daga cikin ɗakin, da kallo ya bisa saboda ya sanin halin Aryan. A GIDAN SU AYANAH KUWA. Yau tunda safe nayi wanka na tafi ɗakin Ummy na zaune na same ta tana gyaran kayan sakawa da sallama nashigo cikin ɗakin kallona tayi ta amsa mani tace"lfy na ganinki tunda da safe"!? Turo baki nayi nace"lfy klau dama baƙo ne zanyi zuwa anjima" da mamaki take kallona tace "Ayanah ban gane wani zai zo gurin"!? Ajiyar zuciya nayi nace "eh baƙo dai zanyi wani ne muka haɗu dashi afacebook shine, zai zo" himmm! ni dai babu ruwa na wlh kin san dai bikin ku ya matso ko to yanzun idan Aryan yazo ya iske ko fa kinsan dai Namiji kishi ne da shi ko"!? Shiru nayi ina jin haushin maganar Aryan nace"to kiyi haƙuri tunda baki so" Ummy tace "to shike nan amman kada ki dade wlh idan Aryan yazo ke da shi ne ehe! Dariya nayi cikin jin dadi nace"nagode sosai, Allah ya kara girma da gudu na fita daga cikin ɗakin. Tunda yamma Ayanah take gyara gyare Amrha tace "wai wannan girkin da kike na waye ko angon zai zo"!? Share ta tayi ta cigaba da girkin ta bayan ta kamala ne ta zuba shi a cikin kula mai kyau sannan tace "Safuwan ne zai zo"! Zaro ido tayi cike da mamaki tace "wane Safuwan bada wannan yaron ba "!? Harara ta watsa mata tace "shi Safuwan ɗin ne yaro baki da hankali" Amrha tace "to yanzun idan Aryan yazo ya iske ki kina fira da wani fa"!? Taɓe baki nayi nace"wannan kuma matsalar shi ce ba tawa ba kinga ki daina mani maganar sa wlh" cikin jin haushi tace "wlh baki iska kuma indai Aryan zaki gani da idanuwan ki fuuu tayi ta fita daga cikin kitchan din taɓa baki nayi nace "oh dai keki sani mtsss aikin banza maka malam... Ayanah ce zaune cikin harabar gida ta sanya atamfa pink mai ratsin black riga da sike sai mayafin ta pink da takalmin ta suma pink zaune take saman kujera sai wani dan saurayi zaune kusa da ita suna fira yana bata labari dariya take sosai kamar me Aryan ne tare da abokinsa Fauzal cikin mota shigowa suka cikin gidan dai dai gareji yayi parking kamar an ce ya dube gefen sa hango Ayanah yayi tana dariya har da dafe ciki rain sa yayi mugun ɓace idanuwan sa suka rikiɗa sukayi ja sosai afusace ya fito daga cikin motar, Ayanah tace "kai gaskiya abun ku yana burge ni sosai yace "kin ga ƴarda take fushi tana cewar wlh dukk ranar aka Aureni baka ba kallon ƴan matan waje, tuntsurewa tayi da dariya shi kuma ogagan yana karasowa gurin ɗago idanuwanta tayi tana kallon sa tunda ga saman sa har zuwa kasan sa halbe yayi da tirin lemon da ruwa tace "wai ke lfy malam lfy klau kake kuwa "!? beyi wata wata kawai ya watsa mata wani irin mari har da ta zube kasa some sannan ya shaƙi wuyan ɗan saurayin har sai da idanuwan sa suka fito waje hankali Fauzal yayi mugun tashi da gudu ya ƙaraso gurin yana cewar "Subhanalillah Aryan kana da hankali kuwa kada kashe ɗan mutane fa, cikin fushi yace "Sai na kashe shi kowa ya fita wato shi ƙwarto ko ni zan nuna maki waye ARYAN kuwa daƙir Fauzal ya kwaci ɗan saurayi ahannun Aryan da gudu ya fita daga cikin gidan sannan hankalin sa yadawo gurin Ayanah Ɗaukar ta yayi kamar wata jaririya ya shiga da ita cikin gidan........ *Hassy Soja* 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _Love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹 _Bismillah Rahamani Rahim_ *Page __________53&54__________* Koda ya shigo cikin falon Amrha ce da Maa zaune cikin falon shigowar sa ne ya sa hankalin su dukk ya tashi cikin tashin hankali Maa tace"Aryan lfy me yake faruwa da My Angel"!? Ajiye ta yayi saman kujera cikin fushi yace"fira take da wani ɗan iska da kuɗin Aurena akanta ni kuma naji haushi shine na mare ta, da gudu Amrha ta ɗauko ruwa masu sanyi aka zuba mata ajiyar Zuciya tayi sai ta fashe da kuka, Su Ummy ne suka shigo cikin falon kallon su tayi tace "lfy "!? Cikin ladabi Aryan ya duƙa ya gaishe da su sannan ya faɗa masu abun da yake faruwa , Murmushin manya Ummy tayi karasowa gurin tayi tana kallon su tace "Ayi haƙuri dai da ƴar kanwar ka Aryan ko babu Aure atsakanin ku ai kanwarka ce da kanta tazo ta same ni ta sanar da ni baƙonta zai zo, nayi tambayoyi sosai tace" mani wlh babu komai atsakin su sai zaman mutumci shine nace taje Amman kayi hakuri bazata koma fita ba kaji ko"!? Cikin kuka nace"Wlh ni ba Yaya na bane wannan mugun wata rana ai kashe ni zai ne" sai ta basu dariya sosai sannan Mommy tace " tashi ki wuce cikin ɗakin ku ban son rashin kunya haka zakuyi Auren kuna faɗa kamar kaji"!? Cikin jin kunya yace "ayi hakuri wlh raina ne yaɓace shiyasa Amman komai ya wuce " jin jina kai sukayi sannan yace "ina my son Ummy"!? Wlh yana part din Halima saboda ya dame mu da surutun shirme shiyasa na tura sa can ko akira sa ne"!? Sosa kansa yayi da key cikin jin kunya, shidai fauzali kallon ikon Allah kawai yake cikin da mamaki da tambayoyi iri iri wanda zaiyi wa Aryan. Murmushi su Maa sunkayi sannan ya miƙe tsaya yayi masu sallama ya fita daga cikin falon bayan ya sun fita ne su Mommy sukayi dariya sosai Maa tace"kishi ne fa ya rufe masa ido shiyasa ya mare ta" dariya Ummy tayi tace "ai shiyasa na bashi haƙuri kun san halin Ayanah bata jin magana sai da na faɗa mata kada tajima fa, Amrha tace "ni fa har faɗa mukayi da ita saboda shi tace mani ina ruwanta da shi ai kowa yayi rayuwar sa kuji fa" Allah dai ya shirya muna ita kawai. BAYAN SATI ƊAYA A YAU NE ZA'A FARA GYARAN JIKIN AMARE Zazzaune suke cikin ɗakin Ayanah da Aina'u zaune suke gurin ɗaya sai Amrha da take kwance tana kallon sama Aina'u tace "my ƙawata yau fa ne za'a fara maku gyaran jiki fa" taɓe baki nayi nace "oh ni fa ban damu ba ki ɗai na ma wannan maganar " dariya Amrha tayi sosai tace "Allah sarki wata ranar nake kallo irin yanda da za'a ta muna rawar jiki" mtsss aikin banza kawai iskan cin ne ya motsa ko ai be ko sa cewar Ayanah, dariya ta bushe da ita tace"ke dai my ƴar uwa wata baiwar Allah ce jikinta na rawa tayi ma saurayin ta girki sai ga wanda zata Aure kin san abun da yafaru"!? Girgiza mata kai Aina'u tayi tace "Aa sai kin faɗa menene " jefe ta nayi da mayafin Aina'u nace"ke dai kinji haushi wai ace har yanzun baki manta ai wlh kullum na tuno da marin nan sai nayi kuka dan yanzun dai tsoron sa nake kamar me" au wai dama ke ce ake magana hhhh lallai kam kice kinji maza"!?. Himm ke dai bari sister ai wannan baƙin Aryan ɗin mugun ne na bugawa ga jarida dariya sukeyi gaba ɗaya Mommy ce ta shigo cikin ɗakin da sallama tace "to ga Aunty Zaliha nan mai gyara jiki sai ku gyara da sallama ta shigo cikin ɗakin da kayan gyaran jiki da Ayanah aka fara jiyowa Mommy tayi tafi daga cikin ɗakin. AGIDAN SU ARYAN KUWA Gidan su Aryan ya fara cika da mutane sosai Hajiya kakus takira kowa da kowa bayan sun zauna tana kallon su tace "Nafseet da ke da Maryam da Maimuna ku tashi ko koma gidan ku sai kuyi hidimar bikin saboda kun wannan baiwar Allah bata son hayaniya sosai kuna jina ko"!? Momyn Hisham tace "haba Hajiya fisabillah sai aware mu saboda ba'a son mu acikin hidimar bikin nan ai ko babu komai anan bari har agama biki sannan " Aunty Amarya tace "wallahi kuwa wannan maganar gaskiya ce Hajiya adaiyi hakuri kawai. Lallaɓa ta sukayi sannan tace"to naji Amman wlh kuka ja mani magana a cikin gadan bikin nan to ni da ko ne zaku iya tafi" godiya muke Hajiya tashi tsaye sukayi sannan suka fita daga cikin falon, binsu da kallon take har suka fita, tace "Allah ya shirya ku wlh halin ku sai ku dai. Alhaji Zayyanu ne zaune cikin part dina alamar waya yake naji yace "haba dai yau kai Alhaji bature kana Airport kenancan ɓangaren maganar sa yace "Eh gamu nan atsaya, ok babu damuwa bari na turo maka Hisham kashe wayar yayi sannan ya fito daga cikin ɗakin da sallama ya shigo cikin falon su Hisham ne suka fito zata su kiran Hisham yayi da sauri yadawo baya yace "gani Daddy, amm kaje Airport yanzun abokina yana jin ranka, to sannan ya fita daga cikin gidan. Alhaji bature kuwa tunda suka shigo cikin Nigeria gaba ɗaya jinsa yake wani irin gaban sa sai faɗuwa yake har Hisham ya iso gurin yace "barka da zuwa Uncle muje" sai da ƴar sa ta taɓa shi sannan ya amsa buɗe ƙofar motar yayi sannan suka shiga ya rufe motar ya ja motar suka bar gurin, tafiya suka sosai, shi kuma kallon titi yake can ya hango wata Unguwa kansa ne yayi mugun sarawa dafe kai sa yayi yana cewar "innalillah wa inna lillahi raji un runtse idanuwan sa yayi matar sa da ƴarsa suka ce masa " lafiya "!? Girgiza masu hannu yayi horn Hisham ya mai gadi yazo ya buɗe masu get ɗin suka shigo cikin harabar gidan parking yayi su Alhaji zayyanu suna waje tunda suka shigo cikin harabar gidan suke kallon su buɗe ƙofar motar yayi sannan suka fito gaba ɗaya cikin murna da farin ciki bayana a fuskar Alhaji zayyanu har ya miƙe masa hannu sai wani irin jiri ya kwashishi ya zube ƙasa some tashi hankali sukayo gurin sa ƴar sa sai kuka take tana cewar"Papa! papa!! matar sa sai girgiza sa take amman ina shiru akeji da sauri yace "ya soma fa ɗaukar sa sukayi suka shiga cikin gidan saman kujera aka kwanar da shi. Ruwa masu sanyi Hisham yakawo yace"gasu, amsa yayi ya zuba masa wata irin ajiyar Zuciya yayi yana cewar "Innalillah wa inna lillahi raji un Hajara Hajara Jafar Ayanah kuna ina"!? Cike da mamaki suke kallon sa Alhaji zayyanu yace"sannu aboki na " ahankali ya buɗe idanuwan sa yana kallon su, ɗaya bayan ɗaya tashi zaune yayi yace "dan Allah ka faɗa mani ina matata take"!? Baki matar sa ta saki tace "ganin nan" wani kallo ya aika mata da shi sannan yace"dan Allah abokina ka taimaka mani muje naga iyalina plsss" cikin tausayawa yace "tashi muje ku kuma ku zauna har mu dawo" to, tashi tsaye yayi jikinsa sai rawa yake haka suka fita daga cikin falon wajen mota suka tsaya sannan driver ya kaso suka shiga cikin motar yaja suka fita daga cikin gidan.. A ɓangaren su Ayanah kuwa gidan har ya fara cika da mutane sosai yau suka cika satin su biyu dayi masu gyaran jiki saboda irin kyauwan da sukayi har da Ayanah ta kara fari dama gata fara abun ya kara nononta sun ƙara cikowa da hips dinta yanzun ko zama batayi a cikin mutane, zaune suke cikin ɗakin da sallama Mommy tashigo tace "my angel zo nan" tasowa naji jikina babu kwari nazo inda take riƙe mani hannu tayi tajani muka fita daga cikin ɗakin part dina muka shiga saman kujera ta zauna sannan na zauna kusa da ita shiru nayi ina kallon ƙasa kallona tayi tace "meyasa baki son shiga cikin mutane na fahimci ki sosai dukk abun da kike ina kallon ki" cikin damuwa nace"wlh Mommy da na zauna cikin mutane ko maganar namiji naji sai naji wani abu na zubo mani aƙasa na" dariya abun yaso bata sai tace"ai wannan shine ake cema Ni'ima kinga kenan kina da ni'ima sai gashi kin sabo wani haɗan maganin na shi yanzun to kina jin wani sauyi a jikin ki "!? Gaskiya Mommy ina jin sa sosai sai naji kamar shiru nayi maganar tayi mani nauyi" girgiza mani kai tayi tace "to shike nan yanzun kinga jibi zamu tafi india za'ayi India day ne kowa da kowa har da family sa sai ku shirya abun da kuke buƙata kinji ko"!? To Mommy yanzun ma wlh rigana ya lallace Mommy tashi tsaye nayi tagani" ajiyar Zuciya tayi tace "to ki shiga cikin toilet din ki gyara jikinki mana kada ki damu, cikin toilet din na shiga na gyara jikina sannan na fito na fita daga cikin dakin. Aryan kuwa yana saboda gidan sa yana hutawa kallon sa fauzali yayi yace "to wai yanzun shike nan yaron ta ya zama naka"!? Eh mana ai ni tun sanda naga yaro naji ƙaunar sa sosai, dariya yayi yace "ashe an kusan shan dadi gurin Amarya dan Allah kada ka wahalar da ƴar mutane pls"!? Mtsss kasan dai ban son iskan ci to menene ajikina da zai burge ni kaga kada ka ƙara mani maganar ƴar kauye nan to" himm! Kadai ina gudu wata kazo kana kuka dan Allah in taimaka maka" mtsss Allah ya tsare ni kasan dai ba sonta dan zan taɓa sonta ba bale nayi nayi tunanin haɗa jiki da ita. oh shiyasa ka mare ta kenan ai aikin gama yariga ya gama tunda har ka iya ɗaukar hannu ka mare ta " Dafe goshi yayi yace "kai fa wlh ka fara damuna fa to,tashi yayi ya fita daga cikin falon. ALHAJI BATURE DA ALHAJI ZAYYANU MAI MOTOCIN Tafiya suke har su Alhaji bature suka iso kofar gidan ƙanana yara ne ke wasa da guje guje fito daga cikin motar sukayi kallon su yayi yace "Kai yaran nan masu wasa kuzo nan" da gudu suka zo suna ƴar riganan, yace " yauwa kai shiga cikin gidan kace anan kiran Ummyn Ayanah" sai wani yaro yace "Babu wasu masu sunan haka nan mune acikin gidan" cikin tsananin da damuwa yace "innalillah to yanzun ina suka shiga"!? Malam Iiman ne ya fito daga cikin gida zai wuce sai yagan su har zai wuce sai kuma yadawo yana kallon su yace"bayin Allah lfy kukayi tsaye gurin nan ko wani kuke nema"!? Da sauri Alhaji bature ya ɗago idanuwan sa yace"malam liman dama ashe kana nan"!? Kallon sa malam liman yayi yace "ikon Allah wai bature dama kana raye"!? Zagayowa yayi sukayi musabiha sannan yace "ku shigo cikin gidan juyawa yayi ya shiga cikin gida suna biye da su da sallama suka shigo cikin gida yace "Rabi kina ina ne"!? Fitowa tayi tace "ganin malam ya naga kadawo lfy dai"!?. Yace "shimfiɗa muna tabarma baƙi mukayi, to shigewa tayi cikin ɗaki sai gata tadawo da tabarma shimfiɗa masu tayi sannan ta ɗauko kujera ƙarama ta zauna zama sukayi sannan Malam Iiman yace "kalle wannan bawan Allah kin gano sa"!? Kafi Alhaji bature da ido tayi tana kallon sa bakin ta na rawa tace "Batureeeeee dama ashe kana raye "!? Cikin tsananin damuwa yace "wlh kuwa yanzun nadawo ƙasa nan wlh shine koda muka zo gurin Hajara an ce basu nan" Himmm ajiyar zuciya Malam Iiman yayi yace "gaskiya ne sun jima da tashi ƴarta ta ɗauke ta da ita da Yayan ta da matar sa wato Halima ƴar gurina" cikin tsananin mamaki yake kallon sa yace "Ya jafar ɗin ne yayi Aure kuma ƴarka ce ya Aura Allah mai ikon, tabbas yanzun ma haka bikin Ayanah ne za'ayi shekan jiya ne suka zo inda nake" Aure kuma yaushe kuma waye zata Aure"!? Ko ɗan Alhaji waye ma barina kira Halima naji "ciro wayar sa yayi ya kira Halima lokacin suna cikin mutane ringing ɗin waya ta taji da sauri ta ɗauka tace "Aslm Alkm Baba barka da rana" yace "yauwa barka dai Halima ya ƙafin jikin"!? Alhamdulillah jiki da sauƙi Baba gashi nan ma muna cikin hidimar bikin su Ayanah " yace "Masha Allah to wai ɗan waye zata Aura ne na manta sunan sa"!? Dariya tayi tace "ɗan Alhaji Zayyanu mai motocin shine zata Aura sauran sati biyu biki" masha Allah to sai muje ɗauren Aure" tace "to Baba Allah ya kawo ku lfy" Amin amin, kashe wayar yayi yace "ɗan Alhaji Zayyanu mai motocin ne zata Aura" gaba ɗaya suka cewa "Allahu Akbar Ashe dai ƴar gida ce za'ayi ikon Allah "Alhaji Zayyanu mai motocin yace "to ai nine mahaifin Aryan din da ake magana" cikin farin ciki sosai Alhaji bature yace "ashe ɗan mu ne zata Aura masha Allah gaskiya nayi farin ciki sosai" mamaki ne ya kama su Malam liman Rabi tace "shin kai ne Alhaji Zayyanu mai motocin wanda muke jin sunan sa"!? Kwarin ma kuwa shine yanzun haka ma bamu san komai ba sai yau ɗin nan. Tashi tayi ta shiga kitchen ta ɗauko masu abinci da ruwa agaban su ta ajiye sa Alhaji Zayyanu mai motocin yace "ni dai Alhamdulillah sai dai abun da nake so da kai shine ku gama sannan mu tashi muje har gama biki sannan sai ku dawo, cikin farin ciki yace "to shike nan babu damuwa Rabi tashi muje, abincin fa"!? Aa kada ku samu dawo aba almajirai, mayafin ta taɗauko sannan Malam liman ya ɗauki abincin suka fita waje suna fitowa ta rufe gidan mota aka buɗe masu sannan suka shiga abincin ya miƙawa yaran da ke wasa sannan yadawo, ya shiga cikin motar driver yaja motar suka bar Unguwa. A Gidan su Ayanah kuwa zazzaune suke cikin falon gaba ɗaya Mommy ce da Maa da Ummy da Amrha da Aina'u da ƙawar Aina'u Ayanah sai wasu baƙi da suka zo biki chati nake cikin facebook can na hango posting din bikina da Aryan nace"kai jama'a wai dole sai anyi tallahar bikin nan ne"!? Dariya Aina'u tayi tace "my ƙawata kin san ya zaki ya ɗaura nima haka nayi posting tun jiya" ɗago idanuwana nayi nace "Uhm lallai kuwa kun cikin hauka wlh, menene abun hauka anan "!? cewar Amrha harara na watsa mata dariya ta fashewa da ita tace"wata dai taji maza wlh, turo baki nayi nace "Maa kina jin abun da take faɗa dai ko"!?. Girgiza masu kai tayi tace "Allah ya shirya mani ku wai ku dukk kuka zauna gurin ɗaya sai kun nuna halin ku Amman kun san gobe ne za'a fara shirye shirye biki ko sannan maganar zuwa India tana nan". Nace"yauwa gaskiya inason muje gurin su Ashewariya saboda tare zamuje gurin ɗauko sarin da zamu saka" Mommy tace "to shike nan babu damuwa ina tunanin jirge ɗaya za'a ɗauka tunda har da su dangin Aryan. Su Alhaji Zayyanu da Alhaji bature gidan suka koma bayan sunje gida ɗakin baƙi su Malam liman suka zauna sannan su ma su Alhaji Zayyanu da Alhaji bature suka zauna bayan sun zauna ne sai ga Hajiya kakus ta shigo cikin ɗakin da sallama gaishe gaishe sukayi sannan tace "Umman jikanyata ta kira ni ɗazu tace mani gobe za'a je India sai ku shirya yanzun na kira Aryan na sanar da shi, jin dadin maganar ta yace"Masha Allah Allah ya kaimu lfy Hajiya gobe insha Allah zaku ga abun mamaki, murmushi tayi tace "Allah ya kaimu lfy sannan tajuya ta fita daga cikin ɗakin bayan ta fita hawaye ne suka zubo masa yace "Allah sarki ashe zanga ƴan uwa na" kallon sa suka da mamaki, jin jina masu kai yayi sannan ya basu labari tun daga farko har karshe.. *A YAU NE ZA'A FARA HIDIMAR BIKI*..... *Hassy Soja* 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _Love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹 l*Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillah Rahamani Rahim_ *Page __________55&56__________* *A YAU NE ZA'A FARA HIDIMAR BIKI* Gaba ɗaya muna cikin falon kowa ya ɗauko wanka kallon su Ummy tayi tace "ina su Halima ne"!? Ai suna cikin mota mu suke jira cewar "Amrha " to muje mana saboda akwai ɓaki Airport, gaba ɗaya muka tashi muka fito waje cikin motocin ne kowa ya shiga aka rufe motocin driver yaja motar muka fita daga cikin gidan sai Airport koda muka isa su Alhaji Zayyanu da iyalin da Aryan da sauran mutane haka muka fito daga cikin motocin sai cikin jirgen muka zauna kowa ya samu gurin ya zauna bayan wasu mintota sai ga wata baturiya tana sanarwa, jirgen zai tashi kowa gyara zaman sa sannan jirgen ya ɗaga sama... Jirgen mu ya sauka fito daga cikin jirgen mukayi ai kuwa Dss da security da sojoji har sun iso motocin kusan guda 60 suka jero da sauri suka ƙaraso gurin Daddy suka sara masa Babba daga cikin su yace " welcome back Sir" jin jina masu kai yayi, gaba ɗaya mutane gurin sun saki baki suna kallon ikon Allah, har da Alhaji Zayyanu mai motocin da iyalin sa Aryan shi dama tunda suka zo yasan da irin haka haka ma Alhaji bature murna ɗai ake ajiye gurin ƴan uwa, mu kam kasowa gurin motocin mukayi aka buɗe ƙofar shiga mukaji ni da Amrha da Aina'u mota ɗaya sai su Ummy da Mommy da Maa Ya jafar da Halima da junior sai Bhaiyah sau su Daddy da Uncle mota ɗaya sai Malam liman da matar sa Rabi sannan su Aryan suka shiga cikin motar shi da fauzali sai wasu ƴan uwan sa, haka dai aka cika motocin tuƙa su sai gida. Ajiye muka iso cikin gida mu bamu tsaya jiran kowa ba haka muka shige cikin falon da sallama saman kujeru ne muka zuɓe kamar ruwa dukk mun gaji kowa sai ajiyar Zuciya yake sauran mutane nan suka shigo cikin falon guri ɗaya suka zauna dama babban falone bayan su Ummy da Mommy da Maa sun shigo zazzaunawa sukayi saman kujeru sannan su Daddy da Uncle da Alhaji Zayyanu mai motocin da Aryan dukk dai mazan suka shigo cikin falon,zaunawa saman kujeru sukayi sannan magana nayiwa Aina'u sai ta sanar da Amrha sannan ta tashi ta shiga cikin kitchen ta ɗauko lemo kala aka bawai kowa sannan ta zauna shiru kowa yayi yana kallon tsarin gidan Alhaji Zayyanu ya sanar wa Daddy akwai baƙo awaje Amman afara sallamar ɓakin fuskar sannan jin jina masa kai yayi yace "Affan tashi kaje ka kai su ɓakin baƙi ku su Aryan ku zauna, gaba ɗaya suka tashi bayan Bhaiyah suka fita daga cikin falon bayan minta biyar sai gashi ya dawo mutane dake cikin falon daga Aryan sai fauzali sai Alhaji Zayyanu, Daddy da Uncle sai Ummy da Mommy da Maa Ya jafar ne da Halima da junior sai Bhaiyah sai Ayanah da Amrha da Aina'u zaune muke ni chatin nake a Whatsapp cikin group din sirin ƴa mace ina bin abun ɗaya bayan ɗaya gyara murya Alhaji Zayyanu yace "to Alhamdulillah amm bisimillah kushigo" gaba ɗaya muka zuba ma gurin ido muga mai shigo wani haɗaɗin dattijo ya shigo da sallama sai wani yana bayan sa Ummy tace "Malam liman dama ashe zaku zo ina inna Rabi"!? Gani nan Hajaru" dariya mukayi cikin farin cikin da gudu naje na rungume ta ina kukan shagwaɓa ririƙe ni tayi tana cewar"wa ce ce wannan kuma"!? Turo baki nayi nace "Ummy wai kinji bata gane ni ba" sai kusan kowa yayi dariya Amman ban da Aryan harara ya watsa mani ni kuma sai na. Murguɗa masa baki tace "Aa ke! Ke ce Amarya ikon Allah wlh ban gane ki ba kin ƙara girma fa dariya tabani kamar ance na duba bayan su sai ga Alhaji bature da sauri nace"waye wannan Malam"!? Bani ba har ta su Mommy da Ummy kallon gurin suke, jada baya nayi , miƙewa tsaye Daddy da Uncle suka ce" Yaya Imarannnnn"!? Da sauri ya karaso gurin yana murmushi muryar sa na rawa yace ", Naam Yusuf da Haidar" Ummy ce ta miƙe tsaye tana kallon sa wuce cikin ɗaki zatayi da sauri ya cigabanta yace "Haba Hajaru na ina kuma zaki keda zaki farin cikin ganina shine kuma zaki gudu"!? Ja da baya tayi da sauri kuka ne ya suɓuce mata girgiza kanta take sannan ta ɗago jajayen idanuwan ta tace"farin cikin ganin ka ko"!? Ɗaga mata kai yayi yace "Eh mana saboda mijinki yadawo, inda kike" Allah ko "!? Kai a tunanin kai zanyi farin cikin dawowar ka ne Aa ni yau wannan ranar ba ta farin cikina bace sai dai ɓakin ciki wlh nayi baƙin ganinka " Subhanallah meyasa zaki ce haka"!? . Au tambaya ma kake kenan to bari kaji ni wlh bana son ganinka kai har sun ka ban son jin cikin tashin hankali yace "innalillah ki tsaye ki saurare ni mana" babu abun da zanaji shiyasa ka guje mu lokacin da Ayanah tana da shekara bakwai ko dan naji kunya babu zagin da bayin mani ba saboda tallaci ya kashe har an cewar ai mijinta ya guje ta ne saboda ya samu abun da yake so shiyasa tunda katafi baka dawo ba sai yanzun tunda zan Aurar da ita eh mana saboda zan Auren da ita kada ace ina mahaifinta ko to ai ga iyayen ta nan su Yusuf da Haidar "kuka ne ya suɓuce mata da gudu ta shige cikin part dinta kowa gurin sai yayi kuka jiyowa yayi yace "Ƴarta Ayanah "da sauri nace "ni ba ƴarka bace Baba na ya jima da mutuwa ka ɗaina cewar kai Mahaifina ne fuce na fice daga cikin falon Ya jafar ne ya kalle Halima yace "to ƴar tsohowa tashi muje mu kwanta zuwa anjima sai mu fita tare. Turo baki tayi tace "to baka ga Abba ba yadawo, ba"!? Cikin fushi ya ɗaure fuska yace "kada ki ƙara mani wannan maganar to afusace ya tashi zai fita da sauri Uncle ya riƙa hannun sa yace "ina kuma zaka gaje ka zauna kusa da Abban ka mana "da sauri ya girgiza masa kai yace "ni ban san Abba na ba yajima da ɓacewa"Alhaji bature kuka yake sosai babu wanda ya tsaya ya saurare sa gurin Ya jafar yazo yace "yaro na kayi haƙuri mana" ni fa ba ɗanka bane ubana ya jima da fita, dukk uba nagari ba zai ƴarda ƴaƴan sa ba dan hakaka koma inda ka fito cire hannun Uncle yayi ya fita daga cikin falon. Ɗurkusawa kasa yayi yana kuka sosai Daddy da Uncle ne ya kataso sakazo rungume ɗan uwan su sukayi Daddy yace "meyasa Yaya imran katafi be dawo ba sai yanzun "!? Cikin kuka ya basu labarin tafiyar sa tunda farko har karshe amman be basu labarin tafiyar sa ba jin tausayawa Uncle yace "tabbas dole atausaya maka Yaya Amman gaskiya kayi babban kuskure wanda dole sai kayi gyaran sa. Tashi sukayi daga inda yake zaune saman kujera suka zauna Amrha da Aina'u mota suka tashi suka wuce part din su da sallama suka shigo cikin ɗakin zaune nake saman sallaya har nayi sallah kallon ɗaya nayi masu na ɗauke idanuwana na cigaba da lazumi karasowa gurin sukayi Aina'u tace "Am sorry my ƙawata nasan da ciwo sosai tabbas akwai ciwo my lollipop sister Amman tunda yadawoooo kallon da bita da shi neya saka tayi shiru nace"dan girman Allah ku daina mani maganar nan bana son jin ta pls" cikin sanyin jiki suka ce to" nace "kuje koyi wanka zan mu fita gurin siyan sari" Ke ni dai sai mun dawo sai nayi mai gaba ɗaya haka muka gyara muka fito daga cikin ɗakin, ɗakin Ummy muka shiga da sallama su Mommy ne da Maa zaune cikin ɗakin amsa muna sukayi sannan nace"mu dai zamu fita" kallon mu Maa tayi tace "gurin siyan sarin zakuje"!? Ey can zamuje yanzun " Amman tare da su Aryan zakuje ko"!? Aa tare da su Ya jafar zasuje ne cewar Ayanah. Mommy tace "to sai kun dawo, haka muka fita daga cikin ɗakin sai gurin siyan sari bamu dawo gida sai kusan ƙarfe 1:56 am kowa ya gaji haka muka shige cikin falon da sallama saman kujeru ne muka zuɓe kamar ruwa dukk mun gaji Maa ce ta fito cikin ɗakin kallon mu tayi tace "ku tashi kuje ku shirya zuwa anjima zamu tafi , jiki babu kwari haka muka tashi muje ɗaki. Wani irin haɗaɗin sari ne nasaka orange da gyale pink fuska na ta sha make up sosai kamar wata aljana saboda kyauwan da nayi tunda kafana har zuwa hannuna dukk lalle ne ja ga ƴan kunna na ja sarƙa ta cika mani gaba ga wani kalar sarƙa ta saman kaina sai wani ɗan kunne dake maƙale ahancina turaruƙa masu shegen kamshi da dadi na feshe jikina da su tun kafin nafito kamshin turaruƙa suke masu sallama kowa ya zuba ido yaga mai fitowa, fitowa nayi cikin falon gaba ɗaya kowa sai da ya saki baki suna kallona ai kuwa kowa ya ɗauke guɗa gurin Amrha ma tasha kyau sosai Amman bata kai ga Ayanah ba, Aryan tunda na shigo mukayi ido huɗu da shi sannan na ɗauke kanta, karasowa gurin nayi nace" Ummy wlh na gaji" dariya sukeyi mani Mommy tace "Masha Allah gaskiya ƴarinyata an sha kyau sosai murmushi dai nayi haka muka fito waje motocin gurin jere aka buɗewa Aryan da Ayanah mota ɗaya Bhaiyah da Amrha mota ɗaya Aina'u da fauzali mota ɗaya Ya jafar da Halima da junior mota ɗaya Ummy da Mommy da Maa mota ɗaya Daddy da Uncle da mota ɗaya Abba da Malam liman da matar sa Rabi motar daya kai gurin nan kowa sai da ya samu mota tafiya aka farayi. Ni dai zaune nake Amman nagaji ɗago idanuwana nayi mukayi ido biyu da Aryan na ɗauke kanta, murmushin gefen baki yayi yace "sai kallona kike kamar zaki cinye ni lfy"!? Taɓe baki nayi nace "menene kake da shi wanda zan tsaya na kalla, hhh lallai kam yarinyar nan yaushe kika iya magana ban sani ba, "!? Oh wannan kuma kai tasha ba bani ba" Allah ko wai har dadi take ji muna zaune guri ɗaya " himm! Driver kam dariya yake ƙasa ƙasa har mu iso gurin diner. Ai tunda muka shiga cikin diner mutane suke ihu ko ina sun ɗauka Su Rani da Ashewariya da priyanka cukura da dipika gasu sharuƙan da asheƙumar da Salman khan kai gurin ba'a cewar komai gefen dama ga masoyin *ARYAN DA AYANAH* ga ƴan fans ɗin *ARYAN DA AYANAH* da masu comment ta pc wow.... (o kaga su Ummu Afrah Maryam Adam bin Abdullahi Matar issia Salma Dahiru 4_Hafsat wada Hajara iliyasu Abdul Muizzi 6_mummy mussadeed 7_amrich, Suny Ahmad, Mardiyya Ibrahim , Ameena sanee, ⁨⁩ ⁨Hajiya Hadiza⁩ @⁨Shafa'atu Saidu⁩ ⁨Annabi Ne Mafita☝🏻⁩ @⁨Maman Hibbatul @⁨خولة~⁩ Asma'u muktar Fatima Ibrahim Sha'awanatu Abdulrahman Ameena sanee Jamila ɗan jibga ⁩ Aysha idris Mainatsalis har da mu kira na fa sai rangwada sukeyi sosai an shigo india 😂😂 😌 har zasu shiga cikin sai wata ba india tazo tayi masu magana India basu gane hausar ba sai da ta nuna masu ƴarda zasu saka sarin shiga cikin ɗakin suka sannan kowa ya saka sari sai suka fito ana tafiya ahankali ahankali lot)gurin zama kowa yasamu ya zauna. Salman khan ya taso ya amshi macle phone yace magana da india yana cewar "a gaskiya muna cikin farin ciki bikin ƙawar mu kuma kanwar mu dan haka kowa sai yana muna farin cikin sa , waƙar o shantiyo aka sa ango Aryan tare da Amarya sa Ayanah suka fito filin rawa tsaye Aryan yayi cikin filin kallon juna mukayi sannan nayi wani irin murmushi cikin kunya nayi afilin ai kuwa mamakin da na baiwa kowa rawa nake har da juyawa zagaye Aryan nake sosai har da duƙawa ƙasa nake shi kuma riƙe hannuna yayi yana juyani ai kuwa mutane suka taso aka fara liƙin kuɗade sosai akayi ɓarin kuɗi gurin sai ƙarfe 3:00am muka tashi agaje muka dawo gida kowa ya wuce part dinsa ni da Amrha da Aina'u kwance mukayi saman gado ɗaya bacci ne yayi awan gaba da mu. Asuba tagari Washe gari tunda safe muka tashi shirye shiryen komawa ƙasa Nigeria saboda yau ne za'a ɗaura Aure gaba kowa da kowa muka wuce Airport muna shiga cikin jirgen muka zauna aka fara sanarwa jirge zai tashi sama gyara zaman mu mukayi biyar jirgen ya tashi sama. Mun dawo ƙasar mu Nigeria cikin farin ciki su Alhamdulillah su Aryan wuce gidan su sukayi mu kuma gida muka wuce saboda dukk mun gaji kowa ni da su Amrha da Aina'u daki muka wuce toilet na shiga na watsa ruwa sannan na fito Amrha ta shiga ta watsa ruwa sannan Aina'u itama tashiga ta watsa ruwa sannan fito zaune nake gaban madubi ina gyaran fuska na wata ƴar budurwa ce tashigo cikin ɗakin da sallama amsa mata mukayi tace " wow amare kun sha kyau sosai make up nazo nayi maku "ok babu damuwa kasaro mana, karasowa gurin tayi ta zauna ta fara ma Amrha make up sannan nayiwa Ayanah tasha kyau har tagaji kamar aljana saboda tsabar kyau wow masha Allah Allah yayi halinta gurina n dariya mukayi sosai sannan nasaka atamfa pink da gyale da takalmi da jaka dukk sai yan kunne da sarƙa. A gurin Auren ɗaure kuwa mutane ƴan ƙasashen waje da na Nigeria da abokin Aryan na gurin ball da sauran su mutane sun cika gurin sosai ga Manyan malamai kusan shida Aryan ne sanye yake da shada ruwan golden sunyi an ko da Fauzal gaskiya ba ƙaramin kyauwa suka yi ba su Daddy da Uncle da Alhaji Zayyanu mai motocin da Malam liman da Abba dai dai ƙarfe 12:00 pm aka fara sanarwa ɗauren Auren su. *AN ƊAURA AUREN ARYAN DA AMARYAR SA AYANAH AKAN SADAKI MILIYAN HUƊU ALLAH YA BASU ZAMAN LAFIYA DA ZURI'A TAGARI*.......... *Hassy Soja* 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _Love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹 _Bismillah Rahamani Rahim_ *Page __________57&58__________* *AN ƊAURA AUREN ARYAN DA AMARYAR SA AYANAH AKAN SADAKI MILIYAN HUƊU ALLAH YA BASU ZAMAN LAFIYA DA ZURI'A TAGARI AN ƊAURA AUREN AFFAN DA AMARYAR SA AMRHA AKAN SADAKI MILIYAN BIYU ALLAH YA BASU ZAMAN LFY* Addu'oi akayi agurin sannan malamai su tafi gida su Daddy da Abba da Malam liman Uncle da Alhaji Zayyanu mai motocin sai murna akeyi kamar me ango Aryan kuwa an sha kyau sosai fuskar sa kamar wanda ace masa Ummi ta mutu jiyake kamar ya haɗiye zuciyar sa fauzali ne ya kalle sa yace "dan Allah kayi murmushi kada agane kana cikin wani hali pls " murmusawa yayi sannan yace "muje gida dan Allah "da mamaki yake kallon sa yace "kamar ya muje gida"!? Affan ne ya karaso gurin yana murmushi muryar sa sukaji yace "Aslm Alkm yan uwana" Amin wslm ango kasha kamshi" dariya sukeyi sannan yace " Allah ya bada zaman lfy dan Allah ka riƙe mani kanwata please" Murmushi Aryan yayi yace "insha Allah kuma nagode sosai . A cikin gida kuwa guɗa kawai ke tashi su Maa da Mommy sai washe baki ake Ummy kam ba'a magana saboda yau tana cikin farin ciki sosai ya bayyana a fuskar ta zazzaune muke a cikin ɗakin da sallama Mommy tashigo cikin ɗakin kallona tayi tace"My angel to an ɗaura Aure shike nan kin zama matar Aryan, wani irin faɗuwar gaba naji sai da hantar cikina ta kaɗa nace" An ɗaura kuma"!? Eh menene na tambaya kuma"!? Amrha da Aina'u suna zaune guɗa Aina'u tayi tace "Masha Allah gaskiya babu abun da zamuce sai dai Allah ya bada zaman lafiya wow, juyawa Mommy tayi har zata fita sai ta jiyo tana kallon mu tace"ku gyara zuwa anjima za'ayi walima insha Allah misalin ƙarfe 7:00 pm " to Mommy Allah ya kaimu"Amin fice wa tayi daga cikin dakin da gudu na tashi na shige toilet na rufe ƙofar da key wani irin kuka ne ya suɓuce mani kamar raina zai fita jikina har rawa yakeyi nace"shike nan Aryan ka cuce ni wayyo Allah na innalillah wa inna ilaihir raji un burin ka ya cika wayyo ni Ayanah, da sauri su Aina'u da Amrha suka taso suka zo dai dai kofar toilet din suka tsaya yana ƙwala mata kira amman ina sauti kukanta kawai sukeji. Sai kusan awa ɗaya na fito daga cikin toilet din fuska na ya kumbure saboda tsabar kukan da nayi kaina har ciwo takeyi kamar zai raɓe gida biyu dafe goshi na nayi taso sukayi suka zo inda nake cikin tausayawa Aina'u tace "dan Allah my ƙawata kinyi hakuri please kin san dukk abun da ya faru kaddara ce sai ki rungume ta hannun biyu kin ga yanzun har kin sa ciwon kai ya kamaki. Amrha tace "wannan gaskiya ne ki masu biyaya wallahi wata rana zakiyi farin ciki mai daurewa" ahankali na zauna saman bed ina ajiyar Zuciya ina sauraron su wani sabon kuka ne ya suɓuce mani ba shirya ba haka suka cigaba da lallashin na har na saka sannan Maa tashigo cikin ɗakin da sallama tace" tashi kije kiyi wanka, jikina babu kwari haka natashi na shige cikin toilet ɗin. Bayan nayi sabon wanka wata mai make up tashigo tayi mani tunda ta fara mutane da ke shigowa cikin ɗakin suna kallona baki kowa ya saki tana gama make up din wani irin kyau sosai kamar wata aljana saboda kyauwan da nayi sai cewar ake wow Allah yayi halita gurin nan ni dai ban ce komai ba orange ɗin Atamfa mai ratsin baƙi na saka sannan su Mommy suka shigo karasowa gurina tayi tace "Masha Allah gaskiya ƴarinyata an sha kyau sosai murmushi dai nayi gyale orange ta yafa mani sannan ta riƙo hannuna muka fito daga cikin ɗakin harabar gidan muka fito mutane ne zazzaune saman kujeru, kusa da wata kujera aka zaunar da ni Malama Zuwairiya ce ta hau saman munbari sannan ta fara wa'azi mai shiga cikin jikin mutane ai kuwa ban san sanda kuka ya suɓuce mani ba muryar sa nayi yace "Amarya kukan amarci ake tun kafin aje gidan nawa"!? Ɗago jajayen idanuwana nayi mukayi ido huɗu da shi da sauri na ma ƴarda idanuwana ƙasa bayan ta gama wa'azin ne sannan tayi Addu'oi zaman lfy sai ta sauka ƙasa Aina'u ce ta fara raba kayan biki har da cincin da rubobi sannan mukadawo cikin falon gaba ɗaya muna zauna ƙasa. Aryan kuwa tunda aka gama walima ya wuce gidan sa wanda ya gina saboda yana cikin damuwa kallon sa fauzali yayi yace "uhmm Ango kasha kamshi ko da yake ai ba'a kai Amaryar ba bale hhhh" wani mugun kallon ya bishi da shi saboda takaici ko magana ya kasayi ruwa ya watsa sannan ya fito ɗaure da towel yayi kwan ciyar sa saman bed ya dafe goshin sa... Daddy ne yashigo tare da su Uncle da Alhaji bature da Malam liman gaba ɗaya kowa yana cikin falon gyara murya Daddy yayi yace "to Alhamdulillah lallai Allah yayi gaskiya da yace Aure ma rahama ne a mutane yau Allah ya bamu ikon Aurar da ƴaƴa guda ukku kuma Alhamdulillah Allah ya baku zaman lfy mai ɗaure wa, Ayanah! Ayanah!! Gabana yace rasss rasss rasss murya na na rawa nace"Naam Daddy " ajiyar Zuciya yayi yace "Allah yayi maki Albarka kamar ƴarda kikayi muna biyaya kema Allah ya saki farin ciki mai ɗaurewa Allah ya baku zaman lfy da haƙuri sannan kada kiyi wasa da sallah ki riƙe ibadar ki hannu biyu kinaji ko"!? Cikin kuka nace "eh insha Allah Daddy, yauwa Allah ya maku Albarka sannan amshi wannan key ɗin Mommy ta amsa tace "mota Daddyn yara kai masha Allah jama'a ku sanya mata Albarka kowa sai da saka Albarka sannan yayi addu'a sosai Mommy itama ta ɗauka tayi mani faɗa sosai itama Maa tayi nasiha mai ratsa Zuciya sannan tayi Addu'oi zaman lfy Ummy kuwa tace"ni kam dukk abun da zan ce kun riga kun ce sai dai abun da zan ce uwar mijinki ki ɗauketa amatsayin mu kamar ni kada ki bari awulaƙanta ta kinji ko Ubangiji Allah ya baku zaman lfy mai ɗaure wa, kuka nake sosai kamar raina zai fita Wasu ƴan gayu ne suka shigo bayan sun gama gaisawa sannan kuce mune mukazo ɗaukar Amarya Mommy tace "Masha Allah gata nan kuje Maa tace " ni ce uwar ta tare da ni za'aje riƙo hannuna tayi muka fito haka inaji ina gani aka raba ni da su Ummy motocin guda 30 suka zo ɗaukar mu shiga cikin motar akayi Uncle ne yazo buɗe ƙofar ya riƙa hannuna yace "riƙa wannan shine gatan kowa Allah ya bada zaman lfy" rufe kofar motar yayi ni kam babu abun da nakeyi inba kuka ba har driver yaja motar ya fita daga cikin gidan gudu ake shararawa wata haɗaɗar Unguwa ce mai shegen kyau ciki aka shiga sosai sannan aka iso gidan horn yayi da sauri mai gadi yazo ya buɗe masu get ɗin suka shigo cikin gidan gulove masu kyau kamar na,zinari saboda haɗuwar su kala kala suke irin red , blue, green, yollow , black , aka fara cewar wow kowa sai cewar yake wayyo Allah gaskiya Ayanah kin da ce da gida saura ƴan baya dai dai part ɗin Ummi akayi parking . Maa ce ta riƙo hannuna muka fito daga cikin motar gaba ɗaya mutane nan suna bayan mu cikin gidan muka shiga zamu shiga cikin falon Maa tace "ƙafar dama zaki saka ahankali na saka kafata ta dama da sallama muka shigo cikin falon Hajiya kakus ce zaune sai su Momyn Hisham da Aunty Amarya da Mom sai Ummi dake gefen Hajiya kakus sai su Alhaji Zayyanu da Alhaji Ahmad da Uncle musa amsa muna sallama sukayi miƙewa tsaye Hajiya kakus tayi cikin farin ciki tace "barka da zuwa sabon gida kuma sabuwar Rayuwa " matsowa tayi tajawo hannuna muka ƙaraso Maa kam wani irin farin ciki ne ya mamaye mata Zuciya kusa ita ta zaunar da ni tace"masha Allah Amarya ƴar lalle, sai yanzun hankalinta ya sauka ga su Maa murmushi tayi tace "sannun ku da zuwa kun sha hanya, Dariya Maa tayi tace "wallahi kuwa to Hajiya ga Amanar ƴa na kawo maku dan Allah ku riƙa muna ita amana, jin jina masu kai tayi tace "insha Allah tazo gida kenan ai mu babu da wata matsala sai dai Allah ya bada zaman lfy "Amin tashi muje na kai ku part dinta tashi mukayi Hajiya kakus ta riƙe mani hannu har muka fita daga cikin falon tafiya muke sosai sannan muka iso wani irin haɗaɗin gida ne mai shegen kyau key tasaka ta buɗe ƙofar turawa tayi wani irin shegen kamshi ne mai dadi yafe dukan hancin mu saboda dadin sa har ƙara lumshe ido nake. Muna shigowa cikin haɗaɗin falon purple da pink ne pentin ɗakin wasu shegun kujeru ne waɗan da suka amsa sunan kujera ga pilesma tv ƙatuwa kamar cikin gida saboda haɗuwar su tafiya muke har up muka hawa ɗakin biyu ne agurin amman akwai ɗan ƙaramin nisa tsakin ɗaya da na biyun buɗe na biyu Hajiya kakus tayi tace "Bismillah " rutse idanuwana nayi addu'ar nema tsari nayi sannan na aka shiga cikin ɗaki wani shegen zanin bed ne pink mai ratsin purple da black ahankali aka karaso da ni zaunar da ni Hajiya kakus tayi tace........ *Dan Allah kuyi hakuri yau kam mu haɗu page na gaba* *Hassy Soja* 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _Love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹 *Dan Allah kuyi mani afuwa bani da lfy ne kwana biyu shiyasa kukaji ni shiru kwana biyu Amman yanzun Alhamdulillah*💃💃💃💃 *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillah Rahamani Rahim_ *Page __________59&60__________* Hajiya kakus tace "sannu ƴan nan bar na haɗo maki ruwa sai ki watsa nasan kin gaji sosai, ni dai fuskar na lulluɓe take da gyale orange sakina tayi sannan tajiya sai da ta matsa sosai sannan ta buɗe wata ƙofar shiga cikin toilet din tayi kusan minti biyar sai gata ta fito daga cikin toilet din tace "taso ki watsa ruwa sannan sai kiyi sallah " jikina rawa yakeyi sosai Maa ce ta riƙo hannuna muje har cikin toilet din gefen madubi na ciro towel ɗan ƙarami sannan tace "amshi wannan idan kika gama wanka sai ki ɗaure wannan" Amsa nayi nace "Uhmm Uhmm Uhmm dan Allah ki tsaya nayi sauri " riƙe haɓa tayi sai dai tayi murmushi tace "ok ina jinki" da sauri na ƙarasa gurin buɗe kofar glass ɗin nayi na cire kayan jikana nayi daga sai pant sai bres cire su nayi saman ɗan wani ƙarfe na ajiye su shaya na kunna ruwan dumi ne suka zubo mani cikin kuka ne ya su ɓuce mani har shasheƙar kuka nake sannan na haɗe kukan bayan na gama wankan fuska na na wanke sannan na ɗaura towel ɗin nayi alwala fito nayi daga cikin gurin kallona tayi tace "kukan dai kike har yanzun ko"!? Kina son na tafiya ta ne"!? Girgiza mata kai nayi sai ajiyar Zuciya da nakiyi. Wata irin shegiyar rigar bacci ce haɗaɗa shara shara komai na jikin ka an gani idan kasaka ta miƙa mani tayi tace "saka wannan rigar" kallon rigar nayi sosai murya na na rawa nace "Maa wannan rigar fa ana ganin komai na jikina fa"!? Eh zaki fi jin saukin yin bacci shima mijinki sai zai sauki gurin kwanciya da ke" turo baki nayi cikin shagwaɓa Kwalla ne suka zubo mani cikin shasheƙar kuka nace "ni Allah wannan abu tayi ƙarama sosai ko fa cinyoyina ba kai ba" dariya maganar ta bata ɗaure fuska tayi tace "amshi ki saka ban son shimen banza da yofe" jikina babu kwari haka na saka rigar kamar ga jikina akayota kallon jikina nake ina turo baki hijabi mai hannu ta miƙa mani amsa nayi na saka har ƙasa sannan muka fito daga cikin toilet din su Hajiya kakus anan zaune saman kujera ƴar karama miƙewa tsaye Hajiya kakus tayi tace "Masha Allah yanzun zakiji sauƙin yin bacci" darduma ta shimfiɗa mani ƙaraso gurin nayi na hau saman sallayar sallah magriba nayi bayan na sallame miƙewa tsaye nayi natada sallah Isha'i bayan nagama sallah ne Hajiya Kakus tace "bari nazo" fita tayi daga cikin ɗakin bayan ta fita Maa ta kalle ni tace"my angel dan Allah kiyi masu biyaya kinga Matar nan har rawar jiki takeyi akanki kinji ko"!? Ɗaga mata kai nayi ina ajiyar Zuciya, magana tayiwa Aina'u tana ɗaga mata kai kallon mutane tayi tace "Amman kuje waje motocin yanzun ana jiran ku "haka suka fita daga cikin dakin bayan tafiyar su ne Maa tace "bari na amso abu waje nadawo da sauri ta fita daga cikin ɗakin sai da tayi minti biyar sannan Aina'u tace "my ƙawata ga jakarki da asuba idan kikayi wanka sai ki saka "ajiye mani Saman kujera amman dai an nan zaki kwana ku"!? Murmushi tayi tace "sosai ma kuwa tashi zaune nayi na hawa bed ina ajiyar zuciya ajiye jakar tayi sannan tayi tsaye tana kallona lumshe idanuwana nayi wayar ta ce ta fara ringigin ɗin wayar ta taji dauka tayi . Tace "bari na amsa waya sannan" da kallo na bita da shi har ta fita zaune nake har na fara jin bacci zan kwanta ne naji ana Knocking ɗin kofar ɗakin Hajiya kakus ce tashigo cikin ɗakin hannunta ɗauke da kulolin abinci tace, tashi ki ci abinci sannan ki kwanta, tashi zaune nayi nace "Uhmm Uhmm na koshi sai dai ko Aina'u idan tashigo cikin ɗakin "Hajiya kakus tace "ayyah ai har sun wuce gida ki dai ci abinci sannan tajuya har zata fita Tace "Amma kina da alwala ko"!? Cikin jin kunya nace" eh Hajiya "to Alhamdulillah Allah ya bamu Alkhairi ficewa tayi daga cikin dakin sai yanzun nakejin yunwa rabuna da abinci tun ranar da akayi mani lalle saukawa nayi ƙasa na buɗe kulolin abinci farfesu naman kaji ne ɗaya kular da na buɗe shinkafar kaza ce sai kwai da wainar kwai cokali biyu nayi sannan natashi naje na kwanta bacci yayi awan gaba da ni..... Aryan ne tare da fauzali cikin motar fuskar sa kamar wanda ace masa Ummi ta mutu haɗa rai yayi dariya fauzali yake har suka shigo cikin gidan part ɗin Ummi suka wuce koda suka shiga cikin falon Hajiya kakus ce zaune tana jiran sa bakin su ɗauke da sallama, kallon su tayi tace, haba mai gida yanzun dan Allah kun kyauta kenan ace an kawo ƴar mutane agidan nan Amman sai yanzun fa ƙarfe sha biyu tashi ka wuce gurin ta cikin jin haushi ya suke miƙe suka fita daga cikin falon part ɗin sa suka wuce har zai wuce, sai fauzali yace "to ni Ango ga kazar Amarya nan sai dai munzo cin abinci miƙa masa ledar mai zane yayi kallon sa yake da mamaki yace "wato har da kaza ma ka siyo "!? Murmushi yayi yace ""Eh mana dai ahankali kada aji ma ƴar mutane wlh" mtsss amsa yayi cikin jin haushi ya wuce cikin falon fauzali ya juya ya fita daga cikin falon. Matatala ya hawa har zai shiga ɗakin sa sai ya kalle hannun sa yaja dogon tsaki sannan yajiya ya wuce ɗakin ta Knocking ɗin kofar ɗakin yayi ahankali ya turo kofar wani dadin kamshi ne ya dake hancin sa lumshe ido yayi kun torchlight yayi haske ne ya mamaye ɗakin hangota yayi kwance saman bed cikin tsawa yace "keeee! Keeee!! Wata irin zubur tayi jikinta har rawa yake saboda tsabar tsoro ɗaure fuska yayi yace "wato ke har damar bacci ta baki"!? Kallon sa take cikin jin haushi cikin ranta "to me zanyi masa"!? Afili kuma taɓe baki tayi tace "kamar ya " himmm! Jefe da ledar kazar yayi yace "to gashi nan tunda dama ku ƴan kauye babu abun da suke so kamar su ci sai kazae Amarya " wani irin takaici ne ya mamaye mata zuciya bata san sanda kuka ya suɓuce mata ba tace "wallahi ni nafi ƙarfin da azaka ce mani mayya kasan wace ce ni AYANAH!!! Oh! Dai wannan kuma matsalar ki ce batawa ba malam, ficewa yayi daga cikin ɗakin bin sa tayi da harara gyara kwan ciya ta nayi ko kallon ledar kazar banyi ba har bacci ya ɗaukeni. _Asuba tagari_ Washe gari da safe wata irin mahaukaciyar yunwa ce ta taso mani jikina har rawa yake saboda tsabar jin yunwa tashi nayi jikina har rawa nashiga toilet na kurkure baki nayi sannan na fito kallon ɗakin nake ahankali na zauna najiyo abinci da Hajiya kakus ta kawo mani ko da na buɗe har yayi sanyi ɗauko kulolin abinci nayi na saka hijabina, fitowa nayi ina kallon tsarin gidan saukowa nayi daga saman bene kallon parlour nake sosai zan cinye sa saboda tsabar kyaun sa gefen na kalla an rubuta *KITCHEN* da manya harufa ajiyar Zuciya nayi cikin jin dadin na wuce cikin kitchen wow gaskiya kitchen ɗin ba ƙarya ya haɗu sosai haka nagama kallon kitchen sannan na ɗaura girkin shinkafar kaza minti biyu tukunyar tayi zafi sosai kashe gas ɗin nayi sannan na fito waje tafiya nake har zan hau saman bene najiyo muryar sa yace "idan kin gama shirmen naki sai kizo parlour inda magana da ke " ban san yana nan zaune parlour ba har sai da zan wuce naji muryar sa taɓe baki nayi na wuce ɗakina shi kuma Aryan tunda sanda ta shigo parlour yake kallon ta da gefen idon sa taɓe baki yayi ya cigaba da abun da yake, Ayanah kuwa tunda ta shige ɗaki ta zauna tana cin abinci bayan ta gama ne ta miƙe ta wuce cikin toilet ta watsa ruwa fito tayi da ɗaure da towel tana duba kayan da zata saka abun da ya bata mamaki shine kala biyu na ƙwari sauran kam dukk ƙannen kayan ne haushi cika ta ciro yellown abaya tayi tace "haba dai har naji dadin ganin wannan rigar sakawa tayi sannan ta zauna kusan minti sha biyar sai ta tuno da Aryan yana parlour...... Yana jirana dogon tsaki naja mtsss sannan na miƙe tsaye na ɗauke hijabi nasaka fitowa nayi ina kallon sa na ɗauke kaina, saukowa nayi daga saman bene kallon parlour kamshin da yaji ne yasan ita ce zagayowa nayi kujera dake kallon bene ita ce na zauna ina kallon gefena kallo ɗaya yayi mani sai yasaki wani munafukin murmushi sannan ya ɗaure fuska yace "Keeee!! Kina jina dai ko" ko kallon inda yake banyi ba, jin jina kai yayi yace "himm! Magana ta farko ita ce ni ke Auren ki ba ke ka Aure na ba dole ki kiyaye Umarni na bana son shishigi bana son rashin kunya doka ta farko ita ce Mopping da wanken toilet da girki kuma kullum ko kuma babu ruwan ki da shiga harka ta sannan ina ja maki kunne bana son ƙawayen banza da gyaran gida yazama dole gyaran daƙina yau doka zata fara kuma wlh ko da wasa kikayi masu da ni himm! Zaro ido nayi ina kallon sa nace"lallai kam tunda ga baiwar ka kenan ko"!? Ɗaure fuska yayi yace "wato Keeee!! Dai kunnen kashe gareki kenan"!? Sai dai na ruba kuma bazanyi wannan aiiiii wani irin kyakkyawan mari ne ya watsa mani wanda sai da nasaki wata irin ƙara cikin nuna isa da izza yace "wlh daga yau sai yau dukk ranar da kika ƙara mani wannan rashin kunya himm wlh zakiji babu sauƙi agurina mtsss yaja dogon tsaki sannan ya miƙe tsaye ya wuce har zai wuce, sai kuma yajiyo yace "ki tashi ki fara gyara mani part ɗina sannan kuma dukk wanda yazo gurin ki ki tabbas kin saka hijabi saboda babu muharmanki acikin su juyawa yayi yafice daga cikin falon..... Kuka ne ya suɓuce mani ba shirya ba nace"ke nan haka zamu zauna kullum yana wulaƙantani wayyo ni Ayanah na shiga ukku na haka na cigaba da kukana babu wanda yake lallashina haka Natashi Ɗakin sa nashiga da sallama wani irin haɗaɗin ɗaki wow iya haɗuwa ya haɗu toilet na shiga na gyara sa sosai sannan na fito na gyara masa bed din sa na saka turaren ɗaki mai kamshi sannan na fito falo goge goge nayi ko ina jikina dukk yayi ciwo haka na haura sama na shige ɗakina ruwa na watsa sannan na fito cire kayan jikana nayi daga ni sa bres da pant riga da siket na saka na feshe jikina da turaruƙa masu shegen kamshi kwan ciya nayi saman gado bacci ya ɗauke ban shirya ba ban tashi ba sai ƙarfi 11:30am tashi nayi na fito falo Knocking ɗin parlour naji anyi saukowa nayi daga saman bene ƙarasowa nayi na buɗe ƙofar Hajiya kakus ce nagani tsaye bakin ƙofar murmushi ta sakar mani tace "ƴar nan " cikin jin kunya nace"Barka da safiya Hajiya" shigowa cikin parlour tayi zaunawa saman kujera tayi tace "Masha Allah ina mijina"!? Kamshin turaren sa ne ya game falon jiyowa nayi mukayi ido huɗu da shi da sauri na ɗauke kanta, da sallama ya shigo cikin falon ƙarasowa yayi yace "Uwar gida da ke babu wata " dariya tayi tace "rufa mani Asiri ni gadai uwar gida nan" zaunawa saman kujera yayi yace "an tashi lfy ya gajiyar biki"!? Ai gajiyar biki Alhamdulillah yauwa Aryan ga Amanar ka nan an baka dan girman Allah ka riƙe muna ita amana kaga yanzun kai ne uwar da ubanta kaine komai nata Allah ya baku zaman lfy ke ma dan Allah kiyi masa biyaya kinji ko"!? Cikin sanyin murya nace "insha Allah Hajiya komai wahalar sa zanyi tunda Aljannahata nake nema. Masha Allah haka dai ta cigaba da muna nasiha sannan ta miƙe ta fice daga cikin falon shima Aryan miƙewa yayi ya wuce part dinsa da kallo na bisa taɓe baki nayi na cigaba da kallon waya na.... *A BANGAREN SU UMMY KUWA* Ummy ce zaune cikin ɗakin su Amrha kayan Ayanah ne take haɗa guri ɗaya Mommy ce ta shigo da sallama juyowa tayi tana kallon ta Murmushi tayi tace "Aa Mommyn yara ke ce yanzun"!? Dariya tayi tace "wlh kuwa dama zuwa anyi na faɗa maki Daddyn su yana kiran ki" ajiye jakar tayi sannan tace "to muje dama kayan Ayanah ne nake gyarawa waɗan da za'a kaima ne" Allah sarki wlh nima inason zuwa gurin my angel cewar Mommy miƙewa Ummy tayi suka fito daga cikin ɗakin karasowa cikin falon da sallama Daddy ne da Uncle da Malam Iiman da matar sa Rabi Abba ne da wata mata da ƴar yarinya zaune saman kujera kallo ɗaya Ummy tayi masu ta ɗauke kanta kallon Maa tayi tace "Daddyn yara gani kace kason ganina. Yace" to zaune saman kujera zamuyi magana ne"! Kusa da su Maa ta zauna ta mayarda da hankalinta gurin sa tace"Allah yasa lfy" Murmushi yayi yace "masha Allah" kallon Abba yayi yace "to gata nan" baki ta saki tana kallon su tace"kamar ya fa gani nan"!? Ya jafar ne suka shigo cikin falon da sallama amsa masu sallamar akayi gaishe gaishe sukayi amman ko kallon Abba beyi ba ƙasa ya zauna Mommy tace "Aa ƴar tsohowa kada ki zauna ƙasa dawo kusa da mu ki zauna haka ta ƙaraso ta zauna kusa da su Mommy kowa shiru yayi yana jin abun da za'a ce Abba ne yace "Hajara dan Allah kiyi hakuri ki yafe mani nasan nayi kuskure Amman kiyi hakuri kinji" taɓe baki tayi amman batayi magana ba ya cigaba da cewar"sannan kuma ga matata nan Hauwa ga ƴarta nan Raihana da sauri Ummy tace"to ina ruwa na da wata Matar ka kai tashafa bani ba Malam wai me kake nufi ne da ni ne wai"!? Abba yace"dama so nake kiyi hakuri mu koma yarda muke da zama wannan ita ce Amaryar da nayi" da ƙarfi tace "dawa zaka koma da zama tabba badai ni Hajara ba wlh ni nagama Auren irin ka wato tunda ka Aure matar so ko to wlh gaba ɗaya bari na faɗ maka ni da kai ko sai dai kallo"cikin damuwa Yace " dan Allah kiyi hakuri ki yafe mani mana " dakata Malam ka dameni yanzun ka kwantar da hankalin ka ni dai yau zan bari maka gidan ku sai kuyi yarda kuke so da shi kallon jafar tayi tace " kai Jafar tashi da kai da matar yau zamu koma gidan mu mu huta Daddy yace "Haba dai wace irin Magana ce kike faɗa haka gaskiya dai bamu ji dadi ba Aunty dan Allah ki yafe masa mana" kaga Yusuf ina jin kunyar ka ne shi wanda kake magana akansa ni babu ruwa na da shi.... Murmushi yayi yace "Haka ne Allah ya huci zuciyar ki Aunty " har ta miƙe tsaye zata fita falon sai taji muryar Malam Iiman yace "dawo ki zauna Hajara inason magana da ke" dawowa tayi ta zauna kanta ƙasa yace "yauwa Hajara nasan abubuwan da imeeran yayi maki babu dadi Amman bari ki huce sannan sai muyi magana tashi ki tafi tashi tayi jiki asanyaye ta fice daga falon. Shima jafar tashi yayi ya fice daga falon kowa yayi shiru ajiyar zuciya Malam Iiman yace "kayi hakuri zata huce sannan sai ayi maganar da za'a yi Hauwa kiyi hakuri da abokiƴar zaman ki tana cikin damuwa ne sosai dole kuji babu dadi Amman kiyi hakuri kunji ko"!? Cikin jin kunya tace "Aa wlh babu komai Baba ai dama mu mata haka muke Allah dai ya huce zuciyar ta" Amin ya Allah..... _BAYAN WATA BIYU_ Kwance take saman gado misalin Karfe 9:45 pm tana kallo acikin wayar ta kira ne ya shigo cikin wayar kallon wayar ta suna nan Aina'u ne yake yawo ga screen ɗin waya wani irin murmushi tayi Sannan ta ɗauka ta kara ga kunne tace "Aslm my kawata ya kike"!? . Aina'u tace "Amin wslm lfy klau Alhamdulillah ya amarci"!? Wani irin dogon tsaki taja mtsss ban sani ba ƴar nin hankali ni da shi sai dai kallon kin fi kowa sanin irin tsanar da mukeyiwa juna to menene zamu ni da shi kin ganin kuwa ai babu maganar wani Amarci ko"!? Dariya Aina'u take har da faɗuwa kasa saboda maganar Ayanah ajiyar zuciya tayi tace "wai har yanzun baku magana da shi"!? Umm ni dai magana nake so muyi da ke my sister" gyaran muryar tayi tace "ina jinki ya akayi"!? Yauwa ƴar gari dama akan ciwon Ummi ne wlh hankali na ya kasa kwanciya fa " uhm to wannan wane irin ciwo ne"!? Gaba ɗaya ta kwashe komai ta faɗa mata hankalin da ake ciki" huuuu ajiyar zuciya tayi tace "ok nagane irin wannan ciwon kin san kaka na yana bada irin wannan magani sosai kuma ake warke wa wlh" wani irin farin ciki ne ya mamaye mata zuciya tace "Alhamdulillah kin ce abu yazo da sauki to yanzun yazamuyi da maganin inason sa". Ok baki da wata matsala ƴar uwa zan taimaka maki yanzun ki bari, zuwa gobe insha Allah, zan saka Ya zaki ya zo dani daga nan sai nazo da maganin" Amma kamar nawa kike tunanin zaba shi kuɗin aikin"!?. Ke dai ki bari kawai sai munyi magana gobe insha Allah, dariya nake cikin farin ciki sosai nace "Alhamdulillah babu damuwa Allah ya kaimu Yauwa dan Allah kicewa Mama ta siya mani awara zanyi alalen awara ne" ok kamar rabin kwano yayi"!? Zaro ido nayi nace "Uhmm rabin kwano kuma beyi yawa ba"!? Wane irin yawa kuma ke dai Allah ya kaimu lfy dai"Amin ya Allah kashe wayar ta sannan natashi nashiga cikin toilet na watsa ruwa sannan nayi alwala fito nayi daga cikin toilet kwanciya ta nayi saman bed har bacci ya ɗauke ni Washe gari da rana ina cikin kitchan ina girki Knocking ɗin kofar parlour naji anayi wanke hannuwa na nayi nafito daga cikin kitchen buɗe ƙofar nayi Aina'u nagani tsaye bakin kofar ihuu mukayi tare cikin farin ciki riƙo hannun ta nayi muka shigo cikin falon zaunawa saman kujera mukayi sannan natashi na sauri nashiga kitchen na kashe gas sannan na buɗe firji nayi lemo da ruwan sanyi na ɗauko mata fitowa nayi cikin kitchen saman ɗan karamin dining table na ajiye mata na zauna kusa da ita kallona take tana dariya kallon ta nake alamar tambaya nace"wai ke lfy kike mani dariya"!? Haɗe dariyar tayi tace "Uhmm naga kin ƙara ƙiba ne menene sirin "!? . Taɓe baki nayi nace "Uhmm menene kuwa babu komai sai dai baƙar wahala nake wlh kullum cikin mopping da wanken toilet har gajiya nake" ayyah sannu ƴar uwa ai kina aikin lada ne Allah ya bada ladar aiki, Amin nace lemo ta ɗauka tasha sannan ta ajiye jakarta ta ɗauko ta buɗe wasu magunga ne naga cikin leda kallon ikon Allah, kawai nake sai da tagama sannan tace "ga maganin Ummi yau zata fara shan sa wannan ɗaya kuma wanka za'ayi mata har kwana biyar wannan kuma na ukku cikin ruwan zam zam za'a zuba mata tana sha insha Allah komai zai zo ƙarshe"cikin farin ciki na amsa nayi godiya sosai sannan natashi naji gurin TV na ɗauro waya na kiran Hajiya kakus nayi, lokacin Hajiya kakus tana zaune cikin falon ringing ɗin waya ta taji da sauri ta. Ɗauka tace "Aslm Alkm ƴan nan ko nazo ne"!? Dariya nayi cikin farin ciki nace "Amin wslm Hajiya albishirin ki" goro cewar Hajiya kakus "babu kowa acikin falon"!? Eh dukk kowa ce tayi gida ni ka ɗayi ce agida sai Umminku, to shike nan ganin zuwa, to kashe wayar nayi sannan natashi na wuce ɗakina hijabi na saka na fito falon nace"tashi muje cikin gurin Hajiya miƙewa tsaye tayi muka fita daga cikin gidan rufe ƙofar nayi sannan muka wuce part din su Ummi da sallama muka shigo cikin falon Hajiya kakus ce zaune tana kallo TV Amsa muna sallama tayi cikin ladabi muka gaishe da ita amsawa tayi sannan na miƙa mata magunguna nace"gasu nan " amsar magunguna tayi tace "to ya za'ayi da su"!? Faɗa mata komai nayi yarda zatayi aiki da su wani irin farin ciki ne ya mamaye mata zuciya tace "Alhamdulillah gaskiya naji dadin haka Allah ya saka da Alkhairi... Amin ya Allah tashi tsaye mukayi sannan muka fita daga cikin falon, part dina muka dawo da zama muka cigaba da labarin har magrib tayi sannan tayi sallah ta wuce gida ni kuma wuce cikin ɗaki nayi nayi sallah isha'i sannan nayi kwan ciya ta bacci ne ya dauke ni ban tashi ba sai da Asuba sallah nayi tare da lazumi har gari ya waye tashi tsaye nayi na wuce toilet na watsa ruwa sannan na fito wadirof na buɗe na ciro riga ƙarama ko cibiya bata kai ba sai wando 3 kwata gashi na, nawarware na saka rigar da wando wani irin kyau sosai nayi murmushi na zuba ina kallon madubi nace"gaskiya yau kam nayi kyau sosai feshe jikina da turaruka masu shegen kamshi ahankali najiya ina kallon kai na waya na na ɗauko na fito daga cikin ɗakin kiran Ummy nayi dan mu gaisa bayan ta ɗauka tace "Aslm Alkm Ayanah ya kike "!? Cikin shagwaɓa nace" lfy klau Alhamdulillah Ummy na kin manta da ni ko"!? dariya tayi sosai tace "to Ayanah kina cin amarci shine kuma zankiran ki"!? Turo baki nayi kamar tana gaba na nace" Uhmm Uhmm Uhmm ni dai Allah ban ƴarda ba kin dai na sona"......... *Hassy Soja* *T SOJA* 😉 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _Love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹 *Dan Allah kuyi mani afuwa bamu da nepa ne kwana biyu* *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillah Rahamani Rahim_ *Page __________61&62__________* Dariya tayi tace "to shike nan yanzun dai ya gida ya kuma mijinki"!? Karasowa parlour nayi na zauna saman kujera kamshin turaran sa nayi ɗago idanuwana nayi mukayi ido huɗu da shi sai na ɗauke kaina, nace" ya fita yana klau. Cikin jin dadi Ummy tace "masha Allah Allah ya kara maku hakuri da juna Ayanah dafatan dai kowa yana lfy ko"!?Eh Alhamdulillah Ummy " Masha Allah haka ake so dafatan kina zuwa gurin Ummin ku dai"!? Aryan ne ya zo wuce ya taɓe baki ya fice daga falon ajiyar Zuciya nayi nace " Eh Ummy Yanzun ma haka na amso mata maganin ciwon da takeyi da yake na faɗawa Aina'u komai shine tace mani Kakanta yana bada irin wannan magani shine ta kawo mani kuma an fara maganin" Alhamdulillah gaskiya Ayanah ke yarinya ce tagari Allah yayi maki Albarka ya kawo maku yara nagari to Aryan yasani kuwa"!? Aa bana so yan abun da nake Ummy saboda Allah nayi mata shi"! Too shike nan Ubangiji Allah ya bada zaman lfy ki cigaba da hakuri dama irin wannan zaman sai an kai Zuciya nisha nasiha ta cigaba da mani sannan mukayi sallama....... *BAYAN KWANA BIYU* Zaune Ayanah take saman kujera tana share kwalla sallamar fauzali ne taji da sauri ta goge kwallan da ke zubo mata murmushin ƙarfin hali take shigowa yayi cikin falon yana dariya yace "Amarya kin sha kamshi" cikin dasha shiyar muryar ta wanda taci kuka ta koshi tace " Sannu da zuwa Yaya fauzali da mamaki yake kallon ta karasowa yayi ya zauna saman kujera gyara muryar sa yayi yace "akwai matsala kanwata kenan ko"!? Wasu zafafan kwalla ne suka zubo mata tace "a kullum sai ya saka ni Mopping da wanken toilet da girki kuma baya cin abinci sai dai kullum cikin wulaƙacin yake mani ni dai gaskiya na fara gajiya wlh guduwa zanyi" Asha asha gaskiya dai ban ji dadi ba Amman dan Allah kiyi hakuri kinji maganar guduwa abarta pls" share hawaye na nayi nace "to ni ya zanyi"!? Hakuri zakiyi Ayanah nasan ki mai hakuri ci kina jina ko kiyi tunanin mai kyau sosai " to nagode sosai" sannan ya miƙe tsaye yamani sallama ya fita daga cikin falon ajiyar Zuciya nake tashi nayi na wuce dakina saboda yamma tayi wanka nayi sannan na ɗan kwanta ina hutawa...... .. Ayanah ce Zaune saman kujera tana kallon mbc 2 wani irin haɗaɗin kasat suka saka sanye take ta dogowar riga black sai gyalenta yafawa tayi tana kallo Knocking ɗin kofar dakin akayi miƙewa tsaye tayi taje ta buɗe ƙofar Taufeek ne da Hisham da Mustap kallon ta sukayi suna murmushi Hisham yace "Hajiya Aunty matar brother " murmushi tayi tace " Bisimillah ku shigo cikin falon jiyowa nayi nashiga cikin falon biyo bayana sukayi sannan suka zauna saman kujera kitchan na wuce na ɗauko masu abinci da ruwan sanyi saman dining table na ajiye masu saman wata kujera na zauna kallona Taufeek yake kamar ya haɗiye ni abinci suka ci suna sunti ni dai sai da dariya nake sosai bayan sun gama ne sannan Mustap yace "gaskiya Aunty kin iya girki kullum dai zan riƙa zuwa ina cin abincin ki" dariya mukayi sannan nace"eye lallai kam kayi zuciya mana kayi Aure sai matar ka tayi maka girkin. Zaro ido yayi yace "wato dai dole sai nayi Aure ko to shike nan nima zanyi Auren na huta da gori, muryar Taufeek mukayi yace "gaskiya Brother ya iya dacen mata ina ma ace ni ne na Aure ki wlh da namore" wani irin faɗuwar gaba naji shiru nayi ina kallon sa murmushi ya sakar mani ni dai mamakin ikon Allah nake " da sauri Hisham ya dake Taufeek yana masa alamar babu kyau shi kuwa taɓe baki yayi yace "ni fa wlh bazanyi shiru ba dole na faɗi gaskiya" Hisham da Mustap suka miƙe tsaye sallama mukayi suka fita daga cikin falon da ni sai Taufeek miƙewa tsaye yayi yace "my baby inaso ki bani da haɗin kai muyi soyayya mu ni da ke wlh tun sanda na ganki naji babu wace nake so kamar ki nasan halin Brother ba son mace yake ba kinga ki ke babu abun da baki da shi manya Nononwa da hips da dai sauran su gaskiya kin haɗu ƴan mata" zaro ido nayi ina kallon sa cike da mamaki nace"haba Taufeek kasan abun da kake cewa kuwa? Ni fa matar ɗan uwanka ce fa kuma Yayan ka please dan Allah kadaina Wannan maganar"!? Rainsa yayi mugun ɓace yace "dole sai kin so ni kuma dole ki bani haɗin kai wlh inason na more da ke please Baby bana son wani abun ya shiga tsakanina da ke ko da ko ɗan uwana ne" kana cikin hayyacin ka kuwa kasan abun da kake cewa kuwa? To ni dai ba dani ba wlh kason Allah ya tsinimuna Ne "!?. Dariya sosai sannan yace "ni dai na faɗa maki kije ki tunanin abun da nace maki ki bani haɗin kai mu sha soyayya juyawa yayi yafice daga cikin falon. Dafe ƙirjina nayi nace "Innalillah wa inna lillahi raji un Allaummah ajirni fi'musibati wakalinni khairan minha zagayen falon na cigaba da yi nace"ko ya ɗauka ni yar iska ce ne"!? Aryan ne ya shigo cikin falon kallo ɗaya yayi mani ya ɗauke kansa wuce ɗakinsa yayi da kallo na bisa da shi wani irin munafukin Murmushi nayi nace "yanzun za'a fara wasar ni da kai wuce ɗakina nayi ina dariya sosai dare yayi sosai sannan nayi alwala fito nayi kwanciya ta har bacci ya ɗauke ni... Asuba tagari. Washe gari da safe koda na buɗe idanuwana ƙarfe 10:00 am wata irin yunwa ce ta taso da ni fitowa nayi daga cikin ɗakin ahankali nake tafiya sai uwar hamma da nake famaryi saukowa nayi daga bene kallon parlour nake sosai kamahin turare ne naji da sauri najiyo inaga waye Zaro ido nayi ina kallon gurin Aryan ne yake sauko da bene hannun sa cikin aljihu ido huɗu mukayi da juna da sauri na kalle jikina rigar bacci ruwa zuma ajikina ruban Nononwa na awaje wani irin murmushi na sakar mashi cikin shagwaɓa nace"uhm uhm honey " Aryan kuwa tsikar jikinsa ce ta tashi yarrrrr tunda kafafuwan sa har cikin kwakwalawar sa jikinsa babu kwari ya ƙaraso gurin ya bini da kallo wani ce rana ta farko da ya fara ganin jikin mace ajiye Zuciya yayi ahankali ya dafe ƙirjin sa yace "uhm ke lafiya kika fito falon haka babu hijabi"!? Bubuga kafafuwana nayi cikin shagwaɓa nace" ni Allah na gaji da saka hijabi"!? Runtse idanuwan sa yayi cikin ransa yace"wayyo ni Aryan wannan yarinyar zata raina ni fa kai dole sai nayi maganin ta yasin Afili kuma ɗauke fuskar sa yayi yace "wuce ki saka hijabi" turo baki nayi cikin shagwaɓa Kwalla ne suka zubo mani da sauri na dafe ƙirjina nace "wayyo Allah wayyo kirjina zai ɓale durƙusa ƙasa nayi Cikin tsananin tashin hankali ya ƙaraso gurin jikinsa sai rawa yake saboda halin da Ayanah take cikin riƙe ta yayi yana cewar "Lfy keee meyake damunki" murya na na rawa nace "kirjina ke ciwo sosai kamar zai ɓale" taso dani yayi yazauna saman kujera riƙe da ni numfashi na yake sama da ƙasa riƙo hannun sa nayi na ɗaura saman kirjina nace "buɗe kagani abun da yake maniiiii ciwooo" jikinsa nawa yace "too ni ya zanyi na buɗe wannan rigar"!? Zif din rigar na zuge jikina sai rawa yake Nononwana ne fito waje Subhanallah abun da ya furta ahankali ahankali ya ɗaura hannun sa saman kirjina wani irin taushi ne laushi yajiya wata irin ajiyar zuciya ya saki, wata irin ajiyar Zuciya nayi lumshe idanuwana nayi Aryan kuwa rikicewa yayi bakin sa ya ɗaura akan dayan nono zaro ido nayi da sauri na ture sa na ruga da gudu na wuce ɗakina na rufe ƙofar da key da sauri Aryan yazo na buga kofar yana kwala mata kira "Ayanahhhhh ki buɗe ƙofar mana please Amman bata buɗe ƙofar ba, dafe mararasa yayi tana masa wani irin ciwon da bata taɓayi masa ba juyawa yayi ya wuce ɗakin sa haka ya shiga cikin ɗakin ko ganin baya yi sosai saman bed ya faɗa yana ajiyar Zuciya sosai hannun sa dafe mararasa tana masa ciwo ciro wayar sa yayi ya dana Call din Fauzali lokacin yana kwance saman bed yana sharara bacci ringigin ɗin wayar sa yajiya ya buɗe idanuwan sa ɗauko wayar ya kara ga kunne yace "Aslm Alkm"!... Kana ina ne"!? Cikin wahala yake tambayar sa" Tashi zaune yayi yace "ya dai Aryan naji muryar ka haka lfy"!? Runtse idanuwan sa yayi yace "Babu lfy yarinyar nan ce ta taso mani da ciwo na" Zaro ido yayi yace "Ayanah to meya faru"!? Mtsss abubuwan ta ne take nuna mani wlh" Fauzali yace "to kai wai ina ruwan ka ne da ita yarinya da kike cewa ƴar kauye"!? Himm! Bazaka gane bane Fauzali ina cikin matsala sosai dan Allah ni dai kazo kayi mani Allurar...... Ayanah kuwa wata irin dariya ce ta fashe da ita tace "himm! Aryan kenan wlh yanzn aka fara wasar........... *Hassy Soja* ✍🏻: . 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹 *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillah Rahamani Rahim_ *Page __________63&64__________* Fauzali ne tsaye bakin bed din Aryan yana kallon sa yace "kaga Aryan dukk ka tada hankalin ka akan ɗan wani ƙaramin abu duba ƴarda zazzaɓi ya rufe ka " himm! Wlh Fauzali bazaka gane halin da nake ciki bane wai dama ashe haka dake da manya manyan Boobs ban san ba himm sai da" dariya fauzali ya kwashe da ita yace"ɗan iska dama saboda da su ne ya rikice wai kai ko kamanta da ƴar kauye ce" taɓe baki yayi yace"mtsss haka ne fa yanzun dai allura ta shekara nawa kayi mani"!? Wani irin murmushi yayi yace "huɗu kaga kuwa lokacin ka samu wace kake so" Uhmm magani ya sha sannan ya koma ya kwanta bacci ne ya fara shigo shi hamma yayi yace "ok bacci zakayi kenan zuwa anjima idan kasamu ƙarfin jikin sa ka kira ni"hannu ya ɗaga masa ficewa fauzali yayi daga cikin ɗakin Aryan kuwa wani irin bacci ya ɗauke sa. Ayanah ce kwan ce saman bed tana chatin cikin Whatsapp wani group ne aka saka shine *SHAGWAƁA ƳA MACE AGIDAN MIJINTA* Dariya take irin abun da wata khairanta tace "Himm! My ƙawaye nagari wai ashe haka Shagwaɓa taka rikice mai gida"!? Ɗaya daga cikin su tace"himm! Wlh kuwa khairanta Ranar da na farawa Alhajina shagwaɓa zo kiga yarda ya rikice bari kuji yarda da mukayi da shi Zaune yake cikin falon yana kallo ni kuma ina ɗakin ina karatun wani littafin *RUGAR FULANI* ya haɗu sosai irin shagwaɓa ce nace wlh yau kam sai na koya ajiye waya ta nayi na fito waje hango sa nayi zaune wani irin ihu nasaki na faɗa ƙasa kusan wani irin "!? 🤔. Aa sai kin faɗa ƴar uwa" kawai sai naga mutum atsaye gabana hankalin sa dukk tashi yana cewar" baby lafiya" nace" Uhmm Uhmm Uhmm Uhmm Uhmm ba kai ne ba Uhmm Uhmm Uhmm hawaye ne suka zubo mani hhhhh kai wlh kowa ce taje ta gwaɗa ta gani kunya nake ji sosai " dariya mukayi mata sosai ni kam ban ce komai ba har sai da Maryam tace "wai Halin Ayanah bata online ne"!? Hafsat tace "tana kallon mu wlh dukk abun da muke" 😂😂😂 wlh kuwa ganin nan yawa matar Alhaji ya za'ayi da *RUGAR FULANI* din nan inason sa wlh"!? Ke na kudi ne fa " to nawa ne kuɗin"!? 300 ta normal group vip 500" ok babu damuwa zan siya muna mu dukk ya sunan marubuciyar"!? Ke baki santa ba tabb to HASSY SOJA tace wlh tana da kirki sosai" Masha Allah ok babu komai zan sauka ko zuwa anjima ne zamuyi magana, da ke sai turo mani number ta" too shike nan Allah ya kaimu lfy dai"Amin ya Allah kashe data nayi ina dariya su khairanta dama nayi wanka tunda zu cikin naji yana kuka alamar dai yunwa nakeji dafe ciki na nayi nace" ko me zan ci yanzun oh "!?. Dogowar riga ce black na saka da mayafin ta wayata ce na ɗauko na fito waje tafiya nake zan wuce sai na kalle kofar ɗakin Aryan taɓe baki nayi nace"kayan wahala" wuce na sauko da bene na buɗe ƙofar falon na fito waje tafiya nake guda guda har na kawo part ɗin su Ummi kwankwansa kofar nayi buɗe ƙofar akayi da sallama na shigo cikin falon Hajiya kakus tsaye tana kallona murmushi nayi nace "Hajiya barka da hutawa" riƙo hannuna tayi muka ƙarasa cikin falon Tace"yauwa ya gidan"!? Wlh lfy klau Alhamdulillah ya jikin Ummi" Alhamdulillah taji sauki sosai kije ɗakin ta ki gani " to wuce nayi cikin ɗakin Ummi ce zaune tana kallon tv da sallama na shigo da ɗakin dago idanuwan ta tayi tana kallona murmushi ta sakar mani nace"Ummi na ya karfin jikin"!? . Bakin ta naga yana motsawa alamar da sauki da sauri nace"Hajiya zo ki gani wlh Ummi ta fara samu sauƙin jikin ta" Hajiya kakus ce tashigo cikin ɗakin da sauri tace, kai haba"!? Wlh kuwa Hajiya kallon mu take tana murmushi Hajiya kakus tace "sannu ya jikin"!? Itama haka tagani bakinta yana motsawa hawayen fari ciki ne suka zubo mata tace "Masha Allah Allah ya ƙara maki lafiya" Amin ya Allah nace "Uhmm muje da ita falo Girgiza mani kai tayi Alamar Aa Hajiya tace "to Alhamdulillah ki bar ta zaune anan saboda ina tunanin ko Zayyanu, zai dawo yanzun" to juyawa mukayi muka fita daga cikin ɗakin falo muka dawo muka zauna saman kujera kallona tayi tace "Ƴar nan mezaki ci"!? Har kin gama girki ne Hajiya"!? Eh wlh tunda zu nagama miƙewa tsaye Hajiya kakus tayi ta wuce kitchen bayan ta wuce kitchen sai ga Aryan ya shigo cikin falon da sallama amsa masa sallama nayi ɗago idanuwana nayi mukayi ido huɗu da shi sai na dukk ya rame kamar ba shi ba, wuce wa ciki yayi da ido, na bishi Hajiya kakus ta shigo cikin hannunta ɗauke da plate miƙewa tsaye nayi nace "Aa Hajiya da kanki "!? Dariya tayi tace "to menene ɗauko maki abinci "!? amsar plate din nayi na zauna ƙasa buɗe ɗayan plate din nayi shinkafar da wanke da salat ban san lokacin da nace"wow gaskiya Hajiya ina godiya sosai da wannan zazzafan girkin wlh abun da nake mutuwar so "dariya take sosai tace "shima haka Aryan yake yana son shinkafa da wanke shigowa Aryan yayi cikin falon yana kallona yace "Aa Hajiya girki kikayi muna"!? Eh wlh gashi nan" karasowa gurin yayi ya zauna ƙasa kusa da ni da sauri na kalle sa kashe mani ido yayi yace "Baby na kisan abun da nake mutuwar so kenan" Uhmm chokali na ɗauko na fara ci shima sai yaci cikin raɗa nace"ya zaka zo ka cinye mani abinci Eye"!? Haba dai dan Allah da gaske kike"!? Taɓe baki nayi nace "Uhmm" cire gyale na nayi na ajiye saman kujera baki suka saki suna kallona koda na ɗago idanuwana nayi mukayi ido huɗu da shi nace"lfy kake kallona haka"!? . Na cigaba da cin abinci na gyara murya nayi nace "Uhmm Sweet heart ya maganar da mukayi jiya? Kallona yake da mamaki yace "yaushe mukayi magana da ke"!? kashe masa ido nayi Ajiye chokali nayi nace "Uhmm Hajiya kina jin sa ko wai jiya nice masa ya bani kuɗin gyaran gashi wai ba zai bani ba " ina turo baki kallon sa tayi tace "Haba dai Aryan ya zaka ce bazaka ba kuɗin gyaran jiki ba ai mace ƴar kwalliya ce fa" oh Hajiya wlh mantawa nayi kin san abubuwan da yauwa suke" Uhmm ruwa nasha sannan nace"Alhamdulillah na koshi Hajiya" halama wa zai cinye wannan ragin"!? Kai mana miƙewa nayi nace"Hajiya zan wuce cikin gida saboda su Bhaiyah zasu zo" to shike nan sai munyi waya " to fita nayi daga cikin falon koda na wuce part ɗin na buɗe ƙofar nayi na shiga cikin falon da sauri na wuce ɗakina na watsa ruwa sannan na saka riga da zane kiran waya ta ne naji da sauri na ɗauka Sunana Mommy ne yake yawo ga screen ɗin waya ɗauka nayi nace "Uhmm Aslm Alkm " Amin wslm my angel cewar Mommy "naam Mommy ya gidan"!? Lfy klau kinga bamu shigo ba ko"!? Eh wlh lfy dai ko""!? Aa Alhamdulillah dama muyi shawara ne kiyi hakuri sai zuwa sati mai zuwa zamu shigo saboda akwai abun da mukeyi shiryawa" cikin damuwa nace"to shike nan Allah ya kaimu lfy" Amin ya Allah kashe wayar nayi koda na duba har dare ya fara yi sallah magriba da Isha'i nayi sannan na kwanta na cigaba da kallo har bacci ya ɗauke ni...... Washe gari da yamma na fito daure da towel hijabi na saka na Fitowa nayi ina leƙowa can na hango Aryan zaune saman kujera cikin falon murmushi nayi na koma cikin ɗakin jakata na buɗe na ciro jar riga ko bers ban saka ba haka na saka rigar na feshe jikina da turaruƙa masu shegen kamshi wow gaskiya rigar tayi kyau sosai ko cinyoyina ba kai ba haka na fito waje tafiya nake ahankali ahankali har na sauko da bene kallon sa nayi kamahin turare ne da yaji ne yasan nice ɗago idanuwansa yayi mukayi ido huɗu da shi murmushi nayi nace "Aa Sweet heart shine baka kira ni ba ina turo baki, wani irin abu ne yaji yana masa yawo a cikin jiki rutse idanuwan sa yayi ahankali na karaso gurin saman cinyoyin sa na zauna wata irin ajiyar zuciya yayi hannuna ɗaya na ɗaura saman kirjinsa ina shafawa ahankali nace"ya naga dukk ka rikice menene "!? Uhm " buɗe kafafuwana nayi ina kallon sa sosai cikin raɗa nace "Kayi magana nan uhmm" saukowa nayi daga saman kafafuwan sa na zauna gefen sa hannuna na ɗaura ina shafa marar sa wata irin mahaukaciyar ajiyar Zuciya yayi baki na dai dai da na shi kissing gefen fuskar sa nayi nace "ko kana bukatar wani abu uhmm" bakin sa ya saka cikin nawa yana kissing din sa ahankali naji ahannunsa saman boobs dina yana kokarin ɓalle mani riga zaro ido nayi jikina ne ya fara rawa da sauri na miƙe tsaye zan wuce ya sa hannu ya jayo hannuna na faɗu masa saman kirjinsa runtse idanuwana nayi ina karatu Addu'oi kala kala numfashin sa nakeji ajikina buɗe idanuwan nayi ina kallon kyakkyawan fuskar sa yace "ina kuma zakije ƴan mata"!? Amma zanje kitchen na ɗauko lemo ne" Uhmm to shike nan tashi kije da sauri na wuce ɗakina ina ajiyar zuciya. Ciwon marar sa ne yadawo masa sabo tunda yaga ta wuce ɗakin ta yasan ba dawo zatayi ba miƙewa yayi ya dafe mararsa haka ya wuce ɗakin sa koda ya shiga cikin ɗakin faɗawa saman bed yayi yana ajiyar zuciya amman ina kamar karo masa ake sauƙowa ƙasa yayi idanuwan sa suka riƙiɗa sukayi jajaje sosai ko gani ba yayi sosai wani irin zazzaɓin mai zafi ya rufe sa, fauzal ne yaji ko kiran sa beyi ba shima be kira sa ba baccin wahala ne ya ɗauke sa. *Bayan Kwana biyu* Haka rayuwa ta cigaba da tafiya yau kwana huɗu bamu haɗu da shi ba zaune nake cikin ɗaki ina kallon sai Aryan ya faɗu mani araina nace"ko lfy yake yau bamu haɗu da shi ba har kwana huɗu rigar bacci ce a jikina fitowa nayi na turo kofar ɗakin sa dube_dube nake kamar wace atajiye wani abu can na hango Aryan kwan ce saman bed yana rawar sanyi da sauri na ƙaraso gurin hawan bed din nayi cikin tashin hankali nace"meyake damun ka ne"!? Ahankali ya buɗe idanuwan sa yana kallona muryar sa na rawa yace "tashi ki fita mani ɗaki kin zo ki kashe ni ko"!? cikin tashin hankali nace"ni yaushe nace maka zan kashe kai"!? Runtse idanuwan sa yayi be ce komai ba cije leɓɓen sa yayi yace "ɗauko waya na ki kira mani Fauzali da sauri na duba ina neman wayar sa ashe tana kusa da ni ɗauko wayar nayi nace"ga wayar naga akwai security ne awayar" lumshe idanuwan sa yayi yace "duba akwai karamar waya agurin " to ɗauko karamar wayar cire security nayi nace "na buɗe ya sunan sa yake . Ajiyar Zuciya yake saboda tsabar ciwon marar sa cije baki yayi yace "Abokina shine sunan" duba sunan sa nayi sai naga number Fauzali kiran sa nayi lokacin yadawo, daga masallaci ringing ɗin wayar sa yaji da sauri na ɗauke ya ƙara ga kunne yace "sai yanzun kaga damar kira na ɗan rainin hankali" da sauri nace"bashi bane dan Allah Yaya fauzali kazo Yaya Aryan bashi da lfy please" ajiyar Zuciya yace "Subhanallah ciwon sa ne yadawo, kuma Ayanah ai ke ce maganin sa lafiyar sa na hannunki ai. Ni kuma to tayaya"!? Ajiyar Zuciya yayi yace "ki cire kayan jikinki sai kiyi kissing din sa kina shafa marar sa da sauri ya kashe wayar bin wayar nayi da kallo sannan na koma ina kallon sa yana cikin wani hali tunanin nake nace"to ni ta ina zan fara masa wannan abun kunyar"!? wata Zuciya tace" himm! Ayanah kada ki yarda da wannan shirmen banza kin manta abun da yake maki ne a cikin gidan nan kuwa? Wata Zuciya tace "Haba dai Ayanah ki tuna dukk wanda ya taimaki wani sai Allah ya taimakeki dan Allah ki duba halin da wannan bawan Allah yake ciki" runtse idanuwana nayi jikina na rawa na cire rigar da ke jikina tare da pant cire masa Blancket din sa taa cire masa kissing din ta ya fara dama da shi sai Boxers da sauri ya cire sa ai kuwa ya fara shan boobs dinta Ayanah kuwa kuka take sosai saboda tana son ta taimaka masa halin da yake ciki can sai taji kawai ya fara kokarin shigarta ahankali jikinsa ya fara rawa tun kafin ya kai cikin gurin ina har hayyacin ya fara fucewa addu'ar saduwa da iyali kafin tayi wani abu. Yana shigarta atare sukayi wata irin ƙara wani irin dadi ne da ni'ima yake shigarsa saboda tsabar dadi ita kuma wata irin ƙara ta saki da sauri ya toshe mata baki haka ya cigaba da abu ɗaya tunda tana kukar da ƙarfe har muryar ta ta shaƙe sai da yayi awa huɗu saman ta sannan ya samu gamsuwa birgina gefe yayi yana ajiyar Zuciya sai Addu'oi kala kala yake zuba mata da iyayen ta ita kuma sai kuka take sosai bata taɓa tunanin irin wannan azabar Aryan zaiyi mata ba sai yanzun tayi da ta sani ya fi dubu jikinta sai rawa yake sosai ɗago idanuwan sa yayi yana kallon ta sai ajiyar zuciya yake Ayanah kam ko hannu bata iya ɗagawa saboda tsabar azabar Aryan yayi mata kuka take sosai...... Ummi ce kwan ce saman bed tana bacci jitayi kamar an cire mata wani ƙaya ahankali ta buɗe idanuwanta tana kallon ɗakin zaro ido tayi da sauri ta tashi zaune tana cewar Innalillah wa inna ilaihir raji un tashi tsaye tayi tana kallon kafafuwan ta da sauri ta kwalawa Hajiya kakus kira Hajiya! Hajiya!! Hajiya!!! Dai dai lokacin Hajiya kakus na zaune saman bed tana lazumi jin muryar Ummin Aryan ce taji da sauri ta miƙe tsaye fitowa waje tayi lokacin Ummi ta fito daga cikim ɗakin tsaye tayi tana kallon Hajiya kakus cikin farin ciki Hajiya kakus tace".......... *Hassy Soja* ✍🏻: 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _Love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹 *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillah Rahamani Rahim_ *Page __________65&66__________* Tace"Sameera! Sameera!! Ke ce nake gani kuwa"!? Jin jina kai Ummi tayi tace "Alhamdulillah nice Hajiya kin gani yanzun naji sauƙi sosai"! Alhamdulillah Allah shine abun godiya Allah ya ƙara maki lfy muzo muje dakina ki kwanta da safe sai na kira kowa da kowa" wuce cikin ɗakin Hajiya kakus tayi saman bed ta hawa ita da Hajiya suka kwanta addu'a sukeyi sannan bacci ya ɗauke su. Tun lokacin da abun ya fara nake sosai har bacci ɓarawo yayi awan gaba da ni shi ko Aryan.toilet paipa ya ɗauko ya goge gaban sa miƙewa tsaye yayi yaje toilet yayi wankan tsalki da alwala fitowa yayi daga cikin toilet din kallona yake sai yaga har yanzun kamar akwai zazzaɓi atare da ni wuce wa yayi ya ɗauko sallaya ya gabatar da nafilolin da Addu'oin zaman lafiya Kiran asallatu ne ya falka da ni ahankali na buɗe idanuwana jikina dukk ciwo yake abun da ya faru jiya da dare ne ya dawo ma Kwalla ne suka zubo mani cikin Koda Aryan ya jiyo na kasa tashi zaune miƙewa tsaye yayi yazo bakin bed har zai saka mani hannu murya ta na rawa nace "kada ka kuskura ta taɓa ni tunda kasamu abun da kake so" daƙar na tashi zaune ina ajiyar Zuciya sai naji ni wayam babu kaya ahankali na saka hannuna ina lalaɓe har hannuna ya kai ga rigar jayowa nayi saka ina kokarin tashi yace "ke da baki da lafiya Ayanahhh ki bari zazzaɓin ya sauka mana" wani mugun kallo na aika masa ahankali na miƙe tsaye jikina sai rawa yake ƙasa na kamar zai cire saboda tsabar zafi ta gefen sa na zo zan wuce kamar zan faɗi da sauri ya sa hannu zai riƙe ni cikin tsawa nace" kada ka kurkura kataɓa ni na faɗa maka "dafa bango nayi har na fice daga cikin ɗakin da kallo ya bita yasan beda gaskiya shiyasa zaunawa saman bed yayi ya buga tagumi ɗakina na shige ko gani bana yi sosai har na iso bakin bed zaunawa nayi kuka ne ya suɓuce mani ban shirya ba nace "wlh da nasan haka wannan abun zai faru da ban tausaya maka ba sai dai ka mutu Amman babu damuwa nasan abun da zanyi jinayi an fara tada sallar asuba haka na miƙe na shiga cikin toilet Allah yasa akwai ruwan zafi tafasashe. Ruwan na zuba cikin bahun wanka sai gishir zaunawa nayi cikin ruwan wani irin zafi ne yake shigata haka na gasa jikina sosai sannan nayi Wankan tsalki tare da ɗauro alwala fitowa nayi daga cikin toilet din wadirof na buɗe wata dogowar riga ce black na saka ajikina sannan na ɗauko hijabi nasaka orange na shimfiɗa sallaya ba gabatar da sallah asuba bayan nagama ne kasa zaunawa nayi Addu'oi miƙewa tsaye nayi na koma saman bed na kwanta ga zazzaɓi yana damuna ga abun da ya faru da ni daren jiya hawaye ne suka gangaro mani ga bacci ina ji ban san lokacin da bacci ya ɗauke ni ba Aryan kuwa kasa magana yayi saboda ya san yanzun kam sai abun da ya gani tunda har ya kusan ce ta Murmushi ya saka yace "o Allah na ashe kina da tausaye ban sani ba, wai dama haka kike da dadi Babyna Ayanah oh gaskiya kina da ni'ima sosai dazun nan kamar kada na daina gaskiya ya zama dole na lallashe ta" lokacin da ta wuce yarda yaga tana tafiya sai ta bashi tausaya girgiza kai yace "insha Allah da safe zan muje asibiti aduba ki ko ban ji maki ciwo ba cire zane bed din yayi ya saka sabo.. Tunda da safe Hajiya kakus ta kira Abby ta faɗa masa Ummi ta warke haka sauran mutane gidan dukk sai da ta faɗa masu sannan ta kira Aryan ta faɗa masa Ummi tayi sauƙi ban san Gari waye wa ba kiran Hajiya ne ya tadani daga bacci buɗe idanuwana nayi jikina dukk ciwo yake haka na miƙe zaune ɗauko wayar nace"Aslm Aklm Hajiya barka da safiya" da sauri Hajiya kakus tace"yauwa ƴar nan yana ji muryar ki kamar wace tayi kuka"!? Kwalla ne suka zubo mani muryar ta na rawa nace"bana jin dadi ne" Subhanalillah Allah ya baki lfy yauwa dama zan faɗa maki Ummin ku taji sauƙi sosai" ban san lokacin da nace"da gaske Hajiya"!? Eh amman ki bari har kiji sauki tunda baki da lfy kin sha magani ko" Uhm eh Hajiya yanzun ma bacci ne ya ɗauke ni sai ga kiran ki" Ayyah to Allah ya baki lfy" Amin ya Allah sai na shigo zuwa anjima" to kashe wayar nayi na gyara kwanciya ta ko mint biyar banyi ba sai ga Aryan ya shigo cikin ɗakin da sallama ina jin sa nayi banza da shi ƙarasowa yayi yana kallon kyakkyawar fuskar na murmshi ya saka ya tuno da dadin da yasha daran jiya ajiyar zuciya yayi yace"Amman Ayanahhhh! Rutsen idanuwana na ƙarayi ya cigaba da cewar"San ba bacci kike ba ki taso muje na taimaka maki saboda zazzaɓin da yake damun ki ki tashi muje asibit aduba ki idan ban jimaki ciwo ba" afusace na tashi zaune nace"taimako ko ba taimako ba tunda burin ka cika ba ai dole to bar kaji wlh da nasan wannan ciwon naka zai rabani da budurci na da ban yarda ba sai dai dukk yarda zakayi kayi mtss asibitin kuma ba zan je ɗin ba kukan ne ya suɓuce mani sosai". Shiru yayi be ce komai ba juyawa yayi har zai fita sai ya jiyo yace"to ina jiran idan ki gyara kizo muje gurin Ummi taji sauƙi" katafiyar ka idan nasamu lokaci zan shigo na duba ta da kai na ai ba tare muka saba tafiya ba mtsss "gyara kwan ciya nayi haushin sa da tsanar nakeji sosai ko fuskar sa bana son gani" Murmshin gefen baki yayi yace"wlh idan baki taso ba zanyi maki abun da nayi maki daren jiya kisan inada ƙarfi ai kafin ya rufe baki da sauri na sauko daga saman bed hijabi na pink na saka mai hannu na ɗauko waya na nabiyo bayan sa ina harara sa dariya yaso yayi sai dai ya ɗaure fuska yana sham ƙamshi atare muka fito daga cikin falon sai waje yana gaba ina bayan sa har muka iso baƙin kofar kwankwsawa yayi Mustap ne ya buɗe muna kofar da sallama muka shigo cikin falon. Tunda muka shigo kowa ya kafin mu da ido yarda ni da nake tafiya ba dai dai ba Hajiya ce tajiyo tana kallon mu tace"Aa ke da baki da lfy kuma kika taso kika zo"!? Ai taji sauki cewar Aryan momyn Hisham tace "ya naga tana tafiya ba dai dai ba lfy dai ko" rass naji gaba na ya faɗi Murmshi yayi yace"Ayyah kin san Amarya ce dukk abun da ya same ita ai babu komai " kamar ya Amarya ce ita bata da bakin magana ne sai kai"!? Ajiyar zuciya nayi nace"jiya na faɗi da naje kitchan gurin ɗauko ruwa" Taufeek yace"Subhanalillah sannu my Aunty dafatan dai baki jimo sosai ba kin san bana son abun da zai taɓa lfyr ki"!? Kallon sa Abby yayi shima Aryan yana kallon sa da mamaki ita kuwa Hajiya riƙe baki tayi Ummi ko zuba masa ido tayi suna kallon ikon Allah Hisham ne yayi saurin cewar" Ayyah sannu Aunty Allah ya ƙara lfy" ƙarasowa mukayi cikin ladabi na durkusa ƙasa na gaishe da kowa Ummi ce tace"zo nan ƴata ƴar albarka" miƙewa tsaye nayi ahankali na ƙaraso gurin riƙe hannnu na tayi ta zaunar da ni kusa da ita tana Murmshi tace"sannu ƴata gaskiya nayi farin cikin samun ki amatsayin Surukata Sun kuyar da kaina ƙasa nayi ina murmushi Aunty Amarya kuwa sai harara ta take cikin jin haushi Tace" Sannu Amaryar Aryan gaskiya kinyi ƙanƙanta da Aure ". Hajiya kakus tace" ke maimuna menene haka kikeyi wai ku dan Allah yaushe zakuyi hankali ne wai "!? Kiyi hakuri Hajiya cewar Aunty Amarya tana harara Ayanah ƙasa ƙasa, Alhaji Ahmad yace"wai ina Maryam ne"!? Mustap yace "Amma tace tana zuwa saboda tayi baƙuwa ne" to shike nan kallon ta Mommyn Hisham tayi tace "Allah sarki Ummin Fannah ashe Allah ya baki lfy"!? Murmusawa Ummi tayi tace "Alhamdulillah naji sauki sosai kamar kowa" ni dai ban ce komai kallona Aryan yake ji nake kamar ana kallona ɗago idanuwana nayi mukayi ido huɗu da shi harara ya watsa mani taɓe baki nayi ina kallon gefe na gyara murya Abby yayi yace "to Alhamdulillah lallai Allah ne abun godiya gashi nan Sameera kullum cikin Addu'oi muke Allah ya baki lfy sai gashi ya amshi addu'ar mu Allah dai ya kiyaye gaba" Amin ya Allah kowa yace Taufeek kuwa kishine ya hana sa magana miƙewa tsaye yayi ya fice daga falon da kallo na bisa taɓe baki nayi. Hajiya kakus tace "wlh kuwa ai ita ce tayi sanadin samu sauƙiiii da sauri nace"Aa Hajiya ba sai kin ce komai ba ai Allah dai ya ƙara lfy" kallona Ummi take cikin raɗa tace "dafatan dai be ji maki ciwo ba "!? Wata irin kunya ce ta kamani kamar nashige cikin ƙasa saboda kunya rufe fuskana nayi murmshi tayi tace "Aa menene kuma na jin kunya ta ni fa mahaifiyar ki ce kada kiji komai " shiru nayi saboda kunya Aryan ne yace "ni fa wlh ban gane Ummi yanzun kin daina sona uhmm " eh mana bata su ƴaba cewar Hajiya Abby yace "zo nan my son rabu da Ummin ka" . Turo baki yayi cikin shagwaɓa ya taso ya zo ya zauna kusa da Abby Ummi tace "shike nan kowa ya riƙe nasa" kiran sallah azuhir ne ya katse muna fira maza suka wuce masallaci ni kam kaina ne yake ciwo haka muka wuce ɗakin mukayi sallah bayan mun gama ne muka fito daga cikin ɗakin falo mukadawo zaunawa mukayi sai ga Abby sun dawo gida aka cigaba da lbr na gaji da zaman gashi ba lfy gareni ba nace "Uhmmi zan wuce part ɗina kallon Aryan tayi tace "my son ƴata zata wuce part ɗina ya kamata kuje ko da zuwa anjima ne sai kazo ko"!? Turo baki yayi yace "kai Ummi wlh ban gaji da ganinki ba fa" nace "Uhmm Ummi ki bar shi ya zauna zan je da kaina ai. Girgiza mani kai tayi tace "Aa tashi dai kuje gida nagode sosai " miƙewa tsaye mukayi sallama mukayi muka fita daga cikin falon tafiya muke ina gaba yana bayana har muka iso kofar buɗe ƙofar nayi nashiga cikin falon shima shigowa yayi yace "wai har yanzun zazzaɓi ne"!? Banza nayi da shi zan wuce cikin sama yace "Haba dai Ayanahhh da ke fa nake"!? Data malam dan Allah ka rabu da ni please ni yanzun abun da nake so da kai dan Allah ka bani takardar saki na" da sauri yace "same" saki nace" be ce komai ba ya fice daga falon da kallo na bisa taɓe baki nayi na wuce ɗakina....... Da dare Taufeek ne tsaye yana go and com Hisham na zaune saman kujera kallon sa yake yace "wai kai Taufeek yaushe zakayi halin ka ne kasan da Aunty matar Brother din mu ce to tayaya zaka ce wai dole sai ta so ka"!? Wani mugun kallo ya aika masa yace "wlh dukk yarda za'ay sai dai ayi sai na kashe mata Aure sai dai tadawo ta Aure ni kasan halina kasan waye ni Taufeek" Hisham yace "nasan zaka iya abun da yafi haka amman dan Allah ka rabu da ita ta zauna dakin ta mana"Himm! Bazaka gane bane Hisham wlh tunda nayi ido biyu da ita naji nakamo da sonta wlh bazan iya rabuwa da ita ba.... Dafe kansa yayi yace "to yanzun mekake so yi ne"!? Ni abun da nake so shine ta bani haɗin kai kaji yarda hankali na ya tashi da naga tana ɗingisa ƙafanta har cikin zuciya ta nake jin ciwon " dariya Hisham yayi yace"lallai ɗan uwa na ya kamu da soyayyar matar Brother " faɗawa saman bed yayi yana tunanin Ayanah .. _Washe gari da rana_ Zaune take saman kujera tana latsar wayar sai ga Aryan ya fito zai wuce nace"jimana malam" tsayawa yayi Sannan ya jiyo yana kallona ɗaure fuska nayi nace"takardar saki na zaka bani"!? Takardar saki kuma"!? Eh kasan babu soyayya atsakanin mu dan haka ka sake ni na kama gaba na"!? Ai kuwa sai dai ki shekara dubu Amma bazan sake ki ba" kuka na fashe da shi sosai nace "wlh baka isa ba tunda kasamu abun da kake so har ka rabani da budurci na dan haka wlh sai ka sakeni bazan zauna da mugun mutum ba wlh be san darajar ɗan adam ba" cikin ɓacin rai yace "wlh dukk sanda kika kara wannan maganar sai nayi maganin ki ai bani nace ki bani kanki ba kice kika kawo kanki har cikin ɗakina" wannan maganar tayi mugun ɓata mani rai nace"wlh ƙarya ne ka kalle ni da kyau kasan wace ce Ayanah saboda kaga manya Boobs dina har da rikicewa kayi in bancin da Yaya fauzali wlh da ban taimaka maka ba ai taimakon ka nayi meyasa bakayi wa kanka magani ba"!? . Wani irin kyakkyawan mari ne ya watsa mani yace "himm wlh yanzun kika dameni zaki gane kuranki" dafe kuncina nayi nace"ka mari ni ko to wlh dukk abun da zakayi sai dai kayi idan baka bani takardar saki na ba anan gidan sai kai mani ita gida ko kuma kotu afusace na juya na shige cikin ɗakina da mamaki yake kallo na yace "himm nasan halin ai bazaki iya tafiya ba ficewa yayi daga cikin falon jakata na ɗauko na fito daga cikin ɗakin dukk abun da nake so na ɗauka na fita daga cikin falon tafiya nake ina hawaye har na kawo bakin get mai gadi na zaune yana sauraron rediyo ganina da yayi da sauri ya taso yace "Hajiya fita zakiyi"!? Eh buɗe mani kofar" jikinsa na rawa yazo ya buɗe mani kofar ina fito sai ga wata haɗaɗar mota yazo tayi parking gaba na ƙarasowa nayi na buɗe kofar na shige na rufe akaja motar da gudu... Da dare Aryan ne yadawo, gida koda ya shigo cikin falon bega kowa ba zaunawa saman kujera yayi yana tunanin faɗa da yayi da Ayanah ajiyar zuciya yayi yace "Ya Allah najawo wa kaina da kaina dole naje na bata haƙuri miƙewa tsaye ya wuce ɗakin ta turo kofar ɗakin yayi shiga yayi amman be ji motsin ta ba kuna torchlight yayi haske ne ya mamaye ɗakin wa yam be ga kowa ba hankalin sa ne ya fara tashi da sauri ya fito daga cikin ɗakin falo yadawo amman beji motsinta ba har kitchen yaje Amman wa yam hankalin sa yayi mugun tashi yace "Innalillah wa inna ilaihi raji un wai dama da gaske take da sauri ya ciro waya ya kira Ya jafar lokacin yana cikin motar ringing ɗin wayar sa ne yaji da sauri ya ɗauka yace"Aryan ya gida" lfy klau Babban Yaya " . Masha Allah ina ƴar Autar mu kwana biyu ban ji muryar ta tana lfy dai ko"!? Lfy klau Alhamdulillah nace wai bazo gida ba"!? Aa yanzun na fito gidan batazo ba tace zata zo ne"!? Eh wlh " ok bata zo ko sai gobe "Insha Allah kashe wayar yayi yace "yau na shiga ukku Innalillah wa inna ilaihir raji un Ayanah ina kika shiga ne"!? faɗuwa saman kujera yayi kiran Fauzali ne ya shigo cikin wayar sa ɗauka yayi yace "Aslm Alkm " wslm sannun ango Aryan " himm akwai matsala abokina" Subhanallah meya ke faruwa ne"!? Kazo gida dan Allah " ok dama ina kusa da gida bani minti biyar kashe wayar yayi ya dafe kansa bayan minta biyar sai ga fauzali ya shigo cikin falon da sallama kallo ɗaya yayi wa Aryan yasan yana cikin damuwa be masan yashigo ba sai da ya taɓa sa da sauri ya ɗago idanuwan sa yayi yana kallon sa yace "ina cikin tashin hankali Fauzali" kallon sa yayi yace "menene yake faruwa ne ina Ayanah ɗin"!? Himm maganar ta ce zan faɗa maka tunda farko har karshe ya kwashe komai ya faɗa masa zaro ido yayi yace "Innalillah wa inna ilaihir raji un to yanzun menene abun yi"!? wlh ban san ba har Ya jafar na kira yace "bata zo ba"!? Wayyo Allah na to ina tashiga ne lallai tayi fushi sosai ba ƙaramin ba " Himm! ni wlh ban san ta ina zan fara ba gashi Ummi taji sauƙi da taji wannan labarin bale Hajiya ai na shiga ukku na ..... Ayanah kuwa koda suka iso wane shegen gida kuka take parking yayi da sauri ta buɗe ƙofar ta fito waje da gudu ta shige cikin falon wata haɗa mata na zaune saman kujera tana karatun husinli musulmi shigowar Ayanah ne ta katse mata karatu da gudu tazo faɗa saman jikinta ta saki kuka mai ban tausaye hankalin matar ya tashi sosai tace "wai menene wai kinzo ki faɗa mani saman jikina kina wa mutane kuka wai"!?......... *Hassy Soja* ✍🏻: _T SOJA_😉 07063617906 ⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡ _Love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹 *dan Allah kuyi mani afuwa bamu da nepa ne kwana biyu shiyasa kukaji ni shiru dafatan kowa yana lfy* *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillah Rahamani Rahim_ *Page __________67&68__________* muryar ta na rawa tace "Aunty wlh duka na yake kamar baiwar sa har wulaƙacin yake mani nagaji da cutar da ni da yake shiyasa na yo gidan ki yazo ba ni takarda saki na" salati da sallame tayi tace "kai yanzun Aryan iskan cin nasa har ya kai haka"!? Cikin ɓacin rai take maganar kuka nake sosai ajiyar zuciya tayi tace "yi shiru Ayanah ki bar ni da shi zai zo ya same ni da kansa ina shi Fauzali din yake"!? Har na buɗe baki zanyi magana sai gashi yashigo cikin falon da sallama zaunawa saman kujera yayi yace "Aunty anyini lfy ya gajiya" lfy klau Fauzali yanzun fisabillah Aryan ya kyauta kenan to yayi masa kyau" ajiyar zuciya yayi yace "ayi hakuri Aunty wlh kin san halin Aryan kuma sai yayi shiru" kuma me wayar ta ta dauko ta kira wata Number tundaga farko har karshe sai da fada to shike nan babu damuwa kashe wayar tayi tana kallon mu yace "Amma Aunty Taupeek ne ya kira ni ya fada mani sai ga kiran ta insha Allah zanyi baki kokarina naga nagyara zamantakewa su " shiru tayi masa saboda yanzun haushin ma maganar take tace "zaka iya tafiya ni zan neme ka da kaina kaji ko" to Allah dai kaimu kallona yayi yace "ni dai zan wuce sai anjima mikewa tsaye yayi har ya fita ni dai sau ajiyar zuciya nake tace "tashi kije daki ki kwanta naga har yanzun jikin naki da sai ahankali jikina babu kwari na tashi na wuce cikin daki.... Aryan kuwa ko gani bayayi sosai haka ya shiga ciki part din su Hajiya lokacin suna zaune cikin falo suna labari da sallama Aryan ya shigo cikin falon kallon sa Ummi tayi sai gan sa cikin damuwa tace "Aa my son " ɗago jajayen idanuwan sa yayi yana kallon su be ce komai ba Hajiya tace "kai lfy kake kuwa ana magana kayiwa mutane shiru"!? Bakin sa na rawa yace" Hajiya wlh ina cikin tashin hankali " kamar ya meya ke faru ne"!? Ayanah ta ɓata wlh tunda dazu na kira gidan su an ce batazo ba" innalillahi wa inna laihir raji un Ayanah din ta ɓata garin yaya haka ta faru"!? Ummi kuwa sallati take cikin tashin hankali yace "saboda mun shiga cikin sahum manya wai yau da safe sai na bata takardar saki ta shine nace bazan sake taba sai na fita daga cikin falon koda nadawo babu ta" cikin faɗa Hajiya tace "wlh kai bani mamaki Aryan yarinyar da ita sanadin warkewar Ummin ka har kai tun muna mu biyu kaje ka biɗo yar mutane wlh kafin ranka yayi mugun ɓaci hankalin sa yayi mugun tashi ba kaɗan ba haka ya fita jikinsa asanyaye rike baki Hajiya tayi tace "ai wannan shine sakarci wlh mtsss yaran yanzun basu san darajar aure ba...... _Bayan kwana biyu_ *A GIDAN SU UMMY KUWA* Abba ne da su Uncle da Daddy ne zaune saman kujera suna shawara yarda yazasu ɓulo ma lamar Ummy Maa ce tashigo da sallama kafin ta karaso Daddy yace "ki kira muna Aunty yanzun dai insha Allah ta huce " juyawa tayi ta komai cikin ɗakin bayan mitin biyar sai ga su sun shigo cikin falon kallon sa tayi ta ɗauke kanta karasowa sukayi zaunawa saman kujera sukayi Sannan Abba yace "Hajara dan Allah kiyi hakuri ki tausayawa mani mana kusan kullum sai nazo nabaki hakuri kin san halin da na shiga ne!? Nasan da kin san halin da nashiga da kin tausayawa rayuwata yanzun zan baku labarin irin halin da na shiga Yusuf nasan ku san Abokina Murtala ko"!? Eh haka ne to masha lokacin da zan fita kasuwa kin sa nayiwa Ayanah alƙawarin zan siya mata motar wasa ko Har naji kasuwa ina siyan kayan miya najiyo kenan sai nayi ido biyu da Murtala buɗe kofar motar sa yayi ya fito dai dai inda nake tsaye ya karaso yana dariya yace "imaran kenan kai atunaninka na rabu da kai ne Aa dama najima ina jin labarin ka har kayi Aure da yara biyu himm wlh yau din nan ba zaka kara komawa gida ba saboda kada ka tona mani asiri "Cikin jin haushi nace"Murtala kenan ai ni nariga na yafe ka wlh kuma da kake cewar ba zan koma gida ba ai ba kaine Allah ba bale kace zaka hanani zuwa gida gurin iyalina" ɓeyi wata wata kawai ya fisa mani wani hayaƙi sai na saki ladar kayan miya na yanke jiki na fadi daga nan ban ƙara sanin idan da kai na yake ba sai da nayi wata biyar koda na tashi na manta komai Ashe wai bayan faduwa ta ne ya gudu sai ga Wani Alhaji zayyanu mai motocin ya taimake ni shine ya tafi da ni ƙasa London har Allah ya hada da Hauwa har muka samu karuwa ban dawo hankalina ba sai da naganki sannan komai nawa yadawo, mani dan Allah kiyi hakuri ki yafe mani mana. Ajiyar zuciya Ummy tayi wasu zaffan hawaye ne suka zubo mata tace "na yafe maka Imran Ashe kasha walaha ban sani ba ni kuma tun da kabar mu kuke shan wahala har jafar ya fara zuwa gurin buge buge yana kawo mani kudi sosai naji dadin haka wata ranar har da kuka nake sosai saboda kullum sai Ayanah tayi kuka ita dai Abba komai Abba har ta girma lokacin da jafar ya samu wani aiki company sai da yayi Aure ya ɗauke Ayanah ta koma gidan sa da zama har wata kaddara ta shiga tsakanina da su Amman gashi nan Allah ya gyara muna komai cikin sauki"Kowa sai da yayi hawaye saboda sun tausayawa matar Brother din su cikin jin dadin yace "Alhamdulillah gaskiya naji dadin haka Allah yasa da Alkhairi gobe sai aƙara daura muna Aure ko"!?cikin Jin kunya tace"to Allah ya tabbar da Alkhairi "Amin ya Allah haka suka ce Ya jafar ma shigo lokacin da Abba ya basu labarin abunda ya faru da shi shima ya yafe masa sannan ya sanar da su Halima ta haihu ta samu ƴa mace....... Bayan sati biyu Fito tayi daga cikin ɗakin falon tashigo da sallama Aunty ce zaune saman kujera tana kallo sallama Ayanah ne ya sa tajiyo tana kallon ta tace "har kin fito"!? Ɗaga mata kai tayi sannan ta karaso ta zaune kusa da ita kallon ta tayi tace "Aunty wai har yanzun shiru be kawo mani takardar sakina be"!? Ajiyar Zuciya tayi tace,. Kiyi hakuri Ayanah nasan halin Aryan be kyauta maki ba Amman maganar saki ki ajiye ta gefe wasu zaffan hawaye ne suka zubo mata jiki babu kwari ta koma daki Aryan kuwa har da ciwo yayi saboda tsabar tashin hankali gashi Hajiya Kakus tayi fushi da shi ko amsa gaisuwar sa batayi Fauzali ya tausayawa abokin sa, Aryan ne zaune saman kujera yana tunanin ina zaiga Ayanah yasan be kyauta mata ba Amman gashi har tsawon sati ukku babu labarin ta da sallama fauzali ya shigo cikin falon kallon sa yayi yace "Aryan gaskiya ka rage yawon tunanin zai haifa maka da wata matsalar da ban. Ɗago jajayen idanuwan sa yayi yana kallon fauzali ajiyar zuciya yayi yace"dole ne nayi tunanin abokina kasan halin da nake ciki ya zanye hankalina bazai taba kwanciya ba har sai na ganta, murmshi yayi yace"haka ne to yanzun tashi muje wani gurin" bazan je ko ina ba fauzali" himm dole sai kaje saboda akwai mahimmancin zuwan ka gurin tashi muje" be so haka ya mike suka fito daga cikin falon mota suka shiga suka bar gidan tafiya suke babu wanda yake cema dan uwan komai har suka shigo wata unguwa da mamaki yake kallon sa shi kuma be ce komai dai dai wani gida ne yayi horn da sauri aka wangale get ɗin Aryan ya kasa hakuri yace"kai gidan Aunty fadima mukazo"!? Eh tana son ganin mu ne"shiru yayi be ce komai sai gaban sa ya faduwa parking fauzali yayi sannan yace "muje ko" buɗe ƙofar motar yayi ya fito daga cikin motar cikin gidan suka karasa. Da sallama suka shigo cikin falon kamshin turaran Ayanah yake ji amman sai dai be kawo koma a cikin ransa Aunty ce zaune saman kujera tana cin fara amsa masu sallama tayi tana kallon su karasowa gurin suka cikin ladabe suka gaishe da ita Amsa masu tayi cikin kulawa shiru falon yayi yace "Aunty kiyi hakuri wallahi naso zuwa gurin ki sai dai ina cikin tashin hankali ne shiyasa ban zo ba" himm! Aryan kenan ai dama nasan haka zaka ce Ayanah kuwa tana saman dining table tana cin abinci muryar Aryan tayi wata irin faɗuwar gaba taji gabanta nayi wasu Kwalla ne suka zubo mata lumshe idanuwanta tayi, Fada take masa sosai kamar zata dake sa hakuri suka shiga ba ta sannan tace "to Alhamdulillah naji amman dan Allah kada na ƙaraji kunyi fada tashi kaje gata can tana cin abinci da sauri ya miƙe tsaye ya karaso gurin da sallama da sauri ta ɗago idanuwana nayi mukayi ido huɗu da shi kusan minti biyar sannan na ɗauke kaina ajiyar Zuciya yayi yace "wato Ashe kina gidan Aunty ko"!? Shiru nayi ban ce komai ba ajiye chokalin nayi nace "Uhmm takarda saki na kazo mani ita ko idan har bata kawo ka ba to ko himm! Mikewa tsaye nayi da sauri najiyo na koma dakina rufa na fada saman bed ina kuka shin wai kuka farin ciki ne ko na bakin ciki ne sai da na gaji sannan nayi shiru sai ajiyar Zuciya nakeyi da sauri ya miƙe tsaye yana kiran Sunan ta Amman ina ko kallon sa batayi ba dafe kansa yayi yace to ya zanyi haka yadawo, falon ya fada mata abun da tace murmushi tayi tace "to kabari sai gobe kadawo insha Allah zabi ka. Godiya sosai yayi mata sallama suka tafi da cikin gidan Ayanah kuwa tashi zaune tayi tace "Allah ya sa ba sakina zaiyi ba inason ka mijina sai dai dole ne na nuna maka kurkure ka. Washe gari tunda safe sai gashi yazo gidan ko beakepats bamuyi da shigo cikin ɗakin na ke kwan ce yayi ajiyar zuciya yayi yace "Masha Allah baby na yau fa nadawo muje gida " dukk abun yake ina kallon sa sai da naso nayi Dariya sai dai na basar da sauri natashi zaune nace"Malam lfy zaka shigo mani daki"!? Dariya yayi yace, to menene dan nashigo ganin matata durƙusa ƙasa yayi yace "ki dube girman Allah kiyi hakuri ki yafe mani mana please Baby na"!? Turo baki nayi kamar zanyi kuka nace "Uhmm Uhmm ni dai Allah sai nayi shiru hawaye ne suka zubo mani da sauri ya zuro harshen yana lashe mata hawaye yace"Baby na bana son ina ganin hawayen ki, hawayenki azabani acikin rayuwata please bana so, share hawaye nayi sannan natashi naji gyara jikina yana kallona sannan nace"ya jikin Ummi"!? Himm! Taji sauƙi sosai sai dai saboda ke suke fushi da ni" zaro ido nayi nace "Uhmm fushi kuwa to tashi muje gida na basu hakuri " cikin jin dadin ya miƙe tsaye ya rike mani hannu muka fito daga cikin ɗakin lokacin Aunty na waje kallon mu take tana dariya tace "Aa mata da miji an shirya kenan to Allah ya bada zaman lafiya da yara na gari cikin zumudi yace "Amin ya Allah "Aa ku tafi gida mana ba sai kun tsaya ba "ni dai ɓoyewa bayan sa nayi haka muka fita daga cikin falon mota muka shiga yaja muka tafa daga cikin gidan sai gida koda muka shigo cikin falon Hajiya kakus ce zaune saman kujera da ita da Ummi da sallama muka shigo cikin falon amsa muna sallama tayi tana kallon su karasowa gurin suka zauna aka kujera cikin ladabi na gaishe da su Hajiya kakus da Ummi murmushi Ummi tayi tace "ƴata kin dawo nasani ƴata bata fushi da yaro na dan Allah kiyi hakuri da halin sa sai hakuri kinji ko "!? Cikin jin kunya nace "Babu komai Ummi wlh ya ƙarfin jiki"!? Alhamdulillah cewar Ummi Hajiya kakus tace "sannu ƴan nan ki cigaba da hakuri da Aryan kisan halin maza da wuya sha'ani ne da su Allah ya bada zaman lafiya ai Taufeek ne ya sanar da ni komai da komai Allah ya shige muna gaba"amin ya Allah muka ce to ku tashi ku wuce part ɗin ku haka muka fita daga cikin falon sai gidan mu buɗe ƙofar yayi muka shiga cikin da sallama saman kujeru muka zauna kallona kawai yake turo baki nayi nace "Uhmm wannan kallon fa"!? Himm! Bazaki gane bane Ba wlh yanzun dai ya jikin"!? Alhamdulillah naji sauƙi sosai " Masha Allah yaushe za'a dawo da junior ne"!? Nima wallahi abun yake ciki raina kenan fa" ok babu damuwa zuwa anjima zanje dauko sa" nima ina zuwa " wani kallo ya watsa mani shiru nayi ina turo baki...... _Bayan kwana biyu_ Zaune suke saman kujera suna dariya gyara murya yayi yace "rera mani waƙa naji kin iya"!?.......... . _*Sai mun haɗu last page insha Allah*_ *Hassy Soja ✍🏻: ce* *T SOJA* ⚡ *ARYAN &AYANAH*⚡ _Love and romantic story_ _*HASSY SOJA*_🌹✍🏻: *T SOJA* 😉 🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹 *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951 Or 09022823910 _Bismillah Rahamani Rahim_ _LAST PAGE_ *Page __________69&70__________* Kallon sa nayi nace "uhm to bari na fara amman fa kada kayi mani dariya fa " ina zan maki dariya ina dai sauraron ki" gyara murya nayi na cewa" #Nasani da rai da sabo akwai alaƙa kunnuwan ka ƙar afure inda duk kasa ƙafarka zana bika nafi so aganin mu tare zaka girba wasu sirira babu shaka in munkazamu amaree ƙarbi so da sauri sauri adana arainka kai ɗaya nabaiwa ƙauna kaji karka barni# . Baki ya saki yana kallona yayi murmushi ɗaga masa gira nayi ina dariya sosai nace " eh mana *ARYAN MIJIN AYANAH* na iya waƙa ko"!?Eh gaskiya ne to wai tambaya anan ita ce waye mahaifin junior "!? kwalla ne suka zubo mani sannan na fara bashi labarin abunda ya faru tunda ga farko har karshe girgiza kai yayi cikin tausayawa yace "Allah sarki gaskiya kin sha wahala nima kanwata Fannah ta ɓata tun lokacin da tana da tsohon ciki bari na nuna maki photo ta wayar sa ce ya ciro daga cikin aljihu ya cire security cikin gallare ya shiga ya kamu photo inda suke zaune, saman kujera su biyu mike mata wayar yayi amsar wayar tayi tana kallon photo Zaro ido nayi nace "wlh ita kuwa ita ceeee" cikin hanzari yace "itace waye"!? Ita ce mahaifiyar Junior wlh". Rungume ni yayi cikin farin ciki ajiyar zuciya yayi yace "wallahi ban taɓa tunanin zanyi Aure ba sai irin ke AYANAHHH kullum da ke nake kwana nake tashi sannan lokacin da nagani itare da junior kallo ɗaya nayi masa sosai naga yana kama da Fannah din ta tunda nayi tuzali da kykkyawar fuskar ki sai nayi wata irin ƙaunar ki ta mamaye mani zuciya " huuu ajiyar zuciya yayi mai ƙarfi sosai sai hawaye suka gangaro masa saman kumatun sa da sauri na girgiza masa kai cikin sanyin murya nace"Aa jarumi na kuka ɓe dace da kai ba Abbun junior da kada ka sa zuciya ta ta ƙarya yanzun abun da nake so da kai shine kagano azuluman da suka kashe muna Fannah din mu.... Ajiyar zuciya yayi yace "Insha Allah zan mugane wanda suka kashe muna Fannah din mu Allah zai baya muna su" insha Allah kwantawa nayi saman kafaɗan sa ina shaƙar kamshin turaran sa ajiyar Zuciya nayi cikin shauƙin so nace"ni fa wlh kwana biyu kwaɗaliya yake damuna sosai inason kamshin turaruƙa da kake sakawa Annor" kallon gefen fuskar na yake yace "mikeki sha'awar cin ne "!? Amma kaza gashashir sai yalo da ɗatta da fara" Zaro ido yayi cike da mamaki yace "kai me zakiy da wannan uban kayan"!? Turo baki nayi kamar zanyi kuka nace "wlh su nake so cin kamar naci babu please" to bari junior yazo my son! my son!! sai ga junior yazo da gudu yana dariya Uncl! Uncle!! gani ni dai kallon su kawai nake riƙe hannun sa yayi yace "to sai mundawo my wife " murmushi nayi cikin farin ciki nace "to Alhamdulillah Allah ya dawo mani da ku lfy"!? Amin ya Allah ficewa yayi daga cikin falon ni dai gyara kwan ciya nayi saman kujera har bacci ya ɗauke ni. Bayan tafiyar su da minti biyar sai ga ƴan ta'ada sun shigo cikin falon kallon ta suke kowa ne fuskar sa daure take babu Rahama wata irin wawar duka aka kai mata afirgigita ta tashi zaune tana kallon su jikin ta sai rawa cikin tsoro tace " ku su waye dan Allah daga ina kuke"!?wata irin dariya suka fashe da ita ni kuma kuka na fashe da shi jikina har rawa yake saboda tsabar jin yunwa ga tsoro hankif fira ne ɗaya daga cikin su ya zagayo gaban kujera da nake zaune ya shaƙa manishi a hanci shike nan ban kara sanin inda kaina yake ba haka suka ɗauke ni suka fita ni daga cikin falon bayan awa ɗaya da tafiyar su sai ga Aryan da junior tun bakin get yaga mai gadi kwan ce cikin jini hankalin sa yayi mugun tashi da sauri yayi parking ya suka fito daga cikin motar da sauri ya karaso gurin mai gadi yace"meya ke faru da kai ne Baba Adamu"!?. Ahankali ya buɗe idanuwansa yana kallon Aryan yace "sun sace ta wlh sun gudu da ita" cikin rashin fahimta yace "ita waye fa"matar ka mana rufe idon sa yayi yace "Aa kada kayi mun haka su waye!? Koda ya duba har ya some da sauri ya tashi ya wuce part ɗin sa koda ya shiga bega kowa ba hankalin sa yayi mugun tashi haka ya duba ko ina da ko ina ya duba babu ta babu labarin ta ya fito da gudu yazo part din Ummi koda yashiga ko sallama beyi ba Ummi tunda ta gansa haka tasan ba lfy ba tace"lfy dai my son "!? Cikin kuka yace" babu lfy sun sace ta Ummi na shiga ukku na wlh sun sace ta muryar Hajiya kakus yaji tana cewar "su waye suka sace ta ita wa"!? Ayanah mana Hajiya daga na fita na siyo mata kaza gashashiya da yallo dan fashe suka shigo har cikin gidana suka ɗauke ta"Innalilah wa inna laihir raji un to yaushe abun ya faru"!? Yanzun fa wayyo Allah na innalillah wa inna lillahi raji un waya ya ciro ya kira Ya jafar ya faɗa masa abun da yake faruwa sannan ya kira Fauzali ya sanar da shi har yamma tayi babu labarin ta . Bayan sati ɗaya da sace Ayanah hankali family biyu tashe kowa cikin damuwa an cikin haka Aryan ne da Ummi da Hajiya kakus da Aunty fadima da Alhaji Zayyanu, da Alhaji Ahmad da Uncle musa sai su Daddy da Uncle da Alhaji bature da Ummy da Mommy da Maa da Ya jafar da Halima Amrha da byaiha sautin kukan Aryan kawai ke tashi cikin falon sai lallashin sa ake Hajiya kakus tace "haba dai Aryan kai fa Namiji kayi haƙuri mana yanzun Addu'oi kala kala za'ay mata". Cikin kuka yace "yau fa sati ɗaya fa daga naje nadawo ace an sace Ayanah sai kace leda gashi mai gadi yana asibiti be da lfy sun buge sa taya hankali na zan kwanata Hajiya? Ana cikin haka sai sukaji anyi sallama gaba ɗaya suka zubo mani kofa ido wata mata ce da wani saurayi ne suka shigo cikin parlour Sai wata irin haɗaɗin ƴar budurwar da sauri Aryan da Hajiya kakus da Ummi da su Alhaji Zayyanu suka miƙe tsaye Aryan yace "Fannahhhhh"!!!! Da gudu tazo rungume Aryan ta saki kuka mai ban tausaya tana shafar fuskar sa tace"Yaya Aryan dina "Shima rungume ta yayi sosai yace "ina kika shiga ne suka waɗan shekarun"!? Zauna na baku labarin abunda ya faru " gaba ɗaya suka zauna saman kujera sannan tace "lokacin da ina daki kwan ce gashi mararta ciwo take ina rufe idon na kawai sai naji muryar Ya Hisham yana waya da mijina sai na ƙara kashe kunna naji yana cewar yanzun lokacin da ya kamata ace Fannah ta mutu ne saboda dukiyar ta ko" yace "tabbas nima abun da nake so kenan ni dama ba son ta nake ba kudin ta nake so hankalina yayi mugun tashi haka suka gama waya sannan ya kwanta kusa da ni yana tunanin ta ina zai fara wa har bacci ya ɗauke sa ni kuma wani irin tashin hankali da fargaba ya shige ni ban san lokacin da na tashi zaune ba na sauko daga saman bed wadirof na buɗe na kwaso dukiya ta da wayoyina da komai nawa na saka cikin jakata kwana zaune nayi tunda da nagama sallah Asuba nace masa zanje asibiti be ce komai sai yace kada naji ma to da sauri na gyara na fita bayan na fita ne fa aka biyo ni gudu nake har na fita cikin gari naje kaduna har dai Allah ya haɗa da wata yarinyar ita ce muka sha wahala tare ajiyar Zuciya tayi tace, Doctor basu labarin abunda ya faru. Gyara zaman sa yayi yace' to lokacin da nazo wuce sai naga wannan baiwar Allah shine ni kuma na taimake saboda naga akwai alamar rai atare da ita kuma naje da ita ƙasa London akayi mata magani kuma ta bani labarin abun da ya faru da ita har da jaririn da ta haifa" Allah sarki Allah ya saka maku da Alkhairi ashe har yanzun akwai mutane na ƙwari"!?wlh kuwa sannan Hajiya kakus ta sanar da su abun da yake faru" Fannah tace "wlh wannan abun ba kowa bane face Ya Hishima tare da Mommyn sa" Da sauri Aryan ya tabbas nima wallahi yanzun nayi tunanin haka lallai sai ya gane be dawayo.. Jijiyoyin jikina gaba ɗaya ji nayi sun daina mani aiki ko ina ya tsaya cak hatta kwakwalwa ta ta tsaya da aikin jikina yayi bala'in saki ko kwakwkwan motso na kasa saki saboda tashin hankalin da nake ciki har ta abun da idona suke ganin mani wato su Mommy da Hisham sune sukayi kid napping dina abun da nakejin labarin su wato ƴan kid napping yau nice aka ɗauke gani da ciki ƙarami innalillahi wa inna ilaihir raji un kuka na fashe da shi sosai ina kallon su. Dariya suka fashe da ita sosai durkusawa ƙasa kusa da fuska ta yayi yana dariya yana kallona yace "wow matar brother Aryan hhhhh" jikina har yanzun ɓeyi kwakwkwan motsi ba saboda mamaki da tashin hankali wayar sa ya ɗauko ya kira su Aryan lokacin suna tare da ƴan sanda yace"Hhhh mune waɗan da sukayi kid napping Matar ka idan har kana sonta to ka kawo muna miliyan 200 kacl idan kuma gawarta kuke so shike nan hhhhh ya kashe kira dukk abun da yace D. P. O yana jin sa kuma haka yayi location din number sa ya tura wa wani sai gashi ƴan sanda suka shiga neman inda suke tare da Aryan suka je gurin wani ɗan karin gida ne suka gani kuma anan ne abun yake nuna masu Number @360 Suka shigo gurin aka kashe wasu aka kama wasu sannan suka kama su Momyn Hisham da Hisham din aka wuce da su Ayanah kuwa somewa tayi gurin da sauri Aryan ya ɗauke Ayanah ya tafi da ita asibita Doctor yayi binkice ya gano ta ɗauke da ciki na wata biyu kuma babu wata matsala da ta faru da ita sai dai tashin hankali ne ya somar da ita farin ciki ba'a magana Aryan har da sujada yayi ta godiya ga Allah da ya azurtasu da samun ƙaruwa bayan ta fararɗo ne taga su Ummi da Hajiya kakus da Aunty fadima da Maa da Mommy da Amrha azagaye da ita kowa yana cikin farin ciki da sauri ta tashi zaune tana kallon su tace "Ummi Maa Mommy Amrha rungume ta sukayi suna farin ciki sosai Ummi tace "MashaAllah ina taya muna farin ciki da ƴata tadawo gida lfy tare da ƙaruwa" kowa sai cewa yake Alhamdulillah Cikin raɗa Amrha tace "ƴan uwa ina tayi ki farin ciki da samun ciki da sauri tace" gaske ni ke da ciki"!? Tabbas "cewar Mommy da sauri ta rufe fuskar ta cikin jin kunya ......... . *TALLAHAMMDULILLAH* *Allah na gode maka daka nuna min ƙarshen wannan littafin nawa ARYAN DA AYANAH lfy*. _Ya Allah ka gafarta min kurakurai na ka jikan iyayen na kayi masu gafara tare daku nin wanda suka rigamu gidan gaskiya kasa su cikin aljannahar ka mai girma_🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻 ```Da wanda na sani da wanda ban sani ba mace ko Namiji babba ko yaro in har nayi maku laifi ku yafemank dan Allah``` 😢😢🥺🥺🥺🥺🥺🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻 _Sai mu haɗu a sabon littafina mai zuwa RUGAR FULANI insha Allah_ 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 _Ina matuƙar godiya da hakuri da kuka yi kuna bibiyan wannan littafin ina matuƙar kaunar ku masoyana_😘😘😘😘😘 *HASSY SOJA ce* T SOJA 07063617906 Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels