Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels [4/6, 07:30] Muhammad Karim: AUREN LAGOS👩‍❤‍💋‍👨 ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Godiya yattabata ga Allah dayabani Ikon rubuta littafin AUREN LAGOS Nasadaukar da littafinan ga maihaifiyata uwatagari Goya marayu Allah yajikan mahaifina da dukkan yan uwa musilmai da sukarigamu gidan gaskiya👐 Page (1) Na mummy minal ✍🏼 Ke bazakifitoba saikin makara dagaciki tace ganinan fitowa jakata nake dauka wata yarinya tafito daga daki sanye da yunufon farare Tastas sunsha bila da guga Riga da wando da hijab harkasa Tadurkusa tace mamanmu nawuce maman tace kije dakin Abbanku kigaisheshi kiwuce tace to Mamanmu tanufi dakin mahaifinta tai salama akamata iso tashiga tatarar da Abokiyar zaman mahaifiyarta tace Antimu INA kwana anty tace lafiya sanan tajuya tace Abbanmu barka da safiya yace kintashi lafiya hajiya yaya lafiya lau Abba yace gawanan kihau napep🛺 to abbanmu nagode antynmu sainadawo to Adawo lafiya tafito daga gida Misalin 7:30 am Tanufi bakin titi tafiya take kanta aduke kafadarta dauke dajakar littantafanta kanta duke tawucesu suna Karin kumallo Acikinsu daya yadubi daya yace abokina yarinyarnan tanaburgeni akwaita da nutsuwa gahankali Sam baruwanta darawar kai irin Na yan matan yanzun bugu dakari ga kunya Wace bakowata yarinya zakasamu da itaba 😜 dayan yace idai kairiyya yace kadan dagahalayenta nadade inason yarinyarnan amma nakasa tunkararta dazancen sabo dawani kwarjini da takemin dayan Yace aigwara kadaure mutumina kairiyya a kasauketa abakin makarantar abdullahi bin MA's ud tawuce class tatarar da yan ajinsu kowa da Qur'an agabanshi tawuce gurin zamansu itadakawayenta mutum biyu basera da rahama tacemusu sabahul kair suka amsa Alhamdu lillah suka matsamata tazauna ✡✡✡✡✡✡ Tanazama mallam Ali yashigo maiko yamusu Qur'an Akafara karatu cikin suratul yasin Mauryar kairiyya tafitakowa fita a ajin anyi shafi daya akace hadda gobe za akarba mallam yafita anyi break Andawo anyi hadith and tauhid Antashi kairiyya dakawayenta sunfita titi wajanmakarantar Rahama tace gobe muna English and maths ko sukace a sukatare abin hawa sukace akaisu tsohuwar kasuwa Yawan typing yawan comment Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 07:31] Muhammad Karim: AUREN LOGOS👩‍❤‍💋‍👨 💖 love story💖 ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Page (2) NA mommy minal ✍🏼 Afuwan afage one nace tawucesu amma banfadi suwayeba wasu samari tawuce suna Karin kumallo Continue Mai napep yasaukesu adaidai tsohuwar kasuwa sukafita sukabashi kudinasa 150 kowace tashige layinsu kairiyya Nagani tashige wani gida maidan Madaidaicin kyau Namasu karamin karfi gidane mai danfadi da daki biyu kowane room and Palo Sai dakin abbansu sai kicin daga gefe dayan side din kuma to let dinsune Wanda yasha tayis saigun wanke kwanka ankewayeshi shima gun yasha tayis dakuma fanfo tajikin bangon gurin Kariyya tai salama tashigo tasamu iyeyan nata azaune nashan iska sabo dazafi akeyi suka Amsamata sallama tace mamanmu sanunku dagida maman bata amsa sai Antinsu tace yauwa kindawo tace Eee Antynmu tace to kige kiwatsa ruwa ga abin cinki tace nasan ankwaso gajiya dakuma Zafi tace to antynmu Kairiyya tawuce daki tacire yunufon ta dauro zani daurin kirji dakuma hijjab Asama tawuce bayi taiwanka tadauro Alwalar azahar dominkuwa daya tawuce tawuce daki tasakaya material gown marar nauyi tazo tadau abin cinta tabude frige din antynta tadau zobo gora daya tace antynmu nadau zobo tace bakomai kairiyya maman tadubeta tace ke kiyi kigama kizo kikaiwa kananki abinci makarantarsu da yake halka sukeyi tace to mamanu Kairiyya tagama cin abinci tadau hijjab tasa tace maman ina abincin yitai kamar batajiba saican tace gashican akicin saura kidade kidawo yan zu zan aikeki tace to Mamanu tadau abincin tafita kairiyya natafiya Kai duke akar tanatinanin maiyasa mamanu batanunamata kulawa kamar yadda takegani gun kawayenta da iyayensu Wacece kairiyya Yawan comment Yawan typing Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 07:32] Muhammad Karim: AUREN LAGOS ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romantic love story & Short story👩‍❤‍💋‍👨 Page 3 Na Karimatu Abdulhamid ( momy minal) Iyayen kairiyya asalinsu yan jahar yobe state ne maihaifinta haifaffan wani kyauyene ajihar yobe gashaka onder potiskum local government Mahaifinta cikaken bakarkarene karekare shine yaran mahaifinta Mahaifiyarta kuma filanin malice Neman kudi yafito da baban mahaifiyarta Nigeria yasauka garin potiskum haryayi aure damatarsa falmata yaren kanuri wandasukai AUREN so dama marainiyace yarike abarsa da ammana banyan shekara hudu sukahaifi diya mace akasamata Lubabatu sunakiranta luba Mahaifin kairiyya Mallam Aminu yayikaratunsa primary a gashaka yasamu sakamako mai kyau ankawoshi garin potiskum secondary fika government makarantar maza Ta kwana yakamala a shekaru shida dama yana da ilimin adini haryayi sauka Yafara kasuwanci danoma yanasaro kaya daga kwatano irin Su frigh,blanda iron dasauransu Yanada shagonsa babba anan potiskum inshekara tazagayo yaje kauye yai noma ✡✡✡✡✡✡ Watarana aminu nazaune shago wasu yanmata sukazo subiyu shagon siyan frigh sukaisalama ya amsa yace mikukeso sukace frigh yace karami ko babba sukace mu mallam sabomafa mukeso amma ancemana na kwatano yafi kyau in andace 😜 yace hakane karami mukeso AUREN kawata za ayi yace inakawartaki gatanan bilkisu yace kefa yasunanki tace sunana luba yace Lubabatu suna maidadi amma ke kanuriceko tace Eee balkisu tace kaiwani yarene yace bakarkare sukace to yace yato luba kobakyason bakarkare taimurmushi Balkisu tace aibakuda aibu akwaikwu da Zuciya ga hadin kai yace kai nagode kawarmu Sukaiciniki yasalamamusu sukabadakudi 15k yace sumar kwatance sukamar sukace Lowcos suke yace lnsha Allah zanzo lu,ubatuna Luba tasundakai azuciyarta tace wanan ya iyafadan sunan sukatare abin hawa sukatafi.. ..... Place Read and share No comment No typing Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 07:34] Muhammad Karim: AUREN LAGOS ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romantic love & short story👩‍❤‍💋‍👨 Na Karimatu Abdulhamid (Momy minal) Page 4 Bayan kwana biyu mallam Aminu yashirya yanufi gidan su luba yatsaya akofar gidan yananeman dan aike domin kuwa alokaci wayar salula sai wane dawane yanan tsaye wani yaro yafito daga wani gida Aminu yakirashi yace dan Allah yaro kashiga gidanan kace ana sallama Luba yaron yace waza acemata kace Aminu yaro yashiga cikin gidan yai sallama Inna luba ta amsa Yace inna waniyake sallama da luba awaje inna falmata tace ikon Allah wayacemaka innacewa yayi Aminu luba dake zaune cikin daki taji gabanta yafadi azuciyarta tace yazo kenan lnnatace jekace gatanan zuwa kaji yaro yace to inna tace aisaikifito kije kishigo dashi soro luba tafito daga daki tace ai inna shine Wanda Nakebaki labari maisai dasu firjinan inna tace najinajide jekar yagaji datsaiwa A can wajekuwa yaron yafito yacemar gatanan Zuwa yace yauwa Yaro yasunanka sunana lukman yace lukman nagode hunga wanan yamikawa yaron 20 naira yakarba yanamurna yatafi wasansa Luba yahanga tafito daga gida takaraso wajansa taimar salama ya amsa yace ranki yadade gimbiya tai murmishi yace kingani saiyauko tace yaudinma kaikokari auhaka zakice bakidaukin ganinaba kenan yakasuwatace tanakawar dazancan kasuwa mungode Allah yamutanen gidan tace lafiya suke to yayi kyau Tace mushiga daga soro okay nagode taigaba yabita abaya tace barinakawoma ruwa A a barshinagode Yace gaskiya nibadawasa nazoba kozansamiganin baba tace baba yafita gurin abokinasa yace to shikenan inyadawo amikamin gaisuwa inji sirikinsa taimurmishi tasunkai dakai zaiji ta amsa Nansukaci gaba dahira yakesanarmata bayan kwana biyu zaituro magabatansa sutanbayamar auranta tace dawuri haka yace tomaiza ajira Lu,ubatu gwanda aikomaidawuri Koyakikagani tace hakane kokefa yanmata yaimatasalama yatafi akansaiyasake juyowa two days ✡✡✡✡✡✡✡✡ Hakasoyayya tacigaba damikawa tsakanin Aminu da lubabatu yaturo manyansa Antambayamar auranta sunbashi har ansa rana watanni biyu masuzuwa duk abinda akasamar rana saurin zuwa gareshi dominkuwa yau akadaura auren lubabatu da Aminu ankaimar amaryarsa gidansa dake tsohuwarkasuwa Potiskum Asha amarci lafiya lu,ubatu ta aminu ✡✡✡✡✡✡ Bayan shekara biyu da auransu Allah yabasu karuwa lubatu tasamuciki tahaife lafiya tasami diyartamace Wanda Aminu yasa sunan babbaryarsa fadima sukekiranta kairiyya Wanda mahaifinkeji da ita itama uwar naso amma kunya yahanata nunawa sabo da yarfarice😋yayanfari sory🤣 Amma Aminu baruwanshi yanamutukar nunamataso Bayan kairyya tashekara uku aka haifi yan biyu Hassan da usain bayan yan biyu sai nabil da shukura daganan abbanau yakara aure ya auro antynsu suna zaune lafiya antinsu namatikarson kairiyya Bayan auren antinsu umman kairiyya tahaifi auta kausar lokacin kairiyya nadashekara shahudu Antynsu Nada yaya biyu shahid da shahida suma twins kanen kairiyyasu bakwaine Kansu ahadeyake sunamatukar sonjunansu Kairiyya tataso yarinya maihankali ganutsuwa gatarbiya maikyau batada abokin fada tuntana karamarta Kairiyya yarinyace maimatsakaicin tsoyo sanan itabafara itaba bakaba chakulet colour CE fiskarta maidauke dadogon hanci da idanuwanta secxy Eyes dabakita dankarami gashin kanta kuwa yajemata har kafada baki wulik irina barebari Kusan mahaifiyarta ruwa biyu ruwa biyuce filo and kanuri kairiyya gatadadiri irin nakarekare intakaitamu kairiyya beautiful CE watamakaranta Frivet school abbanta yasata maisuna Abdullahi bin MA's ud English & Arabic school primary/secondary ayanzu tagama primary tana s s one amakarantar kuma takusa sauka abangaran bokama tanaganewa tanadanjin turanci kanantama wata makaranta sukeyi Almadina English & Arabic anan potiskum Inasuntafi 7:30am sai 5: pm suke dawowa Cigaban labari Kairiyya ta isadawuri takaiwa kananta abinci tadawo gida taisalama tacemamanmu nadawo ina Aiken Taje gashi maza kikaiwa mama balki kawar mamanta Wanda Sukage siyan firji Lokacin aurenta Maman tabata watabakar Leda Takarba yatafi Please read and sphere Yawan comment Yawan typing Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 07:36] Muhammad Karim: AUREN LAGOS ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romantic love story & short story Na Karimatu Abdulhamid (Mommy minal) *Page 5* Kairiyya ta isa gidan mama balki damabanisa tsakaninsu taisallama babban dan mama balki yanazaune abakin barandar gidan kankujerar roba ya amsawa kairiyya sallamar Yace a a yan matan mama luba dama anaganinku tace yaya usman ina yuni lafiya kairiyya yakaratu Mungode Allah Mama tanaciki kuwa tanaciki kishiga tanufi hanyar Palo taisallama tashiga mama balki dakecin room ta amsamata kairiyya tanemi daya daga cikin kujerun palon tazauna tanazama mama balki tafito tace kairiyya kece agidanamu ee mama nice toyakuke dasumamanaku duk munalafiya mama yayi kyau Kairiyya tace mama gawanan mamanmu tace inkawomiki tomemukasamu Mama balki takarba taware kun shin ledar danbun zabuwane saitashin kamshi yake acikin watafarar roba maidan girma Kaikai a nagode Kairiyya tace mama inasu sajida suna isilamiya basudawoba OK ya usman yashigo palon yazauna kankujera two sta yace mama kamshin mainakejine ummanku lubace kaganshi ta aikomana yace Allah sarki umma Luba akwai kirki batadarowa Sam mama wanankawancenaku nabirgeni indai daya tai abin marmari zata aikowa daya Mama tace sanu dansa ido gaskiya nafada mama anya yanzu akwai amine irinku mama tace akwaimana gashi kagani yace hakane yakare maganan yanakalon kairiyya kasa kasa cankumayace kairiyya kinkusa gama makarantarne nakusa ya usman kairiyya taimagana tanasunkai dakai Sukairiyya sarkin kunya taimurmishi sauranki shekara nawa saurana one year todakakinga sai aure kenan mama tace kaga kacikamin yadasurutu intagamama gaba zatai aure dasaura haba mama wani irin saura aigwara amusu auren ita dasajida kowa yahuta mama tace tinda akanka Suke sai kaimusu auren ai Allah yabaki hakuri mama kajidashidai mama ninafita gun abokaina inayisalla zandawo dade yafima mama ta amsa yanafita kairiyya tatashi mama zanyuce aa bazakijira sajidantadawoba Mama yamma yayi kawai acematanazo saimunhadu to zamgayamata kigai da mantaku tsaya gawanan kikaimata tomama mama tashigadaki tafito dakunshin alkaki Aledamaikyau sai naso yakeyi yasha madi😋gawanankikaimata kigai da antinku da dukayaran to zasuji mama Kairiyya tafito tanatasauri sabo damangariba tagabato tazowucewa ta dabarsu ya usman suna zauzaune sunazukezukensu Kairiyya tace azuciyarta dadawata hanya bazanbi tananba ammayana iya doleinbi kairiyya tawucesu kanta duke dasaurinta kamartatashi sama acikinsu daya yadubi usman bahba kaga wata yarshila usman yajuyo yace kai dan babarka wanan ba irintakubace banza jaga dakai sorry bahba amma yarinyar tahadu bahba kokanacikine inaruwanka inma inaciki nida kanwata aukanwarkace amma cousin sister dinkace bansaniba kuma wallahi kobayauba kakuma kalonta sainacirema ido inga gatanka sorry bahba yatafi yanacewa saidayabari yainisa sananyace kaimatafikarfinka Wallahi ogan gajoji zamuhadu dan ubanka usman yace ✡✡✡✡✡✡ Kairiyya ta isa gida anakirayekirayen mangariba taisallama suma maman suka amsa yan biyu shahid da shahida suka rugo suna anti oyoyo tace yauwa yaran Abba yamakaranta lafiya anti inmamanmu tatambeyesu tanakicin kairiyya tanufi hanyar kicin tace mamanmu sannu da aiki yitai kamar batajiba mama gawanan tace inkawomiki Maman takarba tace kinga usman yadawo ee yadawo yana gaisheki Kairiyya tace zanje nai salla tokisa kanankisuma siyi To mamanmu Mama balki yayanta biyu Allah yabata ya usmanne babba Wanda baifi shekara hudu yaba kairiyya ba saikanwarsa sajida Wanda suke mate da kairiyya kunsan mama balki tariga mamanmu aure shiyasa tariga mamanmu haihuwa usman yataso dangata Wanda abbanshi baison laifinsa kokadan abbansu usman dankasuwane yanada arziki dedai gwargwado Usman yayi makarantashi private school international primary and secondary anan potiskum yanzu yana poly akaduna kuma wanan shekarar zaigama ama karatunasa sai ahankali dominkuwa shashanci yasa agaba sai shaye shayen banza dalatsa yayan mutane kuma ayanzu yake shekara 20 tundayakamala secondary yaji yakamu dason kairiyya amma yakasafadamata haryatafi Kaduna makaranta sabo dayarinyar gwarjini takemasa Wanan kenan ✡✡✡✡✡✡ Wani kofar gida nahango cike da dattije ga wani matashi maikirar karfi zekai kimanin shekara 35 😳yanarabama dattijenan kudi nakara matsawa ni mommy minal Naji tsofinan nacewa Allah yajikan mahaifinka Alhaji musa yanabasu yana amsawa Amin amin yagama rabamusu sukawatse yashiga wani babban gida mai kyau nabishi gidan gidane flat house mai sassa kusan hudu yana tafe inabinshi abaya baisaniba bamin daukomuku rahoto Yawan typing yawan comment Please Read and shere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 07:37] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* *NA* Karimatu Abdulhamid (Mommy minal) Page 6-7 Wanan page nasaudokar dashi. ga sister na maimuna sale ummi 💖 kiyandakikesodeshi nakine kedaya Wani babban shashi nagayashiga mai kyau dahaduwa yaysalama yashiga wani Palo maikau dagirma wanda yaji robe kafet dalabuleye brown colour Wanda bakujeru a palon sai timtim masukyau Da akawatsa suma brown colour ne komaina palon brown ne saikayan kallo dagagefe dawata diron littafan adini Wata tsohuwace Maikimanin shekaru 65 amma jikinta da kyau da karfi sabo da abinci mai kyau da lafiya da takeci keshingide tadaura gefen hanunta akan timtim tanakalon Sunna T V aster time wanda takeganin wa azin shek isa Ali Fantami dayake laccan bawayara Tarbiya Ita ta amsa masa sallamar yashigo Yazauna yatakwashe kafa funsa yace hajiyarmu sanu dagida yauwa *fahad* kagamo Aikin ladan nagama hajiyanmu yayi kyau Allah yasa albarka amin hajiya nagode yanzu abudaya yaragema fahad kayishi tun inaraye fahad kai AURE shine kwanciyar hankalina iga yayanka shine burina kaiba yarobane fahad sa o inka duk sunyi aure gasu da yayayensu katinafa shekarunka 35 ai andauko girma gashi ba iyali Kiyihakuri hajiya nakusa aure lnsha Allah To Allah yanunamana Ameen ya amsa yanadukar dakai ✡✡✡✡✡✡ Kaje kagai dasauran matan gidan kuwa yanzu Zanje hajiya to maza tashi kaje Tashi yayi yanufi daya shashin dakekusan namahaifiyarsa Yaysalama yashiga palon watabudurwa yar 19 years ta amsama wandatake kalon Arewa24 sunashirin zafafa Tanazaune kaiba dankwali kolo yaymata akai banahanaku zama bakalabiba Sanan nahana wanan kallon wanan wakewaken amma bakwaji ko Yazauna yana nunfashi domin yay magana maitsayi budurwar jikinta narawa tace bazansakeba yaya kafada yadaga cacn kuma yace be care full yes ya fahad tace tadau hijjab tasa wata matace yargayu tafito saibazakamshitake maikimanin 50 years aa fahad kashigone tanufi kujera tazauna tana gatsine nashigo mommy yazame akujerar yanacewa nasameku lafiya Yaushe kashigo garin jiyana shigo Da dare aushine musaiyanzu muke ganinka Matarnan tacika damuwa yakefada azuciya rsa yaushe zaka koma gobe ya amsa aikin kenan kashigo yau kafita gobe dakana damata aibakayi hakaba Godai godai kaki aure kamar mai tsoran mata mommy zaninahuta headache ke damuna yatashi yafice abinsa badole kace hakaba tunda nafadi gaskiya Wanan kenan Wanene *fahad* Comment dinku nakadan innagaruwan comment kuga wani anjima ✍🏼....... Please read and shere Allah yajikan iyayenm🤲 [4/6, 07:38] Muhammad Karim: AUREN LAGOS ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romantic love story &short story 👩‍❤‍💋‍👨 *NA* Karimatu Abdulhamid (Mommy minal) Wanan Page nasadaukar dashi ga anti billy billyn Abdul nurin nisa'a nakine kedaya ki yanda kikeso dashi sister billy💖 Page 8-9 Mahaifin fahad Alhaji musa mutumin yobe state ne bagizeme ne yanazaune a potiskum sabo dakasuwancinsa Nasaidayadi wanda akekawomar daga kasashe daban daban yanazaune a nan potiskum a unguwar jaji da matarsa hajiya asma yaren kanuri asma Mace CE maison gayu da milki da Iza yaransu biyu mata laura da Zina bayan haihuwar zina Alhaji musa yasake aure ya auri hajiya shuwa yaran shuwa Arab CE hajiya shuwa Mace CE maison mutane gata dakirki bayan auren Alhaji musa da shuwa da shekara biyu tahaifi danta namiji wanda sukasamar fahad hajiya asma taji haushi sabo da batadanamiji Alhaji musa yajidadi sosai yasamu da namiji bayan haihuwar fahad dashekarahudu asma takara haifar mace husna shuwa ma takara haifar mace shukura bayan shekara biyu asma takara haifar mace auta sumaiya shuwa ko tun fahad da shukura ba takara ba Alhaji musa yanada kanne biyu sani da isa sanine mai bimar suma suna zaune agidan sani yanadamatarsa inna sauda bafulatana inanmu Yayanta biyu imran da nur sunan hajiya shuwa taci Sai baffa isa da matarsa ayiya bakarkariya yaranta biyu mata wasila da fadila Fahad yataso yaro maihakuri da kokkari gason jama'a yayi kararatunsa anan potiskum primary and secondary shida imran dama sa oinjunane akanaimamusu University of accara Ghana Sukatafi bayan tafiyarsu Ghana Allah yaiwa mahaifin fahad rasuwa wanda sunji mutuwar matika bamasukadaiba harmutanen gari domin Alhaji musa mutumin kirkine ✡✡✡✡✡✡✡✡ Bayan fahad da imran sundawo daga Ghana sungamo karatunsu sunyi degree da masters lokacin suna da shekara 28 years Fahad yakasance Muskili kyakyawan namiji Maikama damahaifinsa sak maikirar karfi farar fatarsa irin ta mahaifiyarsa saikamar Magana sobiyar bai amsaba bamaiganemar sai imran sabo da miskilanci yayunsa dakanansama shekarsa sukeyi Sam baimusu wasa fahad yanzu yana aiki a Lagos Emergeretion ne Imran kuma yana damaturu yana aikin bank a counter ne yayi auranshi da matarsa ilham yargidan dan majalisan potiskum ya aura Suna Zaune adamaturu saide yana shigowa week end gaida iyayansa Imran yayansa biyu amar da hibba wanda yanzu shekarun su fahad 35 amma fahad shiru baya maganar aure Ko sai yaushe Mujedai zuwa kuyihakuri dawanan wallahi Nayi typing yagoge saida naiwani Yawan typing yawan comment Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 07:42] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS*👩‍❤‍💋‍👨 ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* *NA* Karimatu Abdulhamid (Mommy minal) Nagode masoya Aurenlagos fans da adu o,inku agareni inajin dadin audu arku Inayinku over I love you yujuga yujuga fans💋 Page 12-13 Sunan atsaye wasila nahawayen bakin ciki hajiya ayiya tafito daga cikin room maizangani lafiya wasila yahaka wayamiki Wanan aikin hajiya waye inba ya fahad ba fahad ina fahad dinyake dambatama lura dashiba gyaran mirya yayi afusace hajiya tajuya fahad yazakaiwa kanwarka wanan aikin dan Allah hajiya basaji angamasu bakyau amma ita takiji yatakeso amata inbahakanba amma gaskiya wanan hukuncin yayi tsauri fahad Niyanzu hajiya kawayena dariya zasumin gaskiya ancuceni tajuya tanakuku tayi cikin room fahad ya juyo yadubi hajiya ayi hakuri Hajiya hakan shine maganinta Toyanzu dakai hakan wazece yanasonta ahaka Mai sonta dan Allah hajiya amma fahad karege tsaurin hukunci kankananka insha Allah hajiya za akiyaye nizan wuce Zanje nahuta domin gobe dawuri zantashi jirgin safe zanbi to Allah yakaimu ameen hajiya agadamin da baffa inyashigo dazuma nahadu dasu amasalaci Mungaisa Wacece Wasila yace ga baffan fahad isa kanin mahaifinsa nabiyu wasila tayikaratunta harzuwa university anan potiskum yanzu haka tana22 years wasila takasance irin yanmatananne dabasason raini gajidakai da iyagayu bakace amma tazama fara danbilicin batadawani gashi sai sonkari da atach tintana secondary s s two Take fama dason yafahad yaryanzu shiko baimasan tanayiba gashi taki tanuna aganinta hakan zaisa arenata itadai Aduarta kar Allah yasa yafitar damata iyayensu simusu hadin gida tinda itace babba a yanmatan familyn agurguje fahad yai sallama dakowa yakoma bakin aikinsa tare dayiwa iyayensa alkawarin inyadawo zaifit damata wanan kenan 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Yau takasance laraba kairiya ta tashi dawuri 5:Am tai sallar asuba tayi azakardin datasaba dik safiya tayi dan gyaran gida taishirin makarantarta antinsuma tatayata dashirya kananta cikin shirunsu na school dan yau mamace dagirki tana dakin Abba 7:00 Am daidai suka gama shiri Kairiya ta nufi dakin Abba taisallama aka amsamata akabata izinin shiga shiga sanan tashiga Abbanta tatarar apalonsa yana duba wani litafin Fipuhu durkusawa tayi tagaisheshi ya amsa hajiya yaya kintashi lafiya lafiya Abba gawanan yamika mata dari biyu nagode Abba to adawo lafiya Ameen Abba mamantace tafito daga cikin dakin tagama wakin bayin abbansu mamanmu zamu wuce yitai kamar batajiba saican taji tace Allah yaba dasa'a ameen mamanmu kairiya ta fita abbansu yajuya yakali mamansu wai dan Allah luba saiyaushe zakija yarki ajiki Ki ajiye wanan kunya marar dalilin karyarinyar Nan taga kamar bakyasonta ne to abbansu injata ajiki kamar kawaye ko sa'anu Kalan raini yashiga tsakaninmu auhakakikace da kina dakawar datafitane kuci kubirne wazaisani amma saikiringa kawo maganar wai zatarenaki baccin kinsan Allah yubaki ya maihankali wallahi kigyara nagayamiki insha Allah zangyara Dade yafimiki aibahaka kikema shukuraba da sauran sai ita wai yar fari kunya Kunyar anaso anakaiwa kasuwa😃kai abbanmu namutunci 🤪 Kairiya ta fito daga gida ita dakananta domin zata ajiyesu makarantarsu dake bakin titi itakuma tahau abin hawa 🛺 taitata makarantar Suna fitowa taikicibis da kawayenta surahama da basira sunbiyomata sutafi tare sukaje suka ajiye kanan kairiya sukahau adaidaita suka wuce Kairiya sun isa makaranta lafiya sunshiga class sunzauna kenan Malam Ali yashigo yan ajisukagaisheshi Ya amsa yafara karbar hadda wasu basu iyaba sai subude Qur'an Susa akan cinyarsu sudaura guyoyinsu kanlauka sutare sunakarantawa ahaka ciki hardasurahama Akazo kan kairiya Tai bismillah tafara rero nata abin birgewa dadadin sauraro hartazo daidai yanda akabasu batare datai battaba sadakallahu Azim Sukaji malam Ali yace kinfi kowa kokari maryam Aminu anan yakara musu yace shima hadda yafita domin yanzu kulum hadda sukeyi sabo da ankusa zuwa wata musabaka domin duk shekara suna musabaka amakarantar kuma inkaci harsaudiya akekaika surahama sukadubi kairiya Anya kairiya wanan malam Ali Nbayaciki kuwa kamar yaya bakiluraba kulin inyazo sai yakuramiki ido kamaryacinyeki gashi inkina karatu harwani rausayar dakai yakeyi🤨uhum Kukukasani ni inaruwana dawanan nidai karatuna nasani damahaka zakice ai anmusu mathematics and English har lokacin tashi yayi akatashi sukayo gida 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Yau usmandin mama balki yana tashirin zuwa ganin kairiya yasha wanka yadau shadda gezina blue color Za aje gidan surukai😉sai kyali yake dabaza Kamshi yadaura ogogansa brown kirar Gucci datakalminsa shima brown kirar Gucci kanba hula yashamai sai kalli yake dominko bayasa hula shima mamyan kayan dagidan surikai zaije shiyisa yasa amma lnbahakaba daga salla sai salla yake sawa Palin mama balki yashigo kanwarsa sajida nazaune ita damama yashigo sai kamshi turaren happiness yake zubawa sajida tace kaikai yaya yau sai ina irin wanan kwaliya haka kamar yau salla kebanson raini yacemata mama tace inazaka sosakai yayi mama zanje gidan umma lubane mungaisa au yaushe rabonka dagidan yaudin kuma Mama inason ingabatarwa kairiya kaina karwani yaymin shigar sauri to wata sabuwa kaga ni kafita idona wayagayama za amata aure yanzu Nima bamaganar aure zanjeba zanje dai asandani to inma ma maganar auranne wazai dakai kadakaki karatu barekasamu abinyi saishashanci wazaibaka ya haba mama duk dukiyar abbana wanikaratu zanyi bayan munadakudi ko anyi auren Abba zaidau nauyin manakomai haba mama kinayawafa male Sajida tace bari narakaka ya usman to shiryo mutafi sis kokefa Amota zamu ko akafa nagabanisa A a naiwanan kwaliyar atafi akar babbar motar Abba zandauka jeef c r v nan to yaya fito damotar ganinan zuwa mutafi........✍🏼 Kuyi hakuri bayawa Place read and shere Yawan comment Yawan typing Barka dajuma' a. Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 07:44] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romentic love story and short story👩‍❤‍💋‍👨 *NA* Karimatu Abdulhamid (Mommy minal) Wanan fage nasadaukar dashi Ga yardakina ya ta😋 Aisha jabir ummi kwatan Alherin Allah yakai gareki Allah yanunamin ranar aurenki inkwa shi shoki Inayinki yardakina over💋 Page 14-15 Ya usmane yafito damotar mahaifinsa jeef kirar c r v sajida tafito daga gida suka shiga sukatafi Yau kairiya tinda tadawo dagamakaranta taci abinci taiwanka tasa atamfarta vilisco Yar 5000 ruwan gaye daratsin pink Wanda antynsu tadinkamata itada da shahida kanwarta yar antinta tadanyi Mec,up simple daga powda sai Leap stick datasa sai turaren bakhur datafesa tana kwance palon antinta kan tree sta tana sauraran kira'ar Ahmed sulaiman harbacci yafara gabada ita sai taji Anasalama kamar muryar sajida tanagaisawa dasu mamanta Sai ganin sajida tayi tashigo tafadomata aka saurin matsawa tayi nikar kikaryani saiyau kikagadamar zuwa gidananko to aigashi nazo bagwaraniba ke kinazuwa gidanmune in anganki mama ta aikeki auhaka zakice ehmana ke namanta tare muke da ya usman yana waje acikin mota yaudin yazo gaida sumama kenan ai saikije kishigo dashi bari Infadawa mama inazuwa OK inajiranki sajida tafito gunsumama suna Zaune abaranda kantabirma mama dama taremuke daya usman yazo gasheku Toshine kibarshi awaje kika shige gunkawarki Anti tace maza ina kairiya kuje kushigo dashi Sajida tshigo gun kairiya kizo muje mushigo dashi inji su anti kairiya ta tashi tasa hijab da Plat shoe suka fita kofar gida yane tsaye jikin mota su kairiya nafitowa yabitadakalo kasakasa sai murmishi yake ya usman inawuni kairiya ta CE kashigo inji su mama tajuya abinta sajida tace Sorry broz kaganni saiyanzu bakomai tinda kinfito tare da dagimbiyar tomushiga ciki Kairiya sukagani asoro tanajiransu jerawa sukayi yana binsu Abaya har cikin gidan gaban su mama su kairiya suka zauna kantabirma gunsumama ya usman yadurkusa Akasa yagaida su mama suka amsa sunatanbayarsa makaranta dakuma yadawo lafiya ya amsa dalafiya lau Anti tace yashiga ciki akawomar ruwa yace a a yagode zai wuce mama tace to angode usman kagai da ummanku zataji insha Allah Sajida tace mamanmu gun kairiya fa yazo kairiya ta zaro ido Anti tace shine kuma zai tsaya awaje mama tace kuje kuji kowani abune tosukace suka fito kofar gida yana Zaune cikin mota dayagansu saiyafito dominkuwa yasan kairiya bazatashiga motanba kairiya ta motso kusadashi kadan ya usman gani ance kanason ganina kairiya gaskiya badamaganar wasanazoba dominkuwa nakamu dasonki Allah yasa zuciyata tasamu karbuwa awajenki yanmata to zanyi shawara dawa yace sajidace tamatso tace yaya kabata two days saimudawo Muji amsa OK zandawo after two days Allah yasa akarbeni Sajida tace Ameen yayana Amaryar yayana zamuwuce kigaida mama da Abba tashige gida abinta suko sukashiga mota suka karagaba Kairiya tashiga gida anti tace ina sajidar sunwuce yanzu to Allah yakiyaye Anti tace lafiya yakeson ganinki Lafiya anti sako yaban tawuce daki mama najinsu batakulasuba Su sajida na isa gida sukaga motar Abba kirar Honda afake agefe da alamu Abba yadawa usman yanemi guri yai parking suka fito suka shiga gida mama balki nakalonsu kota kulasu palon Abba sukanufa dansumasa sannu dazuwa sallama sukayi Abba ya amsa Abba sannu dadawowa sukace yauwa ina kukaje kukadau mota ya usman sajida takalla Saiyafara sosakai dama Abba naje gidan mama luba gun kairiya dan nasanarmata inasonta🤔kokunya babu usman Abba yace yakukai da ita cewatayi indawo bayan kwana biyu Barri zansamu mahaifinta yauwa dad thanks abbana ja'iri Abba yace sunahaka mama tashi tazauna tace akanme zakasamu mahaifinta shidako karatun yaki yaci gaba wazaibarshi yai aure yanzu to saikihanashi ai karatun dolane basai yakasuwanciba Yarinyade bayanzu zatai aureba inma yanzune bazata aurekaba seka canja hali baza ka aureta kazo kana cutarmusu da ya ba kidaina aibatamin yaro Inyarinya ta amince aure bafashi nidai gaskiyana fadamuku tafice abinta wanan kenan 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Fahad yanazaune A office dinsu na emergretion yasa yunupon dinsu milk color dayaimarkyau yanawa wasu biza zasubar kasar yaji karar shigowar sako awayarsa baikulaba saidaya gama aikinsa yattara yai gidanshi dake unguwar festac anan lagos yana shiga gida yacire yunupon dinsa milk color ya kira maimar wanki Sunday yabashi Yace kaje kawanke yes sir yajuya yatafi fahad saida shiga bath room yawatsa ruwa yafito yasa armiless da tree Quarter yazube kankushin yunwa yakeji sosai gashi Yagaji dayawon restaurant gaskiya yakamata nai aure yace azuciyarsa yadubi gudansa ba abin da babu na more rayuwa saide ba mace agidan agashi kwana biyu wata irin sha awa kebijiromasa danma yana azumin litinin da alhamis tashi yai yahada complex yanasha can yajiyo ringindin wayarsa acikin room tashi yay yadauko ya amsa kiran imran me Ya danuwa ya akayi dama nakiranafadama abokinmu damukai karatu tare sulaiman matawalle zayi aure last month yakawomana katin gaiyata kace matawalle zaishiga dagaciki Saurani akazauna kajira yayanmu kwayi tare kaifa bakada kyau dan uwa ahto zanshigo kafin lokacin OK bye Yakatse wayar harya ajiye wayar yatuno dasakon dazu dauka yayi yabude bakuwar number yagani Anrubuta *karkaji shiru kaitsamanin kaci bilis yankamin gashin dakayi nakalekane saboda Abu daya* Menene Abudayan yatambayi kansa Balkin jml saikibashi amsa Yawan comment Yawan typing Place read and share Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 07:46] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romentic love👩‍❤‍💋‍👨 story and short story *NA* Karimatu Abdulhamid ( mommy minal) Inayinku masoyana over Allah yabar kauna💖 Page 16-17 zaune yake yagama shan complex yanatinanin mainene Abu dayan databarshi danshi dayagade bazaiganoba yatashi yace bakomai nakusa zuwa gida zamu hadu saitagayamin komiyeshi Abu dayanan Bayan kwana biyu Kairiya da yanmakarantansu yanmanyan aji Suna tashirin zuwa musabaka Wanda zasunan dakwana biyar a bauci wanda za ayi akofar fada Tilawa suke sosai itadakawayenta rahama da basira dominkuwa hardasu acikin masuzuwa shiyasa sukadage Yau asabar fahad yatshi dashirin zuwa gida domin Kuwa bikin abokinsu next week ne gashi yanaso inyaje yazauna da iyayensa shi aganinsa gwanda suzabamar mata dominkuwa shi haryanzu begawacce taimarba dukdade yan mata dayawa sununa sunasonsa anan Lagos dakuma gida potiskum shigaskiya bayason auren bariki yafiso ya auri yar arewa dominkuwa sunfi kamunkai yafiso yasamawa yayansa uwatagari gashi haryanzu baisamu wacce taimarba kwagara yabarma iyayensa zabi damayamusu alkawarin wanan Zuwan zaifit damata kila zabinnasu yadace damace tagari Flight din 2:00 pm fahad yabi daga Lagos zuwa damaturu sunsauka lafiya Imran yataro shi daga iyapot zuwa gidansa dakenan Yobe dake a gaidam Quarters Suna shiga yayan Imran amar da hibba suka rugo aguje sunacewa dady uncul oyoyo Fahad yadurkusa yarungumesu how are you my kids suka hadabaki sukace We Are fine ucul Masha Allah yace ilhamce tafito daga cikin room Kucikashi yahuta sanunku kukaraso gwauro sannu dazuwa aunine gauro yafada yanazama Kan kujera one star imran yace a a tashi muje dining muci abinci dominkuwa yanzu zamuwuce pitiskum ilham tace wanan karonka zamusha biki yace aini yanzu fargabar shiga ptskm nake Imran yace sabo dame mutumina Haryanzu bawacce nafitarfa inagani kawai zance suzabamin imran yace karkasoma baka tsoran suhadaka dawanan marar kunyar wasila gwara kabari kila kafin kakoma kila Allah yahadaka damatarka to Allah yasa Allah yahadani datagari Ameen imran yace Agurguje suka ci abinci sukawuce ptskm Su kairiya sunje musabaka bauci Anyi musabaka lafiya angama sunsasamo kyautuka kairiya harda kujerar makka akabata Atake agun tace tabarma abbanta Yanzu abbantane zaije amemakonta iyayen kairiya sunyi matukar farinciki antinta kamarta zubaruwa akasatasha dandadi mamantama tayimutukar murna amma batanunaba tabari azuciyarta Sabo dakasancewar kairiya yarfari😳 Yau amakaranta Rahama kawar kairiya takecemusu tanaso suje bikin Yayanta matawale Dan wanbabanta daza ayi awanan satin Kairiya tace nikinsan banason Hayaniya Dakar naje rahama tace baki isaba kairiya Bikin familynmunefa to Matawale family Allah yabani ikon Zuwa Ameen kawar kokefa Kuyi hakuri nayi bakuwa Yawan comment Yawan typing Please Read and sphere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 07:48] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romantic love story and short story👩‍❤‍💋‍👨 *NA* Karimatu Abdulhamid (mommy minal) Page 18-19 Fahad da imran sunshiga gida gabanin mangariba sun isa lafiya suna faking sukawuce Massalaci damin Gabatar dasalla da aka idar dasalla sukagaisa da iyayensu maza baba isa da baffa sani sunjira har akai isha' i sanan Suka isagida kodasuka shiga gida bangaran hajiyar fahad sukafara shiga Lale lale damutanan kudu dana arewa zubewa sukayi sukashin gida kan kafet mailaushi da kamshi sukadaura giwar hanunsu kan Tim Tim hajiryamu munkwaso gajiya Sanunku kudai kunsha hanya Sanan sukarisina suka gaisheta ta amsamusu tana walwala takira Yalwa yar aikinta Takawo musu ruwan sanyi Shukurace kanwar fahad tashigo yayuna Sanunku dazuwa Yauwa kanwata yakk inji imran lafiya lau ya imran yasu hibba Suna gaisheki Hajiyarmu tace bakuzomin dame gidanaba baruwana dakishiya imran yace sabo da islamiya hajiyarmu shiyasa a yayi abarsu sukaratu Fahad yadubi shukura yamakaranta kinaZuwa ko Kulluma ya fahad Munkusa candy ma kaiyadaga alamun yayi kyau Hajiyarmu tace abincifa kozakuci Anan akawomuku Ko abinaku nayangayu zakuhau wato dining a a hajiyarmu palon Abba sani zamu muci inji fahad Shikenan akawomu nan Tashi sukayi suka Sashen hajiyar imran sukasami Kanwar imran nur Tanakalontarihi tanaganinsu ta tashi my brothers Oyayo how are you fahad yace mata fine yaya Ina inanmu yace Tana palon Abba Hanyar palon suka nufa sukaisallama Aka amsa akabasu izinin shiga sukashiga ciki inanmu tace sanunku yaranan Kunsha hanya Tace yarona zokaZauna anan Tacewa fahad matsowa yayi kusa da ita yayiwa imran gwalo😜 danku tafisakewa dafahad sabo da imran danfari batasakemar sosai suka gaisar da iyayen nasu saiga abinci ankawo musu daka gun hajiya shuwa baffa sani yakira baffa isa tawaya yazo suka Hadu sukaci abinci anan suka turke fahad damaganar aure Imran saidariya yake kasakasa Bawanda yaganshi sai fahad insun hada Ido yamar gwalo🤪 fahad yace musu kafin yakoma zasutambayamar aure Insha Allah Wanan kenan 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Su kairiya yau sunatashirin zuwa ma rahama bikin cousin dinta Matawale basira tabiyomata sutafi dominkuwa rahama tanacan Tace inbasuzoba tasan irin zaman dazatayi dasu Kairiya tasha material pink mai manyan filawers domin shine akon bikin basirama shitasa tayi kaliya light mecup tayi mutukar kyau farin takalmi tasa dasarka da dankune pink color tadau hijjab zatasa basira tarike bakiga nima veil nasaba kema kisazakifi kyau nikam bazan iyasawaba gaskiya basira tacikamata hijjabdin kiringa abukamar bakiwayeba ehdin😏bansawa nimuje karyamatayi nasan yanzu besty tayi fushi Mujeto sukafito Antinmu zamuwuce anti dake saruwa afrigh tadago kai diyata kinyi kyau Over hijjab namiki Kyau kema basira kinyi kyau saikundawo Ku kula yayana to anti gawanan kuhau abin hawa Tabasu 500N mungade anti gun mamanmu kairiya taje mamanmu munwuce tadauke kai saican tace kudawo dawuri dadi kairiya taji mamanmu ta amsamata Su kairiya sun isa gidan biki rahama taji dadi takaisu sikagaisa da yan uwanta anatason barka Har andaura aure Angwaye sundawo matawale da abokanansa suka bukaci abinci akace kanershi Zara takai ita da rahama da kawayensu kairiya tace sukai Sudawo tanajiransu Tunda sukadawo daga daurin AUREN sukashiga sukai gaisuwa sukafito Fahad yaki komawa ciki suci abinci yahau kanmota yazauna Abinsa domin shi fura yakeson sha Su rahama sunkai abinci sundawo anatahayaniya Kairiya ta tashi domin kanta yafara ciwo tace musu tanazuwa tafice waje tafito domin dika gidan hayaniya tayi yawa tafe take cikin nutsuwa kamar kasaceta kagudu dankyau da nutsuwa Fahad yadago kai Kenan yaganta atake zuciyarsa taba ras ras yaji Wani filing nashigarsa itama Kairiya tadago kenan suka hada ido atake tajigabanta yafadi Su imran ne da ago sukafito Imran yace maikake gani haka yatabashi Firgita yayi yanunamar kairiya dahanunsa rahamace tabiyo bayanta kairiya ina zaki imran yatambayi matawale wayece Wanan yanunamar kairiya Wai ina labarin ya Usman Yawan comment Yawan tyfing Please read and shere Allah yajikan iyayenmu👏 [4/6, 07:49] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romantic love story and short story👩‍❤‍💋‍👨 NA Karimatu Abdulhamid ( mommy minal) Jinjina gareku masoya AUREN LAGOS Irin su * BALKIN JML * JAMILA GARBA *MARYAM I SABON BIRNI * mAmAN SADIQ * MAMAN AYMAN *ZENARIA dakuma auta * NUSAIBA NUCY damawanda banfadi sauranba Inamika godiyata agareku👏 Wanan page nasadaukar dashi ga nafisa Aliyu funtua ummu fadima💖 Kiyanda kikeso dashi nafin kabir Page 20-21 Matawale yakira rahama takaroso tagaishesu wayece warcan kuke tare wani abune yaya ya inatambayarki kina tambayata Friend dinace yaya OK shikenan Zaki iyatafiya tajuya takama hanun kairiya suka shiga ciki Matawale yakali imran kajiwai Friend din kanwatace imran Yacewa fahad tokaji dawani abune kanunamin Ita itace imran ita tamin takwantami tabirgeni tatafida action dina imran Itanakeso kalodaya namata Najinamu matar danakeso Matawale yace kaji renin hankali Waccar yar yarinyar kakeso mezakasamu agurinta imran yace imba yakusa haifartaba😳 Aiwanan soyake yajamana raini Bazakuganebane bakuga abindanaganiba inasonta dagaske Inazansameta yar waye itanakeso Matawale yace turkashi amma gayenan ka iyajan Raini zangarahama dukyanda mukayi Zakaji koma wayece ita dan Allah kasameta kakokarta bakomai abokina Kakwantar dahankalinka inde wanane angama wait twu days OK thanks friend Bayan kairiya da rahama sunshiga ciki rahama takecemata mekikafitayi awaje shan iska najeyi dawani abune no ya matawale da abokansa suke tambaya akanki Nikuma menayi futatakenanfa kwantardahankalinki sis nasan alkairine Angama wunin biki sukairiya sunkoma gida Tinda kairiya tadawo gida mutumin datagani awaje wajen biki yakemata gizo Irin kallon dayakemata abin yatsayamata arai After two days Ya usman ne yadawo gidan su kairiya wanan karan shikadai yazo basajida shiyasa baishigaba yatsaya awaje yatura yaro akiramar kairiya inji usman ko dayaro yaje yafada antinmu batanan mamanmu CE agida batakula yaronba kairiya tace kace batanan mamanmu taimata wani Irin kallo bashiri tadau hijjab tabi yaron kodatafito Tasamu ya usman jikin wata karamar mota maikau ash color Salama taimar ya amsa malama kairiya kingani saiyau nidanace kwana biyu saiyau kikaganni munyi wata yar tafiya da abbana sabo dayanaso yanunamin yanda Ake business🥺 Yayi kyau kundawo lafiya Lafiya damanazo inji amsata gaskiya ya usman kasan karatu nakeyi asako soyayya akaratu kadan karamin lokaci To yanda kikace haka za ayi gimbiya amma yanzu zanbaki phone muringa communication ko banzoba isake kafuwa a a Abba bazebarni inrikeba to ko abbana yamasa magana a a kabarshi akwai time OK nansukai Sallama yatafi tashiga gida datinanin gaskiya Ya usman ita bekwantamataba Kokadan taya zata auri dan shayeshaye itadatakejin tsoransu bazan iyaba haka zanlalabashi murabu lafiya ko dan zumuncin iyayensu ✡✡✡✡✡✡✡✡✡ Tunda su fahad suka dakadawo gida yarinyar dayagani tamakale mar arai bada aiki saitinaninta Yau fahad dayatashi daga bacci misalin 10 am yayi wanka yasa kanan kaya Yaje shashen mahaifiyarsa yai breakfast suka tandafa hira yakemata maganar yarinyar dayagani taji dadimatuka yakesanarmata yasa amasa binkice akanta hajiyarmu tace Allah yasamuji alkairi Ameen hajiyarmu Fahad yashiga yagida soran iyayensa sashen baba isa nanne karshe yashiga cikin takunsa nacikkaken namiji mejini ajika yahade girar Sama datakasa yaisalama yashiga wasila yatarar tanakallo aikin kenan yace azuci guyasamu yaZauna yaceke baki iya gaisuwaba takaleshi tadauke kai amma wani Abu fisgartayakeyi jitake kamar taje tarungumeshi Ke ina hajiya batagari tace kafada yadaga Tashi yayi yaje yasatakalminshi yadawo cikin palon saitinta yatsaya yakemata kafa datakalmin fadamin wani abune dayan dakikabarni danshi dagamin kafatukun in ankifa yasake murje kafar yace oya tall me Zanfadama kajira Lakaci ba yauba Noses yace marar kunyar karya yadaga kafar yafice abinsa Amma gayenan kacidarajarso tafada idonta taf kwalla domin tajizafi Yanafuta matawale yakirashi awaya Banda caji sorry Please read and sphere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 07:51] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romantic love story and short story👩‍❤‍💋‍👨 *NA* Karimatu Abdulhamid ( mommy minal) Page 22-23 Wasila azuciyarta Tai kwafa lalle gayanan baida mutunci wato baze iyatakani datafin kafarsaba Harse yasa takalmi Amman bakomai zakashigo hannuna very soon I Fros my self Abangaran fahad Amsa wayar matawale yayi yanadaukin yaji bayanin kairiya bayan sungaisa yakesanarmar komai akan kairiya yace yagayawa imran ma yanzu yabari in imran yazo sufara zuwa zance Amma kafinan yatura anemamar izinin zuwa sabo mahaifanta susandakai kasan yar gidan dadtakoce Nagode friend Allah yakara zumunci Ameen matawale yace yakatse wayar Koda fahad yakoma gida sashen baffa isa yanufa domin yaga shigowar baffan apalo yasameshi yarusina yagaisheshi yaunaga fiskar dana tanatare dawalwala da alama wani abunfarincikin yasamu dama baffa sonake aje anemamin izinin zuwa zance fahad yafada yanasosa kai Alale abuyayikyau yar wayece a inasuke Anan tsohuwar kasuwane baffa Sunan mahaifinta Malam Aminu maisai dakayan electiri a to to Alhaji Aminu zakace aitasanadin babbar yarshi dataciyo kujerar makka gunmusabaka tabarmar yaketa hazo nasanshi mutumin kirkine ai bakomai yaudinan rana taisanyi zanje intambayama nagode baffa bakomai Allah yasamu dace Ameen baffa nagode yatashi yafita gurin fita yaci karo da wasila wani malalacin murmushi yasakarmata da kalon zakigane kuranki yawuce abinsa mewanan mutumin yakenufi naga kamar yau yana happy ammakomiye shiyasani danjiji dakai tashige abinta *fahad* yasanarma hajiyarsa akanzeje zance gobe in imran yashigo hajiya tace ainatake yarinyar yasanar da ita komai game da kairiya dayasani Wanda matawale yagayamar akan kairiya Kace yarinyace karama Allah yatabatar da alkairi Amman kabita ahankali Inkuje karkanunamata wanan miskilancin nasan mehali baisanjawa to hajiya azuciyarsa yace bakisan yanda danki yazaucebane🥺 Yau *kairiya* tunsafe datashi taisalah takejin faduwar gaba dayake yau asabar basuda biyu ranta dawuri ta tashi tai gyaran gida taiwa kananta wanka tahadamusu abin kari danwake taimusu tadama koko sabo dakanan yaran Bayan sun karya takama kananta mata tatsefemusu kai dayake antinsu ta iyakitso amman batanakudi ita zataimusu bayan tagama komai zuwa 10 am tashiga gaidamahaifinta Mamanmu tasamu da Abba apalon dayake mamance dagirki ****** ******* **** Bayan tagaida iyayenata abbanta yace hajiya yaya hakayakekiranta sabodasunan babbar yayarsa taci na'am Abba dama akwai magana zangayamiki In Allah yakaimu Anjima zaki bako dangidan dattako Kikarbeshi hannu biyu to Abba tashikije fitatayi gabanta nafaduwa wani bakone Abba yacezatayi da yamma take tambayar kanta Kodatafita mamanta take tambayar Abba wanibako kairiya zatayi inaruwanki Kedabakinuna kulawa akanta Abba yace Yatashi ninafita kasuwa adawo lafiya mama tace Koda Abba yafito saidayacema anti Anjima kairiya zatayi bako anti tace to Allah yakaimu 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Ko dayamma tayi Anti tasa kairiya tayiwanka tana zunburo baki😳 Azuciyarta tanacewa itako Makaranta batagamabafa Kuma ace zatayi bako🤨kodatai Wanka wani atamfa ciganvy Riga da zani Rafa Anti tabata takarba azuciyarta tanacewa itafa intasa irindinkinan kara fitomata da Shep dinjikinta yakeyi Kwaliya anti tasa ta tayi simple Tabata turare lailatu sahara tafesa gashi tashafa humra nankamshi yagauraye saitashi yake hijja Anti tabata madaidaici tasa domin tasan mutumiyar da hijjab anahaka Yaro yashiga wai Kairiya tazo injiwasu awaje tanazuwa anti ta amsa anti tace oya jeki amma kidan sake fuskar Murmushitayi😃 Tayi kokefa anti tace koda kairiya Tafito waje cikin takunta NA nutsuwa samari biyu tagani daya kan mashin robaroba kato baki daya atsaye ajikin Mashin din nakan Mashidin tagane Taji gabanta yafadi salama taimusu suka amsa natsayen wato imran yagabatarmata dakansu yace Allah yasa akarbemu tayi murayaciro Imran yace bari nabakugu yakauce *fahad* yadiro dakan mashindin yamatso kusa da itakadan yace kairi tinda naganki nakasa sukuni kintafi dadauk wanni tinanina fatana kawai kikarbeni kairi domin naji ajikina kematatace😳 Kice wani abuman kairi uhum tace nibanaji wanan yaren kiyimagana domin badawasanazoba Aurenki nakeso kairi nifa karatu nake nasani kairi Karatu bayahana aure namiki fromis zakici gabadakaratu imunyi aure a a nidai karatu zanyi Bazan iya jiraba kigama makaranta kairi nambadadadewa Nakeso kizama mallakina kairi zaki karatu harkigaji Yanzu kinyarda inturo atambayamin auranki dawuri haka yaufa kafara zuwa tome za ajira insoyayya kikeso Zannunamiki agidana kairi kaitasunkuyar alamunkunya Hannu yayma imran yazo sukamatsa gefe alamu zasimagana Kodasuka matso fahad yace zamuwuce yaushe zandawo Taki magana kimagana nigashi Kaina yanaciwo sabo dakinsani magana dayawa kairi 🙄indawo gobe a a kabari wani sati bazan iyaba kairi inaso Kulin naganki Imran yace to yaushe zamuturo Takimagana Kimaganaman Dan Allah kubari Saikundawo tukun OK imran yace fahad yaciro 5000k yabata kisayawa kanena sweet taki karba Yakamo bakin hijjab dinta yasa kudin tazubar dakudin tace kadau abinka nagode tashige gida tanashiga gida tadaura hannu aka 🙆‍♀ Inazankai wanan mekirar karfin gashi dagani wanan bayarobane ni kairiya ammafa yahadu yanada action yayi wallahi irinsu yan matake rububi gani niyarinya kai Beautiful man ne Gashi dagani miskiline tai murmushi🥰 Yawan comment Yawan typing Please read and share Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 08:01] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* *NA* Karimatu Abdulhamid (Mommy minal) Page 24-25 Koda kairiya tashiga gida ta iske iyayenata azaune abaranda Suna hira kai tsaye daki tawuce tacire hijjab tana tana murmushi kanwarta kausar shiashigo dawaya ahanunta Anti kairiya ananemanki Awayar mamanmu nikuma wayene da number mama Balki akakira kafin kairiya taimagana ansake kira Sai kausar tamikamata wayar kairiya takarba taga number mama balki taisaurin dagawa tasa akune taisalama Maimakon taji muryar mama balki saitaji ta usman yanamagana meyasa kakiran ya usman banace Karkakiranba haba kairiya kisan sondanakemiki kuwa ai dole inji muryarki dama sonake ince,miki Anjima zanshigo Ni A'a karkazo bayauba takatse kiran abbangaran Usman kuwa caiwa yayi dole lndage kafinwani yamin kafa Harda koloma😏 Tinda fahad yakoma gida yake cikin farinciki sashin mahaifiyarsa yaje suka gaisa yaude dahalamu kana farinciki matuka wallahi hajiyarbu da alama bazansha wuya wajan samun amicewartawaba To Alhamdulillah Abu yaikyau Allah Yashige managab a, Ameen hajiya Amma bazakakoma kabari saikomai yadedeta insha Allah hajiyarmu 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Yautakasance juma'a kairiya da kananta sukashirya zasu gidan yayar abbansu takwarar kairiya domin sukaimata ziyara sunfito abun sha'awa sukayiwa iyayenasu sallama suka wuce gidan bahba maryam Koda kairiya suka Isa gidan ta iske bahba maryam babban danta suna zaune kan tabirma abaranda Sallama sukayi Suka karasa cikin gidan A'a yau sutakwarane agidan sanunku kuzauna kodasuka zauna Takawo musu ruwa sunsha suka gaisa ya iyayenaka lafiyarsu lau bahba to madalla Kairiya dukta tsargu sabo da kallon da ya Ibrahim kemata dan bahba maryam. Can Ibrahim yace amma umma kairiya takara girma masha Allah sabo dashi amaiduguri yake karatu bahaduwa sukeyiba inyazo hutuma bazuwa gidan mutaneyakeyiba bare agajuna Su kairiya sundad e,sanan sukace zasu wuce bahbarsu tace tagode tadauko kudi tabawa su shahid tace suhau abin hawa🛺kunsan ptskm akwai wadatar abin hawa😜 Kodasukafito waje ya Ibrahim sukagani zaune kofar gida tasowa yayi zakuwucene kairiya eh zamu tafi gida to kugai dasumama da kawu yaciro kudi A aljihu yabama shahid abokina kasiye sweet sai yaron yakali kairiya tadauke kai sanan yakarba NA gode yace Ibrahim yace bakomai sainashigo gaida sumama kausar tace kaidin ya Ibrahim kina mamakine zanzo cikin satinan yakare maganar yana kalon kairiya to munasa ido inji kausar ********* ********* *fahad* yanata shiri domin ze koma gun kairiya yau dan bekoma jiyanba yashirya cikin kanan kaya Riga da wando nakafanin K&b yadaura agogon azurfa ahununsa ga yasa takalmin da akalla kudinsa zaikai 50k sai walwal yake dakaganshi kasam Hutu yazauna yai matukar kyau Sashen mahaifiyarsa yaje danyamata sallama yatarar da yayunsa zina da laura yayan hajiya asma sunshigo gaida hajiyarmu gai shesu yayi yagaida hajiya A'a kaninmu inazuwa yabata rai domin kuwa yasan halinsu dason gulma hajiya ninawuce to kagaisheta yakamatama kakawota wataran agaisa badamuwa hajiya zatazo kiganta ai kisamata albarka Anti laura tace kaninmu Ashe munyi suruka yar waye aina taikaratu?duktajeromar tambaya lokaci daya nisauri nakeyi innadawo kyaji yasakai yafice domin bayamusu wasa Kamar shine babban har sharkasa sukeyi Koda yafito harabar gidan maimakon yadau mota yadau mashindinsa kato Mai shegen Yahau yakaragaba Koda ya isa gidan Su kairiya yatura yaro kairiya tafito Taimar sallama ya amsa Tamar jagora sukashiga gidan wata uwardakinta da Allah yahada jununsu Anti sapna ita amaryace batafi shekara biyu da aureba aka kawota da ka kano gidanta makitan su kairiya suna matukar dasawa da kairiya ga mijinta mutumun kirkine anazaman lafiyadasu a unguwar Koda sukashiga gidan plat house maikyau abarandar soron gidan kairiya tabarshi tashiga kawomar kujera daruwa koda kairiya tashiga Anti sapna ke tsokanarta daganidai wanan gayen yatafidake kairiya uhum anti Kennan yadau kujera ta kaimar daruwan sanyi ajug nagilas ta tsiyayamar yasha Yai hamdala suka Gaisa Yace malama kairi bakitambayeni tarihinaba bayan ninasan naki aina kasani tunkafin nafarazuwa nasan komai akanki a nan yabata tarihin rayuwarsa da kuma imran tace yanzushi yana damaturu Keenan Yanacan shida iyalinsa nikuma Lagos nake aikin Emmergration inmunyi aure canzamu zauna saide muringa zuwa gaida hajiyarmu danni gaskiya bazanbarki ananba danko lokacin auranmu yazo banson komai kamar yaya tace irin kayan shirginku Namatamana kinga nibazama zami ananba inadakomai agidana nalagos ananma ina gini innagana zansa kayan damukeso Nidake nikawai ke nakeso kece muradina Kairiya azuciyarta tace to haka auren Lagos din yake Kifadi abinda kikeso nagakamar kinadatambaya yace A'a damanace wani irin aikine emmergretion, aikinmu shine munayiwa masufita biza kuma muna aiki aboda duk abindaya danganci iyaport ko boda duk munagun munadaukan salare maitsoka duk wata Wanan kenan......✍🏼 Please read and shere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 08:02] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS👩‍❤‍💋‍👨* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* *NA* Karimatu Abdulhamid ( momy minal) Happy birth day🎂🎂🍰🧃 Happy birth day To you (yaya Hayat) l wish you a long life God bles your life Page 26-27 Kairiyya tace yayikyau Allah ya albarkaci Aikinka Ameen nagode Kairi, sallama yamata yace zaiwuce kairiyya tarakoshi bakin kofa; anan yakecemata zaituro iyayensa, inyakoma gida shiru kairiyya tayi Alamar kunya kice wani abuman kairi; kanaganin beyiwuriba wuri meyayi aigwanda asandani ai koyakika gani yan mata hakane Allah yawuceman A, gaba yauwa yanzu kikai magana kairi; Ninatafi saina dawo gobe to Allah yakaimu bakice nagaida hajiyaba kagaisheta namantane dasauran mutanen gidan duk ina gaishesu Zasuji sosai yaushe zaki kugaisa autun yanzu ehmana yace; tozani wataran ingai da hajiya shikenan tunda hakakikace Bayan *fahad* yawuce *kairiyya* takoma cikin gidan anti safna anan anti safna kecemata amma kairiyya dagani gayen nan yamiki Kinkamu dasonsa, anti Kenan mekikagani bakomai amma ance labarin zuciya atambayi fiska, hmm anti kinaban kunya inabaki kunya ko gaskiya kedai kita adu'a Allah yazabi abindayafi alkairi Ameen anti nagode nizan Shiga gida, to kigai dasumama ****** ****** ***** Haka soyayya tacigaba damikawa tsakanin fahad da kairiyya soyayya sukeyi mai tsafta wanda Suna mutukar son junansu kullum sai fahad yazo hira acewarsa karwani yasamu daman zuwa gun kairiyya ; iyayen fahad sunzo suntambayamar auran kairiyya anbasu sora sa rana akejira domin kuwa wata rana Abban kairiyya yakirata yake tambayarta kancewa yaronan dake zuwa gunta hira dangidan Alhaji musa yaturo magabatansa shinkin amince ayarjemusu suturo kan kairiyya nakasa taki magana antinta dake kusa da Abba tace Alhaji tunda tai shiru ta amince Abba yace shikenan tunda kin amince kardaga baya kibilomin dawata magana dabansantaba shidai kikeso ko Kairiyya tadaga kai alamar hakane Abba yace shikenan shiyaronan usman da yanuna Yanasonki zansa asanarmar yadakata domin kuwa dabi'unsa basuminba maihaifinsa yabatashi baidawani cikakiyar tarbiya ✡✡✡✡✡✡✡✡ Kairiyya da fahad sunyi akan yau zaizo yakaita sugaisa da hajiyarsa kairiyya batafada agidaba sabo dakunya datakeji gashi yamma takusa tasan yanzu yanakan hanya dakin antinsu tanufa taje tazauna apalo kusa da anti dakewa kausar kanwar kairiyya kitso anti tace saikuma taishiru Menene kairiyya dama anti .... dama me kimaganaman kinyi shiru dama fahad yace yau zaizo muje mugaisa da hajiyarsa wai tanason ganina Amma kairiyya shine bakifadaba sai yanzu kinfadawa mamanku A'a anti To saikije kifadamata wallahi anti bazan iyaba saide ko zakigayamata toma shiya fadawa abbanku bansaniba anti kigako bazakibishiba sai abbanku yasani kawai yazo kibashi hakuri kice kinmanta bakigayawa abbanku ba yabama hajiyarsa hakuri wataran zaki ln abbanki yasani amma bayauba kam; to anti zansanarmar Inyazo kausar tace wallahi anti Yaya kairiyya tanamatukar son mutumunan kingashiko anti bafa yaro bane daga ganinsa tuzurune😋 amma duk tamace akanshi Kairiyya tace kekikasani magulmaciya inaruwanki Anti tace battamana ainaganshi sun shigo ranan sungai shemu shida da abokinsa ai yata tai dace kebakisan irinsu wahala sukeyiba Haba anti tuzurun🤪 shifa kausar bakisan sunfi rike mace da kyauba Amma anti kuyazo yagaisheku shine baza abar yaya kairiyya ba taje tagai da hajiyarsa ba, kausar kenan shi namijine itako Macace akwai hatsari atattare da ita dole saida sanin iyayenta tabi saurayi GU intakasance mai tarbiyya hakane antinmu; muryar yaro sukagi wai kairiyya tazo shukura tace kace tanazuwa Koda kairiyya tafita akofar gidan anti safna tahangeshi jikin mota atsaye karasawa tayi kusa dashi taimar sallama ya amsa yaya muwuce kayi hakuri namanta bansanarwa abbanmu ba amma innasanarmar sai inje shi kenan naga kamar kina kunya zansanarmar da kaina tawaya sanan zanmar maganar zanbaki Waya dan nakusan komawa Kuma zanmar maganar in auranmu yazo banson komai tarkacen kayanku Namata: dan ana daura aure Lagos zamuwuce saboda yanayin aikina; nifa banson Lagos dinan yayi nisa kuma a ina akataba aure bakaya mubamahaka anan nafadamiki Nike kinfimun komai kenakeso bakayaba indai kayane wanda mukeso ni da ke zamusa agidanmu inna karasamana gini Amma gidana Lagos akwai komai burina kawai namalakeki ke nakeso bansan komai daga wurin Iyayenki sai ke Toni zan shiga gida kagai da hajiya to shikenan zami waya da Abba anjima inya amince zankawomiki phone Koda fahad ya koma gida maimakon yai waya da Abba kamar yanda yace Bayan yagayawa hajiyarsa komai Saitabashi shawaran maganar batawaya bace suje shida baffansa isa susami mahaifin kairiyya anan yakebata hakuri Akan rashin zuwan kairiyya yagayamata yanda sukayi sai cemar tayi bakomai hakan yanuna tarbiyarta In iyayenta sun amince zatazo ai ****** ***** ****** Koda fahad sukaje harshago gun baban kairiyya Bayan sunkebe sukagayamar abindaketafe dash yanumfasa yace maganar waya ba komai yabata amma maganar bayabukatar kaya Yana ganin kamar damatsala Baffa sani yace wata matsala bashi ya aminceba yace bai bukata ni aganina hutunkune ai ; to Kasan maganar mata sita gutsintsina Abu bare abun dasundauka damahimanci irin Wanan, fahad yace baba ni aganina inaruwanmu dasu Mudabama agarin zamuzaunaba kuma mahaifiyata tayarda ni aganina bakomai To shi kenan Allah yasa mahaifiyar yarinyar tayadda ..........✍🏼 Yawan comment Yawan typing Please read and shere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 08:03] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS👩‍❤‍💋‍👨* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* *NA* Karimatu Abdulhamid (mommyn minal) Page 28-29 Haka Rayuwa taci gaba da shurawa. domin kuwa yau *fahad* yazo gidan su kairiyya yakawo mata waya sabuwa fil a kwali Yace"mata nayi magana, da baba ya yarda inkawomiki, tasa hannu takar'ba tace" nagode Allah yakara bud'i Yace" nigobe dasafe zanwuce. Gobe gobenan tace" eh" konatsaya A'a kaje nema Allah yakare yaba da sa'a yace" Ameen nagode. Anan sukai sallama yatafi. Koda kairiyya, tashiga gida gun Antinta, tanufa taje tazauna kusa da ita Anti, kigani Wai Abba ya " yarda yaban tamik'amata Anti, takar'ba.bari nakaiwa abban naku yagani tukun.to Anti koda Anti takaiwa Abba yagani.sai taje tanunawa mamanmu tagani Amma batace komaiba. Kuma tsakanin ita da Abba bawanda yabud'e wayar har Anti, tadawo dawayar sanan mukabud'e ahad'etake da sim aciki mtn wayace maikyau Samsung Galaxy Andiron ce fara k'al da ita.kausar, Takar'ba takunna Picture d'in Fahad Ne yabaina kan screen d'in wayar yanasanye da unipon d'insu na Emmergretion, Milk color yayi matuk'ar kyau Kausar tace" LA . Yaya kairiyya kingani ashe yana murmushi Antinsu tashi tayi tabasugu.kairiyya tasa hannu takar'bi wayar taduba screen d'in azuciyarta tafurta" *TABARAKAL LAHU AHSANUL KALIK'EEN* ma'ana( tsarki yattabbata ga Allah ubangijin talikai) sanan tamik'awa kausar, Wayar.kausar" tak'ira sauran k'ananta kuzo kuga wayar yaya kairiyya, su shahid sukazo sukagani suna murna sunacewa" saurayin yaya kairiyya yahad'u . *wanan kenan* 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Tunda Fahad, yatafi. Yaya Ibrahim d'an bahba maryam, Yasako kai wai yanason kairiyya Kairiyya, ko kallo bai ishetaba zuwansa biyu dasunan gai dasu Mama amma yafurtawa kairiyya abin dake zuciyarsa bawanda yasani dagashi sai kairiyya sai kausar, *anawata ga waya* Tun tafiyar Fahad, Mahasada sukafara kawo suka: gun baban kairiyya cewa Fahad bamutumin kirkibane yana huld'a damutanan banza A Lagos ganeman matan banza. tun abba baikamawa haryafara yadda sabo dawa'yanda sukekawa sukar najikin Fahad ne Gashi Abba shi abincikensa dayayi angayamar" Fahad mutumin kirkine mai temakon Al'umma, gakuma sukar dawa'yan. nan mutanan sukekawomar: Abun da Abba besaniba shine wa'yanan mutanan tun mahaifin Fahad nadarai sukemar Adawa, shine yanzu sukadawo kan Fahad burinsu afasa auren.hmm Allah yafisu nace" ni mmn minal ****** ****** ***** Kairiyya da Fahad Soyayya segaba take suna soyewa a waya abinsu basusanma anamusu hassadaba, saidaminsa datake yaushe zaizo?? Shikwa yace"mekika tanadarmin? saitacemar" kalamai maidad'i hakasuke soyayyarsu abun birgewa. Mahassada:nacigaba dahasada har abin yaitasiri Abban kairiyya yace yafasa auren😳turk'ashi Wata rana Abba yak'ira kairiyya yake cemata" tayihak'uri da auran Fahad, dominkuwa ba alkairi alamarin Kairiyya a take taji gabanta yafad'i tadubi mamanta dakekusa da Abba amma sai tad'auke kanta tashi kairiyya tayi idonta taf k'walla Tanufo sashen Antinta tanakuka😭 lafiya?anti ta tambaya anti"Abba yace inhak'ura da auransa ba alkairi, mamanmu tanaji batayiwa Abba maganaba anti kufad'amar inasonsa wallahi inasonsa kar afasa aurenmu Anti tace" kinutsu Kimin bayani wayene abbanku yace kifasa Auransa?? *Fahad* ne anti, Shi Abba yace nafasa auransa . Akanme?yishiru inazuwa bari inje injikomiye. Koda anti taje b'angaran Abba tasameshi shida mama anti tanemiguri tazauna tace" abban yara meke faruwa? Mekacewa kairiyya,anan yamusu bayanin abundayake faruwa.irin sukar abunda ake fad'amar akan Fahad, anti tace" Amma ai saikabin cika bawai agayama magana ka kamaba. Abba yace"nabincika Antin yara ancemin shi mutumin kirkine Amma abunduba Anan shine wanda sukekawo Sukar najikin mahaifinsane, kingako abinda dubawa ai. Mamanmu najinsu batace k'alaba saima tashi tayi tafuta Anti tace ke" duniya inazaki damu jama'a sudai inbasiyi hassadaba basajin dad'i, acenajikinka sukecin dunduniyarka, Allah ya kyauta Gaskiya abban yara kasake bincikawa amma wanan batu k'aryane kowa yasani yaronan mutumin kirkine Kaima kasani amma kakeso kabiyemusu Itakuma maman yara tak'imagana Tabiyema wai itakunya😀to tabari sucutarmata da 'ya) domin kuwa tanasonshi. Ho Antinmu tamutunci kunawuta inabinki da fetir *wai ina kairiyya* Iyayen love❤ Yawan comment Yawan typlng Please read and share Allah yajik'an iyayenmu🤲 [4/6, 08:07] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romantic love story & short story👩‍❤‍💋‍👨 Page 30-31 Kairiyya fa tashigadamuwa domin kuwa abbansu, yakafe yace"baisan maganar auranta da Fahad ba, yace In'aure takeso tafitar dawani acikin manemanta. A'bangaran Fahad,ma tinda kairiyya tak'irashi tafad'amar abun da Abba yace yashiga damuwa Yanzuma yanazaune a office abin duniya Ya isheshi.waya yad'auka yak'ira kairiyya, tana"kwance kansalaya data'idarda sallar azahar tajiwayarta,na ringin kodatasa hannu tad'aga picture d'in Fahad ne yabaiyana piking tayi takara akune shiru taji sai sautin ajiyar zuciyarsa. Salama Tamar ya"amsa ya"akeciki kairi yace Abba yasauk'o A'a tace"mar to"ykk lafiya tace"yanzu rabamu za'ayi,meyasa zasimanahaka. Memukamusu. Kar"kidamu my wife😳alk'awarin Allah bayatashi basu'isa surabamuba my kairi ke"tawace Nasan abundazanyi dole Nataho gida zanzo nasasantakomai. Zanunawa. mak'iyana, nafik'arfinsu ke"dekicigaba damana addu'a Anan sukai sallama yakatse k'iran, Ya Ibrahim fa yasakai tinbawanda yasani yanzu kowa yasani kulum saiyazo yak'arishi zamansa, yakara gaba kairiyya tak'ifita ita"wani haushinshi takeji Gani take shigowarsa rayuwarta, Abba, yak'i maganar Fahad, ita"wallahi kotarasa Fahad data aureshi gwara ta" auri usman😳 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Fahad yak'ira hajiyarsa yagayamata komai da'akeciki Kuma yace" zaishigo a satinan, to" kafin kashigo zansa baffanka isa yakaini gidansu kairiyyar tinda ita tama, gwara mije Musan dalilin hanaka auren domin banaso karasata nayi bincike akanta antabatarmin yarinyar akwai tarbiyya. Kagakuma ance kanemawa 'ya'yanka, uwatagari, hakane hajiyarmu Kibari karkije sai nashigo. To" Allah yakawoka lafiya .... Yau Fahad yashigo gari da yamma yak'ira kairiyya yafad'amata yace" zaishigo anjima danbaze iyabari saigobeba Tace" Allah yakawo minkai lafiya,yace" konajira im'ran yazo gobe Sunday saimuzo tare " gaskiya ni A'a kazonaganka yau😀to" naji mekk tanadamin saikazo tukun kagani toshikenan Agurguje kairiyya takarb'i kud'i gun Antinta tayo cafene taje gidan anti safna Tamar girki joulop d'in kuskus da k'oda😋tamar da danbun kifin tytos Sai lemon kwakwa damadara peak tahad'a tasa a glass jug tajefa k'ank'ara,tini gida yabud'ad'e da k'amshi anti safna namata tsiya haka kika iyagirki kairiyya, lalle Fahad yamore, hhm " anti kenan tace" aigunki nakoya Kai" kinfini iyawa kairiyya , to yanzu Tinda mijina bayanan yatafi damaturu in Fahad yazo kikawoshi palona To Anti nagode bakomai ni sainatafi palon mijina,nabaku GU Kai anti kidaitsaya anan muyi hiratare. LA rabani dajin hiran Masoya. Koda Fahad yazo yak'ira kairiyya a waya yasanarmata ya iso.fitowa tayi dazunbilelan hijjab a jikinta Iso Tamar sukashiga gidan anti safna har palonta kairiyya takaishi, tanunamar two ster yazauna inazuwa tace"cemar, taje tak'ira anti safna tazo sukagaisa da Fahad takoma Kairiyya tagabatarmar da abinci yace"yak'oshi ta'batarai, alamar tayifushi yace aibakifad'amin kinmin girkiba, tokayi hak'uri tace" nayi yace"tokaci A'a banci abinci a gidan mutane yace tozakatafi dashi gaskiya,inbahakaba kuma nasan matsayina agunka, tofad'amin miye matsayinaki yace Uhum tace" kafini sani hakane matata,zantafi dashi,murmushitayi. Can yace kicire wanan abun naga matata da kyau, gaskiya A'a tace 'batarai yayi alamar yayi fushi Kawar dazancan tayi ya hajiya tace" tanalafiyako Uhum yace bakink'i zuwa kugaisaba,yakuma'batarai ,kayi hak'uri gobe zani nida kausar, yakawar dakai Kayi magana mana ,nak'i yace Ko sunana bakita'ba fad'a najibafa anyama kinasona, lemon kwakwa ta tsiyayomar to naji kasha wanan tukun. Nak'i ki"ce Fahad naji ko kin iya,niban iyaba tace" saidai insama wanisunan, to inajinki fad'i hubbyna😳tace ahankali, nibanjiba ki"kuma fad'a to Nace karife idonka, narife yace, hubbyna yamaka Murmishi yayi Wanda kekusan sata suma good yace" naji dad'in sunanan haka zakiringa cemin harmi aure Lemon kwakwan yad'auka yasha Yamata sallama Akan gobe zaizo yad'auketa itada kausar suje tagai da hajiyarsa Nikwa momy minal Nace kairiyya soyayya tarifemiki ido, kinmata da Abba Zakici gidanku baruwana ehen😏 Saida kairiyya tabiyishi dakulolinan yatafi dasu akan gobe yadawo dasu ****** ******** ******* Koda kairiyya takoma gida bayan sunkwanta takefadama kausar k'anwarta tashirya gobe zasu inguwa Kausar tace inazamu yaya kairiyya, gidansu fahad, Abba yasani kausar "tace A'a besaniba , kinfad'awa antinmu, A'a kairiyya tace tokifadamata yanzu intashigo Gani" nashigo meza afadamin anti"tace. dama dama, dama me kairiyya kiyi magana dama Fahad munyi dashi gobe zani dani da kausar mugai da hajiyarsa, to kinsan abbanku yak'ibatunsa amma badamuwa kuje Allah yakaimu goben,kede kicigaba da addu'a Allah yasa abbanku yagane gaskiya Ameen anti inji kausar, Allah yabarmanake antinmu ,Ameen kausar, nagode anti kairiyya tace Bakomai 'ya'yana Komai zaidedeta mukai amarya lagos🙈kairiyya tarife ido halamin kunya...........✍🏼 No comment No typing Please read and shere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 08:08] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS👩‍❤‍💋‍👨* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* *NA* Karimatu Abdulhamid ( momyn minal) Wanan pgn nakune masoya auren Lagos kuyi shagalinku dashi Love u all 💋 Page 32-33 Koda Fahad yadawo yau yafaka motarsa k'ofar gidan anti safna, waya yad'aga yak'ira kairiyya, yasanar mata gashi yazo to" tacemar, kad'anjiramu munafitowa, OK yace" sanan yace kituro akar'bi kulolinan OK tace" takatse k'iran, sanan tadubi kausar tace " tinda ke" kingama shiryawa kije kirbi kulolin kikaiwa anti safna, to kausar tace " koda kausar tafito suka gaisa kulolin takar'ba tashiga gidan anti safna tabata, anti Safna tace harkun gama shiryawa eh anti Kausar tace" to kudawo lafiya, kugaisar da hajiyar inkunje, to" anti zataji, Koda kausar takoma gida kairiyya tagama shirinta, sukayiwa antinsu sallama, antinsu tace Allah yakare Kudawo lafiya, kubiya kuyiwa mama sallama nagayamata gidanmu zaku kukar'bomin sak'o to Anti " kairiyya tace kodasuka biya d'akin mama, kairiyya tace mamanmu zamuwuce maman batakulataba sai tadubi kausar tace shi Aiken dole saikunje Ku biyu mutun d'aya yajemana. Ke" kije ita tazauna tadubi kairiyya Kausar tace mamanmu tafiya bibiyun yafidad'i. To " kuje Allah yakiyaye Ameen mamanmu,sanan sukawuce, koda sukafito Fahad natseye jikin motar sa kallo d'aya yayiwa kairiyya yaga tanasanye dariga dazani na boil less, milk color da hijjab daide gwiwa copy color, Saitakalminta flat Shoe shima copy color, sai 'yar post d'inta milk color, fiskarta bawani kwaliya daga powda sai leap glow tayi mutuk'ar kyau sai kyalli takeyi, itama a'bangaran kairiyya yamata kyau, yanasanye da k'anan kaya Wanda sukemar matuk'ar kyau 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Sun isa gidan su Fahad lafiya, Wanda kairiyya tace yai parking a waje sushiga dak'afa, sunashiga Fahad yaga motar imran A pake alamin yazo fahad yayi musu jagora har palon hajiyarsa Suna shiga sukai Sallama, aka amsamusu, iyalan imran ne a palon matarsa da 'ya'yansa, saishi kansa imran din sai hajiya datake shingid'e bisa dadduma, kairiyya saifaman Sunne kai take a lamun kunya, imran yace " kace yauka kawowa hajiyarmu 'yarta? Matar imran tace kuzauna ga guri Tanunamusu saman dadduma kusa da hajiya Sukagai da hajiya Ta" amsa cikin farin ciki tace wacece 'yartawa acinku kausar tanunawa kairiyya, Wanda kanta keduk'e a ak'ar sabo dakunya hajiya tace masha Allah Kekuma kaunar tace, kausar tace eh hajiya, Fahad ko 'ya'yan imran sukanand'eshi sunda meshi dasurutu yace kucikani kumuje Mugai da antinku Nan sukazo suka mak'ale kairiyya suna anti zakibimu gidanmu tacemusu eh mamansu elham tace kucikata Haka ya isa kuje palon inna kuyi wasa to mommy Sanan sukaruga, Hajiya da su kairiyya sutace hira sama sama Sabo da yamma tayi , nan hajiya takecewa kairiyya zatazo gidansu taga iyayenta akan maganar, ilham matar imran tace k'anwata kzo muje kgai da sauran mutan gidan, Fahad ne yakatseta da A'a bayauba sai wani karan, kawai gun inna zankaita inzasuwuce shikenan ilham tace wato bakaso adameta ko Yace kinsan mgn wuya take bata. Kaga kenan kuyi anko ilham tace Sallama sukayi da hajiya Wanda tabawa kausar wata Leda maikyau tace kugaida gida nagode 'yata Allah yanunamana bikinku mak'iya sujikunya, Ameen ilham tace Agurguje yakaisu palon innan imran suka gaisa Can suka iske shukura da nur Sukako mak'alewa kairiyya, suna anti sama anti k'asa nanma inna tabasu Wata ledar, sukafito harabar gidan su Ilham da su kausar sunrakosu, Fahad da imran ne agaba su sunabiye dasu Wasila ce tashigo gidan tadawo daga unguwa sukai kici'bis tad'auke kai abinta tai cikin gidan, azuciyarta tanacewa, ko ina sukakwasa wa'yanan k'anan yaran ohomusu Kilama k'anan wanan ilhamdince, kai ba k'anan tabane dan wa'yanan daganinsu akwai tarbiya mai kyau Suka 'ya'yan 'yan siyasa ai se shegen shagwa'ba Ni kwa Nace kk ka sani to masoyiyar Fahad ce🥱 Aunamanta, kar anti wasila tamakeni Kuyi hakuri da wanan bayawa, oga na gida😍 Please read & shere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 08:10] Muhammad Karim: *Auren Lagos* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romantic love story & short story👩‍❤‍💋‍👨 *NA* Karimatu Abdulhamid ( mommyn minal) Page 34-35 Kodasu kairiyya, sukadawo gida 'bangaran antinsu sukanufa, antinmu mundawo kausar tace " yauwa sanunku dadawowa gaguri kuzokuzauna anti tacemusu, to" antinmu, kusamesu lafiya anti tace, kausar tace lafiya suke, sunce agaisheku, muna'amsawa anti tace" kinga abinda akabama yaya kairiyya kausar tamik'awa antinsu, kairiyya tace akaban ko akabamu, Anti tabud'e ledar farko, lifayace mai matuk'ar kyau da tsada dawani material maid'ankaran kyau, kausar tace anti wanan hajiyar ya Fahad tabayar anti tace" Allah yasakamata da alkairi, Ameen kairiyya tace ahankali, said'aya ledar anti tubud'e Yering and cen ne Fashion masu kyau da tsada dawani perfume mai shegen k'amshi, kausar tace " wanan hajiyar ya imran tabada, anti tace " angode Allah yasamusu da alkairi Ameen kausar tace Anti tace wanan kayan baza'aifani dasu yanzuba, harsaikome yadedeta, amma zanunawa mamanku zanmata bayanin komai, to anti kairiyya tace " Kausar tace anti anjima zanje innunawa anti safna, anti tace to yakamatakan, Koda kausar tashiga nunawa anti safna kayan Tagani tayaba, nan takecewa" kausar ai kulolin d'azuma databud'e taga wani envelope. Tadauko tabata tace takaiwa kairiyya Saidasuka kwanta kausar tace yaya kairiyya gasak'onki anti safna, tace nabaki. Kairiyya tasahannu takar'ba taga envelope tashi tayi taware, sababbin kud'ine Amik'e 10k sai wani Ring na azurfa saishek'i yake Wanda saman Ring d'in azana k&f kairiyya tace kingani kausar, tashi kausar tayi Takar'ba tagani tace" kai yaya kairiyya mutanenan akwai hidima wato wanan ladan girki yabaki abinci yayi dad'i kenan.kairiyya tace hmm takoma takonta talalimi phone d'inta tayi call din hubbina😳 ringing biyu yad'aga yace mata yanzu nakeson call dinki namuku yagajiya, bagajiya hubbina kayiwa suhajuya godiya To zasuji yace Shine kuma harda wahala haka kairiyya tace . da'akayi me Yace" nagasak'onka acikin cula, yace to wafy na ta'iya girki dole abata gift tace to ni kace yayi dad'i ma aishikenan basaikaba da gift ba. Yace A'a madam, dole nabada domin kuwa hausawa sunce kyawun yabakyauta tukyici to shikenan tinda haka kace nagode Allah yasaka da alkairi Ameen Fahad yace" kihuta nasan kingaji Have a nice sleep dream with me kairiyya tace OK sweet dream takatse k'iran Abban kairiyya yasamu labarin haryanzu Fahad yanazuwa, Abba yakira anti da mama da kairiyya Sunazaune a palonsa su anti nakan kujera 3 sta Abba nakan 1 sta kairiyya nazaune ak'asa wajen k'afar anti Abba yadubesu yace" watoni anunamin ban'isaba nahana yaronan zuwa amma kunce ban isaba kud'auremata gindi tai abin datakeso ko kunsan yanazuwa amma bawace tasanarmin. Sabodahaka zanyenke hukunci Ibrahim zekawo kudin aure zanmusu aure nan dawata biyu Anti tace amma abban yara tace batason Ibrahim abarta ta aurin Wanda takeso ai inaganin yafi. Yanzu aiba a auren dole. Abba yace" dama nafisa nadad'e dasanin da d'aurin gindinki take komai Sabo dahaka aure da Ibrahim bafashi Abba yace kitashi Kuban GU saikuje kufara shiri kairiyya tasakuka Anti tad'agata sukafita, mama tadubi abba tace wato sunzigoka shine zakahaumin kan yarinya to karkaga inakawaici wallahi inson 'yata) akan me zakamata auren dole, kai haka akama...... dakata lubabatu karkinemi kixagen🥱akan 'yarki aurenede bafashi mama tace amma ai inkaki Wanda takeso ai usman yariga shi Ibrahim d'in cewa yanasonta akanme shi baza kabashi aurentaba, ke" dalla tsaya akanme zanbawa shasha auren 'yata d'anshayeshayen zandau 'yata nabashi to kima denazancan inkinajin kunyar uwarsanema can tsakaninku 'yata nariga namata miji. Mama tace inde shayeshayene aizedena Zaran sunyi auran zata iya canjashi barema ai bakayan maye yakeshaba d'anzuk'ezukene yakeyi bawuya zedena. Abba yace saikiyi aure da Ibrahim anyi angama Wanan kenan 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Kairiyya ko nacan jikin anti na aikin kuka anti nata lalashi, kairiyya tace ni anti mama batasona tanaji abba yace zai auramin Wanda banaso amma batai maganaba. Anti tace" tinkita'baganin uwar dabatason 'yarta, tanayin hakane sbd kawaici kisan mamanki akwai kawaici, amma yanzu nasan abbanku yakaita ga'bar dabazata iyajurewaba sbd haka kiyi hakuri komai zezama normal yanzu kik'ira fahad kigayamar halin da akeciki, to anti kairiyya tace Kairiyya takira Fahad tasanarmar komai da Abba yace nan Fahad yad'aga hankalinsa yaje yake sanarma hajiyarsa yace hajiya insun hanani yarinyarnan bazanyi aureba🤔domin kuwa ita nakeso hajiya tace Wata irin mgn kakeyi gaskiya ta nafad'amiki hajiya, to " kakwantar da hankalinka gobe zani nida sani inji make faruwa nahanaka auranta da za'ayi Fahad yace A'a hajiya karkije inaganin ko atura anti laura dan tafi anti sauda iya mgn inyaso saisije da baffa isa, shikenan hakanma yayi yanzu k'iramin lauran awaya .call d'in anti laura yayi ringing biyutad'aga tace" my broz kanalafiya yace Lafiya ya yarana suna lafiya tace dama hajiya ce takeson mgn dake, yamik'awa hajiya wayar takar'ba sukagaisa da laura nan hajiya kemata bayanin komai tace shikenan gobe zatazo dawuri dansusami baban yarinyar agida ****** ****** ******* Washe gari kairiyya tanashirin d'aura musu abin kari taji ana sallama ta amsa Wata mata tagani maikimanin shekara 43 tayi amma wayewarta yaboye shekarun tayi matuk'ar kama da Fahad daga gani yayarsace kairiyya tace sannu da zuwa mushiga ciki takaita d'akin anti Bayan anti laura sungaisa anti takecewa anti kece maman kairiyya ? anti tace A'a ni yadukontace, laura tace dama inason ganin maigidane, akan mgnr. ... Anti tace nagane ai kamarku tanuna muje inmiki iso anti laura tace aimubiyune ni da k'anin babanmu shiyanawaje zaitatona dame gidan nikuma gun mamarta nazo to muje anti tace Anti takai anti laura d'akin mamanmu anti zatafita mama tace tadawo tazauna anti tace" tanazuwa zatasanarma abba da bak'o a waje, anti taje tasanar da Abba Takoma d'akin mamanmu abba yafita yashigo dabak'onsa Suka shiga daki sukatautana can kuma abba yafita yak'ira su mamanmu da anti laura sukadad'a tataunawa can baffa isa yafara fita fuskarsa d'auke da murmushi sanan antinmu da anti laura sukafito sai naji anti laura nacewa kai Allah karabamu dasharin mak'iya Antinmu tace Ameen Nikwa mmn minal Nace Neman aure harda mata 🤔 ..........✍🏼 Please dan Allah Kudena comment ta prvt aringayi ta group Please read & shere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 08:11] Muhammad Karim: *Auren Lagos* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romantic love story & short story👩‍❤‍💋‍👨 Nagode da comment dinku domin kuwa yanasani nishadi💃💃💃💃 Page 36-37 Bayan anti laura tatafi abba yafito Yanacewa" ke" kairiyya, tace na'am abba gani tadurk'usa abba yace bakun had'a baki da yaron canba kun turon iyayensa, wai maganar da akafad'a akansa sharine, tonaji Shari akamar, tinda kink'i d'an uwanki akansa kince bakyason d'an uwanki sai shi tonasanarma iyayensa sukaya sadaki aure nan dawata buyu in Allah yakaimu Ke kince bawanda kkso sai wanan tuzurun yaron to zanbaki Wanda kkso, dama yace baison komai Nawa saike to nabashi, saikuzuba ruwa ak'asa kusha ke dawa'yanda sukagoyamiki baya Abba yai ficewarsa yabar gidan, kairiyya maimakon taimurna saitasa kuka wiwi antinsu Ce tazo tad'agata agun tace" to kukan mezakiyi aimurna yakamata kiyi bakukaba zaibarki ki auri Wanda kkso Sai kigodewa Allah tinda haryagane gaskiya Anti kamarfa abba nafishi da ni Akan nak'i ya Ibrahim, anti tace" bawani fishi zaisak'o. Amma anti abba yace nan dawata biyu zaimin aure kuma bank'arasa karatunabafa saurana shekara d'aya anti, to" bakince Fahad d'in yace zakikarasa agidansaba inkuma zaijiraki saik'in k'arasato sai abari anti yak'i ai to" kinsan dahaka kk kukan gulma😃to anti nabari Dade yafi anti tace Can kuma kairiyya tace" anti mamanmu ko tanason mgnar aurenan eh kairiyya, abindakkso itamashitakeso Dan sunsha dagama da abbanki akan yabarki ki auri Wanda kkso Kawai tananunamiki kunyane sbd kasancewarki 'yar Fari. Kinsan maman ki bafulatanace babanta shi bafilatanin maline Shiyasa takenunamiki alkunya irin tafilani, shikenan anti nagode dasaminki a matsayin kishir uwa mai kirki wacce tad'aukemu tamkar ita tahaifemu. Bakomai kairiyya kigodewa Allah *wanan kenan* Anti laura takoma Ma hajiya da labari maidadi yanda tasanarma hajiya duk yanda sukayi tace sauran bayani nagun baffa isa Suna cikin haka baffa isa yashigo Yakesanarma hajiya yanda sukayi da mahaifin yarinyar Yace wato hajiya dik shairin mak'iyane, amma yanzu munsamo bakin zare , shi Alhaji Aminun harya amince aure nan dawata biyu, Alhamdulillah hajiya tace" abi yayi kyau kuyi kok'ari yanzu kai isa sai kushirya asanarda sani inyaso akai kud'in Sarana da sadaki. Anti laura tace sunriga da ansarana ai saide akai sadaki kawai Hajiya tace A'a duk dahaka za'akai *wai ina oga Fahad* ? Shiko Fahad yanacan 'bangaransa kwance besen Wainar da aketoyawaba sai da hajiyarsa takirasa awaya tace yazo tanasan mgn dashi sanan yatashi yatafi Koda yaje palon hajiyarsa yasameta kishingid'e sai murmushi takeyi Zama yayi kusa da ita yace hajirmu gani Hajiya tadubeshi tace burina zaicika naganin jikokina mahaifin yarinyar ya amince harya samuku rana aure nan dawata biyu , Fahad yace Alhamdulillah Tinda komai yadedeta jibi zankoma bakin aikina dagacan nahad'o lefe A'a Fahad hajiya tace Wanan kabarshi su laura da sauda Zasuhado ni hajiya banason suhad'a kayan debeminba kibari kawai zanje kwatono nahad'a komai, hajiya tace A'a 'yan uwanka zasuhad'o maka inma kwatanonne Saje can to hajiya Kamar Nawa Zanbada hajiya tace " wanan nizanyi A'a hajiya inadakudina kibarni nad'awa matata kayanta😳hajiya tace wato kamaidani kakarkako Fahad yanakomawa bangaransa yak'ira kairiyya a waya yad'aga tai sallama yace" nafad'amiki kairi Alk'awarin Allah bayatashi ni tin Ranar danafara ganinki I filling i see my wife I thank God abba don't gree my married with my princess remained only 2 month I'm very happy I love you my wife. Kairiyya tace hmm yaushe zakazo yace Zanshigo anjima inga fiskar matana OK " saikazo by by takatse k'iran 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *tofa* Yau bahba maryam ce tazo gidansu kairiyya tanatadad'a wai kairiyya taza'bi bare tabar d'an uwanta baranma tuzuru Wanda ba'asan irin iskanci dayakeyiba Sabo dahaka ko anyi auran wani Abu yafaru ba ruwansu tinda bare yafi d'an uwa Tagama kunfar bakinta bawanda yatakata sai abba Dayafito yake bata hak'uri amma sai cewa tayi Aminu kanunamin iyakata kabama 'yarka bare alhalin d'anka Ibrahim yanuna yanaso sbd shi baida arzik'i shiyasa akabama d'an masu dashi wandake garin arna yanzu can za'akaita dan yanuna beson komai ahanunka wato shiyasa kadauka 'yar nabashi. Tozanje k'auye nasanarmusu dan bazaka zubarmana damutunciba Nikwa mmn minal Nace kanki Akeji bahba maryam aurede da tuzuru bafashi🤪ahto🏃‍♀🏃‍♀🏃‍♀ Ni nayinan Allah kaimu ranbiki💃💃 .......✍🏼 Please read & shere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 08:12] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romentic love story & short story👩‍❤‍💋‍👨 Wanan page na sadauk'ar dashi ga bestyna ummi nabil&Eman inayinki over aminiya💋 Page 38-39 Labarin auren fahad yazagaya familynsu akan fahad zaiyi aure. Hajiya asma saikunfar baki takeyi wai tinda ba'asanar musuba saboda basuda mahimanci Sai yanzu, da'akasa rana shine za'afad'amana sauda tace ai hajiya Laura tasan komai. amma tak'i Fad'amana saboda tana gindinsu Hajiya asma tace" kibarni dasu Zanyi maganinsu ai. Wasila tasami labarin auren fahad dikta tadami kanta akanme fahad zaiyi mata haka Itada take jiransa Aimusu auren zumunci😳shine zaimata haka nikwanace to wasila wakikasanarma Shirye shirye yakankama, dangin amarya da ango kowane 'bangare nasushirin sikeyi Wanda ango na Lagos wajen aikinsa, Sai biki yarage one week zasutaho tare da abokansa nacan Saide yasanar da kairiyya duk abindasuke buk'ata taima imran magana Yayin da dangin kairiyya rigima taso ta tashi domin kuwa dangin babanta na k'auye sunce basuyarda akai Musu 'ya wata duniyaba, gundabawanda tasani. Suko dangin mahaifiyarta sunyarda abata Wanda takeso, ai aure ba inda bayakai mutun Inyaso acikin k'ananta abatad'aya sutafi tare sbd kad'aici Toyanzu dai su bahba maryam bayanda suka'iya tunda har' anka'bi sadaki dubu 7000 Ranar aure kawai akejira, nanda 10 days Dan angoma yakusan shigowa gari kullum suna nanik'e awaya shida kairiyya, su rahama k'awayenta sai tsiya sukemata waituzuru yasacemata zuciya Agidansu Fahad shiri ake tuk'uru Dan bak'i sun fara zuwa dangin hajiya shuwa mahaifiyar fahad wasuna barno wasukoma basa k'asar yawancinsu na Sudan,suma 'yan Sudan sun fara zuwa, ancanja dukka fentin gidan dakagani kasan d'angata zeyi aure, su shukura da nur da fadila kanan ango anatagand'oki yaya fahad zaiyi aure, sai rabawa k'awayensu invitation card sukeyi dansunason suyi shagali sosai saide sunatsoron angon karyahanasu. A'bangaran kairiyya dangin maihaifiyarta kanuri sunatamata gyaran jiki iri iri Inkagan bamazakace itabace saboda stabagen gyara da tasha gaduk inda tazauna saitabar k'amshi Yaufa oga Fahad sunsak'a da abokanansa a iyaport d'in damaturu inda imran da matawalle suka d'aukosu a mota zuwa potiskum Shiri biki akeyi sosai 'yan'uwa na nesa danakusa kowa yahalara Inda ango yace shibawani event dazeyi Dan beson hayaniya kawai za'ai dinner ranar d'aurin aure Sai gidansu amarya daza'ai walima anagobe d'aurin aure ranar alhamis kenan Dan fahad yace shiranar juma'a za'a daura aurensu dansamin albarkar ranan *Wanan kenan* Yau takasance alhamis gobe d'aurin aure Yau ake walima gidan su amarya Wanda akeyi awani babban fili Kusa da gidan su kairiyya, anyi decoration d'in gurin yai matuk'ar kyau, dangi kowa yabaiyana a gun azauzaune, angwayema anwaremusugu Dan zasuzo K'awayen amarya natakaratu Qur'an agurin danuna godiyarsu da Allah Angwaye sun iso gun abin ya birgesu ciki harda su nur dansunce baza'a barsu abayaba Amarya ko nacan anashiryata Dan afito da ita filin walimar, antinta tashiryata cikin wani swees less green mai matuk'ar kyau tad'auramata alkyabba pink akai ta fesamata turaruka masu sanyin k'amshi K'awayanta su rahama sukarik'eta akafita da ita da isarsu gun walimar akasaki kasidar da surahama suka reramata dan tayata murnar aure Bari murera kad'an muji *kairiyya tamu Allah yasadaki da amincin aure* *cikar buri kasami wandakakeso Kairiyya kinsamu munamirnar aure*🎼🎼🎼 *Allah yabada zaman lafiyar aure* 🎼🎼🎼 To muma mud'an rera k'asidar auren😀😀😀 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Sunzaunar da amarya a gun zamanta inda fiskarta kare da zaran Alkyabba Su nur sukaje sai d'aukar ta photo sukeyi ta wayoyinsu, wata malama zainab hassan, akak'ira tai wa'azi akan *Rayuwar aure amusulunci* Inda abokan fahad suketayishi murna yayi dacen mace tagari😛suma sunce gaskiya inzasi aure agida arewa zasiyi bazasiyi abarikiba, Dan abin yabirgesu lol🤪 Anci ansha taro yatashi lafiya anmai da amarya cikin gida Wanda ango yaso yaganta amma badama😃 *Rana batak'arya saide uwar d'iya taji kunya* Yau takasance juma'a and'aura auren fahad da kairiyya akan sadaki 7000 Saimuce Allah yabada zaman lafiya Inda kairiyya dak'awayenta suke gidan anti safna suke nasu shagali To A al'adar gizimawa sai and'aura aure akekai lefe, saboda haka yau gidan su fahad zasukai lefe Wanda lefen yana'bangaran hajiya asma Wanda sauda tace sai anrage kayan yayi yawa Laura kuma tak'i yarda amma hajiya asma da sauda saidasukarage kayan afad'arsu wai ai tinda yace ya yafe kayan d'aki suma bazasukaimusu kaya mai yawaba🤔 ****** ***** ****** Ankai lefe gidan su amarya akwati Shida masu kyau da tsada kayan cikiko inmuntsaya lissafawa macinye sauran lokacinmu kowa yak'isyata aransa kawai. Ahakanma anrage kayan amma ba'abun da babu, mutane natasan barka Lokacin dinner nayi akakai kowa Sai ango da amarya sukarage Wanda imran shi yad'auko ango sukabiyo sukad'auki amarya da babbar kawarta rahama domin kuwa amarya tace tare zasutafi Suna isa akafara shagali dama su'akejira, inda akak'ira sa'idu borno, yawak'e amarya da ango Anci ansha anyi 'barin naira tako wani 'bangare Inda amarya da ango sunyi ankon Shadda 'yarmali sunyikyau har sungaji, taro yawatse lafiya and'auki amarya anmaida ita gida nsu, akan sairanr tafiya LAGOS kuma Amma anti sauda tace " k'aryane dole ad'auko amarya a kawota gidansu kafin tafiya LAGOS Saboda ko auren imran saida akakawo ilham 'Yar gidan danmajalisa gidansu kafin suwuce damaturu Bare matar fahad 'yar matsiyata Hakataita kunfar baki dole akaje akad'auko kairiyya awanan daran akakawota gidan su fahad a'bangaran Fahad Aka'ajiyeta Allah yasa da kaya a'bangaran.......✍🏼 Please read & shere Allah yajikan iyayenmu🤲 AUREN LAGOS Romantic love story & short story👩‍❤‍💋‍👨 ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* *NA* Karimatu Abdulhamid ( mommyn minal) [ thee end] Wanan page sadaukarwane ga 'Yan home of Qualitei's writer's Association Allah yatamaki k'ungiyarmu 🤲 Inayinku over💋 Page 40 The last page Ankai Amarya kairiyya, 'bangaran fahad Awanan Daren Allah yasa dakaya a part d'in Itada k'awayenta Rahama da basira da k'anwarta kausar, sai cousin d'inta mata subiyu, suka kwana tare domin kuwa Al'adar 'yan jihar yobe state ne sai anyiwa amarya kwanan d'aki Ranar da'akakaita Washe gari sai ango yashiga d'akin amaryarsa To" hakan takasance da kairiyya, yaukwananta d'aya gidan su Fahad, kuma yaune sukewata Al'adar in'ankai amarya yau washegari wuni sai ai liki dayamma, kowa Yakama gabansa. Yautake lik'in kairiyya Wanda za'ayishi 4: 00 pm Haka amarya kairiyya take zaune a'bangaran Fahad, itadak'awayenta da 'yan'uwanta, ankawomusu abin kari daga 'bangaran hajiya asma, daranama ankawomusu, Sai yanzu misalin 3:00 pm Anti sauda tashigo tanawani d'ad'aga hanci tatsayamusu k'erere aka tace" ita amaryar bazatabud'e fiskartabane, muganta, ai amarya mai tsada take rufe fiska bawananba mai araha.... Acikin cousin d'in kairiyya akwai Habiba dama ita batada hak'uri kokad'an kanamata zatarama. To yanzuma ita tadakatar da Anti sauda tace" dakata Anti karkiga kingirmemu kitinanin gayamana magana muk'aleki, Toni Habiba banacin bashin magana komin muninta saina rama Ai " Anti amaryarmu itace maitsada domin kuwa tsadarta yagani shiyasa yace baison komai sai ita Dan itayakebuk'ata. Bashirgiba kuma yasameta, d'anbak'in ciki sai yamutu. Anti sauda tace nikikegayama haka marar tarbiyar yarinya Habiba tace" kekikanema kuma kinsamu Kairiyya tace" dan Allah kuyi hak'uri Anti sauda tai tsaki mmttss... dangin marasa tarbiya saiku shirya akwai lik'i Anjima tai ficewarta, tanafita surahama sukayiwa kairiyya Caaa akanme zatabada hak'uri aidatabari Habiba Tagyaramata zama. Kairiyya tace" A'a bansan tashin hankali Basira tace Allah yakyauta, Anacikin haka Anti safna tazo takawowa kairiyya kayanta wa'yanda zatasa kafin anjima damangariba akawomata sauran Nan suke sanarma Anti safna abindayafaru Kuma suke sanarmata za'ailik'i anjima Anti safna tace" kairiyya tatashi tak'ara wanka Kairiyya tayiwanka Anti safna ita tazauna ta tsaramata kwaliyya light mecup tabata wani cot less mai matuk'ar kyau milk color akanad'amata head Golding sai hil shoe shima Golding da forse d'insa. Sai sark'arta 'yar k'arama ta gold Wanda kakarta tawajan uwa tabata amatsayin gift sai veil akarufamata akai yarufemata fiska Mai sharashara milk color Tayi matuk'ar kyau, kamar kad'auketa kagudu🤪 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 A'ban garan Ango shima shadda yasa milk color da agwada tasha aiki takalminsa,agogo Hula, duk brown yasa sai baza k'amshi yake abokansa sukai filin lik'i dashi domin kuwa 'yan uwa duk antaru nan akafarawa ango zuba kud'i kafin amarya tazo *wai INA labarin wasila* Wasilafa nacan abin duniya ya isheta itafa agaskiya tanason ya Fahad yanamatuk'ar burgeta dan action d'insa dakomainasa shine irin abin datakeso ajikin d'anamiji😳kuma Gashi yanzu yai auransa yabarta Danhaka takasa jurewa taje tasami mahaifiyarta tasa ta agaba tanakuka reras Hajiya Ayiya tace" Lafiya yauranar murna zakisani agabakinakuka. Ni gun lik'i zantafi Kifad'amin mekedaminki Ni hajiya agunkune ranar murna amma Ni ranar bak'in cikine aguna🤔 Nadad'e inason ya Fahad duk nakiri samarina saboda shi shine yanzu zayi aure yabarni, zancan banza hajiya tace" shiyata'ba fadamiki yanasonki A'a wasila tace tokokinga saiki hak'ura tinda tinda bakifad'iba Ashe baffa isa yanajinsu yace aidole tahak'ura tinda yasami k'aramar yarinya sa'ar su fadila ba'abin dazai da ita gashi matarsa 'Yargidan tarbiya Yajuya yafice abinsa, sa'ar su fadila wasila tamaimaita. Acancikin gida kuwa anatalik'i a ango akai sanarwar iyayen ango zasufito silik'i nan su nur sukaruga 'bangaran amarya sukace afitoda amarya filin lik'i.nan su Anti safna sukafito da kairiyya akai wajan lik'i a nazaunar da kairiyya kan kujera kusa da Fahad da yabaza babbar Riga shi ga ango hanun kairiyya yarik'o yadamk'e cikinasa yasunkuya kansa setin fiskarta yace my wafy wanan lallan yayi kyau yasumbaci hanun yanad'ago kai suka had'a ido Da Anti sauda yakawar dakansa abinsa, nan iyaye sufito akafara lik'i nkud'i ana photuna 'yan uwa nataliki amma ba'yan uwan amarya Anti safna tacewa Habiba wai ansanar da gidakuwa Habiba tace A'a nan Anti safna takira gida awaya tasanarmusu nan 'yan uwan baban kairiyya Dana mamanta sukazo suma sukafara 'barin naira kowane 'bangare sunyi bajinta Anyi lik'i antashi anmai da amarya'bangaranta , 'yan biki kowa yawatse sai amarya da k'awayenta sunajira angwaye suzo ayi siyan baki Ango yashigo da abokansa anyi siyan baki kowa yatafi abokan ango sunmai dakawayen amarya gida Haka amarya da ango sukakwana Ba abindayamata Haka kairiyya take zaune a gidan batada damuwar komai Ankawomata kayan anfaninta daga gidansu da kayan su cincin da alkaki. Batama girki daga gun hajiya kulun shukura ke kawomusu, hajiya nfahd namatuk'ar k'aunar kairiyya Kairiyya da Fahad kullum haka suke kwana baimata komai sai 'yan wasani hartsoyon Sati biyu yanzuma shirin tafiya lagos sukeyi Wanda zasutafi jibi asabar, kuma Fahad yace mutum biyu zasi masu rakiya dan a jirgi za'atafi sai babbar k'awa rahama **** ****** ****** Yau tasakasance kairiyya zasubar gari duk sunyi salama da dangi har damaturu sunje gidan imran 'Yantafiya suma sunshirya mama balki da bahba maryam dantace sai taje taga garin arna gakuma hawa jirgi aibaza'abarta abayaba.🤪bahba maryam d'in shagali kingama zagin tuzuru kuma gashi kinatijara akan zuwa gidansa😀 Sai kanwar kairiyya, shahida 'yarshekara 7 akabata. Haka imran ya 'yebesu zuwa iyaport din damaturu basudad'e dazuwa iyaport d'inba jirginsu yatashi sukatafi Sukaba 'yan uwa dakewa. To" saimuce su bahba maryam asauk'a lafiya😢 Plight dinsu yasauk'a garin Lagos 2:00 pm Dasauk'arsu akaturo k'atuwar jeep daga office din su Fahad ta kwasesu tai cikin Garin Lagos dash Bahba maryam CE tafarawa Lagos k'irari " kaga cunkus d'akin tsuma sama ruwa k'asa ruwa, tsakiya gida makarinki sai ankoma😀 Sunatafiya k'abilu kalakala natawucewa da kayan dashi da babu duk kusan d'aya. Oh" Ni meramu gani agarin arna Allah Yasawak'a karde aje ahaifamana jikoki arna Ni mero Awata unguwa festac unguwar manyan mutane wane da wane nan akashiga dasu bahba maryam tace nan Americane ko Nigeria bawanda yakulata, awani bakin kofargida mai tsananin kyau of cheir anan mai motar yai hon maigadi yabud'e sukadana Motarsu cikin gidan akai pakin sukafirfito Suka shiga ciki gidan babban palone da d'akuna uku ak'asa sai kicin, da store kuma kowani d'aki da toilet aciki sai step dazakaho yanashinfid'e apalon ajikinsa duk tails dajikin dikka gidan d'akunan sama kuma biyune sai babban Palo da kicin da stor komai namore rayuwa akwai agidan, bahba maryam tace kud'in da babanki yabayar yace inkwai abin dabemikiba a sanjamiki ai saide akoma dasu dankomai akwai agidanankam Mama balki tace A'a abatakud'inta Tayiwasu abudasu Kwanansu d'aya da zuwa abonkan aikin Fahad suka had'amusu partyn murnar aurensu Inda kairiyya tasamu kyautuka Kwanan su bahba maryam biyar suka koma potiskum inda sukakoma da abin arziki bahba maryam sai cewa take Lagos bak'arya tayi wallahi dan harwani haske tak'ara ga aljihunta cike yake dakud'i banda sutiru da Fahad yasiyamusu kairiyya ma tabasu, dan haka dukwanda yazomata sannu dazuwa sai tace Lagos ba k'arya Kudin da abban kairiyya yabada akan acanjamata abin da baimataba ta bawa mama balki Tace tabawa mamanta da Antinta suraba Yaude anatashek'aruwa a Lagos tunsafe haryanzu dare ruwanan baitsayaba Fahad ne yadawo dagagun aiki kairiyya takaishi sama yai wanka Yaci abinci sukad'antaba hira Yace takai shahida d'akinta tasameshi anashi d'akin taje tadawo yace kina da alwala tace eh yanzu nai wanka nad'aura awalar kwanciya yace OK To misala raka'a biyu sunyi salla Fahad yamusu addu'a maitsayi suka shafa yad'auki abarsa sukai gado kairiyya gabanta yafara faduwa saboda wasanin dataji yanamata Yace dakata madam yau aurenmu sati uku Ainayi k'ok'ari Adaranan Fahad yafanshe sadakinsa Sai da akayi kwana biyu anaruwa batsayawa Fahad nagida nacin amarci Satin Fahad daya nacin amarci sanan yakoma bakin aiki Yanemi makaranta shek Abubakar Gumi yasa kairiyya dan takarasa karatunta Shahidama nazuwa school da islamiya Bayan shekara bakwai Su kairiyya ne da Fahad da shahida Sai yara biyu namiji da mace sukafito da ga jirgi imran da iyalansa sukadaukosu daga iyaport zuwa gidansu sukaci abinci suka huta sukakama hanyar Potiskum kai tsaye gidansu Fahad sukawuce Inda sunashiga yaran suka ruga Palon hajiya suka k'ank'ameta suna hajiyarmu hajiyarmu Suna haka iyayen sukashigo kairiyya tace kai kucikata maza munason harjirmu karkujimata rauni Hajiya tace k'yalesu yarane ai Babban d'an musa mai sunan bahban Fahad sunakiransa Abul kairi sai macan mai sunan antinmu nafisa sunakiranta intisar, kairiyya tazama babbar mace inkaganta kasan Hutu yazauna, shima haka Fahad din Yaginamusu tafatsetsen gida Wanda insunzo nan suke sauk'a Kausar tayi aure ta auri ya usman da 'yarsu daya kairiyya Rahamako k'awar Kairiyya ta auri ya Ibrahim zumunci sai abin dayai gaba wasila ma tagaji tayi aure ta auri wani babban mutum akano da matarsa daya ahto dan kairiyya takafe ta tsare bawata gun Fahad sai ita Yanzuma shirye shiryen sauran su nur da shukura akeyi,yau kairiyya tashirya yaranta danzasu ziyara gudayawa kafin sukoma Lagos Gidan bahba maryam sukafara zuwa sukagaisa a kakawomusu abinci tuwan shinkafa miyar taushe amma sai yaran sukayiwa mominsu magana da English waisu basaci itakuma uwar taimusu magana da larabci sukabata hak'uri sukasa hannu sukaci tuwon anakiran salla abulkairi mai shekara shida yace mommy zani masalacin kofar gida nai sallah Intisar kuma mai shekara hudu ta dauro Alwala ta tada sallah Bahba maryam tadubi kairiyya tace takwara yaranki nabirgeni Gaturanci ga larabci ga ibada. Gatarbiya maikyau dakikabasu Kairiyya tace" ai bahba karatunan dacan badayabane Can sunfikaratu maikyau Ni wallahi dankaratun yaranan zankoma Dan inaso inzauna cikin 'yan uwana. Bahba maryam tace kamar wanicikine Dake kairiyya taduk'ar dakai tace eh bahba To " Allah yaraba lafiya musha shagali💃💃💃 Anan nakawo k'arshen littafin Auren Lagos Wanda naidede Allah yahad'amu aladan Wanda naikuskure Allah yayafemin🤲 Please read& shere⛹‍♀⛹‍♀⛹‍♀ Sai munhad'u asabon book inmai dukka yaso Allah yajikan iyayenmu🤲 Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels