Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels [7/28, 10:52 AM] Mrs Abubakar 🌹: 🎊🎊🎊 *BA SO BANE* 🎊🎊 🎊 *_STORY $ WRITTEN_* *_BY USAINA.B ABUBKAR_* *_(MRS ABUBAKAR CE)_* 💫 *DA BAZAR MU WRITEER ASS* 💫 *We are here to make you happy, smile, educate and to realizd that we are best among all.......DA BAZAR MU MUKE TUN'KAHO* 1⃣➖5⃣ BISMILLAHIR RRAHMANIR RSHIM Kuka take sosai tamkar Ranta zai bar gangar jikin, har tana shid'ewa dan tsananin kuka. Shiko yana tsaye akan ta sai aikin rarashi yake da ban baki, cikin sanyi halin, irin na shi yace"haba JAWAHIR, me kike so ki zama ne? shin wai baki yarda da kaddara bane?, Allah da ya bamu shi ya fi mu kaunar sa, karki manta duk wani me rai sai ya d'an-d'an na d'acin mutuwa, yanzu da kike wannan kukan kin kyau tawa Baffa kenan? a halin da ake ciki a yanzu babu abin da yake buk'ata a wajen ki sai Addu'a, kuka babu abinda zai kara mki sai ma dai ya ja miki wani ciwon, karki manta ina tare dake, kuma nayi mai al'kawarin baki farin ciki har karshen numfashi na." ya fad'a cikin sigar rarashi. JAWAHIR ta d'ago tayi mai wani kallo kana ta mayar da kan ta k'asa ta ci gaba da kukan ta, gani bata da niyyar yi mai magana dole tasa ya bar d'akin, zuciyar sa na mai kuna. yana fita tace"mugu kawai." ta fad'a tana hararar in da ya tsaya tamkar yana wajen. yana fita yaci karo da matar Baffa, cikin nutsuwar sa yace"sannu Adda ya 'karin hak'urin mu?." ya fad'a yana mata kallon tausayi. "Umm! hak'uri mun gode Allah, halan wajen JAWAHIR kaje ko?." ta fad'a tana mai wani kallo. "Eh kin san ita yarinya ce dole sai anayi ana duba ta, musamma yanzu da take cikin halin kad'aci da maraici, na babu uwa babu uba Adda ina masifar tausayin JAWAHIR, dan Allah ki taya ni rok'on amanar nan da aka bani." ya fad'a yana mata kalar tausayi. ita ma fuskar tausayi tayi mai kana tace"kar ka ji komai in dai ina gidan nan ai JAWAHIR ta ka ce Allah ya taya ka ri'ko." ta fad'a tamkar za tayi kuka. haka yayi waje yana jin sa gaba d'aya sai a hankali, dan yana tsoron wannan kukan da take. tana tafe tana tafa hannu wa har ta isa cikin d'akin sai da ta rufe 'kofar, sannan ta isa gare ta, A hankali ta zauna, tana me sauya fuskar ta zuwa damuwa tace"taho nan yarinya ta kinji, bar kukan haka nan, kar kan ki yayi miki ciwo." ta fad'a tana jawo ta jikin. JAWAHIR tayi tamo a jikin Adda tana share k'walla aka-aka, in dai Adda ta dage sai shafa mata baya take alamar rarashi, sai da taji tayi shiru sannan tace"yarinya ta ya kama ta ki kwantar da hankalin ki haka nan, na gaya miki mudin ina raye bazan bari ki tare a gidan yaron nan ba, ni da kai na zan saka shi ya sake ki, kin ga sai ki aure wanda kike so ko?." ta fad'a tana d'ago fuskar ta dan ganin yanayi da zata shiga. hannu ta saka tana share k'wallar da ta zub'o mata tace"yauwa Adda ki taimake ni, dan wallahi bana son shi, a yanzu bana ko kaunar gani fuskar sa, ina mutu'kar mamaki dalilin da yasa Baffa ya aura mini shi, ni wannan wasihar tashi ba tayi mini dadi ba wallahi." ta fad'a tana sake rushe wa da kuka. Adda tayi murmushi irin nasu na manya tace"to ai duk laifin ki ne, ko ni a baya nayi tunanin soyayya kuke, yanda kuka nuna wa junan ku kula wa, ya d'auke ki ya kai ki wajen sha'katawa ku jima a can, ko kun dawo gida babu hutu haka zaku kara dasa sabon zama kuna hira har sai nayi magana sannan ku tashi, mahaifin ki bai da laifi ko kad'ai da ya aura miki shi, da tun farko kin fito kin nuna bakya son shi ai da ba'ayi miki auren zumuci ba." ta fad'a cikin kula wa. Tamkar dolowa haka ta dawo, ta d'ago da sauri tace"to yanzu ya zanyi Adda?." ta fad'a cike da neman mafita. Adda tayi murmushi gefen baki tace"hanya me sauki da zaki bi shine ki fito, ki gaya mai gaskiya bakya son shi, ki gaya mai ke a d'an uwa kika d'auke shi uwa d'aya uba d'aya ba wai miji ba, ki ce mai baza ki iya zaman auren dashi ba, in dai kika fad'a mai haka to ba makawa tunda yana son farin cikin ki zai sake ki, nima daga nan kin ga sai na bashi k'anwar ki gudun duniya kar ta zargin wani abu." tayi shiru tana son tayi tuananin me tsaye amma Adda ta hanna ta, sai zance take d'ako mata, kuma duk gaskiya take fad'a mata aiko tayi na'am da maganar ta. __________ ___________ Zaune suke shi da abokin sa, yayi shiru ya tafi duniyar tunanin Abdulrahman, ya tsara mai idanun yana kallon ikon Allah, domin gaba d'aya abokin na sa ya sauya, zuwa can yace"IMARAN wai yanzu me yake damun ka ne?, gaba d'aya ka sauya tun rasuwa Baffa, kar fa ka manta kai ne kake yiwa matane wa'azi akan mutuwa ko in wata kaddara ta fad'o musu, shin yanzu kai baza ka iya hak'uri da ta kai kaddara ba, tabbas na san akwai zafin da ciwon rabuwa da iyaye amma wannan damuwar da kake sawa kan ka, akwai matsala gaskiya yana da kyau ka farga, ka rage ta ko yaya ne, yanzu irin sakkayar da za kayi ma Baffa kenan? mutumin da bai da burin da ya wuce sanya ka farin ciki, yanzu ya bar duniya addu'ar da za kayi mai ta gagare ka sai tunanin da sharar hawaye, anyya kuwa MAN din da na sani ne?." yayi maganar cike da shak'u. ya sauke wata ajiyar zuciya kana yace"tabbas ba kayi karya ba, rasuwar Baffa na tab'a ni sosai domin yanzu ne nake jin kewar sa, amma abinda yafi damu na a yanzu shi ne JAWAHIR, ban san me yasa Baffa ya aura mini ita ba?, wallahi ban tab'a mata so na aure ba ina mata son ne kawai na 'yan uwan taka, domin kallon 'kanwa nake mata, ga kuma marainci uwa, ban san me yasa yayi wannan tunanin ba na had'ani aure da ita, yanzu fa matsayin da muke da ita tunda Baffa ya rasu yarinyar nan ko kallon mutunci bata mini, kuma kullum cikin kuka nake samun ta, ka dai duba tsayin lokacin da muka d'auka da sani akawai aure, sannan ni yanzu ya zanyi da NABEELA?." yayi magana cike da damuwa. Abdulrahman, ya sauke ajiyar zuciya yace"kana da gaskiya aboki na, amma abinda nake so ka gane a nan shine, Baffa yayi haka ne domin JAWAHIR ta samu ingantaciyar kulawa tunda ya san duk rutsi bazaka cutar da ita ba, kuma zata samu farin ciki me d'aure wa a tare da kai, MAN ina so kayi biyayya ga wannan bawan Allah da ya riga mu gidan gaskiya tabbas zaka samu alhairi akan abinda yayi, karka manta shine komai na ka, NABEELA kuma wannan ba wata matsala bace, tunda tana da fahimata ko ni nan zan mata bayani, ka shawo akan yarinyar kawai ku zauna lafiya, kai da ka samu aure a sama malamn ai kai d'an gata ne, ni ai mini mana." ya ka karshen maganar da zolaya. IMRAN ya kai mai duka yana cewa"yanzu fa ka gama maganar kirki amma sai ka had'a sha'kiyanci, insha Allah zanyi abinda kace aboki na zan gwada naga ko zanyi nasara, a wajen ta na kuma cika mai burin sa na saka 'yar sa cikin farin ciki." ya fad'a yana murmushi da d'aukar niyya.. Abdul yayi dariya yace"ko kai fa mutumi na angon shekaru da dama." ya fad'a yana tashi a wajen sa dan ya san duka zai sha. IMRAN yayi mai wani banzan kallo sannan ya mik'a yana barin wajen. Su biyu ne a d'aki, sai hawaye take sharewa akai-akai tace"to yanzu ya zanyi, fisabilillahi mutmin nan sabida mugun abu shine ya aure mai 'yar sa, sabida kar na samo abinda nake hari, to wallahi bazan yarda ba ko ya aure ni ko kuma ita ma kan ta yarinyar na raba ta da duniya ko wa ya huta, ni kuma na samu zab'in rai na." ta fad'a cikin kuka. "Kwantar da hankali ki, matakin da muke akai yanzu ita JAWAHIR din na da muke komai akan ta to, ita ba ma ta shi take ba, dan bata da burin da ya wuce na saka ya sake ta, dan yanzu haka daga wajen ta nake tun safe take kuka ita lallai sai na saka an sake ta, nayi mata dabaru da wayo sosai ta yanda bazata gane ba, kuma Ahmadullahi ta hau kan hanya yanda nake so, dan sai da na tabbatar da tayi barci sannan na fito, shi kuma yaro ai kamar kin mallake shi ne, mu dai bari yazo hannu sai yanda mu kayi dashi." Adda ta fad'a tana dukan cinya. Jameelat ta tab'e baki tace"ke dai Adda kin cika sauri, ni abinda nake so naji kawai shine ya sallama ta shine kwanciyar hankali na, dan wallahi in ban same shi ba sai na kona gida nan." ta fad'a tana wani ciza baki sabida tsananin masifa da take cin ta. Adda tayi murmushin gefen baki tace"ai bama za'ayi haka ba mudin kina tare dani, to ko da yaushe kece da nasara, abinda nake so dake shine kawai ki cigaba da boye kiyayyer ki gare ta har mu samu abin muke so bana so ki kuskure ko a face din." ta fad'a tana mata wani kallon. Jameelat ta wani yamatsa fuska haka ne ya bani damar 'kare mata kallo, farace ita ma kyakykyawa da ita, domin tayo gado a wajen maman ta, tubarkala kawai zamu ce domin ta had'a komai ita ma, matsalar ta d'aya shine muguwar zuciya da son abin duniya... *ASALIN LABARI.* Alhaji BASHIR d'an asalin garin kargi ne aiki ya kawo shi garin kano, a nan ya had'u da matar sa me sunna ASMAU'l, cikin yarda Allah su dai-dai ta har aure ya shiga tsakanin su, da yake yana da d'an abun hannun sa ba laifi. a hankali ya ringa d'ako yan uwan sa na can gida suna dawo wa maraya da zama, cikin yarda Allah ya kwashe su kaf manya ne kawai suka ki biyo su, su hudu ne a cikin gidan su kuma duk a cikin su shine babba, haka kuma shi ya fara aure a cikin su, Alhaji BASHIR, Abdullahi, ADAM, NAFI'U. kan su a had'e yake sam basa nuna wa juna su bam-bamci ko hassda akan abinda wanin su yake dashi, da yake mahaifiyar su taji ma da rasu wa sai mahaifin su kad'ai ya rage musu wanda ya kafe ya'ki biyo su, zuwan su birnin su ma suka fara aiki cikin yarda Allah komai ya fara zuwa musu cikin sauki da rangwamin, d'aya bayan d'aya suka fara koma wa gida suna aure, a hankali duk su biyun su kayi aure a can gida matan su suke da zama, sai da suzo birnin suyi yan kwana ki bayan kamar sati biyu zuwa uku su koma gida, haka su ke rayuwar su cikin rufin asirin Allah, BASHIR bai rage su da komai ba haka ya kan dauki matar sa suje garin su suyi kwana biyu a can kana su dawo maraya. Ahmadulillahi ta wani bangare kuma dukiyar sa na kara hab'aka da bun'kasa, domin yana samu sosai lokacin tun duniya na kwance kudi na daraja, sai yayi dabara da zarar ya samu kudi masu dama da nauyi, sai ya siyi kadara ya ajiye a haka, a haka har ya tare filaye da gidaje sosai a garin kano da kauye, a cikin k'anne sa babu wanda ban mallakawa fili ba hata matar sa na ta daban, basu da wata matsala a rayuwar su da ya wuce rashin haihuwar ta, basu d'aura kan su damuwa ba sai suka mi'ka lamarin su ga Allah buwayi gagara musali, su ka dage da Addu'a babu dare babu rana, NAFI'U ne kawai ya rage acikin su wanda bai yi aure ba shi ma iyayen su ne suka hana shi, domin yayi k'an'kanta a lokacin, RASHIR ya d'auke shi gaba d'aya suka dawo maraya zama tare dan ko ganin gida zaje to ba ya jimawa yake dawo wa, sun shak'uwa tsakanin su sosai wanda duk cikin yan uwan yafi ji dashi amma bai fito ya nuna a fili ba, haka abin yake a wajen NAFI'U, kwacin tashi babu wuya a wajen Allah su sake shafe shekaru da watani, har Nafi'u ya samu matar aure a nan cikin garin kano BASHIR ya tsaya mai akan komai har akayi aure a nan jikin gidan sa ya bashi waje shi ma ya zauna tare da matar sa ZAINAB, suna cikin haka Allah ya bama su BASHIR karuwa wace tazo ma da ASMAU'L da larura, kullum cikin ciwo da jalen zuwa asibiti, a haka har Allah ya sauke ta lafiya bayan b'akar wuyar da taci, ta samu d'an namiji wanda ya samu gata wajen dangi biyu na mama da baba, yaro d'an gatan NAFI'U ranar sunnan yaro ya ci sunnan IMRAN , fari ne sosai na karshe ga kyau da yayi gado a tsatso biyu, haka aka cigaba da rainon yaro cikin yarda da amincin Allah. Bayan shekara biyu da haihuwar IMRAN jikin Asma'ul yak'i dadi yau da lafiya gobe ciwo, batai wani dogon ciwo ba Allah ya amshi abar sa,BASHIR yashi ga tashin hankali da rud'ani, haka yayi hakuri ya ci gaba da rayuwa inda aka mi'ka yaro ga zainab ta ci gaba da kula daIMRAN tamkar d'an da ta haifa a cikin ta, domin iya gata da kula war da d'a yake nema a wajen iyaye, zainab na k'o'karin ganin tayi mai ita, haka yaro ya ci gaba da girma shi ma cikin tarbiya me nagarta, lokacin da ya fara magan aka saka shi a makaran ta, Me karatu iya gata IMRAN ya same shi domin zainab da Nafi'u sun d'auke shi tamkar d'an su na cikin su. duk tsayin wannna lokacin da aka d'auka, BASHIR bai sake aure ko neman sa ba, haka yake rayuwar sa tare da baigen matar sa sai dan sa da yake ganin yaji dadi, a hankali damuwa ta taru tayi mai yauwa, ba a farga ba sai wayar gari akayi ya fad'a. Ranga-ranga akayi asibiti dashi, BASHIR ya sha b'akar wuya da jinya me tsaye, komai na shi ya tsaya cak nakasuwan ci sa, a hankali da yarjejeni da kuma shedu ya bawa Nafi'u komai nashi, akan ya juya mai duk lokacin da Allah ya sa IMRAN ya girma yayi hankali had'i da aure ya malaka mai komai nashi, a lokacin ya raba komai biyu sannan ya bashi rabi akan shi ma ya juya ya bashi halak malak. sannan ya saka a mayar da gidan sa, irin babban gidan nan, aka daura mai baine ka sake ginna wasu bangaren har uku, ga babban falo da akayi shi a tsakiyar gida ta yanda duk wanda zai shiga bangaren wani sai ya bi ta cikin sa, bayan an kamala komai gida yayi kyau da tsari, ya kaffa naci har sai da yan uwan sa gaba d'aya suka d'auko matan su suka dawo gidan da zama, ya kasance mata biyo ko wace da 'yar ta mace d'aya sai mazajen su biyu, NAFI'U dama shi yana gidan tun da aka gama gyara. Babu jima wa dayin wannan yarjejeniyar Allah ya amshi abin sa, fad'a tashin hankalin da wannan a halin ya shi ga bata baki ne, shi kan shi IMRAN yaga tashin hankali domin lokacin yana da wayon sa sosai, yana da shekara 18 a duniya, dan haka sai ya saka abin a ran sa ya ringa rama da damuwa. hankali Nafi'u ya tashi, gaba d'aya ya mayar da kulawar sa ga IMRAN duk wani abu da ya san zai saka shi a farin ciki, shi yake mai. suna cikin wannan halin ne shi ma matar sa ta samu juna biyu, wayo zu kuga murna, wajen dangi da abokan arziki, shi kan shi MRAN ba'a bar shi a baya ba, dan ganin yake kamar sune suka haife shi, ya d'auki son duniya ya d'aura wa cikin, kullum yana tare da Zainab a gida duk wani abu da ya san ya kama ta, shi yake mata, matan kawun sa su biyu, ko wace ta saka burin akan IMRAN ya dawo k'ark'a shin ta, ba dan komai ba sai dan dukiyar da suke hange mallakin sa ce, haka kuma duk yanda suka kai ga nacin su IMRAN bai ko yarda yayi zaman minti biyar da su a waje d'aya domin shi yaro ne me tsananin yawo da iza, ga basira da yake da ita, ga saurin fahimtar mutane, duk da har yanzu babu a wace ta fito da maitar ta a fili, haka kawai yaji basu kwanta mai a rai ba. Comment And Shared Please Mrs Abubakar ce💃 [7/29, 11:07 AM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *CUTA CE* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYU DACE BA* *BA SO BANE*... _momyn mufeedah na gode Allah ya saka da alhairi_ 6⃣➖7⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Haka suka ci gaba da rayuwa, har Allah ya sauki Adda Zainab lafiya, murna a wajen IMRAN har ba a magana, ta samu mace kyakykyawa da ita tubarkala, Ranar sunna yarinyar ta ci sunna JAWAHIR, kishin saurin ta babu wanda yaji dadin wannan haihuwar da tayi, musamma ganin yanda IMRAN yake rawar jiki akan abinda ta haifa, sai gaba d'aya bakin ciki ya taro yayi musu yawa, gaba d'aya tunanin su ya tsaya akan yarinyar da uwar ta na gani sun bar duniya gaba d'aya, su ka shiga yi musu bita da k'ule kuma ko a fuska basu tab'a nuna wa ba, sai ma tsantsar kauna da suke nuna mata haka su mayar da bangaren su wajen zaman su, ba dan komai ba sai dan ganin suncin ma burin su akan ta. Matar Abdullahi sunnan ta ADDA SAMIRA, tana da d'iya mace me sunna JAMELAT, sai matar ADAM, me sunna ADDA MAIRO tana da d'iya mace ita ma me sunna maman su BASHIR, wato KHADIJA, a tsakanin SAMIRA DA MAIRO babu wanda ya san abinda dan uwan sa yake 'kullawa, akan IMRAN, ko wace burin ta ya so yar ta, yara tun su k'anna, duk da shi ma lokaci ban mallaki hankalin kan sa ba, amma babu wace take gaban sa kamar JAWAHIR duk wata kula war duniya ya d'aura akan ta, ko abu zai siya to sai ya had'a da ita. wannan dalilin yasa suka k'ara tsanar ta a zuciyar su domin ji suke tamkar su sha'keta a take ta mutu.. A hankali yarinya tana kara girma da wayo, ga shak'uwar dake kara shiga tsakanin su, tsakanin ta da yan uwan ta kuwa su ma ba'a bar su a baya ba, duk da sun girme ta sosai dan ko wace ta bata shekara biyar-biyar, tsakanin jameelat da khadiji babu wani tazara me yawa 'yan kwanaki ne kawai. bangaren Adda Mairo da dan sausauci dan ita bata uzura kamar yanda Sameera ta dage ba, a cewar ta zata bari yara su girma a lokaci ita ma zata nuna ikon ta.. IMRAN ya mai da hankalin sa kan karatun sa sosai, ta wani bangare kuma yana kula da 'kanwar sa kamar ran sa, shi kan shi BAFFA na sa yana mamaki irin wannan kaunar dake tsakanin su, haka ma Zainab abin nayi mata dadi sosai, kuma ta sa a Ranta ko bayan ranta IMRAN zai kula mata da 'yar ta, haka rayuwar su ta ci gaba, kullum da kalar sharin da Adda Samira ke bibiyar su, amma wani ikon Allah babu abinda yake samun su, dan duk lokacin da za tayi wani abin sai Allah ya taima ki IMRAN shi ke warware wa, duk da bai da wani ishashan hankali a lokacin, kamar yau; gaba d'aya su mutanen gidan suna babban falo a zaune, duk da ba wata hira ake me tsayi ba, amma an zaune har mazan ko wane na wani abu daban, IMRAN ne ya na ta kallon kowa dake zaune a wajen sam ba kula da JAWAHIR bata wajen ba sai yanzu, ya mayar da kallon sa ga Adda Zainab yace"MAMA NA, wani ina k'albi na ne?" yayi maganar da murya sa me rik'i tar zuciya yam mata. ita ma sai a lokacin ta kula bata wajen tace"ha'a!! ina kuma tayi? muna tare da ita a nan wajen fa." ta fad'a hankali tashe. Adda Mairo tayi mata wani shi'umin kallo kana tace"ban da abun Zainab yarinyar da ta fara dabo, ai bai yuwa ta zauna waje d'aya in kin bibiya ta koma cikin gida." ta fad'a tana wata yar dariya. Adda Samira tace"yaro da ba'a raba shi da k'iriniya, yanzu haka tana wani wajen tana ta'adi, karki wani d'aga hankalin ki, muna nan dake zaki ga ta dawo tunda tayi kafa." haka kawai Zainab taji bata yarda da abinda suke cewa ba, gaba d'aya hankalin ta yayi ga y'ar ta, amma saboda kawaici da ake cewa irin nata sai tayi yak'e tace"kuma haka ne Allah yasa lafiya." ta fad'a tana ci gaba da jin fad'uwar gaba. IMRAN ya kalle ta yace"Mama na ni bari na dubo ta dan ina ji a jiki na kamar bata cikin k'oshin lafiya." yana zuwa nan ya fice ya bar d'akin gaba d'aya. Maza da suke gefe a zaune, ba su ce komai ba, amma gaba d'aya hankalin NAFI'U shi ma yana kan su jin IMRAN zai dubo ta ne sai yayi kamar bai jiba.. IMRAN na fita Adda ta bi bayan sa da harara a zuciyar ta tace"zama ka dawo sarkin iyayi." ta fad'a tana wani saki murmushi. Shashin su yaje, yana ta kiran ta, da duduba wa ko zan hange ta, shi ne taik'a can d'aga can, duk inda yake saka ran gani bata wajen, gaba d'aya hankalin sa ya tashi, sai zufa yake yana haki, yazo komawa babban falon ne dan sheda musu, sai yaji karar fad'uwar abu kamar k'arfe ta bangaren Addan jameela, haka kawai yaji hankalin sa bai kwanta ba dan haka yace"waye a nan ?" ya fad'a dan k'arfi. shiru babu amsa, har ya fara takawa zai shiga shashin yaji murya Adda ta bayan sa tace"IMRAN tana ina kuma naga zaka shiga nan?" ta fad'a tana kallon bayan sa. Shi ma kallon ta yayi yace"bangan ta a can bane shi ne na fito na fad'a miki, ko kinga wani ya d'auke ta a cikin su khadija? " Zainab tayi d'an shiru can tace"aa gaba d'ayan su suna zaune babu wanda yaje ko ina, amma tsaya na duba waje ko ta fita."" tana fad'ar haka ta fice daga wajen da sauri. shima falon ya koma bai shiga sashin ADDAN ba. Gayen dake tsaye jikin labulayen d'akin rik'a da JAWAHIR jin sun matsa daga wajen, ya sauke wata wawuyar a jiyar zuciya, kana ya mai da duban sa ga yarinyar da ta jima da suma tun matsi mata baki da yayi, cikin sauri yayi hanyar kicin din gidan dan tana ne kawai zai samu hanyar wuce wa, ba tare da an kama shi ba. hankali a tashe yace"Baffa na ba'aga JAWAHIR ba fa har yanzu." ya fad'a cikin sammatsi. gaba d'aya mutane falon suka mi'ke tsaya ido waje cikin had'in baki suka ce"me!!?" "ce Baffa's tun d'azu nake duba ta, kuma na duba ko ina bangan ta ba wallahi ina ga kamar hannu ne ya d'auke ta." kafin kowa yayi magana ADDA Mairo tace"kaji yaro da wata magana duk tsagerancin mutun ai bazai shigo har cikin wannan tangamemen gidan ma cike da matak'an tsaro ya saka hannu ya d'auke yarinyar ba, ka dai ka sake duba wa da kyau me yuwa ta shiga wani wajen ta kasa fito wa." ta fad'a cikin manyen ce. Adam yace"kware kuwa da ido na, naga wuce war ta, ta nan waje ka shiga sashin ADDA SAMIRA dan nan naga ta nufa." ta fad'a yana nuna mai da hannu. Samira taji kamar ta k'utuntumawa Adam zagi, amma sai ta d'aure tace"ta iya yuwa yaro kuma, shi ga ka duba ko nace muje tare naga ko ta shige waje ne." ta fad'a tana yi gaba su Baffa na bitan a baya, har suka shigo falon ta, IMRAN bai jira cewar kowa ba ya fara k'walla mata kira da *k'albi na!!* kina ina!! ? *k'albi na!!*." yana maganar yana duba duk inda yaci karo dashi, IMRAN babu ko kara har cikin d'akin barci su ya shige yana duba ta, had'i da 'kwalla mata kira, amma shiru kuke ji tamkar bata wajen, aiko hankalin sa ya tashi jijiyoyin kan sa suka furfuto, gaba d'aya ya hautsine a d'an k'an'kanin lokaci idanun sa su kayi jawar dasu, babu wanda bai tsorata da yanayi da ya shiga ba, sun duba ko ina bata wajen. hankalin kowa ya sake tashi Baffa ya gigice ya manta da yar fari ce, bako kunyar yayin sa yace"na shiga uku yanzu ina kuma yarinyar ta sake shiga, haka ma fa kwanaki aka d'auke ta kuma har d'akin barcin ta, yanzu ba dare bane bare nace, ana nema ta an rasa YaYa Abdullahi ku taimaka mini kar na sake rasa ta a rako na biyo, su biyu gare ni a rayuwa ta." ya fad'a cikin gigita. Abdullahi ya kama shi yana girgiza mai kai yace"ka nutsu Nafi'u ina ji a jiki na 'yata tana cikin gidan nan babu abinda zai faru kaji zamu gan ta." ya fad'a da sigar kwantar mai da hankali. Adam dai babu bakin magana dan har ga Allah yana son Jawahir, jin ta yake kamar khadija. gaba d'aya sun suka fito daga shashin, suka nufi na ADAM lokacin Zainab ta dawo nan ta tare da mumunan labari Allah yaso ta fad'a ma'aikatan gida kuma sun bazu a ko ina na gida har ta bayan gidan kuwa, duk nacin mutun da taurin ran sa bai isa ya wuce ba tare da angan shi ba. ko da suka duba na ADAM nan ma bata ciki, dan har kicin suka shiga ba su ganta ba. IMARN yayi shiru na d'an wani lokaci yace"ina zuwa." yana fad'ar haka ya wuce da sauri sai shashin su jameela, yana shiga bai zarce ko ina sai kicin dan nan ne basu shiga ba, cak ya tsaya ganin hular ta ya she a k'asa babu komai a kicin din sai hayak'i da turiri da ya rasa ko na menene. gaba d'aya ji yayi kafar sa ta kasa d'aukar gangar jikin sa, cikin tashin hankali da rud'e wa, ya zube a wajen yana fitar da wasu zafafan hawaye, zuwa can ya zafga wani mahaucin ihu!! game da k'walla mata kira cikin hargitsi da tsabar rud'u. gaba d'aya mutane gida wajen sa su kayo hankali tashe. jikin Baffa har ruwa yake sabida tsabar rud'ewa, Adam ne ya shige gaba ganin kowa ya gara duba wa, cak ya tsaya cikin tsantsar kid'ema da rawar jiki....... *a nan zan daka ta sai naga comment din ku sannan zan ci gaba* Comment And Share Please Mrs Abubakar ce [7/29, 1:25 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( _cutar ka za suyi_ ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYU DACE BA* *BA SO BANE*... _Rashin comment din ku ya fara yawa gaskiya_ 😒😒 8⃣➖9⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM A sandare take, a kasa babu alamar rai a tare da ita, tayi wani duhu a cikin d'an k'ank'anin lokaci, Baffa Adam ya kasa k'arasawa gare ta, banda rawa babu abinda jikin sa yake, gani haka ya sa kawu Abdullahi 5a kawa a hankali kamar wanda k'wai ya fashe mai a ciki ya k'arasa gare ta, gani halin da take ciki, jiki na rawa ya d'auko ta bakin sa na ambata sunnan Allah, bai jira cewar kowa ba yayi waje da ita cikin sauri da mazarin jiki. sai da ya kai waje sannan ya bud'e murya yana kiran IMRAN da k'arfi, kafin ya gama sauke numfashin sa, har ya iso waje duk da irin kukan da yake kuwa, ba su zarce ko ina ba sai asibiti gaba d'aya gidan sunyi carko-carko a bakin d'akin da aka shiga da ita, sun d'auki lokaci mai tsaho sannan Doctor ya fito yana share gumin da ya zubo mai, office ya wuce suka bi shi a baya, sai da yayi wasu yan rubuce-rubuce, kana ya d'ago rai a b'acce yace"maganar gaskiya ban ji dadi yanda akayi sakaci da yarinyar k'arama irin haka ba, yanzu ba dan Allah yayi tana da saurin numfashi a duniya ba, dashi kenan sai da ace tsautsayi ne, bayan babban ganganci aka mata...." IMRAN yayi sauri k'atse shi ta hanyar cewa"daka ta dcotor ina so naji tana raye ko-ko, ban son d'ogon zance, yanzu in tana raye menene abinda ya same ta?" ya fad'a dan son sani abinda ya faru da ita. Dcotor ya sau'ke a jiyar zuciya kana yace"binciken mu ya nuna mana, ta jima da suma ta sanadin taushe mata hanci da baki da akayi, dan ko ba'a fad'a kuna kallon fuskar ta za ku gane haka, duk da babu shatin hannu a jikin face din ta, da alama anyi amfanin da wani abu ne, sannan an sake yun'kurin cutar da ita ta hanyar sha'ke mata wuya wanda har sai da ta farfad'o ta sake d'ogon suma, wanna shine abin da muka gani kuma muka shida dan Allah a kiyayye domin tasha wuya da yawa." yana maganar ne lokacin da yake k'ok'arin fita a office d'in. IMRAN ya saki wata muguwar kara yana cewa"Ya rabbi, wai me yarinyar nan ta tsare musu ne? ko da yaushe basu da burin da ya wuce su cutar mini da ita, da zan kama mutun ko waye da hannu zan harb'e shi, wallahi da bazan raga mai ba ko k'ank'ani ne." ya fad'a cikin muryar nan tasa me dad'in sauraro duk da yana cikin tashin hankali amma hakan bai hanata dadi ba.. Adda samira tayi mai wani kallo sannan ta kawar da kan ta gefe, ta sake d'ago tana kallon sa, ta kasa jurewa har da tayi magana tace"umm ni kam IMRAN abi ka yana d'aure mini kai mutuk'a, haka kuma bazan boye maka ina gani kamar da sa hannu ka a sace yarinyar nan da ake..." maganar ce ta mak'ali gani irin kallon da kowa yake mata... Abdullahi yayi mata wani mugun kallo kana yace"ke!! har kina da baki magana akan haka? amma tukuna dai menene dalilin ki na fad'ar hakan?" ya fad'a rai a mutu'kar b'ace.. "kayi hakuri Baffa jameela kawai na kasa yarda ne da abin da zuciya ta take raya mini har sai da na maganun, a cikin gidan nan dai gamu nan da yawa mu, kuma ba ita d'aya yarinya ba, ga su jameela da khadija amma tunda nake da su ba a tab'a d'aukar ko d'aya daga cikin su sai ita, kuma duk lokacin da wani abu zai faru to shine yake zuwa dashi akan bai ganta ba, ko yace an sace ta, haka kuma shine yake nemo ta, abin duba wa nan mudin ba wai ya san inda take ba ya akayi yake d'auko ko? kuma ya akayi ya san an sace? gaskiya yana da kyau a bincike shi, dan ni sam nafara zarewa da alamarin sa, kullum shi ne yake fito mana da matsala kuma in an duba sai aga haka ne, tabbas akwai ayar tambaya a tare dashi." ta fad'a cike da ya'kini. IMRAN kukan sa ya tsaya tunanin sa ya tsaya gaba d'aya ya rasa inda kalaman ta suka nufa, haka kowa na d'aki ya mayar da kallon sa gare shi, ana mai kallo zargi. Abdullahi yayi wani murmushi irin nasu na manya yace"ai in da wanda ya cancanci a saka ma ido, bai wuce ke ba domin duk lokacin da wani abu zai faru to a part din ki ake samun ta, yarinyar nan tun kan tayi kafa ana same ta a part din ki ya kai sau biyar kuma duk cikin mumunan yanayi, kin ko kece alamarin ki akwai abin duba wa a cikin sa, dama shi gwano bai jin warin jikin sa, amma ba damuwa kin d'aura mu akan hanya zamu bincika kamar yanda kike ce tunda shawara ce kika bayar.?" ya fad'a yana mata murmushi.. ADDA SAMIRA bata yi tsamani akwai wanda zai zarge ta ko yayi tunanin ita ce ke kula komai ba,, bare kuma har a fad'a mata irin abinda mijin ta ya fad'a mata, a yanzu take taji cikin ta yayi wata irin hautsi nawa, cikin kid'ema tace"me kuma zai kawo wannan maganar tsakanin da Allah, banda abin ka me zan ci a jikin wannan yar miniyar yarinyar? ni wallahi a matsayi d'aya nake d'aukar ta ita da jameela, kawai tsautsayi ne yake kawo ta part din na kamar yanda na fad'a a kwana kin baya.." ta fad'a cikin dakak'iyar zuciya, wanda duk kutullar mutun bai isa ya gano ainahin halin da take ci ba, dan har d'an b'acin rain ta nuna... Abdullahi yayi mata shiru yana ci gaba da tunanin mafita, babu wanda ya kulla da lokacin da IMRAN yaje gaba ta sai ji akayi yace"kin san irin kaunar da nake mata kuwa? shin kin san yanda nake jin ta a zuciya ta, karfa ki manta ita din jini nace, menene ribata in na cutar da k'anwa ta!? farin ciki na, wallahi zan iya komai akan ta, karki ji nace komai kiyi tunanin d'an k'aramin abu, ki sa a ran ki komai fa nake nufi."" hannu ta ya kama yayi waje da ita, bai zarce da ita ko ina ba sai d'akin da aka kwantar da JAWAHIR hannun ta ya d'aura d'aya a saitin zuciyar jawahir, sannan ya d'aga wanda ke hannu sa ya d'aura akan saitin tashi zuciyar yace"maza fad'a mini gaskiyar abinda kika ji? kin yarda ita din bugun numfashi na ce? kina tunanin zan iya cutar da rayuwa ta ne? to tun wurin ma ki d'ai na, ki cire haka a ran ki domin jawahir rayuwa tace ita din, dan haka babu yanda zaayi na cutar da iya, kuma a yau nayi miki alkawari duk wanda na kama da alhakin cutar mini da ita wallahi, wallahi azeem sai na b'atar dashi, sai na gigita rayuwar sa fiyya da tsamani duk me ko'konto." yana gama fad'ar haka yayi wurgi da hannun gefe sannan ya rab'e ta ya wuce abin sa.. Su Baffa dake tsaye bakin 'kofa suka bashi hanya babu wanda ya tsawatar mai dan sun san gaskiya ya fad'a. Adda Samira ta tsaya cak a inda take idon ta na kawo k'wallar bakin ciki, da tsantsar mamaki tabbas babu karya a cikin zance sa dugun zuciyar su lokaci d'aya suke yin sa, musamma yanzu da suke cikin tashin hankali, ta mayar da kallon ta ga Jawahir dake kwance, har yanzu hannun ta yana kan kirjin ta, ji tayi ta sauke wata ajiyar zuciya, cikin tsananin tsoro da fargaba ta d'auke hannun ta da sauri kamar wace ta tab'a garwashi, tana wani duba hannun da kuma kallan inda jawahir din take. Abdullahi yayi mai yan uwan sa inkiya da suje waje, iko babu musu su ka fice, shi kuma ya shiga ciki. cikin sauti tafiyar sa yasa tayi sautin d'akewa tana aro face din tsusayi tana sama face din ta, sannan ta juyo tana kallon sa kamar tayi kuka tace"Baffan jameela ka tayi ni neman gafar yaro na, tabbas nayi ba dai-dai ba kuma naga kamar ya dau zafi dani, sharin shedan ne bazan kara ba." ta fad'a tana fad'awa jikin sa. Abdullahi yayi murmushi gefen baki yace"a'a ki dai fad'i gaskiya kin tsora ta ko? fad'a da aljanin sam babu riba, karki manta na san komai da kike shirya, abun ki ya fara yawa su yara ne basu san komai ya kamata ki ajiye makaman yakin ki, in ba haka ba ke za'a bari da jin kunyar mutane, ni kai na kike ishe ni angulu zata kuma gidan ta na tsamiya." ya fad'a yana mata wani mugun murmushi. take jikin ta ya d'auki rawa, da yake makirace uwar makiraru, sai ta sake kuka tace"yanzu dama dan Allah Baffa jameela abin da dakake fad'a d'azu da gaske ne, karfa ka manta jawahir yarinyar ce kuma 'yata ce, ya zanyi na cutar da ita wallahi ban tab tunani kallon zargi kake mini sai yanzu, ina rokon Allah mudin ina da saka hannun akan abinda yake faru, Allah ya tuna mini asiri kowa ya gani.." ta fad'a cikin shasha'ka. tace Allah sai jikin sa yayi sanyi, kawai sai ya tsanci kan da cewa"to Ameen tunda haka kika zab'a, amma karki manta shi shari d'an aike ne, ki rik'e wannan a ranki."" yana fad'ar haka ya ture ta a jikin sa ya fice. bayan sa tabi da kallo wani kululun bakin ciki na tukare ta, tabbas dole ta d'aga k'afa akan komai, amma kar ya manta shi kan sa bai ci bulus ba, duk kan su sai tayi maganin su, sannan ta kallen gadon da jawahir take a fili tace"duk kece matsala shegiyar yarinyar." ji tayi tamakar ta sha'keta ta huta a lokacin... Jawahir sai da ta shafafe kwana uku a kwace asibiti gaba d'aya hankali mutane gidan yana kan ta, haka Adda Samira ta ishishire a wajen, inda Abdullahi yasa mata ido sosai duk wani mutsin ta yana kallo,,, IMRAN bai barin Asibiti sai Baffa Nafi'u yayi da gaske sanna yake zuwa ya dan huta sannan ya dawo, a haka har aka sallamo ta. _gaskiya bazan boye muku ba rashin comment din ku yana damu na, kar kuga na dae na typing kuji haushi ne._ Mrs Abubakar ce [8/1, 2:18 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYU DACE BA* *BA SO BANE*... *kuyi hakuri na rashin jina da ku kayi hakan ya faru ne, sabida wani dalili nawa daban na ga sa'kon ni ku na gode.* 1⃣0⃣➖1⃣1⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Ko da suka dawo gida, haka aka ci gaba da jiyar Jawahir inda Adda Samira ta d'auke ta zuwa part din ta, tana kula da ita sosai ga soyayya da take nuna mata. Jawahir tana k'arama taga abubuwa da yawa, a rayuwar ta domin haka aka dinga farautar rayuwar ta, da taimakon ALLAH da na IMRAN, ta dinga k'ub'ata. Bayan shekaru 18, JAWAHIR ta zama budurwa hasken ta ya sake fito wa, ga wata haiba da take da shi, kyau iya kyau ya sake baiyana a gare ta, ga wata irin shak'uwa dake tsakanin su da Imran, babu wanda baya mamaki sha'kuwar dake tsakanin su. Jameela tunda ta girma ta zama budurwa bata da burin da ya wuce ace Imran ya zama mallakin ta, kullum burin ta bai wuce a gan su tare a inuwa d'aya ba, amma matsalar ta d'aya shine Jawahir,, a duniya tana so taga yana mata yanda suke da jawahir ko khadija, amma a banza kamar yau. A palo ta isake shi, yana zaune yana latsi-latsi a waya, ta shigo palo cikin shigar ta ta fitar da tsireci, cikin takun jan hankali, ta isa gare shi tana wani nark'ar da ido kamar me jin barci, kusa dashi kad'ai ta zauna, tana wani karya jiki, murya na raurauwa tace"YAH IMRAN sannu da huta." muryar ta kawai ta sheda mai, ko wacece, bai d'ago ba yace"yauwa sister sannu da fito wa." ya fad'a cikin isa. ta kalle shi zuciyar ta nayi mata wani irim zullo, sabida tsananin shau'kin da take ji duk lokacin da za su had'u, a hankali ta sake matsowa kusa dashi, tana wani kashe ido tace"YAH me kake yi ne haka?" ta fad'a tana haye wa jikin sa gaba d'aya.. IMRAN ran shi ya sake b'acci, amma sai ya d'aure cikin dabara ya zare ta daga jikin sa, yana mata wani murmushi wanda shi d'aya yasan ma'anar sa, yace"nutsu mana 'yar k'anwa ta, kin san yayan naki bai cika k'wari ba, tsaf zai karye." yayi maganar yana tura ta gefe cikin hikima... sam bata ji dadi ba, dan duk lokaci da zata zo jikin sa, sai ya san abinda zai fad'a mata, dan kawai ya ture ta, amma sai ta d'aure, tana ya'ke yafi kuka ciwo tace"sorry na manta yayan nawa ba jarime bane ashe." ta fad'a tana kallo face sai dan ganin yanayin da zai shiga, abin takaici har yanzu bai kalle inda take ba,, haka kuma bai sake tanka mata ba, shiru ne ya biyo baya zuwa can sai ga Jawahir ta shigo cikin nutsuwa da ka mun kai, bakin ta d'auke da sallama.. da sauri IMRAN ya d'ago yana mata wani kallo, kana ya amsa salamar ta game da ware mata hannuwan sa, cikin jin nauyin sa ta iso gare shi amma sai tak'i rungume shi ta zaune gaf dashi tana wani sunna kai tace"My!! dama kana nan naje d'akin ka ina ta neman ka." ta fad'a cikin shagwab'a fusaka, kamar za tayi kuka duk da tana cikin nutsuwar ta. IMRAN ya sauke wata ajiyar zuciya, cikin isa da iza yace"Sorry k'albi na! ai kin san duk inda nake ina nan din na." ya fad'a yana tab'a saitin heart din sa. ta wani tsumshe ido kana ta ware su akan face din sa, tana wani karkatar da kai gefe them tana kallon sa, tace" nafi kowa sani haka, tunda duk jini d'aya ne, amma fa sai gaya mini me yasa yanzu ka ke tafiya ka bar ni?" tana turo baki gaba, had'i da duga kafa a kasa. IMRAN yayi wani k'asaitacen murmushi, yace"'kanwa ta ina tausaya wa mijin da zaki aure, dan sai kin kusa kashe shi da wani shagwab'ar taki." yayi maganar yana tal'kace mata hanci. ga mamaki sa kawai sai yaga ta fara fitar da k'walla hawaye wuwi. Aiko gaba d'aya sa ya hargitsi a lokaci d'aya shi ma yana wani rawar jiki, game da kamo hannun ta cikin nasa ya matse da kyau yace"haba k'albi na, sani kan ki ne, duk duniya babu abinda nafi tsana sama da gani ki cikin kunci, bare kuma zubar hawaye ki, fad'a mini dalili wannan hawayen ki, ni kuma nayi miki alkwari da yarda Allah ko menene mudin bai zarce kima ba zanyi miki shi insha Allah.. Jameela ta gama cika da bakin ciki, domin ji take zuciyar ta tamkar wace aka watsawa, garwashe sabida tsananin kunar da take mata, tana cikin wannan yanayi ne na bakin ciki ta hango abinda zai tarwatsa mata zuciya.. Jawahir ta zamo daga kan kujera, gwiwowin ta a kasa har yanzu tana hawaya tace"ban san da irin kalmomin da zanyi gode ya a gare ka ba My!, ka nuna mini dukan gata kula wa soyayya da k'auna, gashi ko da yaushe burin ka ka sani a cikin farin ciki, kanayi komai domin nema mini farin ciki, gaba d'aya komai naka domin na kake yin sa, ni ko da me zan saka maka wanda nan gaba za kayi alhari da hakan? tabbas kai din ka cika cikaken masoyi na, na har abada wanda bazan manta hallacin ka gare ni ba, My! ina ma son so wanda bazan tab'a canza ka ba a matsayin ka na Yaya a gare ni wanda ya nuna mini gata, a lokacin da ka ambaci aure sai naji dama ina da hanya mafi sauki wanda zamu ci gaba da rayuwa tare, ba tare da nayi nisa a gare ka ba, tun yanzu na fara jin zafin rabuwa da kai Yaya na, bana fatan wannan ranar my! Ina jin ka sosai a nan Yaya.." ta fad'a cikin kuka hannun ta na kan kirjin ta... Idon sa har ya kawo ruwa sabida shi ma yana jin zafin wannan ranar da zata zo, amma ya iya tunda kaddar su kenan, kuma hakan da zai mata shine cikar mutuncin ta da kuma samu farin cikin ta na har abada.. kafad'un ta ya kamo duk biyun yana zaunar da ita akan kujera, har yanzu kuka take marar sauti sai hawaye kawai da yake ambaliya.. hannu ya saka yana share mata k'walla cikin rarashi yace"amma kin fi kowa sani bana son gani hawayen ki ko?" cikin sauri ta shiga goge su tana girgiza kai alamar bazata sake ba.. "duk wannan gode yar ni d'aya amma naji dadi sosai, kar ki manta aure shine cikar mutunci ko wace mace, zan fi kowa farin ciki in ga na kai ki d'akin mijin ki, wannan shine buri na, karki damu da hakan domin ko kinyi aure ai muna tare, ko bazaki gani kullum ba, karki manta yanzu lokaci ne na waya da kuma hanyoyi da dama, fatan na Allah ya baki miji na gari wanda zai kula mini da ke d'ari bisa d'ari, ya so ki kamar yanda nake son ki, buri na ya saki farin ciki marar iyaka." ya fad'a yana sake share mata k'walla. Allah sarki wannan shine soyayyar gaskiya, kallon shi tayi na d'an wani lokaci sannan ta fad'a jikin sa tana sauke a jiyar zuciya, hannu yasa ka yana shafa bayan ta.. Jameela ta d'unk'ule hannu ta duka biyu tana ciza laib'e k'wallar bakin ciki na zubo mata, gani suna neman kashe ta da bakin ciki yasa tashi ta bar waje babu wanda ya kula da ita.. Abdullahi da tun zuwan jawahir, yana wajen a tsaya yana kallo tsantsar kaunar juna da suke nunawa take tausayin su ya kam shi, ya d'auki a niyyar cika musu burin su, domin ya san mudin Jawahir na tare da Imran bata ba bakin ciki.. Tana zuwa d'aki tayi wurge da wayar hannun ta, har sai da ta tarwatsi, tana sakin rikitacen kuka, me cin rai. Addan ta dake zaune gefe d'aya ta d'ago tana kallon ta, sannan ta mayar da hankalin ta kan abinda takeyi tamkar bata san da wan zuwar ta a wajen ba... sai da tayi kuka me cin rai, sannan ta ta fara magana "sam bani da nasara akan komai nawa,ni zai kalla ya gaya wa wannan kalaman ba ita ba, wai me yasa suke abu tamkar masoyan asalin ne? sun ishe ni Adda wallahi zan saka a kawar mini da ita, na gaji na gaji Adda." ta fad'a a tsawace. a hankali ta tako zuwa inda 'yar ta take, cikin salon ta na yaudara, ta d'ago tana zaunar da ita bakin bed, ruwa ta d'ibo mata me sanyi ta bata a baki har sai da ta shanye, sanna ta nemi kusa da ita ta zauna tace" ina so ki koyi juriya da kuma d'anne zuciyar ki akan makkiyin ki, karki manta tunda kina tare dani keko kike da nasara, bana so ki kwafsa mana akan abinda muke shirinyi, so ki bi komai a sannu dan in kika bari aka samu matsala kema bazan barki ba." tana fad'ar haka ta fice a d'akin... Abdullahi ya tare 'kannen sa gaba d'aya a d'aki d'aya su uku kawai babu me jin su, yayi duba izuwa Adam yace"na san a cikin nan babu wanda bai san irin shak'uwar dake tsak'anin yaran nan ba ko? haka kuma babu wanda yasan matsalar da na hango a cikin gidan nan namu, kaico nayi bakin ciki mutuk'a da na gano bakin zaren, haka kuma na gane ashe *ba so bane cuta ce* tun filazal, amma har yanzu muna da sauran lokaci, a cikin nan bana so ko d'ayan ku yayi mini tambaya akan abinda na fad'a yanzu kawai ina so ku ai watar ne, *Ranar jumma'a nake so A d'aurawa Jawahir aure."* gaba d'ayan su suka mik'a tsaya game da cewa " *aure kuma?* *waye mijin?* " *IMRAN* dashi nake so a d'aura kuma bana son jan zance kuyi abinda nace kawai, hakan da za muyi musu shine gatan mafi dadi da farin ciki a rayuwar su, dan naga abubuwa da dama a tare da su wanda ya sheda mini cewa tabbas suna son junan su amma sun kasa gane hakan, yau na sake gazgata abinda zuciyata take raya mini ba tun yanzu ba, kuma yau na gano wata kullaliya a cikim fam din mu.." Nafi'u yayi shiru suna ta magana amma bai ce komai, tunawa yayi da daren jiya... yana zaune a gaba sa kamar kullum, Jawahir na d'aya gefen ya d'ago yana kallon su cike da kaunar su, gani yanda suke hira tamkar masoyin asali, suna cikin haka jawahir ta wuce d'akin barcin ta dan lokacin barcin ta yayi, da kan shin ya raka, har sai da yaga kwanciyar ta sanna ya dawo wajen baffan sa,, cikin hikima da wayo irin nasu na manya yace"yaro na ni ko na tambaye ka mana?" bai jira amsar shi ba ya d'aura da cewa"masali kamar yanda kuke kai da kanwar din nan, ka san a ran ka cewa komai da komai da kake nuna mata haka wanda nake maka musali dashi yake, katsam sai yaji labarin an bashi ita a matsayin matar aure, yanzu in haka ta faru a gare ku wanne irin mataki zaka d'auka?... Murmushi yayi sanna yace"baffa mudin iri haka ta kasance dani, zanyi farin ciki amma bazan fara nuna wa ba sai na tuntub'i ita kanwar tawa akan tana da ra'ayin zama dani a matsayin miji, in ta amince nima zan karb'e ta a matsayi mata, ko da ko babu ra'ayin haka ran na zanyi biyayya ga wanda ya bani ita din, kuma zanyi k'o'kari ci gaba da bata kula har karshen numfashi na, amma in bata ra'ayi na bazan bata mata rai ko lokaci atake zan sauwake mata, ko dan ta samu cikar burin ta, amma tsakani na da kanwa ta ma bana fatan hakan ta faru, dan nafi kowa sani burin ta, ba zanyi fatan na ruguza mata shi ba, fatan na aura mata wanda yafi son ta da kaunar ta, a matsayi kanwa take gare ni kuma bazan sauya mata matsayi ba..." ya fad'i gaskiyar abinda ke ran shi, dan ahi mutune mi fad'ar gaskiya baya boye-boye ko kad'ai.. Baffa yayi murmushi yace"Allah yayi maka albarka yaro na, naji dadi sosai da kasan ce me fad'ar gaskiyar abinda ke ranka, Allah yayi muku zab'i na gari.." *mun dawo* tunann wannan maganar da su kayi yasa shi sake kallon Yayan na, yace" a kwai matsala fa, yaran nan su nama kan su son yan uwan ta ka ne kawai, amma babu zance aure tsakanin su, domin yaro na ya fad'a mini gaskiyar abinda ke zuciyar sa.." Nafi'u ka manta da shirman sa, kayi abinda nace kawai abinda na hango duk cikin nan bazaku gane komai ba, su ma sai nan gaba za suyi alfhairi da gata da mu kayi musu,, ka manta komai da ku kayi dashi wannan ita kad'ai ce mafitar abinda na hango.." duk da hankalin shi wani kwanta mai ba akan zance, amma haka ya daure ya amince akan jumma'a za'a d'aura musu aure ba tare da sani yara ko iyayen su ba, wanna duk tsarin Abdullahi ne... zaune suke da Zainab tayi shiru bayan ya gama gaya mata abinda ya faru, tsakanin su da yayan shi, gani duk ya shiga damuwa sai gaba d'aya bata ji dadi ba, ciki hikima irin tasu tace"Baffan IMRAN sam banyi tsamanin hakan daga gare ka ba, a tunanin zakayi farin ciki 'yar ka ta samu mijin na gartacece, wanda zai kula da ita fiyya da tsamani, amma sai na ga akasin hakan a tare da kai, wallahi dan ban tab'a gaya maka bane amma wannan shine buri na, kuma naji dadi sosai, da yarinyar nan ta fad'a hannu na gari ko bazan bazata wutak'ata ba, fata na Allah yasa soyayyar su ta juye zuwa na auratayiya Allah ya ka mana lokaci duk da baza'a bari ko wa yaji ba, zanyi shagali na yanda babu me fahimar na meye sai ni d'aya.." ta fad'a tana saki dariyar farin ciki.. "Hmm baza ki gane bane, ni da yaron nan mu kayi magana kuma ya fad'a mini ra'ayin sa, sanin kan ki ne duk abinda zanyi dan na faran ta mai nake, me yasa yanzu zan nuna mai son zuciya, a'a ni farin cikin sa nake nema ba wai bakin ciki ba, amma zanyi hakuri da zuciya ta har naga abinda Allah yayi zai faru dan ni ban isa na sauya musu kaddar su ba wala me kyau ko akasin, Allah yasa haka ne yafi alhari a rayuwar su." "Ameen miji na haka nake son ji kawai, amma ni ina ji a jiki na yaro na me biyayya ne ko da nan gaba ya san gaskiyar lamari bazai tab'a kin abinda mu kayi masa ba.""" tana fad'ar haka ta mik'e, dan zuwa waje da sauri wanda ke tsaye jikin kofar ta ya wuce, ita ma cikin sauri ta rufa mai baya, inuwar sa kawai ta gani amma bata ga kowa ba, sai ta sa a ranta kila wucewa akayi kawai... A boye zainab ta fara gyara yarinyar ta ba tare da ta fito fili ta nuna mata abinda take ba, ko mutunan gidan su fahimta, RANAR JUMMA'A DUBAN JAMA'A SUKE SHEDA DAURIN AUREN, JAWAHIR AND IMRAN, FARIN CIKI A WAJE IYAYE UKU BA'A MAGANA.. Haka kuma ranar ne abin bakin ciki ya faru a ciki gidan su. kamar yanda Zainab tace ko hakan ne ya faru , domin tayi taro na ban mamaki, wanda ya tara mutane da dama, kama daga 'yan uwan ta, zuwa na su Addas da su Baffa's duk da taki fad'ar dalilin ta, Jawahir yar auta kuma yar gata gata kuma amarya, tayi kyau iya kyau sun shiga kaya kala_kala wanda duk Imran ne yayi mata su dan ta kana nais Zainab ta saka shi ya siyo su, haka shi ma ta hana shi fita ko ina ranar dan ko sallah a masallaci gidan su yayi, duk cikar matanen waje haka basa ya rabu da k'albin sa ba, duk inda zai ratsa hannun ta yana cikin nasa, dan yana tsoron abinda yake faru kar ya sake faruwa a yau.... Wata matace da ta shigo cikin gida tana wani nuna isa da iko, duk da fuskar ta kawai mutun zai kalla yasa babu rahma a tare da ita,, wajen Zainab taje ta tsaya tamkar ta san ta, gani mutane basa kallon ta, yasa tayi sauro jefa k'waya aciki abin shan dake hannu ta, bata wani d'auke lokaci ba abinda ta sa ya nark'e cikin dabara ta sauya shi zuwa gaban Zainab ta d'auke nata, cikin rashin sa'a Zainab dake magana da wata 'yar uwar ta, ta dauka zata kai baki,, , jawahir ta k'araso waje tana tura baki gaba tace"mome!! na gaji fa." fasa sha tayi ta mayar ta ajiye tana murmushi tace"zo nan 'yar gatan Imran." ta fad'a tana mika mata hannu. Aiko kamar jira ta fad'a jikin ta, tace"ya hanna ni zuwa ko ina mome, su Anty Khadija har sun gaji sun tafi, anty jameela ce kawai ta tsaya, hannu na har ya fara zafi." ta fad'a cikin shagwab'a. Matar dake tsaye wani abu ya tsaya mata ma'koshi, Allah-Allah take, Zainab ta d'auka ta sha, cikin rashin sani za su mik'e tsaya Jawahir ta bugi cop din ako ya tamfatsi a 'kasa gaba d'aya, har sai da kayan su ya b'acci, jawahir ta tab'a fuska gani yanda rigar ta b'acci, Zainab ta kama ta tace"kar kiyi mini shirme a nan wuce muje ciki." babu musu suka wuce matar zuwa part din su domin sauya kaya, akan idon Imran suka shiga, har zai biso wani mutun da bai san ko daga ina yake ba, ya shaga ban sa da surutu ya hanna shi tafiya.. har ta gama shirya wa zata fice Zainab ta kamo hannun ta, tana zaunar da ita tace"ina so nayi miki wata tambaya yarinyar ta, zaki iya sauya soyayyar da kike ma IMRAN ta koma kamar miji da mata?" ta fad'a idon ta na kan ta. Jawahir tayi shiru sai can tace"aa mome karkiyi mini wannan fatan, buri na yaya na ya samu mata ta gari wace zata kula mini dashi, fiyya da zato na, ni ina mai so ne kawai a matsayin sa na yaya na, haka ina son farin cikin sa, da cikar burin sa amma bazan iya canza mai matsayi ba." ta fad'a tana murmushi. Zainab sai taji wani iri tace"abinda nake so dake ko da nan gaba, tabbas akwai wani abu da zai bullo, ina so ki zama me biyayya ga iyayen ki Jawahir kin san har abada ba zamuyi abinda zai cutar dake, ki kasance me biyayya duk da lokaci har yanzu bai kure mana ba kinji." "karki damu mome zanyi komai dan faran ta muku." "Yauwa yarinyar ta Allah yayi muku albarka, ya inga ta rayuwar ku ya sa ku cikin farin ciki madauwami, kije ki kira mini Yayan naki kinji.." "Ameen yanzu kuwa." tana fad'ar haka tayi waje da sauri. idan idanun sa bai mai karya ba kamar hawaye yaga maman! nashi tana goge wa. cikin sanyi jiki ya karasa kusa da ita, hannu yasa ka ya tab'a, cikin sauri ta sake share hawayen ta, kana ta juyi tana kallan sa tace"yaro na har ka shigo?" Jiki a sanyaye yace"eh mama na! wani abu akayi miki ne?" ya fad'a idon sa na kan ta.. "Ko d'aya kawai ina tunanin yau da gobe ne da kuma murnar wanna ranar, ka san me yasa na kira ka kuwa yaro na!, ina so na sake baka amanar 'kanwar ka ne, Imran nima ban san dalilin wanna kuka nawa ba , amma ina ji a jiki na kamar na kusa nayi muku nisa, wanda banji zamu sake had'u, dan Allah Imran ka kula da kanwar ka wanna ita ce nasiha ta, ka rik'e ta da hannu bibiyu, karka bari tayi kukan maraici Imran, bata da tamkar ka a duniya, ko da ace nan gaba gaskiya tayi halin ta, ka ri'ke mini ita da hannu bibiyu, wannan alfarma kawai nake nema a wajen ka in kayi mini haka ka gama mani komai, kayi hakuri imran ina son ku, ina kuma san farin cikin ku, ka kula da kawun ka da kyau, ka kuma kula hagun ka da damar ka, dan ba'a gane makiya a fusaka." ta kama hannun sa tana manna mai wata takkada ta yanda babu wanda zai kula da abinda ta bashi, da ido tayi mai nuni aka ya ri'ke tana kuka tace"bana so naji komai daga gare ka tashi kaje ka tabbatar da kanwar na kusa da kai sanna ka duba hannun ka." tayi mai maganar a juye. shi ma kuka yake, amma jin tace ya tabbatar da kanwar sa tana tare dashi, yasa shi saurin mi'kewa bai ko kula da gaban sa yayi waje da sauri dan sam bai gane inda kalaman maman shi suka nufa ba, gaba d'ayan sa ya rik'e ce.. Imran na fita mutane dake tsaye jikin bayan labulen d'akin sanyi da bak'a'kan kaya suka fito, hannu su rik'e da wu'kak'e d'ayan yace" wato ke mai taurin kai, bazayi abinda muka saka ki ba, shikenan kin cuci akan ki dan yanzu zaki she'ka barzahu." ya fad'a yana d'aura wuk'ar a ma'koshin ta...... *kar ku manta sai naga comment din ku zan ci gaba* Mrs Abubakar ce🌹 [8/2, 11:02 AM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYU DACE BA* *BA SO BANE*... Happy juma'atu mubark 1⃣2⃣➖1⃣3⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Har ya kusa fita a part din sai kuma ya tsaya, yana duba abinda ta bashi, kamar haka: " _bana son abinda zai cutar da ku yaro na, tabbas na san kashe ni za suyi, ka kula mini da k'anwar ka da kyau, karka manta makashin ka na tare da kai, ka kula da dukiyar ka duk akan ta ake komai, na san ko mintin goma baza su bari na kara ba, ina son ku yara na!! Wanda ya aiko sunna shi...._ daga nan hannuun ta yayi rawa daga gani a tsorace tayi rubutun.. da masifafan gudu ya koma da baya, yana k'walla mata kira iya k'arfin sa.. _Abinda ya faru kuwa, shine bayan fitar Jawahir daga d'akin, Zainab na shirin fita ita ma sai taji kamar ana hura ma isaka ta bayan ta da sauri ta juyo, ga mamakin ta sai taga babu kowa, wayar ta d'auka tana shirin d'anna kira sai ta ga wucewar mutun da sauri, take tsoro ya kamata amma sai ta d'aure cikin tsoro tabi inda ya shiga tana fad'i "waye a nan??"_ _tana shiga suka maka mata wani abu a goshin ta, take ta tafi luuuu zata fad'i cikin sauri macen cikin su ta tare ta, a ka'sa suka zaunar da ita ko wanne face a rufe take, ta dafe kaita dake mata rad'ad'in zafi, a hankali ta bude idon ta gaba d'aya tana kallon su d'aya bayan d'aya, cikin muryar galabaita tace"su waye ku?"_ _'Karamin cikin su ya matso inda take yace"tambayar ba shi ne fa'ida ba, kiyi abinda zamu ce miki in ba haka kuma ki rasa ranki dana 'yarki." ya fad'a yana nuna mata pic Jawahir dake cikin mutane tana ta murmushi suna magana da wata mata._ _bakin ta na rawa tace"au dama kune? wai dan Allah me muka tsare muku a rayuwar duniya, kun hana 'yata sakatt kun adabi rayuwar mu, shi wai ku baku da iyali ne? Ya za kuji abinda kuke mana in akayi wa naku? Anyya kuna da imani kuwa? karfa ku manta duk abinda kuke Allah yana kallon ku, kuji tsoran Allah ku bar mu haka nan." ta fad'a cikin daka'kiyar zuciya._ _D'aya daga cikin su ya matso kusa yana molemata baki yace"ba wa'azin ki muke son ji ba, kiyi abinda mukace kawai shine fasan ranki, yanzu Imran zai shigo ki tabbatar kin gaya mai an d'aura mai aure da 'yar, sannaki saka shi ya sake ta, sannan ya saka hannu akan wannan takaddun." yayi maganar yana watsi mata su a fuska._ _Tsantar tsoro ne ya kama ta cikin kid'ima tace"ya akayi kuka sani? wannan ta kaddun na meye?" ta fad'a tana duba su.._ _"kin d'auka yanda muka k'wallafa rai akan wannan dukiyar zamu zuba ido kawai muna kallon ku ne ke da mugun mijiki, to kima bar wannan tunanin dan mufi k'arfin tunanin ku daga ke har mijin naki, ina so na sani waya bada shawar auren? na rantsi miki da Allah wanda ya kawo wannan shawarar ko waye sai naga bayan sa a cikin wannan gidan." yayi magana yana dukan ciyyar sa..._ _take wani abu ya tsaya ma Zainab a mak'oshi, zuciyar ta tsik'e cikin taurin rai tace"to nu ma me kuke jira dani? kuyi maza ku kashe ni tun kan dare yayi muku, amma na rantsi da girman Allah babu wanda ya isa ya saka ni nayi abunda banyi niyya ba ko uban waye, aure kuma yanzu za su fara zaman shi naga uban da ya isa ya kashe shi, maza muyi mini abinda kukayi niyya, dan na yarda da k'addara me kyau ko akasin haka, Allah ne ya busa mini rai da rayuwa, a cikin ku nan babu mahalukin da ya isa yace zai rabani da rayuwa ta, mudin lokacin bai kare ba, haka kuma Allah bai nufa ba, in kuma kun ga kunyi nasara akai na to haka Allah yaso kune silar faruwar hakan, maza jarraba mu gani, ai gani a gaban ku ban gudu ba...." Maganar ta mak'alai sakamako marin da d'aya daga ciki ya zafga mata, ta saki wata siririyar k'ara, haka kuma bata bar murmushi ba, abinda ya sake fusata su kenan, d'aya ya nufe ta da wuk'a gadan-dagan zan nutsa mata..._ _Cak ya tsaya sakamakon shigowar wani da sauri yana cewa"yallab'e ga Imran nan kan hanya fa." yayi maganar yana sake duban hanya._ _Gashin kan ta ya damk'a da k'arfi yana ja yace" ki tabbatar kiyi abinda muka ce in ba haka yarinyar ki dake waje ita ma sai kin rasa ta, domin a gaban idon ki zan saka matar nan dake tare da ita ta harbita.." ya fad'a yana tura ta waje, sanna su kuma duk suka boya cikin d'akin._ _gani basa ganita yasa tayi saurin jawo littafin dake gefen bed din ta, fara rubutu cikin sauri da rawar hannu, tana gamawa ta yage kenan d'aya ya laik'o yana cewa"wallahi kikayu wani yunkuri na sarar dashi take zai harbe shi a gaban ki." ya fad'a yana nuna mata bindigar dake hannu sa..._ _wani kuka ne ya kwace mata dan ta jawahir zata iya hakuri da ita dan ceto rayuwar Imran domin shi din amana ce a gare ta, amma ya zama dole tayi sadukarwa sabida shi,,,,_ _wannan shine abinda ya faru._ *Ci gaba* "daga ta auta, wanna ai hanya ce mai sauki bata mutun yanzu ba sai ta wahala, sai na gara mata rayuwar ta, sai na d'and'ana mata d'aci mafi zafi wanda har ta k'wanta dama baza ta manta dani ba, sai na sata cukin maraici me zafi, wanda tana raye ne a amma sai ta gwamce mutuwa da rayuwa, ku tuna shirin mu na farko, ku shigo da ita." shine abinda babban cikin su yace duk da har yanzu bai juye inda suke ba. wata mata suka shigo da ita, daga gani matar tasha b'akar wuya a hannu su cikin rashin imani da tausayi d'ay daga cikin su yasa ka, wukar sa ya yanka mata mak'oshi, sannan suka d'auko wani abu a ruba suka bulbula mata a fusaka cikin k'a'karin mutuwa da fitar rai tana d'aya hannu sama ga azabar abinda suka zuba mata take fuskar ta ta shiga k'wa'kwamowa kafin wani lokaci tayi wani irin duhu duk sani ka da ita babu yanda za'a ka gane ta, jikin ta ya saki hannu ta ya fad'i kasa, kayan jikin Zainab suka cire cikin sauri suka sakawa matar sanna suka fice cikin yan dak'iko kad'ai, Zainab sabida tsananin razana bata san lokacin da ta suma ba har su ka gama abinda za suyi tana nan zaune, haka suka jata tamkar kayan wanki su kayi gaba da ita.. Imran ya turo 'kofar da masifar gudu kirjin da na bugawa yana ci gaba da kiran maman nashi, iya karfin sa abinda ya ja hankali mutane wajen kenan kowa yayo part din cike da firgici.. Cak ya tsaya cikin halin furgici da d'imuwa, shi bai shiga ciki ba haka kuma bai koma da baya ba, a haka mutane suka shigo suka same shi, duk rashin imani mutun ya shigo sai ya koma da baya da sauri, take labari ya kad'ai ko ina na cikin gidan, dama mutane wajen.. Adda Samira duk irin masifar ta da makircin ta, sai ta tsorata da irin kisan da akayi ma Zainab, take tunanin ta ya tsaya cak. Adda mairo kuwa babu abinda take sai kuka dan soaai ta gigiza da lamarin ita ma tunanin ta ya tsaya cak. Jawahiir dake tsaye tun d'azu kamar wata zautaciya, babu abinda take sai bin mutane wajen take da ido gaba d'aya ta kasa fahimtar komai, haka kuma har yanzu taki yarda da abinda kunnen ta yake ji mata, kamar ana tura ta haka ta isa inda yake yake, ita ma cikin hali hauka ta zauna kusa dashi tana zuba mai ido... _comment nake bid'a_ Shared Mrs Abubakar ce🤙 [8/3, 1:45 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYU DACE BA* *BA SO BANE*... 1⃣4⃣➖1⃣5⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Ta jima sosai tana kallan sa, can ta kai hannu kafad'ar sa tace"me ya saka kuka ne My!?" ta fad'a tana wani karkata kai gefe, abinda ya zama aladar ta... Sai yanzu yaji wani d'umi aka face din sa, mutane dake waje shima ya bi da kallo cikin tsananin firgici, ya ture Jawahir gefe sannan yayi kan gawar da gudu, yana kiran sunnan ta a haukace "Mama!!" ya kai hannu zai tab'ata cak ya tsaya sakamakon d'ank'e mai hannu da akayi kam ta rik'e shi tana mai kallon tsana, idanun ta tamkar garwa shi ta watsai mai mari har biyu ajere, sanan ta nuna shi da yatsa idon ta na fitar da k'walla me zafi tace"munafiki ananamimi, mugu azalime wanda bai san halaci da mutunci ba, yanzu sakayar da zakayi mata kenan? ta d'auke ka tamkar d'an cikin ta, taci kashin ka, taci fitsarin ka, ta baka ingantaciyar tarbiya, ta baka kulawa fiyya da tamani, amma shi ne ka kashi ta!!? wannan shine sakayar da zaka yi mata kenan!!?" ta fad'a kukan ta na fitar da sauti me karfi. Imran ya d'ago da sauri yana mata wani wula'kantace kallo, idanun sa suka kankance , sun rine da b'acin rai, jin ta ambaci kisa sai kuma gaba d'aya kwakwalwar sa ta tsaya cak, ya dan na fahimtar komai sai ido kawai da yake bin mutane gun dashi.. Jawahir ta matso kan gawar tana kallon ta, cikin mutuwar jiki zama tayi a gaban ta hawayen ta na d'iga akan gawar, ta d'auki lokaci me tsaho akan ta sannan ta mayar da kallon ta ga mutane waje murya cikin rauni tace"wannan ba Mome na bace, tabbas ba ita bace wallahi." ta fad'a cikin zautuwa.. kowa na wajen tausayi ta bashi, dan gani suke mutuwar ce ta buge ta har ta sa ta yin hak... gani babu wanda ya kula ta sai ma kuka da suke, ta mayar da duban ta gare shi, sai ta gani kamar baya cikin hayyaci sa, a mutu'kar hasale tayi kan sa cikin kuka ta shiga jijiga shi tana cewa"kayi magana mana My!? ka fad'a musu ba mome bace dan Allah." ta fad'a tana zamewa kasa cikin matsanenci kuka.. wace ta mari Imran tazo ita ma tana hawaye, ta d'ago Jawahir tsaye tana cewa"tunda ya san shi ya kashe ta dama me zai iya cewa? Jawahir ya cuce mu ya rabu da 'yar uwar mu a lokacin da take tsaka da farin ciki.." maganar ce ta mak'alai mata sakamakon, ingizata da Jawahir tayi cikin tsananin kuka, da bakin ciki ta nuna ta da yatsa tace"karki sake! karki sake! had'a shi da mumunan laifi, nayi imani da Allah Yaya na ba zai iya ko da kashe kiyashi ba, bare kuma mutun, shi ko kin manta duk jini d'aya ne in har duk kan ku nan kun yarda da abinda tace, to ni ban yarda ba, kamar yanda duk duniya in zasu taru akan wannan mome tace bazan tab'a yarda ba, ban yarda da My dinna shi yayi kisan ba, kuma zan sa shi ya fad'a muku da bakin sa!.." ta fad'a tana ma mutane kallo tsanan duk da sun kasance su din jini ta ne.. ta sake zuwa gaban tana goge hawayen ta duk da yaki tsaya wa, hab'ar sa ta kama tana saita face din sa dai-dai tata, tace" My! ina so ka fad'a mini gaskiya me ka sani akan wannan game din, domin ni game zan kira shi tunda na san baza ka tab'a aikata wa ba..?" ta fad'a tana d'an matsa mai hab'ar . shiru yayi babu magana, hakan ya sake ingiza ta. suna cikin haka sai ga su Baffa sun shigo, cikin tsananin tashin hankali, da rud'ewa domin kiran gagawa akayi musu, akan abinda ke faruwa. Baffa Nafi'u jiki na rawa ya isa ga gawar cikin b'arirn jiki, kallo d'aya yayi mata ya kawar da kai gefe yana dafe goshin sa da hannu bibiyu , idanun sa ya rrine dan tsananin damuwa a hankali ya fara karanto duk Addu'ar da tazo bakin sa. Baffa Abdullahi ne da Adma ne suma suka iso ciki hargitsi, cak suka tsaya suna kare ma gawar kallo, Abdullahi ne yayi karfin halin janyo zanin dake gefe ya rufe ta dashi yana fad'i" hazbinallahu wa ni'imal wakil, innalillahi wainna inalaihir raju'u.." yana dafe kan sa, dake bara zanar tarwatsi wa.. sosai waje ya d'auki sautin kuka kamar time din abun ya faru.. Nafi'u ya sake bude ta yana kallon ta can yace" No no no wanna ba Zainab bace, Wallahi ba ita bace me yasa banji a jiki na ba, time din da Yaya Bashir ya rasu a jiki na naji nayi rashin wani babban jigo, amma ita me yasa banji haka ba, taya ma hakan zata faru me ta aika ta da za irin wanna mumunar mutuwar a'a wallahi ba ita bace..." ya fad'a yana gigiza kai, tashi tayi a wajen yayi bakin window yana laik'awa ko zai gane ta a wajen, gani babu kowa yasa shi bin hanyar toilet yana zafga mata kira iya 'karfin sa... babu wanda bai tausaya mai ba kuka kam sai da kowa na waje ya zubar da hawaye, yana dawo wa d'aki ya dube Jawahir cikin wani irin hali yace"'yarinya ta ke kin yarda wanna Maman ki ce?" yayi maganar time din da ya isa waje da suke tsaye. cikin wani irin yanayi tace"Aa Baffa wanna ba mome bace, domin lafiya kalau muka rabu da ita, daga time din kawo yanzu bai ci har tayi wanna duhun ba, mome na farace amma dube wanna gawar daka dukan alamu tasha b'ar wuya." ta fad'a tana sake bude ta babu ko d'igwan tsoro a tare da ita... Baffa ya rungume ta a jikin sa, a tare suka saki wani rikitacen kuka, sai a time din Imran ya dawo hayyacin sa, cikin kid'ima yake kallon su, ga wani irin jiri da yake d'iban sa... Baffa Adma ya karasa kusa dashi yana tare shi, duk da shima karfin hali yake... kawai gani Y'an sanda su kayi sunyi musu kewaye ko wanne su hannu sa ri'ka da bindig, ciki tsanani mamaki Baffa yayi musu wani kallo sannan yace"ku kuma wa ya kira ku?" ya fad'a yana kare musu kallo. Suma ido suka zuba mai, ta tsakiyar su ta ratso ciki b'acci rai tace"NI CE NAN." ta fad'a tana isowa tsa'kiyar d'akin.. bayan ta kuma 'Yan jarida ne.. cikin isa tace"ku kama shi." ta fad'a tana nuna Imran.. Jawahir tayi wani mugun tsalle ta dira a gaban su, tana girgiza kai tace"babu wanda ya isa ya tab'a shi.." Baffa Abdullahi yayi mata wani kallo yace"ke kuma a suwa? menene hurumin ki da shiga abinda babu ruwan ki? me kuma yayi miki da kika 'kwaso mai 'Yan sanda kamar wani d'an ta'ada?" "Ai wanna yafi d'an ta'ada hatsari da hatsabibanci, domin shi din mugune kuma makiri munafiki b'akin azalime, wanda bai san hallaci da alkhairi ba, maganar wacece ni kuma kafi kowa sani, tunda yayi sanadiyar 'yar uwa ta nima sai na zamo sanadin sa na zama a gidan kaso har karshen rayuwar sa." ta fad'a tana share hawayen da suka zubo mata.. Baffa Adam yayi mata wani bazan kallo yace"Ki ma dae na tunani makamanci wanna, Imran bazai iya kisa ba, bare kuma uwar ru'kon sa, ina tantama akan ki zayi wuya kema da wata kulaliyar kika zo, abu mafi sauki shine ki tatare munafikan da kika zo dasu ku fice mana a gida tun kan na nuna miki matsayin ki.." ya fad'a ciki tsanani b'acin rai.. Baffa Nafi'u ya kalle, Imran cikin sanyi jiki yace"yaro na fad'a mini gaskiya me ka sani akan wanna cas din?" ya fad'a cikin rarashi. Imran yayi mai wani kallo aran sa yana tunani baffa ma ya yarda da abinda aka yayi kenan, kawai sai ya fashe da wani mahaukaci kuka.. kowa na waje ya zuba mai ido ga 'yan jarida da suke ta d'aukar shi pic da video, suka k'ara bada k'ami wajen abinda suke.. Jawahir ta tsuguna a gaba sa cikin kuka me fitar da sauti tace"dan girman Allah My! dan kaunar ka da fiyyan halita, ka bude baki kayi magana kar ka saka mini wasiwasi a cikin kai na, dama mutane baki d'aya, ka taimake ni kayi magana My!...??" Baffa Abdullahi yazo gaban shi, shima yace"na san k'azafi akwai zafi, amma ka daure yaro na kayi magana ku koma zamu ji salama a ran mu, da gaske ne abinda a kace..?" Baffa Adam shima ya matso yace" na yarda da kai yaro na, in duk duniya zasu zarge ka, ni bazan zarge ka ba please kayi magana...?""" "Wai menene aiki ku ne ku kama shi mana.." Anty Nafeesa Yaya a wajen Zainab tayi maganar ciki karaji.. Aiko cikin sauri su kayi kanshi caaa.... cikin kuka da tashin hankali Jawahir tace"zafa ku aikata kuskure a rayuwar ku, karko tab'a mini shi, wannan ba Mome na bace.." ta fad'a cikin wata murya. kan sa a kasa yace"Kiyi ha'kuri Jawahir wannan Mama ce..." Cak ta tsaya da kukan ta haka mutane falo tsantsanr mamaki ya kama su.. su baffa suka juyo a tare, ciki rud'ewa da tsananin ki d'ima.... _Sai kuyi hakuri nayi baki babu gyara_ Comment And Shared Mrs Abubakar ce🌹 [8/6, 12:07 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYU DACE BA* *BA SO BANE*... *_Asalam alaikum ina fatan kuna cikin 'koshin lafiya, ina me neman afuwar ku akan shirun, da kuka ji na kwana biyu, hakan ya faru ne sabida wani dalili nawa daban, da fatan babu wace na b'atawa rai._* 1⃣6⃣➖1⃣7⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Hawaye kawai suke bin kuncin ta, gaba d'aya ta mak'alai a wajen da take, ta kasa ko da k'wak'waran motsi, sai ido kawai da ta zuba mai cike da tambayoyi. Baffa Nafi'u ya k'arasa kusa da shi cikin wani mayuwacin yanayi, murya can ciki yace"ummm ama.a yaro na san ka ba tun yanzu na jima da sani waye kai, domin da wannan hannu na raine ka, ka ga ko baka isa kayi mini wayo ko karya ba, ka fad'a mini tsakani da Allah bana san wasa, ni a jiki na san wannan ba Zainab bace, jiki na yana bani tana raye amma tana cikin wani hali. ka taimake ni Imran ka fad'in gaskiya domin rashin ta babbar ilace a gare ni..." yayi magana yana jijiga shi... cikin sanyi jiki ya fara fad'awa musu abinda tace mai time din da ya shigo, d'akin da kuma kukan da ya sa me ta tana yi, jiki sa na b'arii ya mik'awa Baffa nasa letter da ta bashi lokacin da ya shigo, yana fitar da wani hawayen bakin ciki.. Jikin baffa na rawa yasa hannu ya amsa, sai da ya rantsi idon sa yana fitar da wata kalar kwalla sannan ya bude ta, kallon farko yayi wa Letter ya tabbar rubutun Zainab ne, cikn mutu'kar kad'uwa ya fara karantawa jikin sa na rawa kamar mazari, yana zuwa karshen ya zub'e a wajen babu ko d'igwan numfashi... Jawahir ta sake rud'ewa, gaba d'aya face din ta ta dawo jawur da ita sabida tsananin kukan da tasha, duk rashin tausayin ka in ka kalle face din ta sai ta baka tausayi, har yanzu tana nan inda take bata motsai ba.. Imran yayi kan kawun sa da mahukacin gudu, a jikin sa ya karasa fad'uwa cikin rud'ewa ya fara magana yana kuka yana komai yake cewa"a'a baffa kar kuyi mini haka, a'a baffa ban cancanci haka ba, bazan jure ba Baffa, dan Allah ka tashi bazan iya jure rashin ku a time d'aya ba dan Allah ka motsi, karka barni baffa..." ya fad'a cikin matsanancin kuka.. Anty Nafeesa ta saka hannu cikin isa da k'asai ta, ta dauki letter tana ya mutsa face ta fara karantawa a fili, take jikin ta ya fara rawa, idanun ta suka furfuto waje, sabida tsananin firgita tayi wargi da letter tana saki wani marayan kuka, sannan ta zube akan kafar ta kukan takaici na zubo mata.. Baffa Adam ne yayi k'arfin halin karantawa shi ma kuma a fili kowa yaji, jikin sa yayi mutu'kar yin sanyi, ya juya ya kalle inda gawar take yana fitar da kwallar tausayi... Anty Nafeesat ta dube yan sanda tace"kuyi hakuri kuje kawai zanyi magana da ogan ku." ta fad'a tana had'a hannuwan ta waje gudu.. ba musu tunda sun santa suka fice a gida suna cike da jimami. Kan yan jarida ta koma suma cikin lalame da ban baki ta samu su kayi delete din abinda suka d'auko duk da ran su bai so ba, amma yawan kudin da ta basu yasa suka goge amma fa banda wasu abubuwan da d'aya daga cikin su yaki goge wa... Baffa ya kalle mutanen da suka cika d'aki cikin hawaye yace"mun gode Allah yasaka da alkhairi za ku iya tafiya." ya fad'a yana nuna musu hanya aiko cikin sanyi jiki duk su ka watsi, yan uwan Zainab kawai aka bari amma ragowar duk sun fece.. Baffan sa ya kama da taimakon Baffa Adam suka fita dan kai shi asibiti. Baffa Abdullahi da ragowar mutanan gidan ne suke ta kokarin gyara gawar domin kai ta makwacin ta, kuka kam iya kuka sun shashi.. har yanzu Jawahir tana tsaye bata motsa ba, sai ido kawai dan yanzu ko kukan ta dai nayin sa. Kafin a gama shirya Zainab, Adda Samira ta fito domin zuwa part din ta, ta kula da halin da Jawahir take ciki, tunda take ba tab'a jin tausayin taba sai yau, cikin taushin murya tace"yarinya ta hakuri za muyi wanda ya bamu ita ya amshi abar sa, ki dau dangana kinji." ta fad'a tana kama hannu ta, kamar wata sokuwa haka ta bita har zuwa part din ta, d'akin jameela ta saka ta game da cewa jameela, "ga yar uwar ki nan ki kula da ita sosai jameela kin dai san halin da take ciki a yanzu, bana son jin zance ko fitina ki kula da ita yanda ya kamata." tana gama cewa haka tayi waje abin ta tana share kwalla.. Jameela ta d'anne zuciyar ta, kana ta sauko wajen da Jawahir take, cikin tausayi tace"'kanwa ta, zo nan kin ji." ta fad'a tana bude mata hannu.. Jawahir ta kalle ta tana karkata kai gefe, fuskar ta cike da rauni ta isa gare ta tana tangad'i tamkar yar kwaya. A jikin ta jameela tayi mata ma sauki, tana jin ta jikin yar uwar ta, ta saki wani marayan kuka duk rashin imani ka sai ka tausaya mata sai da tayi me isar ta sannan ta dawo tana ta sauke a jiyar zuciya akai-akai, jameela ko babu abinda take sai auki shafa mata kai alamar rarashi. Yan uwan Zainab da makota gaba d'aya sun zo haka yan uwan mijin ta dama akwai yan tsirari, sai ragowar da suke iso su ma, duk wanda yaji labarin mutuwar ta sai ya girgiza, haka baffa dangin ta in suka gan ta sai su ce ba ita bace sam, maza da mata sun had'u a babban falon gidan kowa yana jimamin abinda ya faru.. Adam ya dawo gida inda aka bar Imran a can yana kula da Baffa Nafi'u, Allah sarki abin tausayi sai a time din Jawahir ta fito jikin ta sai rawa yake tana wani irin kuka, Anty Nafeesa ta kama ta har gaban gawar tace" kiyi shiru 'yata Zainab addu'ar ki take buk'ata yanzu ba kuka ba." ita ma ta fad'a cikin kuka. Jawahir kasa tab'a gawar tayi ban da nishi da take sama-sama sabida tsabar kuka, ko wa sai da ya share k'walla saboda tausayin ta, bakin ta na rawa tace"Allah ya jikan ki." ta fad'a tana fad'uwa kasa, domin kafar ta ta gaza d'aukar ta, ji take kamar ba mome bace wannan dan sam bata ji a jikin ta tayi wani rashin ba, me yasa Imran zaiyi mata karya me yasa zai ce wannan mama ce... sai ta fara wani kalar tari idanun ta nayi sama da wani kalar fari kamar me shirin tada isaka. babu wanda hankali sa bai tashi ba gani yanayi da take ciki gwani ban tausayi. Imran kuwa hankali sa ya gaza kwanciya, tunanin sa d'aya halin da ya bar gida a ciki gashi doctor yace yana so mutun d'aya ya zauna a wajen sa domin yana gaf da farkawa, duk da sun sha walaha kafin dai-daituwar numfashin... Allah sarki Zainab kamar yanda ake ma ko wane mamaci gata in ya mutu a kashi makwancin sa haka ita ma akayi mata... suka dawo gida maza sun daga harbar gidan in da mata suke daga cikin gidan, duk wanda ka kalla take zaka hango tsananin damuwa, jawahir tayi zuru-zuru da ita bata um bata umum sai ido kawai, bata da burin da ya wuce tasa idon ta akan imran ba, dole ya gaya mata gaskiyar ina momen din ta take... Baffa Nafi'u sai da yayi kwana biyu asibiti sannan ya farfado, yana tashi babu abinda ya farayi sai sallolin dake kasa, bayan ya idar ya jima a zauna sosai yana ta addu'a sannan ya tashi, maganar farko da ta fito a bakin sa shine" ina take?" Abinda yace ma Imran kenan time din su baffa basu jima da tafiya ba.. Kan sa a k'asa yace"an kai ta gidan ta na gaskiya." ya fad'a yana share k'wallar da ta zubo mai... Mrs Abubakar ce💃 [8/13, 10:21 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYU DACE BA* *BA SO BANE*... *ina ma kowa barka da sallah Allah ya maimai ta mana da rai da lafiya, my fan's a ci nama a hankula dai kar zawo ya kama ku.*😂😂😂 *Book-2* 1⃣➖2⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Baffa yayi shiru zuwa wani time, can yace"Imran ka fad'a mini gaskiya ka tabba Zainab ta baka wanna letter da hannun ta,, Imran ina ji a jiki na Zainab tana raye sai da tana buk'atar Addu'ar mu, zan iya rantsuwa akan Zainab din na bata mutu ba, sai dan ina tsanan mamaki me yasa duk wani abu da zai faru, baya faruwa akan kowa sai akan iyali na? Imran ba fa mu kad'ai bane a cikin gidan mu, abin duba wa a nan shi ne ka mayar da hankalin ka akan, jameela da khadija, tunda muke da su a cikin gidan nan ka tab'a jin wani abu ya faru dasu?? Jawahir tun tana k'arama take had'uwa da masifo kala-kala, kafi kowa sani abubuwan da suka faru da ita, kuma duk a cikin gida d'aya abin yake faruwa, yanzu abi yaci tura har ta ka ga kisa kan, ina tsanmani wannan matar ma macece me girma da kuma mu'kami, ban so aka bunne ta ba zan so nayi bincike akan ta, amma Allah bai nufa ba, zan amshi kaddara domin Allah ne yayi hakan zai faru haka kuma zan ci gaba da Addu'a har karshen numfashi na, bazan tab'a gajiyawa ba har abada, ka tayani da Addu'a Imran dan ita kad'ai zaka mini a yanzu na ji dadi, ka d'age da Addu'a ka kula mini da kanwar ka wanna shine buri na, zan so ka cire wannan kud'irin naka akan bazaka iya bata matsayi mata ba, ko ba yanzu ba Jawahir taka ce ka sa haka a ranka kaji d'a na sanna ka taya ni bincike har na gano bakin zaren." yayi maganar hawaye na zubo mai. Shi ma Imran kuka yake sosai dan duk abinda baffa ya fad'a gaskiya ne, haka kuma maganar mama gaskiya ce makashin su yana tare da su.. cikin murya kuka yace"Insha Allahu Baffa ba zan sake bari kayi kuka ba, zayi iya yi na wajen gani na binciko gaskiya, Baffa karka damu za saka ido akan kowa na gidan ba mata kad'ai ba gar mazan, amma sai kayi hakuri da sawu abubuwan." yayi maganar cikin sha'kewar murya. da kai kawai ya amsa mai amma babu bakin magana... doctor ya shigo ya sake duba jikin Baffa, cikin murmushi yace"Alhamdulillahi jiki yayi kyau, sai dai dan Allah ka rage damuwa a ran ka." sannan yayi yan rubuce-rubuce ya basu sallama.. Gida suka dawo abu kamar wasa, suka tarar da mutane jingin a cikin gidan na su, Baffa baiyi mamaki ba dan ya san za'ari na yan uwan Zainab duk sun hallara, kuma babu wanda bai je ya gano halin da yake ciki a asibiti ba, ko da suka ganshi sai gaisuwa suke mai da kuma kara bashi hakuri zuciyoyin su cike da tausayin sa. Imran tunda ya shigo gaba d'aya hankali sa yana ga neman Jawahir sai kalle-kalle yake, can idon sa ya fad'a kan khadija cikin sauri ya karasa wajen ta duk da tana ciki mutane hakan bai sa ya gaza zuwa wajen ta ba, cikin muryar sa me rikitar da ita.. Yace"my k'anwa, ina kika gani mini 'kalbi na?" yayi tambayar yana bin ta da kallo. cikin murya kasa-kasa tace" tana part din su Anty jameela tun shekaran jiya." ta fad'a tana nuna mai hanyar da hannu ta.. kai tsayi part din yayi cikin sauri, da sallama a bakin sa, ya karasa nama cike yake da mutane, Adda samira ya gani a falo cikin girmamawa ya sunkuya har k'asa, yana gaida ta. cikin sakin face ta amsa mai, tana sakin wani malalacin murmushi.. Yace"Adda Jawahir fa?" Dumm taji kirjin ta ya buga amma sai ta d'aure tak'i nunawa ko a face din ta, tana yak'i tana komai tace"aiyya tana cikin d'aki 'kanwar ka, har yanzu tak'i yarda cewa Zainab ce ta rasu, amma ka shiga ciki ko zaka iya shawo kan ta." tana zuwa nan tayi waje duk da zuciyar ta ba tai mata dadi... kai tsayi d'akin ya wuce bakin sa d'auke da sallama, kamar shi take jira dama, da sauri ta mik'e tsaye wasu kalar hawaye masu zafi suka zubo mata, tana karkata kai gefe game da yi mai wani irin kallo... shi ma ita yake kallo cike da tausyin ta, cikin takun k'asaita ya isa gare ta, hannu ya daura kan kafad'ar ta yana had'e face din su waje d'aya duk kan su, suna jin numfshin juna, hancin su yana gogar na juna, cikin wata siririyar murya yace"Sorry 'kalbi na!!.." jikin sa kawai ta fad'a tana me k'ank'ame shi, kukan ta na tsana ta, cikin murya kuka tace"kai kad'ai ne zaka gaya mini na yarda My, shin da gaske ne abunda idanu na suka gane mini? zuciya ta ta gaza aminta da abinda naji bakin ka ya fad'a tun farko, kayi mini rantsuwa da Allah madukakin sarki cewa da gaske wanna matar da na gani mome nace?" ta fad'a idon ta na gan sa. Cike da tsantsar tausayin ta, yace" please ki kwantar da hankalin ki, mubi komai a sannu tabbas ita din mama ce da ido na, na ganta har mu kayi magana da ita, amma sai dai ban fahimci abinda take nufi ba, abu d'aya na gane a cikin maganganun ta, shine na je na kula da ke. Jawahir ki bani hankalin ki nan, a yanzu mama addu'ar mu kawai take bu'kata ba wai kuka ko jan zance ba, kiyi hakuri kinji Allah ya jikan mama." ya fad'a yana dan bubuga bayan ta. da sauri ta ture shi, har yanzu kuka take tace"bazan yarda ba mome na bata mutu ba, ni ina ji a jiki na tana raye wallahi, kuma sai na nemo ta Allah bazan barta haka ba." ta fad'a tana yin hanyar fita da sauri. cikin zafin nama ya fanciko ta da duk kan k'arfin sa yace "ki nitsu mana su nawa zan fada miki mama ta rasu cikin. karaji ya fad'i maganar sannan daga baya ya suma yi mata magana cikin nitsuwa da kwantar da murya yace" haba kanwa ta kin san dukan mai rai mamaci ne toh ke me yasa baza ki d'auki Kaddarar ki ba wanda yafi mu san ta ya amshe abar sa a irin wannan lokaci Addu'ar ki take buk'ata, idan har kika kasance kina mata Addu'a da fatan samun sallam a makwancin ta toh hakika za tayi farin ciki da haka kuma kin san burin ko wace uwa ta haifi Da' na gari wanda ko bayan ranta zatayi mata Addu'a, please jawahir kema ki zama daya daga cikin wa yan nan ya'yan, ki manta hankalin ki ba akan ki aka fara mutuwa ba, ki dube ni da kyau bani da kowa, kuma gani ina rayuwa ban mutu ba, haka ban zauce ba, kamar yanda kika fara rasa mahaifiyar ki nima ita ce ta fara tafiya ta barni, kuma gani ina rayuwa ta kamar kowa, haka na rasa uba nan ma na ci gaba da rayuwa, me yasa bazaki gwada irin hakurin da nayi ba? haba jawahir ke fa macece kuma uwa zaki zama nan gaba, yana da kyau ki koyi juriya da hakuri, Allah ne ya bamu mama a matsayi uwa, sanna ya amshe ta a lokacin da ya kamata, sai da muyi hakuri mu rungume k'addar mu, Allah ya jikan mama." ya fad'a shima hawaye na bin kuncin sa, domin abinda ya jima yana damun sa yau ya taso mai a lokaci guda... Duk da zuciyar ta batayi wani laushi ba, amma sai tayi kasa da kan ta, hawaye na zuba mata. Hawaye yake share mata, da hannu sa yana cewa"Allah yasa abinda na fad'a miki kiyi aiki dashi, yanzu abinda nake so kiyi wanka kizo d'akin baffa yana son ganin ki kinji." ya fad'a yana ware idon sa akan face din ta... _nasan na kund'i ma muku laifi to kuyi mini uzuri, aikin sallah ga kuma yawan sallah amma na kusa dawa gaba daya, insha Allah._ Mrs Abubakar ce🙂🙂 [8/14, 11:33 AM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYU DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* 3⃣➖4⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM gaba d'aya ta kasa tsayiwa da kafar ta, tunanin ta d'aya shine yanzu in da gaske mome ce ta mutu ya zatayi da rayuwar ta, wa zai sata farin ciki? wa zai rarashe ta in tana kuka, wa zata kalla a matsayin uwa taji dadi? lallai ko in hakan ya faru da gaske sai tafi kowa bakin ciki mafi muni a rayuwar ta. take ta fashe da wani mahaukacin kuka tana fad'i " No No No bazai yuyuba wallahi bazan yarda ba, Allah ba mome bace yasi wannan ba uwata bace..." ta fad'a a haukace cikin gigitacen kuka... Imran ya dafe kai sa da duk kan hannuwan sa biyu, yana juya shi cikin tsananin damuwa, kukan ta na tab'a shi fiye da zaton masu karato, idanun sa suyi jawuri dan tsananin tausayin ta da kuma jin kukan ta da yake har cikin zuciyar sa, k'in magana yayi sai ido kawai da ya zuba mata, ganu bata da niyyar yin shiru yasa yayi gaba abin sa zai bar mata d'akin... tana kallon sa har ya fice a d'aki, ta kasa tsada shi... A gaba Baffa yasa sai fad'a yake mata, cike da taushin murya, daga nan kuma ya koma yi mata nasiha me ratsa jiki, cikin sanyin murya yake mata.. . tun Jawahir na kuka har ta dayna, sai sharar kwalla kawai da take.. Imran shi ma ya shigo nan suka saka ta a gaba da nasiha, ko wanne da irin abinda yake ce mata.. Bayan sati biyu, tun da Zainab ta rasu, jawahir bata sake dariya ko murmushi ba, kullum tana d'aki a zaune bata da wani aiki da ya wuce tunanin, duk yanda iyayen ta suka so ta rage damuwa abin yaci tura. Imran duk wani abu da yasan yana sanya ta farin ciki yayi mata amma a banza, dan yanzu ko magana ba sosai ta cika yin ta ba, tashin hankali iyayen ta sun shige shi mutuk'a. Adda Samirra kuwa dadi kamar ya kashe ta, haka ma jameela. A hankali Imran ya fito da wani saban salo na fita da ita, yawo duk wani wurin sha'katawa da ya sani sai ya d'auke ta su wuce tare, wannan abun da ya fara ba k'aramin, d'aga wa su Adda hankali yayi ba, a irin wannan fitar ne ya had'u da abokin sa Abdulrahman. Abudlrahman mutun ne me hakuri da barkonci, gashi da sany hali, duk fushin mutu ko hancini sa in suka had'u sai ya shi yayi dariya... sun sha'ku sosai kuma kullum sai sun had'u ar da jawahir cikin aminci Allah ta fara sakewa dashi har wani lokaci takan d'anyi murmushi... A nan kasan layin su, akwai wata yarinyar Nabila, yarinya ce kyakykyawa me hankali da nutsuwa, kusan rabin layin ansan da nutsuwar ta, zaman da Imran ya fara a waje shima ya fara sani ko wacece ita, had'uwar su ta farko sanadin abdulrahman, tun a kallon farko Nabila ta fad'a tarkon son Imran amma babu fusaka dan ko kallon ta baiyi ba... Haka suka ci gaba da rayuwar su cikin huk'unci Allah, inda Nabila ta mayar da wajen da su suke zama wajen wuce warta, kullum sai tazo tun basu gane abinda take nufi ba har sai da suka baro jirgin ta.... An d'auki lokaci me tsaho, tun Imran bai kula Nabila da tursasawa Jawahir da Abdul suke sa shi ya fara kula ta.... A hankali so Imran ya fara shigar Nabila, ya zama duk duniya bata da abun so sama dashi, shiko gogon naku bai ma san tana yi ba, dan ya dauki kular duniya ya d'aurawa Jawahir. Jameela ce tazo wuce kamar yanda ta saba kullum yau ma fita zatayi cikin shigar ta, ta fida tsiraici cak ta tsaya tana k'arewa Nabila kallo ta cikin medical glasses din ta, gani suna ma juna murmushi take wani takaici bakin ciki ya taso mata lokaci d'aya cikin zafin rai ta karkata akalar ta zuwa gare su, zuciyar ta na kuna.... Comment And Shared Please Mrs Abubakar ce🤙 [8/17, 6:34 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYU DACE BA* *BA SO BANE*... *RUKKY MAMA INA TAYA KI MURNAR KAMALA NOVEL DIN KI, NA MUMINA SADDIQA ALLAH YA BIYA KI DA MAFIFICIN ALHAIRI, KURAKURAN DAKE CIKI ALLAH YA YAFE MANA BAKI D'AYA, MUNA GODEYA KWARE DA GASKE..* _CONGRTULATION MAMA QUEEN ALLAH DA YA BAKI IKON KAMALA NOVEL DIN KI, ALLAH YASA KI FARA SABO A SA'A, INA MUKU MURNA KWARE DA GASKE._ *Book 2* 5⃣➖8⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Tana zuwa wajen bata damu da mutane dake wajen ba, tayi hugging din IMRAN ciki kirsa da kisisi na, tace"My Brother kana nan kenan? tun d'azu nake ta fama neman ka." tayi maganar muryar ta na raurawa, tamkar zata fashe da kuka.. IMRAN dai har ga Allah bai san nufin ta ba, amma ko kad'ai baya son wannan aladar ta ta, amma sai ya basar gani mutane dake tare dashi yau bai ture ta ba, sai ma hannu da yasa ya d'ago ta daga jikin sa yana mata murmushi yace" sister kema kin koyi k'iriniya irin na k'annen ki ko? na sha gaya miki ki rage wannan aladar ba irin tamu bace mu hausa fulani amma bakya ji." yayi maganar yana ja mata k'unne.. Yar kara ta saki tana tura baki gaba tace"na kula a gidan nan ni kad'ai kake ma haka." ta fad'a har cikin ran ta.. Murmushi kawai yayi baiyi magana ba... can tace"miji na na gobe ni zan wuce kayi mini addu'a." tana fad'ar haka ta wuce abun ta tana aikawa da Nabila harara ta wutsiyar ido.. wani irin bakin ciki ya mamaye zuciyar Nabila, take taji wani mugun kishi ya taso mata, "dama Imran yaudarar ta yake yana da wace zai aura tun can, dan ko tantama ba tayi wannan daga gani akwai wata ala'ka me 'karfi tsakanun su, duba da irin kallo da jameela take mata, aiko wallahi bazai yuyuwa.." ta fad'a a zuciyar ta ga wani zafi da take ji tunda take dashi ko hannun su bai tab'a had'uwa ba amma yau a gaba ta wata ta rungume shi, har da wani yi mata wasa aiko dole ta tashi tsaye... bata bari Imran ya sake magana ba ta wuce d'aga waje cikin sauri wasu hawaye na zubo mata... Imran da ido ya rakata yana gani ikon Allah, tunanin sa d'aya ita kuma wannan me akayi mata haka da tayi zuciya? gani bai da amsar tambayar sai ya d'aga kafad'a cikin halin ko in kula tunda ya san shi bai da wani laifi... Abdul dake zaune mamaki ya hana shi magana, sai yanzu ya samu damar bude bakin sa, yace"Aboki tarkon ka fa ya kama kurciya dan ko ban fad'a maka ba kai ma zaka fahimta kishin ka akayi, yana da kyau kafin tayi nisa ka bita ka shawo kan ta.." yayi maganar cike da tsokana dan ya san ko zai kwana yana rok'on sa ba zuwa zaiyi ba... Imran ya maka mai harara yace"ka ga nayi ma kalar bin mace da tayi fushi, kishi kuma ai ita ta ga zata iya, tunda duk unguwar nan babu wanda bai san jameela ba da kuma al'kar mu da ita, kishin banza ma take har me akayi mata?" yayi maganar cike da jin haushin ta dan dama shi a takure yake da ita dan dai kawai baya son b'acin rain jawahir ne... Abdul yayi dariya yace"Aboki baza ka gane ba, Nabila bata san kan gidan ku ba ko kad'ai, dan ko jawahir bata san ya kuke da ita ba, bare kuma jameela amma ni zanje na same ta na wayar mata da kai..." "Allah kar ka soma dama ni wallahi na gaji da wannan suntirin da take mana a gida, kuma ina gudun wata rana Baffa ya ganta ta jik'a muni aiki, bata kawai ta kara gaba Allah ya bata wani dai ni dama tausayin ta nake ji wallahi da kuma son gani farin ciki my k'albi, amma ba dan haka ba banga dalili da zai sa na bata ma kai na lokaci ba." yayi maganar yana son barin wajen.. "Lallai Imran yanzu dama duk wannan soyayyar da kuke zubawa ba son ta kake ba? kayi ne kawai sabida wata k'albi din ka. to ko dai ita din kake so??" yayi maganar idon sa akan Imran.. bai fasa tafiya ba yace"kai dai ka jiyo ni ra'ayi na fad'a kuma bana so a tursasani.." Yana zuwa nan ya wuce abin sa.. Khadija dake zaune tsalam ta mik'a ta bar wajen... Ranar Nabila ta sha kuka, musamma in ta tuno da irin kallon da jameela tayi mata, abin bakin ciki ko ya biyo bayan ta tunda ai ya san dashi take wannan fushi... Jawahir ta dube khadija tana murmushi tace"da gaske anty? ni dama Allah yarinyar ta jima da fitar mini a rai shi yasa zaki ga yanzu ban cika zama ba in dai tana wajen da ta cika za'kawa da yawa, ai gara da big sister tayi mata haka gobe ma ta sake biyo mana shi gida.." ta fad'a tana wani munafikin murmushi.. Khadija tace"Anyya k'anwa ta ba so Brother din nan kike ba, na jima da fara hango kishin sa a face din ki, amma ki kayi mini gardama?" Murmushi tayi mata tace"ke kika ga haka, amma da gaske ina son My dinna sosai, haka kuma ina kishin sa sosai musamma in ganshi da wannan duluwar yarinyar me jar face, amma duk wannan abun da na fad'a miki ba wai kishin aure ba nake ji aa haka kawai nake ji kuma bana son shi a matsayi miji, in kin yarda fa kenan." ta fad'a tana mik'awa tsaye. Khadija tayi dariya tace"yarinya kenan bari na zuba ido na gani to in da gaske kike.." Jawahir bata sake magana ba ta fice a d'akin.. wasa-wasa kusan satin biyu Nabila na zuba ido taga Imran yazo amma shiru babu shi babu dalilin sa, ga Abdul yanzu bata cika had'u dashi ba, haka ma jawahir abu kamar had'i baki duk yanzu bata gani su, abun ya fara damun ta... Bayan sun gaisa, sai kuma shiru ya biyo baya gani bata da niyyar magana Abdul yace"Nabila ni zan shiga daga ciki kin san halin rayuwar yanzu ba kamar da bane, in wani ya fahimce mu wani bazai fahimta ba, ga dare daya sako kai.." yayi maganar a d'arare. Nabila tayi murmushi tace"kay hakuri na kasa jurewa, dama na zo ne kan abinda ya faru kwanaki baya ai na san baka manta ba, wai abokin ka wanan irin mutane? sannan ina so na san wai wannan yam matam da nake yawan gani su tare dashi wai ya suke ne? Haka wace ta fito din nan har tayi hugging nashi, har da cewa mijin ta na gobe wai me take nufi ne?" ta fad'a idon ta na kan Abdul.. Ajiyar zuciya ya sauke kana yace"abu mafi sauki da za muyi yanzu shi ne kiyi hakuri mu barwa safiya in Allah ya ka mana rai da lafiya, zan zo har gida nayi miki bayani yanda zaki gane, kamar ke da kuma irin kallo da mutane suke miki bai kamata ki fito daga gidan ku ba a irin wannan lokacin ba, mu barwa safiya kinji." ai yana kawo wa nan bai jira amsar ta ba ya wuce cikin gidan su da sauri... Nabila ba wai rain ta yaso ba ta wuce gida.... "My wai ina 'yar farar yarinyar nan ne?" Jawahir tayi tambayar lokacin da take d'aura kan ta bisa cinyyar sa. hannu yasa bakin ta yana d'an bige mata baki a hankali kana yace"lallai ma matar da zan aura kike cewa yarinyar to daga yanzu anty za kina cewa." ya fad'a cike da tsokanar ta. ta kame bakin ta cikin takaci, tace"to Allah yanzu bana son ta dama ai ni nace ka so ta, to yanzu na fasa ka rabu da ita, tunda akan ta har da marar mini baki kayi." tayi maganar cikin shagwab'a da siraran hawaye.. Murmushi yayi kana yace"naki din ni kuma naga matar aure ai." ta sake narke mai da shagwaba, haka suka yi ta fama daga wanna sai can daga 'karshe dai har sai da ya amsa.... Washe gari har gida Abdul yaje yayi ma Nabila bayani duk bata ji dadin yanda abun yazo ba amma da tuna wace yake ji da ita, tana son ta sai taji sauki, amma fa ta dauki d'amar duk wanda yace zaija da ita a fagen soyayyar sa, sai ya k'washi kashin sa a hannu... Murmushi naga Jameela nayi.... Khadija tayi d'aki da sauri haka kuma face din ta na dauke da damuwa me tsanani... 😒 *wannan wanne irin birkitacen gida ne wai??.* Haka suka ci gaba da rayuwa kullum da kalar matsalar da zata fito daga cikin wannan gidan, kuma babu wanda yake fara ankara da ita sai Imran, Nabila da kan ta ta dawo wajen Imran duk da yanzu bama ta samu face kamar dah, amma na damun ta sosai gashi ko tazo waje k'albin nashi bata samun wata ishashewar kulawa, bincike ta shiga kusfa kusfa.. Tafe take akan hanyar ta koma wa gida ta dawo daga islamiya. jameela ce a cikin motar ta ta fanno ta da mugun gudu kamar ba cikin unguwa ta shigo ba, Nabila bata san wake cikin motar ba amma tabbas ta san motar ta kusa daf da ita. tunda daga nesa Jameela ta sheda dai kayan ranar nan ne ajikin ta wani dadi ya mamaye mata zuciya......... *ina barar addu'ar ku my hasseena tana kan hanyar ta na koma wa gida Allah ya kai su lafiya ya tsare hanya.* Comment And Shared Please Mrs Abubakar ce [8/18, 1:55 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYU DACE BA* *BA SO BANE*... *HAUWA A JIDDAH, INA MUTUK'AR TAYA KI MURNAR KAMALA NOVRL DIN KI ME SUNNA RASHIN SANI, AHMDULILLAHI MUYI MUTUK'AR FARIN CIKI SOSAI DA SOSAI DA JIN KARSHEN WANNA CAK'WAKIYAR ALLAH YA BIYAKI DA MAFIFICI ALHAIRI KUSKUREN DAKE CIKI ALLAH YA YAFE MANA BAKI D'AYA, MUNA JIRAN KI A NEW NOVEL DIN KI ME SUNNA RABO AJALI, ALLAH YA SADAMU DA ALHAIRIN DAKE CIKIN SA, MUNA TARE DAKE AKO DA YAUSHE.* *Book 2* 9⃣➖1⃣0⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Saura k'iriss ta mak'eta Allah ya taimaka Nabila tayi tsalle ta dire gefe guda, babu abinda take sai huci da sauke ajiyar zuciya akai-akai... Jameela wani bakin ciki ya mamaye mata zuciya, ta ciza lips din ta ido ta yayi jawur ko me ta tuno kuma oho kawai sai ta saki murmushi kana ta taka car din ta tsaya cak.. fitowa tayi cike da alamar firgici ta nufi Nabila hankali a tashe tace"ya rabbi baiwar Allah ba dai abinda ya same ki ko?" ta fad'a tana ware idon ta akan Nabila bayan ta san ko wacece.. Nabila ta d'ago suna had'a ido a tare suka wani ce "ke dama ke ce?" suka fad'a suna nuna junan su.. Nabila ta b'ata face cikin jin haushi tace"ai dama ke din nan daga ganin ki ba sai an fad'a ba zaki aikata fin haka, yan, u da kin bigeni me zaki ce ?" Jameela tayi wau rau-rau da ido tace" a'a Allah ma ya tsare ni sam ba da niyya nayi ba, kuma tunda ban bige ki ba ai na goda Allah kiyi hakuri kiji matar brother.. " ta fad'a amma har ciki ran ta zafin Nabila take ji... Nabila ta wani ya mutsa fuska tace"ok ya wuce amma ki kula nan gaba gaskiya, yanzu ma dan kina da dangantaka da abinda nafi so ne, amma wallahi da wani ne sai ya gane kuren sa.." ta fad'a amma har ciki ran ta, taji dadi yanda aka ce mata matar brother... Lips din ta ciza kana tace"dama ina neman ki tun ran da abun nan ya faru, in babu damu mu d'an shiga ciki car din na ak'awai abinda zan nuna miki.." ta fad'a tana tsare ta da idanu... "Ok." kamar abin arziki haka suka shiga motar, da farko Nabila ta tsorata amma da tuna yanda suke da Imran sai take gani Jameela baza ta cutar da ita ba... Jameela ta jima sosai bata ce mata k'ala ba sai can ta d'auko wayar ta yan shige-shige tayi a cikin ta kana ta mik'a mata wayar tace"kalli ki gani banyi dan na had'a ki da ita nayi ne kawai dan kin kwata mini a rai kuma ina tunani zaki kula mana da d'an uwan mu da kyau.." Hannun Nabila har rawa yake wajen amsar wayar jin abinda suke cewa yasa idanun ta ya ciciko da kwallar bakin ciki "Yanzu dama yarinyar nan duk abinda take mini *Ba so bane* ita ce fa reshan da na kama wajen kafowar soyayya ta amma shine har take iya cewa wai sai ya rabu dani, ashe *ba so bane cuta ce* me nayi mata da zafi haka?" ta fad'a cikin kuka wiwi... Jameela ta saki wani mugun murmushi gani ta samu abinda take so, take face din ta sauya zuwa tsantsar damuwa tace"sai fa kin tashi tsaye dan yawanci duk budurwar da zata so Brother to Jawahir ke shiga tsakanin su, kema yarda dake ne da nayi yasa na nuna miki wannan abun amma ba dan haka ba ma ba zaki sani ba, ki gode wa Allah ma da har ya fad'a da bakin sa yana sonki haka kuma ya ga matar aure, abu d'aya za kiyi shi ne ki shiga tsakanin sa da jawahir wannan shi ne kawai mafita..." Nabila bata sake magana ba ta fice a motar zuciyar ta na zafi.. Jameela ta saki wata munafikar dariya tace"lallai yarinyar baki san wacece ni ba, kin koma huta she dani wajen share ki a zuciyar abun kauna ta, da kan ki zaki dishashar da soyayyar ki kin d'ibo ruwan dafa kan ki dan tab'a jawahir tamk'ar b'arar da soyayyar ki ne baki d'aya muje zuwa yam mata.." ta fad'a cike da nishad'i kana tayi gaba abin ta zuciyar ta k'al... Abinda ta nuna mata kuwa hirar da Jawahir tayi da Imran ne ranar da take cewa ya rabo da Nabila bata son ta, abinda basu sani ba shine gaba d'aya jameela tayi musu video record amma bata bari sun k'arasa ba tayi gaba abin ta... Shiru tayi gani kukan bai da wani alfanu tunanin mafita ta shiga bata wani jima a haka ba ta saki murmushin mugun ta a fiti tace"yara kenan gaba d'ayan ku baza ku sha a waje na ba, jin sunnan kawai kuke amma baku san ko ni din wacece ba a zahir Jawahir kin tafka babban kuskure dole ki amshe hukuci a waje na dan ba'a tab'ani a zauna lafiya, jameela kenan na jima da sani ko ke din wacece dan na fiki hatsabibanci haka kuma na shallake tunanin ki mu zuba mu gani ni da ku shegi ka fasa..." ta fad'a tana wani juya ido... Bayan su 'kwanki duk da Imran ya sauya mata sosai hakan na damun ta amma bata bari ya gane ba, kullum burin ta shi ne ta had'u da jawahir amma kashe ko a harabar gidan bata gani ta haka ma jameela abu kamar had'i baki... Yau duk yanda Imran yaso tazo suje yawo Jawahir tak'i bisa a cewar ta ita d'aya zata tafi koma da kan ta take son ta tuk'a car din, gani ta fara kuka babu yanda ya iya haka ya rabu da ita duk da lokaci yamma ce sosai dan 5:24 fitar ta babu jimawa naga jameela ta fice ita ma.. Haka kawai yaji bai baya jin dadin zuciyar sa haka hankali sa yaki kwanciya, sai tunani yake bark'atai marasa ma'ana gani zaman gida baya mai dadi sai ya shirya ya fice shima duk da bai san ina jawahir tayi ba... Nabila tayo wani mugun murmushi gani wuce war su kuma ko wane inda ya nufa daban, waya ta ciro ta shiga latsi-latsi babu jima wa ta kara wayar a k'unne ta fara magana ban ji me tace ba haka kawai naga ta sauke wayar har yanzu face din ta da fara'a... yayi nisa a tafiyar sa haka kawai yaji fad'uwar gaba wayar sa dake gefe ya duba hannu yasa ya d'auka number jawahir ya shiga kira amma shiru ba tayi picking waje ya samu ya tsada car din ya ci gaba da kira gani bata niyyar d'auka sai ya koma mota ya fara tafiya duk wani waje da ya san zata iya zuwa sai da yaje amma babu ita babu dalilin ta ran sa ya b'acci tuna yanda tayi mai gardama har sai da ta wuce ya saki tsak'i afili... Jawahir tayi nisa a tafiya sai ta hango babbar mota a gaba ta, da duk kan alamu matsala motar ta samu dan a tsaye take cak kuma ta tare hanyar wuce wa, cike da jin haushi ta juya kan car din ta zuwa d'aya hannun bata ji zuwa wajen wani shan iska kawai sai ta kama yawo a unguwani daga wannan sai wannan tana ciki haka ne tayi wajejen 'yan shana da yake sabuwar anguwa ce yawaci filaye ne da ruwa sai dajiji ka dake gefen su, gida je kuma jefi jefi suke a barayin babu wani dogon tunani ta shiga anguwar tana ta kalle-kalle abin ta cike da nishad'i abinda bata sani ba tun farko taso war ta wata ba'kar car take bin ta... Jameela tayi nisa ta hangi wasu garda-gardan samari sun sha gaban ta, ko wane su face din sa a rufe take da farko kamar ta bita takan su gani hanyar babu mutane a waje amma tunawa da abinda ya fito da ita sai ta tsayar da car din tana laik'owa tace"malam d'an matsa akan hanya."" tana fad'ar haka ta mayar da kan ciki motar gani bai da niyyar tsayawa sai abu ya b'ata ma rai cikin masifa ta fito.. Cak ta tsaya gani basu kad'ai bane har da wasu dake bayan ta ko wane akan mashin din sa gaba d'ayan su babu d'igon rahma a fuskar su... Hanyar da jameela tabi nan Imran yayo yana ta dube-dube wani tunani yayi zaiyi wuya Jawahir tayo nan haka kawai sai ya juya kan motar sa da nufin bari wajen... *Gaskiya na fara gajiya da rashin comment din ku, ya fara damu na in babu dama sai na ajiye kawai in na dawo daga tafiyar da zanyi na ci gaba in bakwa so haka ku kuwa😒😒* Comment And Shared Please Mrs Abubakar ce🥰 [8/19, 4:32 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYU DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* 1⃣1⃣➖1⃣2⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Mace ya hango tana tsala gudu tamkar zata tashi sama sai hannu take d'ago mai alamar neman taimako ido ya 'kura mata zuwa wani lokaci in ba ido sa bane gani yake kamar jameela bude motar yayi ya fita yana 'kara k'ura mata ido tabbas ita ce mamaki ne ya kama shi gani yanda take gudu tana waiwayen bayan ta... D'aya daga cikin su ne ya ciro wayar sa game da kara ta a k'unne yace" madam mun kama ta me kike da buk'atar ayi mata ? " Banji me aka ce mai ba ilama k'ashe wayar da yayi yace" yara yau fa dawa tayi nama madam tace muyi yanda muke so da ita.. " ya fad'a yana lashe lips kamar wani tsohon maye.. Cikin Jameela ya d'uri ruwa cikin kid'ima tace" ku bana so shashanci ku matsa mini a hanya na wuce. " A tare suka she'ka mata da dariya kana su kayi kan ta, tashin farko d'aya yayi na nasarar zare mata d'an yalolon mayafin dake kan ta, jameela ta k'wala ihu cikin firgici tace" shegu matsiyata uban wa ya aiko ku waje na." ta fad'a cikin tsiwa... Babban cikin su ne yayi mata dariyar mugunta kana yace"me hali bazai fasa ba amma yau sai mun nuna miki ke k'aramar marar kunya ce." ya fad'a game da yin kan ta gadan-gadan.. Da yake suyi mata k'awanya sai ta rasa ta inda zata sa kan ta, take ido suka furfuto waje cikin rawar murya tace"dan Allah kuyi hak'uri ku fad'a mini duk abinda kuke so zan baku ko menene amma karku tab'a mini martaba ta." tayi maganar hawaye na bin 'kuncin ta... Dariya suka saka yace" a hakan ke har wani martaba gare ki ? dubi fa shigar dake jikin ki amatsayin ki na y'ar musulmai yau za ki gane kuren ki yarinyar.. " Suka rufar mata a tare Allah ya bata iko tayi tsalle zuwa gefe ai bata jira komai ba ta saka gudu cikin d'imuwa da kad'uwa, suma suka rufa mata baya.. Tun daga nesa ta hange car din duk da bata san waye a ciki ba haka ta shiga d'aga hannu alamar neman taimako.. Suma gani mota a gaban su oga yayi musu ink'iya da ido aiko suka juya a guje zuwa wajen mashi nan su ko wane ya ara a kare... IMRAN ya kama baki gani JAMEELA wujiga-wujiga ta zuba uban nishi tana zuwa jikin sa ta fad'a tana cewa" ka taimake ni dan Allah zasu wula'kanta ni.. " Ta fad'a cikin kuka da sauke ajiyar zuciya. Jikin Imran har rawa yake wajen rok'o ta yace" Jameela ke da waye ?" ya fad'a cike da mamaki. Ai sai yanzu ta san a jiki wa take cikin tsananin murna ta d'ago da fuskar ta wace gashin kan ta yayi ma rumfa ta sa hannu ta janye shi gefe guda tace" Yaya Imran!! " kawai sai ta sake rungume shi kam tana saki wani marayan kuka... Tausayi ta bashi dan haka ya shiga buga mata baya a hankali alamar rarashi... Nabila dake can gefe nesa da su wani irin bakin ciki ya kama ta, kawai sai ta juya ta bar waje zuciyar ta nayi mata zafi dan sam bata so haka ba... " Ya isa haka 'kanwa ta daga ina kike ? kuma me ya had'a ki da su ? " Daga nan ta k'washe duk abinda ya faru ta gaya mai, take hankali sa ya tashi cikin hargowa yace" JAWAHIR !! .." ai bai sake jin me zata ce ba ya shige motar sa ya bar wajen cikin tsoro da fargar abinda zai same ta... Ita ma cikin sauri ta koma inda car din ta take ta biyo bayan sa, sai gudu suke tsulawa akan titi... Duk hanyar da yabi sai yake gani kamar ta nan Jawahir din ta wuce dan haka ya sake bada himma wajen bin hanyar, Imran kamar wanda akayi ma wankin ido duk inda ya sa motar sa Jawahir ta bi ta wajen a haka har ya isa 'yan shana, tsaya wa yayi yana ta kalle-kalle da tunane-tunane yanzu ina zai nufa kuma hannun damar sa ya shiga kai tsaye, tafiya yayi me nesa shine har 'yan hamar ya kara gaba kenan sai ya fara hango wata car daga can gefe shima nan yabi zuciyar sa nayi mai zafi a hankali-a hankali ya karasa wajen sabida yashin dake wajen, tabbas ko daga barci ya tashi ya san a wannan motar Jawahir ta fita d'azu tunanin sa ne ya tsaya lokacin da idon sa ya kan kan mayafin ta dake yashe a k'asa da sauri ya isa waje hannu shi har rawa yake wajen d'aukar sa... " Kk'albi sai kin kadani da wannan k'waton mayafin naki, nace ki sako k'arami kin ki to muje.." ya fad'a lokaci da take k'ok'arin ya fa shi a jikin ta ya rufe mai ido.. Tunowa da hak da yayi yasa shi saurin yin baya kamar zai fad'i kana ya saki wani ingarma ihu game da rad'a mata kira "JAWAHIRR!!! " ya fad'a iya 'karfin sa.. Jameela ta iso wajen sa ita ma idon ta fal k'walla ta ma kasa magana... A hankali ya tashi tsaye, Tafiya su kayi me nisa amma bai ga ko alamar an bi ta wajen ba, har ya cire rai da samun ta kamar ance ya waiga sai ga d'an 'kunne ta wari d'aya har da gudu wajen d'aukar sa, nan ma ya sake shiga rud'ani ya kuma kara k'ami wajen bin hanyar har da gudu yake had'awa. Abinda ya faru Car din ta ce ta shige cikin yashi abinka da ba kwarariya ba, tayi iya yin ta amma ta kasa fita fitowa tayi a motar tana neman wa y'an da zasu taimaka mata, tana fito mutane uku nan na fito su ma wanda dama su suka shirya komai , Jawahir cikin ladabi tace" dan Allah bayin Allah taimako nake nema? " " Na me fa?" " dama car din ce ta mak'ali a cikin yashi shine nake so ku taimaka mini.." ta fad'a har da gurini murmushi.. Basu sake cewa komai ba sai nufar ta da su kayi kamar abin kirki kye ta mik'a musu amma me sai kawai d'aya ya damk'e mata hannu kam, Jawahir tayi mai wani kallo kana ta kalle hannu ta da ya sha rik'o tace" lafiya ka kalau malam?" gani yaki sakin ta yasa ta fara k'ok'arin k'wace wa a haka suka shiga kokawa dashi amma a banza d'ayan ne ya sa hannu zai janye mata mafiya tayi sauri d'auke shi da mari da d'aya hannun na ta, aiko kafi ta ankara d'ayan ya zafga mata mari me inganci wanda tunda uwar ta ta kawo ta duniya ba'a tab'ayi mata irin sa ba sai yau jin ta da gani ta suka d'auke, kafin ta dawo nomarl wanda ta mara ya tsige mata mayafin ta k'arfin tsiya... Jawahir ta rundum ihu game da kiran MY!!!.. Haka tana ji tana gani suka raba ta da mayafin jikin ta duk ko da irin rok'on da take musu, dama su uku ne wanda ya mare ta yace" nan hanyar wuce wa ce ku shiga ciki da ita.." Aiko suka fara janta tana cije wa haka suka ringa jan ta ko tausayi babu dan ko fad'uwa tayi haka suke janta a k'asa dan-danan kuwa tayi tumu-tumu da ita Allah ma yaso wajejen babu duwatsu sai yashi a haka har kwalliyar jikin ta kaf ta cire kama daga d'an k'unne sark'a takallmi dadai sauran su... Mun dawo haka ya ringa gudu a hanyar yana tsintar abubuwan ta, kuka kam Imran yayi shi tamkar k'aramin yaro haka ya dawo... Jameela ma kuka take gani yanda duk ya bi ya d'aga hankali sa kan Jawahir... A haka har ya isa gindin wata bishiya darbaijiya cike take da ganyayaki gata k'watowa me reshe da yawa, da yake magariba tayi gari ya fara duhu hankali Imran ya sake tashi ya bude murya iya 'karfin sa ya k'walla Jawahir kira har sau uku.. Jawahir da ta jima da suma sanadin d'aurin da ta sha tamkar akuya tana nan jiki bishiyar da yake amma ita tana daga baya shi kuma yana gaba ga bakin ta ya rufe babu halin yin magana ko ihu dama su ajiye ta ne suje su dawo dan cika umarnin da madan din au ta basu.. Imran ya zube a waje yana sake fashe wa da kuka kana yace" ina suka kai mini ke ne Jawahir din na ya Allah ka sa kar su wutar mini da ita, Allah ka kare mini ita a duk inda take ya rabbi ka taimaka mana kan makiyya mu... " ya fad'a cikin mawuwacin hali... Sannan ya tashi yayi gaba domin nemo ta, yana barin wajen Jawahir na bude idon ta sama-sama take jin kamar sautin kuka da tafiya yunkurawa tayi da nufi magana amma ina sai taji bakin ta a rufe take wani tsoro ya tsarga mata, ta shiga kici-kici ko zata samu wata dama amma ina a banza tana cikin wannan halin ne ta jiyo murya Imran yana kiran ta iya k'arfin sa.. Bata san lokacin da tayi wani murmushin dadi game da k'walla da suka subuce mata a lokaci guda ba, aiko ta shiga cewa " umm. Ummm umm g.a.n.i.n.a.n" amma ina muryar ta bata fita gashi wajen babu wani haske haka kafar ta takalmi d'aya ya rage kawai sai fashe da kuka me cin rai.. Jameela gani duhun dare ya fara tace" Brother bana jin Jawahir zata iya shigo wa har nan wajen me zai hanna baza mu koma da baya ba watak'ila mu same ta a can." ta fad'a hakan ko Allah zai sa ya yarda ta samu hanyar guduwwa gida.. Aiko babu gardama suka juyo duk da yana ji a jikin sa Jawahir na waje, hkaa suka kara lin'kowa zuwa baya yana tafe kamar mahukaci sai dube-dube yake bai kuma fasa kiran ta ba a haka har suka karaso gindin bishiyar nan.. Jawahir ta shiga motsi da duk kan 'karfin ta tana umm umm hmmm hmm had'in da saki nishi da k'arfi, ko Allah zai sa su jiyo ta amma me...... Allah na gaji kawai zan ha'kure sai na dawo din Tunda ba kwa so, Comment din ne ya gagare ku.😡😡😡😡😡 Comment And Shared Please Mrs Abubakar ce💃 [8/20, 11:18 AM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* ```Ina jin dadin comment din ku sosai BASO BANE GRP 1 ALLAH YA BAR K'AUNA``` 1⃣3⃣➖1⃣4⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Har sun gota wajen da take, dabara ce ta fad'o mata aiko ta zame ta'kalmin k'afar ta ta shiga bubuga k'afa tana turzawa game da sakin wani irin kuka har yanzu tana cewa umm umm hmm.. Cak Imran ya tsaya yana kasa k'unne jin kamar motsi a bayan su cikin sauri ya juya Jameela za tayi magana yayi saurin d'aga maya hannu, sauti yake ji kama a sama bishiya kan sa ya d'aga sama amma bai ga komai ba kawai sai ya juya zai wuce ya sake jin kamar kuka ake ai da sauri yayi wajen tana shafa bishiyar game da d'aga kan sa sama duk da babu abinda yake gani sai duhuwar ganyayaki, motsi yake ji sosai aiko ya fata takawa a hankali yana lai'kawa tsam ya tsaya gani mutun d'aure yayi futufutu da k'asa. Jameela ta matso cike da mamaki tana kare mata kallo can tace" brother wanna kamar Jawahir ce ai.." ta fad'a da mamaki. Imran ya ma kasa magana jikin sa sai rawa yake cikin sauri ya cire mata abinda dake bakin ta aiko ta shiga tari babu k'au-'kautawa jikin sa na rawa ya since mata d'aurin dake jikin ta yanayi yana share 'kwalla dake zubo mai, Jawahir da ta gama galabaita ai tana jin ta a sake ta fad'a jikin sa tana sakin wani marayan kuka... IMRAN ya rungume ta da kyau a jikin sa shi ma k'walla na zubo mai na tsantsar tausayin kan su.. Jameela tayi karfin hali cewa" ya kama ta muyi mu bar wajen nan sabida a ko wanne lokaci wa y'anda suka ajiya ta zasu iya dawowa.." Ba su sake magana ba Imran ya d'auki Jawahir tamkar jaririya suka wuce ko wane da abinda take sa'kawa a ran sa, a haka har suka isa inda motar su take Jameela ta shiga ta ta, inda IMRAN da JAWAHIR suka shiga car d'aya basu wuce ko ina ba sai gida har yanzu Jawahir ba tayi magana ba.. Bari su wajen babu jimawa Nabila da ma'karraban ta suka iso wajen cike da mumunan nufin su, sai dai abin takaici babu Jawahir babu dalilin ta wannan abun ya fusata Nabila nan take ta shararawa ogan cikin su mari cike takaici.. A cikin gida kuwa Adda mairo da Adda Samira a zaune ga khadija dake gefe sai iyaye maza dake d'aya gefen, duk wanda ka kalla a cikin su zaka iya fahimtar halin da yake ciki domin gaba daya fuskar su babu an'nuri ko wanne da irin tunanin dake ran sa... Can Baffa Abdullahi yace" yaran nan ina ji a jiki ba lafiya domin sam ba sai kai wa irin wannan lokaci a wajen, abin mamaki kuma shi ne duk wayoyin su ba sa shiga gaba daya su ukun.." Ya fad'a hankali a tashe. Baffa Adam yace" kuma ance ko wanne da car ya fita.." Shi dai Baffa Nafi'u bai ce komai ba dan yayi zurfi cikin tunanin.. Suna cikin haka ne su IMRAN suka shigo ko wanne sa fuska babu walwala ga Jawahir a hannu kamar wata gurguwa, a tare suka mik'a Adda samir tayi kan Jameela tana rok'o ta tace" ke lafiya kuwa kuka shigo mana gida kamar wa yanda akan ma sane?" ta fad'a cikin tsoro da furgici... Su Baffa kan IMRAN su kayi ko wanne da kalar tambayar da yake mai, baya da duba jikin sa da suke Baffa Adam ne ya amshe Jawahir dake hannu Imran yana cewa" ita kuma me ya sa me ta? " akan kujera ya sauke ta yana duba ta gani yanda tayi futu-futu da k'asa ga ido dake a kumbure sai ya d'ago da sauri ya kai kallon sa ga Imran yace" kayi magana ma me kuma ya same ta wannan?" ya fad'a a kid'ime.. Hat Adda mairo suyi inda su Jawahir suke aka bar Jameela da Samir tsaye su biyu k'wal babu me bi ta kan su, wannan abu ba k'aramin b'ata su rai yayi ba gani yanda aka ware su gefe tamkar ba yan gidan ba, zuciyoyin su su kayi zafi ainun... _nace kuka ware dai tunda ke kika ja yar ki tun farkon shigowa_ Cikin kuka Jawahir ta fad'a musu abinda ya faru tun daga farko har k'arshe babu abinda ta boye musu, babu wanda ta girgiza ba da jin abinda ta fad'a Baffa Nafi'u bai ce komai ba ya taka zuwa wajen da su Jameela suke hannun ta ya kama ya matso da ita inda sauran mutane suke kana yace" 'yata gaya mini me ya faru dake ke ma?" ya fad'a cikin sanyi murya.. Jameela an samu abinda ake so ai take ta shiga sharara karya tanayi tana kuka kamar gaske daga karshe kuma ta fad'i gaskiya Imran ne ya taimake ta... Adda Samir babu ko jin kunya ta iso waje tana ma Imran mugun kallo kana tace" Imran ka fita a idona na rufe 'yata ba kamar ko wace 'ya bace da zaka mayar da ita karan farauta daga jin wannan zance ma ai an san had'a wa akayi kai me ya kai ka wajen da har ka taimake ta in da dama ba kasan da abun ba? tunda tace ita d'aya ta fita kuma babu wanda ta gaya ma inda zata je kai wanna ma rainin wayo ne, wallahi ka ci gaba da dirmar ka inda ka saba amma ina ma gargad'i ba aka 'yata ba in ba haka ba kuma zamu sanya k'afar wando d'aya da ke wallahi dan ni bazan d'auka ba." ta fad'a tana saki wani mugun tsaki kana ta ja hannu jameela suka bar wanjen... IMRAN yayi kasa da kan shi ga wani irin zafi da kirjin sa ke mai, Baffa Abdullahi ya fad'a kafad'ar sa yana girgiza mai ka alamar ya kara juriya. Babu wanda ya kula da time din da jawahir ta mik'a sai gani ta kawai su kayi a jikin Imran ta wani mak'alk'ali shi tana kuka marar sauti, zuwa can tace" har kullum bani da wani babban masoyi a duniya kuma babban yaya abokin shawara me share mini kuka na sama da kai MY!!, ka nuna mini duk kan gata wanda ko wace d'iya zata so ta same shi a wajen d'an uwan ta, tabbas kai din ba macuci bane haka kuma in duk duniya zata taru akan na amince da sa hannun ka akan faruwar wani abu daga gare ni bazan lamun ta ba, domin nafi kowa sani wanene kai kai din adali ne me tausayi da adallci har kullum addu'a ta bata wuce Allah ya bani abinda zan saka maka dashi wanda nan gaba za kayi mutu'kar alfahiri dani kamar yanda na keyi da kai a yanzu, MY! bazan boye maka ba ina maka wata irin k'auna wace ban san adadin ta ba, addu'a ta a gare ka shine Allah ya baka mata ta gari wace zata kula mini da kai da kyau wace zata so ka fiyya da yanda nake son ka MY!!, Allah ya jikan Mama da baba ya ka haske k'abarin su, ina mutuk'ar k'aunar ka MY!!." ta fad'a cikin matsananci kuka.. Baffas suka kalle junna su a tare Abdullahi yayi musu wata ink'iya da ido a tare suka saki wani murmushi me k'ayatar wa.. Khadija ta saka hannun ta bisa k'uncin ta tana share wata 'kwalla Adda mairo ta dafa kafad'ar ta suka bar wajen babu wanda ya kula da su... Imran ya rungume ta sosai a jikin sa yace" Nima haka K'albi fatana Allah ya nuna mini lokacin da zan mik'a ki gidan mijinki da hannu na, Allah ya k'ara kare mini ke a ko wanne lokaci muje ki gyara jiki ki..." ko ta kan iyayen su maza ba su bi suka shige ciki abin su.. _a nan zan dakata sai na ga kamun laudayin abun, hmmm har yanzu babu wace ta bani naman sallahr ta ina sanne da ku aradu_ 😩 Comment And Shared. Please Mrs Abubakar ce [8/21, 1:47 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* 1⃣5⃣➖1⃣6⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Tunda d'aga lokaci Jawahir bata sake gigin fita ita d'aya ba, duk inda zaje tare suke tafiya da Imran.. Ta fanni karatu kuwa sosai suke samun ci gaba dan suna da mutu'kar k'ok'ari... Haka suka sake shafe shekaru, kuma duk da haka ba adai na farautar rayuwar Jawahir ba, Wani abu da Adda Sameera ta fito dashi shine da zarar ta ga Jawahir da Imran sun k'eb'e gefe guda sai tazo ta zauna a wajen, dan ita a tunanin ta soyayya suke haka in zasu fita yawo sai ta hanna ace war ta yanzu Jawahir ta girma bai kama ta ana barin ta yawo da namiji ba, wannan maganar ta k'ona ma Imran rai sosai amma sai ya d'aure gudun kar ace yayi mata ba dai-dai ba... Gani yanda sha'kuwar su tayi yawa, dan ko a gaban wa suke haka suke nuna ma junan su k'auna, ya sa iyayen su maza taruwa a inda suja saba, game da yanke shawarar gaya musu su din ma'aurata ne... Tunda abin nan ya faru Nabila ta kasa gane kan Imran dan yanzu ko tazo bai fita haka abokin sa zai gaji ya rabo dashi... Baffa Nafi'u ne zaune kan abin sallah yana ta addu'oi, Jawahir na daka gefen sa a zaune ta zuba mai ido har ya ida, bayan ya sallame ya ka duban sa gare ta kana yayi murmushi yace" auta na ya akayi ne?" yayi maganar cikin sanyi murya.. Kawai jiki sa ta fad'a tana sauke a jiyar zuciya zuwa can tace" My abba na haka kawai nake jin wani iri yanayi a jiki na, kamar zan rasa wani abu me girma a rayuwa ta.." ta fad'i maganar murya can k'asa.. Kan ta ya shafa kana yace" 'yata a duk yanayi da zaki tsinci kan ki, ki kasance me amabaton sunnayen Allah da kuma neman tsari a gare shi, sanna ki kasance me yarda da k'addar me kyau ko akasin haka.." sai kuma yayi shiru na wani lokaci.. Gani haka yasa Jawahir sake shigewa jikin sa tace" Insha Allah zan kasance yanda kake so Abba na, amma sai dai yanayi da nake jina kamar..." sai kuma tayi shiru tana tunanin me zata ce.. Abba har zayi magana sai ga Imran ya shigo d'aki bakin sa d'auke da sallama, Jawahir babu ko kunya ta koma cinyyar sa ta kwanta Abba ya kalli su cike da kaunar su, Kana yace" Allah yayi muku albarka yara na Allah ya kare muna ku a duk inda zaku tsinci kan ku yayi muku tsari da makkiya na fili da na boye, IMRAN ga k'anwar ka nan na bar maka ita amana ko bayan rai na ka kula mini da ita fiyya da zato na, bani da sha'ku akan kan shi yasa na baka amanar ta. IMRAN ita din yarinyar ce k'arama sai kayi hak'uri da duk abinda zaka gani na san nan gaba za kuyi alfahir da hakan, a tsakanin ku din nan akwai wata alak'a me girma wanda nan gaba kad'ai zaku sani, fatan shine ku zamo masu biyayya ga iyayen ku dan Allah yara na kar kuyi watsi da abinda muka jima da shirya muku shi tabbas nan gaba za kuyi alfahiri da hakan, Jawahir ki zamo me biyayya ga wanda nan gaban zaki san shi din waye a wajen ki, bana so ko kad'ai ki bijire ma umarni mu dan bani kad'ai banr har da momeki muka shirya haka ki bishi sau da kafa wata rana sai labari.." Ya saci kallo su kana ya share yar k'wallar da ta zubo mai.. Gaba d'ayan su jiki su yayi sanyi maganganu abba kamar wanda yake bar musu wasiya, a kusan tare su kayi wannan tunanin da sauri suka kalle shi.. Alama yayi musu da hannu baya su yaji komai daga gare su, kana yace" amsa d'aya nake son ji a bakunan ku shi, ku amsa mini zakuyi farin ciki da abinda mu kayi muku? kuma zaku amsheshi da hannu bibiyu shin zaku cika mini buri na??" Gaba d'ayan su kuka suke cikin had'i baki suka ce" Insha Allahu Abba ko menene muyi alk'awarin cika maka shi, ko da ko hakan zai zamo sanadin watsiwar farin cikin mu ne na har abada domin kayi mana komai a rayuwar duniya wanda ko wanne d'a yake maradin samu.." Abba ya bude musu hannu alamar su zo gare shi aiko babu musu suka rungume junan su cike da zallar 'kauna gashi ko wanne su hawaye yake zuciyoyin au cike da tambayoyi dalilin da yasa abba yake wanna furinci... _Nima da nake gefe na share k'wallar tausayin su_ Sun jima a haka sosai sai zuwa can suka saki juna Abba ya kama hannun Jawahir dana Imran ya had'e su waje d'aya kana yace" Ni Nafi'u na baka y'ata halak-malak kuma na san ko da nan gaba baza ka bari tayi kukan bakin ciki ko maraici ba, kema ki bi yayan ki sau da kafa domin baki da kamar sa a cikin duniyar nan, kuma bana so na sake jin komai daga gare ku, gobe in Allah ya kamu da musalin karfe 8:00 ku shiryo ku fito babban falo a nan ne zaku gane inda magana ta dosa, kuje na sallame ku.." Ya fad'a yana kawar da kan sa gefe... Haka suka mik'a jiki a sanyaye gashi duk ba haka suka so ba, suna tafiya suna waigen sa shiko yaki juyo wa duk kan su hawaye suke har suka bar d'akin, Abba ya kalle bayan su yana share k'wallar sa domin gaba d'aya zainab din sace ta fad'o mai, ya laushe idanu kana yace" Allah sarki mata ta ko a wanne hali kike ciki yanzu??" ya fad'a yana lumshe idanu.. "" Tana nan cikin k'oshin lafiya sai dai tak'i kwantar da hankalin ta akan lallai sai ta ga ahalin ta.." Yaji wata murya da bai tab'a jin ta ba a rayuwar sa, ta amsa mai tambayar sa cikin sauri ya bude idanu sa aiko caraf ya sauka kan mutane uku ko wane fuska a rufe da bak'ar hula hannu su d'auke da bindigo Nafi'u ya ware idanu waje cike da tsantsar tsoro da razana kana ya koma gefe d'aya hankalin sa a tashe... Suka fashe da dariya gaba d'ayan su wanda ya fara magana ne ya nemi waje ya zauna kana yace" kwantar da hankali dattijo abu d'aya za kayi mu rabu dai har ma da tukuyici me girma da zayi maka wanda na san har yanzu baka d'ena jin rad'ad'in sa ba, amma fa sai kayi biyayya sannan zaka samu ko ba haka bane gayes?" wanda suke tare dashi suka amsa da cewa haka ne boss.. Nafi'u yayi musu wani kallo kana yace" su waye ku kuma ya akayi kuka shigo cikin gidan nan har kuka shigo cikin d'aki na??" ya fad'a cikin k'arfin hali da jarumta irin ta mazan jiya... " Wannan ai duk abu ne me sauki kuma zaka san su nan da ba da jimawa ba, Nafi'u kashe ba wani abu bane me wahaka a waje na ba to amma ba zanyi haka ba sabida ba tsari na kenan ba abu d'aya nake so daka a yanzu wanda inda kayi shikenan ka fanshi kan ka da na matar ka.." Yayi maganar yana nuna mata face din wayar dake hannu sa.. Cak Nafi'u ya tsaya mamaki da alajab'i da rud'ewa suka baiyana akan face din sa gani matar sa Zainab d'aure da igiyoyi, face din nan tayi jawur da tsananin wuya da taci abinka da farar mace jikin sa ya d'auki rawa kana yace" Zainab!!!" a ciki wani irin yanayi me tsamuwa.. Zainan da idon ta yake a rufe jin muryar da take maradi tayi maza ta bude idon ta da sauri wanda yake cike da 'kwallar bakin ciki, tace" Nafi'u!!!" Ita ma cikin wani yanayi.. Tabbass ita ce shine abinda yace kana dariya da murmushi suka subuce mai a lokaci gudu ya d'aura "wa yayi miki haka mata ta ? me saya makkiya suke san rabani dake Zee na ? me suke so haka a wajen mu eeyy Zee na? me yasa mu kad'ai ne muka tsolai musu ido ne??" ya fada cikin matsanacin kuka.. Bata damu da bashi amsa ba tace" abinda nake so da kai miji na shine duk rintsi duk wuya kar kayi abinda suke so ko da ko a gaban idon ka zasu kashe ni makkiyan mu suna tare da mu sunne..." kiti ya datsi wayar kana yayi wata muguwar dariya.. Yace" ka dai gani da idon ka ba labari muka baka ba, shin za kayi abinda muke so koko?" ya fad'a cikin d'aure face.. Soyayya kenan Nafi'u tunanin Zainab kawai yake cikin wani yanayi yace" ...... 😢😢😢😢😢😟 Comment And Shared Please Mrs Abubakar ce 💃💃 [8/27, 1:06 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* _Gida me dadi na gode sosai da addu'in ku, Allah ya biya kowa buk'atar sa ta alkhairi amen. Ina taya d'au'kacin hausawa murnar hausa ta duniya Allah ya k'ara had'a kamu ameen.._ 1⃣7⃣➖1⃣8⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Soyayya kenan Nafi'u tunanin halin da zainab take ciki kawai yake, amma tuna wa da abinda tace mai take yaji wai k'warin gwiwa ya tsarga mai... Cike da dakakiyar zuciya yace" me kake so nayi maka..?" Boss yayi murmushin samun nasara kana yace" so nake ka fad'awa IMRAN kun jima da yi musu aure, bayan nan kuma ka sa shi ya sake ta a gaba ido na da idon ka, in ba haka ba kuma hmmm.." yayi maganar yana karta wuk'ar hannun sa.. Nafi'u yayi mai wani mugun kallo kana yace" ko zan iya sani dalili ka nayi hakan ? da kuma wanda ya aiko ka..?" Dukan gilas din dake gaba sa yayi take ya tarwatsi cikin fusata yace" tsakanina dakai babu tambaya ka aikata abunda nace kawai shine mafita.." Nan suka shiga jan zance shi ya fad'a Nafi'u ya fad'a a haka har zuciyar Boss ta tunzira aiko ya d'aga bindigar sa ya saita kan Nafi'u cikin fushi, yana shirin harba kunamar.. Cikin gigita yara sa suka mik'a a furgice suka had'a baki wajen cewa" ya labai. tace banda kisa.." sai da su kayi maganar kuma suka rufe bakin su ciki wani sabon tsoron dan sunyi k'atobara.. Ranshi ya sake b'acci wanda ya fara maganar yasa bindiga ya harbe shi a tsa'kiyar kai bulet din ya bunlo ta k'eyar sa, take a wajen ko surawa bai yi ba ya mutu. sauran yaran sa suka tsorata iya tsoro ko wane ya shiga hankalin sa.. Sosai Nafi'u ya tsora ta amma jin abinda suka ce ya san duk runtsi baza su kashe shi ba, cikin wani yanayi na nuna halin ko in kula yace" kayi abinda nace kawai ka kashe ni shina mafita a gare ka amma ko me za kayi baza'a raba auran nan ba, kai bani kad'ai ba ko yayi na zaka bi d'aya bayan d'aya babu wanda zai yarda a raba auren nan ko da ko zaka ringa kashe mune a gaba idon mu.." Yayi maganar yana gyara zaman shi.. Boss ya ciza yatsa kana ya mayar da kallo shi ga gawar dake wajen yayi murmushin mugunta, sanna ya mayar da kallon sa ga Nafi'u yace" dama an gaya mini kana da taurin kai amma zan koya maka hankali yara ku motsa..." sa rai sun me yake nufi aiko babu b'ata lokaci suka damk'e Nafi'u, kamar yanda ya faru akan Zainab haka ne ya faru akan Nafi'u domin k'walbar suka sake fidowa suka wanke ma yaran boss face da ita take fuska tayi bak'ik'irin kayan jikin sa suka cire mai aka mayar da na mamacin jikin sa da yake wanda ka harb'a babban mutune kuma shima har da farin gashi kamar yanda na Nafi'u yake, duk wata hanya da suka san za'abi domin bincike su sai da suka shafe ta kafin su tafi, Nafi'u yayi bakin ciki sosai amma duk da haka yaki yarda yayi abinda suke buk'ata yana ji yana gani suka raba shi da gidan sa da kuma ahalin sa baki d'aya... Da safe kowa ya tashi cikin walwala da jin dadi amma banda Jawahir da take jin ta kamar marar lafiya, gida ya kaure da hayani da aike-aike jama'a suka fara taruwa haka su Baffa Abdullahi su ma suka d'au wanka kowa ya k'afe a mazauni sa, duk wanda ka kalla a gida farin ciki ne akan face din sa duk da mutanan gidan basu san mak'asudin taron ba... Jawahir na hango ta d'au wanka kyau iya kyau, ta sha wata doguwar riga marar kafad'a pink cool kai fan's Jawahir fa ta had'u irin sosai din nan wallahi ga wata kwaliya da akayi mata abin ka da farar mace take ta haska wajen tana wani d'aukar ido, tubarkala na iya cewa kawai.. IMRAN KENAN kyakykyawan matashi meji da iza da k'asai ta yaro me zamani wanda kaf garin kano babu wanda bai sanshi ba, dan yaro ne wanda kudi ya zaunawa ga kyauta da taimakom tallakawa burin ko wace budurwa taga tayi taraiya dashi.. shine ya fito ciki wata shiga ta manya kaya masha Allah domin IMRAN ya wuce tunanin me tunanin dan ni kai na sai da na girgiza da _amma fa duk had'uwar sa bai ka Abubakar din na ba domin shi din.na daba ne yasin. lozzz idanun kowa ya koma kansu, sai kallon su ake ana sanbarka.. Suma iyaye fitowar su ta musamma ce ko wanne su ya d'au wanka, iyayen su mata kenan ga kaya masu tsada da suka saka ko wace sai wani yauk'i take da bud'e hanci su a lallai ga masu gida... Jameela ma tayi kyau mutu'ka ita da Khadija kayan su irin d'aya suma masu tsadar bala'i domin ta kanas IMRAN ya siyo musu haka kayan dake jikin Jawahir da kan sa ya zab'a mata, iri d'aya dashi... Maza sun gama shiryawa amma shiru babu NAFI'U Abdullahi ya kalli 'kanin sa ciki soyayya yace" ka sa IMRAN ya kira mana sirikin sa.." shima cikin murmushi yace" angama.." Comment And Shared Na Gode sosai kawayen kirki da iyaye na Allah ya biya ku... Mrs Abubakar ce [9/2, 11:43 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYi DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* 1⃣8⃣➖1⃣9⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Baffa Adam da kan shi yaje ya fad'awa IMRAN dake hard'e akan kujerar girma, babu musu ya amsa da to, bayan tafiyar sa har zai tashi sai ga wasu abokan sa da suka jima basu had'u, sanni domin shi suka zo sai ya koma wajen JAWAHIR cike da so da kauna yace" k'albi na, in babu damuwa ki kira Baba na mana su Baffa na son ganin sa.." ya fad'a yana kashe mata ido d'aya. Bata ce komai ba sai kallon sa da take face din ta cike da murmushi ta mik'e tsaye, sai da suka tsaya gaf da gaf numfashin su na gogar na juna, tana wani layi da kuma aladar ta na kar kata kai gefe. Tace" insha Allah abin k'auna ta mud'in za kayi farin ciki to ni ko zan cika maka burin ka..." ta fad'a tana shagwab'a face. Cike da nishad'i ya kama kumatun ta ya ja cikin wasa kana yace" shi yasa ban saka kowa ba sai maradin rai na.." shi ma ya fad'a yayi mata alama da ido akan ta wuce.. Har taje gaf da part din su wasu k'wayen ta suka tare ta da hira, ganin haka yasa ta kalle inda Khadija take cikin girmamawa tace" My Anty na dan Allah ki kira Abba a d'aki suna jiran sa.." duk da akwai wani abu a ran ta haka ta daure tayi d'akin ba tare da tace komai ba... Da salama a bakin ta shiru baa amsa mata ba, sake k'walla salama tayi iya 'karfin ta amma shiru ciki tashiga gaba d'aya, tana sake rad'a salama har ta juyu zata wuce sai taga kamar kafar mutun ne daga gefen gado cikin ta ya d'uru ruwa cikin rawar jiki ta isa waje, ai idanun ta na sauka akan wanda yake kwance take ta saki wata ingataciyar k'ara me firgitar wa. sosai ta shiga kururuwa da ihu dan ta kasa tsayawa waje guda sai ihu take gashi ta kasa fita... Gani shirun yayi yawa yasa Baffa Adam shiga da kan aa domin kiran sa, tunda ya fito gaban sa yake fad'uwa amma haka ya d'aure har ya isa ga 'kofar part din ihu da yake jiyowa daga nesa shi ne yasa ya karayin sauri cikin azama ya tura kai d'aki cikin tararabi, shi ma cak ya tsaya gani abinda take ma ihu cikin firgici ya shiga girgizata yana fad'i " ke tsaya menene? wannan haukar ta meye??" yayi maganar cike da rud'ewa dan gaskiya ba k'aramin so yake ma yar tashi ba... Bude ido ta sakeyi da kyau gani tabbas babban ta ne yasa ta k'ank'ame shi cikin muryar kuka da firgici tace" Baffa Baffa Baffa ya mutu shima an kashe shi.." ta fad'a tana mai nuni da hannu ta wajen da gawar take.. Adam jiki ya hau rawa idanun a waje, take wani masifafan tashin hankali ya d'ire mai a lokaci guda, tamkar wawa haka ya dawo bin hannun ta da kallo, har idon sa ya d'ire akan gawar dake kwance samb'ala har ta sandare, gaba d'aya k'wa'kwalawar sa dai na aiki tayi na d'an sakani.. Khadija ce gani ta samu mafita yanzu yasa tayi waje a guje cikin rud'ewa, da ihu game da fad'i shikenan shi ma sun kashe shi, shikenan mu kuma a haka zaa k'arar damu..." Tayi maganar cikin zautuwa a haka ta isa ga jama'ar dake cike da gidan tana surutai aiko dan da nan jama'a suka rufar mata, masu tambaya nayi masu kuka har sun fara... Jawahir dake tsaye kallon su kawai take har sai da taga su baffa sun shiga d'aki kana tabi bayan su, jikin ta dai gashi nan ne, IMRAN yama kasa ko da motsi har sai da Abokin sa ya kama shi suka shiga d'aki duk da jama'ar dake wajen haka suka k'utsa kai ciki... Tsayawa fad'a muku irin tashin hankalin da akayi a wannan ranar b'ata baki ne dan iya mashifa da bala'i su shige ta daga IMRAN har JAWAHIR kusan haukacewa su kayi sai a d'aki aka rufe su ko wa yayi mamaki da alajabi abun kamar almara nan baffa Abdullahi yaki bari kowa ya tab'a gawar har sai da yan sanda da likitoci suka zo suka d'auke ta game da wucewa da ita domin ayi bincike dan wannan karan shi da kan sa yaki yarda da cewa wannan gawar dan uwan sa ce, baffa Adam yayi•yayi da Abdullahi akan a binne gawar amma yaki ko da kula shi bare ya sa rai... Nan yan sanda suka shiga bincike babu kama hannun yaro Allah da ikon sa kuma suka gano abubuwa da dama, haka suka aka binne gawa amma kowa ya san ba baffa Nafi'u bane ya mutu, Jawahir Imran sune kawai basu da masani sabida gudun tashin hankali su... Bayan kwanna bakwai, har yanzu basu ciki nutsuwar su gashi kuma Baffa Abdullahi yace dole ne ya fad'a musu dalili taron da kuma abinda ke tsakani su ko hakan za sa damuwar dake cin su ta ragu, bayan dogon jan k'unne da yayi ma jama'ar gidan akan kar wace ta gaya musu Baffa bai mutu ba... Duk wanda suke gidan sun wuce gidan su, inda yan sanda bincike su har cikin gida da d'aku nan matan gidan... A yau ne kuma bayan an fito daga masallaci baffa Abdullahi ya bu'kaci gani kowa dake cikin gidan, da kyar da sud'in goshi su Adda suka shawo kan jawahir ta fito dan har yau taki sakewa da kowa duk zuwan da Imran zayi da kuma rarashin ta da zayi duk a banza bata kula shi bare ma yasa ran zata saurare shi, wannan abun da take shine ya sa shi muguwar rama shima kullum cikin tunanin da hange me zai mata wanda zai sa ta dawo yanda take, duk da shi ma kwana yake kuka da tunanin mafita, to sai gashi baffa yayi mai kiran gagawa haka ya taso jiki babu kwari ya taho wajen sa... A falo suka had'u gaba d'aya ko wane yana zaune bayan kowa ya mik'a gaisuwar sa wajen manya, baffa abdul ya bude taro da addu'a daga bisa ni ya koma kan su Jawahir da nasiha me ratsa jiki da jini, a take suka ci gaba da kuka na ban tausayi a wajen babu wanda baiyi kuka ba.. Yace" ya isa haka yanzu dai abinda mahafin ku yake buk'ata a wajen ku shine addu'a domin ita kad'ai ce mafita a gare shi ina fatan zaku kasance masu biyayya ga umarni na? " bai jira amsar su ba ya daura da cewa" sannan abu na gaba dama na kira ku ne domin na fad'a muku musababin taron da akayi ya zama na makoki, IMRAN JAWAHIR ku bani hankalin ku nan, a yanzu dai tsakani ku din nan babu wata maraba ko nesan ta bare cancanta, duk kan ku kuna cikin matsayi d'aya wanda bana son fad'ar sa amma ya zama dole. Domin ku din *marayu ne duk kan ku baku da iyaye* sai mu ne yanzu kawai muka rage muku a yau kuma nake sake d'aukar ma kai na al'kawari mudin ina numfashi a doran kasa bazan tab'a bari kuyi kukan maraici ba insha Allahu, abu nan gaba kuma shi ne a yau zan fad'a muku abinda na san dole za kuyi farin ciki dashi, haka za kuyi alfahiri da mahaifan ku na har abada. sai kuma yayi shiru yana sauke ajiyar zuciya game da share kwalla ya daura da cewa" na so dan uwa na yana kusa na si yana zaune agaban idon sa na cika mai burin sa na fad'a muku cewa *ku din ma'aura ta ne* tun filazala, tabbas da zayi mutu'kar farin ciki domin wanna shi ne burin sa, Adam miko mini suga zahiri.." yayi maganar yana kallon Adam dake share tashi kwalla. Cike rawar jiki ya tashi zuwa ciki, har ya kai zai shiga cikin d'akin sa sai kuma na ga ya tsaya ya kura ma waje d'aya idanu na wani lokaci can kuma ya kutsa zuwa ciki duk ko da yanayi yanda yake jin jikin sa... _Allah yasa kai ma ba kashe ka za suyi ba_ *my fan's na gode 'kware da gaske da addo'in ku Allah ya saka da alhairi naji sauki sosai domin gashi yanzu har na fara typing, Ahmdulillahi Allah ya bawa d'aukaci musulmai marasa lafiya lafiya yasa kaffa ne, ina taya ku murnar shigar sabuwar shekara musulci Allah ya maimaita mana Ameen gobe insha Allah ina asibit kar kuji shiru..* ```amma fa ban sauya ba sai na ga commten sannan zan yarda kunyi missing din na da gaske.``` Commten And Shared Please Mrs Abubakar ce🌹 [9/4, 8:08 AM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* 2⃣0⃣➖2⃣1⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Cikin sauri ya shiga d'aki duba d'aya yayi ma wayar sa ya d'auka bai tsaya wani jan lokaci ba yayi waje zuciyar sa fas... Ko da ya dawo falo jikin TV yaje a nan yayi yan jone-jonen sa, kana ya 'kunne ta duk abinda ya faru a ranar jumma'a da yanda d'aurin auren ya kasance babu abinda basu gani ba hata dawo war su gida da zaman da suka ringayi babu wanda bai baiyana ba, har yanda Baffa Nafi'u ya bada amanar yaran sa duk sun gani... Tashin hankali da ba'a saka mai rana a falo babu wanda yake cikin nutsuwar sa duk kan su, rud'ani suka shiga yam mata falon kuwa kuka suke sosai kamar ran su zai fita ko wace da tunanin dake ran ta. Adda Samira wani irin gume ne yake karyo mata ta ko ina sai zare ido take.. Adda mairo tayi wani murmushi me ciwo take wasu hawayen bakin ciki suka biyo 'kuncin ta, amma babu damar nunawa haka ta danne abinda take ji.. Jawahir tashin hankali da ta tashiga yafi na kowa dan gaba d'aya ta rud'e sai zare ido take tana maimaita kalmar aure ni kuma.. IMRAN yayi kasa da kan shi yana tuno maganganu da su kayi da baffan sa, sai yanzu ya fahimci inda zance sa ya dosa tausayin baffa ya kama shi, wasu hawayen bakin ciki ya kama shi babbar damuwa sa bai wuce me yasa bai gaya mai da bakin sa ba, dole zai cika mai burin sa ko da ko shi zai zamo sanadin rushewar na shi farin ciki, sai maganar da su kayi a daren ranan da abun zai faru, *ku din kuna da alak'a me karfi a tsakani ku gobe insha Allah za kuji komai fatana ku kasance masu biyayya a gareni da ma magabatan ku.* shine maganar karshe da zai iya tunowa ya rantsi ido da karfi, cikin kasalaliyar murya yace" tabbas abba na ya gaya mini ya fad'a mini amma ban fahimta sai yanzu na gane innalillahi wa'innailaihi raju'un Allah ya jikan ka Abba Allah ya kai haske ka barin ka.." ya fad'a cikin matsananci kuka, baffa Abdullahi ya taso cikin tausayawa ya kama IMRAN zuwa jikin sa yana shafa mai kai alamar rarashi ga wani tausayin su da yake ji.. Allah sarki Jawahir ta kasa yarda babu wanda ya kula da ita cikin rud'e taje gaban TV ta sake dawo da komai baya kana tayi zaman dirshen a k'asa tana zare ido hankalin ta tunanin ta gaba d'aya ta mayar dashi a tv kuma har yanzu bata dai na kuka ba hawaye kam ba'a maganar sa idanu ta yayi jawur dashi, yana zuwa k'arshe ta mik'a zata sake maidowa baya aiko baffa Adam ya damk'e ta nan ta fara zullu da ihu tana fad'in" kayi ma Allah da manzon sa ka bari ni na sake gani zuciyata ta kasa yarda na gaza aminta da abinda idanuna suka gane mini, me yasa za kuyi mini haka iyayye na ? me nayi muku da zaku zar tar mini irin wanna hukucin, wallahi bana son shi, ni ba son aure nake mai ba a yaya na d'auke shi, in na aure shi wa zan ringa kai wa kuka na? wa zai shige mini gaba a duk kan lamari na? *ni gaskiya ya sake ni kawai*..." Tass tass tass wani ingantace mari ya dawo da ita cikin nutsuwar ta jin ta da ganin ta ya d'auke lokaci daya. Cikin bacin rai ya suma magana dama "bamu isa da ke ba ba zamu iya zaba miki abokin rayuwa ba ki amshe shi hannu bibiyu? wato zaki nuna mana mu ba iyayyan ki bane? kin san zafin da nake ji akan yan uwana kar ki manta yau kwana sshi bakwai da barin duniya shine zaki saka mu gaba da ihu kamar wasu k'annan yara ? toh su kansu mahaifan nake sunfi kuwa farin ciki da auran ku kuma sune nan suka had'a ki aure da shi mu abin da ya rage maka 'karasa ba san zuciyar mu maka yi ba, Cikin sanyin jiki ta zubi a gurin tare da taren nadamar abinda ta aikata tace" Baffa kayi wa Ubangijin rahama kayi ha'kuri wallahi banyi dan ranka ya bace ba kuma zan nuna mu ku ni yar' kuce na karbi zabin ku zanyi biyyaya iyakar iyawata amma Baffa dan Girman Allah kayi hakuri kar kayi fashi da ni.." ta k'arasa fada ciki da shashi shiyar murya me raurawa.. Take tausayin ta ya kama baffa adam sai ya kalli hannun da ya dake dashi wata nadama ta kama shi, ya runtsi ido can yayi ta maza ya sunkuyi ya d'ago ta daga durk'ushin ya rungume ta yana shafa bayan ta a hankali yace" kukan ya isa haka 'yata Allah yayi miki albarka Allah ya jikan iyayen ku.." ya fad'a cikin sanyi jiki. Adda Samirra cikin tashin hankali ta mi'ke tsaye dan ta kasa jurewa gani duk wani shirinta zan tashi a banza... Comment And Shared Please Mrs Abubakar ce🤪 [9/7, 10:42 AM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFE NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* 2⃣2⃣➖2⃣3⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Cikin tsantsar tashin hankali ta mik'e tsaye tana gani wani irin jiri sabida bala'in b'accin rai, ta mayar da duban ta ga Abdullahi tana mai wani irin kallo da kyat ta iya had'iye abinda ya tukare mata mak'oshi kana tace" amma duk duniya babu munafiki an'namimi sama da Nafi'u yanzu dama duk kulawar da yake bawa yaron nan yanayi ne domin ya inganta rayuwar 'yar sa ? to wallahi bazai yuyuba dole ne a yau a sance auren nan yanzu nan ba sai anjima ba..." ta fad'a cikin zafi zuciya.. Mamaki da alajab'i ya hana kowa magana babu wanda baiji mamaki ba sai Adda mairo wace take gani dai-dai abokiyar zaman tayi.. Shiru akayi mata ba wanda yayi mata magana a cikin su, Baffa Abdullahi yayi duba ga Jawahir cike da tausayin ta yace" zo nan 'yata..." ya fad'a cikin wani salo.. Kamar jira take tayi jikin sa cikin kuka ga kuma abinda Adda tayi yana mata yawo aka... Nan su Baffa su kata basu baki da nuna musu yanda akan amsar kaddar da me kyau ko akasin haka, kuka kam sun shashi babu adadi nan zuciyar su tayi sanyi.. Jameela babu wanda ya kula da lokacin da ta bar wajen d'akin ta kuma tana ta kuka kamar ran ta zai fita dan abun ne ya zo mata a bazata tana kuka duk abinda ya kasance na fashewa sai da jameela ta fasa shi cikin k'unar rai da kunjin kuka tana kuka ta d'aga wani pic din su da su kayi gaba d'aya family din na gilassa ta rutsa shi cikin kuka ta zaro shi tace" kamar yanda naga bayan iyayen ku ke ma sai naga bayan ki daga ke har wanda ya tsaya miki na tsaneki Jawahir na tsane ni duk wanda zai na goya miki baya kuma sai naga bayan ki!!!.." ta fad'a cikin zafin rai da zuciya.. A can kuwa sosai ake ma su Jawahir nasiha me ratsa jiki gaba daya kasa motsa jikin su su kayi a lokaci kuma duk sunyi na'am da abinda aka gabatar musu.. Adama ya mayar da duban sa ga yar cikin sa, cike da tausayin ta domin shi kad'ai ya san halin da take ciki na tsantsar k'aunar d'an uwan ta da kai yayi mata alama akan tazo tana kuka tana komai tazo gaban sa, tana wani irin hawaye a hankali ta yanda shi kad'ai zai iya jin me tace, tace" ya zanyi baffa na? shikenan yanzu yayi mini nisa ko baffa ?" ta fad'a cikin wata murya me tab'a zuciya... _Allah sarki so bala'i ne ko ni sai da nayi k'walla_ Hannu yasa ya share mata hawaye kana yace" yarinyar kirki bana son irin wanna kukan da kikeyi addu'a zaki nayi Allah ya zab'a miki mafi alhairi, amma bazan so ki kasance dakilaiwar cikar burin d'an uwa na ba kiyi hakuri kinji bana so kowa ya sani kin ji ko..." ya fad'a yana mata wani kallo. Da kai ta amsa mai amma babu bakin magana... Mamaki ne ya kama Adda Samira gani yanda baffa Adam yake rarashi yar sa ciki sirri da kwarewa a zuciya tace ba dai ita ma son shi take ba? dole nayi bincike akan ki kema didi.. Juyawa tayi dan gani halin da 'yar ta ke ciki abun mamaki babu ita babu dalilin ta take afraid ya tsarga mata, ina kuma tayi? shine abinda ya fito a bakin ta... Abdullahi ya sami su Jawahir akan suje ciki ya gama da su, ko wane jiki a sanyaye suka tashi IMRAN har ya kai kofar fita ya waigo yana kallon Khadija dake kuka kamar wace akayi mata mutuwa da hannu yayi mata alama akan tazo aiko tazo gaban shi kan ta a k'asa, hannu yasa ya kamo nata hannu idon sa akan face din ta yace" kukan me kike 'kanwa ta? ko kema tausayin mu kike ji?." ya fad'a yana matsa hannu ta a hankali.. Cikin kuka tace" eh Yaya na fi kowa sani ba son aure kuke ma junan ku ba, kawai ina tunanin yanda abin zai kasance dan na san burin Jawahir to ina tausayin ta sosai.." ta fad'a tana zame hannu ta dake cikin nashi ta share k'wallar da ta zobo mata... Yace" naji dadi sosai My k'anwa fatana ki tayani shawo kan yar uwar ki, muyi ma iyayen mu biyaya har k'arshen numfashin mu, kuma ina muku fatan samu miji na gari nayi miki alkawari duk mijin da kike so ni zan shige miki gaba har ki mallake shi mudin zai kasance farin cikin ki, haka yayi miki ?" Rumgume shi tayi tana kuka da yake ita ke kallo baffan ta Imran na kallo waje kawai sai ya bude hannuwan sa shi bai kama ta ba haka kuma bai cire ta ba, sai mamaki kukan nata da ya'ki d'aukewa.. *"INA SON KA MY YAYA INA KAUNAR KA YAYA NA"* Babu wanda bai tsorata da abinda tace ba, baffa adam yayi saroro dashi cike da alhini, Da sauri baffa ya isa gare su cikin hikima ya zareta da kyat a jikin Imran kana yace" haba Khadija ko baki fad'a mai ba ai shima yayan naki me kaunar ki ne, kuma kamar yanda yace zai kula dake da sosai ko ba haka ba Imran..?" "Eh tabbas insha Allah nima zan baki kulawa fatana ki kasance me ha'kuri da jureya sannan ki rage wanna kukan inda ba akwai dalilin yin sa ba.." yana fad'ar haka ya wuce abin sa.. Baffa adam ya matsi mata hannu da kyau ta yanda zata gane kuren ta cikin sauki.. Adda samira idon ta na kan su, ga Abdullahi na zaune yana jiran ta da tashi masifar akan abinda tayi d'azu, Adda mairo tana zaune sabida tsabar bacin ciki tama kasa ko da cewa k'ala bare ta nuna wani abu kuka kam tayi shi har ta gama... Jawahir na zuwa d'aki kuka ya dawo mata sabo domin bata tab tunani za'ayi mata irin wannan gamayar ba gashi yanzu tana buk'atar wanda zai bata shawara ina zata nufa tunda wanda za taje wajen sa shi ne matsalar ta a yanzu, tuna haka ma da tayi yasa ta sake sakin wani kuka kamar k'aramar yarinya... IMRAN yayi shiru yana ta tuno abubuwan da suke faruwa a gidan, gaba d'aya shiga damuwa da tukura.. Tunda aka fad'a musu matsayin su shikenan walwala tayi k'aura a zuciyoyin su haka had'uwa ma tayi musu wuya, dan yanzu Jawahir bata da aboki shawara sama da Adda samira dan daba daya ta koma part din ta da zama, a hankali ta tura mata kiyayyar zaman aure da Imran da fad'a mata illolin da zata tarar nan gaba, aiko duk abinda ta gaya mata d'auka take gaske ne haka kuma kallon uwa take mata bazata cutar da ita ba... Imran bashi da wanda zai nemi shawarar sa sama da abokin sa Abdulrahman, gashi yace mai yayi tafiya haka yasa yayi hak'uri basu had'u ya bar abin a rain shi.. had'uwar su kuwa tana pagen 2 dan a nan ne ya gaya mai shi kuma ya bashi shawara ta gari.. Jawahir kuma tana nan akan bakar ta na lallai sai Imran ya sauwake mata.. Ku cire maganar kanwar ta da kuka ji a farko su din yayin ta ne ita ce k'arama a gidan su... *Ci gaban labari* sai mun had'u a pagen gaba insha Allah.. Comment Shared Please Mrs Abubakar ce[9/7, 10:42 AM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFE NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* 2⃣2⃣➖2⃣3⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Cikin tsantsar tashin hankali ta mik'e tsaye tana gani wani irin jiri sabida bala'in b'accin rai, ta mayar da duban ta ga Abdullahi tana mai wani irin kallo da kyat ta iya had'iye abinda ya tukare mata mak'oshi kana tace" amma duk duniya babu munafiki an'namimi sama da Nafi'u yanzu dama duk kulawar da yake bawa yaron nan yanayi ne domin ya inganta rayuwar 'yar sa ? to wallahi bazai yuyuba dole ne a yau a sance auren nan yanzu nan ba sai anjima ba..." ta fad'a cikin zafi zuciya.. Mamaki da alajab'i ya hana kowa magana babu wanda baiji mamaki ba sai Adda mairo wace take gani dai-dai abokiyar zaman tayi.. Shiru akayi mata ba wanda yayi mata magana a cikin su, Baffa Abdullahi yayi duba ga Jawahir cike da tausayin ta yace" zo nan 'yata..." ya fad'a cikin wani salo.. Kamar jira take tayi jikin sa cikin kuka ga kuma abinda Adda tayi yana mata yawo aka... Nan su Baffa su kata basu baki da nuna musu yanda akan amsar kaddar da me kyau ko akasin haka, kuka kam sun shashi babu adadi nan zuciyar su tayi sanyi.. Jameela babu wanda ya kula da lokacin da ta bar wajen d'akin ta kuma tana ta kuka kamar ran ta zai fita dan abun ne ya zo mata a bazata tana kuka duk abinda ya kasance na fashewa sai da jameela ta fasa shi cikin k'unar rai da kunjin kuka tana kuka ta d'aga wani pic din su da su kayi gaba d'aya family din na gilassa ta rutsa shi cikin kuka ta zaro shi tace" kamar yanda naga bayan iyayen ku ke ma sai naga bayan ki daga ke har wanda ya tsaya miki na tsaneki Jawahir na tsane ni duk wanda zai na goya miki baya kuma sai naga bayan ki!!!.." ta fad'a cikin zafin rai da zuciya.. A can kuwa sosai ake ma su Jawahir nasiha me ratsa jiki gaba daya kasa motsa jikin su su kayi a lokaci kuma duk sunyi na'am da abinda aka gabatar musu.. Adama ya mayar da duban sa ga yar cikin sa, cike da tausayin ta domin shi kad'ai ya san halin da take ciki na tsantsar k'aunar d'an uwan ta da kai yayi mata alama akan tazo tana kuka tana komai tazo gaban sa, tana wani irin hawaye a hankali ta yanda shi kad'ai zai iya jin me tace, tace" ya zanyi baffa na? shikenan yanzu yayi mini nisa ko baffa ?" ta fad'a cikin wata murya me tab'a zuciya... _Allah sarki so bala'i ne ko ni sai da nayi k'walla_ Hannu yasa ya share mata hawaye kana yace" yarinyar kirki bana son irin wanna kukan da kikeyi addu'a zaki nayi Allah ya zab'a miki mafi alhairi, amma bazan so ki kasance dakilaiwar cikar burin d'an uwa na ba kiyi hakuri kinji bana so kowa ya sani kin ji ko..." ya fad'a yana mata wani kallo. Da kai ta amsa mai amma babu bakin magana... Mamaki ne ya kama Adda Samira gani yanda baffa Adam yake rarashi yar sa ciki sirri da kwarewa a zuciya tace ba dai ita ma son shi take ba? dole nayi bincike akan ki kema didi.. Juyawa tayi dan gani halin da 'yar ta ke ciki abun mamaki babu ita babu dalilin ta take afraid ya tsarga mata, ina kuma tayi? shine abinda ya fito a bakin ta... Abdullahi ya sami su Jawahir akan suje ciki ya gama da su, ko wane jiki a sanyaye suka tashi IMRAN har ya kai kofar fita ya waigo yana kallon Khadija dake kuka kamar wace akayi mata mutuwa da hannu yayi mata alama akan tazo aiko tazo gaban shi kan ta a k'asa, hannu yasa ya kamo nata hannu idon sa akan face din ta yace" kukan me kike 'kanwa ta? ko kema tausayin mu kike ji?." ya fad'a yana matsa hannu ta a hankali.. Cikin kuka tace" eh Yaya na fi kowa sani ba son aure kuke ma junan ku ba, kawai ina tunanin yanda abin zai kasance dan na san burin Jawahir to ina tausayin ta sosai.." ta fad'a tana zame hannu ta dake cikin nashi ta share k'wallar da ta zobo mata... Yace" naji dadi sosai My k'anwa fatana ki tayani shawo kan yar uwar ki, muyi ma iyayen mu biyaya har k'arshen numfashin mu, kuma ina muku fatan samu miji na gari nayi miki alkawari duk mijin da kike so ni zan shige miki gaba har ki mallake shi mudin zai kasance farin cikin ki, haka yayi miki ?" Rumgume shi tayi tana kuka da yake ita ke kallo baffan ta Imran na kallo waje kawai sai ya bude hannuwan sa shi bai kama ta ba haka kuma bai cire ta ba, sai mamaki kukan nata da ya'ki d'aukewa.. *"INA SON KA MY YAYA INA KAUNAR KA YAYA NA"* Babu wanda bai tsorata da abinda tace ba, baffa adam yayi saroro dashi cike da alhini, Da sauri baffa ya isa gare su cikin hikima ya zareta da kyat a jikin Imran kana yace" haba Khadija ko baki fad'a mai ba ai shima yayan naki me kaunar ki ne, kuma kamar yanda yace zai kula dake da sosai ko ba haka ba Imran..?" "Eh tabbas insha Allah nima zan baki kulawa fatana ki kasance me ha'kuri da jureya sannan ki rage wanna kukan inda ba akwai dalilin yin sa ba.." yana fad'ar haka ya wuce abin sa.. Baffa adam ya matsi mata hannu da kyau ta yanda zata gane kuren ta cikin sauki.. Adda samira idon ta na kan su, ga Abdullahi na zaune yana jiran ta da tashi masifar akan abinda tayi d'azu, Adda mairo tana zaune sabida tsabar bacin ciki tama kasa ko da cewa k'ala bare ta nuna wani abu kuka kam tayi shi har ta gama... Jawahir na zuwa d'aki kuka ya dawo mata sabo domin bata tab tunani za'ayi mata irin wannan gamayar ba gashi yanzu tana buk'atar wanda zai bata shawara ina zata nufa tunda wanda za taje wajen sa shi ne matsalar ta a yanzu, tuna haka ma da tayi yasa ta sake sakin wani kuka kamar k'aramar yarinya... IMRAN yayi shiru yana ta tuno abubuwan da suke faruwa a gidan, gaba d'aya shiga damuwa da tukura.. Tunda aka fad'a musu matsayin su shikenan walwala tayi k'aura a zuciyoyin su haka had'uwa ma tayi musu wuya, dan yanzu Jawahir bata da aboki shawara sama da Adda samira dan daba daya ta koma part din ta da zama, a hankali ta tura mata kiyayyar zaman aure da Imran da fad'a mata illolin da zata tarar nan gaba, aiko duk abinda ta gaya mata d'auka take gaske ne haka kuma kallon uwa take mata bazata cutar da ita ba... Imran bashi da wanda zai nemi shawarar sa sama da abokin sa Abdulrahman, gashi yace mai yayi tafiya haka yasa yayi hak'uri basu had'u ya bar abin a rain shi.. had'uwar su kuwa tana pagen 2 dan a nan ne ya gaya mai shi kuma ya bashi shawara ta gari.. Jawahir kuma tana nan akan bakar ta na lallai sai Imran ya sauwake mata.. Ku cire maganar kanwar ta da kuka ji a farko su din yayin ta ne ita ce k'arama a gidan su... *Ci gaban labari* sai mun had'u a pagen gaba insha Allah.. Comment Shared Please Mrs Abubakar ce [9/12, 8:08 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* 2⃣4⃣➖2⃣5⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Shawarar da Abdulrahman ya bashi da ita yayi amfani dan gaba d'aya hankalin sa ya mayar ga Jawahir gani ta amshi wanna auren hannu bibiyu amma ina abu ya tura domin irin hu'dibar da Adda Samira take mata tayi bala'in tasiri a jikin ta. Abun har ya kai bata ko son gani IMRAN bare kuma zance auren su, wannan hali da ta fito dashi ba imran kad'ai ba hata iyayen sa maza abun na damun su domin sun gani da idon su ba labari aka basu ba. Kamar yau kowa na gidan na falo a zaune amma banda Jawahir tana d'aki tana sana'ar ta wato kuka da kallon pic din iyayen ta, Baffa abdullahi ya kalli Imran yana murmushi yace" yaro na kirawo matar ka mana, ka zauna babu abokin hira.." ya fad'a yana me murmushi.. Kunya ta hana Imran tashi ballai amsawa kawai sai ya fara wasa da yatsun hannun shi yana murmusawa.. Adda ta d'ago kai tana aunawa miji na ta harara cikin wani yanayi tace" Allah sarki yarinya ta har yanzu ba wai ta gama warwarewa bane , Jameela maza jeki kuyi fira da Imran Jawahir bata jin dadi sosai bare kuma har ta iya wata hira me tsaho.." ta fad'a tana dariyar mugunta. Abdullahi yayi mata wani kallo me wuyar fassarawa.. An'nurin face din Imran ya d'auke gaba d'aya jin an ambaci sunnan Jameela, amma sai ya d'ake bai nuna ba.. Jameela dadi kamar ya kashe ta jiki na rawa ta nufo wajen sa kallo d'aya za kayi mata ka gano abubuwa da dama a ta tare da ita, bai fi taku hudu ta isa inda yake ba, sallamar Jawahir ya tsada ta cak kamar an dasa ta a wajen ga wani irin bakin ciki da ya mamaye mata zuciya ta farat d'aya domin ta san 'karshen zance... Jawahir gaida kowa na falon tayi sannan ta nemi kusa da Adda Mairo tana shirin zama Baffa adam yace" yauwa 'yata dama yanzu nan za'a aika a kiraki sai kuma gaki wanna abu yayi mana dadi, IMRAN tashi kuje gata nan tazo..". ya fad'a yana sakin wani murmushi.. Jawahir baza ta iya musuwa ba amma har cikin ranta hakan bai mata dadi, cikin girmamawa tace" to baffa.." ta mi'ke jiki a sanyaye ta bi bayan sa, duk da shi ma bai san dalilin cewa suje da baffan ya fad'a ba.. Inda suka saba zama da nan ya nufa, ya jima a zaune har ya fitar da rai ganin ta, kawai sai ya ji sallamar ta murya can 'kasa abun ma dariya ya bashi haka ya daure cike da k'asaita yace" barka da fito wa My k'albi ?" Tunda yake kiran ta da wannan sunnan bata tab'a jin ta tsani sunna ba irin na yau, cikin jin haushi sa tace" ba sunnan da iyaye na suka rad'a mini ba kenan in zaka iya kirani da Jawahir din na kawai, kayi sauri aiki nake a ciki.." Tabbas ko bata fito ta fad'a mai ba ya sani yanzu bata son wata ma'amala a tsakani su, amma sai ya daure cikin tsokana kamar yanda suka saba, ya sa hannu ya jawo ta jikin sa aiko ta fad'o jikin sa babu shiri caraf ya rungume ta a kirjin sa yana sauke wata ajiyar zuciya dan babu karya yayi missing din ta. Jawahir ta zaro ido waje cike da jin haushi duk da ita ma taji wani ba'kwan lamari amma sai ta hana zuciyar ta baiyanawa, ta shiga ture shi tana dukan sa game da cewa" ni ka sake ni, bana son irin wannan wasan banzan.." Hakan yayi dai-dai da zuwan Jameela wajen cak ta tsaya zuciyar ta na mata zafi a take idanun ta suka kad'a su kayi jawur dasu... IMRAN ya juyo da ita saitin face din sa yana mata wani kallo ido cikin ido cikin wata murya me rauni da sanya kasala yace" K'albi na ni ko? dama akwai ranar da za tazo kina gudu na tamkar wanda ya aika ta miki wani babban laifi? to wai shin ni na sa aka aura mini ke ta karfi ko ko? menene laifi na dan na amsawa iyaye na abinda suka umarceni dashi? shin laifi ne dan nayi biyaya a gare su duk da basa raye? mudin kika bani amsoshin tambaya ta a yanzu ni kuma nayi miki alkawari baki takadar ki tunda na jima da sani menene burin ki, ko da ko hakan za sa su baffa suyi fushi dani, Ina sauraron ki Jawahir..." ya fad'a yana tura ta domin ya gaji da wannan halin da take nuna mai... Jameela ta rab'e a gefe gudu addu'ar ta d'aya Allah yasa Jawahir ta gaya mai abinda zai sa ya sauwak'e mata baki d'aya. _nima na gaji a yau za'ayin ta kawai my Fan's Dan Jawahir ta Kai mu bango.._ _masha Allah na dawo lafiya kalau insha Allah yanzu zaku na jina akai_akai amma fa sai na ga yanayi comment din ku_ Comment And Shared Please Mrs Abubakar ce💃 [9/13, 10:13 AM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* 2⃣6⃣➖2⃣7⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Cikin tsoro da d'imuwa take kallon shi dan ko a mafarki bata tab'a zaton IMRAN din ta zai iya ture ta haka ba, har da guzirin tambayoyi masu wuyar gaske.. Idon ta har ya ciko da k'walla cikin murya kuka tace" a'a My!! a cikin abinda ka lisafo mini gaba d'aya baka da laifi ko kad'ai hasali ma kamar yanda ban san auren nan ba haka kai ma baka san dashi ba, gaba d'aya mu muyi rayuwa ne a cikin rashin sani har sai da aka faiyace mana komai, zuciya ta kasa aminta da kai a matsyin miji dalili kuwa shine, a baya kai ne abokin shawara ta farin ciki na walwala ta annuri na hasken idaniya ta, haka in Ina cikin damuwa kai nake fad'awa damuwa ta in an bata mini rai kake sani farin ciki, to yanzu da ka zamo miji a gare ni Ina zan kama ? In ka bata mini rai wajen wa zani na fad'a mai damuwa har yayi mini maganin ta kamar yanda kake mini? in min samu sab'ani wazai sasantamu? My gashi har yanzu bana maka kallon so ko k'aunar irin na miji da mata har yanzu a matsayi Yaya na nake kallon ka, kala k'aunar da nake maka tana nan amma fa ta yan uwan taka, ka fad'a mini ya zanyi..?" ta fad'a cikin kuka.. Imran ya zuba mata ido gani yanda take zaffga yarinta k'arara, cikin wani yanayi me wuyar fassarawa yace" kukan ya isa haka, ki sani duk abinda kika lissafo a yanzu ne ma na sake samun wata dama wace zan baki kulawar da baki tab'a samu ko tsammani ba, amma fa dole sai kin bada had'in kai, maganar wa zaki gaya ma damuwar ki ki cire ta a ranki domin babu wanda yafi cancanta da ya san damuwar ki sama da mijin ki, a zaman auren mu ma babu damuwa ko sab'ani ki kasance me mana fatan alhairi a ko yaushe kinji my K'albi, Jawahir Ina so ki amshi wannan auren hannu bibiyu kiwa iyayen mu biyayya ta yanda ko nan gaba za suyi alfahari dake, ki fad'a mini abinda kike so ni kuma nayi miki alkawarin cika shi mudin bai zarce k'ainda ba, sanna karkiyi magana akan auren mu, dan ni biyaya zanyi fad'a mini zaki amince dani a matsayi Miji...?" Tana hawayen tausayin sa gani yanda zai ma iyayen ta biyaya duk da basa raye sai ita da suka sha wahalar ta tana neman bijire musu, wata k'aunar sa take ji na taso mata cike da so tace" insha Allah nima zanyi biyayya kamar yanda kayi My zanyi k'ok'ari na gani na koya wa kai na son ka da k'aunar ka..." ta fad'a murya ta na rawa... IMRAN ya sakar mata murmushi me taushi sannan yace" abubuwa zasu fara sauya tun daga yau ina fatan a shirye kike ...?" ya fad'a yana mata alama da ido.. Jawahir ta sunna kai k'asa zuciyar ta wani irin, tunanin ta d'aya ta ya zata fara son shi? taya zata kalli shi a matsayi miji, Amma kamar yanda yace insha Allah zata bashi dama ta farko ko zayi nasara sauya mata tunani... Jameela kuka take game da jiri gani abinda take tsamani bai faru ba, lallai ma Jawahir munafika ce yanzu duk irin yanda Addata ke bata kula da shawarwari akan auren nan ashe ba dauka take ba? dole ne ko nayi magani ta ta yanda ko mafarki baza sake gigin cutar damu ba.. da wannan tunani ta bar wajen jiri na d'ibarta.. " My zanje na kwanta dare nayi." ta fad'a kan a k'asa.. " Ok har kin gaji da hira dani? ba damuwa kije amma kafin nan ina so daga yau ki dawo kwanna a part din mu, domin zuciya ta bata aminta da kwanna ki a part din su Jameela ba, sannan bana so duk wani abu da zai faru tsakanina dake kije ki fad'awa kowa, ki barshi tsakani na dake Ina fatan ki fahimce ni..?" "Eh insha Allah..". data nan su kayi sallama ta wuce ciki abinta, kamar yanda yace ma haka ne ko ya kasance domin tana zuwa ta shiga had'e kayan ta waje gudu, sai da ta gama d'aukar duk wani abu nata, tana shirin fita Adda ta shigo d'akin face din ta babu yabo babu fallasa, tayi mata wani kallo wanda ita kad'ai ta san ma'anar sa, kana ta saki wani malalacin murmushi.. Tace" Jawahir lafiya naga kina had'a kaya ina zaki kuma?" ta fad'a cike da alajab'i. Cikin mutuntawa tace" Adda zan koma part din mu ne ko hakan zai rage mini kewar su mom da Abba.." " Allah sarki komawar ki bazai rage miki komai ba face ya k'ara miki damuwa, Jawahir zaman ki a nan ya fiyye miki komai akan komar ki can, shin bakya tunani Imran ya takura miki a can tunda baya gani ido kowa a tare dake? bazan so ki sake shiga damuwa ba Jawahir domin ke din nan abar tausayin ce kina buk'atar uwa a tare dake, shi yasa nayi uwa na makarbiya a duk kanni lamarin ki bana so wani abun b'accci da zai shafeki ko ya rab'e ki, amma in zaman kad'aici kike so Jawahir bazan hannaki tafiya ba, kuka dole ki zab'i d'aya a matsayin ki na d'iya mace dole sai da babba a kusa dake duk da gaba d'ayan ku yara ne, zaki tafi amma dole sai dai na had'aki da yayar ki Jameela tana d'eb'e miki kewa kije zata biyo ki daga baya...". ta fad'a fuskar ta cike da zallar tausayin jawahir... Jawahir har cikin ran ta taji kamar kar ta wuce amma tunawa da abinda ke gaban ta yasa dole sai ta kawar da wanna tunanin,. Tace" na gode Adda nima ba jimawa zanyi ba zan dawo Anty Jameela dama tayi zaman ta kawai bana buk'atar kowa..". ta fad'a har cikin ranta.. Adda ji tayi kamar ta watsa mata ruwan zafi amma sai ta d'anne tace" 'yata abinda babba ya hango yaro ko ya hau rimi bazai gano ba, kiyi mini biyayya kawai shine mafi alhairi.." ta fad'a cikin Yar tsawa-tsawa.. "K'arshen biyayya nayi ma iyayye na da suka bar duniya da maradin aurar dani a ga wanda yafi cancanta da rayuwa ta, Amma tun a Karin farko nayi watsi da duk burin su, bana ji akwai abinda za'a sake sakani nayi shi kai tsaye ba tare da tunanin ba, Adda ki bar ni nayi rayuwata ni d'aya zuwan Anty babu abinda zai hana ko k'ara wa face b'accci rai da nadama ni zan wuce duk da har yanzu ban gama sani komai ba.." tana zuwa nan a zance ta taja akwatin ta sai part din su... Adda Samira tsoro da firgici ne ya taro yayi mata k'atutu, har ya sa ta k'asa magana balle motsi tana ji tana gani Jawahir ta bar part din ta, ba komai ya hanna ta ai watar da komai ba face tunani yanda Jawahir tasha kama su dumu-dumu suna had'a makirci amma sai ta nuna bata ji komai ba, anyya yarinyar nan ba munafirtar mu take ba?? tana ciki wannan halin ne Jameela ta shigo a hargitsi... Comment And Shared Please Mrs Abubakar ce🌹 [9/14, 3:12 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* _Comment din ku nayi mini Dadi irin sosai din nan muje zuwa my Fan's_ 2⃣8⃣➖2⃣9⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Cikin hargitsi da b'accci rai tana haki ga hawaye tace" Adda Jawahir munafika ce ta cuce mu, ta juya mana baya yanzu dama duk irin hud'ibar da kike mata ashe ba d'auka take ba, Adda ni ganau ce ba jiyau ba gani ido na ganta a jikin sa suna soyayya yarinyar nan to kunyar idanu na bata ji.." ta fad'a hawaye masu zafi suna zubo mata.. Adda tsoro ya sake kama ta ga wata zufa dake karyo mata ta ko ina a jikin ta, cikin rawar murya tace" ai komai ya kusa rushi mana Jameela domin yanzu nan Jawahir ta gaba gaya mini magana san ranta haka kuma ta kwashi kayan ta kaf ta koma part din su, amma in ta sam wata ai bata san wata, dani take zance sai ta gammace kid'a da karatu yanzu wasan namu za fara da kan ta zai ta nemin takadar saki.." ta fad'a cikin 'kunar Rai.. Jameela da kukan kishi kawai take... _Ni ko nace shine zayi ajalin ki yarinya_ Jawahir ta koma kamar yanda yace mata, a tare su ka gyara wajen duk da bai wani yi datti ba, agogon bango ta ciro ta goge sannan ta sake hawa kan kujerar da nufin mayar wa, Imran nan d'aga gefe yana goge su TV basu da ta zara me yawa, tunda ta sa kafar farko ta kujerar ta fara rawa ko a jikin ta haka ta d'aura ta biyun, aiko ta zame tayo k'asa zata fad'i gama d'aya ta gama sada'karwa sai ta kai k'asa, ta saki wata yar k'ara game da rauntsi idon ta, cikin zafin nama Imran yayi wata sufa had'i da bud'e hannuwan sa a haka ya iso gare ta, saukowar ta k'asa yayi dai-dai da zuwan sa saitin wajen aiko ta fad'o a fafad'an taffukan hannayen sa carf ya rungume ta a kirjin sa had'i da sakin wata b'oyayyar ajiyar zuciya haka ita ma ta zagaye shi da hannuwan ta masu taushi da santsi, tamkar dama ta san inda zata fad'o haka ta lafe a kirjin sa, gashin kan ta ya rufe mata rabin face, IMRAN ya zuba mata lafiyaye idanun sa baya ko kifftawa.. Jawahir jin kamar ana kallon ta yasa ta bude idon ta a hankali ako carf idanun su ya sark'e da na juna, wani kallo suke ma junna su me tatare da zallar tausayin, soyayya, k'aunar, an'nashewa, Jin dadi, gaba d'aya abinda kallon ya k'unsa kenan, kusan a tare suka sakar ma junna su wani malalacin murmushi me d'auke da ma'anoni daban-daban na tsantsar k'auna da shak'uwa, Jawahir tayi k'asa da kan ta tana jin wata irin kunya, har yanzu fa tana a hannu sa bai sauke ta ba haka ita ma bata cire hannun ta dake kaffadar sa ba, IMRAN ya saki 'yar k'ara yana ya mutsa face. Jawahir ta d'ago da sauri tana kallon shi dan so gani abinda ya same shi, sunna had'a ido ya kashe mata ido d'aya kana yace" hannu na zai sage.." yayi maganar yana mata nuni da ido. Jawahir ta zaro ido waje gani halin da suke ciki aiko tayi saurin tashi tsaye, tana ka re face din ta da hannun ta dan kunyar sa take ji.. Gani haka IMRAN ya sake saki k'ara a karo na biyo, Jawahir ta d'ago da sauri tana kallon shi sai ta ga ya kama kafar sa d'aya dake lank'washe yana yamutsa face alamar tana mai zafi, cikin sauri ta isa inda yake gaba d'aya ta rud'e sai wani shafa shi take yana juya shi game da cewa" sannu My!! Ina ne yake ciwo.." ta fad'a arud'e.. Shiko kallon ta kawai yake bai ce komai ba, a hankali ya matso kusa da ita ba tare da ta ankara ba, sai da yazo saitin face din ta sanna tajiyo saukar numfashin sa a wuyan ta aiko tayi suman tsogone ta k'asa ko da motsi sai raba ido take, cikin wata wahalaliyar murya Imran yace" K'albi na!! har yanzu baki fara k'ok'ari sauya mini matsayi ba...??". ya fad'a cikin wani sabon yanayi dashi kan shi bai san yanayi ba.. Jawahir jiki ya fara rawa ta k'asa cewa komai sai auki matsa hannu.. Wallahi na so nayi muku me yawa sai kuma gashi an kawo mana nepa bye.. Comment And Shared Please Mrs Abubakar ce [9/14, 7:38 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* 3⃣0⃣➖3⃣1⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Marya na rawa tace" fitsari nake ji My!!.." tana fad'ar haka ta mik'e da sauri ta bar wajen... IMRAN ya bita da wani kallo... " Sabida irin haka na ta nad'i wannan kayan, ki adana shi zuwa dare zaki fara aiki dashi, haka kuma zuwa dare zanyi miki bayani akan su.." Cewar Adda samera da ta mik'awa Jameela wasu bak'ak'en kaya har da safa ta kafa da ta hannu duk bak'ak'e.. Jameela tashiga juya kayan face din ta turb'ine tace" me kuma zanyi da wannan kayan da ko kyan gani basu dashi..?" " Duk abinda kika ga na d'auko na baki ba abin da zai cutar dake ko kya ma bane ki amsheshi hannu bibiyu, zuwa dare zaki san amfani shi.." tana kawowa nan a zance ta ta bar d'akin gaba d'aya... Jameela ta saki tsaki a fili.. Jawahir d'aki ta shige tana sauke a jiyar zuciya ita da tunanin iri-iri, " wai dama haka My yake? dama na zauna naga me zai mini? to ko bai da lafiya naji sai nishi yake mini a wuya? kai anya kuwa ko kuma ita ce soyayyar da yace zai koya mini ?? tab'a lallai ko in ita ce zatayi wuyar d'auka dan bazan jure wanna nishin ba Allah har fitsari ne ya matso ni". sai kuma ta saki dariya da ta tuno yanda tayi da tsili-tsili a gaba shi, dariya take har da rik'a ciki... Dariyar ta da yaji ne ya sa shi laik'awa d'aki yaga ko ba ita kad'ai bace kwance ya same ta ta juyawa kofa baya sai mutso-mutso take da alama dariya ce ta ci karfin ta.. Yace" K'albi lafiya?". ya fad'a da nufin k'arasawa inda take. aiko ta dira tsalle gefe tana k'ok'ari sanya kuka tace" Allah ba kai nake wa ba, ni bana so wanna nishin da kake kamar marar lafiya..?". ta fad'a tana tura baki gaba.. IMRAN ya sake takowa zuwa gaban ta yace" wanne nishi kuma..?" dan shi bai san yayi ba.. Rau-rau sai ga hawaye a kunci Jawahir tamkar wanda yayi mata babban aiki, tana tura baki tace" ni dai kaje zan shiga bayi.." IMRAN ya k'asa gane mata amma ba yanda ya iya dole ya fice a d'akin yana tunanin abinda yasa ta dariya haka.. Yana fita ta datsi kofar tana sauke numfashi sai kuma ta fara k'wak'wayar sa.. Musalin 1 da rabi na dare , Jawahir na kwance a bedroom din ta taji kamar ana ja mata sawu, a hankali ba tare da ta bude idon ta ba, ta janye kafar ta tana harde su waje d'aya, can kamar minting 2 taji an sake ja mata bargo ta saka hannu ta bibiyu da bismilla ta jawo shi har kan ta ta shige ciki,, abin mamaki yanzu kuma gaba d'aya aka d'auke mata shi, aiko ta tashi a mutuk'ar tsorace bakin ta d'auke da addu'a, can gefe taga an yada mata dashi akasa wutar d'akin ta kunna sanna ta sauko k'asa ta d'auki bargon ta, ta juya ta hau gado har yanzu addu'a take, da gudu aka fice a d'aki har kofa na motsi,. Jawahir ta firgice aiko ta saki wata ingataciyar k'ara wace duk gidan babu wanda bai jita ba dan iya tsorata ta tsorata, gaba d'aya ta firgice.. IMRAN da tun motsin ta na farko ya farka shi yayi saurin shigowa yana tambayar ta lafiya, aiko tana gani shi tayi bayan sa da gudu tana addu'a, tasi rawar jiki take a haka su baffa suka same su, baffa yace" lafiya kika mawa mutane k'ara a tsohon daren nan?" Murya na rawa tace" aljanace!!". ta fad'a tsorace dan gani take kamar zata dawo.. Kallan-kallo aka shiga, kamar had'in baki suka ce" aljana? a Ina??" Jikin ta na rawa ta shiga basu labari abinda ya faru, ko wanne jikin sa yayi sanyi Abdullahi yace" to kai Ina ka tafi lokaci dama ka barta ita d'aya a d'aki, ka dawo nan ne ku kwanta..." IMRAN ya sunna kai k'asa domin bai da tacewa. Jawahir ko har yanzu tana mak'alai a bayan sa, su baffa gani haka yasa suka fice a d'aki suna dariya k'asa-k'asa, Adam yace" kaga yara da shakiyanci." Abdullahi yace" to koma dai menene ai matar sa ce in ka bibiya ma shi ya tsora ta dan su kwana d'aki d'aya, yanzu ai nayi musu me gaba d'aya..." gaba d'aya su dariya suka saka ko wanne yayi part din shi cike da nishadi.. Jameela ta sai ta gaba uwar ta ta jefa mata kayan face babu an'nurin tace" wai uban me kika sani nayi ne? kin ce in nayi haka zata dawo part din nan gashi nayi hakan kuma an had'e musu d'aki, yanzu me kike tunanin zai faru a haka ma ya suke cika bare kuma sun keb'e d'aki d'aya ba ma awa zasuyi ba ahawani zasuyi wallahi in wani abu ya shiga tsakanin su basu kad'ai ba har ke sai ta shafa..". ta fad'a cikin zafi da konar zuciya dan ko kad'ai batayi tunanin haka zata faru ba, tayi d'akin ta a zuciye.. Adda samera bakin ciki da takaici ya hannata magana ko d'aukar mataki aka Jameela kayan da ta watso mata shi ta d'auke ta tura kasan bed... Abdullahi ya shigo d'aki yana murmushi ya kalle ta yace" a'a yanzu fa na barki kina barcci me kuma ya tasheki na ganki kamar ma ranki a bace.?" Da yake wutar d'akin a kunne take. Cikin inda-inda tace"eh naji tashi ka ne shine na mik'e naga ko lafiya to kuma sai ga ka dawo lafiya. ?" Murmshi mugunta yayi kana yace" kalau yara ne wallahi abu ma abin dariya, soyayya fa suke sha shine yarinyar tayi ihu mu kuma bamu sani ba muka affka d'akin da sauri muka yo baya, wai dan rashi kunya irin ta dan yau shine tace wai aljani ta gani". ya Kai k'arshen maganar da zuba mata ido.. Adda ji tayi cikin ta ya d'aure lokaci gudu, ga wani abu da yake tsarga mata wanda ta rasa menene shi, gashi dama Jameela ba bayani ta tsayayi mata ba, ko magana kasawa tayi sai ta haye gado tayi lamo kamar me barci... Abdullahi yaki wani boyayyen murmshi... " Sake ni naje na kwanta.." ya fad'a yana bambare hannu ta d'aga rok'on da tayi mai, babu musu ta saushi tana ta raze ido, sai da ta kwanta yayi mata addu'a sanna ya sauka k'asa shima ya d'auki sallaya ya shifud'a, bayi yaje yayi alwala kana ya zo ya tada sallah duk Jawahir na kallon shi dan to yarda ta rufe idon .... Ya jima yana kai kukan sa ga mahalicin mu, kana yayi sallama yana addu'oi, bayani ya idar yazo gaba ta yana ta kallon ta anan shi ma barci yayi awan gaba dashi Amma bai kwanta ba yana daga zaune... Fita zanyi gaskiya. Mrs Abubakar ce [9/15, 1:14 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* ```Asalam alaikum jama'a ina cikiyar sahiba ta Safeeya aliyu waki'l ta b'acce b'at bana ganin ta, duk wanda ya nemo mini ita ni kad'ai na san kyautar da zan mai``` _ban da baki godiya a gare ki yar uwa rabin jiki mimspueen marubuciyar rashin dace na gode sosai da k'aunar ki a gare ni Allah ya bar zumunci ya k'ara kare mu baki d'aya.._ *Rahma Abdullahi ina tayaki murmar kamala novel din ki, Allah bada ladan fad'a kar wa, Allah ya baki ikon kamala wanda kike typing yanzu..* ~Maryam Abdul, Maryam💕 Ina taya ku murnar fara sabon novel din ku Allah ya taimaka Mana ameen, rukky Mama ke ban manta dake ba, Mama Queen ke ma ina sanne dake, miss haajara kema ban manta dake ina muku fatan alhairi.~ 3⃣2⃣➖3⃣3⃣ BISMILLAHI RRAHAMANIR RAHIM Kiran sallar farko ya ta dashi, ji yayi wuyan sa a k'age bakin sa cike da addu'a ya farka bai kalle ko ina ba sai saitin da Jawahir ke kwance, ido ya zuba mata na dan wani lokaci kana ya sauke idon sa aka ta ya mik'e yayi bayi alwala yayi yazo ya ta da sallah kafin a shiga masallaci... Jawahir ta mik'e ta na sallati game dayin mi'ka hasken d'akin ta kunna gaba d'aya kana ta sauko a bed din, Imran ta gani yana ta sallah tsaye tayi tana kallon shi tunanin ta d'aya ba dai tun juya da ya tada sallah har yanzu bai idar ba, mamaki ya kamata to dama haka yake kullum ko sabida ita yau yaki barcii, wani tausayin sa taji ya shige ta lokaci d'aya, jikin sanyaye ta shige bayi tayo alwala ita ma lokacin da ta fito bata tarar dashi ba, dan an shiga sallah a masallaci... Ko da ya dawo bai kuma shiga d'akin ta ba, yaci burki a d'aki sa, tsakani ita dashi babu wanda ya sake fitowa har lokaci dining din gida kuwa babu wanda bai fito ba, amma ban da IMRAN da Jawahir hankali matan gida kuma yana kan su, gani ana shirin fara ci ga lokacin na gudu, Adda mairo ta dube Jameela tace" Jameela je ki taso yarinyar nan da Yayan ki, kar lokaci ya kure.." ta fad'a tana duban angogon bango falon.. Adda samera tace" kamar kin san abinda ke rai na kuwa, basu tab'a irin wanna jimawar basu fito ba sai yau.." ta fad'a tana kallon hanyar part din.. Abdullahi ya kalle su yana murmushi yace" Jameela zoki zaune ki ci abinci ki, yau yara na suna cikin nishadi, basu son damuwa ko takura in ma zuwan ne ke mairo in IMRAN ya fita zuwa an jima kije ki gyara 'yar ki domin Ina da tabbacin ta zama cikakiyar mace.." Ya fad'a cike da shauk'i dan ya san koo banza yau zai hana wasu su'kuni.. Adda mairo tayi wani gwalau da ido dan tsanani mamakin maganar sa, da ko kunyar yaran sa baiji ba bangare d'aya kuma tsoro ya tsarga mata in ko haka ne tayi sake da yawa da har aka kai wanna matsayi ba tare da ta tab'oka komai, innalillahi yanzu ya zanyi..?". shi ne abinda ya fito daga bakin ta kuma a fili dan babu wanda bai ji ba.. Da mamaki ake kallon ta Adda Samira uwar son jin k'wak'wafi tace" ya zanyi kamar ya ya? me akayi miki..?" ta fad'a haka duk da ita ma tana ciki rud'ani.. " Yarinya k'arama yanzu aka barta suka k'eb'e da yaron nan a haka kamar me hankali shine, amma shine yaje yayi mata haka, aiko zai fito ya same ni wallahi Jawahir me ta sani, dudu yaushe aka fad'a mai cewa matar sa ce yaro kamar jura yake shine har ya haike mata, salon ya ma yarinya ta yoyin fitsari Allah zai game dani, kema Yaya har da laifiki me yasa kika bari ta koma part din su.." ta fad'a cikin fad'a sosai kamar gaske Nan ko abinda ke nuk'urk'usar ta daban ne.. Abdullahi yayi murmushi irin naso na manya yace" Khadija, Jameela kuje ciki zuwa an jima kwa dawo. kana ya mayar da duban sa ga Adda mairo yace" yanzu ke duk soyayyar nan da yaran nan suke nunawa junna su baki tab'a kula ba, sai yau dan kawai ya sun cika burin su shine zaki hau fad'a, ni gaskiya banga laifi d'ana ba hakan da yayi yayi mini dai-dai, ko ya kace Adamu..?" ya fad'a yana kallon k'anni sa.. Mairo tayi shiru bata sake gigin cewa komai ba dan sosai take jin kunyar Yayan mijin nata, gashi yau kuma yayi mata b'aran b'arama.. Adda Samira tace" a'a gaskiya mu kam ba haka muka so ba, in san sa mu ne ai ma mata gyara kafin su tare, ba wai kawai daga fad'a musu daga Yan watani ba, muje zance marar dadi..." ta fad'a tana tura baki gaba... " To koma dai me zaku ce ni banga laifin kowa ba a cikin su, fatan ma Allah yasa mu samu jika..". yana kawowa nan ya mik'e ya bar su a wajen... Hakan ma Adam ya mara baya... Adda Samira kan ta na k'asa tana tunanin ta hanyar da zata bollo musu.. Adda mairo ta ciza yatsa had'i da kad'a kai sannan tayi k'wafa ta tashi ta bar wajen, a ranar abinci da basu ci ba kenan... Jameela tana zuwa d'aki ta zub'e akan kujera tana rusgar kuka, ba dan komai sai tunawa da tayi duk ita ce ta jawo koma menene, da bata je mata a matsayin aljana ba da ba'a had'e musu d'aki ba, garin neman gira gashi nan an rasa ido... Khadija tayi lamo akan bed tana ta juya zance baffa na ta, to me yake nufi da jawahir ta zama cikakiyar mace to me yake nufi?? shine tunanin ta gaba d'aya ta k'asa fahimta, domin ita ba kamar Jameela bace bata da k'awaye masu budewar ido, da waye wa.... Jawahir ce ta fara tashi har zata fito falo, sai kuma ta fasa da tuna irin yanda ya kula da ita a daren jiya, kawai sai ta koma d'akin say kwance ta same shi sai barcin sa yake sharb'a, kan shi taje ta tsaya tana k'are mai kallo, tunda take dashi yau ne kawai ta tab'a kallon shi taji wani abu daban, hannu ta saka saitin heart din ta taji tana bugawa da sauri da sauri, ta lunshe idon ta tana sauke wata kasalaliya ajiyar zuciya, tana murmushi tana komai ta wuce kicin din part din su raban ta dashi tun mutuwar abban ta, da yake ana gyara wa komai ta samu fas dashi, girki ta d'aura ta samu abu me sauki kamar indome da egg, cikin d'an lokaci k'ank'ani ta kamala girkin ta, falo ta dawo nan ma ta sake gyara shi duk da babu wani datti, sanna ta shiga wanka nan ma bata b'ata lokaci ba ta fito cikin shigar ta data saba wato saka dogayan riguna, layi mutu'kar yin kyau ainu. Falo ta dawo amma tayi jigum tana ta jiran fitowar sa amma shiru d'akin ta laik'a yana nan yanda ta barshi, tunanin ta fara ta yanda zata tashe shi, duk yanda ta k'iyasta gani tayi abun ba yuyuwa bane ta saki tsaki a fili, d'aki ta shiga ta tsaya akan say kallon shi take da tunanin ta yanda zata tashe shi.. Tun shigowar Jawahir na farko IMRAN ya tashi haka har girki da ta d'aura duk yana kallon ta, domin har kicin din ya biyo ta amma bata ganshi ba, da zarar zata juyo shi kuma sai ya boye, a haka har ta shiga wanka da kan shi ya d'auko abinda yaga bata d'auko ba ya sake gyara wajen, Jin zata fito need yasa shi koma wa d'aki ya shamamak'e yana jira yaga ta yanda zata tashe shi... Jawahir ta kwanta kusa dashi tana ta kallon shi, can ta tashi zuwa tayi ta d'auko ruwa me sanyu bala'i ta tun karo bed din... IMRAN tunda ya hango ta ya fara tunanin mafita, domin in ta watsa mai ruwan nan tsaf mura zata kama shi... Jawahir tana murmushi tana komai tazo gaban shi ta tsaye... Bari na tsaye a nan naga yanda zata kaya shin IMRAN zan tashi ne ko? zai tsaye ta watsa mai ko zai gudu,. Allah sarki su sunnan suna shirman su su kuma manya suna can suna kishi da bakin ciki ayye har yanzu fa basu angonce ba Adda Samira kwantar da hankaliki... Comments And Shared Please Mrs Abubakar ce [9/17, 6:03 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* _comments din ku nayi mini dadi irin sosai din nan musamma GROUP DIN BA SO BANE CUTA CE 1 gaskiya yanzu kuna k'ok'ari sosai Allah ya bar k'auna da zumunci na san masuyi na san marasayi kuma zamu gauraya nee.._ 3⃣4⃣➖3⃣5⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Ta wajen kan shi ta ajiye robar ruwan kana ta dawo kusa dashi ta zauna, shiru tayi tana k'are mai kallo murmushi tayi ta sunkuya dai-dai saitin face din sa kamar za tayi kissing din sa, sai kuma ta zame matashin da yake kai tana dariya, tace" na gano ka, dama ka jima da tashi shine kayi mini lik'imo in har barci gaske ne kake bai ci a ce har yanzu kana nan yanda kake ba to wallahi sai ka tashi..." ta fad'a tana haye wa kan shi, hannun ta duk biyu ta zuba acikin sa tana mai cak'ul'kuli had'i da sakin dariya... IMRAN ya saki dariya shima ya shiga tare ta game da kama hannun ta duk biyun, shi ma ya shiga ramawa, dariya suke suna shewa alamar duniya tayi musu dadi. Haka suka cigaba da yi, tunda suka fara har ya dawo suna yar d'anne d'anne, ta murgi shi ta haye kan shi, shi ma ya murgi na ta ya haye kan ta, cak'ul'kuli kuma ba su fasa yi ba, IMRAN ya rungume ta tsam a jikin sa a hankali cikin wata murya yace" INA SON KI JAWAHIR SO NA HAK'IK'A INA MUTU'KAR K'AUNAR KI MATA TA..." JAWAHIR ta sak'e ta k'asa cewa komai, sai tayi luf a kirjin sa tana jin wani iri a zuciyar ta... D'ago ta yayi yana had'e fuskar su waje d'aya, hancin su na gogar na juna yana kallon yanda ta runtsi idon ta cikin kasataliyar murya yace" K'albi na, ki kalle cikin idon na ki gaya mini abinda kike ji, please Jawahir ki gaya mini gaskiya ko zuciya ta zata samu nutsuwa, shin me kike ji a kan a yanzu...?" yayi maganar yana sake d'ago kan ta wanda ta ke k'ok'ari kawar wa gefe... Jawahir ta shigar mutsu-mutsu tana son k'wacewa, cikin murya me raurauwa tace" My!! yunwa nake ji..." "Ok.." ya fad'a duk da ran shi bai mai dadi ba.. Sakin ta yayi ta tashi, inda ta jera abinci nan ta koma ta zauna tana jiran sa, shi kuma shiga yayi k'imtsa kana ya fito cikin shirin fita, ta gaba ta yazo zai wuce cikin wata murya tace" My!! ga abinci fa a nan.." ta fad'a tana mi'kewa tsaye.. " Eh na gani sauri nake zanje inda za'a gaya mini abinda nake bu'katar ji, kin san akwai Nabeela!!.". ya fad'a yana kashe mata ido d'aya... Jawahir ta kar kata kan ta gefe, tana kallon shi sannan ta tab'arb'are fuska tana shirin fara kuka tace" amma fa domin ka nayi duk wanna hid'imar ka bari in ma zuwan ne kaci abinci tukuna..." tana maganar ne hawaye na zubo mata... IMRAN ya kalle a gogon bango yana k'ank'ance ido yace" gaskiya zan makara kuma kin san Nabeela yanzu zata iyayin fushi, so kici kawai in dai nine na gode, in kuma kina so naci to sai kin gaya mini abinda na tambaye ki...""" ya fad'a yana kawu da kai gefe... Jawahir tayi shiru kamar baza ta sake cewa komai ba zuwa can kuma tace" tom naji kaci abinci.." "" Kinyi alk'awari...""" ya fad'a yana mik'a mata hannu.. Ita ma hannu ta mik'a mai suka sark'e yatsun hannu su waje d'aya kana suka saki ko wanne ya nemin wajen zama, cikin nutsuwa da kwanciya hankali suka fara cin abinci IMRAN yana ta kod'ata da zuzuta dadin abinci, Jawahir dadi kamar ya kashe ta sai murmushi take tana dariya, a haka har suka kamala... " Tom ina jinki.." ya fad'a yana kama hannun ta had'i da matse su a cikin nashi hannu... Jawahir ta mik'e cikin tsantsar shagwab'a ta Haye cinyar sa tana wani langwab'ar da kai tace" My ba ka yarda da k'aunar da nake maka bane? a tunanin ko ban fito fili na gaya maka ina k'aunar ka ba, baza kayi sha'ku ko tunanin ba sabida so ko ban fad'a kana ganin shi a aikace My!! ina mutuwar son ka da k'aunar ka domin kai ne jinin jiki na, bana ji zanji dadi rayuwata idan babu kai a cikin ta My!!! ILOVE YOU SO MUCH MY heart, ban san ya zanyi da soyayyar ka ba, dan Allah kar ka guje ni ko da nan gaba domin kai ne gata na abin alfahari abin tun'kaho na bani da wanda zan gani naji dadi fiyya da kai my heart..." ta fad'a cikin matsananci kuka domin jin son shi take har cikin mak'wararar zuciyar ta da ran ta game da gangar jikin ta... Comments And Shared Mrs Abubakar ce [9/18, 11:29 AM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* 3⃣6⃣➖3⃣7⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Tsananin tausayin ta yasa IMRAN fitar da wasu siraran hawaye, shi me cike da zallahr k'aunar ta ya shiga goge mata hawaye yace" idai duk duniya zasu taru a kai na, bazan iya rabuwa dake ba Jawahir domin ke ce jina da gani na, haka kuma ke amana me gare ni tsakani baffa da mama babu wanda bai bani amanar ki ba, haka kuma nayi musu alk'awari kula dake har k'arshen numfashi na, Jawahir ina so ki d'auke ni kamar yanda na d'auke, kiyi min alkawari duk wuya duk runtsi bazaki tab'a rabuwa dani ba, haka kuma bazaki tab'a cutar dani ba, haka kuma duk wata matsala in ta taso zaki zo gare ni mu magance ta duk wuyan ta da tsaurin ta, Jawahir ki rik'e mini alk'awari na kamar yanda zan rik'e miki..." ya fad'a yana shafa fuskar ta.. Hannu ta saka ta had'e fusakar su waje gudu hancin su na gogar na juna, kamar yanda yake mata, ta lumshe idanun ta tana cusa hannu ta cikin sumar kan shi, a hankali tace" insha Allah duk abinda kake tunani bazai tab'a faruwa ba a rayuwar auramu ba, auren mu babu CUTA babu cutar wa zanyi iya baki k'ok'ari na, na gani na baka duk kani wata kulawa ta musamma fata na Allah ya k'ara mana lafiya da fahimtar juna..." sai kuma ta sake shagwab'a fuska tace" My!! bana so na sake jin ka ambata mini wani sunna me kama da Nabeela bare kuma ita kan ta, kar ka manta dama na baka ka ja ra'ayi na, kar ka bari wannan damar ta kub'uce maka..." ta fad'a tana jamai hanci alamar jan kunne.. IMRAN ya had'e jikin su waje gudu, yana mata wani salo wanda yasa ta kusa fad'uwa domin kafafun ta gaza d'aukar ta sukayi, fahimtar hakan da yayi yasa shi had'e bakin su waje d'aya yana aika mata da wasu mahimma sak'oni cikin kwarewa da iyawa, duk da shi ma dan koyone a fanni amma haka ya zage damtsi, JAWAHIR taji bak'on lamari domin tunda suke dashi hakan bai tab'a faruwa a tsakani su ba sai yau duk da ba wani abu bane, kissing ne kawai.. 😉 A hankali ya sake ta yana sauke numfashi yace" sai na dawo ko..". ya fad'a yana 'kauda kai gefe domin shima din tunani yake me kuma ya kai shi nan, ya san za'a rina aiko tayi shiru kamar ruwa ya cinye ta, har ya ficce a d'akin bata ce k'ala ba.. Sun Adda suna zaune suna jiran fitowar su ko wace sai sintiri take a falon da kallon kofa, ga tsaki da suke ja akai-akai, suna cikin haka IMRAN ya fito fuskar sa d'auke da murmushi, ido suka zuba mai ko wace da abinda take sak'awa a ran ta, shi bai ma kula dasu ba har sai da ya kusa k'ulewa sannan Adda mairo tace" IMRAN manya sai yanzu aka fito...?" ta fad'a yanda zan jiyo ta, aiko tayi sa'a domin jin maganar yayi tamkar saukar aradu ya juyo a su'kwane, gani irin kallon da suke mai yasa shi fara sosa keya yana sunna kai gefe, bai dawo ba a nan inda yake tsaye ya sunkuwa yana gaida su. ciki-ciki suka amsa mai ko wace zuciyar ta kamar ta faso jirkin ta ta fito tsabar bakin ciki... Har ya mik'e zai wuce Adda Samira ta sake jeho mai wata tambaa da cewa" lafiya ya baku fito dinner ba? sannan ihun me najiyo jiya da dare..?"" ta fad'a cikin murya tausayi kamar gaske gaba d'aya tayi wani iri... IMRAN har ga Allah baiyi niyya dawowa ciki ba, amma gani yanda ta tashi hankalin ta dole ya dawo da baya, cikin biyayya ya zaunar da ita akan kujera yana me kama hannu ta yace" kwantar da hankalin ki Adda ba wani abun damuwa bane, kawai tsorata tayi, kuma alhamdulillahi an shawo kan matsalar yanzu ma na baro ta tana barci, maganar dinner kuma da kan ta tayi mana a ciki, please addas kar ku damu kan ku ta iya yuyuwa ma yanzu ku gan ta fito, ni zan wuce na gode da kulawar ku..." yana kawowa nan ya fice a d'akin ya tafi neman halali... Babu wace zuciyar ta ba tayi mata nauyi ba a cikin su, ga wani kululun bacin ciki da ya gauraye musu jini da tsuka, sai nishi suke su kad'ai sabida tsananni b'accin Rai... Jawahir gado ta fad'a tana sake ajiyar zuciya akai-akai ji take kamar har yanzu yi mata yake, hannu ta same ta tab'a bakin a hankali ji tayi yayi laushi tashi tayi ta nemi mirro ta haska gani tayi lips din ta yayi ja had'i da kumburi sabida tsabar tsotsa da ya sha, zare ido tayi cike da tsoro a fili tace" wayoo me yasa banji komai ba lokacin da yake shanye mini jini.." ta fad'a tana tura baki gaba kamar yana kallon ta... Dariya nayi nace kaji shirme.. " Ai ko yau babu wanda zan ganni sai lips din na ya sab'e..". ta fad'a tana kwantawa akan bed din sa.. Zaune suke suna tataunawa, a tsakani su Ni da nake gefe banji me suke cewa ba amma da duk kan alamu hira ba tayi musu dadi ba, dan ran kowa ya b'accci Adam ya mik'e Rai a b'acce ya fice a office din Dan uwan nashi.. Abdullahi ya bishi da kallo cike da k'unar zuciya.. _me kuma yake faruwa shine abinda nace kawai.._ Adda mairo ta wuce d'akin ta domin rarashin 'yarta, ida Adda Samira ta k'asa ta tsare sai taga fitowar Jawahir... Ko da rana tayi da kan tayi girki iya wanda zai ishe ta, taci ta koshi tana yi tana kallo mirro... IMRAN ko da ya fita wajen Abokin say ya fara zuwa sun d'an tab'a hira har yana tambayar sa amarya ga mamaki sa sai ya ga yana dariya yana komai yace mai tana nan lafiya kalau, a hakan suka rabu bayan tafiya IMRAN babu jimawa sai ga Nabeela tazo ita zama tayi kusa da Abdullahi Nan suka fara hira ya sanar mata da iya abinda ya sani ita ma ta wuce abin ta.. Haka rayuwar su ta kasance tsakani makiya dama da hago amma har yanzu basu fahimta ba domin zallar k'auna ake nuna musu a zahiri amma a bad'ili tsanani k'in su ake, sun fifita su akan y'a'yan su domin gani idon au sautari za'ayi ma su Khadija abin b'accci rai su kuma a dad'a musu, wanna abu yana damun su ainu amma basu da damar magana.. Kamar yau gaba d'aya su suna zaune a falon JAWAHIR NA JIKIN IMRAN a kwance sai shagwab'a take zubawa shi ko sai biye mata yake , inda su Adda suna zaune sai dariya suke musu amma a bad'ili kukan zuci suke. Jawahir ta dawo kusa da Adda ta zauna tana tura baki gaba tace" nayi fushi tunda abun haka ne..". ta fad'a har da Yar k'wallar ta.. Bakin ciki ne ya kama Jameela gani tsagwaran raini wayo batayi tunani komai ba ta mik'e a fusace tazo inda Jawahir take ta sa hannun ta duk biyu ta d'ago ta sannan ta hankad'a ta tana nuna ta da yatsa cikin fushi da fusata marar amfani tace" 'yar iskar yarinya kawai marar kunya da cikakiyar nutsuwa, na sake gani k'afar ki a jikin uwa ta sai na koya miki hankali doluwa kawai.." ta fad'a tana wurga mata harara... Jawahir tayi sororo tana kallon ta tausayin kan ta ya kama ta hawaye ya shiga ambaliya a kuncin ta, ta kasa cewa komai sai kuka mai ban tausayi domin ita ta sa haka nee a ran ta kawai dan anga babu tata uwar ne a gidan.. tana cikin wanna kukan ne taji saukar mari me firgitar wa da hargitsi tunani... Comments And Shared Mrs Abubakarusaeenah@gmail.com [9/21, 11:07 AM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN MARUBUCIYAR.! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* 3⃣8⃣➖3⃣9⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Adda ce rai a mutu'kar b'acce tace" ko da wasa kika sake gigin tab'a mini 'ya da zumbar wulak'aci ko tozarci, ki sa a ranki sai na nuna miki koranki wawuya kawai.." tana kawowa nan a zancen ta sai ta koma ga Jawahir dake tsaye tana ruwan k'walla ta, tallafo ta zuwa jikin ta cikin kasataliyar murya tace" kiyi shiru kinji yarinya ta, rabu da anty nayi mata fad'a bazata sake ba kinji..". ta fad'a tana shafa gadon bayan ta.. Jawahir tayi shiru abubuwa da dama suna dawo mata amma haka ta jure bata sake magana ba. Allah sarki Jawahir da kin san marin nan da akayi ma Jameela abun zai zameki bala'i da baki bari an mare ta ba.. Bayan wasu mak'oni. Izuwu yanzu soyayya tayi bala'in k'arfi tsakani IMRAN DA JAWAHIR har ta kai ko wajen aiki zai tafi tare da ita yake zuwa, wannan dalilin ne yasa sam maso son cutar da ita basa samu dama, k'auna ce zallah wace ko a gaban waye basa jin kunyar nunawa juna haka ne ya jawo hankali iyaye maza akan IMRAN ya koma sabon gidan shi da ya gina tun kwanakin baya, Amma sai ya nuna musu shi baida ra'ayin haka wanna abun yayi wa su Adda dadi... Bayan 3 day's Kwance take akan cinyar sa tayi malimali abin ta, inda shi kuma sai aukin shafa mata gashi yake, face dinta kawai zaka kalla ka san tana jin dadi wanna shafar, cikin shagwab'a tace" My! gobe in Allah ya kai mu ina so naje gidan su Aina'u in babu matsala..?" Hankalin sa ya mayar gare ta cike da k'auna yace" maganar gaskiya banji zaki fita gobe sabida akwai inda nake son zuwa kuma ba tare zamu fita ba, so ki bari sai na dawo in yaso sai kije.." ya fad'a cike lalashi... Jawahir ta tura baki gaba alamar tayi fushi, Imran sarai ya gani Amma shima yayi fuska dan haka kawai yaji hankalin sa bai kwanta mai da fitar da za tayi ba, gani ya'ki rarashin ta yasa ta mik'e cikin bubuga kaf'a a k'asa tace" My ban fa tab'a tambayar ka zuwa ko ina ba, kuma wanna Aina'u da zani wajen ta kafi kowa sanin ta dan Allah ka barni..." ta fad'a had'i da k'walla. " Ya rabbi K'albi me yasa kike da taurin kai ne, tunda kike na tab'a hanaki zuwa duk inda kike buk'ata, yau d'aya dan nace bazaki ba shine zaki fara kuka to babu inda zakije..." yana fad'a ya tashi ya bar wajen.. Jawahir tayi shiru ran ta duk a dame na gani ta bata goma bata gyaru ba.. Washe gari da wuri ya tashi bai tashe ta ba har sai da ya kamala shirin s ana tafiya sannan ya tashe ta, har yanzu fushi take cikin turo baki tace" Ina kwana..?" Bai amsa mata ba ya ajiye mata kudi had'i da cewa" gashi nan ni na wuce, in na dawo yau to in kuma ban dawo ba sai gobe..." ya sa kai yayi fice war sa.. Jawahir tayi shiru tana tunani can kuma ta mik'e, ita ma shiryawa tayi abin ta bayan ta kamala ta wuce falon gidan babu kowa domin safeya ce sosai kewar mijin ta ne ya kamata ta lumshe ido tana sauke a jiyar zuciya a fili tace" ya zanyi ne to? me yasa na bari ya tafi da fushi ne? Anya na kyau ta kuwa..??" " Menene abun rashin kyau tawa? ai ke yar golace, shalele ta gaban goshin kowa, kinga ko ai bakya laifi, tunda a kan ki uwa ta mari 'yar ta, to wa zaki yi wa laifi a gidan na a hukunta ki, duk da ban san menene ba amma ko ma me kika yi kiyi dai-dai tunda ke komai naki me kyau ne.." cewar Jameela tana zama a d'aya daga cikin kujerun falon.. Jawahir tsalam ta mik'e zata wuce d'akin ta Jameela ta daga murya tace" in zakije 'yar tsuntsuwa ? ai yau tafiya bata kama ki domin duk inda kike shiga sai na biki, zamanki a nan ne ma kawai yafi miki alhairi.." ta fad'a tana kai coffee bakin ta.. Jawahir bata ce komai har ila yau kuma bata fasa tafiya ba. " Kashi bani da hankali in rai na ya b'accci, 'yar tsuntsuwa ki dakata naci.." ta fad'a fusace.. K'in tsayawa tayi baifi taku biyu ta shigo part din su tayi anyi mata wani tsinke, a tsakiyar kai dafe kan ta tayi cikin tsananin tashin hankali domin iya buguwa ta bugu ga wani zugi da yake mata, a hankali ta kalla k'asa dan fahimtar abinda ka jefe ta dashi, coff din dake hannu Jameela ne har yanzu tana nan zaune inda take, bata motsa ba.. Ran Jawahir ya b'accci amma gani yayar ta ce bata da damar ramawa komai za tayi mata sai tayi shiru ta wuce.. Adda samera ce ta fito wace ta jefe ta da coff din tana murmushi ta zauna kusa da 'yar ta tace" me kuma kike jira? yau gidan nan babu kowa sai mu kad'ai ina so naji ihun 'yar tsuntsuwa ya cika ko ina.." ta fad'a tana shafa mata gefen fuska.. Jameela ta sake narkewa a jikin uwar ta game da cewa" kwantar da hankalin ki mama na barewa baza tayi gudu ba Yar ta tayi rarafe ba, mudin ni jiniki ce yau zan saki farin ciki.." ta fad'a cike da ya'ki ni.. Tana zuwa d'aki ta fad'a kan gado ta saki wani kuka me tab'a zuciya, a hankali tace" ina kike mome ne? a 'yan kwanakin nan rashin ki na damu na mome, wait yaushe zaki dawo gare ni ne mome..?" ta fad'a cikin kuka.. A dai-dai lokacin da take kuka a lokacin ne kuma IMRAN ya dafe saitin zuciyar sa game da cewa" me kuma ya saki kuka K'albi? ko dan na hana ki fita ne? Allah ya ka kare mini matata Allah ka tsare ta da tsarewar ka.." ya fad'a cikin rauni, domin yaji a jikin sa bata cikin dadi.. " Wanda ya mutu ai baya dawo wa 'yar tsuntsuwa, me kike tunanin ne kina gani an dake ni akan ki a dake bulls ne? Hhhhhhhh lallai yarinya to ki maza ki farka domin bazan kyali ba.. cewar Jameela dake tsaye bakin kofa.. Jawahir dai bata kula ta ba sai kuka kawai da takeyi.. gashin kan ta taji ana damk'e mata da masifar karfin har sai da ta saki yar k'ara sabida zafin da taji, cikin kuka tace" Anty dan Allah kiyi hak'uri in wani laifi nayi miki, nima ba'a son rai na Adda ta hukuntaki ba, domin kina da gaskiya babarki ce ba tawa, haka ke d'aya kike da ikon hawa kan ta bani ba to na yarda nayi karn bani amma kiyi ha'kuri ki sake mini kai na kar yayi mini ciwo.." ta fad'a tana dafe kan na ta da dukan ni hannun ta biyu... Jameela ta sake matse mata gashin da kyau, Jawahir ta saki k'ara game da sakin wani rikitacen kuka tace" na rok'eki da Allah Anty kiyi hak'uri wallahi ko kusa da Adda bazan sake zuwa ba.." ta fad'a cikin kuka.. Dariya tayi kana ta same d'aya hannu ta damk'e mata k'unne da masifar k'arfi ga gashi ga k'unne, Jawahir ta gigice ta Ware murya iya karfin ta ta saki kuka me gigita cikin kuka tace" wayoo Allah na zata kashe ni, My!!!.." ta fad'a da masifar k'arfi.. Cak ya taka kan motar ta bada kirr.kiirrr. a fili yace" JAWAHIR!!!..." yana me dafe kirjin sa dake buga mai da sauri_da sauri,. wayar sa ya d'auka ya shiga Neman layi ta, Kira yake tayi amma anki d'auka, tsoro ya kama shi cike da fargaba ya juyo kan motar sa zuwa gida zuciyar sa bata mai dadi... " Wato MY ko dan ubanki, yau ko uban My din zaki Kira naga me kwatarki shegiya me suffar kwad'i..." ta fad'a tana had'e kan ta da garu.. Jawahir ta lumshe idon ta sabida tsananin wuya, wata k'walla me zafi tana zubo mata izuwa yanzu ta daina ihu sai nishin wahala kawai take.. Bari kiji wallahi bake d'aya ba mudin kika fad'awa mutane abinda ya faru tsakani na dake sai na gigita Miki rayuwar bake kad'ai ba har da ta IMRAN wawuya kawai marar ajiya...". tana fad'ar haka ta hankad'a ta gefe da k'arfi... Jawahir ta fad'i a k'asa goshi ta ya bugo, ta dafe wajen tana girgiza kai sabida tsananin wahala a nan ta zama sumammiya hannun ta dafe da goshin ta.. Jameela tana ganin haka ta tsalle ke ta wuce zuciyar ta fess fatan Allah yasa ta wuce karta tashi.. Wani irin bugu zuciyar sa tayi da masifar k'arfi ya dafe kirjin sa ga wasu hawaye da bai san da zaman su ba suka shiga rubo mai, ya Kara giyar motar sa da masifar gudu, a hankali ya furta'' ki tashi JAWAHIR please Jawahir kar ki zama raguwa mana.." ya fad'a cikin wani yanayi.. Jawahir ta wani motsa a hankali idanun ta ya bude yayi jawur, tamkar yana gaban ta ne yayi maganar, ta shigar jan jiki tana son d'aukar wayar ta dake ruri, sabida buguwar da tayi bakin ta na jini ta tofar da miyau me had'e da jini ta sake Jan jiki, ta dauko wayar hannun ta rawa tana gani dishi-dishi, My heart naga ana sa tana d'aukar wayar jiri ya d'auke ta ta fad'i warwas a wajen, tana nishi sama-sama, Gani ta d'auki wayar ya shi cewa" kina jina Jawahir?? fad'a mini meke faruwa yanzu? sannan kina Ina?? a wanna hali kike cikin?" yayi maganar a rud'e. Jawahir ta sake bude ido cikin jigata ta sake jawo wayar kusa da it's duk da Bata gani sosai tace" MY!!! ZAN MUTU, ZATA KASHE NI.... sai kuma ta kama tari babu k'wak'wautawa can kuma tayi dogon summa.. IMRAN YA SHIGA KWALLA MATA KIRA IYA KARFIN SA JAWAHIR JAWAHIRRR!!!.. _na rantsi zanyi shara domin yanzu kun rage comments masu comments din kad'ai ne, in kuma bakwa so sai a dai na_ COMMENTS AND SHARED MRS ABUBAKAR CE🤸‍♀ [9/22, 11:07 AM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* 4⃣0⃣➖4⃣1⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Gudu yake sosai bai ma cika gani gaban sa, dan ma Allah ya taimaka safeya ce babu motoci da yawa a titin, ikon Allah ne kawai ya kawo shi gida ko rufe motar bai tsaya yayi ba ya cikin gidan da gudu, lokacin shigar Adda Samira part din ta kenan, shi kuma ya shigo babu kowa a falon, da k'arfi yace" K'ALBI!!!..." sai kuma yayi part din su a hargitsi... Kwance ya same ta cikin jini, tamkar matacciya haka take, hankalin sa ya kai k'ololuwar tashi, d'aukar ta yayi a hargitsi ya fice da ita, bai tsaya ko ina ba sai asibiti an amshe ta cikin gagawa domin ceton rayuwar ta... Anyi nasarar dai-daitowar numfashin ta, nan aka kai ta d'akin masu jinya, kan ta d'anne da farin kyali.. IMRAM tsayawa yayi daga bakin kofa Yana hangen ta daga na, zuciyar sa cike da tausayin ta, daga bisa ni yaje wajen doctor a nan yake mai bayin buguwa tayi shi ne dalilin zubar jini ta da jin raunika ta, sai ciwon ka me tsananin dake damun ta.. IMRAN ya fito yazo d'akin da take bakin gadon ya zauna yana kallo yanda take fitar da numfashi a wahale take wani Sabon tausayin ta ya sake kama shi, bai san lokacin da hawayen bakin ciko suka zubo mai ba haka suka dinga d'inga aka face din ta, hannu su na sark'e waje guda.. Abdullahi ya duba a goggon hannu shi yaga lokacin ya kusa kurewa, gashi har yanzu IMRAN bai iso ba bayan shi yace mai gashi nan akan hanya, ya saki siririn tsaki domin mutane shi kad'ai ake jira... A k'unne yayi wa Adam magana, mik'e wa yayi ya fita daga waje sannan ya Kira wayar IMRAN, hankalin sa baya jikin sa dan haka wayar sa na mota bai d'auka ba, haka baffa Adam yata Kira amma shiru babu amsa gajiya yayi ya koma ciki ya sanar musu, jikin kowa babu yayi sanyi haka taro ya watsi... Ran su baffa ya b'accci sosai da rashin zuwan IMRAN waje haka suka wuce office din su ko wanne zuciya babu dadi.. " Eyye!!" suka fad'a a tare game da taffa tamkar sa'anin juna suna dariya farin ciki... Adda Samira tace" to aikin ki yayi kyau Naz shirts ki fice kafin su dawo, kin san halin babaki da shegin say idon tsiya yanzu zai ce kece..". ta fad'a tana wuce a d'akin. Jameela yau tana cikin farin cikin d'an haka cikin k'ank'ani lokaci ta bar gidan gaba d'aya.. Mik'e wa yayi zai je ya d'auko wayar sa, har ya kai 'kofa ta farka cikin murya masu jin jiki tace" M y!! zata kashe ni.." ta fad'a rarabe.. A su'kwane ya dawo inda take yana sake kamo hannun ta yace" K'ALBI bude idon ki gani a kusa dake, me ya same ki?? ". ya fad'a a rud'e.. A hankali ta bude idon ta tana kallon shi can kuma ta mayar ta lumshe, barci me k'arfi yayi awan gaba ita, domin allurar da akayi nata ta fara aiki... Fasa tafiya yayi ya koma ya zauna yana ta kallon ta, zuciyar sa na k'ara mai wutar son ta da k'aunar ta game da tausayin rayuwar su, tunanin sa ne ya tsaya akan waye yayi mata haka??.. gani barcin ta yayi nisa dole ya tafi ya d'auko wayar sa, baiyi mamaki gani miss call din baffa nashi ba, kiran su yayi d'aya bayan d'aya, ya fad'a musu abinda ke faruwa bai boye musu komai ba.. Babu wanda hankalin sa bai tashi ba a cikin su, haka su kayo asibitin hankali a tashe, sai da suka so ne ma suka ankara dashi kad'ai ya kawo ta nan suka shiga tambayar sa mutanen gidan.. Bai boye musu akan shi baiya kowa ba, sunyi mamaki da tunani Ina kuma suka tafi har haka ta faru..? I zuwa yamma kaf 'yan gida sun zo a sibitin, haka kuma sun cika d'akin, IMRAM yana mak'ali a jikin gadon yanzu ya dai na kuka sai da aukin sauk'e a jiyar zuciya da kuma tunanin mafita... Motsi ta fara da hannun ta zuwa can kuma ta bude idon ta a hankali, d'ishi-d'shi take gani kowa na d'akin lumshe ido tayi, game da dafe gefen kan da d'aya hannun tana ya mutsa fuska.. IMRAN ya kura mata ido sosai, can yace" sannu k'albi , kai ne yake miki ciwo ?" yayi maganar yana dafa mata kai.. Hannu shi ta kama a hankali idanun ta suka bude tar a kan shi, cikin murya marar sa lafiya tace" My! dan Allah ka d'auke ni daga gidan nan na gaji wallahi tunda na taso nake gani abubuwa da dama, har zuwa girma na, ka taimake ni ka rabani da gidan nan ko zan samu salamar rayuwa.." ta fad'i maganar hawaye na bin kuncin ta.. Babu wanda bai rud'e ba da jin wannan furicin nata, amma ban da IMRAN wanda shima tunanin sa kenan.. Cikin wata murya yace" kwantar da hankalin ki K'albi dole ma mu bar shi, ko dan samun farin cikin ki.." ya fad'a yana shafa mata gefen fuska.. A cikin su baffa ko Adda babu wanda yayi magana sai ido kawai da suke zarewa.. Suna cikin haka doctor ya shigo ya sake duba ta da kyau, gani babu sauran wata matsala yasa ya basu sallama, haka suka dawo gida ko wanne su jiki a sanyaye.. Dare nayi yace mata bari yaje ya dawo, akwai abinda zai duba tunda juyen duniya yayi da ita akan ta fad'a mai wanda yayi mata haka tak'i, da ya matsa mata sai ta sanya mai kuka, dole ya hak'ura zaje ya dawo ya gani da idan sa.. Yana fita ta tashi duk da bata jin k'warin jikin ta sosai haka ta wuce d'akin sa, laptop din sa ta hanga akan table cikin d'an sauri ta isa wajen bata wani sha wuyar cire password din ba, dube-dube ta fara aiko taci sa'a abinda taje nema cikin gagawa ta goge tass sanna ta mayar da ita inda ta ganta ta fice a d'aki tana suke a jiyar zuwa, maganar Jameela ta k'arshe na dawo mata, ita kuma baza ta so a cutar mata da IMRAN din ta ba... Yana shigowa d'akin sa ya wuce shi ma laptop din ya d'auka, yazo nan kusa da ita ya zauna yana duba wa, mamaki ne ya kam shi gani tunda ta fita bata sake shigo d'akin ba, tunanin sa ne ya tsaya kan to ya akayi shi ya same ta a d'aki? duk yanda akayi Jawahir ta goge, aiko ran shi ya b'accci ya d'ago yana kallon ta yace" JAWAHIR me yasa kika d'aukar mini laptop har ki kayi mini goge-goge ?" Ta kalle shi cikin shagwab'a tace" no ni bam shiga d'akin ka ba, tunda muka dawo Ina nan a kwance.." ta fad'a tana ya mutsa fusaka.. B'accci rai ya hanna shi magana domin ya sa kaf gidan babu wanda ya san da CC camera sai ita, haka kuma babu wanda ya san password din shi sai ita, tsaki yayi ya tashi ya bar mata wajen... Jawahir ta lumshe ido a fili tace" mudin zaka kasance cikin jin dadi ni zan iya komai dan gani na kub'utar da kai My! bazan iya jure ganin ka cikin mugun yanayi ba.." ta fad'a tana share k'wallar ta da tsananni bakin ciki, ba dan komai ba sai dan gani 'yar uwar ta ke neman rayuwar ta, yanzu dama duk k'aunar da jameela take nuna mata dama *BASO BANE CUTA CE* lallai duniya cike take da abubunwa alajab'i, inko haka ne ba makawa akwai mai d'aure mata gindin, kuma yanzu ita ma zata tsanan ta bincike, wasu hawaye suka zubo mata... IMRAN dake d'aki yana kallon ta tausayin ta ya kama shi, haka ya d'aure zuciyar sa shi ma ya fito inda take, da kan shi ya ta rarashin ta har tayi shiru.. Adda mairo ce ta shigo part din su bakin ta d'auke da sallama, duk da sun jin shigowar ta hakan bai sa IMRAN ya janye JAWAHIR daga cikin sa ba, sai ma k'ara k'ank'ame ta da yayi haka ita ma tayi lak'ur a jikin sa, kusa da su ta zauna tana kallon su da fusakar tausayin tace" Jawahir ya jikin naki ?" ta fad'a tana kallon su, zuciyar ta tanayi mata wani iri.. IMRAN yace" da sauki sosai tunda yanzu ba kamar d'azu bane.." " Ok yayi kyau Allah ya sauwak'e, Jawahir ki d'aure ki gaya mana wanda yayi miki abun nan, domin hankali mu ya tashi sosai da Ina cikin gidan nan da duk haka bata faru ba, amma abun mamakin a nan shine Addanki nan domin lokacin da zan fita na bar su ita da jameela a falo, to ban sani ba ko bayan fita na ita ko ta fita tunda tace bata san anyi ba, abun dai da mamaki gaskiya yarinya gaba d'aya tunda kika taso abubuwa sai faruwa suke akan ki ke d'aya, gaskiya lamarin akwai rud'ani a cikin sa, JAWAHIR ko da tsoratar dake akayi kika k'i fad'a ?" ta jefa mata tambayar cikin bazata.. Jawahir tayi saurin mi'kewa tana cewa" a'a-a'a babu wata maganar tsoratar wa kawai fad'ar ne bai da amfani, domin baka sani masoyin ka na gaskiya har sai wani mumun abu ya faru da kai a nan ne zai nuna kan shi, wane masoyin kuma rik'id'ewa yake ya koma makkiyi ko kuma ya nuna maka duk duniya babu ya kai Ashe duk ba haka bane ban tab'a tunani *ba so bane CUTA ce* sai yau na tabbar da hakan da ido na, amma na say Rai na ko zaa kashe ni bazan tab'a fad'ar ko waye ba mudin da rabon a san shi, to asirin sa zai tuno kowa ya ganshi, ni na bar mutun da Allah in babu a nan ai akwai can, haka kuma abinda kayi mai 'yar wani to kai mai za'ayi was taka insha Allah, wanna ba fad'a ta bace a rubuce yake, duk Wanda ya zalince ni a matsayi na na marainiya, Allah ya saka mini ko waye kuwa na barshi da malincin mu, Allah ne zai isar mini da isar say insha Allah..." ta fad'a cikin kuka.. Adda mairo har wata zufa take ji tana neman d'igo mata, amma da yake makira ce ita ma, sai ta k'washe-sheb'e fuska, tace" haka ne yarinya ta Allah ba azalimin bawan sa bane dama, Allah ya taimake mu baki d'aya ya tsare gaba, ni zan koma sai da safen ku.." ta fad'a tana wuce wa.. IMRAN ya juyo da ita saitin sa yana kallon ta yace" ina alk'awarin da kika mini na duk abinda ya faru da d'aya matsawar d'aya baya waje to dole d'aya ya sani, yanzu dama har akwai ranar da irin wanna abun zan faru dake ki gagara gaya mini, anyya JAWAHIR kina jina kamar yanda nake jinki kuwa ? idan har kina jina kamar haka bazaki ji shakar gaya mini damuwar ki ba ko Wanda yake k'ok'ari turaki kiyyama lokacin baiyi ba, bazan ta kura ki ba akan ki fad'a mun ba, duk lokacin da kika shirya sanar mini ni a shirye nake da na saurare ki.." ya fad'a yana shafa gashin kan ta.. JAWAHIR ta sake k'ank'ame shi cikin kuka tace" kayi hak'ura My!! bazan iya ka kallon cikin mugun yanayi ko hali ba, bazan bari a tagaiyar rayuwar ka ba, zan iya fanssar ka haka kuma zan iya jure komai akan kai, dan Allah ka sa ran ka babu abinda ya faru dani na muni ko nak'i, ko da nan gaba kuwa kak'iji kak'i gani My heart dan Allah kuma bana so ka tsawai ta bincike.." ta fad'a tana had'e hannuwan ta waje guda alamar rok'o... " Bazai yuyuba JAWAHIR, bazan iya halin ko in kula da maraiyar ta ba, kar ki manta ke amana ce gare ni, bazan iya wulak'ata 'yar amana ta ba, bincike ne kuma sai nayi.." ya fad'a yana k'auda kan shi gefe.. Jawahir ta bude baki za tayi magana, sai ga Adda samira da jameela sun shigo d'akin, ko wace idon ta akan Jawahir, gani su da tayi ba k'aramin tsora ta tayi ba har sai da ta bude baki zata gubbud'a ihu Jameela tayi nata want azalimin kallo aiko ta had'iye abinda tayi niyya.. Adda ta k'araso inda take cike da tausayin ta kamo hannu ta tana wani rausaya fusaka tace" sannu yarinya ta, ya jikin naki ? wai gari yaya haka ta faru ? sam ni ban ji komai ba ko dan Ina barci, dan tunda Jameela ta wuce dana koma cikin ban sake fitowa ba, haka kuma ban sake jin motsi kowa ba, sai Kira baffanku yayi wai kina asibiti, nayi mamaki sosai.." ta fad'a tana wani sake shafa ta.. Cikin dabara JAWAHIR ta zare jikin ya daga na Adda Samira ta koma jikin IMRAN tayi lak'ur, haka kuma tak'i magana, sai IMRAN ne ya biye na Adda suna ta tataunawa akan matsalar.. Jameela ta matso tace" sannu sister ya naki? Allah ya k'ara sauki, wai ina brother din ya tafi ya barki haka har haka ta faru dake ? da ka fad'a mini k'in yarda nayi sabida na san tare kuke yawo kamar wasu jab'a.." ta fad'a tana kai hannu ta da zummar tab'a JAWAHIR din.. Aiko JAWAHIR tayi.... da haka kuke comments wallahi bazan ji k'iwar yi muku typing ba aradu naji dadin yanda kuka nuna sosai, in kun d'aure a haka nima zan d'aure..🤸‍♀🤸‍♀🤸‍♀🤸‍♀🤸‍♀🤸‍♀🤸‍♀😑 Comments and shared Mrs Abubakarusaeenah@gmail.com [9/23, 4:09 PM] Mrs Abubakar 🌹: *💫DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION💫* *~we are here to make you happy, smile, educate and to realized that we are best among all.... DA BAZARMU MUKE TUNKA'HO~* *💔🌹BA SO BANE 🌹💔* ( *_CUTA CE_* ) *_STORY_ $* *_WRITTEN BY_* *HUSAINA B.ABUBAKAR* *(Mrs Abubakar)* LITTATTAFAN NA! *'YAN BIYAU KYAUTAR ALLAH NE* *HAD'IN ALLAH NE* *KA MANTA DANI* *KUN CUCE NI* *BANYI DACE BA* *BA SO BANE*... *Book 2* _Rukky mama Ina taya ki murnar kamala novel dinki ALJANA CE SULA, Allah yasa kin gama a sa'a, ya bada ladan fad'ar wa, muna godeya sosai.._ 4⃣2⃣➖4⃣3⃣ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM JAWAHIR ta ma mugun ruk'o ta matsi hannu ta damk'e shi, cikin k'warewa da mugun ta, haka kuma fuskar ta d'auke da murmushin k'arfin hali, Jameela zafi yayi zafi, domin ji take kamar ta saki fitsari a wajen tayi tsile-tsile da idanu wanda suka ciciko da k'walla, amma babu damar fitar dasu... JAWAHIR tace" Anty na, ai kin san ko wanne bawa bai isa ya tsallake k'addar sa ba, kuma duk da haka ta wani tafi ta wani ni dai Allahmdulillahi da abin ya tsaya mini a iya haka, domin tun kafin na mallaki hankalin kai na, na samu miji a b'agas kin ga na zama yar gata, to babu zance wani da yayi yawa dani, ya tsaya ma mutane a zuciyar su abinda da ba'a fara komai ba yanzu muka saka hannu a fata ko My!! ?" ta fad'a tana kallo IMRAN da hankalin sa ya naga rok'on da tayiwa Jameela, a su'kwane yace" k'ware da gaske soyayya fita guri-guri, yanzu zamu fara domin bazan iya bari ki a inda za'ana cutar mini dake ba dan bazan jure gani haka n ba.." ya fad'a yana shafa mata gashin.. Jameela ta laumshe ido, azaba da rad'ad'i na shigar ta tace" yayi kyau masoyan asali ni bari na wuce.." ta fad'a tana mata nuni da ta sake ta da ido, ita ma alama tayi Mata da baza'a saki ba, a fili kima tace" Anty na daga zuwa har zaki wuce, ki zauna ma muyi hira.." ta fad'a tana aika mata da wani mugun kallo na zaki san sauran.. Jameela ta fara zufa domin Jawahir farce (kumba) ta kafamata har sai da taji sun nutse a hannu ta, dan ba k'aramar damk'a tayi mata ba... Jameela ta ciza lips tace" a'a na gode da wannan karamawar taki k'anwata.. fad'a tana k'ank'ace idanun ta alamar ban ha'kuri... JAWAHIR ta saki dariya kana ta sakar mata hannu tace" ok ba damuwa zaki iya tafiya.." Jameela ta saki a jiyar zuciya game da kama hannu ta da d'aya hannu me lafiya, bata sake cewa komai ba ta fice a d'akin a mutu'kar gigice, domin jini ya fara fitar mata... Adda ta zubawa JAWAHIR ido na d'an wani lokaci can tace" to Allah ya sauwak'e yarinya ta kina kuka kinji, IMRAN ka kula da ita da kyau kaji.." ba suce komai ba, har ta fice a d'aki.. IMRAN ya juyo da Jawahir da nufin tambayar ta, ai kafi yayi maganar tayi sauri rufe mai baki da d'ayan hannu ta, tana kallon tsakiyar idanun shi tace" a'a bana su tambaya ko bin ba'asi MY a hankali kai ma zaka fahimci komai, amma ko da nan gaba na rok'e ka kar kaga laifi na, domin dole akayi mini.." ta fad'a wasu siraran hawaye na fin k'uncin ta, dan tana jin tsanani zafi a kirjin ta, musamma in ta tuna Jameela fa... kawai sai ta sake saki wani rikitacen kuka mai kona zuciya... IMRAN ya d'ago face din ta ya had'e da tashi, cikin murya rarashi yace" JANA'A!!! kalle ni nan kinji, kalle k'wayar idanu na ki fad'a mini sirin zuciyar ki ?" ya fad'a yana kafe ta da ido.. A hankali ya ware fararan idanun ta a cikin nashi, kalla juna suke babu k'wak'wautawa can ta k'auda kan ta gefe, ya sa hannu ya maido ta, kafin ta ankara ya had'e bakin su waje guda, sun d'auke lokaci suna kissing din juna su cike da so da k'auna ga tsananin k'warewa... Sakin bakunan juna su su kayi kamar had'in baki suka rungume juna cikin tsananin shauk'i da an'nashewa, cike da zallar k'aunar sa tace" ina mutuwar son ka My heart, Ina maka son da ban tab'a mai wani kamar sa ba, a matsayi masoyi, ka raine ni da tsantsar k'aunar ka, wace har abada banaji zan d'anne ta, ILOVE YOU SO MUCH MY HEART!! Allah ya bar mu tare har gaba da abada..." ta fad'a tana sake shigewa jikin sa... " I LOVE YOU 2 MY JANA'A, ALLAH ya k'ara tsare mini ke a duk inda kike, Allah ya bani ikon rik'e alk'awari da amana, Ina miki son so My K'albi son da ban tab'a ma wata budurwa ba sai a kan ki domin na rayu da son ki ne tun kina zanin goyenki, a zato na shak'uwa ce kawai Ashe abin yace haka, na godewa Allah ya sa tun kafin na sani kika zamo matata, naji dadi hakan sosai Allah ya biyi su baffa da mama da gidan aljanar fidaussi, Allah ya saka musu da mafificin alhairi Alhamdulillahi Alhamdulillahi Alhamdulillahi..." shi ma yana saki matsi ta a jikin sa... _ikon Allah halan wanna masoyan kun manta da ciwon dake goshin ta, sai wani matsi-matsi kuke a gaba na babu ko kunya, dadi abun ma Ina da miji a kusa_. 😒 Jameela tana zuwa d'aki bayi ta nufa cikin rawar jiki ta hau wanke hannun, ga rad'ad'i zafi na shigar ta, haka ta d'aure ga bak'ak'en maganganu da JAWAHIR ta yab'a mata, zafin zuciyar ta ya k'aru ta kasa jure wa aiko ta saki wani masifafan kuka me cin rai, hakan yayi dai+ da shigowar Adda bayi, gani Jameela na kuka sai kawai ta tsaya tana kallon ta sai da ta bari tayi me isar sanna tace" to in kin gama zo ina jiran ki.." ta koma d'akin ta tayi zauniyar ta... Jameela ido jawur ta biyo bayan ta, har jin hanci take.. " Ki nutsu magana zamuyi mai mahinmaci.." Daga na nima waje nayi tunda maganar bata yara bace.. Bayan kwana biyu, a yanzu JAWAHIR ta ruga da ta gano lagwan Jameela sosai, babu dama su had'u sai ta sata kuka me cin rai, tunda ta fahimci bata son a mata gorin aure ko matsi mata hannu, to Jawahir ta samu waje da zarara sun had'u to insha Allah sai ta fitar mata da jini, haka ne ya sa da ta hango JAWAHIR ko me take sai ta gudu a wajen, a cikin gidan babu wanda ya fahimta sai IMRAN da Adda Samira... Gashin dai kumba dafi ne da ita, gashi kuma ba sake waje ake ba, inda tayi mata a nan farko nan take sake ji mata wani, aiko wajen yayi duhu duk da hasken fata irin na Jameela.. Ohh su JAWAHIR an k'ware a mugun ta.. Kallon baffa yayi da rashin fahimta yace" baffa ni fa gaba d'aya bangane ba, yanzu menene amfani dawo mini da takkardun nan waje na, ni a gani na zaifi kyau ka ci gaba da rik'e su a hannu ka, tunda kaga ni har yanzu ba wai wani wajen ajiye ne dani ba mahimmi..." " A'a yaro na tunda har kaga na baka to lokacin da mahaifin ka ya d'iba ne ya cike, maganar a jiya kuma a kwai waje-je da dama me zai hana ka kai su bank, na san a can babu abinda zai faru dasu, ban so ko JAWAHIR ta san inda suke domin su din abubuwa ne masu matuk'ar mahimamci a rayuwar ka IMRAN kar kaga ba dawo maka da ragamar kud'in a hannu ka ka fara sha-shanci duk da na san ba halin ka bane, Amma na san kud'i suna iya sa mutun yayi komai a kan su, ga hakin ka nan ni na baka abinka hannu da hannu, Allah ya baka ikon rik'e su cikin kwanciya hankali..." ya fad'a da murmushi akan face din sa.. IMRAN yace" insha Allah zanyi abinda kace, na gode sosai baffa Allah ya biya ki da mafificin alhairi, amma banjin zan kai su bank, Ina da wani waje maimahimmaci zan adama su a can, sai magana companies ku ci gaba da rik'e su kamar yanda kuka saba, na gode sosai baffa...". Nan su kayi musabaha Baffa ya fice a office din, IMRAN kuma ya fad'a duniyar tunanin dalilin da yasa baffa ya dawo mai da komai hannun shi, anyya lafiya kuwa...? babu amsa dole yaje bakin sa yayi shiru.. Bayan wata biyu, Tunda ta matsawa Jameela ta samu salamar a rayuwar ta babu me hantar ta ko kyarar ta, lafiyar ta kalau yanzu ga soyayya da take k'ara bunk'asa, tana cinyyar sa yana shafa kan ta gefe gudu kuma, su Adda ne da yanzu abin ya zame musu jiki, Amma da Allah kad'ai ya san zuciyar su, cikin shagwab'a tace" My!! ya maganar sabon gidan namu ne?" Gaba d'aya hankali su ya dawo kan su, IMRAN ya danyi jimm can kuma yace" sorry K'albi maganar gaskiya yanzu sai dai ki k'ara ha'kuri har su baffa su samu abinda suke nema yanzu, domin maganar da nake miki duk wata dukiya da kika sani yanzu ta dawo hannu na ba tun yanzu ba, so duk da su baffa ba wai basu dashi bane kawai Ina so naga sun sake samu ne sosai yanzu nauyi zaiyi musu yawa ne, in har na bar gidan nan so ni kuma bazan so haka ba, domin ina k'aunar su baffa da Adda ga k'unne na, kema na san bazaki so mu tafi mu bar su ba ko.?" yayi maganar yana laik'a fuskar ta.. Murmushin ta sakar mai game da cewa" haka ne My!! Allah ya zab'a Mana mafi alhairi, Allah ya baka ikon juya dukiyar ka ta hanyar halal, Allah ya tsare maka zuciyar ka ya kare ka ga duk wani abun ki mutun ko aljan.." ta fad'a tana shafa mai sajan face din sa.. " Ammeen Ameen matata Allah ya bar mu tare naji dadi addu'ar nan taki.." ya fad'a cike da farin ciki.. Adda mairo tace" au dama yanzu kana nufin dukiya ta bar hannu Abdullahi kenan.??" ta fad'a cike da sha'ku. Adda Samira tace" haba wallahi ba a bazan ba ni fa nace, amma kai yanzu IMRAN ko kunya baka ji na amshe dukiyar ka ahannu k'anni uban ka, yanzu kai ka kyauta kenan? lallai yaran yanzu sai a hankali ai BANYI tunani zaka mai irin wanna sakayyar ba wallahi, lokacin da take hannu NAFI'U baka amsa ba sai yanzu da shi yake k'ok'ari gani ci gaban ka a kullum, to wallahi ka dai ji kunya IMRAN mace ta zugaka ka zama kamar ba imran din da na sani ba, ga zallar rashin ta ido da ta koyar da kai a gaba mu ko kunyar idanun mu bakwaji zaka mamak'e yarinyar k'aramar a kirjin ka, ni dai Allah na gode maka da ban haifi iri wanna mugun iri ba wallahi, to ka amshe kud'i saura kadarori ko suma ka amshe...?" ta fad'a cikin hargowa, dan ko kad'ai ba tayi tunanin haka zata faru ba.. JAWAHIR tayi shiru tana tunani da nanata maganar da addan ta fad'a na mugun iri, yanzu ita ce mugun iri, take Taki wasu hawaye masu zafi suna fito mata, Adda mairo ce ta kula aiko ta amshe da cewa" sannu gyare uban 'yan kuka, uwarki akayi miki da zaki sa mutanen a gaba da kuka, yarinya kamar wata kyand'ir d'aga magana sai d'iga to ko mutuwa zakiyi sai na mu fad'a marasa kunya futsararu.." ta fad'a kamar zata kai musu duka... Khadija wace ta muto akan son IMRAN ta had'e Rai tace" haba mama meye haka dan Allah, ko banza su mafa tamkar 'ya'yan ku ne, yanzu ni a cikin maganar nan ma gaba d'aya bangane abin zagi ko cin fusaka da gori ba, kud'in shi ne fa yana da ikon da zai amsa a duk lokacin da yake so, bare kuma na san yayana ciki da bai, ko da ku baza ki yarda ba baby yanda za'ayi yace baffa ya bashi kud'in sa, ki tsaya baffa ya dawo shine kad'ai zai warware muku komai, kar kuje kuyi abin kunya n...." Maganar ce to mak'ale sakamakon bige mata baki da Adda tayi, da k'arfi har sai da jini ya fito.. Ta galla mata harara tace" shasha kawai me mahaukacin tunani, na sake jin bakin ki a nan ki ga yanda zayin dake.." Khadija Yar baban ta aiko ta saki kuka me tab'a Rai game da cewa" wallahi sai na fad'a wa babana.." ta wuce part din su da gunjin kuka.. Jameela tace" kai ma dai baka kyautawa kan..." Tsawa da ka mata me k'arfi gaske wace ba ita d'aya ba hata su Adda sai da suka tsorata kowace tayi wuk'i-wuk'i da ido, ya shiga kad'a mata hannu cikin zare idon da yayi jawur murya a k'ausashe yace' wallahi na sake jin kiyi magana na lahira sai ya fiki jin dadi, da iyayen ki nake ba dake ba kar na kuma jin maganar ki a nan.." ya fad'a game dayin mata alama da hannu.. Jameela jiki na rawa ta wuce tayi part din su, dama albarkacin Jawahir suke ci har ya saki jikin sa a cikin su yanzu, to yau kuma gashi a tab'o shi har ya dawo ainahin IMRAN din sa... Bai kuma cewa komai ba ya ci gaba da sauraron su... " IMRAN ai baza mu san ran ka ne ya b'aci ba sai ka rufe mu da dukan tunda k'arfin ka ya kawo, yoke kiyi wanna maganar mutumin da ya iya amshe kud'i ai babu abinda bazai iya ba, b'acin rai ba ko mutuwa zamuyi sai mun fad'a.." su fad'a a tare game da barin wajen ko wace zuciyar ta na mata kunnar gaske, gaskiya yanzu su ka rage basu kud'i ba kamar dah ba.. Khadija na zuwa d'aki way ta bugawa babanta ta gaya mai duk abinda yake faruwa aiko babu shiri ya fad'awa Dan uwan sa su kayo gida ran su a b'ace.. JAWAHIR ta d'ago tana kallon mijin nata, can kasan idanun sa ta hango tsantsar bakin ciki da b'acin rai amma yana k'ok'ari boye mata, kau da ido tayi ita ma tana share k'wallar, cikin sanyi murya yace" oohh kuka ko K'albi??" Tausayi ya bata gani yanda aka zagin sa tas, amma yana k'ok'ari kwantar mata dana ta hankali, kawai ta rungume shi tace" kayi ha'kuri kaji my baby, da sannu komai zai zamu tarihi.." A Haka suka wuce part din su ko wanne zuciyar sa babu dadi... Su baffa sun zo gida, ko wanne d'akin matar sa ya shiga tamkar zasu aro baki haka su kai musu fad'a ta tass suma suka goran ta musu kamar yanda suka goran tawa IMRAN, a cikin su babu wace batayi kukan ba, Dan abun sai da yayi Muni fiyya da zaton ku maso karatu.. Tunda daga ranar suka fito da tsanar da suke mawa Jawahir k'arara, ba sai jin kunya ko boye wa a gaba kowa nuna mata tsana suke dan gani suke ita tasa Imran amsar dukiyar sa, dalilin haka ya sa IMRAN rufe kofar su ta nan falon suka bude ta waje, gaba d'aya suka ma falon k'aura mudin ka ganshi a bangaren su Adda to gaida su su kajeyi. ... Kwance take bayan ya futa, k'ara wayar tayi alamar shigowar sak'o, d'auka tayi domin dubawa pic ta gani har gudu uku ko wane kalar sa daban kamar baza ta bude su ba , sai kuma wata zuciya ta sa budewa, cilli tayi da wayar game da fass K'ara....... Me kuma kika gani da ya firgita ki haka baby Jawahir.? Comments and shared Mrs Abubakarusaeenah@gmail.com Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels