Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels [6/13, 3:08 PM] Chuchu👻: *GWARZON* _NAMIJI_ Romantic Seductive Erotic Crazy marriage. Ana babbakar Giwa wazai jiyo qaurin Zomo ,Nayi *Jarababben namiji* ya bada vibes🫦Nayi *Harijin Namiji* was given😘Bare kuma uwa uba *Gwarzon Namiji* . Hajiya a karkade zani a sha karatu ,littafin bai fito ba saida ya shirya 😍 Plz Labarin ma'aurata ne Don Allah in ke ba matar aure bace na haramta maki siya 🙏🏽 _Savoda haka mutum 50👌🏾 kadai zan siyar ma book din Daga Yau_ *01/06/2024 har zuwa 07/06/2024* Damarkine ki biya in saki a Group in aka wuce mutum 50 bazan siyar ba coz in anyi yawa ake samun ɓarayi masu fitar dashi🙃 ₦1000 ne zaki biya ta nan bank din ki karanta cikin salama ba hakkin kowa 7782217014 Mohammed Hassana,Fcmb. Shaidar biya ta nan Number 09065990265 ________________ Page 010 _Last free page_ Yusrah "...That You have 20 seconds to carry out your idiot self out of my office ,otherwise i'll call her?" Daddalo ido yayi waje yayi yana kallon ta shaqe da mamaki Bai aune ba yaga ta fara daddanna jikin wayarta alamar tana kiran number matan nashi . Cikin rawar murya dason kwantar da tarzoma yace "Ke kam Yusrah na kasa sanin menene yake cikin qwaqwalwarki ,kullum tunanin ki a hagunce yake ,nifa nazo nan ne saboda...." Bai samu zarafin qarasa maganarsa ba yaja yayi shiru yana bubbude hancinsa yana sauraron Al'ajabi "Ke kam wata kalar bankaura ce da zaki bar mijinki da sassafen nan yana bibiyan en mata? Yau fa monday bayi da aikin yi ne? Ko baida wajen zuwa ne sai bibiyar en mata? To ina so ki kira mijinki a waya ki tambaye shi me yake mun a office da wannan duku dukun safiyan!!!" Wani murmushi mai sauki tayi ,mai dauke da rashin damuwa ko yarda da kalmomin da ake fada mata daga wayan. "Listen er budurwa ! Koma wanene yazo wajenki ban sani ba amma tabbas bazai taɓa zama mijina ba kinji ko?" "Oh really🤨? Zai iya zama fa da gaskiyar ki,amma nidai Namijin da yake gabana A halin yanzu ,yana sanye da kaya...(Ta fara kwatanta mata Major Adeel sak kamanninsa da kayan dake jikinsa) A take anan jikin ta ya dauki kyarma cikinta ya qulla quuuuurrrrr da sauri tayi gaggawar dafe kujera saboda yanda taji ƴa tagwayen cikinta masu kimanin wata 6 na motsawa kamar zasuyi tsalle su fito waje nan take. Bakinta na rawa tace "wah....what?" "Yess....idan kuma kwatance na yayi daidai da na mijinki zaki iya zuwa ki tabbatar ma ganin ki ina office dina da ke number A9 ,Yusrah and co. grp of companies....(Ta fara kwatanta mata office dinta da adreshin kamfaninsu) Dukda wani irin gumi da yake karyo mata a goshi ga numfashinta na seizing ga blurred vision saboda jiri da take gani ,bai hanata rarumar key din motarta ba a yanda take da room slippers din kafarta tayi harabar gidan da gudu ta afka motarta Venza ta mata key tanajin wani irin ruwa mai dumi yana kwaranya a ƙasan ƙasan ta.....amma haka ta figi motar a guje cikin tashin hankali gate officer din ya tale mata gate tayi waje da gudu ba tare da tabi ta kansu ba A wulaqance Yusrah ta waigo tana masa kallon qasa qasa mai cike da fitsara da rashin arziki "While....har yanzu kana da damar ficewa daga office dina and run For your dear marriage" Shi haka nan yaji haukanta da barazanarta ya bashi dariya "Oh wai er mitsitsiyarki dake kike tunanin zaki iya manipulating dina? Ina tsaye kina mun fake call? Nasan bazaki iya kiran matata ba" Rausayar da kai tayi ta cigaba da jujjuyawa akan kujerar office dinta tana latsa laptop din gabanta "Ok zaka gani😎" "Hajiya Yusrah nazo ganin Hajiya Juwairiyya Sadiq ne don mu gudanar da inportant meeting regards our business ,but due to her health condition ,as she made mention ta ce in samu ganin ki ke yarinyar ta ,amma idan haka zai zama matsala Bara in tafi nayi magana da ita " "Mr man gerrout from my office! Ina da abunyi" Jinjina kai yayi "Na tafi" Taku daya ,biyu a na uku , wayarsa ta fara tsuwwa "Hello Oga sir ba lafiya ,Madam ta fito gida da gudu bamu san inda zata ba ,due to that mukabi bayanta For her protection ,saidai unfortunately kulawanmu bai isu ba yanzu haka ta samu fatal Hatsari😭😭😭😭Motar ma gayinan yana hayaki ya fara kamawa da wuta wayyo Allah mun shiga uku....." Kawai sai sojan ya yanke waya cikin ɓurarin kuka "...wait....wait...helloooooow" A Hassale ya juyo ya kalleta fuskarsa Symbolized danger ,gangar jikinsa Shows devil 👹Gargasan jikinsa sun mimmike ,annurin fuskarsa ya ɓata kamanninsa na muggayen sojoji masu farautar zakuna a daji suyi clearing forest yayin yaki su maida makwancin kura camp dinsu nan take ya fito. Take anan tafiyarsa suka rikide ya zuwa taku irin na ingarmar bull . Nunata yayi da manunin yatsarsa saidai maganarsa ya kasa fita kawai girgiza kai yake yana ayyana nau'o'in masifu a kwakwalwar kansa. Wayarsa ne ta sake daukan kira wannan yasa muryarsa ta fizgo da qarfi daga qirjinsa "Idan wani abu ya samu mata ta da en tagwayen cikinta ....." kawai sai yataune leɓensa na qasa take anan jini ya fara tarara a saman rigarsa a gigice ya fice daga office din yabar mata qofa a hangame. Wani irin kyaɓe masa baki tayi gamida magana cikin rashin damuwa. "Get lost idiot🤥🤥🫤Nonsense brattttttttt!....mtsewwww" Tantan tan tan Yaya za'ayine? Wai shinma kunsan wanene Major Adeel??? Yaya makomar fadan Yusrah da Major Adeel??? Shin matarsa zata rasu ko zatayi rai??? Ya labarin Zuby da surayya da suka nanike ma mazantakar Major Adeel???? A new Adeel is coming🦁 A vallian A tyrand A bully A.....A....A.... This Adeel is true defination of Soldier. A gyara zama a biya kudin littafi asha karatu a nutse. Plz matan aure zallah 🔞🔞🔞 Oum Aphnan 09065990265 [6/13, 3:08 PM] Chuchu👻: Page 11 A Hassale ta bankado kofar ta shigo . "Oyoyo dear har kin dawo?" Fuskar Yusrah ba wani walwala tazo ta ɗan rungumi jikin mamanta zuwa kafadarta .tayi baya ta koma rikicaa ta zauna a kujera gamida jan tsuki. A rude momyn yusra ta ajiye glass cup din hannunta da take sipping drinks "Me ya samu autana ne ?" Momy i am so upset ,kin tuna man din nan da na baki labari wanda mukayi fada a pharmacy?" Jinina mata kai tayi ma'ana ta tuna "To shine ya biyoni office dina,anya ba kwarto bane momy? Hmm ya qona mun rai wlh" "Aahh😳ya akayi ya gano inda kike?" "I dont know For him,amma dai nasan ya hadu da daidai shi qaramin kwarto,yau dai na hada shi da matarsa amma wlh in ya sake shigowa rayuwata again ,to tabbas zan turashi gidan yari" Dariyarsu tayi irin na girma "hhh amma da kin sani kin barshi ya fadi abinda ke tafe dashi ,kinsan dai ke kyakyawa ce kila sonki yake" "Mtsew Allah ya kyauta not even my type" "Haka nace sanda fa ba hadu da babanki😂" "Ba wannan ba momy 🥹mu bar maganarsa" "Ok shiknn ...Yeah oh by the way yaya meeting ɗinku da Mr AA?" "Mr AA?🤨🧐" Ta maimaita tana dan yamutse fuska "Ke Major Adeel fa,wanda nace maki zai bamu rancen kudin da zamu qarasa wannan filling station din" "Ohhhh ban hadu da wannan me sunan ba" "Ayyah sha'aninsu na manyan mutane qila ta yuwu hidima sun masa yawa....bari in hau sama ,ina jin barci kinsan ina on steroid drugs din kamar sedatives ne suna sani barci sosai" Yunqurawa tayi da zummar tashi kawai wayarta ya fara ɓurari. "Mr. AA" Taga yana yawo akan screen ɗin ta,dan washe fuska tayi,ta dauka da sauri "Big man big problem🤗(kirarin da Hajiya Juwairiyya take masa ke nan duk in sun hadu ko suna waya)....kaga ynz nan muke magana da auta take cemun bata ganka ba nace wani uzurin ne ya rikeka" "What???????? Innalillahi wainnailair rajiun " Zumbur Yusrah ta dago daga kwanciyar da tayi tana kallon mamanta "Momy is evrything ok?" Banza tayi mata tana cigaba da wayarta "My lord...Ba shekaranjiya kace ta biyo ka ba? Accident? Ya Allah gani nan zuwa" Ta kashe wayar ta haure saman dakinta da gudu ,dukda yusra nata tambayarta lafiya? Lafiya bata saurare ta ba taje ta dauko car key da dogon hijabi fari tar me bakin leshi irin na matan Alhazan nan ta fice da sauri tana qwalla ma driver dinta kira . Daga maitama gudu sosai yayi ya shata shataletalen Asokoro ya dangana da gidan Major Adeel inda ta sameshi shaqe da dan adam tamkar ba awanni hudu baya akayi rasuwar ba .Don daidai da gawar matar nashi ma ba'a kawo ba daga asibitin. Oum Aphnan 09065990265 [6/14, 11:42 AM] Chuchu👻: Page 12 Rasuwar matar Adeel ,ya gigita duk wani makusantarsu kama da en uwa da abokan arziki ,saidai dukda haka Adeel yayi namijin jarumtar da ba wanda ya taɓa tunanin zaiyi ,ko sau daya bai kwalla ba ,saidai shi yasan kurman kuka yake mai cin zuciya wanda gwara ma ya dinga rusa ihu in yaso a wuce dashi psychiatric .saidai saɓanin hakan shine mai ba wasu hakuri ina yaga suna zubda hawayen rashinta. **** Saida Hajiya Juwairiyya ta tabbatar an kau da gawar da ita sannan ta kira gida tace asa masu aiki su dafo abinci na sadaka sai driver ya taho da Yusrah ta masu gaisuwa su taho gida tare. Yusrah taso taqi zuwa sbd maganar Allah yau ta fara shiga office and ta gaji sosai .amma jin mamanta not in the mood of Nonsense yasa ta amsa mata . Dab da magriba komai ya kammala lafiyayyen white rice and stew cikin manya manyan kulolin biki da kaji daban a wasu warmers din dabam,suka zuba a back seat suka tafi gidan Major Adeel. Simple shiga ne a jikin Yusrah of just Black abaya ,sai qaramin earpod a kunnenta sai wayarta shikenan ta bisu suka tafi . Wow !! A bunda Yusrah ta fada a sarari kenan ,tabbas tasan kudi kuma ita girman kudi ne kuma rainon yawon qasashen tsakanin Ingila da Saudi amma tabbas gidan Major Adeel ya tafi da tunanin ta . "Subhanallh see how people lavishing things in dollars " she exclaimed! A sarari Yanda kuwa taga tsaron gidan saida yaso baya tsoro sojoji ne daddanke ,dukda tsaron ta karu ne sakamakon rasuwar da akayi baqi manyan mutane sun cika . Kanta a qasa ta shiga gidan saboda batta son ma yawan gaisuwa , don haka tunda ta shiga idonta na kan wayarta har suka isa inda Hajiya Juwairiyya take .suka diddirke abincin sadaka masu aikin suka koma mota suka barsu a nan itakuma Hajiya Juwairiyya bayan tai handing abincin ga makusantar Major ta kirasa a waya dinta shaida masa zasu wuce kuma ta sake masa taaziyya. "Hajiya ina cikin gidan bari inzo " abinda ya bata amsa dashi kenan ya kashe wayar. Aiko of just 8 to 10 minutes sai gashi yazo . Sam bai lura da yusra dake tsaye ba itama bata san dashi ba ,infact bata san ma gidan waye tazo ba ko waye ya rasu ba. "Ranka ya dade take her plz ,Allah yasa can ya fiye mata nan ,kayi hakuri kaji...mu zamu wuce dare yayi" Duk wanann maganganun da Hajiya take masa kawai gyada mata kai yake sam baya jin dadin magana . Juyawa tayi ta kalli direction din yusra da take ta shafa waya "Ga yarinya ta Yusrah zata maka gaisuwa " Lokaci daya suka dago gamida kallon juna . Wani irin balain shock ne ya kamata lokaci guda. Shikuwa wani irin murmushi yayi na iya fatan baki . "Sannu ko?" Ya miqa mata hannu don su gaisa irin tasu ta en boko ya mata dabiansu na wainda ilimin addini bai wadace su ba. Ta kasa bashi amsa saboda idonta da suka ciko da qwalla sai miqa masa hannu da tayi don suyi handshake ya kuwa riqe gammm yana jinjina mata🤝 Itakuwa ba radadin dugin damqe mata hannu ya dameta ba yatankacin tunanin.....kennan matar nan da ta kira a waya da gaske ta mutu? Qirrr ta masa da ido ba uhm ba uhm uhm "Yarinyar ki kyakyawa Hajiya kuna kama sosai " ya fada ba tare da nuna wani damuwa ba,amma still hannunsa rimtse da hannunta yana dandana mata azaba Hajiya murmusawa tayi ba tare da tace komaiba ,a ranta tana cewa namiji hoooo ana gaisuwar matarka amma har ka hango wata! Bakin yusra rawa ya shigayi saboda azaba qiris ya rage ta fasa ihu "I'm sorry For your lost,Allah ya jikan matarka ,Allah yasa ta huta" Qirrr ya kafeta da ido ba tare da yace Amin ba ko kuma ya cika hannun ta da ya rike kam. Cikin rawar murya mai cike da tashin hankali tace "excuse me Please zan tafi " A nutse ya saɓule hannunsa a hannunta aikuwa da sauri tayi hanyar qofa "momy ina jiranki a waje" ta fada a kasalance ta rasa ma meke damunta. Kallon Hajiya Juwairiyyan yayi "lafiyanta kalau kuwa?" "Ina jin ta rude ne kasan mutuwa ,bare su yara ,maybe tausayinka taji" Jinjina kai yayi "Nagode Hajiya Allah ya bada lada yabar zumunci" "Tom amin sai mun dawo goben" Oum Aphnan 09065990265 [6/14, 5:12 PM] Chuchu👻: Next monday Kamar ko yaushe a qasaitance ta shigo cikin kamfanin guard dinta na take mata baya riqe da jaka,haka suka shiga reception din ,tun daga qofa take bada umurni "Young lady this is not an office code plz karki sake zuwa muna da kayan nan...ke kuma my seceretary ,meeting nawa nike dashi yau? " Cike da girmamawa da shayi tace "uku ne ma'am" "Ok ina so ayi mun fixing wanda zanyi da Alhj munnir ya zama around 2 haka so give him a call let him be informed " "Yes ma'am" Cikin yauqi da tafiyar en gayu ta dangana zuwa wajen office dinta ,tana yarfe hannu tana wannan kalle kallen tana nemo abun magana da ido. Tafi taji a bayansu ,wanda ya sata waigawa da sauri. "Attention everyone!!!! Duk wani wanda yake aiki ya dakata ,a fice daga wannan ma'aikatan an rufe shi...in kuma ba haka ba!...." Da sauri Yusrah ta kwatse ta . "In kuma ba haka ba,sai yaya...? Excuse me Madam waye ke ma tukun?Kinsan kuwa Ni wacece a gavanki kike mun magana?" Kafin matar ta bata amsa aka turo kofa Major Adeel ne cikin shigar sa na cikakken soja mai tarin mukammai bayansa sojojine hudu suna take masa baya "Ita din ba kowa nace face Sabuwar Chief executive Director dina na wannan kamfanin..." Dukda ganinsa ya so bata mamaki amma tijaranta bazai bari taji tsoronsa matsayinsa na soja ko sojojin da suke garke masa baya ba "Lafiyanka kuwa ? Ko kasha wiwi ne? Ta ya zakazo cikin kamfanina kana mun shirme..." Matar da ta fara shigowa da farko ne tayi saurin katse ta da magana a karo na biyu "Ma'am zaifi maki sauki ki kira mahaifiyarki don jin qarin bayani ,saboda da ke da tarkacen ma'aikatanki duk zaku fice awa 1 tak na baku" Mtsew bana da lokacin ki karamar shashasha ,while kowanne daga cikinku ya koma bakin aikinsa ,ku qyale sleeping dog to rest" Da ido ya kalli sojojin da sojojin da suke bayansa ,suna gani haka suka gyara zaman bindigoginsu "Ku wattakar mun duk wani mai nunfashi dake wannan wajen ,idan wani yayi gigin taɓan qofar wajen nan ku damqe mun shi ku wuce mun dashi barrack ku fara koya masa darasin da kuka koya har sai na nemeshi" Ai da gudu ma'aikatan suka fara fita ita kuwa nuna wanda yazo aza qeyarta tayi da yatsa "Dont dare torch me ,nafi ka zama mara hankali ..." Ta juya tana barin wajen cike da 6acin rai . "Banda lokacin ku ,bari in facing yanda zan dealing da oganku tukunna i will get back to You duk sai kunyi gidan yari. Ko kallonta ba wanda yayi ,gyaran murya Major Adeel yayi wanda yasa kowa dakatawa "Duk wani maaikaci dake wajen nan ya dakata bazan koreshi ba and give me his/her credential For newly clearification .....itakuma ku tasa mun ita kuyi mun waje da er qaramar brattt!" Da sauri ta dage qafarta tayi waje kafin su tasa qeyarta ta fice da sassarfa gudu gudu sauri sauri ta fada mota driver yaja reverse suka fice companyn da wani irin mahaukacin gudu. Tun a mota take kiran wayar maman saidai not reachable .har suka iso gida tana haki da numfarfashi. "....Mom....momy....!!" Oum Aphnan [6/14, 5:54 PM] Chuchu👻: Hankalin Hajiya Juwairiyya yayi mugu mugun tashi ,kasantuwarta Asthmaticus yasa numfarfashin ta ya qaru qirjinta ya soma harbawa da qarfi .a gigice ta daga waya tana kiran Number Major Adeel saidai sam baya daga wayarta "Momy haka zamu qyale wannan idiot din ya wulakanta mu just like that?" Cikin tafarfasan zuciya ta dauko takardan dake gefen ta ta mika mata . Hannunta har yana kyarma tasa hannu ta amsa. Idonta na kan takardan ta bude da gaggawa "What???" Jinjina mata kai tayi alamar tabbatarwa "We Are in debt? Bashi momy? Ya akayi ba wanda ya taba fadamun?" "Muna zaune lafiya dashi amma kamar tun bayan rasuwar matarsa na lura ya sauya da mun soma shirya plan akan zai qara mun shekaru 5 kafin in gama biya to bansan me ya sauya shiba kamar wani yana muna zagon qasa ne a wajen sa ko yaya ne ohoooo" "Momy dala miliyan ashirin ina muka Ganshi?" "Yes shi ai yana da ninkin ba ninkin dinsu ko? Mai abu sarki🥹" tayi magana cikin sarewa da mutuwar jiki. "Sai yanzu na gane me yake tafiya ....oh really Tom ina zuwa?" Ta falla da gudu tayi hanyar waje hannunta riqe da takardan da ta bata. Ba wanda yasan zuwanta ta danna kai office dinta direct ,yana hakimce akan kujera yana baiwa matar da yayi employing as CEO na wajen umurnin yanda zata gudanar da aikin "Oh really dama abinda ke faruwa kenan....ke dan fita muna da meeting da ubangidanki" ta nuna matar dake zaune akan kujeranta tana jin kamar ta daura mata hannu tayi ta dukanta. Major Adeel cikin murmushin qeta yace " Sorry dan bamu waje plz" matar ba yanda ranta yaso ba ta mike ta fita tana cilla ma Yusrah harara. Waigowa yayi ya kalleta "Ban tsammanin zaki dawo haka da wirwuri ba ,ashe haka kuka firgice ,talauci ke tsananin baku tsoro?" "Oh is ok? Fada mun me kake nema a wajena? Ko ma menene ya tsaya a kaina Ni nayi maka laifi ,its me You want ko ? Karka cutar da Innocent mother dina da bataji ba bata gani ba ,a very sick soul,that always need Doctor's attention" "Oh ashe kinsan darajan rayuwa da lafiyan makusantarki? Hmm er budurwa baki ga komai ba" Nuna kanta tayi da yatsa "Bakada hankali wlh,to Bara kaji bar ganin kana zaune a cikin office dina kamun gadara ,da sannu sannu zamu biya ka kudinka,and work out from my company" "Oh really ?kina tunanin zaku iya ,kibar lissafin kanki a mai Company don baki dashi billiyon biyu nake binku da en chanji kuma tabbas baku da wannan kudin nasan net worth din da uwarki ta mallaka a halin yanzu a rayuwarku duka........and be aware that,Nan da sati biyu zaku bar gidan da kuke ciki ke da mahaifiyarki saboda shima gidan ya shiga cikin rububi ,in kuma zuwa nan baku fita ba xansa a watso ku ke da kayanku titi a tozarce!" "Oh saboda kawai matarka ta mutu sai kayi transforming rashin tawwakalin ka a kanmu? Ni na kashe maka mata? Ni bani na kashe ta ba ....Ina ruwana da matarka???" "Ni bance ke kika kashe ta ba wane ke er talakawa !! Kawai kinsan mai kudi da gadara ,haka nan naji ya kamata in bude rigar suturan da kuke lullube dashi kin gane?kawai Nishadi na ne ahhhh Nishadi na😂" "Ji beka? Wallahi kai mugu ne ,You Are very bastard and tyrald!!...." Taune leɓensa na qasa yayi "Major Adeel ne a gabanki ,we Are trained mu zame ma mutane kariya Ni bansan ma ya ake tausayi ba ,shikuma kalmar mugunta ai rigar sakawan mu ne kallon da kowa yake mana kenan" "To kaje kai da Allah kuma ka jira yanda kake so mu qasqanta bazamu qasqantan ba....ka jira haɗuwar ka da lauya na,if not me kake so da Ni ne?" Tayi magana tana tattare jakan hannunta da takardan da mamanta ta bata zata fice daga office din . Kamar saukan aradu taji yace "KI AURE NI !!!!" Oum Aphnan 09065990265 [6/14, 8:58 PM] Chuchu👻: Wani irin kallo mai cike da tashin hankali ta bishi dashi ,amma shi kuma ba kunya ba za'ida yake sakar mata murmushi irin na masoya😍 Girgiza kai tayi kamar taɓaɓɓiya ta fice a office din ba tare da ta tanka masa ba ** Bayan kwana 3 Abubuwa sun qara rincaɓe ma su Yusrah duk wasu wanda suke harkar arziki Adeel yabi ya soke ya soke .ga takardar barin gida ya aiko masu dashi ,dukda maman tana qoqarin boye ma Yusrah wasu bala'un amma ita dai ta fahimci akwai matsala don tuni ta fara sallamar masu masu aikace² na gidan . Wannan abu yayi matuqar tayar ma Yusrah da hankali. Wai ina pride din nata? Ina izza da taqamar nata da zata bari hakan ta kasance? *** "How dare You Said such a disgusting thing to me? ...talauci hauka ne? Menene in dukiyar da Allah ya bamu ya qwace abarsa ? Godiya ya kamata muyi ma Allah atleast ai mun taɓa ,wasu ma qamshin arzikin basu sani ba .....amma amma amma karki sake mun maganar auren Adeel!!" "Momy ina sonshi!!!😫" "Oh shut up! Me kuke so mutane su ce a kanku,wannan wani irin son zuciya ne Yusrah!? Mutumin nan ko kwana goma da mutuwar matarsa ba'a yi ba and kun bijiro da zancen aure...yaushe ma kuka fara soyayyan da har zancen aure ya shiga? And beside wannan mutumin shine ya kwashe mana kamfanin mu da abubuwa da dama namu ,kuma yake cigaba da mun barazana a rayuwa..." "Momy nooooo! Komai zai zo qarshe komai namu zasu dawo,kamfaninmu gidanmu mutuncin mu... "Ki mun shiru yusra kar in kodeki da mari ,duk abinda kika lissafa bana muradinsu ,Ni ke nike so kiyi farin ciki basu ba don haka bazan baki wanda zai hana maki farin ciki ba" "Momy na sanshi mutumin kirki ne kuma kema kina fada ,kar takan dan qaramin saɓanin nan ya shiga ki manta alkhairinsa momy" "Yusrah ke Yarinya ce 🤧 Mutum ba abun yarda bane kuma kowani lokaci yana iya sauyawa..." "Momy ina mahaukacin sonsa kuma wallahi wallahi indai ba'a bani shi ba ko insha poison in mutu ko in gudu in ɓata baza ku qara ganina ba a duniya.....period" Ta miqe ta fice fuuuuu,tabar Hajiya Juwairiyya cikin tashin hankali da kasala Oum Aphnan [6/15, 8:17 AM] Chuchu👻: 10 days later "Why Are You intended to marry me ,i mean what is ur plan? Kuma tsawon yaushe zamu dauka muna auren kafin mu rabu kowa ya kama gabansa" "Sai sanda na shirya" "Humm zakuwa kai experiencing worse thing a wannan auren don ko abinci ban iya ba ma ,not like..." "Karki damu abincin ma bana ci da rana ai ,da daddare just a tea or coffeee" Shigowar Hajiya mama wato surukuwar Yusrah kenan step mom din Major Adeel yasa duk sukayi shiru . Da fara'arta ta samu kujera ta zauna bayan koran en gidan da suka zo gaishe su da akayi don a bata damar taci abinda aka kawo masu as a Guest kuma sabuwar surukuwar gidan inshaAllah. "Kyakkyawar diyata ,to ina gida ya Iyayen naki suna lafiya dai" "Lafiya lou mama" "To mashaAllah wlh munji dadin wannan abu kuma Allah yayi albarka ,Allah ya hade kanku ya kauda fitina ,halan kun dade ma tare?" Caɓe baki tayi gamida girgiza kai "kwana 10" Da sauri Major Adeel ya diddilo ido yana son kare maganar . "Haba Yusrah don matata ta mutu dont deny it ,Hajiya mama watan mu 8 tare fa " Sunkuyar da kai yusra tayi tana magana a hankali wanda shi kadai zai ji ta "Ƙaryaaa" Girgiza kai yayi yana dariya ,itama Hajiya mama haka nan taji sun bata sha'awa yarinyar kanta akwai wauta da quruciya. "Mohammed ga dukkan alamu munyi sa'ar surukuwa a karo na biyu ,amma ko zaka iya fada mun me yafi burgeka da ita? Kasan in zakuyi aure kasan me yasa ma kake so ka auri partner dinka ,kasan me take so da meye bata so not like i love You na shirme ba Pov" Kallon qasa qasa Yusrah take masa lallai yau an qure sa ! She exclaimed. "Wallahi abu na farko da ya burge Ni da ita shine smartness dinta.." da sauri Yusrah ta bashi amsa da "Gadara ne!😎" Kautar da fuska yayi kamar baisan tana yi ba"sannan ita din ta daban ce ko a cikin mata" "Izza ne🤨" "Sannan er gayu ce mama" "Self courage ne🫤" Hajiya mama rafka tagumi tayi tana kallonsu kamar wasu masu shirin wasan kwaikwayo. Itakuma sai jujjuya ido yusran takeyi tana magana a nutse ba shayin kasancewarsa soja ko wani abu ko kuma fa tayi tunanin a gidan surukanta take . "Me yasa kuke son ku auri junanku da wirwuri haka Adeel matanka ko arba'in bata yi ba..." Kafin ya bata amsa Yusrah tai karaf tace "Personal purpose ne mama ,wani dalilin mune kawai mama" Yarinyar fa kanta na hayaqi,matsalar yaran Abuja din nan kenan ɗiyoyin masu kuɗi akwai gadara ! Amma Instead taji yarinyar batayi mata ba sai ji tayi kamar tana qara burgeta. "Amma ɗiyata ...." Kafin maman tayi magana tayi gaggawar dafe kai "Kash mama wlh wlh Ni mutum ne marasan yawan tambaya ,duk na zama exhusted ki yi hakuri in na shigo family din naku kya yimun duk tambayoyin da kuke so ...(ta juya ta kalli Adeel) bakace mun gidan ku in ana so a aure ku Ku maza ana dinga titsiye mutum da tambayoyi ba kamar gidan mahukunta ko Alkalai ....anyways plz ina mota in ka gama kazo ka maidani gida" Ta mike batajira cewan kowa ba tayi wucewarta. Oum Aphnan [6/15, 7:15 PM] Chuchu👻: A month later Duk yanda momy Juwairiyya taso ta hana auren amma Yusrah she insisted,don haka ta sanar ma dangin mahaifin Yusrah ,maganar auren ƴarsu ,sunji dadi sosai saboda a zamanin nan da ya lalace in yaro ya samu inda zai zauna yayi zaman aure to ba abunda ya fishi dadi ,bare kuma ita marainiya da mahaifinta ya rasu suna can suna nan basu san ya yanayin tarbiyyar ta yake ba a wajen mace ,duk da dai sun san Hajiya Juwairiyya mace ce mai addini kuma tsayayya amma kuma duk da haka suna sane sarai Yusrah taɓararriyar yarinyace Shiyasa sunsha mamaki ma da ta yarda ayi mata aure da wuri........Ni kuwa nace rashin sani. Tuni dangin Adeel suka hallara a babbar gidan su Yusrah kuma a yanda sukaje tambayar neman izini da saka rana ,bayan sun gabatar da komai Adeel ya roki a daura masu aure nan take tunda dai amaryar ta yarda da haka kuma sun fahimci juna kuma dai akwai dama na iya yin duk wani hidima da ya dace to babu bukatar sai an jata da tsayi tunda duk waliyyan Ango da amarya sun hallara. Aure da mutuwa isuwar ubangijine Allah ke sa ayi shi a sanda yaso don haka ,babu ɓata lokaci aka daura aure dangi na nesa suka biyo jirgi saidai Hajiya Juwairiyya Sadiq ta ji hayaniyar dangi daganan aka shiga shagalin biki aka saka Yusrah a lalle washekari akayi kamu . Tun kafin a watse wajen kamu dangin ango suke shelan duk wanda zaije ganin gidan amarya to ga motoci nan don babu wanda zai kwana ,amarya kuma ango da kansa zai zo ya dauki abarsa🫤love nwantiti. Tunda dangin amarya sukaji haka sukayi ta ɓururuwar zuwa ganin gidan amarya ,gidan sane dai inda matarsa ta rasu a ciki amma an sauya masa fasali dingurgum kudi kenan masu gidan rana . Sai qarfe tara da rabi na dare Adeel ya taho cikin farar ferrari daukan amarya .Yusrah kam ido qemandagas don ita duk bidirin da ake bata dauke shi aure ba tasan dai auren manufa ne ,to meye nata na tayar da hankali ? Kwana nawa ne zata dawo gidansu ta nema zuqeqen miji ta aura? En uwa da dangi suka shiryo Yusra cikin gown me mugun tsada suka lullube mata kai suna sakata a mota . Sai a sannan ne Major Adeel ya dinga hotuna da danginta don tunda aka daura auren ba wanda ya sake ganin qeyar ango ,itama kuma dama amaryan ba qawaye ne da ita ba don haka a sauka lafiya hutaroro . Sai sha daya saura kwata suka fice daga gidan ana ta masu addu'ar zaman aure me cike da zaman lafiya mai daurewa suka rankaya zuwa gidansu . Ita dai Yusrah ba uhm ba uhm uhm kanta na sunkuye tana chatting da wayarta abunta har suka iso gidan .sai da sojoji suka bude masu gate guda uku kafin suka isa asalin harabar gidan. Lallai komai ya sauya ji gida? Ni sanda nazo ba haka yake ba wannan gida mai suffar jirgi fa ,ga wasu gangama gangaman gate kamar na masarautun indiya ,ga wasu sojoji sai kace su zasu hana dan adam ya mutu go tulin motoci sunkai ashirin wanda itadai in ba qarya tayi ba wanda ta taba ganin irinsu basu wuce biyar ba ,ga mashin nan irin na tseren gudu sunkai biyar kakkafe a rumfunarsu. Tacan gefen gidan wajene akayi fensing dinsa aka malale wajen da adon grass carpet da er madaidaiciyar jirginsa helicopter a kafe. Dafe baki tayi ,wai shin Ni kuwa wani irin kudi mutumin nan yake dashi?? Duk wannan abubuwan a abinda bai fi second goma ba ta qare na komai kallo .Sarai tana jin yanda danginta suka gigice da kudin Major Adeel da yanda suke zuzuta motocin daukan amarya duk sababbine daldal a leda kuma daidai da tint din motar ruwan toka ne wanda sam babu mai irin tint din sai gidan Major . Kuma yanda aka shiga da motocin aka ajiye su haka duk suka fito kowacce aka danqa mata key din motar Ba wasu dai zafafan motoci bane masu tsada Corolla S ce amma fa ya tada hankalin danginta .kowa sai fatan Alheri yake da fatan kar ta bawa mata dansu kunya. Oum Aphnan [6/15, 7:15 PM] Chuchu👻: Da kansa ya bude mata kofar shiga tangamemen living room din gidan,Yusrah kam cike da yauqi da daga kai take tafiya har ta shiga dakin da yafi dacewa da a kirashi Aljannah duniya. "Barka da zuwa gidan Adeel" Kallonsa tayi irin kallon Nan mai cike da harara. "A cikin wannan mansion din akwai dakunan barci guda sha biyu,Manyan dakuna guda bakwai,wajen hutawa guda uku garden biyu,awimming pool baban daya kananu biyu ,dinning room uku ,sashen baqi da boys qtrs......" Tunda yake magana ta qame qam nade da hannu a qirji tana jin duk wasu bayanan shi har saida yakai qarshe kana ta daura da tambaye cike da gatsali da izgilanci "...and so..?" "Yes so,akwai wasu dokoki da zan shimfida wanda binsu diqin diqin farilla ne...idan kuma aka qi bi za'a fuskanci tara mai girma" "May I?" Ta tambaye shi sannunsu in single words "Kamar yanda dai kika ga gidan nan bai kama da gidan Tsoho da tsohuwa ba ,to la shakka duk abunda kika ɓata sai kin biya" "Ban fahimta ba🤨saboda ka kawo Ni wannan kejin da kake kiransa gidane zaka ishemu da gadara? Can U listen to ur self ? This is silly jokes" "To shikenan zaki fahimci ba'a iya ganin ki....Umurni na farko shine zaki ringa wanke gidan nan ciki da bai duk sati ,i mean har bangon gidan nan sai kin wanke ai dai kina ganin fentin leda leda ne ba laifi bane in an wanke....Na biyu wanke wanke farilla ne safe da yamma da duk sanda akayi mun kalar abincin da na bushi iskan ci......oh biyoni muje in nuna maki wajen wanki" cikin taqama ya fara takawa tas tas Wani dariya ta bushe dashi gami da jan tsaki. "Mtsewwww kana shirme ,Ni in bazaka iya nuna min dakina ba Bara in je in nemeshi da kaina " ta wuce fuuuuuu ta barshi anan wajen . Their first night a haka ya gantale.don tuni tai ma kanta mazauni a dakin qasa kuma ta mirza makulli tayi wanka ta miqe a gado. Oum Aphnan [6/15, 7:41 PM] Chuchu👻: Washegari Ya kama monday ,qarfe takwas Yusrah ta fito ta fesa wanka cikin wasu suit riga da wando baqaqe sai rigar ciki royal pink ,ta saka takalmi da jaka masu musulman tsada ,ta maqale agogon ta na diamond da dan kunnen diamond ta fito fuskarta fayau sai sheqin man baki yake ta tufke tulin gashin kanta ta baya ta ɗan yano siririn mayafinta mai kama da maka wuya saboda ba abinda ya rufe rabin gaban gashinta a bude kazalika iska na ɗan ɗagawa za'a hango tulin gashinta ,wannan mayafi bacin tsawo da baida banbanci da handkerchf. Cikin cat walking tazo ta wuce shi a falon yana zaune yana kallon CNN taje ta murde qofa ta fice ta isa asalin main door din da zai sadaka da farfajiyar gidan shima ta murda zata bude saidai kuma garam ta jishi a garqame ,ta murza handle din ta mirza amma fa kan kam ba ya ko motsi . A yatsine ta dawo gabansa ta tsaya ,shikam ya dage kansa kan kujeran ya lumshe ido tamkar baisan da ruwan tsuruwanta ba dukda lafiyayyen qamshin turaren ta da ya masa maraba "Zan tafi office a bani makullin kofa" Ba tare da ya dago ko ya bude ido ba yace "....Doka ta ta biyu kuma...,Matata dole ta zama sit at home house wife ,cikakkiyar matan gida nike nufi" "Ni?😳Ni yusra carrer lady kake dangantawa da matan gida? Ka manta daga family din da ka dauko nine ? Kaga nayi maka kama da matan gida ?" "Halastaccen aure nayi bisa sadaki don haka a aure babu sharadin fita aiki ,tabbas kamfanonin da duk wasu kadarori yanzu naku ne amma ke?! Ke?! Bake zaki dandani dadinsu ba...ki fara qirga kanki a matsayin house wife not a carier wife" "Humm Adeel You Are not normal ? Me kake so inyi hannn my friend ban key in fita jhorrrr " ta qare maganar cikin tsawa tsawa da hassala "Ki wuce sama ko sauya kayan jikinki na tanazan maki riga da zani da dan kwali ki sauya kayan jikinki dasuka fi suffan taki da bayahudiya .ki saka kayan da na tanajar maki irin namu na Hausa Fulani .in kin gama tassss ina jiranki da tuwon dawa miyar farar kuɓewa ɗanya da stew din kayan ciki da ganda. " Riqe haɓa tayi tana kallonsa🤔mamaki zatayi ko mene ma oho "Yauwa a matsayina na bafullatani ki tabbatar ki soya mun isasshen man shanu yaji albasa ki taho mun dashi" "Kai wai ban gane ba ,dani kake yi?" Sai sannan ya dago yana kallonta ya dan kai hannu ya dauki cup din drink ya kurba "Uhm uhm ba dake nakeyi ba da inuwar ki nakeyi" yana kaiwa nan ya yunkura a hankali ya mike yana gyara zaman guntun wandon sa na sojoji .hannunsa rike da glass cup din drink dinsa. Itadai tana tsaye qiqam kamar drawing har yazo dab inda take kana yayi magana a hankali daidai kusa da kunnenta "Ina jiranki a sama da abinci na and karki manta da soyo mun wadataccen man shanu...." Mamaki ne yasa ta hangame baki har ya wuce yau ya kasa bashi amsa . Sai da tayi kamar second biyar kana tace "Ni Yusrah? Hummm wannan mutumin bai Sanni ba" Oum Aphnan [6/15, 7:59 PM] Chuchu👻: Bayan awanni uku Bankado kofar dakin taji anyi wanda ya sata mikewa akan gado a firgice gamida dafe qirji "wash Allah na" "Meye haka? Ke Ni fa bana jurar jira bazai yiwu ba kuma a matsayina na soja bana wasa da cikina,me kike yi anan ? Ina abinci na?" "Wai waye zai ma girkin?" "Ke ! Ke nake nufi ai siyanki nayi da sunanan kudi masu yawa ,don haka dole ki mun bauta a gidana aikinki shine ki kula da Ni ,aikin ki shine ki mun girki ,aikinki a gidan nan shine ki mun wanki,sannan ki bani lafiyayyen sex a duk sanda na buqace ki a gado na" Wani ragagab taji maganarsa na qarshe kamar saukar aradu . Duddulo masa duk idandunanta tayi waje. Saidai kafin tayi magana ya daura da cewa . "Karki manta zamanki a gidan nan da bin duk wani dokata shi zaiba uwanki daman zama a wancan gidan har ta juya kamfanin can da yi ke so-call yours , rather!!! Zan koraku kan titi a qasqance in qwace duk wasu dukiyata mallaki na! So abi umurnina a zauna lafiya" "Haka kace? To kuwa ka taro bala'i zakaga yanda ake fitina zakaga masifa ta wanda baka taba ganin irinsa ba ,bazan taba suarara maka ba Adeel" Kallon sama da qasa ya biya dashi yana kallon tiny body dinta "Banga jikin fadan ba en mata ,a yanda kike kamar lawashi so i maza kije ki dafo mun abinda na saki,kuma kar ki sakaci in sake zuwa in tuna maki" Ya bude qofa ya fice ya barta anan wajen. Dafe kai tayi kawai saiga wani qwallan takaici yana gangaro mata .da gudu ta mike tana goge hawayen fuskarta .Not me? Kuka kuma ? Tun ina nursery kenan sanda ake rabani da momyna in zanje makaranta amma ba da girma na ba....kuma yanda kasa hawayena ya ɗiga kaima sai kayi baka kukan ko a zuci ko a sarari mu zuba!!! Oum Aphnan [6/15, 8:16 PM] Chuchu👻: Washegari. Qarfe 7.10am na safe Major Adeel ya fito cikin shirin sa na manyan sojoji ,waya kawai yake daga office ba qaqqautawa ga dukkan alamu yana cikin ujula kuma ana tsananin bukatar sa a daidai wannan lokacin Tun daga bakin qofa yake qwalla ma driver dinsa kira "Idris a fito da mota na makara" Cikin ladabi ya gaishesa kana ya daura da cewa "Tayan motar tayi faci oga" "To a fitar mun da lamburgini" "Itama tayi faci " Shaye da mamaki ya dago yana kallonsa "to pah! To fiddo ko wannan ne kai ko wancan highlander din ne fiddo mun ita mu tafi " "Sir rankatakaf tayoyin motocin gidan nan a sacce suke" "To garin yaya haka" "Wallahi muma shine bamu sai ba sir" A nutse ta fito sanye da strght gown wanda aya fallasa shape din cocacola dinta cikin yauki da tafiyar taqama ta ja ta tsaya dab da su . Shikuwa Adeel cike da bala'i ya hayayyake ma idris "Kaje ka nemo mun ko mota mai datti ne a gidan nan nidai ka kaini office i need to go to the office now!!!!" Dariyarta suka jiyo gamida tafa hannu,wani rausayar dakai tayi gamida yin masa fari kamar wanda suke zaune lafiya "Awwwn sweet😍 meye ya firgita ka haka ne nene?takan motoci sunyi faci? Kayi hayan taxi mana ko keke nappep kaga ai kaima sai ka dandani ya talauci yake ko " Wow kawai sai gaka a keke nappep ,tab! Topic of the day ai ka bawa en jarida dama" Duddulo mata ido yayi cikin tashin hankali kamar ya yanke ta da mari "Ke?!!! Ke kika sattar muna da tayoyin?" Gintse fuska tayi kamar bata taɓa dariya ba ,a take ta kaurara murya kamar yanda yayi mata a baya "Aah bani bamayi inuwa ce ta huda su....in bazaka damu ba ina son ganin mijina yanzu yanzu nan a daki" ta wuce fuuuu ta barshi a nan "Sir ya zamuyi?" Wani harara ya bankada masa wanda yasa idris sunkuyar da kai da sauri "Mashinan koyon gudu na suna na ?" Jinjina masa kai yayi ma'ana eh su ba'a huda ba Da gudu ya kwasa ya dare bayan mashin din ya nufi hanyar gate Oum Aphnan [6/26, 5 PM] Chuchu👻: Yanda Major Adeel ya fice a harzuke haka ya dawo a fusace ,saidai yana shiga gidan ya tadda main entry din a garqame dam dam ko motsi bayayi yasa thumb print din yatsunsa don kofan da thumb print yake aiki amma yaqi budewa he was shocked don haka ya fara dukan qofar ,saidai tsit kake ji ba alamun dame nunfashi a cikin dakin .a Hassale ya juya wajen sojojin da ke gadin gidan. "Idris??!" He shouted his name Da sauri ya qame ya Sara masa "Yes sir " "Idris ina Madam?" "Madam tana nan a ciki sir" "Haiii amma kamar ba kowa a gidan" ya furta a Hassale ya sake juyawa yana dukan kofar "Yusrah ? Yusrah ?? Come and open the door..." Cikin gadara ya juyo muryarta daga can saman benen gidan tana leƙoshi a kasa so restless yana pareti kamar me atisaye. "Hello young man ,bazan bude ba saidai ko ka koma inda ka fito ko kaje hotel amma bazan taɓa bude maka ba" Duddulo ido yayi cikin masifa da tashin hankali "hey Are You kidding? Wasa dake nakeyi ? Gwara ki bude mun kofar cikin gidana and face your punishment idan kuma ba haka ba the worse thing will follow ,don dake da uwarki saina qasqantar daku na jaku zuwa titi.." Murguda masa baki tayi ta na farfar da ido ta rike kwankwaso "Plz do it if You can and dont be a looser kaji?" "Kizo ki bude kofar nan kafin in cin maki a nan wajen " "Hauro mana,nace ka hauro in zaka iya,Yau daya da baka cikin gidan nan kar ka tone nishadin zuciyata ,so ka tafi can hotel ka huta zan kiraka if i am done with my beauty sleep but as For now barci nake ji ,and bazan bari kayi distirbing sleeping circle dina ba" Wani takaicine ya taho ma Major Adeel wuya ya shakesa ,kamar taɓaɓɓe haka ya bude murya yana kwarara ma yaran sa kira "Oya ku bani tsani ,quick quick give me a ladder" "Tsani???" Ta nanata masa cikin alaman tambaya. "Let me climb up and meet You sai nayi qasa² dake" "Oho da gaske?🫤😳to ka jira zamu gani" itama ta zura hanyar dakunanta da gudu. Su kuwa da sauri sukayi backyard din gidan da gudu suka dauko dogayen tsani Irin na qarfen nan masu qwari mai kama da na nepa suka hade masa .cak idris ya tsaya yana kallon ogansa da yake neman zama taɓaɓɓe saboda mace ,muryarsa qasa qasa yace "sir wai me zakayi dashi?" "Me idonka yake gane maka? Haurawa sama zanyi in shiga gidana inje in maganin watancan qaramar halittan" A sittin sai ga yusra ta dawo hannunta damqe da wani abu ,cak ya tsaya yana qare ma hannun ta kallo daga qasan da yake kana ya daura da tambayarta "Meye wannan a hannunki?" "Ina ruwanka da abinda yake hannuna ? Tsorona ka soma ji....?" Banza yayi mata kana ya kama tsanin zai hauro. Kwarma ihu ta yi gamida bude iya Muryar da Ubangiji ya bata "Mutanen gari kuzo ku gane ma idonku abunda nike gani ,Major Adeel gawurtaccen soja kuma qasaitaccen dan kasuwa mai kamfanoni mai mahaukatan kudade motoci da gidaje da jiragen sama gashi yau yana ɗanewa a tsani kamar mai yankan wutan nepaaaaaaa....duk wai don yazo yayi fada da matarshi ewoooh abun kunya" Dakatawa da hawa yayi saboda kar a hango shi daga waje "Ke wai kin san ko Ni wanene kuwa?" "Nima kasan ko Ni wacece ? Jeka tambayi qawayena dalilin da yasa ake kirana da suna small pepper🌶️" "Yusrah Yusra ina tausaya maki ,Yusrah " "Ni kar ka sake tausayina mu fafata i can fight the hell out of U ,ayi balain wanda yaji wuya yayi surrender " Cikin mamaki da qanqance ido yace "ke wai kin manta nan gidana ne?" "Ehen Ni kuma kace bamu da gida halan a bila ka tsinto Ni?" Cigaba da haurowa yayi cikin fusata ,ba abinda ya Qosa irin yaji ya damqi wuyarta Ai tana ganin hakan ta kinkimi botikin ruwa daya daga cikin wanda ta jere a wajen,kafin ya ankara ta sheko masa tun daga saman maɗigan kansa . Gantsarewa yayi ya bude murya yana kwarmato ya sakko qasan da sauri saboda kar tsantsin ruwan ya kadashi daga interlocks din da suke shimfida a wajen masu tsananin tsantsi kamar tiles. "Ni kike watso ma ruwa? Ni kike jiqawa?" "Badai You want to disturb my sleep ba? Badai nace ka koma sai na tashi ka dawo ba ,to wallahi in ka sake attempting haurowa i will sprinkle pepper 🌶️ a cikin ruwan inna hautsina ruwan da garin borkono na sheko maka zaka san dalilin da ake kirana small pepper 🌶️" "Yusrah kin shiga uku,Ni dai ko?" "Weeeeeh kaji tsoro wwweeeeh amasa a tule hauro mana ko tsoro na kake ji?" "Humm wallahi yusra You must pay For this wannan abun shine qarshen ki mu zuba " ya wuce da sauri yayi hanyar parking lots don barin gidan. Tale qafa tayi tana masa tafiyan en iska tana karkada masa medium nyash dinta ,girgiza kai yayi cikin malolon baqin ciki ya shige motan yana doka ma duk yaransa tsawa da gudu driver din yazo ya shiga don driving dinsa to the hotel. Oum Aphnan 09065990265 [6/26, 7:59 PM] Chuchu👻: Sai dare ta bude qofar wajen 11 ya dawo gidan bai cema kowa komai ba ya wuce part dinsa ya rufe kansa. *** Washekari Da yangarta ta fito daga bathroom tasha wanka tana tsane gashin kanta da qaramin towel ta tsaya a gaban mirror ta bude roban chewing gum mai qamshin vanilla ta saka a baki tana taunawa a hankali ta isa gaban closet dinta ta bude da nufin ta dauki kayan da zata saka Ya Salam! Wayam ta gani kamar an share. A tsorace ta isa gaban dayan ta bude shima wayam haka ta biya duk ukun babu tsinke me sunan kayanta sai wani madaidaicin akwati a qasan closet din ,cikin mutuwar jiki ta tsuguna ta bude akwatin abayoyine danke sunfi kala ashirin .Ai bata san sanda ta daura hannu aka ta kwarma ihu ba tayi waje karce ta fice da gudu tana kwarara masa kira "Adeel ?...Adeel??where is that devil in a man...ADEEL??" Tun daga saman bene take kwarara masa kira da qyar ta laluboshi a can garden din gidan yana zaune kan kujera yana karanta jarida kan table din gabansa tataccen fruits ne yana sipping a hankali ,kayan da yake sanye dashi na exercise ne wannan zai tabbatar maka da motsa jiki ya gama . Duk ihun kiransa da takeyi baisa ya motsa ba Sa da tazo gabansa ta rike kwankwaso "Adeel ban ga kayan sakawa na ba ,suna ina kenan?" Cikin yamutsa fuska na wanda baisan maganar da akeyi ba yace "to me yasa kike tambaya na" "Saboda daga Ni sai kaine a cikin gidan" "Ok jeki gym house ki duba " Dago kai tayi tana kallonsa "Rainin wayo ko me? Me zai kai suturuna wajen gym ?" "Ina ganin Zaifi maki dadi kije ki duba fiye da ki tsare Ni da tambayoyinki maras answer " Batabi ta kansa ba ta ruga da gudu hanyar wajen motsa jikin gidan saidai tun kafin ta qarasa ta soma perceiving qaurin kaya da suke cin wuta dararo idanuwarta tayi duk waje ta fasa ihu . A gigice ta dawo wajen sa tana aiko masa da zagi "Mugu Azzalumi kana ina ....maqetaci ina ruwanka dani wai me nayi maka ne akan me zaka tsane Ni ,ina ruwanka da kaya na ha'ahhh? Kawai gwara ka kashe Ni ka kashe Ni ka huta Adeel " Tana magana ne jikinsa na rawa hawaye na tsiyaya mata a fuska. Cikin rashin damuwa ya dago tamkar baiji duk abunda take cewa ba "Aah wai kuka kikeyi?Gani fa nayi wannan kayan da kike sakawa sun cika yin tsirara tsirara,wannan ya baki daman juya mun jikinki anyhow a gaban yaran aiki na ,soooo naga ya kamata in qonasu ,tun da dai Matana tana da decent clothes sai ki cigaba da sa kayanta,kinga in na ganki a cikin kayanta zai ringa tuna mun da ita...ko an fada maki zaki shigo mata gidane kina mata shigan fitsara kamar wata model bayan kin kashe ta?" "Oh🤨🤨🤔Kana nufin ka qona mun rankatakaf designers din kayana masu arnan kudi da tsada ? Kana nufin ka kona mun unique kayana da ba'a samun irinsu ko a qasashen waje sai mugun sa'a? DUK SABODA IN SA KAYAN MATACCIYAR MATARKA???" cikin murmushin qeta ya amsa ta da "Eh kuwan" Dafe kai tayi cikin rashin madafa "Oh my goodness wai ma taya na hadu da wannan mutumin ne mai ciwon Qwaqwalwa ma tukunna ,ya Salam!!! Ni zansa kayan gawa?....humm kasan menene? Wallahi wallahi na tsane ka!!!" Ta juya bakan bakan zata wuce ciki . Dariya ya kece dashi,wanda ya sata dakatawa ta waigo tana kallonsa "hhh wannan qumbunan roban da kike sakawa da wannan parking din gashin kanki da kikeyi kamar er bebin roba dama ina so in maki warning tabbas ki daina dole ki zama er gargajiya irin matata ,shigar riga da zani ki daure kanki tamau da kallabi gashi daya bana son ya leko waje ,ko atamfa ko riga da zani sune kadai kayanki a gidan nan kuma kar in sake ganin kanki ba dan kwali " Dariya ta fashe dashi "oh really ? Baka da lafiya bai kamata ina biye maka ba kaje ka nemi consultant na mahaukata" "Oh yes! And na manta ban fada maki ba duk wa'innan takalmar naki na rashin da'a duk na qonasu ..." Waro ido tayi ta nuna shi da yatsa hawaye na shararo mata a kunci "Ka qona mun takalma ,Adeel kasan yaya na same su kuwa?" Oh yes ! And in addition,Duk account ɗinki na bankuna na rufe su ,na lura duk su suke saki zama almubazzara ki ta facaka da kudi so na rufe" ita ko jin surutansa ma bata yi kawai tunanin tsadaddun takalmarta takeyi ,idanta nakan bakinsa har saida yayi shiru tace "Adeel ka qona mun takalma? Worth more than 33m dollars?😭 Jinjina mata kai yayi yana murmushi . "Adeel ka qona mun takalmana qirar malaysian,Arabian,Indian ,europian duk ka qone su? Duk na rasa su kake nufi🙆‍♀️😭😭😭? Dafe kai yayi da sauri alamun ya tuno wani abu Da sauri ya daga mata hannu "kinga sorry kar ki mantar dani wannan,dan saurara in fada maki........Idan har kinaso ki cigaba da cin abinci a cikin gidan nan topah dole kiyi girki,matata ta iya girki musamman take dakamun yajin citta yajin gauta yajin daddawa duk wa'innan traditional abubuwan dole ki koya yin mun su... otherwise duk businesses din mu da companoninmu Are nollified!!!!! Dake da uwarki zakuyi Bara a kwalta" yana fadin haka ya mike a hankali ya dauki glass cup din tataccen ƴaƴan itacensa ya kurba Harraqo masa tayi da fitina da sauri ya dakatar da ita ta hanyar cewa "kamar na manta ban fadi wani abu ba...oh yawwa Dabi'unki na banza dole zan sauya maki su i will draw You into my feet" yana fadin hakan ya juya a hankali yana tafiya cike da gadara yana doro yana tokare baya da kafada. Wani gigitaccen qara ta kwantsama "Adeel Na tsane ka!!!" Hankade mata kafadarsa yayi irin ko a jikinsa din nan ya dage kai ya bar wajen. Oum Aphnan 09065990265 [6/27, 1:09 PM] Chuchu👻: Zaune Yusrah take a falo ta rafka tagumi tana kallon joy prime da suke nuna latest waqoqin turanci wanda sukayi trending ,amma rabin hankalinta ne ke wajen sauran kuwa tana tunanin yanda rayuwa yake mata atishawan Quda ne.gabdaa ta koma rayuwar abaya en abayoyinta kadai take sawa don bazata iya sa kayan matacciya ba ,gabadaya ta sukurkuce gayunta ya ragu. Cikin gadara ya shigo falon ya kakare a gabanta ta yanda bazata iya kallon tv din ba kuma .siririn tsaki taja ciki² "Ina fatan kasan dai kai You Are not a transparent da zaka tsaya mun a gaba kuma in iya kallon abinda nike kallo" Bai kula ta ba yasa hannu ya dauki remote din tvn ya sauya zuwa tashan qwallon qafa,ya maida remote din ya aje a inda ya dauka . A fusace ta dauka remote din ta sake sauya channel din . "Ke idan kallon shashashn tashan nan kike son kallo tashi kije upstairs akwai Tv sai ki kalla a can" "Anan nike son kalla ,kai kaje saman mana" "Ki tashi ki bar wajen nan this is my living room muna da set din Tv guda goma sha biyu ne a gidan nan don haka kije ki kallonki a ko'ina Amma ki fita a nan...ina fatan kinsan gidan nan da abinda suke ciki mallaki na ne " Wani irin dariyar qasa qasa tayi masa kawai ta harde qafa daya kan daya . "Excuse you🤨😎😏Wai magana kake yi? Wannan wani yare kenan ? Naji Sam bai mun kama da yaren mutane ba" "Humm magana ake ta arziki i mean dukiya ba na matalauta ba irinku" Sosai maganarsa ya soya mata rai take anan idanuwarta suka sauya sukayi jaaa. Gyara zama tayi ta dago tana kallonsa "Kasan menene? Nagartaccen namiji ,I mean isasshen mijin aure ba ya taba cin zarafin matarsa bare har ya ringa zaginta yana mata gorin arziki ,amma fa ga wanda ya gaji arzikin ba wanda yayi hayen sa ba...amma kai dai kam hmmm☹️" Dariya ya soma qyaqyata mata har yana duqewa wannan yasa ta dago gamida tattare giran sama da qasa tana binsa da kallon mamaki. Cikin dariya yake bata amsa "wai dama ke kallon mace kike ma kanki? Oh above all matata? Hummm ai wannan matsayin na matata ce kuma kin kashe ta" zumbur ta mike tana gyara zaman rigarta. "Kasan menene bazan tsaya ina musayar miyau da kai ba ,you're just a rediculous coward wanda ya dauki cin zarafin mace ado 🙌gorin Arziki abin tinkaho...saidai bari kaji ,ba'a haifeni don a taka Ni ba kuma wallahi ina maka kyakkyawar albishir da cewa har abada nafi qarfin kayi over shadowing dina" ta qare magana tana banbanka masa harara. "Dallah yimun shiru da kucakin turancin ki sam ke bagidajiya ce turancin ma baki iya ba " Dariya ta fashe dashi tana tafa masa hannu "Nagode Allah kaji ko ,a hakan kake gane Yaren bagidajiyar kuma daqiqiyar har kana musu da ita ,kai ina wayewan naka yake wallahi kai matsolo ne na raina maka aji....." Knock knock knock Aka fara dukan kofar dakin daga waje. Da sauri yaje ya bude kofar wata hamshaqiyar macece ta shigo mai manyan mazaunni fara sol tana janye da trolley na matafiya . Yusrah kallon er cakulin jikinta tayi kana ta juya ta kalli almighty body din wannan bakuwar ,kawai sai ta harde hannu a qirji tana kallon ta. "Assalamu alaikum ina kwana ranka ya dade" "Barka da zuwa" cike da fara'a ta masa godiya kana ta daga hannu tace "Hiii Yusrah🤩 " Tattare giran sama da qasa tayi kana ta amsa da "waye ke" "Oh😃sunana Zuby(ina fatan dai kun tuna zuby kwartuwan Major a guess inn) Sabuwar malaman ki Yes your new teacher!" Wani miyau ne taji ya sarke mata maqoshi qiris ya rage ta qware . "Oh ban gane ba kikace kece wane dina?😂😡?" Yar ma yusra tayi da trolley din kayanta a tsakiyar falon "Kinaji maza biyoni da akwatina saman bene bari in dan kintsa ,shower up sai muyi magana " ta wuce cakas cakas tana juya mata mazaunai,shikuma yabi bayanta kamar wani shashasha suka wuce suna kwasan dariya "Oh kin dawo daga Dubai din kenan ,ban tsammanin zaki dawo da wirwuri hakan ba ,muje ki fada mun how was your trip" Oum Aphnan 09065990265 [6/28, 3:27 PM] Chuchu👻: Washegari yusra ta ɗan sha gayunta tana kwance akan resting chair din falonta na sama ,kunnenta maqale da bluetooth tana miming waqan nicki minaj a hankali .a saman kanta ta jiyo zuby na kwarara mata kira "Yusrah! Ke Yusrah" A nutse ta zare earpod din kunnenta guda daya tana kallonta Ba tare da tace mata kanzil ba . Zuby watsa takardun hannun ta da biro tayi akan table din gabansu ta samu kujeran kusa da ita ta zauna tana gyara zaman matsatsen rigar jikinta da ya fallasa asiri manyan boobs dinta ta v-neck din rigarta. "Excuse me yanzu lokacin karatunki yayi " Galala tayi mata da baki kamar goluwa tana mamakin abinda wannan zata koya mata a haka dinta wanda ko bata qwanqwasata ba zata iya assesing ilimin dake cikin kwanyarta. A sama taji tana mata introduction "wannan aikin koyar da gyaran hali ne,zan koya maki yanda ake magana ,yanda ake tafiyan ɗaa ,yanda ake gaisuwa da maida ma na gaba dake magana ,ke harma da yanda ake gyaran gida da girki.....yanzu dai da farko zan fara da tambayar ki.....Menene kika fahimta da kalmar *LADABI*?" Cikin gatsali da rashin daukan abu da muhimmanci Yusrah ta fara mata magana "Kin tabbatar kin ko cancanci wannan position din? Nifa kallon jahila na gasken gaske nike maki? Kin kalli suturan jikinki kuwa? Irin na kilakin nan en good evening masu neman maza su dauke su su cisu over night a siya masu indomie da qwai ko gasasshen kifi in sunci mugun sa'a a basu gasashen kaza da rufaida yoghourt safe in yayi a basu dubu biyu su gaida gida.....fada mun anya ke din ba irinsu ba ne" Gabadaya zuby ji tayi an gama muzantata. "Ban fahimce ki ba ! Ki natsu kina jina ko? Bazan dauki duk wani nau'in rashin da'a daga wajenki ba...ki saka nutsuwarki duka anan wannan shine job dina " Caɓe mata baki tayi gamida dage mata giran sama😏🤨 "Ok fadamun bisa qiyasi bisa dari ,matakin nawa zaki ba kanki na wannan fitsaran taki...?" Ba tare da yusra taji komai ba ta ɗan dafe kai kamar mai tunani "uhmmm Daidai dana Uwarki!!!😳 Hahahaha😂" Dafe qirji zuby tayi ta maza ta gyara zamanta tana duddulo mata ido cike da ɓacin rai ita kuwa yusra sai dariya take tana wasa da ƴan yatsun hannunta tamkar batayi komai ba "Kina da hankali kuwa? Ni kike zagi?😡" "Laaa wai kinji haushi ne? Tambayan raayina fa kikayi kuma na baki amsa...oh make nah calm downn o" "Excuse me?" Kwatseta Yusrah tayi cikin bala'i nan da nan ta saka ma fuskarta salon tijara "Dallah yi mun shiru shashasha ,sakarya er kwalta ,what is even your Educational qualification again? Are You Nonsense? Ni zaki koya ma karatu ? Waye ubanki a Nigeria For goodness sake? Ni girman Turai rainon cokali me yatsu ,You Are very mad!!!" Zuby ganin yanda yarinya ficiciya ke mata madarar tijara yasa ta kame mutuncin kanta ta komar da kanta qasa tayi sanyi da muryarta "to tunda kin bukaci sani nayi degree na a qasan turkey inda na karanci ilimin kasuwanci a halin yanzu ina mastering degree na a qasar swithzerland..." Dariya yusra ta fashe dashi ta mike tsaye tana tafe hannu "oh really? Ke yanzu kina nufin kinzo ne ki koyar da senior ɗinki karatu? Abunda kike nema Ni tuni na same shi a University din da kike magana and again i've 2 degrees in different caurses business da psychology kafin in daura masters dina ....kuma duk nayi karatun ne ba don komai ba sai jahilai ƴaƴan ƴan tasha irinku masu dagawan sunje Turai karatu ,ƴaƴan mitsiyata masu ɓata sunan yaran hausawa irinmu da iyayen mu ke daukan dawainiyar mu kuje ku bude ma turawa qafa suyi ta tumurmusheku ku dawo Nigeria kuna feleqe .move jhorrrr..." Qamewa zuby tayi a kujera ta kasa mata magana ta fara tafiya cakas cakas har zata wuce ta dawo ta tsaya mata qerere a kai "Kar in barki cikin duhu...have You heard about best student of this year from your department ? Wanda ta tafi tabar turawa da mamaki? Pepper Yusrah inkiya filosofi? To nice nan ,kije kiyi searching dina a goggle zaki samu cikakken qarin bayani,soooo in karatun kike so a shirye nake ki sa littafi in koyar dake indai za kiyi mun biyayya" Oum Aphnan 09065990265 [6/28, 3:50 PM] Chuchu👻: Washegari A fusace Yusrah ta fito daga kitchen tana kwarara ma Zuby kira ,zuby na zaune daga ita sai guntun skirt rabin cinya da wata damammen riga da ya fallasa asirin qirjinta. Sai latsa waya take tana chatting da Major wanda ya jima da cika cikinsa da abincin zuby . "Ke zubaida kike ko wa? Kece kika dauke mun fresh fruits Salad din da na aje a fridge?" Banza tayi da ita ,wanann ko ya sake tunzura yusra "Am i not talking to a human being,kardai ace me halin ɓera aka kawo mana gida " "Dramarki ya kusa zuwa qarshe mu zuba Ni dake Yusrah da qarfin tuwo sai na saki kinyi la'asar ,taushi zakiyi lumus kamar sakwara dakan inji" "You're stupid,wai Ni kam ma zaman me kike mun a cikin gida ne ,abinda na kasa fahimta kenan?Dole ki bar mun gida na ,bazan iya zama da karuwa mai halin ɓera ba ,bari mijina ya dawo" Fashewa da dariya zuby tayi "dan maimaita wa kikace ?" "Nace Bari mijina ya dawo ya koran mun ke aidai nan gida na ne ko dole ki fice daga rayuwa ta da mijina" "😂😂😂anya kuwa matar ne? To in kin kasa gane me ye dalilin zamana a gidan ki ,ina zaune ne ina cike gaf din da kika bari na gurbin mata da miji ,sannan ina so ki sani nan Afrika ne ba qasar waje ba ,munada lasisin cin duriiiihhhh ahhhh" Ta qare magana tana lashe leɓenta na qasa kamar kwartuwa "Ya Allah ,zuby Ni kike ma haka? Ni kike ma gadara and You think kina da capacity? Idan bacin bana son Major ke me kike dashi da zakiyi tunanin iya sarrafa mun miji a gado and beside kina iqirarin kedin kwartuwansa ce ? Ya Salam,kodayake nasan makircin diya mace so bazan biye maki ba wlh mijina kintsatse ne ya dauko ki dai don ki koya mun darasin da na girme maki ,so watch me in action" "Allah srki kinajin har a jikinki kina da wani abu da zaki burge nagartaccen mutum kamar Adeel ? Shahararren mai kudi mai baiwa gomnati bashi ,Nigeria na Alfahari dashi ,jibeki fa me kike dashi" "Ke ke na gaji ,na gaji da sauraron rubbish ɗinki ,kinsan menene minti biyar tak na baki ki tattara komatsanki ki bar mun cikin gidana" "Dallah yi mun shiru" "Zubaida ki tattara kayanki ki fita ko kuma zan nuna maki asalin kalan hauka na" "Oh shut up she-goat 😏" Nunata da yatsa tayi "Ok kar kice ban gargadeki ba,plz kar kice ban maki warning ba" tana fadin hakan ta juya fuuu ta fice a dakin. Girgiza kai tayi gamida jan tsaki "hmmm Yusrah kenan yaro man kaza😊" Oum Aphnan 09965990265 [6/28, 4:50 PM] Chuchu👻: After Isha Major Adeel yana zaune a falonsa na qasa yana shan chocolate coffee din da zuby ta hado masa ,kadan kadan yake sipping yana kallon news Zuby saman kansa ta tsaya ta fara marmatsa masa kafada a hankula ,cike da gwanancewa na karuwai da suka goge wajen tunkado sha'awar da namiji ,ya dauki cup din coffee din yakai baki yaji tana masa tafiyar tsutsa a bayan wuyarsa ,dayan hannunta tana masa wasa da gashin kansa . Wani yarrrr dummmm yaji kunnensa ya dauka ya dode na wuccin gadi da sauri ya hadiye wanda ya guntsara ya dire cup din akan table din gabansa Saida ya gyara muryarsa kana ya kira sunanta " Zuby" Maimakon ta amsa sai kama lilin kunnuwarsa tayi tana shafawa ,muryarta can qasan maqoshi tace "humm" Da qyar yake qoqarin saita kansa saboda yanda take masa susan kunne da er qaramar yatsan hannunta "Amma kinsan dai Ni me aure ne ko,kuma a gidan aure na nike kuma Matana ta na nan ko?kina nan ne saboda manufa ta" "Amma ai dai kasan qwalama da muradin zuciya plz karka haramta mun abinda nike qawa kaima fa na gani sarai a qwarar idonka abun nan kake so...and beside me yusran take dashi wanda banda gomansa kalleni fa" "Kawai dai kina nan ne saboda manufa ta so concentrate on that" "But why😢me yasa?" "Ki yi kawai abunda na baki umurni banason musu" "Haba now ya zakayi mun haka Major bayan kasa na dandani romon ka ,ka bari muyi ko sau daya ne ,kana sane waccan yarinyar mai kama da kifin Hausa bata da komai da zata iya gansar dakai Ni naji bance dole sai ka aure Ni ba amma let us be friend" "Bazai yiwu ba na dauke ki ne ina biyanki don ki sauya mata rayuwa kiyi abunda nace and go ... plz " Bude baki tayi zata sake magana ,hannunta nakan haɓarsa tana dan shafa masa gemu ,saidai suka ga yusra a kansu .ko kallon sashen zuby batayi ba tai masa qerere akai cikin wata ɓingilar riga ga kan nonuwarta sun caccarko ta cikin rigar ,kallo daya ya mata yayi saurin sunkuyar da qawarar idonsa amma cikin idonsa sai gizo shape din nonuwanta suke masa so yace ya sake dagowa ya kalla amma where is his steeze? "Adeel Ahmed?"! Ta kira sunanshi a gaba daya ,wani dararas yaji qirjinsa ya buga ,when last aka kirashi da wannan sunan? "Adeel ina magana?" "Ehen?" "Inaso ka koran mun watan nan abar yanzu yanzun nan" Kafin ya mata wani magana zuby ta kwatseta "Dallah tattare mana plates din nan da ya ɓata da cups din nan zuwa kitchen bansan yaushe zaki natsu ki dawo hayyacinki ba" "Ke qaramar karuwa jira sai na dawo ta kanki yanzu da mijina nike yi tukun jahila kilaki!" Tassss! Taji ta yanke ta da gigitaccen mari ,da sauri Yusrah ta dafe kunci ta fasa ihu ,Adeel kam da sauri ya rimtse ido ya toshe kunne yana dan murmushi . "Sai yaushe zaki koya dabian iya magana? Ehyeh?" Dago jajayen idonta tayi suka kalli juna "kika mareni?" Banza tayi mata tana girgiza hannunta rike da qugu "Adeel ,zama za kayi kana kallon wannan karuwar tana humuliating dina a gabanka?" Maimakon ya bata amsa sai ya sake daukan cup din coffee ya kurba a hankali fuskarsa fal murmushi da annuri "Ƴan mata ,ina da urgent meeting a office a daren nan so bye" ya tashi tsam ya fara tafiya yana zuwa gaban yusra ya tsaya gamida yin qasa da murya "Nasan ke jarumace bari in bar maku gidan ku dambatu kinji ! Ki mata dukan mamaki" yana fadin hakan yayi saɗaf saɗaf ya fice yana guntse dariya kamar tsohon munafuki😂 Hangame baki Yusrah tayi hannunta still dafe da kuncinta. Tana kallo har ya fice,dangas dangas zuby tazo ta gabanta tasa qirjinta ta wani kai mata bangaji ,tayi taga taga zata kifa. "Zo kiyi dambe dani qaramar mara kunya" Ta wuce fuuu tana taku da qarfin izzah ta bar ta yashe cikin rashin madafa a falon Oum Aphnan 09065990265 [6/29, 7:28 AM] Chuchu👻: Washegari Yusrah kwance take tana barci akan gadon ta sai juyi take tana jin dadin barcin ta tun bayan sallah asuba ,bata da niyyar tashi ma . Zuby ne ta shiga dakin a hankali hannunta rike da cup din ruwa ,tana zuwa tsakiyar kanta ta fara tsiyaya mata ruwan sanyin nan a fuska.a gigice yusra ta bude ido cikin haki da tashin hankali take tambayar waye ... Waye... "Dallah tashi ki bamu waje malalaciya ,kina matar aure har qarfe takwas da rabi baki tashi barci ba" "Shine zaki tsiyaya mun ruwan qanqara a fuska ? Kinyi hauka ne? " "Zaki tashi ki taho muje kichen ko sai nayi qasa qasa dake ?" Kafeta da ido tayi tana mamakin ta amma ita ko dage ido ta kalleta ma batayi ba. Na baki minti biyar ki fito kar ki bari in dawo in tardake a gadon nan malalaciya,ta sheko mata sauran ruwan cup din hannunta wani gigif Yusrah tayi gamida jan ajiyar rai itakuwa zuby ,ta wuce fakam fakam ta fice ta banko mata kofa gararam! Sukuti Yusrah tayi wasu irin silent hawaye suka fara silalo mata a fuska Girrrrr ! Wayarta ya soma vibrating ,a sanyaye ta mika hannu don ganin mai kiranta da wannnan duku dukun safen. A sarari ta furta momy sai dai ko ki bazaka iya yi ba saboda yanda Muryar tata ya dushe. "Hello auta ta yakk" Shiru auta ta kasa magana sai hawaye wani na tunkude wani "auta Are You alryt?" Da qyar ta hadiye kukan ta muryarta nadan rawa tace "Yes i am fine momy" "Kinajin dadin zaman kuwa" "Yes" ta bata amsa a takaice saboda kar ta fahimci halin da take ciki "Tom ya Adeel din hope dai yana kula dake sosai" "Sosai da sosai mom ,yana da kirki kuma yana sona " "Uhm that's gud yanzu ina ne zakuje honey moon" Dararas ! Gabanta ya fadi "momy muna dai ta tunani bamu riga mun yanke shawara ba" "Kai har yanzu? You guys arent try at all!...ina Adeel din nasan yana kusa dake sa maganata a speaker" Duddulo ido waje tayi "No momy yana qasa yana haɗa mun abin karyawa ,yana da sona sosai" "Break fast kuma? Ina masu aikinku kuma?" "Momy yace sabon aure baya son mutane suna damunsa maybe sai mun dawo honey moon din sannan" "Oh ohk i missed u my angel" "Nima nayi kewarku sosai momma na " ta qare maganar tana sharce ruwan hawaye "We cant wait to see You back to the office" "Yes mom...I love U" ta fadi a hankali tayi ending call din ta tsaya tayi shiru hannunta rike da wayar "Nine wannan banzar zata watsa ma ruwa? *** Adeel kam yau tunda ya tashi yake neman wasu documents amma ya rasa inda ya watsa in zai iya tunawa tun late wife dinsa nada rai ,kuma in baiyi kuskure ba ita yaba ta ajiye masa lokacin . Wannan yasa ya tafi dakin mamaciyar ya fara fiddo takardunta yana bincika wa ,cike da farinciki yaga doc din da sauri ya fiddo shi a jikin jacket file din ,wani farar takarda ne yaga ya fado ,haka siddan yaji gabansa ya fadi especially ganin rubutun tsohuwar matarsa ,da sauri ya duqa ya dauka ya fara karantawa "Dear my loving husband,Mijina abun alfaharina ina sonka a koda yaushe ,Ina matukar godiya da inganta mun rayuwata da kayi ,Nagode ma Allah da samun nagartaccen miji kamar kai ,thank You For making me mother to be,Allah ya qara haɓɓaka hanyoyin arzikinka ya barrantaka da haram ,ya baka zuriya dayyiba saliha idan akwai rabon aure a tare da kai a gaba Allah ya baka mata saliha wacce ma ta fini komai ,Allah ya jikan iyayenmu Allah ya barmu tare har Aljannah.....Nagode mijina Happy our weeding anniversary 😍" Tun da ya fara karanta wasikar idonsa ya fara tsiyaya da hawaye ya kasa dauke damuwarsa ,tunda ta rasu bai taba mata kuka ba sai yau ,kamar tasan zata rasu take roka mun mace ta gari sai dai kuma kash na samu fankashaliya oh god 😭😭😭 Yusrah kin cuce mu kin cuci Innocent soul baiwar Allah mai riko da addini wacce bata dauki duniya ko arziki a bakin komai ba.... Oum Aphnan 09065990265 [6/29, 12:40 PM] Chuchu👻: Da yanganta da kauɗinta ta shigo dakin kamar an wirgota ,cak ta ja ta tsaya tana kallonsa cikin mamakin ganinsa yana hawaye Cikin rashin kula ,amma dai da dan nuna yanayin zaman tare tace "meke faruwa kuma?" Ɗagowa yayi ya kalleta da jajayen idonsa da sukayi kace kace da hawaye . "Kece zan ma wannan tambayar Yusrah kece..." Sakatoto tayi masa da fuska tana kallonsa ,cikin raunin murya and tremble irin na mai kuka ya sake maimaita "Yusrah duk kece " "Na shiga uku daga tambaya sai cibi ya zama qari Alhaji sha kukan ka ka qoshi ka ga nayi nan" "Dama iyakan abunda zakice kenan tunda kin Koreta kuma kin maye gurbin ta,dama abinda zakice kenan tunda kin kashe ta ....Yusrah me wannan baiwar Allah tayi maki ,mace macen kirki mace ta gari ,naga dai Ni nayi maki laifi tun farkon fari na zubar Maki da magani ,me yasa Ni baza kiyi mun ba sai ki huce akan Innocent wife dina??? Ɗaga murya yayi cikin kuka "shikenan kin kashe ta kinji dadi yusra kin kashe ta!!!" Ji tayi kamar saukan aradu da sauri ta dafe kai ta burkice ta fice a hayyacinta tunda take dashi bata taɓa ganin ya mata tsawa irin hakan ba ,bude baki tayi zatayi magana da sauri ya nunata da takardan hannunsa "Idan kikace tak wallahi sai kinga mummunar matankin da zan dauka a kanki" yana fadin hakan yayi cilli da takardan ya fice a gigice.shiru tayi tana kallon takardan dake yashe a qasa kafin a kasalance ta duka ta dauka ta soma karantawa a hankali cikin zuciyarta. A take taji zuciyarta ta karye tsautsayi da qaddarar zuciya ya Kaita ya barota da duk bata kirata a waya ba da ynz duk hakan bata faru ba da yanzu yana tare da matarshi ta gari da cikin en biyunsu. Yanda ya fita cikin damuwa itama haka ta yini cikin damuwa ,Adeel bai dawo gidan ba sai sha biyu saura kwata na dare . Zuby na daukin ta zuru tasha ado tasha makeup duk batasan halin da mutan gidan suke ciki ba ,ita dai ta qudure a zuciyarta yau sai ta kusanci adeel ko yanaso ko baya so sai ya biya mata bukatarta. Don haka tana jin shigowar motarsu ta maza taje ta hado masa hadadden shayi yasha na'a na'a da sauran kayan shayin larabawa ,coz ta lura shi yafiso ta dauko maganin da suka taɓa bashi ita da surayya a wancan karon ta zuba a shayin ta jujjuya . Da wannan seducive dress dinta kamar wacce zataje night clubbing ta nufa dakinsa ,tana zuwa ta iskesa a falo yayi tagumi yana ta raba ido gefensa wayarsa ne ke fitar da sautin karatun qurani a hankula. "Oyoyo gwarzon namiji" kallo daya ya mata yaji ya tsaneta ,waima me ya shigo masa da wannan dattin cikin rayuwarsa? "Nasan ka debo gajiya and definitily You will need this. your favorite" Amsa yayi gamida yamutse fuska ba tare da ya tanka mata ba ya fara kwankwada. Taune leɓe tayi gamida murmushi qasa qasa kai tijaranka in kaji magani za kayi mun bayani.ta fadi a zuciyarta amma a sarari sai cewa tayi "Bari inje in kawo maka abinci ko?" Tana fita yawatse akan kujeran cikin drowzy response. Yusrah a sanyaye ta fito falon saidai yanda taga ya watse kan kujera ko takalmi bai cireba ya bata mamaki "Sannu da zuwa" "Karkizo kusa dani ,me kyawon dan maciji ku dubeta ita ta kashe mun matata ahhhhhh...ke wata irin makira ne with just a phone call You killed her" "Adeel plz calm downn ok? Me yasa kayi shaye shaye uhm 😢laifi na ne wallahi ni naja amma it was a mistake da hayakin kaina...plz tsaya in cire maka takalmin nan dont mess up " "Karki taba ni kina taba Ni sai na shaqeki,kashhh waima me yasa bana dukan mata? Wallahi da sai na kashe ki kowa ya huta jibeki ,muguwa kawai in kasheki a rage mugun iri ba dai kina taqama ke mai kudi mamanki billionier ba sai na talautaku ,kodon talakawa su huta da bakin zuciya Irin taki Allah kadai yasan rayukar da suka gurɓata sanadiyyar..." Dafe kai Yusrah tayi "ya Allah bari in kawo maka ruwa oh na hada chapman ma bari in kawo maka ko yaya clearing abinda kasha " "Bana so karki dawo nan" Bata saurare shi ba ta fice dakin da sauri don kawo masa abinda tace. Cikin minti biyu sai gata ta dawo da chapman mai sanyi tayi decorating dinsa da bottled water da dan glass cup ta tsuguna tana tsiyaya masa ta je kusa da gabansa "Matsa ki bani waje ko in watsa maki,ai guba kika zuba mun insha in mutu?" "Aah fa amma tunda baka gamsu ba bari in barshi ,amma bari in rage maka kayan jikinka ko?" "Ke uban me kike mashi?" Ta gefen ido ta maka mata wani irin shedanin kallo "my Major Are You alryt?" Takai hannu saman kirjinsa zata cire masa bottle din rigarsa ,hannunta tasa ta kaɓar da hannunta "Zubaida learn to stay by your boundary karki sake taba mun miji" Fadawa jikin zuby yayi yana ajiyar numfashi "karki barta zata kashe Ni ne" Da sauri ta rungume kansa a qirjinta "Yi shiru kaji i am by your side bazata iya maka komai ba" Sarara yusra tayi tana jin kamar ta kwantsama ihu ko ta samu salama ,anya da lafiyarsa kuwa ji yanda yake abu kamar qaramin yaro? Tana kallo ta ciccibesa suka shige zuwa bedroom dinsa tana ta faman yin masa sannu. Shiru Yusrah tayi cikin tashin hankali saidai takai ta dawo ta zauna ta mike ta rasa meke mata dadi nan duniyan. Oum Aphnan 09065990265 [7/6, 6:39 PM] Chuchu👻: _Bonus_ _Ina godiya da tarin masoyana wanda suka kirani a waya don jin lafiya ta da wanda sukayi mun Dm ta whatsapp ,wasu na amsa wasu ban iya amsawa ba,A big thnk U ,kuma nayi lafiya har an sallamo mu a asibiti ...luv U all💞_ Zuby kam tuni ta raba Adeel da kayan jikinsa ,tana marmatsa masa duk wani gaɓan jikinsa shikuwa sai nishi yake yana faɗin "thnk u my love" yana lunlumshe ido ,raɓo jikinsa tayi tana goga masa dukiyar qirjinta ta na wasa da halshen bakinta akan dukkan wani sassan qirjinsa har zuwa cikinsa da yayi 7 good pack saboda yawan jim da atisaye da yake yi. Haka ta cigaba da karkada masa nonuwanta da mazaunan ta a kusa da fuskarsa shikuwa sai daɗa gigicewa yake yana miƙa hannu yana son kamo ɗuwaiwukanta yana so yayi spanking dinsu .sai tayi maza ta kauce tana cigaba da yi masa waiwayi da halshenta a jikinsa shikuma sai miƙa yake yana gantsarewa. Da qarfi Yusrah ta banko qofar dakin hannunta riqe da bindigar Adeel .da gudu zuby ta dirko daga gadon jikinta na ɓari "Zoki fita !" Tana magana tana nunota da bindigar hannunta. "Hiyyeh ke meye haka😳" ta magantu cikin dakiya "Second biyar kacal na baki kibar cikin gidan nan ko yanzun nan in tarwatsa maki kwanya" tana ida maganar ta daga hannun bindigarta sama ta saki kunamar bindigar ,aikuwa cikin rashin zato saiga bullet ta fice daga bakin bindigar ta je ta daki cunkusassun fitilun dake tsakiyar dakin aikuwa gabadaya suka rikito qasa suka tawarwatse . Ba zuby ba harta yusran da take rike da bindigar saida ta firgita .da qarfi Adeel yace "Kai kai lafiya?" Saidai ina koda yayi yunkurin tashi kasawa yayi sai ya koma luuuu ya kwanta kamar gawa ya lumshe ido . Yusrah sake nunata tayi da bindigar "Zaki fice ko saina tarwatsa kwanyar kanki?" Jikinta na rawa tace "Zan fita ,don Allah zan fita amma ki bari in kwashi kayana 😫" "Kwarankwasa a haka zaki fita ke ba ga karuwa ba ,ai bai kamata kiji kunya ba er isa kwartuwan miji" da gudu ta daka tsalle zuwa bakin qofar .itama kuwa a take ta rufa mata baya hannayenta duk biyu da bindigar "Muguwa sai ynz na gane kin dirka masa qwaya zaki taking advantage dinsa ki sa ya fada tarkon zina .fitaaaaa" Da sassarfa take tafiya ,har gate duk ma'aikatan ba wanda yayi qwaqwaran motsi kowa dai yasan halin Madam da masifa mai gidan ma dukda zamanshi Major ubansa take ci da darunta to bare kuma su .tun kafin su isa gate sojojin suke bude masu hanya .haka ta tisa qeyarta a daren sai da ta dangana da ita titi sannan tasa aka rurrufe masu gate ta dawo dakinsa strght ,tana isa gefen gadon tayi cilli da bindigar ta raɓa gefensa da yake ta sharan barcin kamar mushe ta kwanta a sosai ta rungumosa ta gefe ta saqa kanta cikin faffaɗan kirjinsa tana jin wani irin mugun kuka yana tunkudo mata ,so take ta hadiye amma ta kasa .yauce ranar farko da ta taɓa raɓan jikin namiji haka nan taji tanaso tayi kuka ,haka nan taji wani abu mai girma a game da Adeel yana ratsa ta ,cikin wannan yanayin mai qunshe da baƙin ciki da tausayin Adeel da ya ɗarsu mata a dare ɗayan nan taji ya cure mata a qirji a haka barci ɓarawo ya sulale ta itama. **** 5.15am Yusrah ta riga Adeel farkawa daga barci saboda duk iskancin Yusrah sangarta bai hanata sallah akan lokaci ,farkawa tayi ta janye jikinta a hankali a jikinsa sosai Adeel yaji dan nauyin dake kusa da qirjinsa ya ragu wannan ya kaima hormone dinsa signal ya fara mormotsa Idanuwarsa yana son buɗesu. Yusrah rafka tagumi tayi ta ɗan kishingida a gefensa tana qare masa kallo ,ashe dai Adeel mugun kyakyawa ne ? Me yasa na kasa ganin hakan tuntuni ? Ga quruciya ga Naira da daloli ga motoci ga gidaje da jiragen sama ,ga jarunta irin na manyan sojoji uwa uba ga hakuri da jure iskanci da haukan ƴa mace ....kallon kowani gaba na jikinsa take musamman kan nono sa da suka ɗan kumkumburo kamar irin na matasan qwailaye din nan zasu fara nono kafe su tayi da ido tayi sosai tana ɗan murmusawa ,wanda ita kanta batasan dalilin murmushin nata ba. Waras Adeel ya sauke idanunsa akan fuskar yusra dake qumshe da murmushi ilahirin hankalinta na kan qirjinsa. Gigif ya motsa ya saka hannunsa cikin duvet din da ta rufa masa a saman jikinsa zuwa qugu ,da sauri yakai hannunsa kan kayan marmarinsa😊daga shi sai dan kamfai ya jisa yanda dai zuby ta tafi ta barsa. "Me kike mun a daki?" Ya tambaye ta a firgice Yusrah kam ko a jikinta sai ma qara yalwatar murmushinta da tayi zuwa qaramin dariya maras sauti "Good morning" Ko kallonta baiyi ba ya sake dan hangade duvet din yana qare ma kansa kallo "Ya na ganni tsirara 🥹"? "Circumstance" "Baki bani amsar tambaya ta ba ,ina kayana nace?!" "While laifine don ka ganka tsirara bayan kana tare da matarka?" Ta bashi amsa tana karkada masa ido cikin gari da kisisina. "Wait wait ,karkice mun kin mun fyade"? Murmushi tayi mai tsananin qayatarwa "Tabbas munyi komai da komai....ahhhh dama haka kake? You Are a bad guy... Wallahi ka iya tattalin mace a gado ,hummmmm ahhhhh Allah nagode maka da na samu ingarman miji kamar ka..." Ta qare maganar ta tana kai hannunta gefen hannunsa tana shafa masa daga kafadunsa zuwa qasa . Qif qif da ido yayi yana kallonta tana wani irin karairaya tana lashe leɓenta na qasa tana jan numfashi ciki ciki. "Ke ke kice mun wasa kike mun,wannan ma ai ba'a ne!" "Akan me zan maka wasa ? Da gaske ka iya 😂" ta fashe da dariya lokaci daya kuma ta gintse fuska ta dirka daga kan gadon ta wuce tana jujjuya masa en madaidaitan mazauna ta da suka saje da ɗan slim jikinta ,ta bude qofa ta fice a dakin ta barshi a nan yana bin bayanta da kallo yanajin kamar ya cafko qugunta mai dauke da er farar short din nan yayi wasa dasu .saidai inaaa qwalelensa. "Auccchhhh " ya kaima katifar da yake kai naushi yana ayyana abubuwa a ransa. Oum Aphnan 09065990265 Littafin kudine dai ,You can get yours by sending your payment via this account details 9065990265 Opay Mohammed Hassana Ko 7782217014 Fcmb Mohammed Hassana [7/6, 7:25 PM] Chuchu👻: Yusrah tana zuwa dakinta wanka tayi tai brush ta dauro Alwala ,ta shimfida praying mat din ta ta gabatar da sallan farilla ,tadan tsaya tayi addu'ointa da ta saba ,saidai haka nan ta tsinkayi leɓenta na masu addu'an zaman lafiya ita da mijinta ,tare da fatan sanya ma zuciyarta ruwan sanyi ta daina masa rashin kunya kuma tayi masa biyayya gwargwadon Iyawanta. Cikin hawaye ta ninke darduman ta wuce kicin ta soma hada masu break fast . Doya mai yawa ta fere tasa a wuta tana simmering dinshi in a low flame ta qara pintch of salt da sugar For taste ,kana ta dakko kayan miya tumatur ,red pepper da bell pepper ta gyarasu ta zuba a blender ta niqasu ta bude fridge ta dauko kankana wanda bai nuna sosai ba da kwashe ciki ta fidda seeds din ta zubar ta nike kankanan ta cakuda da kayan miyan ta zuba a cikin tukunya ta zuba tafasasshen naman rago da left over din soyayyen kazan da take dashi. Kafin ta gama haɗa wannan stew din doyanta yayi laushi ta tsane ta soya shi da isashen kwai ,ta zuba a mazubi mai kyau ta rufe da foil ppr ,ta dawo ta sa wani tukunyar ta daura dahuwar white rice da yarfin peas a ciki . Cikin qanqanin lokaci ta gama komai ta gyara ta haɗa masa lafiyayyen shayi irin na larabawa harda su cloves da na'a na'a tasa a qaton Flask din gida wasu kuma duk ta diba ta zuzzuba a jakan abinci . 7.15am komai nata ya daidaita ta dauko kayan abincin ta wuce dashi zuwa wajen compound dinsu ta damqa ma driver dinsa tace ya saka masa a mota . Sauran tea da fried yam din ta dauko zuwa dinning ta ajiye condensed milk dinta da evaporated milk sai milo da raguwar cake dinta na fridge ta jere a wajen ta kunna ma dinning din turare mai sanyin kamshi ta fito falon tana mopping karafaren wargajejen falon . A nutse ta gama shima tabi labilen tana turare su da kamshi zuwa kujerun ta dawo da qaramin towel din hannunta tana karkade kayan kallonta zuwa manyan aljifan maajiyar TVn .all of a sudden ta zaro wasu folders wanda taga kamar da safe ya fita dasu ,debosu tayi da nufin ta kai masa daki .sai washarrrr suka zube a qasa "Subhanallh" abunda ta furta kenan ta duka tana tattarewa "Ya salam!!" Hoton Nutsatsiyar mace ta gani ta nade jikinta cikin abaya mai ruwan jinin kare ,fuskarta fal fara'a sai qyalqyali take cikin gwala-gwalai . Yusra ji tayi kamar an sassara mata gwuiwa dakyar taja jiki zuwa gaban kujeranta ta zauna yaraf hannunta na kakkarwa riqe da hoton matar Adeel Kafeta da ido tayi bakinta na rawa na wanda kuka yake son cin qarfinsa "Kiyi haquri ki yafe mun...ban da nufin sanadiyyar barinki duniya balle har in maye gurbin gidanki ,ke nutsattsiyar macece da duk wani namiji zai fatan samunki matsayin matar sa ,daga sanda naji adduoinki akan mijinki naji kin sauya mun rayuwa ,naji kin burgeni naji sonki yana ratsa bargon jikina, naji ina ma kina raye inje in sameki mu zama qawaye ko kya bani shawarar zaman duniya ?!!! Amma kuma a yanzu da na ganki gani sai naji na tafka kuskuren da bazan taba gyara shi ba ,dole ne in amsa hukunci a wajen mijinki ,banga azaban komai ba ,kuma tabbas na cancanci hukuncin da ya fi hakan ma ,amma plz ki yafe Ni kuma inaso ki sani mijinki yana sonki kuma nasan bazai taɓa qaunata ba har abadan...amma nayi maki alkawari zan cigaba da kula maki dashi har iyakan numfashi na na qarshe wannan fansan ranki ne da soyayyar ku ...😭😭😭" Kasa cigaba da maganar tayi saboda yanda kukanta yaci qarfinta wani irin kuka mai shesheqa da kururuwa takeyi kamar wacce ta rasa komai nata na rayuwa. Adeel dake tsaye kamar drawing yana jin duk abinda Yusrah ke cewa ,yana ganin zata dago yayi gaggawar ja da baya da baya har ya isa qofa ya bude a hankali ya fice zuwa office. Oum Aphnan [7/6, 8:26 PM] Chuchu👻: Yusrah zama da Major Adeel ta fahimci mutum ne mai son gida ,sannan yana son yaci abinci a gida musamman na gargajiya ,kuma ta karanci duk inda 6pm yayi to yana hanyar gida .don haka tun 4.30 ta tashi ta sake gyara gidan ta sauya ma gadajen gidan sabbin zanin gado ta wuce kicin dinta na second floor ta samu dogon stool ta zauna ta shiga youtube ta yi searching vegetable couscous sbd tasan dai bazata iya masa dambu ba . Tana kallo tana girkin ta har ta haɗa kyakkyawar couscous yaji hanta da veges ta yi masa kunun aya mai dadi ta maida a fridge ta haɗa masa shayi mai kyau daje ta jeresu a dinning ta saka turare mai fidda ruwa. Tana jin qarar shigowar motocin sa ta haye saman dakinta da sauri sam bata son su hada ido dashi kunyarsa yanzu take ji . Wani sanyin niimtaccen dadi yake ziyartar kofofin hancinsa tunda ya shiga gidan ,cike da zaquwa ya je yayi wanka ya wuce dinning dukda Yusrah ba gwana bace a girki amma iya dan training din muguntar da zuby ta bata da dan zama da qawaye yasa ta ɗan koya ba tare da wahala ba ,sannan wani abun jin dadi abincin yayi dadi tamkar qwararriya,yaji dadin abincin da takai masa office sannan yaji dadin ganin na dinning na jiransa . Saida yaci sosai shi kansa ya manta when last ya nutsu yaci abinci haka in baiyi qarya ba tun kafin matarsa ta rasu . A daki kuwa yusra bayan tayi wankanta ta sauya zuwa kayan barci qarfe tara ta feshe jikinta da turare ta haye kan gado tana cigaba da kallon yanda ake tuwon samo ta youtube. Adeel knock daya yayi bai jira izininta ba ya tura kai cikin dakin . "Hi" Murmushi tayi masa mai fadi ta kife fuskar wayanta akan gadon saboda kar yaga me take gani "Me kike kallo?" "Ina koyon yanda ake tuwon semo ne,gobe zan ma shi shine nake ta bita" "Hhh shine ya saki nishadi har hakan?" Rausayar da qwarorin idonta tayi ,ta na ɗan sosa kai cikin jin kunya. "Ohh kalan naki salon yaudarar kenan? Shiyasa kika kashe mun mata? Saboda kizo ki zambaceni? Kin kashe ta ke kuma don ki samu ki maye gurbin ta!" Cikin mamaki ta nuna kanta da yatsa "Wai Ni?" "Aah bake ba Ni" "Haba Adeel ya kamata zuwa yanzu ka dauki qaddara ko matarka ta kwanta lafiya a kabarin ta kayi hakuri kaji duk kuskurene kuma an aikata ba kuma zai gyaru ba" "Baki isa ba ,yanda banyi farinciki ba haka kema" Cikin sarewa ta mike tsaye "Haba Adeel ya kake so inyi da rayuwata ne...in nayi masifa kace nayi and now i am trying to fix it..." "Fix what? Shedaniya makira algunguma?!" Dafe kai tayi cikin ɓacin rai kawai a harzuqe ta dago "Adeel kasan menene kawai ka kashe Ni! Aidai kana da bindiga ko? Ka dauki matakin da ya dace ka kashe Ni ko ka fanshe haushin na kashe maka mata,meye amfanin ka barni a raye kana ganin ajalin matarka?! Kashe Ni kawai ka huta zaka iya kuma ba wanda zai tuhumeka doka ta baka dama" "Ke Ni zaki isheni da barazana? In na kasheki kina nufin kinci banza kenan? To baki isa ba sai kin fada mun me yasa kika kashe mun mata" "Kai kanaji ko? Na gaji kawai na gaji sake Ni inyi gaba na yarda talaucin ya kashe mu Allah da ya bamu a da in ka qwace in da rabonmu zai qara mana wani...don haka sakeni inyi gaba " "Bazan sake ki din ba anan zaki mutu" "Kai mahaukaci ne🤧" ta juya bagazan² zata fice .da sauri ya bi bayanta "Waye mahaukacin?" "Nace kai!........" Daidai nan ta wangale kofa kuma a take ta hadiye miyan bakinta ganin wanda ke bakin qofar .yanda ta ɗauke wuta shima haka Adeel da ya biyo bayanta ya ɗauke wuta cikin mugun razana. Oum Aphnan 09065990265 [7/6, 9:57 PM] Chuchu👻: Dafe baki Yusrah tayi da sauri cikin trembled voice tace "momy!!!😳" A gigice Adeel yace "aaaaah manyan baqi mukayi haka...Barka da zuwa sannu da zuwa" Gabadaya Hajiya Juwairiyya shan jinin jikinta tayi don haka a kasalance tace "yauwa ya kuke" Kamo hannun yusra yayi yana murza mata en yatsu ita kuma sai murmushin yaqe take "wallahi muna lapiya" itakuma yusra ta tabbatar mata ta hanyar gyada kai "Sweery daukan mata kayanta mana mukai ciki" da sauri Yusrah take zata dauki cartoon din gaban momy .da sauri uwar ta dakatar da ita cikin mamaki ,yaushe yarinya na ta soma aikin qarfi har haka? Amma a zahiri sai cewa tayi "aah noo,ina masu aikinku naga kawai wulkawar uniform din sojoji nike gani ba er mace" "Aah momy😃Ba wani jan magana da tsayi bari in daukan maki muje daki kinji " cikin murmushi ta kinkimi cartoon din tayi gaba ,cikin sanyin gwuiwa tabi bayanta ,shikuwa sai washe baki yake yana ɓaɓatun sannu da zuwa. Tana wucewa ya kame baki ya gartsa ma yatsansa cizo "Me ya kawo matar nan cikin dare gidan surukanta ,kardai tace kwana zatayi kardai an kai mata tsegumi" Washegari Tun dare Adeel yasa aka masa ordern abun break fast a wajen near by restaurant da kansa ya jere masu a dinning ,ya zauna yayi tagumi yana jiran fitowar su .yusra ta fara fitowa da shigar bom short da er ɓingilar riga taso tayi girki amma ganin komai a jere cikin warmers na alfarma yasa tazo ta giftashi sai bulbula qamshi take ta isa gaban warmers en tana bubbudawa "uhmmm farfesun turkeyn H &J ne wannan...awwn i missed it" Harara ya banka mata da murya qasa qasa yace "mayya abunda kika iya kenan wai tsabagen bala'i har qamshin girkin kowani gidan abinci kin sani..." Yatsine ta masa gamida harara "har ma da ɗanɗano duk ma sani mtsew marason zaman lafiya kawai" "Kece dai fitinanna laluwa masifa" "Kai wallahi You cant overshadow me bar ganin momy tazo Ahaa" Magana suke qus qus amma masifa sukeyi kamar zasuci kansu ,a nutse momy ta iso mayen dinning din Da sauri dukkansu suka miqe . "Hello my beautiful angels" "Sannu momy an tashi lafiya ya baqunta" "Aaah Alhamdullh ,ku haka kuke break da wuri haka" "Yes momy kinsan yana zuwa office da wuri" "Yeah i see" Taka kujera ta zauna sai sannan suma duk suka zauna A nutse suka fara cin abinci amma sukam qirjinansu sai lugude yake "Ya ya kuma zaune lafiya dai ko?" "Aah wlh lfy qalau ,Yusrah kyakkyawar matata ga qwazo" Tattare giran sama da qasa tayi ta kasa tantance sambatun da yake "qwazo? A gidan auren? Boyi boyi kike?" "Kai momy Yaren sojoji ya maki ,plz mu sauya fira zuwa na nishadi mana momy" "Oh really? To yaya jaririn ku ? Yana lafiya? Wani asibiti kukayi registar na yin awon cikin...." Tuni cikin Yusra ya fita ruwa quuuuuu,wani cikin mijin ma da bata taba sani saba "Am...aiiii....ehhh nayi ɓari ne satin da ya gabata" "I see😏🤨" ta basu amsa tana cin abincin ta "Eh momy karfa ki damu sa far as muna son junanku bamu cire tsammani ba a shekara ɗaya ki ganmu da en uku" a tare su biyun suka fashe da dariya wanda dukkansu bai kai zuciya ba "Kun tabbata kuna zaune lafiya kuwa?" "Sosai ma" suka bata amsa kamar hadin baki. Kallon su tayi daya bayan daya "ok Ni har mutane sun kai mun mummunar labari amma bakomai zan ganinma idona ,as U saw me yesterday i had a plan to go to Canada but i lost my trip so sai nan da kwana biyu shiyasa nace Bara in zo in spending a gidan yarinyata nayi kewarta sosai dukda ita bata zuwa wajena ....ko bakuyi farinciki bane naga duk kun guntse fuska. "Kai kai farinciki mana ,momy ai nan gidan damu da abunda ke ciki duk ikon ki ne" "Ok tnk U my children nidai Bara inje in dawo kamar nayi mantuwa a ciki" Ta mike tsam ta fice ,tana bada baya yusra ta kalli hannunta da ya rike ta wani wancakali dashi "Dalla mu cikamu" "Dalla Ni karki isheni da pretending nasan kece nan kika kirata" "Kaidai ka kirata saboda na watsa maka ruwa na sattar maka da tayar mota and on and on..." "Mayu kawai a zo za'a kwashe mun dukiya" "Kaine dai maye qatoton ma" "Bari ta tafi zaki maimaita mun ne" Oum Aphnan 09065990265 [7/7, 7:22 PM] Chuchu👻: At Night Yusrah tana ji tana gani ta dauko pillow ta wuce dakin Adeel gudun kar momy ta saka mata ido ,saidai tana shiga dakin yayi zubut ya mike zaune. "Me ya kawo ki dakina kin wani rungumo pillow" Harara ta Banka masa "Ni fa tsiyata da kai takalan fada in bacin momy me zaisa inzo ince zan kwana a dakin ka? Da na zo?" "Shut up ur mouth ,duk yawan dakunan dake gidan nan bazaki iya zuwa ki laɓe a wani ba sai nawa to kuwa sai kin fita" "You know You Are just something else ,don Allah mubar fitinan nan saboda momy in ta tafi a cigaba" "Bazan bari ba kina jin tsoron ɓacin ran mamanki amma Ni kika dasa mun ɓacin rai For life? Kin cuce Ni Yusrah ,wai fada mun ke wata irin muguwa ce?" Tsaki taja kawai tayi kwana ta haure kan gadonsa "Zoki fita!" "Naqi din ba inda zani" Biyota yayi kan gadon suka fara kokawa yanason ya kinkimeta yayi waje da ita itakuma ta rirriqe zanin gadon.tana kururuwan ba inda zata . Cikin barci Hajiya Juwairiyya Sadiq take juyo ihun Yusrah sama sama kuma take jiyo Muryar Adeel yana ce mata ta fice ta bashi waje.zuruf ta zura takalmi da dogon hijabi ta nufi hanyar da take jiyo ihunsu da sauri. "Baka da tawakkali ,ka zaɓi kayi ta punishing dina bcuz of your late wife ,to na gaji wlh na gaji kuma fita bazan fita ba" "Zakuwa kiga bala'i ganin idonki" "Ya Salam Allah ya mana tsari dashi ...." Muryarta kawai sukaji a saman kansu ,tsit dukkansu sukayi kamar ruwa ta cinye su. "Baku kyauta ma kanku ba kuma kun tozarta niimar da Ubangiji yayi maka na lafiya da dukiya ,and above all kuna qoqarin ruguza rayuwar quruciyarku.....now yusrah jeki tattare kayanki ki taho mu tafi." "Momy kiyi hakuri inason in zauna" Wani irin tsawa ta daka mata wanda ya sata daukan rawan dari tunda take bata taɓa ganin tayi mata irin tsawan nan ba ,not only her harta Adeel saida hantar cikinsa ya kaɗa ,a iya saninsa da Hajiya Juwairiyya macece mai saukin hali da taushin hali,but why? "Nace wuce ki kwashe kayanki mu tafi and now!!! This minute!!!!!" Raɓawa tayi ta wuce tana zuwa bayan momyn ta tsaya tana hararansa da murguda masa baki ,kana ta bude kofar ta rufe gararam!! A nutse Hajiya Juwairiyya ta isa gabansa da sauri ya sunkuyar da kai saboda tsananin kunyar da ya rufe sa "First thing gobe da sassafe ,zan signing a jikin duk documents dinka ,kama daga companies ,estate da gidanmu ma da muke ciki ,amma kafin nan yau a daren nan zan tafi da ƴata..." Kafin yayi magana ta fice gamida dako qofar da qarfi. *** "Momy don Allah ki bari in cigaba da zama dashi ai bai taba duka na ba ,and beside bana son ya kwashe komai da muka mallaka momy mu dawo talaka" "Sai me in mun talauce su sauran talakan ba bayin Allah bane kuma Allah ma yafi son talaka mai tsoron Allah.a ranar lahira Allah yana cewa akwai mutanen da yake jin kunyar hada ido dasu na daya ,wanda Allah bai bashi haihuwa ba na biyu...." Katse ta yusra tayi da sauri cikin kuka "Shikenan momy kin fara mun waazin talauci a maimakon hiran juya Naira ya dawo dollar what the hell😭😭😭" "Ehh akan farinciki kine Yusrah bazan taba bari ki zauna da mutumin da yake zargin ki a kisan matarsa ba ,wallahi har abadan bazai soki ba,da kiyi rayuwar qunci a daula gwara kiyi rayuwar dadi a talauci....always remember ke kadai Allah ya bani kuma ke din marainiyace na rasa mahaifinki amma inna tunosa na tuna ya bani ke sai inji sanyi a raina ....yusra idan baqincikin da namiji ya haddasa maki bugun zuciya kika mutu kika bar duniyar nan bazan yafewa kaina ba ,don haka yusra ƴata kitattara kayanki mu tafi ,garinma duk zamu bari mu samu wani keɓantaccen qauye muyi rayuwar mu cikin farinciki" Jinjina mata kai yusra tayi cikin sharɓen hawaye ,bata taɓa sanin maraici masifa bane ba sai yau ,ya rab! "Momy ki yafe mun zan bi dukkan umurninki kuskure na aikata kuma inshaAllahu ya zame mini izina ashe fushi dokin nadama ne,ashe rashin hakuri babbar Misifa ne ashe gaggawar yanke hukunci ke kai mutum ga da na sani ,nikam naga nawa kalan qalubalen" Ta faɗa jikin mamanta tana shesheqar kuka mai taɓa zuciya. "Look You mean alot to me ,my yusrah zan iya sadaukar da komai nawa don farincikinki amma as U knw that kinyi kuskure ina rokonki kafin mu bar Abuja kije ki nemi gafaran Adeel ,maganar gaskiya kin cutar dashi" "Yes momy i will" *** Da duku ² momy taje office din su Adeel da kanta takai masa duk documents din komai da komai da wani er guntuwar wasiqa a envelope taba sakataren sa ta ajiye masa .ta bar yusra na hade kayan su .itakuma ta wuce cikin gari don suyi magana da qawarta inda zata samo masu gidan haya a irin unguwannin masu saukin qarfi na Abuja ta yanda zata fara business koda na waina da miya ne ko kosai da fanke . Oum Aphnan 09065990265 [7/7, 8:37 PM] Chuchu👻: Lastly Alhmdllh 🙏🏽🙏🏽 Yusrah rututu tayi a qasa tana bawa Adeel haquri fuskarta kace kace da hawaye ,Adeel da bai dade da gama karanta takardan momy ba,hasalima jikinsa a mace yake hannunsa riqe da takardan ,ji yayi duniya tana juya masa . "Ka yafe mun Adeel wallahi tun asali ba so da qauna yasa na shigo rayuwarka ba kazalika yanzu zan fice ba tare da na samu ko digon affection a kanka ba face ina tsananin nadamar abinda na aikata kuma ina rokonka ka yafe mun ko na samu in yi sabuwar rayuwa ta cikin aminci Adeel" Ji yayi kamar tana sake watsa masa wutan tausayinta a ransa ,sadda kai yayi yana jin wani irin baqin cikin saka ta kula da yayi For long ,yanda ta qanqame qafafunsa ji yake kamar tana qara masa wutan tausayinta ,a gaggawce ya fizge qafarsa tayi wani taga taga zata fadi ,ba zato taji yayi sama da ita ya tado ta tsaye . Janta yayi gabadaya faffadar qirjinsa ya rungume ta Cikin wani irin calm voice yake rada mata kalmominsa daki daki . "Qarya kike kice bakya sona, sannan ke din yarinyace ta gari Yusrah ,bazan boye maki ba ,i luv You since from the first meet ,Daga ranar da kika shigo rayuwata na gane banbanci mata da mata maza ke din ta dabance,ina sonki ina son rashin jinki stubborness ɗinki yana burgeni ,wallahi na jima da sanin kinyi nadama ,haka kawai nake jin idan na nuna na yafeki zamu daina comedy din da mukeyi ,fitina a jinin soja yake sai gashi na sama mace da zarran jinin soja ,salonki ya qayatar dani Yusrah....Na yafeki daga yau har qarshen rayuwata kuma nasan da cewa mutuwar wani tashin wani kekam a gareni Albarka ce .INA SONKI😍" A qagauce ta dago da kai ta kafe sa da ido don tabbatar da abinda yace jinjina mata kai yayi da alamar tabbatarwa Maida kanta tayi gabadaya akan qirjinsa ta qanqame shi ta baya. wasu hawaye suna gangara mata tiryan tiryan . "Ki bar kuka kinji in ba so kike ki karya mun zuciya ba ,I heard all your fate ,saidai na jishi a makare lokacin da na rigada na shafa ma kaina baqin fenti a idon surukuwata bansan haka kike ba ki gafarceni" "Nagode mijina " "Da Adeel da dukiyarsa nakine ke kadai My queen i do love You ,yau gobe har zuwa tsawon numfashi na na har abadan...." Kuka me qarfi ne ya qwace mata tana sake masa godiya mai sauti. Shiru yayi yana shafa gashin kanta yana jin wani sauki a cikin zuciyarsa . Knocking aka fara yi daga waje A hankali ya zareta a qirjinsa suka koma suka zauna a kan 1 seater din dake office din tare ya kwantar da kanta a cinyarsa yana shafa mata baya . "Yes a shigo" Wani Zabgegen soja ne ya shigo gamida qamewa a gabansa "Colonel Adam ya akayi?" "Sir an samu kamo Captain din dake luwadi da yaran cikin hostel ɗinmu yanzu haka mun tara assembly an zaqalo duk yaran da sukayi falling victim an ware su waje guda..." "Da kyau colonel Adam,yanzu ina da magana mai muhimmanci da iyalina ,i'm sorry to say bazan samu ganinsu ba ,a yanke masu hukuncin da ya dace ,qananun cikinsu a wuce dasu asibiti For check up ,manyan cikinsu a basu horo na musamman bayan an raba masu takardan sallama a makaranta" Sake kamewa yayi ya Sara masa kana ya fice . Yusrah dago kai tayi ta kallesa da jajayen idonta takai hannu kan wajensa tana shafawa,a hankali take motsa sexy mouth dinta "Kana qoqari amma a haka nake baka fire" "😆😆Karki damu and now is my turn zan baki fire amma a bed saina fanshe qwalaman da kika dade kina bani " "Niii?🥹" "Eh mana ba kin iya seducive walk ba hum hum" Rimtse idonta tayi da sauri da tafukan hannunta "Ni fa mai kunya ce ,har kasa naji kunyar ka kuma ma🥲🥲" tayi magana tana shagwagwaɓe fuska Kamo kuncinta yayi yana jan duk manyan kumatunta ,ya narke murya da fuska "Nima kinsa ina jin kunyarki kuma ma🥹🥹" ya kwaikwayi yanda tayi gamida kaina goshinta sumba . A tare duk suka fashe da dariya Itakuma ta dunkula hannu ta daddaki kirjinsa "kuma ba ruwana dakai" " Ke kin isa ! Yanzu dai taso muje gida yau zan fara amarcin da wannan dan ficilin bakin naki ya hana mu ci😄" Noke kafada tayi "uhm uhm naqi ²" Aikuwa a kafada ma zan saɓaki sai nayi shela a barrack din nan yau ogansu ya angonce kar a jini shiru a nemeni na fada koman Yusrah...and mind You ƴan uku uku sau uku nake so😉😋 Wayyo quguna.... Ta faɗa tana shafa qugunta tana tunanin yanda zasu zubo aikuwa ya fashe da dariya yana tada ta zaune da kansa ya saka mata takalminta mai tsini da madauri igiyoyi Awwn amaryar ta Major fa er gayuce ,kamo hannunta yayi suka jera zuwa wajen mota da kansa ya bude mata ta shiga ya kewaya ta dayan side din ya shiga driver yaja suka fice uhmmm abun ta masoya ne. *** Momy har magrib tana jiran dawowar Yusrah ,Yusrah nacan duniyar Adeel sai jagwalgwala mata en nonuwa yake yana marmatsa mara duwaiwuka gashi mici mici kadan yayi kissing dinta . Itakam yusra mamaki take dama haka Adeel ya iya soyayya ya barta a gantale ? Lallai tayi missing .tuni yayi masu booking honey moon ya barsu pended ta zaba duk qasashen da take so next week sai tafiya ,duk yanda taso gocewa sai yace nifa en jariran nonuwan nan kawai zan murza in tsotsa bazanje da nisa ba kinji er jaririyata🥰😘" A haka tayi release ba adadi saidai yaje yayi wanka yayi Sallah suci ordered food su sake maqale juna . Momy shiru shirun yayi yawa and decided to give yusra a call "Hello uwata i missed You" yanda taji Muryar yusra ya qara zaqi tana magana cike da karsashi da jin dadi yasa tace "Ke gidanku ! Kina ina " Kashe ma Adeel ido guda tayi kana a sanyaye tace "Ina tare da mijina " "Yusrah mene?" Warce wayan yayi a hannunta "Aifa momy saidai kiyi hakuri wallahi bazan iya rayuwa ba tareda Matana ba ,kuma saboda ku ma gobe zamu gudu Ko Dubai ne su bamu masauki in kin huce mun dawo ..." "Ni zaku mayar er drama😃" Hade baki sukayi wajen cewa "momy sorry ,aidai mun shirya " sai yusra ta cigaba da cewa "ke me ya kaiki shiga fadan mata da miji🤣" "Ahhhh lallai naga ishara kuna can abinku kun barni da zullumi" "Momy sorry agafarce mu muna nan zuwa har gida mu nema yafiya amma sai kin huce kamar nan da wata 3 lokacin mun fara rainon jikokin ki kamar yanda kika buqata .....and sorry momy before then duk documents din nan suna wajen lawya na nasa ya goge komai ya maida sunan ki nakine duniya da lahira and others asset of mine zasu zama mallaki na da mine and our babies" yana magana amma sam ya manta da surukuwarsa yake magana wani guguwar shaawar yusrah na dibarsa ita kuma tasa hannu a qirji sai murza kan nononta take wai yana mata zogi yau ya wuni yana tsotse mata shi yasa kan nonon zafi.....wani luuuu yayi zai kai hannunsa ya ciro daga rigar gabadaya "Kai kai momy akan layi" Kitt sukaji an kashe wayar "Shikenan ka bani kunya" "Ai bata san me muke ba and beside mata da mijintaaa" Yana magana yana fiddo nonon ya sa halshe yana lashewa "sorry en nonuwan mu an daina tsotseku sai gobe" Hashhh taja numfashi a kasalance tana gantsaro qirji wani irin feelings ke damunta maranta sai taruwa da ruwa yake ,ta na jin kamar ana tsikarinta da allura a matancinta bil haqqi take so ya cita amma when??? "Tom mijina" "Yes my world" "Har na tuna rikicin mu da zuby wai don nace mijina har tana gawra mun mari" Gintse fuska yayi "kibar tuna mun da en iskan nan ,ai saida nasa aka kame shegu aka kaisu gadirin aka masu bulala yaseen har kwalta saida sukayi ma cakulkuli yanda suke ma maza ba duk yatsun hannunsu Saida yayi faso saida na tabbatar an karairayasu sannan nasa aka qyalesu ,so abun is adult abuse(Hhhh wai adult abuse) fyade suka mun bayan sun samun magani ,wallahi ban taɓa zina ba yusra so plz shine experience din da bana son tunawa a rayuwata karki sake fada mun kinji matata" Jinjina masa kai tayi "inshaAllah ,I am sorry kaji" Hummm nikam oum Aphnan sai jijjiga nake biro na yana kan takarda na Qosa a fara harka in nado ma masu karatu....saidai kash yayin da Adeel yakai hannu zai cire ma yusra riga idonsa yakai kaina maqale a bayan labule,wani mugun kallo ya wulla mun wanda ya sani tuna a gidan soja nike . Ai da gudu na falfala na fice ina tsoron kar a sani yi ma kwalta cakulkuli koma a sani tsince tsakuwan dare Anyways ,Allah ya kawo qazantar daki. Asuba ta gari Yusdeel💞🥰😋 Oum Aphnan For life 09065990265 07/07/2024 Happy b'day my Aphnan Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels