Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ο»Ώ[6/23, 1:31 PM] UMMY KHALEEL: [6/19, 10:08 PM] Ummy Khaleel: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) WRITTEN BY UMMY KHALEEL 1 β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATIONβ˜€ FCWA β˜€ home of qualities and trusted writers of the nationβ˜€ WANNAN PAGE SADAUKAR WANE GAREKI MY BABY ONE YUSRAH DIYAR BLESSINGS BAZAN IYA MISALTA QUALITIES DIN SONKI DANAKEYI BA AMATSAYINKI NA DIYA TA DIYAR ALBARKA SAIDAI NASAN ADDU.A TA ZATA KAI GAREKI MY BABY YUSRAH UBANGIJI ALLAH YABAKI ILIMIN ISLAMA DANA BOKO YARAYA KI CIKIN IMANI YA HASKAKA ZUKATANKI DA TSORON ALLAH SWA MUCH LUV TO U YUSRAH DIYAR BLESSINGS😘 πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· Innalillahi wa Inna ilaihi Raji.un take tafaman nanatawa sabida azabar datake Sha Dafa goshinta yayi Yana karanto mata addu.a tare da shafa mata akan cikin nata Can dai abin ya lafa bacci Mai nauyi ya dauketa Binta kawai yake da kallo Yana Mai tausaya mata irin halin da take ciki Akullum tunaninshi shine Allah yasauki firdausi lafiya domin Yana matukar sonta Dan haka bayason abin da zaisameta Saidai gaba daya wannan karon yatsinke da lamarin firdausi domin yasan cikin dake jikinta ba karamin wahalar da ita yakeyiba tausaya mata yakeyi Tunda tafara bacci ba ita tafarkaba Sai Kiran sallan la asar Wani abin da zaibaka mamaki shin firdausi garanta kamar ba itace mara lafiyan da tafita daga hayyacin taba Mikewa tayi tare sa salatin manzon Allah sallallahu alaihi wasallam ranufi toilet Batare da Bata lokaci ba tayi wanka tare da alwala tafito tagabatar da salla Saida ta idar tayi addu.oi tare da rokon Allah ya yaye mata cutar dake damunta Yakuma Bata lpy anan tazauna taita istigfari Tana hailala Ahaka yazo yasameta akan sallaya yayi sallama ta amsa dacewa ranka shidade barka da zuwa Murmushi ya sakar mata Wanda yake matukar birgeta danhaka tamaida mishi martani Dafatan nasameki lafiya ya jikinki Ta amsa alhamdulillah naji sauki Allah yakara sauki yafada tare da dafa goshinta yatofa mata addu.a Firdausi tana mamakin mijin nata baicika yin Abu kamar Mai martaba ba Sam Sam baida girman Kai Danko fadanci da fadawa suke mishi baso yakeyi ba danyazama dolene babu yadda ya iya *********** Zaune yake afada suna tattaunawa da fadawa jakadiya tashigo da sauri tana fadin ranka shidade Fulani fa ba lafiya aihuwar tazo Azabure yamike yanufi cikin gidan Wanda tuni fadawa Suka rufamai baya yadakatar dasu da hanu Tare Suka karasa dakin babban rigarshi yacire yajefar gefe ya ciccibeta Sai asibitin dake harabar cikin gidan Tuni likitoci Suka nufo kanta Abunda zaibaka mamaki shine Sarki dakanshi ya shigar da ita dakin aihuwa Dan already Yana da masaniyar matarsa bazata iya aihuwa dakantaba Dole Sai anyi Mata C S Dan haka yanemi gudummawar wata amintacciyar likitarahi mace tataimaka mishi Abinka da gidan sarauta nan da Nan gidan yacike makil da jama.a Ana sauraran fitowarsu Shikuwa Mai martaba kokari yake yaga yaceto ran matarshi Dan aikin yakeyi cike da kwarewa da tausayi Cikin yaddar ubangiji yaciro Mata karuwar baby girl fara kyakykyawa Yayi hamdala tare da maida hankalinshi ga firdausi danganin ya kammala Mata aiki Ba afi minti 30 ba yakammala komi tare da taimakon nurse da amintacciyar likitan shi Yanagamawa yakoma kallonshi ga baby din dayafitar acikin firdausi ya rungimeta saikawai hawaye Suka Soma zarya a kuncinshi Ahankali tasoma bude Ido daidai lokacin shikuma Yana tofa Mata addu.oi Cikin murya kasa kasa take magana bayaji Dan haka yakai kunnenshi daidai bakinta Me kikeso kice my firdausi Ta runtse idonta tana Nishi da kyar tana jujjuya farin idon Takura mishi Ido yace lpy my firdaus hanunta cikin nashi ganin haka yasa nurse da likita fita daga operation room din Saidai Bai amince da kowa da yafita da baby ba Suna fita yadauki babyn ya manna Mata akirji ta runtse Ido ganinhaka ya saurin daga baby daga jikinta Baccine yadauketa shikuma yafice da diyar tashi rungume a kirjinshi Yana fitowa mutanen gidan sukayo kanshi yadakatar dasu tare da fadin kutsaya Kaitsaye mahaifiyar shi yanufa yamika Mata babyn shikuma yakoma Operation room [6/20, 7:46 PM] UMMY KHALEEL: Batare da Bata lokaciba aka kintsa yarinya fes tafito sak ubanta Anan operation room yata tofa Mata addu.o I Yana shafe Mata jiki Bayan 1 hour ta farfado saidai Bata iya magana har awan Nan lokacin Mai martaba Bai barkowa yashigo dubataba inbanda mahaifiyar shi Tuni gidan yadauki guna guni Yan gulma nayi Wasu suce akan yarinya ana taja musu Rai saikace akansu akafara aihuwa wasu Kuma suce da gaskiyan shi tunda akwai sakun saka atsakaninsu da mutan gidan Cikin yaddar ubangiji Fulani firdausi ta washe sosai saidai zugin dake damunta na yankata da akayi Mahaifiyar Mai martaba ne tare da ita Dan bawanda akabari yashigo yaganta sabida wasu kwararan dalilai Wanda zakujiyo shi Nan gaba Cikin kwana ki uku tasamu sauki Dan gsky tasami kulawa sosai daga mahaifiyar mijinta haka Shima mijin nata Karkaso kaga Yan barka masu zuwa daga birane da dama hardama gayyan sodi Saidai abinda zai daure maka Kai shine ko mutum daya daga cikin dangin Fulani firdausi babu Wanda yazo dukda sun San da aihuwar Hakan bakaramin daga ma firdausi hankali yayi ba saidai takan danne tamaida abin baidame taba musamman inda tayi la akari da yadda uwar mijin ta ke lailayata *********** Aranar suna yarinya taci sunan mahaifiyar Mai martaba wato NANA HAJARA Wanda akayima lakani da YUSRAH Tabbas wani Abu Sai gidan sarauta Dan anyi barnar naira tsayawa fadama Bata lokacine saidai masu karatu kumisalta YUSRAH Yar gata YUSRAH shalele YUSRAH Yar ALBARKA Tabbas firdausi tasami kulawa sosai daga uwar mijinta taga Kuma gata hakama Mai martaba Yana jida ita sosai har mantawa yake Yana da wata matar Acikin sati guda dinnan Fulani firdausi ta Zama kamar ba ita akayi ma operation ba Dan tacanza tayi kiba takara kyau sosai Tabbas yusrah tana samun gata saidaifa bakowa ke daukan taba acikin gidan Dan Mai martaba yasa tsaro sosai akanta Dan haka ake shakkan daukarta musamman in akayi la akari da yadda rashin jituwa ke tsakanin Fulani firdausi da Fulani maimuna Tare da wasu mutan gidan Akwana atashi ba wuya ko ince asarar Mai Rai Watan yusrah shida da aihuwa idan kaganta zakayi tsammani tashekara aduniya ga wayo ga girman jiki tubarkallah Masha Allah Hakan Yana matukar Bata ran Fulani maimuna musamman idan tayi la akari da yadda yarinya take da farin jini agurin jama.a ko makiyi saidai yace baisonta Amma badai yakushe kyawun halittar taba Ga yusrah tashiga zuciyar mahaifinta tayi kane kane dukda kasancewar itace diyar fari ga mahaifinta haka kuma itace jikar fari Dan haka soyayya Mai karfi yashiga tsakaninta da mahaifn ta Ko fada tare suke zuwa zaka ganta rike ahannunshi bakuma yabarin kowa ya dauketa Hakan saiyazama abin rade radi agurin jama.a wasu suce Fulani firdausi ta mallake shi wasu suce soyayyace kawai tsakanin da da mahaifi zunde dai Sai Wanda yakaru Fulani maimuna ce tare da amintacciyar kuyangar ta a makeken falonta da za a iya Kira aljannar duniya Sai faman sake sake sukeyi Candai naji sun sheke da dariya zakayi tsammani ba matar sarki bace Yusrah ce ketafamam tata namasu koyan tafiya Tun tana Yar shekara daya mahaifinta yasoma koyar da ita alif Dan haka take kokari kwalabawa Dan tunda yusrah tataso agidan ba asa Mata wani kallo dayawuce karatu da wa azi kokuma station na larabawa Dan haka zakaji yawancin wasanta karatune dakuma larabci Hakan Yana matukar fatanta ran Fulani firdausi Dan irin dabi.ar datakeso taga future child dinta Kuma alhamdulillah Haka mahaifiyar Mai martaba Koda yaushe acikin koyar da yusrah karatun addini take Abundai Sai Masha Allah yarinya tafara tasowa da dabi.u masu kyau Kwance take kankujera tana karanto istigfari tare da hailala Jitayi wani walkiya ya giftata afirgice tatashi tare da addu.a abakinta takara ganin walkiyar tabakin kofa tsoro da mamaki yakamata gami da rudani Nimadai alkalamin rubutun.nawa subcewa yayi Kubiyoni Dan jin cigaban labarin Saidai comment dinku ne zaibani karfin gwiwa More coment more page Luv u all readers😘😘 πŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–ŠπŸ–Š Taku har kullum UMMY KHALEEL [6/23, 1:31 PM] UMMY KHALEEL: [6/21, 10:09 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) WRITING BY UMMY KHALEEL 2 β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATIONβ˜€ β˜€FCWAβ˜€ Home of qualities and trusted writers of the nation I dedicated this page to my luvly twins sist Allah yabaki lafiya yasa ciwo kaffarace kina matukar kokari gurin ganin kin nishadantar damu Allah yabaki lpy da tsawon kwana Mai ALBARKA yabarki da Abu yusrah together forever ameen πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· Dukwa Ni addu.a da yafito Mata yi takeyi Saida akafi minti biyar walkiyar Nan tana yi kafin tadauke Ganin haka Fulani firdausi ta shiga toilet tayo alwala tayi sallah tare da addu a Allah yakareta da dukkan wani makirci dake Shirin afkamata Tunbayauba tariga tasaba da irin wannan yanayi Dan haka abin Bai dametaba saidai takan yawan razana Yusrah ce kwance kafar abban ta tana mishi gwalabe shikuwa Yana ta biye Mata saikace ba sarkiba Dan shi wani lokacin mantawa yakeyi da akwai sarauta akanshi Yusrah tace Abba wuwa sha yagane metake nufi ma ana zatasha ruwa yadauketa yanufi dakin umman yusrah akan sallaya yasameta tana hailala yaduba agogo karfe 3 na Rana yariga yasaba da halin firdausi Koda yaushe acikin ibada take Ganin shigowar su tashafa addu.an tare da tashi tanufi inda suke tashafa ma yusrah diyarta da majinta Mai martaba Murmushi yasakar Mata yace gsky ina alfahari dake da kulawarki da addini Firdausi tayi murmushi tace Allah ko maigida na nakaina yace kwarai dagaske Itama tace nimafa ina alfahari dakai mijina abban yusra me kake da bukata Yakalli yusrah yanuna Mata da yatsaya yace ruwa diyarki zatasha ta dakko ruwa tabata Tasha yusrah tace hamdullah cikin gwalaben yarenta Ma ana alhamdulillah duksukayi murmushi hakan ya birgesu Wai shin maiyakamata nayi ma nayi ne dan ganin bayan Fulani firdausi da da diyarta yusrah bana bukatar inbude Ido inga suna numfashi adoron kasa Dan haka nake neman taimakon gaggawa inji fulani maimuna Jakadiya ta kece da dariya tace haba ya shugabata me kikeci nabaka nazuba ranki shidade kibarmin komi ahanuna kinji zansan yadda za ayi to shikenan nabaki Nan da gobe kikawo shawara tunda naga Al matsutsan da natura Mata basuyi komi ba gareta Jakadiya kwantar da hankalinki za asamo mafita ********* TAKAITACCEN TARIHI Garin bauchi garine Mai ALBARKA Wanda yatara manyan Yan boko shuwagabanni da sarakuna tare da manya manyan Yan kasuwa Allah ya albarkaci garin bauchi da kayayyanki alatu na gida dana waje Sarki Abdul azeez shin sarkin bauchi mutum ne me addinin islama dana boko Allah ya albarkaci shi da kulki irin na addinin islama baya banbanta talaka da Mai kudi duk matsayi daya yadauke su Shiyasa sarki Abdul azeez yake da matukar farin jini agurin Al umma Sarki Abdul azeez Yana da Mata guda daya da Yara biyu mace da namiji Macece babba Mai suna sadiya Sai namijin sunanshi Yusuf sukenan Allah yamallaka mishi dukda kasancewar shi Maison Yara Amma yahakura da wa innan da Allah yabashi Mutane da dama sunyi takawo mishi tayi yayayen su Amma yaki karba Dan ba wani Abu da yanema yarasa agurin matarsa HAJARA domin tana mishi biyayya yadda yakamata Dan haka ya kulle babin aure azuciyar shi dukda tsaigumin jama.a Bai dameshi ba Dan yasan bazai taba yin adalci atsakani su ba idan yakara aure Dan bayason ya ranar kiyama yatashi abangare daya shanyayye Sadiya da Yusuf suntaso cikin gata da kulawa na dangin uwa Dana uba Dan kotawani fanni suka juya daga uwa har uba sarauta suke dashi saidai hakan baisa sunji kansu su wasu vane Dan a kullum iyayen su cikin musu nasiha sukeyi sukance babu Wanda yafi wani agurin Allah SWA Sai Wanda yafi bauta agareshi Dan haka suka taso da son ibada dakuma daukar kansu daya agurin jama.a hakan yasa mutane suke kaunar su Dan koakaranta sukaje baka banbancesu da sauran dalibai ********** Ahaka Allah yaraya sadiya da Yusuf cikin son addini da tausayin talakawa Dan shi Yusuf ma baida abokai Sai yaran talakawa hakama sadiya Akwana atashi sadiya ta kammala karatun ta na secondary school Mai martaba ya hadata aure da Dan abokonshi dake kano Tabbas tayi biyayya ta amince da aure akayi biki aka Gama lafiya aka Kai amarya gidanta dake kano Gidane tangameme tsayawa fadan tsarin gidan akwai bata lokaci Mai karatu ka misalta dakanka. Rayuwa tacigaba da tafiya inda Yusuf yanzu shike fama da karatu Dan yanzu Yana ajin karshe a secondary wato ss3 Dan haka yamaida hankali a karatu domin yafison yakaranci likitanci shiyasa Yana science karfi Kuma alhamdulillah Yana kokari sosai Aranar da suka kammala jarabawa aka Kira gida aka sanar musu cewa sadiya ta aihu da namiji Murna agurinsu kamar yaya tunranar Yusuf yace zaije yaga yayarshi Dan yayi missing dinta aikuwa Mai martaba ya amince mishi Aranar suna aka Sanya ma yaro sunan Mai martaba wato Abdul azeez ana kiranshi da sabeer Anan ne Yusuf yaga Yar aikin sadiya yarinya karama wacce batafi shekara gomaba da aihuwa yaji lokaci guda Yana kaunarta Dan adalilinta ya zauna yakara sati daya sunkuwa Saba da ita sosai Annan yake tambayar ta sunanta tafada mishi sunana firdausi yayi murmushi yace nice name Firdausi meyasa kike aikatau firdausi tace gsky ina aikataune Dan intaimaki mama na dake fama da bakin talauci yace banganeba Firdausi Mai wayo tace zaka gane Amma bayanzuba Sadiya ta fahimci Yusuf Yana matukar son firdausi Dan haka takara kulawa da ita fiye da da Aranar da zaikoma yace ma sadiya Dan Allah takular mishi da ita insha Allah saiya aureta yashare Mata hawaye sadiya tace karka damu kanina zankula maka da ita Sukayi sallama yatafi Tunda yatafi firdausi tayi kewarsa haka Shima da tunaninta ya Isa gida. Wannan kenan Akwana atashi ba wuya jarabawar Yusuf yafito yasami abinda yakeso hakama admission yasamu a India sunbashi program din day cika wato medicine and surgery Shirye shiryen zuwa makaranta yakeyi Har kano yaje yima yayar tashi sallama tare da firdausi sabeer Kam angirma yayi wayo Dan yanzu shekaranshi daya Amma akwai basira Ranar da jirginsu zai daga hadda firdausi a Yan rakiya tayi kuka sosai Haka suka rabu basuso ba ******** India Tabbas idan akace yaro yasami tarbiya daga gida lallai zaiyi wuyan lalacewa dukda cewa India suna da Mata kyawawa Amma hakan baisa Yusuf yakalli kodaya acikinsu ba bare yaji Yana sonta asalima kyama suke bashi Dan haka yamaida hankali dankaratunshi kawai Mata da dama daga farare har bakaken fata binshi sukeyi amma yaki kulasu. Wannan kenan ****** Nigeria kasata ta gado Firdausi ce zaune agaban aunty sadeeya tana biya karatin hadda Bayan tagama tace aunty wai nikam ya labarin uncle Yusuf ne aunty sadeeya tace Yana lafiya muna waya yanacewa agaisheki firdausi tace ina amsawa Haka rayuwa tacigaba Saida Yusuf yashekara uku kafin yazo gida dan haka yayi matukar camzawa ya girma yayi kyau haskenshi yafito tubarkallah Masha Allah Mai martaba da kanshi yaje yadakko shi a airport Maimartaba kasa hakuri yayi yace waini babana meye sirrin ne naga kacanza Yusuf yace Abba wlh kwanciyar hankaline kawai Masha Allah inji sarki Abdul azeez yace dafatan dai kana karatun ko yace alhamdulillah Abba inayi sosai Ahaka harsuka iso gida mahaifiyar shi tayi murnan ganin shi Dan yaron nata yacanza Mata gaba daya yazama bature Karba kuwa da tarairaya yasamu daga mahaifiyar shidama mutan gidan baki daya Kwananshi uku yaje kano ganin firdausi yayi tacanza tazama babbar yarinya firdausi Kam kasa ganeshi tayi Dan Koda yayi sallama Bata gane waye bane shi dayaga hakan yatambaya ina matar gidan Dagudu tahaura saman bene takira Aunty sadeeya waitazo gawani dangayu yazo gurinta sadeeya tace to muje sabeer yafito da Yar rigimarshi zaisha ice cream Sadeeya tace wawy lil bros Kaine kazama haka Yusuf yayi murmushi yace aunty hardake ko firdausi tace lah dama Yaya Kaine yayi murmushi yace baki ganeniba ko Karbakam yashata Yakuma ga gata agurin aunty nashi sabeer ya ishesu da rigimarshi saiyasha ice cream Dan Haka yadaukeshi tare da firdausi sukaje want babban complex yamusu sayayya Sabeer yarone maishiga Rai Dan Yusuf jiyayi kamar abashi yaron yatafi dashi Kwananshi uku yakoma ananfa yatarar da wani aika aika da aka zartar akanshi Wanda yarasa ganewa ko ince fahimta [6/21, 10:40 PM] UMMY KHALEEL: Wato aure aka daura mishi da diyar waziri Mahaifinshi ne yakira shi yasanar mishi cewa waziri ne yakawo shawarar adaura auren da diyarshi Dan yanason a karfafa zumunci Yusuf yace to Abba Amma tunda ka amince nima na amince bani da ja Amma Dan Allah ina naman alfarma agurinka Abba yace ina sauraranka Yusuf yace akwai yarinyar danaekso na aura saidai karamace batafi shekara Sha hudu ba idan ka amince ahada da nata adaura Mai martaba yayiurmushi irin tasu ta manya.yace karka damu kafara rike wannan tukunna kafin kagama karatu Sai na nema maka auren wandan Yusuf yaji dadin maganar mahaifin nashi Ansha biki bidiri daidai ba ango Dan Haka ba awani Bata lokaci ba aka kawo amarya gidan mijinta dake sahsin sarki wani flat ne madaidaici Mai masifar kyau aka ajiye.amarya Misalin shadaya na dare kowa ya watse Yusuf Kam Yana gurin mahaifiyar shi Yama manta da wata amarya Saida aka tuna mishi Dan Haka yatashi Dan bayason Bata musu Rai Sallama yayi Bata amsaba yaja tsaki yace kekuma Haka akace karki amsa sallama kafin tadago tace wa alaikassalam ya Salam yafada lallai tana da kyau saidai baisonta Amma haka zaiyi hakuri ya bi iyayenshi Umurtanta yayi da suyi sallah tatashi tayo alwala bayan tafito daga toilet Shima yayo nashi alwalan yajasu sallah Bayan sun idar yamata Saida safe yawuce dakinshi itama ta haugado ta kwanta abinta Maimuna itace diya daya tal ga wazirin sarki mahaifiyar ta sunrabu da babanta sabida wasu dalilai Wanda zakujishi Nan gaba Washe gari maimuna batatashi da wuriva har Yusuf ya dqwo daga masallaci yasameta tana kwance yatasheta tayo alwala tayi sallah sannan takoma ta kwanta Satin su biyu da aure yakoma karatunshi batare da wani Abu yashiga tsakanin suba amatsayin ma aurata ba Haka rayuwa ta harba har Allah yasa ya kammala karatunshi yadawo Nigeria yasoma aiki da babbabn asibitin dake bauchi wato abubakar tafawa balewa University teaching hospital Shi harga Allah ya manta da wani auren dake kanshi daida abbanshi yatunatar dashi Dan Haka wannan karon yayi kokarin ganin ya saukar da nauyin.da Allah yadaura mishi Bayabo ba fallasa Kam maimuna Watanshi daya da dawowa yanemi anema mishi auren firdausi alokcin firdausi anzama yanmata angama secondary school sabeer Kam ya girma yayi wayo Yana Shirin zuwa jss1 Koda Yusuf yayima abban shi bayanin wacce yakeso daga gidan talakawa take yaji Dadi tabbas koba komi masarautarsu akwai aiki da addini da sanin yakamata Har kauyen su firdausi akatafi.neman auren ta wato rauta Ansami iyayenta saidai mahaifinta yaki amincewa da aure sabida zigar amaryar shi wai sayansu za ayi ina firdausi ina manyan mutane haka Limamin garin ne yayi ruwa yayi tsaki yabasu auren firdausi Dan yasan irin halin da yarinyar tashiga agurin matar ubanta kande. Yusuf Kam tunda aka daura aure yake tatamar murna saifaman kyauta yakeyi limankam yasha kyauta kala kala hadda jujerar haji da gida da mota hakama Yan gari sunsha kyaututtuka Aranar bayan sunkoma aka Kai firdausi gidan mijinta inda akafara kaita gurin uwarmijin tunda bawasu mutane bane suka kawota sadeeya ce dakanta takawota Sai makota Firdausi Kam Banda kuka ba abin da takeyi ace ranar auren ta babu ko mutum daya nata shinma wai ina maman ta ne Bayan biki da sati daya yahadasu a dakinshi yamusu nasiha maimuna tace haba ai firdausi kanwace agareni zamu sauna lafiya Jiyayi yafara sonta da wannan kalma datayi Firdausi tace nagode anty maimuna Allah yabamu zaman lafiya Watan firdausi daya agidan tasoma laulayi karkaso kaga murna agurin Yusuf da mahaifiyar shi da Mai martaba kanshi Itakuwa maimuna hankalinta yatashi matuka Dan Haka tashi sake sake da murde murde Ana Haka Kuma Mai martaba yace yanason zaiyi murabus yadaura yaronshi akan karagar mulki Yusuf baisoba Amma Haka Dole ya amince Dan baison jayayya da iyayenshi kokadan . Tofa alhamdulillah anyi bikin nadin sarauta inda Mai martaba yasanar dasu zaije saudiya Karin karatu Sai Nan da shekara uku zaidawo idan firdausi ta aihu asa ma diyar suna HAJARA sannan amata lakabi da YUSRAH inkuma namiji ne asamishi suna Abdul azeez akirashi da sultan Yusuf yace angama ranka shidade Haka ma mahaifiyar Yusuf tanajin dadin KULAWAR da mijinta kemata Maimartaba yabar Nigeria Dan Haka mulki yakoma hanun Yusuf Watarana Yusuf na kwance Kiran babanshi yashigo jikawai nayi yace insha Allah zanyi. Ydda kakeso yace Allah yabaka nasara Wannan shine dalilin dayasa Yusuf baya yadda ya bar diyarshi ga kowa Sai amintattunshi dukda dai banji meye Mai martaba yafada mishi ba Wannan shine TAKAITACCEN TARIHI Muje zuwa More comment More typing Luv u all😘😘 ummykhaleee@gmail.com [6/23, 1:31 PM] UMMY KHALEEL: [6/22, 7:30 AM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) WRITTEN BY UMMY KHALEEL 3 β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATIONβ˜€ FCWA β˜€ home of qualities and trusted writers of the nationβ˜€ I dedicated this page to my luvly sist jidda baiwar Allah. Allah yabar zumuncin kauna kina matukar nuna kulawarki gareni Allah yabarmu tare 2gather 4rever ameen πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· CIGABAN LABARIN Sarki Yusuf Abdul azeez shike rike dankaragan mulki saidai wannan karon mulkin ta canza salo Dan Yana gudar da mulki ne akan tsarin musulunci ba bisa Al adaba. Umman yusrah ce zaune ita da yuarah sun idar da sallah kuyanga tashigo da sallamanta Umman yusrah ta amsa wa alaikassalam barkanki da shigowa Cikin sakin fuska kuyangar hajiya mahaifiyar Yusuf tace ranki shidade uwar gidana tana bukatar ganinki yanzu umman yusrah tace haba mama saunawa zance Miki banson wannan karramawar keta uwace agurina banson wannan rissinawar da kikeyi Kuyangar tace tuba nake me za ace Mata Umman yusrah tace mutafi tare tadauki diyar tata tarungume ajikinta suka nufi inda sashen umma yake Ana tasameta a kishin gide ta shiga da sallama ta amsa Mata da fara.a Tanemi gefe guda tazauna kusa da umma ta saddakai kasa tace gani umma Umma tayi ma kuyangar alamar taje kawai Bayan fitar ta umma tace firdausi nakira kine sabida wasu dalilai saidai bansan irin naki ra ayinba Sai da Amin cewarki kafin muzartar da hukunci Firdausi kanta akasa Dan tana matukar Jin kunyar surukar tata Tace umma dukwani hukunci da zaku zartar akaina karku bukaci shawarata kuzartar kawai Umma tace Dole mubaki hakkinki amatsayin na diyarmu Anan umma tace firdausi idan kin amince former Mai martaba wato mijinta kenan Yana so kiba sadeeya kyautar yusrah sabida wasu dalilai Wanda koni Bai fadama ba Firdausi tadago Kai tace umma wanna aiba wani Abu bane aunty sadiya tamkar uwace agareni Allah yasa hakan shine mafi alheri Saidai umma zanso akawomin KHALEEL abani shi Dan ina kaunar yaron araina umma tayi murmushi tace karki damu Allah yamiki ALBARKA Yusrah dama yau Yan shagwabar nakusa ba yadda umma batayi tazoba Amma taki zuwa tace kizamanki dama banson kizo kamar yusrah taji abin da tace taimata gwalo tana dariya Sarki Yusuf yaji hukunci Mai martaba wato mahaifin shi Yakuma amince Dan haka aka ranar Kai yusrah kano gurin Yar mahaifin ta Khaleel Kam dayaji za akawoshi bauchi murna yakeyi Dan dama jinin su yahadu da umma firdausi Gashi Kuma shine auta agirin iyayenshi saidai ya girmi yusrah da shekara biyar. ******** Bayan shekara biyar yusrah ce kwance kafar mummy sadiya tana kuka itafa bazataje makarantaba tagaji mummy saifaman lallashin ta takeyi Abdul Rashid yafito cikin shirinshi wato Mai bin sabeer Wanda khaleel kebinshi yace ato ke kullum bakison zuwa school ko Zaki Zama Yar kauye Yusrah tafashe da kukan shagwaba tace mummy kinjishi ko Mummy tasaba da shagwaba irin ta yusrah Dan Haka tasamu ta lallabata tatashi sutafi Abdul Rashid ya zabga Mata harara yace Mai riikicin banza kawai yusrah tafashe da wani ihu Arazane mummy tajuyo tace lafiya yusrah tace ba bros Abdul vane yake.... Bata karaba ya Dalla mata harara tayi shiru Mummy daitakara lallashin kafin tayi shiru suka tafi Bayan fitansu sabeer yafito yasami mummy zaune akan kujera tanacin apple daddyn shima lokacin yafito Dan zuwa office Sabeer yace mummy wannan Yar rigimar ta tafi ko daddy yayi murmushi yace babana kenan yusrah kake cema Yar rigima idan tajikafa kasan aranar za awuni gidan da rikici shima sabeer murmushi yayi yace gaskiya daddy bantaba ganin shagwaba irin na yusrah ba yarinya kamar akanta aka halicci shagwaba Mummy murmushi tayi tace kunfi kusa nidai nawa Ido Tashi tayi takarbi jakar mijinta dama tasaba tamishi rakiya har gurin mota Body guard suka takomusu baya suka bude mishi kofar baya yashiga Har kunnen shi takai bakinta tamishi addu.ar da tasaba ya kashe Mata Ido sabeer yayi murmushi yace mummy always funny Suna mishi bye bye Suna dawowa gida mummy tace sabeer yakamata kakula da yusrah fa inason kakula da ita game da karatun addini sosai Sabeer yace insha Allah mummy na zanyi yadda kikace saidai fa mummy kinsan halin doter dinki Mummy ta fahimci me yake nufi Dan shi sabeer Bai daukan raini shiyasa Basu cika Shiri da khaleel ba Sabeer yanzu Yana zaman jiran jarabawar shi dayayi na jsce ne shiyasa yanzu yake zaman gida baya zuwa ko ina daga islamiyya Sai computer training. Bayan suntaso daga makaranta suna isowa falo yusrah ta jefar da school bag din nata adakin tanufi dakin mummy da gudu tana kuka Ganinya yasa mummy tambayar lafiya batama San sabeer na gurinba Yusrah tana nuna Mata kofa da yatsa Dan batajin magana saifaman kuka takeyi Sabeer yace ke kimana shiru shagwababbiya kawai yusrah takalleshi da manyan idonta takomar da kallonta ga mummy takara nuna Mata saveer da hanu mummy tace sorry my picking meke damunki Abdul Rashid ne yashigo dakin yasamesu yace mummy Allah zan babballa yarinyar Nan Bata da kunya yusrah tace mummy kinjishi ko Mummy tace metayi maka Abdul Rashid yace mummy tunfa da muka tashi taki fitowa a class muna ta jiranta kowa yatafi yabarmu Saida naje class dinsu nasameta tana zaune akan sitter tana karatu Mummy tayi murmushi tace mulkin yatashi kenan ko yusrah Abdul Rashid yace mummy kimata magana Dan intasake Haka saina mammauje ta sabeer yace ya Isa Haka jeka parrot Abdul Rashid yajuya ya barfalon Mummy tace doter idan antashi kidaiba zama kekadai a class kinji yusrah tace to mummy zansha ice cream. Sabeer yace bazakishaba basan ko abincin ki bakici ba Yusrah kamar zatayi kuka tace please yaya yace inkibaso Kisha ice cream Sai kinci abinci da murnar ta tace to zanci Abdul dakanshi yakawo musu abinci duk fadansu basa yadda su raba plate din abinci Sabeer dakanshi yabata taci takoshi mummy tamata wanka Da yamma suka fita wani Dan karamin super market yasai nata ice cream Dan ya gommace yarinak Saya Mata at any time da tabukata da yasa ya ajiye Dan Bata da wani abinci danyawuce ice cream. Akwana atashi asarar Mai Rai yusrah angirma shekararta 9 saidai Basu cika zuwa bauchi ba Dan Abba yace karsu takura kansu da Dole Sai sunkawo ta nanma gidane Dan tunda maiartaba yadawo yaga yusrah angirma yasan tabbas yarinyar tana da bukatar tsaro Dan Haka Bai amince arinka yawan kawotaba Fulani maimuna zaune gaba want kasurgumin boka shirgege dashi Yadaka Mata tsawa meke tafe dake cikin dakewa dashike tasaba tace boka sonake akashe yarinyar Nan ko atura Mata aljanu Boka ya sheke da dariya yace kinmakaro jahilar banza Yusrah tana da tsari saidai akwai abubuwan da zamuyi Wanda zai kautar da hankalin ta Ya labarin uwar yarinyar maimuna tace gaskiya tana yawan fama da laulayi saidai banso Haka ba nafison itama akasheta kawai kowa ya huta Boka yace itama kishiyar taki akwai tsari atare da ita saidai zamu tatauta Mata abubuwan tsoro Wanda zai haifar Mata da hawan jini da ciwon zuciya Wanda zata shagala da addu.oin da takeyi Sai musami Daman turamata aljanu da zasu kashe Mana ita Maimuna tayi murmushi tace [6/22, 8:09 AM] UMMY KHALEEL: Shikanshi Mai martaba inason a maida soyayyar shi gareni yazama yadaina kula kishiyar tawa Boka yace kaji jahila angama barinyi bincike Wasu surutai marasa kan gado yaytayi Sannan yafashe d la dariya yace sa ar kadan ce Maimuna tace ina sauraranka Boka yace ga wannan maganin kiyi amfani dashi a gaban ki dazarar ya kusanceki bazai sake iya kusantar wataba Saidai soyayyar kishiyarki tadabance kozai wulakanta ta bazai daureba Saidai zantura mishi aljanu Wanda zasu dinga mantarwa dashi agareta Maimuna tace hakan ma yayi Kudi taciro a Jakarta ta ajiye mishi Tana dawowa tarsaya agidan su tasanar da mahaifin ta abinda ake ciki Shima Rai bace yace zansan yadda za ayi Dole sainayi mulkin garin bauchi Sai magriba takona gida Ankuwa yi say yau kwanar tane Dan Haka tai kokarin yin amfani da maganin da boka yabata Cikin Sa a kuwa ya kusanceta saidai shi dakanshi yaji wani canji Dan Haka yarasa gane kanshi Jiyayi kan najuya mishi tuni yasoma karanto ayatul kursuyu da alqunut hakan kuwa bakaramin daga mata hankali yayi ba Dan tasan shikenan aikinta ya lalace Lokaci guda yadawo hankalinshi Dan muna furci yace yadai meke faruwa ya kalleta yace bakomi shikenan tafada yamike yanufi toilet yayi wanka ya dauro alwala yazo yagabatar da nafila Hmm mutum Mai ibada irin wannan tayaya asiri zata kamashi Allah kabamu.ikon rike addinin mu da gsky ameen Bayan kwana biyu ko canji maimuna Bata ganiba asalima kaunar firdausi kamar karawa akeyi acikin zuciyar shi Firdausi ce zaune kan sallaya na alfarma gabanta ancikasu da kayan marmari Sarki Yusuf yashigo yasameta tanacin banana yazauna kusa da ita Yana Mata barkwanci Fulani Mai ran karfe nima abani abin naci Mana Firdausi tayi murmushi tace mijina bakaina adalin shugaba barka da shigowa ya jama.a Alhamdulillah yafada Yana daukar Apple dasauri tasa hanu takarba tace wannan ba aikin ka bane nawane Da bisimillah ta yanka Apple din da Dan karamin wuka Mai masifar kyau tayanka daidai bakinshi tasamishi da BISMILLAH Yabude baki ahaka sukacu sukasha Khaleel yashigo da gudu Yana kuka firdausi hankali atashe tace meke damunka khaleel Yace umma mekikayi ma umma maimuna wai zata kasheki yanzu naji suna fada da ita da.mai aikinta Firdausi tayi murmushi tace lafiyanka kuwa kodai bani kaji anceba Shikuwa sarki hankalinshi yadan tashi yace a ina kaji khaleel yace Hira sukeyi nazo wucewa naji su Umma firdausi tace no bani suke maganaba Mai martaba yace Anya maganar yaron Nan abin bincikene Khaleel Yana kuka yace ummana Dan Allah karki bari sukasheki inasonki umma ta lallashe shi tace karka damu komai yafaru da bawa daga Allah ne Mai martaba acikin ranshi yasa Dole ya tsananta bincike Dan ance yaro baya karya. Ahaka suka tashi sukavar gurin Tundaga ranar Khaleel ya tsani maimuna Mai martaba zaune akan sallaya maimuna tashigo da sallama ya amsa mata fuska ba yabo ba fallasa Tunda taga Haka tasan akwai matsala Dan Haka tanemi gefe guda tazauna Saida ya Gama laziminshi yashafa aranta tace sainayi maganin ku Afili Kuma tace barka da Ibada ranka shidade Yakalleta yace meke tafe dake Maimuna tace Dan Allah inbazaka damuba inason nadakko yaron yayan babana yadawo gurina da Zama Yace shikenan nabaki izini yaron kamar wayake Tace sa oi suke da khaleel kaga khaleel yasami abokin wasa yace gakane kokuma abokin karatu ba tace godiya nake tatashi tafice Allah sarki firdausi akwai kokari dukran kwanarta Bata yadda mijinta yaci abincin Yan aikin gidan dakanta take mishi komai shiyasa tasaye zuciyar Mai martaba gaba daya Misalin karfe ukun dare firdausi tatashi tashiga toilet yin alwala cikin bacci yajiyo ihunta Mai dauke da addu.a irin a fitaccen hankali Yatashi yaje yabude toilet yaganta sumammiya hankalinshi yatashi yadakkota yafito da ita yadaurata agado yasoma tofa Mata addu.a Amma ina babu alamar numfashi Hankalinshi yatashi yacigaba da addu.a ahankali har Allah yasa ta farfado Cikin ihu take magana Dan Allah kabarni zanfice daga jikin matarka Dan Allah kabarni kana konani zanfita inbarta har abada Shikuwa addu.a yaci gaba dayi tana ihu Wanda yasa mutanen gidan dawowa gefensu hadda umma da Mai martaba Mai martaba ne yace kowa ya dakata awaje shida matarshi suka shiga Yanayin dasuka samesu yadaga musu hankali firdausi hauka fujajan danka shima Yusuf din jarumi ne Maimartaba yadafa shi yace Allah uamaka albarka Miko ruwa yatashi yakawo ruwa Mai martaba yatofa addu.oi acikin ruwan yabude bakinta yazuba mata Aikuwa amai tasoma yi Wanda akarasa gane Aman meye ne Murmushi kawai Mai martaba yayi ya kalli Yusuf yace akwai sammu akan yarinyar Nan Dole Sai muntsaya da gaske Yusuf cikin tashin hankali yace Abba wayayi sammun Abban yayi murmushi yace zanyi bincike naduba nagani Allah yabata lafuya kakara kulawa agareta Yusuf yace to abban nagode Wani baccine yadauketa ba ita ta farkaba Sai Kiran sallah asubah Hmm idankaganta bazakace wani Abu yasameta ba saidai tadan rame Tana tashi da salatin annabi abakinta mijin nata yakalleta cikin tausayawa yace kintashi tace yaukam.na makara shine ko karasheni gaskiya nayi fushi Murmushi yasakar Mata itakam batasan meyafaru da itaba Zata Mike taji duk jikinta yamata nauyi ahaka ta daure tamike zata shiga toilet kenan taji kamar anbuga Mata dundu tadawo tazauna a hargitse ganin. Hakan yasashi saurin ajiye qur an din dake hanunshi yazo gareta Lafiya yatambayeta tace lafiya banking Dadi ne yace muje namiki wanka bamusu Dan jikinta ba karfi da addu.a ya shafata yadauketa cak Sai toilet wani abin tsoron shine idan ta runtse ido saitarinka ganin wasu irin halittu masu ban tsoro Tofa meke Shirin faruwa da Fulani firdausi Kubiyoni a next page More comment More typing Luv u All ummykhaleeel@gmail.com [6/23, 1:31 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) WRITTEN BY UMMY KHALEEL 4 β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATIONβ˜€ β˜€FCWAβ˜€ Home of qualities and trusted writters of the nation πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· My sweet sist jidda wannan page din nakine ina alfahari da ke da irin kauna da kulawarki gareni Allah yabar zumunci ameen Ina fatan zakici gaba da rubutun makociyata Muna jiranki πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· Yanayin yadda ta dibirbice yasashi fahimtar wani Abu Dan gaba daya tafita hayyacin ta former Mai martaba yakira tawaya Ba afi minti biyar ba saigashi ya iso cikin rashin kwarin jiki ya fiddota daga toilet din saiga firdausi lafiya Tama rasa meya gudana Adan kankanin lokaci Mai martaba yace lafiya da asuban Nan ko jikin natane yatashi sarki Yusuf yace abban jikintane wai meke damun firdausi ne Yana magana a kasalance Mai martaba yace karka damu komai zaiwuce yanzu kawai addu.a za atsaya Mata dashi itama takara kokari yafi nada Yusuf yace to Abba yanzu meye abinyi ? Mai martaba yace zansan yadda za ayi insha Allah Yakira sunanta firdausi Ta amsa na am abban yace meke damunki tace Nika bansaniba kawai bangane ma jikina kwanan Nan Mai martaba yace kina addu.a kuwa Sai alokacin tatuna kwanan biyun Nan takan yawaita Jin kasala game da ibadan da takeyi Mai martaba yace to kifarga da wuri kikama ibada ko ince kikara akan Wanda kikeyi tahakan ne kawai zamu samu mafita Mai sauki Firdausi tace to abban nagode yatambayeta ko tayi sallah tagyada Kai tace a a yace tashi kije kiyi alwala Amma Kita hailaalla acikin zuciyarki Cikin ikon Allah tashiga toilet tayo wanka tare da alwala tafito tasamesu agurin Anan tagabatar da nafil fili tare da farillah. Abu kamar wasa ciwo yadauke daga gareta yanzu Bata da matsalar komi Ganin haka yadaga ma maimuna hankali Dan Haka tashi sake sake ******** Yusrah ce zaune agaban sabeer Yana koya Mata karatun qur Ani da sauran littattafai Masha Allah tana fahimta sosai Dukda rashin jituwar su karatun yusrah Yana birge sabeer Dan tana da sharp brain baya wahala gurin koyar da ita Dan Haka yake yawan yimata wa azi dukda karancin shekarun ta tana fahimtar wasu Abu especially dayasa Mata tauhid acikin zuciyarta Yusrah akwai mulki da Jin kasaita saidai Inka fahinceta tana da saukin Hali raini da wulakan cine kawai bataso Tofa hakan bazaiyuwu musuba atsakanin su da sabeer ba Danshi sabeer akwai son girma itakuma Sai tana ganin kamar raini ne yamishi yawa Dan Haka Basu cika wani shiriva hargara Abdul Rashid Khaleel ne kawai Basu yazo days sosai Dan suna yawan waya. Akwana atashi bawuya yanzu sabeer Yana zana jarabawar shi na ssce inda Abdul Rashid ya zana Junior waec khaleel Yana jss1 itakuma yusrah tana primary 4 Alhamdulillah rayuwar take tafiya yusrah anyi nisa acikin Al qur Ani dukda karancin shekarunta idan Tana maka kira.a saikaji rsigar jikina ka natashi tsaban zakin muryarta Saidai yanzu yusrah wani mulki ne keson shiga jikinta kokuma ince yanayintane hakan tacika shiru shiru dayawa Bata cika son hargitsiba Shikuwa sabeer ya fahimci yusrah kamar Mai girman Kai Dan ko magana yamata Sai taga dama take amsa mishi inkuwa Bata gadama ba tabarshi Yara surutu ba abinda yadameta hakan Yana Bata mishi Rai kwarai da gaske Dan sabeer akwai zuciya Yauma kamar kullum yagama biya Mata karatu da asuba tatashi zata tafi harta Isa bakin kofa yace yusse kibiya dakin Abdul Rashid kice yazo yayi nashi karatun Bata amsa mishiba tafice Aranshi Yana mamakin halin yusrah Mai kamar hawainiya idan Yan miskilancin suka motsa wane sarauniya Koda shike jinin mulkice Amma idan Yan barkwanci suka juyo saikasha mamaki Koda tafita bataje ko inaba dakinta tawuce tayi kwanciyar ta abinta Sabeer yagama zaman jira ba Abdul Dan Haka yanufi dakin Abdul dakanshi yasamu Yana bacci Yadauki filo ya buga mishi Abdul yatashi yace haba Yaya menayi maka kuma Yace baka da kunya tun yaushe nake jira kazo kabiya karatu yusrah bata fada makaba yace nikam batazoba yace oya muje kayi karatu kaji Yamike Yana gunguni yace waini Yaya yaushe zaka tafi karatune wallahi kacikq takuri Sabeer yace zanyi maganinku kaida yusrah Allah sarki akace sabo tirken wawa yusrah kwance akan kujera tana kallon wani cassette din w azi ana magane ne akan girman Kai da hassada Sabeer yayi sallama yashigo tana ganinshi tatashi da sauri mulkin sun sauka tace yayana kashigo dama ina kaje ina taneman ka bangankaba na tambayi daddy yace kafita ina kaje yayana Sabeer yazauna dab da ita yace my lil sist naje yinwasu abubuwane masu amfani tace ok ina kenan yace visa na naje karba Yusrah tabata Rai tace wai da gaske zaka tafi iabarmune Yaya Sabeer yayi murmushi yace zantafi my lil yusee aibakosona tunda kina min rashin kun.... Dasauri tarufe mishi baki tace no Yaya ba Haka bane Amma nadaina banason katafi kabarni kaji my Yaya yace to naji Meye dalilin neman nawa da kikeyi Yusrah tace dama tambayarka zanyi menene hassada da girman Kai Tambayar yaba sabeer mamaki Dan Haka yace ina kikasan wannan words din yusrah tace a awa azu Sabeer yace zanmiki bayani kuwa yanzu HASSADA HASSADA mugun ciwo ne ma ana duk mutum Mai hassada bashi da rabo a rayuwa domin hassada tana cinye dukkan ayyukan lada da mutum yakeyi misali Yanzu kina da littafi Sai in dingajin haushi banasonki da littafin indahali ma.asace Miki littafin ko yabata wannan shine hassada atakaice yamata bayani yadda zata gane Itakuwa yusrah tace misalin kawai dukmaijin haushin yaga Dan uwanshi yakaru da wani Abu kenan ko my Yaya Saber yace correct jamilun jidda my lil yusee Takara cewa shikuma girman kaifa Anan yakara yimata bayani kan Crea Mai girman Kai baya tare da annabi Haryakawo Mata tarihin annabi adam da shaidan dayaki yadda yamishi sujada Sannan yakara Mata bayani game da girman Kai takuma fahimta Tanace Allah yamana tsari danwa innan ciwon yace ameen Tundaga ranar yusrah tarage wasu jidakan nata dukda hakan ajinin ta yake Saidafa yusrah akwai barkwanci Dan komi daure fuskan Yaya sabeer dole yarabu da yusrah Dan intaga Daman janshi da.wasa ko zai mutu saitayi Abdul da sabeer suna zaune a main falo naciki. Gidan suna kallo mummy da dady suna can gefe suna hirar su yusrah na dakinta tagaji da kwanciyar danhaka tafito falo tasamesu Sabeer wani novel yake karantawa maisuna ROYALITY yusrah tayi sallama tashigo sabeer baiji sallamar ba yayi nisa cikin karatunshi yaji an wafce littafin yadago yaganta Rai ahade yace bakijin magana ko taja da baya kadan taruga da gudu tafada jikin daddy tana dariya Mummy tace Yar tsokana kenan kinje tsokanan ko sabeer yace bari kawai mummy yarinyar.nan taraina Ni wlh sainayi maganinta kafin intafi dady yace kudakata karkusamin yarinya agaba kicinyeta da baki Yusrah taga alamar yaji haushi ta hurga mishi book dinshi tace Allah yabaka hakuri garama katafi karatun muhuta ko yakace my Yaya Abdul yace keda kikasan doka sist duksuka kwashe da dariya Hira Mai Dadi ya barke atsakanin family din yusrah tace dady kasan miye Daddy yace no Yar Dadi saikin fada yusrah tace nifa innagama karatina Islamic law kawai zan karanta Daddy yace meye dalilin my doter yusrah tace zakaji dalili daddy kaidai katatani addu.a kawai yace to saiki dage da bincikene littattafai musulunci tace insha Allah. Sabeer yace hmm Zaki it's kuwa aike tsokana kawai kikasa agaba da comedian Kika karanta danzaifi yusrah tace ai wallahi yaro nafi karfin karanta comedian Sabeer ya harzuko zai bigeta daddy yace meye Haka Kuma cikin bacin Rai yace daddy wannan yarinyar Ni zata kalla tace ma yaro wallahi yarinyar Nan ta rainani ko Abdul da khaleel basa yimin raini irin na my yusee daddy yayi murmushi ganin yadda sabeer yadaure fuska Yana magana daddy yace sorry sabeer iyayen son girma yusrah kuwa taji Dadi danganin bayason ace mishi yaro Dan Haka tasami tsokana Mummy kam.dariya take musu yaran nata suna birgeta Yusrah tace daddy zansha ice cream dan Allah kace kar wancaj yaron yahanani tanuna sabeer da yatsa daddy yayi dariya yace yusrah dramer yayan nakine yaro Yusrah takai bakinta kunnen Dadi tamishi Rada Daddy ainasamu abin tsokana tunda bayason ace mishi yaro ita da daddy sukayi dariya suka tafa Shikuwa sabeer yacika yayi fam kamar ya maujeta yakeji Daddy yace Abdul dakko ma yusrah ice cream Abdul yatashi ya dakko biyi shika yadau daya yabata Abdul ya kalli sabeer yace bros inkawo maka NE sabeer yadalla mishi harara yace angaya maka Ni karamin yaro irinkune da zansha ice cream Yusrah tayi dariya tace tokai din meyene inba yaroba sabeer yatashi yabar gurin Dan aduniya yatsani karamin yaro yace mishi yaro gashi yusrah Sai maimaiyawa takeyi Kuma yasan baza abarshi ya bige Mata bakin rashin kunyar banhaka yadau aniyar zai Rama idan yazo biya Mata karatu saiyayo yadda yarama Yanabarin gurin yusrah tace gaskiya in Yaya yatagi zamuyi kewarshi fa Abdul yace ke kenan nikam ai nahuta danwannan karatun dolen Kwana uku yarage sabeer yatafi want shakuwa tsakanin su ukun yashige su basason rabuwa da juna Kullum sabeer acikin yimusu nasiha yake Yusrah tace gaskiya Yaya zanbika inkatafi zamuyi missing Dinka Sabeer yace aikunaso imtafi yusrah tace yaro duk acikin........kafin takarasa yabige bakin zafi yasatasaki wani Kara tabar gurin da gudu Dakin mummy tawuce tasameta tanashirin fitowa zata kitchen Dan shiryama daddy snacks tana kuka tace mummy kinga Yaya yabigemin baki ko Mummy tace mekikayi mishi Yusrah tace vakomi mummy tace Anya kodai kinmishi wani abune Yusrah tace Danna manta nace mishi yaro to aini danwasa nakeyi Abinkam ma dariya yaba mummy yusrah takara fashewa da kuka tanufi dakin daddy takai mishi Kara Daddy ya rarrasheta yabata hakuri kafin yabata ice cream Tasha tashare hawayenta Tare suka fito ita da daddy kitchen suka nufa Dan gidan gaba daya yagame da kamshin snacks din mummy Yusrah taduki meat pie daya mummy tace bakinki zuwa tayani ba ai daddyn zaitafi yabarni dake yusrah tace sorry mummy na daddy tayani Bata hakuri Abdul ne yashigo da gudu Yana Hali daddy yace lafiya kaikuma saveer yabiyo bayanshi yace wai neke damun kune Sabeer ranshi abace yabar kitchen din yace Yara naga alama kafin nabar gidan Nan saina fasa muku baki kuci gaba da kirana yaro Gaba daya suka kwashe da dariya daddy yarasa wannan irin son girma na sabeer Ranar da sabeer zaitafi yusrah kuka batason yatafi Abdul ma duk jikinshi yayi sanyi Koda suka rakashi airport dakyar aka iya banbare yusrah ajikin sabeer shikuwa tausayin kanwar tashi yakeyi yatabbata zaiyi missing dinta yarinyar akwai barkwanci da son mulki Saida jirgi yatashi kafin suka koma gida Sabeer Kam a jirgin zuciyarshi nata tunano mishi yusrah da Abdul kannenahi biyu da suka shaku gashi karatu yarabasu saidai yayi alqawarin yimusu addu.a duksabda ya kusanci dakin Allah tunda dama anan Jami.ar saudiya yasami karatun Inda yake karanta computer islmic Yusrah Kam harsaida tayi zazzabi Dan rashin yayan nata Mummy na tsokanarta dama tanasoj yayan nata take tsokanar shi. Tofa saimuce sabeer Allah ya bada San a karatun ka More comment More typing Luv you 😘 ummykhaleeel@gmail.com [6/25, 2:05 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) 5 WRITTEN BY UMMY KHALEEL β˜€FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATIONβ˜€ FCWA β˜€home of qualities and trusted writers of the nationβ˜€ Wannan page din sadaukarwa ne gareki UMMU HANEEF ina matukar Jin dadin comments naki ina alfahari dake Allah yabar zumuncin kauna yaraya Mana yaranmu cikin aminci ameen.πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· Tunda sabeer yatafi gidan baiyima yusrah Dadi kwata kwata hakama Abdul Rashid Dan yayi missing brother nashi sosai Allah sarki yusrah zaune take akan sallaya saifaman zabga addu.a takeyi Haka kawai ta tsinci kanta da yima umman ta addu.a tuni taji kewar umman nata Dan Haka tadage dayimata addu.a ********** Fulani firdausi ce a kitchen tana shirya abincin safe ma mijinta wayar ta tasoma ringing tasa hanu zata dauka kuyangar ta tayi saurin dauka Tamika Mata Ranki shidade wannan ba aikin kibane nawane niyaka mata na Kara Miki wayar a kunne Fulani firdausi tayi murmushi tace sonawa zance Miki banason wannan fadan cin karki manta mudaku agurin Allah dayane Wanda yafi ibada shike sama da wani agurinshi Dan Haka kidaina Kuyanga Jamila tace nadaina ranki shidade Fulani firdausi takarbi wayar alokacin har karar ta katse Dan Haka takira wayar aunty sadeeya ce Kamar agabanta tadan risina tace Aunty barka da safiya Aunty sadeeya tasaki murmushi tace barka Yar anty dafatan kintashi lafiya Firdausi tace alhamdulillah y yaran Bayan sunyi gaisuwa aunty tace zansa akawo yusrah hutun zangon karshe Firdausi tace haba aunty Nan da can gurinki ai duk dayane bakiji abinda Mai martaba yafada Aunty tace nasani Amma amatsayin ku na iyaye itama yakamata tadinga ziyartar ku domin tasaba Firdausi tace shikenan aunty Allah yakawo ku lafiya Aikuwa Koda sadeeya tayima daddy bayani yakamata akai yusrah gida taga Yan uwa yakuwa amince Abdul Rashid yace shima Sam dashi za aje daddy yace karyadamu ********** Aranar asabar ne bayan sunyi hutun third term driver yashirya kaisu yusrah bauchi Yusrah da Abdul murna yau zasuga khaleel. Karfe hudu na yamma yayi musu a bauchi Gida yacika da jama.a ana musu oyoyo Dukwanda yaga yusrah saiyakama Baki domin kuwa tacanza ba yadda tabarsu ashekaru kuk bayaba Ta girma tadanyi kiba bawani sosaiba ga tsayi Uwa uba ga kyau ga kwarjini Khaleel yataho dagudu yakama hanun abdul yace your welcome bros Yusrah tace nine baza Amin oyoyo ba Khaleel yace haba mutuniyar aike dolema naki yafi nashi Yakama hanunta sukasa atsakiya suna murna ******** Kai tsaye dakin former Mai martaba suka nufa Yusrah dagudu tafada jikinshi takwararta tana zaune dabdashi tana mishi fifita Mai martaba yace so kike kikarasani ko kondanne Ni da karfi Haka Yusrah tayi murmushi tace haba abban na Isa nakarasaka Khaleel yace abban ai sunzo kenan zasu takura maka Umma tace yusrah ta miji akeyi Bata nibako Yusrah takamo hanun umma tace sorry umma kedin dabance nasameki lafiya Umma tace kalau yusrah ya karatu Yusrah tace alhamdulillah fa muna tafama Ancika musu gabansu da kayan makulashe yusra Haka kawai taji abincin Bai mataba Abban yace kuci abumana Yusrah tace nikam alhamdulillah saidai Yaya Abdul Abdul ma yace no nakoshi tunda yusrah bazataci ba haka sukabar abincin babu abinda suka taba Bayan fitansu maiartaba yabude dukwani Abu da aka kawo Wani pepper soup din kifin ruwa yabude Jiyayi zuciyar shi yatashi Dan Haka yadauki flask din kifin yatashi yashige bedroom dinshi Umma kam binshi kawai take da kallo Yana shiga daki yafara karanto addu.oi wani abin mamaki hayakine yasoma fita tare da wasu irin kananun tsutsa bakake Ba abinda yake Fadi Sai innalillahi wa inna ilaihi Raji.un Haka yata maimaitawa Ganin anfiinti ashirin baifitoba umma tamike tabi bayanshi Tayi sallama ya amsa tashiga Lafiya ranka shidade yatambaya Mai martaba yabata labarin abinda yafaru Umma salati kawai tasaki tana salallami Tace ya Allah kaimana tsari da mugayen mutanen Nan Yanzu yakake ganin za ayi Mai martaba yace kibari zanyi bincike nagani koma waye zaigane kurenshi ********* Yusrah ce zaune gaban umma da Abba suna Hira na yaushe gamo Khaleel yace Abba kasan miye wallahi kamar karsu koma muyi zaman mu anan Abba yace komawa dilene my khaleel Abdul yace kayi say Munzo ne shiyasa kakeson karmu koma Hira suke yo Mai Dadi umma dakanta takawo musu kayan motsa Baki Abba dakanshi yakeba yusrah Mutan gidan Sai zuwa kwasan gaisuwa sukeyi yusrah har abin ya isheta Daga karshe dai dakin baccin umman ta yawuce anan tayi bacci Abba ne yasameta tayi Nisa abaccon yadafa kanta yakaranta Mata addu.ar da manO alaihissalam yakeyi was yayan Nana Fatima Hassan da Hussain. Umma firdausi ce dakanta tace kuje kugaishe da umma maimuna Khaleel zaiyi magana umma takwabeshi Yusrah da Abdul suka tafi gaishe da umma maimuna Tsakanin sashen junansu gari gudane Dan akwai tazara sosai driver yazo yadauke su yusrah tace no labarshi kawai we can walk ********* Suna Isa gidan yusrah tayi sallama a kofar makeken falon dake harabar cikin gidan Wani namijine taji ya amsa yace come in Tabude kafa tashiga ita da yayan nata Wani makeken kujera na alfarma tazauna akai Yaro maisuna buhari yace Koda bansaniba bantaba ganinki ba nasan kece yusrah Yusra tayi murmushi Minti biyar da shigowar su Fulani maimuna tafito Fuska sake takarbesu yusrah ta tsunguna har kasa tagaisheta hakama Abdul Rashid Dakanta tatashi takawo musu abinsha da na motsa Baki Abdul yace nikam akoshe nake yusrah tadauki cake karami tayi bisimillah tasa abaki Tabbas cake din yamata Dadi dama ma abociyar son irin su snaks ne dan Haka taci Tasha wani forieng coconut juice Fulani firdausi tayi murmushin keta tace good yarinya Zaki gane kurenki Yusrah Kam taci takoshi Dan Haka tayi alhamdulillah Umma maimuna tace diyata Harkin koshi kenan Yusrah tace umma namayi kokari ai abdul yace gaskiya Kam ai yusrah ba gwanar abinci bace umma maimuna ta Dalla mishi harara badan yagani ba Shikuwa buhari yarinyar tamishi kyau da ace babbace da ya nemi auren ta. Sunfi minti 30 suna dantaba Hira yusrah tace zasu tafi umma maimuna tace haba kekuwa Ni danake tsammanin agurina Zaki zauna Yusrah tace umma ai ina Nan zanzo nakwana biyu agurinki Kinga granny tace gurinta zanje inzauna Umma maimuna tace shikenan yaushe zakizo min Yusrah tace dazaran nafadama granny Zaki ganni Umma tace shikenan ina jiranki ********** Yusrah da granny da Abdul sunzauna suna ta Hira saikace wasu SA annin juna suna wasa suna raha Sarki Yusuf ne yashigo cikin kayan sarauta da sallamanshi Yusrah tamike dagudu ta rungumeshi tana oyoyo abbana barka da zuwa Cikin yanayi na kunyar mahaifiyar shi ya matsar da ita gefe yace GEEMBIYA yusra kintashi lafiya Yace alhamdulillah Abba na ya jama.a Ya amsa da lafuya Yanemi guri akasa yazauna yagaida mahaifiyar tashi ta amsa mishi Colin fara a tare dasa mishi ALBARKA Abdul da khaleel suka gaidashi yashafa kansu Yana musu addu.a sannan yadafa kan yusrah itama yamata addu.a Koda zaitafi umma tadafa kanshi tamiahi addu.oin datasaba sannan tasa mishi albarka yusrah tace lah kaima Abba ana maka addi.a Murmushi yayi yace kwarai kuwa yusrah shi addu.a makamin muminine Dan Haka nake son Kuma kuriki addu.a adduk lamarinkilu Abdul yace insha Allah Abba Bayan fitanshi yusrah tabishi da gudu tace Abba tsaya inada tambaya Daidai lokacin dogarawa suka dunfaroshi zasu take mishi baya ya daga musu hanu alamar su tsaya Gaba dayansu sukaja suka tsaya yusrah tace Abba wani addu.a cema akeyi idan za aci abinci ko za akwanta bacci Wanda akace tana da matukar amfani Cikin murmushi yadafa kanta yace Kiyawaita karanta BISMILLAHILLAZI LAYADURRU MASMUHU SHAI AN FIL ARDI WALA FISSAMA I WAHUWASSAMI UL ALEEM domin akwai wani sahabi asamanin manzon Allah Wanda akasa mishi guba acikin abinci domin yaci ya mutu Sanadiyar wannan addu.ar Allah yakubtar dashi Dayazo cin abinci yakaranta wannan addu.ar Sai wani hayaki yafita daga cikin abincin Koda mutumin da akahada Baki dashi Dan akashe wannan sahabi yatambaya sahabi Cewa waimekayine mukasa maka guba acikin abinci Wanda idankaci zaiyi wuya kakara wasu mintina batare da kamutu a saigashi haryanzu lafiyar ka kalau Wannan sahabin yace kullum Idan zanci abinci saina karanta wannan addu.ar Yusrah tace to Allah yatsare manakai abban mu insha Allah zanta yawaita addu.oi Abba yace Idan nasamu lokaci zankoya Miki wasu addu.oin Yusrah tace Tom Abba nagode takoma ciki ******** Satinsu biyu yusrah tanemi izinin zuwa gurin umma maimuna domin yimata kwana biyu Dafarko Abba yaki amincewa dakyar umman ta talallabashi ya amince Dan baison wani Abu yashiga tsakanin shi da diyarshi Yusrah da murnarta ta nufi sashen umma maimuna Saidai tana Isa kofar tangamemen falon taja tayi turus danji irin tattaunawa da umma takeyi da kuyangarta Nanda Nan yusra tacanza kamanni Wani zuciyar nace Mata tashiga want zuciyar tana cewa a a karki shiga Toga yatakene shin ko yusrah zata shiga dakin ko a a Kubiyoni a next page Danjin yadda zata kasance More comment more typing ummykhaleeel@gmail.com [6/27, 8:18 AM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH ( PRENCESS YUSRAH) WRITTEN BY UMMY KHALEEL 6 β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATIONβ˜€ FCWA Home of qualities and trusted writers β˜€of the nationβ˜€ πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· Har yusrah zata juya wani zuciyar tace Mata kiyi sallama kishiga kawai Aiko tadoka uban sallama Mai cike da kuru ciya Umma maimuna tana ganinta jiki ta yayi sanyi Itakuwa yusrah jikinta tafada tace umma na Kinga nazo ko ina kwana Umma maimuna ta amsa lafiya Yar umma ya ummanki Yusrah tace kalau tana gaisheki Waziri dake zaune akan makeken kujerar alfarma yayi wani murmushin mugunta gani yake nama daga sama gasashshe Dan Yana ganin alamar kamar yusrah bataji tattaunawar su ba. Cikin fara.a yace jikalle yau kinzo gurin umman takice yusrah takalleshi cikin takaici Amma tabasar tace kalau wallahi Yusrah tace umma nifa bacci nakeni inane dakin nawa Umma tanuna Mata saman bene tace daki na uku shine naki akwai komai dake kike bukata shalelen umma Yusrah tace to umma na nagode varin shiga nadan huta ********* Tana shiga batatsaya komiba tasoma tofe dakin da addu.oi kusurwa kusurwa sannan tabi gadon.shima tatofe da addu.a. Toilet tashiga tawatsa ruwa sannan tafito tayo alwala domin gabatar da sallar walha. Dama tun zuwanta gidan ummanta ta umurceta tazama maiyawaita sallar walha da nafil fili domin samun rahamar ubangiji Dan Haka tundaga lokacin yusrah takama sallolin nafila. Koda ta idar Saida tayi addu.a sannan tanemi guri tazauna tahau sake sake to me umma maimuna take nufi akauda numfashin dukkan mutan gidansu Ma ana kenan akashemu tahanyar asiri. Yusra tasaki murmushi Mai ciwo tace insha Allah hakanki bazai cimma ruwaba maimuna Ni da kaina zanyi maganinku dake da waziri Muzuba mugani ************ Bayan shigar ta daki waziri yace kekuwa Kinga yanzu yakamata kufara aiwatar da naku ayyukan akan wannan yarinyar da tatsayamin arai yarinya ba namiji ba Amma tashiga ran jama.a Haka Maimuna tace karka damu sarki maijiran gado zansan yadda zanyi na ga yarinyar Nan tabar duniya. Anan sukayi sallama yatafi . Yana fita tahaura tasami yusrah zaune akan sallaya tana hailala jitayi kirjinta yabada dam Tanemi guri tazauna yusrah Bata sallameba sauda takaranta amanar rasulu da ayatul kursuyu domin abban ta yace Mata makami nee sosai ga mumini Har umma zata fita tashafa addu.ar tasakar Mata murmushi tace ummana na idar Maimuna tace gaskiya yarinyata ina matukar kaunarki kinriki ibada Wai waya koya Miki wannan ibadan ne Yusrah tace a islamiyya mu maimuna tace yayi kyau mekike da bukatan ci akawo Miki Yusra ta rausayar dakai tace ummana yU alhamis ina azumi saidai idan ansha ruwa umma tace Allah yakaimu barin sauka kasa ina da Baki yusrah yace to umma. ********* Kiran sallan magriba yusrah taji dakanta tafito umma tasamu afalo tana kishingide akan kilishi Barka da magrib umma inji yusrah Umma tace barka diyar umma kintashi yusra tace eh umma. Barin shiga kitchen indafa indomie Umma tace a a yakamata kibari masu aiki sudafa Miki Yusrah tace umma aini nafuson indafa dakaina Dan masu aiki basusan irin yadda nake dafawaba barin dafa nakawo Mana muci Keda kanki zakiji Dadi kice inrinka dafa Miki Ummana kinsan miye inhar ina gidan Nan kindaina cin abincin Yan aiki hatta wanki da gyaran daki Ni zanmiki Umma tace wane nidasa GEEMBIYA diyar sarki aiki Yusrah tayi murmushi tace no umma ai hakkin kune akaina nima Kuma Lada nakeso Umma tace shikenan Yar umma jeki dafa kikawo muci yusrah tace yawwa ummana Tanashiga kitchen ta Soma aikinta cikin nutsuwa Indomie biyu tadafa da kwai biyu Sai rabun kaza tadauka tasa a oven tagasa tashirya komi Direct dakin umma tawuce takaimusu Dan suci Hartazauna saikuma tace sorry umma namanta da drinks barin dakko Mana Wani makeken fridges tabude gari guda tadakko musu ziza domin yusrah ma abociyar son ziza ce Takawo musu tace umma na muci ko Umma kallon yusrah kawai takeyi tace to muci yusrah ta Tare sukaci suka koshi umma tace waya koya Miki girki yusrah Yusrah tace mummy mufa umma komi zatayi saita kirani Wai Danni macece gara na koyi girki Maimuna tace da kyau. ********** Yusrah ce zaune acikin dakinta takasa bacci Sai tunani maganar maimuna takeyi Dan karamin agogon dake gefen gadon ta taduba taga karfe 1 da rabi na dare Tatashi tashiga toilet tayo alwala tayi sallah raka.a Tara tare da addu.o I Bayan ta idar tadauki qur Ani tasoma karantawa ahankali tuni tanemi damuwar dake zuciyar ta tarasa Hirarsu da Yaya sabeer tatuna kwana buyu dayarage tafiyar sa yace karki Rama mugunta da mugunta karki dukwanda yacuceki kisaka mishi da alheri kizama Mai kyautata ma marasa karfi Yusrah tayi murmushi tace miss u my bros gaskiya Dole muyi waya Dan nayi missing Dinka. Ba yusrah takoma takwanta ba Sai da tagabatar da sallan asuba tayi azkhar dinta kafin takoma takwanta Wani baccine Mai Dadi yadauketa tare da mafarkin Yaya sabeer Yana cemata yusrah neman tsokanarki yayi yawa fa kinsan halina ko Yusrah tace haba Yaya na aikai Mai sanyi ne ko a bacci akace na defining Yaya sabeer zanyi define da cewa kaidin Mai sauki ne dakuma zuciya yayi dariya zaibita da gudu tafarka. Koda tatashi zaita tsinci kanta cikin nishadi da annashuwa Dinning tanufa taga anshirya komi na abunci saidai basuyi mataba Kitchen tanufa tadafa Indomie tafito tahada tea Tasha dakin umma tanufa ta gaidata Umma tace kintashi GEEMBIYA yusra Yusrah tayi murmushi tace natashi umma me kikeso nayimiki yanzu abinci ko gyaran daki Umma tace wanne kikeso kifara Yar umma Yusrah tace zanfara gyara Miki daki Umma tace bisimillah Yusrah tahau gyaran daki umma saibinta da kallon mamaki takeyi Karamar yarinya kamar yusrah ta iya aikin manyan Mata lallai yarinyar Nan Yar baiwa ce Aha yusrah takammala aikin ta dakko turaren wuta takunna tare da feshe kowani sako da lungu da liquids room fresher masu kamshi Tuni komi ya sauya Dakinta tawuce ta gyara kamar yadda tasaba sannan tanufi kitchen Cous cous yusrah tahada Mata Wanda yaji kayan lambu da kifi da nama tajuye a cikin cooler takawo ma umma hardakinta ta ajiye tace umma gashi kici inhar ina gidan Nan ki daina cin abincin Yan aiki Umma tace nagide zauna muci tare yusrah tace to umma Tare sukaci hmmm maimuna kenan naciki naciki Saida suka Gama cin abinci yusrah takwashe komi takai kitchen tadawo Agogo takalla taga karfe goma saura Yusrah tace oh umma barinje nayi salla Umma tace to tasallah Tana fita umma tace zanyi maganinku uwar kini Bibi sainaga bayanku keda matsaiyatan tsoffin Nan da iyayen naki Dukkanku atafin hannuna kuke ********** Akwana atashi yau yusrah kwanata uku agidan Umma maimuna tace yusrah meyasa bakiso kici abincin Yan aiki Yusra tace sabida mummy batataba yadda ma aikata sunmata girki taciga bawai Kuma Dan batasoba tafison komai tanemi ladan dakanta Shiyasa nima nakeson ladan agurin ku Umma tace toshikenan idan nadafa nabaki zakici Yusra tace umma na danayi farin ciki Umma azuciyar ta tace Yar kinibibi zanyi magani ki Umma tace to yau zanmiki girki Mai Dadi kici yusrah tace to umma na Da misalin karfe biyu na Rana kuyanga tashigo tasami uwar gijiyar nata tabata maganin da boka yabata Wannan maganin yace kizuba Mata a cikin abinci dashi za adafa Sai wannan kisamata aruwan juice Idan kinyi Haka maganin zaisa tamanta kowa nata saike komai kikace tamiki zata Miki Dan Haka komi yakusa zuwa karshe Maimuna takarba Tana murna tace zanyi maganin shegiyar yarinyar Nan da hanunta zata kashe iyayenta sannan daga karshe insa hukuma sukamata itama sukasheta Kaji mugun alkaba.i hmmm Allah yamana tsari da sharrin masu sharri ameen. Aikuwa maimuna dakanta tadafa spaghetti tare da zobo drink dayasha kayan kamshi Dakanta takira yusrah tace zokici abincin ki my baby nasan kinajin yunwa Yusrah Bata kawo komi arantaba Dan Haka tatashi da murna tace ummana gaskiya kinasona Umma tace aidole insoki diyar sarki guda daya amiya . Suna isowa dining umma tace zauna abaki zanbaki kinji Yar umma yusra tace to umma Umma dakanta tasoma Bata abinci jitayi farinciki ya lullubeta Dan dama boka yace kartayadda taci abinci da BISMILLAH Ganin batayi BISMILLAH ba yasa tajin cewa lallai magani zaiyi aiki. Koda tagama Bata abincin umma tace yawwa Yar umma tashi kije ki kwanta ko yusrah ta tsaya kallon umman nata Tafashe da kuka tace nidai umma tare dake zankwanta umma tayi murmushi tace Sam gara kije dakinki ki kwanta kinsan yau Abba. Ki anan yake so nizanje nakwana agurinshi Yusrah tace to umma na takai Mata kiss agoshi tawuce dakinta takwanta Sai bacci. Akwana tashi kwanaki sunja . yuarah suna Shirin komawa gida Dan tun kwana uku yarage sukoma Abban ta yadakkota umma maimuna harda kukan muna furci tace abarmara yusrah Abban yusrah yace tayi hakuri dataga secondary school zata dawo Nan da Zama Kuma zaibata ita kyauta Umma tayi murna hakanta yakusan cimma ruwa Yusrah zaune gaban Abba da umman ta Yusrah tace Abba umma kukula bazan Kara dawowa Nan gidan ba harsai na kammala karatuna na secondary da jami.a kusani acikin addu.ar ku akwai want babban aiki da zanzo nagabatar anan gidan Wanda nasan kudin bakusan meke tafiyaba Saidai Koda nadawo karkusamin Ido akan abin da zanyi bazaku ganemin ba amma tahakan hakana zatacimma ruwa Kuyimin addu.a Allah yabani nasara akan abinda NASA agaba Abba da umma mamakin maganar diyarsu sukeji wannan want aiki takeso. Gabatarwa a gidan to koma miye Kubiyoni abayan Danjin komiye yusrah takeso. Aikatawa Kuma wane irin aiki zata gabatar . Taku ummu khaleel More comment More typing Share to everyone body if you like ummykhaleeel@gmail.com😘 [6/27, 10:23 AM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) WRITTEN BY UMMY KHALEEL 6 β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATION β˜€ FCWA β˜€ Home of qualities and trusted writers of the nationβ˜€ This page dedicated to all members of GEEMBIYA YUSRAH am very appreciate your comment you are making me glad cz you shown love and care for my short novel. I dont want it to long just to entertain you some manners. Luv you all😘 πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· Abba yace Allah yadafa Miki shirinki na alkhairi yusrah ina matukar alfahari dake amatsayin tilon Yar da Allah ya albarkaci Ni da ita Yusra tace Nima ina alfahari daku amatsayin iyaye nagari. Ranar da yusrah da abdul zasu koma har sashen umma maimuna sukaje sukai Mata sallama. Driver ne yakaisu har garin kano Abba Kam kewar diyartashi yakeyi sosai hakama umma Kai harma da sauran mutan gidan Domin yusrah farin jininta daban ne agurin jama.a duk inda tazauna Sai ansota Dan Bata da girman Kai kokadan Hatta umma maimuna bazatace batason yusrah ba saidai tace Taki jininta. Misalin karfe biyu suka Isa garin kano Mummy dama tariga tagama Shirin tarban yaran nata danhaka Tasha wankanta Daddy Kam dariya yake Mata Wai basaban ba yau yaranta zasu dawo shine Tasha kwalliya Haka Sallama su yakatse Daddy da tsokanar dayake Mata Umma taware hanu akan yusrah tazo tamata oyoyo Yusra tayi murmushi tace mummy nifa daddy na zanma oyoyo ainayi fushi dake Daddy yayi murmushi yace kingani ko ai yusra tawace saiki Kama naki Abdul yace lallai yusra kin iya sace GWIWA Amma mummy karki damu ai daddy yakusa tafiya kema saiki Rama Yusrah tayima Abdul kwalo tace yaro ai wallahi umma bazata iya shareniba ko mummy Mummy tayi murmushi tace da gaskiyarki yar mummy ammafa Nima zanrama duksukasa dariya Mummy tace oya muje kuci abinci ina driver dayakawo ku Abdul yace Yana tare da baba get man Umma tace to oya kudauki nashi abincin kukai mishi inyagama Sai yashigo mugaisa Yusrah tace mummy shima dai kawai yashigo muci abincin dashi Daddy yace Abdul jeka kirashi yazo Ba afi minti biyarba saigasu sunshigo da sallamanshi Zaitsuguna harkasa yagaidasu daddy yace no kafi karfi Haka Daddy yabashi hanu suka gaisa yanuna mishi gurin zama kusa dashi Tare suci suka Sha Sai bayan la asar driver yatafi daddy yacikashi da kayan alfarma. *********** Zaune suke dukansu afalo suna kallon tashan aljazira yusra tace daddy please call my sabeer Mana wallahi nayi missing nashi Dady yace to baby barin kirashi shima yayi missing finku Abdul yace yawwa dady nimafa kace zaka sayamin waya Amma kaki kasayamin Daddy yace saikagama secondary zakafara rike waya Kira daya dady yayi yadauka Yamkia ma yusrah Hello bros muryarta yabigi dodon kunnenshi yace wow Mai kanwa nayi fushi gaskiya tunda saiyau Kika gadaman kirana Yusrah takama kunnenta kamar tana gabansbi tace tuba nake my big bros nayi laifi sabeer yace kinsaba ai sukayi dariya. Hira sukayi Mai Dadi da yayan nata harma sunmata da suna nesa da juna Yusrah ce tagaji tace nikam yaro wallahi bacci nakeji sabeer yace nine yaronko yusrah tace oh sorry mantuwa nayi Sabeer yace duk ina taraki yarinya idan nadawo Zaki gane wakike Kira yaro Yusrah tace kafin kadawo kamanta Sabeer yace shikenan bama daddy waya Tamika mishi Sabeer yace daddy gaskiya nayi missing dinku gashi bayanzu zandawoba Daddy yace karkadamu zamu kawo maka ziyara Sabeer yaji Dadi sosai yace yawwa dady na nagode yaushe zakuzo Daddy yace Sai su yusrah sunyi command entrance tukunna yace Allah yakaimu ******* Akwana atashi jariri ango yusrah ce cikin uniform dinta Mai cike da daukar Ido riga da wando rigar fari daidai gwiwa Sai karamin hijab Wanda yazauna Mata a iya kafada Sai wando baki Mai ratsin farin layi tayi matukar yin kyau Daddy dakanshi yashirya kaita school domin rubuta jarabawar command entrance. Yusrah Yusuf itace acan baya sabida la akari da akayi da sunanta yazo a last alphabet Dan Haka itace a karshen baya Wani copper ne Dake supervision nasu tsaye akanta yaga yusrah saifaman shading takeyi Bata jira azo abata amsa ba Jikawai yayi yarinyar ta birgeshi matuka lallai yarinyar she's very brilliant girl Haka kawai ya tsinci kanshi da Kiran sunanta yusrah Yusuf tadago Kai takalleshi tace sir murmushi yayi Mata itakuwa tacigaba da shading dinta dan Yan miskilancin sunanan yau Kam Saida tagama tas har alokacin time din tashi baiyiba Haka yakarajij yarinyar tabirgeshi Tabbas da babbace da yanemi auren ta karamar yarinya Sai kyau kamar ita ta halicci kanta. Koda lokacin essay yayi Haka tadinka rubutu batare da Bata lokaciba ba ko mistake din words batayi Copper dinnan tamatukar Kara birgeshi haka kawai ya tsinci kanshi da son sanin unguwar su Koda ya tambayeta cewa tayi batasan unguwar su ba Dan haushina yabata Lokacin tashi yayi daddy yazo daukanta copper din hargurin daddy yazo yagaidashi sannan yayi sallama da yusrah Bayan tafiyarshi daddy yace yusrah wannan Cooper dinfa Yusrah tace wallahi Ni daddy haushi yake bani yafaye kallo dayswa aibanso ka amsa gaisuwanshi ba daddy yayi murmushi. Suna dawowa mummy tataresu da oyoyo yusrah tafada jikinta tace mummy tace mummy alhamdulillah yau nagama primary Mummy tace saura walima kenan Kinga yazo daidai da saukar karatunki Dan Haka Sai ahada gaba daya Yusrah murna takeyi tace yawwa mummy na saidai fa zanso Yaya yazo walimar Nan daddy yace ana yin walima da kwana biyu zaku kaimushu ziyara yusrah tace yawwa daddy we are proud of you as our house leader ******** Aranar walima idan kaga jama.a zakayi tsammanin bikin Yar shugaban kasane Ba abinda yafi daukar hankali irin tsarin gurin da aka Kama Dan gabatar da walima saidai Abinda zaikara burgeka shine shigar da yusrah tayi tiga da skirts ne tasa Sai dogon hijabi fari har kasa Sai nikab da tadaura dukda shigar datayi yanbala.in yimata kyau Haka hafizan qur Ani sunyaba da tarbiyar da yusrah tasamu Iyayen yusrah Kama daga former Mai martaba har kanana mutanen gidan dogarawa sunzo hakama gomnoni da yayansu sunzo Koni UMMY KHALEEL tsayawa nayi nagani shin dagaskene wannan tsadaddiyar walimar da ake Hama yusrah Yusuf wacce batati shekara goma da dannwatanniba walima Kaya tacce hadda gayyatar manyan kasa Lallai gata ba abinda bayasawa ayi Anfara gabatar da walima babu Wanda yaga fuskar yusrah sabida lullubr yake da nikab Babban malamin islmiyyan wato shugabar makarantar ya umurci yusrah datazo tayi karatun Al qur Ani Mai girma Yusrah cikin taking mulkinta dayau takeni tataso dukda katon hijabi dake jikinta baihana agane tafiyar nata akwai kasaita aciki ba Tana isowa tazauna a inda aka umurceta Cikin zazzakan muryarta tasoma karatu da bisimillah Inda takaranta suratul ma Ida tundaga farko harzuwa tsakiya babu Bata bare gargada Gurin yadauki kabbara Mahaifinta sarki Yusuf tsabar murna Saida yayi hawaye Waiyau gudan jininshi ce da haddar Al qur Ani Mai girma Lallai ya gode Allah dayabashi yusrah amatsayin.diya Itakuwa maimuna babu abinda kedamunta Banda bakin ciki da bacin Rai Amma azuciyarta tace sainaga bayanku Umma firdausi kam addu.ar alkhairi tarinkayi ma diyar nata dama Al ummar musulmai Baki daya. Tanagama karantawar Tamike Jitayi wani jiri yakwasheta nantake tazube aharabar hall din cikin tashin hankali jama a suka yiyo kanta Maimartaba dakanshi ya dauketa yanufi want karamin guri wato privaypart nacikin hall din Dakanshi yabude fridge yadakko ruwan sanyi ya zuba Mata saidai dukda Haka ba alamun numfashi atare da ita Hankalin Mai martaba yatashi kwarai dagaske Dan Haka yashiga karanto Mata addu.a oi Sambatu tafara magana da yare tasomayi hankalin jama.ar dake waje yatashi Umman yusrah da mummy saikuka sukeyi Mummy tace yusrah karki mutu Dan Allah kitashi kinada matukar amfani arayuwar mu Tana cikin wannan sambatun ne Fulani firdausi itama tafadi agurin Subhanallah aikuwa tuni maigidan ta yadauketa yasata amota mummy tarufa musu baya Malamin islamiyya su yusrah shima yatake musu baya Suna Isa gidan mummy's malam muhd yasoma karanto Mata karatun qur Ani Umma firdausi saifaman turje turkey takeyi Malam muhd yace jinnu ne Amma zamuyi maganinsu yanzu kubani ruwa nayi alwala Aikuwa Yana alwala yazo yasoma karatu akanta Cikin ikon Allah suka fita batare da sunyi magana ba Bacci Mai nauyi yadauketa ******** Acankuwa Mai martaba da kyar yashawo kan yusrah saidai itakam alhamdulillah ba jinnu bane Basu riga sunshiga jikin nataba Sundaiso su shafetane saisuka kasa Dan Wanda yashafi jikintama Saida yakone Acewar Wanda yashafi jikinta din Tofa yatakene ********** Dukwanda yazo walimar yatafi danalhinin abinda yafaru Wasu suce Anya wannan abunda yafaru ba makirci bane kuwa wasu Kuma suce tsabar murnace kawai kowa dai da abinda yake Fadi Awash gari su umma sukabi jirgu suka koma bauchi yusrah ma tasami sauki kamar ba itaba . Aranar dazasu wuce Saudi yusrah murna zataje taga yayanta sabeer 2 years kenan rabonsu da juna saidai tawaya ko idan yaturo hotonshi ta WhatsApp. Wani tashin hankalin tunda su Mai martaba suka koma gida Sai firdausi takamu da wani ciwo Wanda akarasa gane kanshi saidai anki afada ma yusrah khaleel Kam kullum yanakan ummanshu Yana Mata addu.a Dan tuni ya riga yasaba da addu.oin datake koya mishi Dan Haka kullum idan yadawo makaranta suna tare gaba daya umma firdausi tacanza kwata kwata acikin kwana uku Abin kamar dawasa Amma Kuma yazarce tunani. ******* Saudiya Sabeer dakanshi yazo daukan iyayen nashi Yusrah tana ganinshi ta Isa wajen da gudu harzata rungumeshi saikuma tafasa komai tatuna oho Sabeer yamata murmushi yace daddy mummy welcome Abdul yace Ni aibaka ganniba sabeer yace nidakai waye babba yusrah tace to baban son girma aikoda Kaine babba tunda gurinka mukazo zaka gaishemu Sabeer yakalli yusrah dakyau yaga takara girma tayi kyau yace kekuma Yar rainin wayo ko mummy tace kudai duk inda kuka hadu saikunyi Yar Hali daddy yace barsu sunfi kusa. Dakanshi yayi driving zuwa masaukin su dama gida suka Kama mishi 3 bedroom flat Suna shigowa gidan yusrah tace my bros Wai akwai mata agidan Nan ne sabeer yace mekika gani Yusra tace naganine komai nagidan yayi kamar Mai Mata Sabeer yace bakowa nikadaine Sabeer yace kuzo muje kudakko abincin danayi muku Abdul da yusrah sukabishi suka dakko abinci Dama yunwa sukeji danhaka yafara serving dinsu Yusrah tace Yaya Anya kaikayi abincin Nan kafada gaskiya kidai sawa kayo akayi maka Sabeer yace yarinya ci abinci dai kinji girki ba irin jagwal gwalankuba Yusrah tabata Rai tace nidonce yarinya daddy ince tunda nagama primary na girmako Daddy yace dagaskiyan ki Kam kingirma Sabeer yace yarinya da sauranki agirma Yusrah rakalli mummy cike da kuru ciya tace mummy Dan Allah ranar Dana kwanta akan gadonki ina nakusa tsayin gadonko mummy tace eh Yusrah tace to bagashi ba mummy tace eh Duksuka tuntsure da dariya sabeer haryana hawaye Yace todama kedin ai tsayine kawai yamiki yawa Abdul yace kaji Wai kura zaice dakare maye kaida yusrah waye zaizagi wani gurin tsayi Yusrah tamike tsaye tace wallahi mummy Yaya yarainani kijifa Wai tsayi kawai nakedashi baiyadda nagirmava ince yanzu shekarata shadaya ko mummy tace hakane yusray Daddy Kam yaran dariya suke bashi. Saida sukaci sukasha sannan sukagabatar da sallar la asar. Gidan cike yake da JINDADIN rayuwa yanayin dasuke gudanar da rayuwar su gwanun Sha awa Dukda dukiyar da Allah yamallaka musu basa was da addinin su Yusrah ce kwance kan kujera tana wasa da wayar mummy sabeer yashigo yasameta yace my yusee inasu mummy Yusrah tace sunfita Amma yanzu zasu dawo yace ok mekikeyi yusrah tace investigation Yace na miye yusrah tace kainifa wasa nakemata number umma nakeson Kira yace barinkira Miki umma Yana Kira yabata takarba suka gaisa tare damata fatan alkhairi. Su mummy sundawo yusrah tamusu oyoyo Yusrah tace mummy nakira umma na munyi way saidai bangane muryartaba Dan kamar Bata da lafiya Mummy tace lafiyarta Lau infada Miki may be tatashi bacci ne ahakaidai mummy tashawo kanta dantasan yusrah da binbini. Kwanasu uku suka shirya komawa gida sabeer yaji kamar yabisu kodashike yakusa gama karatunshi Dan a gida Nigeria zaiyi service dinshi saidai yanason yayi masters nashi anan saudiya. Ranar dazasutafi sunji badadi especially YUSRAH. ********* Rayuwa tanesa yusrah anfara Zama yanmata yanzu ana jss 1 a IQRA model school Makarantar both Islamic and boko new danhaka basa tashi dawuri wani lokacin Sai shida saura na yamma take tashi. Yanzu Abdul ana ss3 ankusa karabawar ssce Yusrah anzama yanmata duk inda zataje da nikab makale a fuskarta Yusrah farace tas doguwa Amma ba wanda yazarce misaliba Bata da kiba sosai tana da shape Mai kyau tanada tsayin gashi irin na fulanin asali ga hanci kamar itata dasa makabta Atakaicedai yusra kyakykyawace Sabeer Yana da haske Shiba fariva shi ba bakiba dogone yanada kirar jaruman maza bugu dakari yanada ilimi both Islamic and boko Haka khaleel da abdul kamanninau daya da jabeer saidai Abdul farine yabiyo hasken mahaiysu shikama khaleel yadakko hasken babanshi Dan Haka suke Kama da sabeer sosai Khaleel da yusrah Suma suna matukar Kama saidai idan kakalelesu dakyau zaka gane akwai babanci atsakinsu hasken ne kawai yake rudarsu. Mai martaba ne zaune gaban mahaifin shi Abdul azeez Gyaran murya mai.martaba yayi yace Yusuf Karo nafarko kenan da Mai martaba yasoma Kiran yaronshi da asalin sunanshi Sarki Yusuf yadago yakalli Mai martaba yace abban Mai martaba yace inason muyi wata magana dakai Sarki yace to abban Former Mai martaba yace Next page pls More comment more typing Share to everyone one ummykhaleeel@gmail.com Luv u all [6/27, 9:51 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) WRITTEN BY UMMY KHALEEL 8 β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATION β˜€ β˜€ FCWAβ˜€ β˜€ Home of qualities and trusted writers of the nationβ˜€ I dedicated this page to all members of GEEMBIYA YUSRAH Fans love you so much πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· Former Mai martaba yace Yusuf ina son kakara say Ido sosai awannan masarautar domin akwai wani Abu dake wakana Wanda Sai muntsaya da addu.a sosai akai Inason kakula ka fahimci halayyan dogarawa ka ka karanci kowannen su Saidai hakan bazai yuwuba harsai kanuna baka dawayo agaresu savuda Haka katashi tssye maza banson abunda zaishafi wannan masarautar Yusuf tunda mahaifin shi yafara magana kanshi akasa saidai ya idar Yadago yakalleshi cikin girmamawa yace Abban insha Allah zanyi yadda kace Amma katayani da addu.a da bincike Former Mai martaba yace zakayi nasara arayuwarka.insha Allah Koda Yusuf yaje yamemi guri yazauna yasoma tunano zancen mahaifin shi Lallai ne yatashi tsaye cikin ranshi yace Allah kaimin jagora. ******** Yusrah ce tatada daru itafa yau agudan ita zatayi girki mummy tace haba kekuwa yusrah muci girkin ki ko muci kazanta Yusrah tafashe da kuka Ni mummy na iya girki kece kawai bakison bani nayi Daddy ne yafito rike da hula da side back Mai dauke da lap zaitafi office Yace to yau meyasami shalelen tawa me akayi Mata yusrah ta zumburo kananan bakinta tace daddy nace ma mummy zanyi girki tahana Wai jagwal gwalo zanyi kumafa wallahi daddy na iya Daddy yayi murmushi yace gaskiya yakamata afara barin Yar lelena tana girki dakanta yanzufa jss 1 za atafi Yusra taji dadi tace aidama duk gidan Nan nasan bamaisona Sai daddy mummy tace naji jekiyi abinci saidai fa daga ke Sai daddy ki zakuci danmu baza muci jagwal ba Yusrah tace Daddy na ince zakaciko Daddy yadaga Mata Kai alamar eh da murnarta tanufi kitchen Mummy tace yusrah daru ko a ina ta kwaso irin wannan fitinar oho Dan day babanta har maman ta basuda rikici Haka Daddy yace itama ai Bata da rikicin rashin fahimtar yusrah ne dabakiyi ba Mummy tace Daman nasan bazaka goyi bayanaba Daddy yace oya rakani Mana mummy takarbi jakar suka jera har inda jerin motocin gidan suke ta pointing wani farar mota tace you deserve this kaga to match kenan yayi murshi yace you are always funny girl ya lakaci hancinta yusrah tace lah mummy kema kinzama yarinya Mummy tayi murmushi tasan nangaba zata fahimta and she can imagine that Bayan tafiyan daddy mummy suka koma cikin gidan tare Yusrah tace zomuje mummy na kidinga ganin yadda zanyi Saidai Dan Allah mummy karkimin correction kodaya harsai nagama Mummy tace muje ai yau nahadu da naci suka kwashe da dariya Kitchen suka nufa Yusrah tabude fridge ta dakko Naman rago Wanda anriga an datsa su Tamika ma mummy tace wanke min mummy tace tonikuma za asa wanke nama Yusrah tace tonima aihaka kikemin idan muna aiki Kinga kenan kingama koyar Dani yanzu zan yi jarabawa Mummy tace to Bari nawanke yauzamuci abincin GEEMBIYA YUSRAH Mummy tana wanke nama yusrah takunna gas Mai biyu inda tasuba ruwa a tukinya tadaura a akan gas Mai fadin sannan takarbi Naman da mummy tawanke Mata tazuba a tukunya ta dakko Maggi know da curry thym and powder beef Maggi tazuba tadakko albasa tayanka kanana akan naman tadaura akan gas Mummy Kam binta kawai take da kallo yarinyar tana aiki a nutse Bayan tadaura ta dakko tumatur da akasa a freezer shima yayi kankara hade da su tarugu da tattasai dama already anriga angyra anzubasu a fridge saidai adebo ayi amfani dasu Yusra tadakko tasoma dakawa a turmi mummy tace au bazaki Bari ya huce kiyi blending ba Yusrah tace banace no correction ba harsai nagama ba Mummy tace nayi shiru aikuwa yusrah ta daka tumatur da tattasai da tarugu sukayi laushi kamar Wanda aka markada a blender Mummy tana ganin ikon Allah Ashe yusrah tana fahimtar duk abinda takeyi Tanagama jajjagawa tadaura tukunya a wuta tazuba man power oil batabari yasoyu sosaiba tazuba kayan jajjagenta Yusrah tace mummy yawan soya kayan Miya yakan tafi da qualities din abinci shiyasa zakiga nawa is different Mummy tace ainaga alama tayi murmushi Ruwan datasa yatafasa tadebo shinkafa tazuba sannan tadauko namanta data tafasa tajuye acikin tomatoes dinta data jajjaga Takara juyowa tace mummy idanfa aka soya nama anragemishi vitamin din dake jikinshi so gara kici dafaffe yafi amfani Mummy tace hmmm yusrah kinayi kina bayani kamar masuyin akwashi da rufi Yusrah tace mummy kesai cigaba daganin yadda zanyi Aikuwa kamar wasa yusrah takammala komi gida yadauki kamshi saikace wata babbar macece take girki Mummy tayi hamdala tace to aini yusrah kinhutar Dani dama kin it's girki Haka yusrah tace tab mummy bakima yadda Dani ba kenan Mummy tace aiyanzukam nayadda Yusrah tadebo farar shinkafa da yiji green curry tazuba stew akai tace Fara test kafin nayi vegetables salad da juice mummy tace to Aikuwa mummy tanasawa abaki tabbas kokushe babu yusrah ta iya girki Saida tahada lafiyayyar vegetables salad da orange and pineapple juice dayaji flavors sannan tahada komi saidai fa tagaji sosai dankomi atsaye tayi shi Tahada komi a dining tadauki wayan mummy takira daddy Kira daya yadauka Daddy yace dear ya akayi yusrah tace lah daddy nice fa Batajira yayi maganaba tace Dan Allah daddy kadawo gida kaci abinci wallahi abincin yayi Dadi please karkace bazakazoba Daddy yace wooo yusrah daru yanzu zandawo dama nagama komi natashi kinsan yaudama laraba vana dadewa a office Kinga Abdul ma zanbiya school nadakkoshi yusra tace yawwa proud of our house leader Ba afi minti ashirinba saigashi sundawo da Abdul Kan dinning suka nufa daddy Bai gasgata yusrah ce tayi girkiba Dan yadda yaga antsara wurin wane karamin yaro Mummy tace bisimillah yusrah serve us Yusra tazuba makowa nashi suka hauci Abdul yace nikam Wai yusrah anatarawan Kai meyafarune Saida yakammala cin abincin sannan mummy tace yaukaci girkin yusrah Abdul yace Kai haba mummy tace dake inawasa dakai ko Abdul yatashi Wai zaije yayi amai Mummy tace aikin banza kariga kaci dai yusra tace mummy yaji dadin abincin nefa shiyasa Daddy yace gsky baby na kin iya girki Yusrah tace airanda Yaya zaidawo nizanyi komai ko mummy Mummy tace sosaima kuwa. *********** Yusrah ansoma karatu a secondary school IQRA model academy danhaka tamaida hankalinta sosai fanni Islam dan cikar burinta tasau alwashin saita karanci Islamic law abinda kawai take burin Zama kenan arayuwarta. Rayuwa tacigaba da tafiya yanzu yusra anfara Zama yanmata alamomi sun nuna Dan Haka kullum cikin manyan hijab da nikab Gashi tayi say a makarantar su ba ahana sa nikab Koda kuwa acikin ajine Dan haka kodayaushe fuska makale da nikab Yan ajinkuwa har gulmanta akeyi Wai ustaziya itabata damuba danhaka Bata da wata qawa Sai Aisha itamadin dai halinsu ne yazamo daya Aisha diyar want attajiri ne Wanda yakama kasa ansanshi Nan Nigeria da waje alhaji kabeer nera da hajiya Fatima akawu sune mahaifan Aisha Dukda dukiyar dasuke dashi baihanasu ba yaransu tarbiyaba naseer shine babba Sai Wanda yagama secondary yanzu zasuyi sa Anni da Yaya Abdul Rashid Sai muhd maibinshi Sai Aisha autarsu ********* Duk inda kaga Aisha zakaga yusrah Dan Haka Aisha ma tadakko dabi.ar saka nikab duk inda kagansu saikaji anacewa yanbiyu domin farar fatar tasu daya ne tsayinsu days saidai Aisha tadanfi yusra kauri kadan bada wani yawaba Yusrah ta amince da Aisha Adan zaman takewae su na wannan term din domin taga komai nasu the same ne. Takai yanzu tsakanin iyayen Aisha Dana yusrah suna zumunci sosai Dan yusrah tamatsama daddy da mummy saidai suje gidan su Aisha Dahaka kuwa suka kulla zumunci Haka Abdul Rashid da naseer Suma sunzama abokai Yanzu Abdul anashirin tafiya jami.a inda yakeson karantar computer engineering a jami.ar dake Delhi India Sati biyu yarage yatafi sabeer yaduro Nigeria Zuwan bazata yayi musu Dan baisanar dakowaba Sallama kawai sukaji yusrah tace waye kashigo yanajin muryar yasan na kanwarshi ce yusra Yashigo da sallama yusrah tawangale Baki takasa magana tajuya dagudu Dan Kiran mummy Aikuwa tare suka fito mummy tace kaga manyan bako shine ka surprised namuko Yusrah tace Yaya sabeer sannu danaiki Aiko ba abinda zamu baka agidan Nan tunda baka sanar Mana zuwankaba Sabeer Sai alqokacin yanemi guri yazauna gabaki daya hankalinshi nakan yusrah yarinyar tacanza once tazama yanmata Sabeer yace lallai kanwata bakiyi murna dazuwana ba Yusrah tace nayi sosai yayana yanzu mekakeso kaci naje nayi maka sharp sharp sabeer yace koma miye tace to inazuwa Aikuwa ko minti talatin Bata karaba takawo mishi doya da sous dayaji kwai da nama Sai kamshi Aikuwa dama ahanu yake Dan Haka yaci sosai Saida yakammala yace mummy ina daddy da abdul Mummy tace ai ciki yadauka saiyanzu Katina dasu Sabeer yayi murmushi ya kalli yusrah yace ke in abdul Yusrah tace bayanan yafita Dakinshi yanufa yasamu komi tas dama kullum yusrah saita shiga tashare Saida magriba daddy da Abdul suka dawo Daddy Yana ganin sabeer yace tofa Kai zuwan bazata kaimana Sabeer yace dady sannu da zuwa ya office Daddy yace alhamdulillah Abdul yagaishe da sabeer Sabeer yace tofa lallai bros anyi hankali first in history sukayi dariya daddy yace oya Abdul sabeer mutafi masallaci Mummy da yusra sukayi nasu acikin gida Bayan sallan isha.i suka dawo A dinning suka hadu donyin dinner tuwon dawane miyar kuka mummy tayi musu daddy ne kawai yayi marhabin da tuwon Amma sairan yarankam basuciba danbasu taba ciba Yusrah tace dama nafada bros bazasuciba Nima bazanciba barinje nadafo Mana Indomie Aikuwa batare da Bata lokaciba tadafo musu lafiyayyen Indomie a plate daya tajuye. Takawo sukaci abinsu Daddy yace yaran zamani bakusan amfanin abincin gargajiya ba shiyasa Allah sarki saina tuna da besty na khady intaci tuwo to da dalili. LoL ********* Tabbas rayuwar fulani firdausi yafara Zama abin tausayi Dan gatanan ne kawai dukta lalace anrasa meke damunta Anyi yawon asibiti Amma ko ina akaje Sai ace lafiyarta kalau Amma kana ganinta kasan batacikin hayyacinta Hankalin sarki Yusuf yatashi Dan ganin irin lalacewar da matarshi keyi Fulani maimuna itace Mai kula da firdausi Dan tunda tafara ciwon tadawo gurinta akan zatayi jinyarta Umman Yusuf dafarko Bata yadda ba Amma maimartaba yace tabarmata komi ahanunta ai Yar uwarta ce Kullum magani akeyi Amma Abu yaki gaba yaki baya Itakuwa fulani maimuna wannan karon Farin cikine kefamar dabibayarta Dan tasami Daman aiwatar da abinda takeson aiwatarwa shiyasa akarasa gane kanshi ciwon.nata domin tana amfani da maganin da akaba ma fulani firdausi tana zuba nata nacutarwar. Wasa gaske ciwo yadoshi watanni gaba daya fulani firdausi tafita ahayyacin takwata kwata komai Sai anyi Mata hatta fitsari da Kashi anan takeyi Dashike ance mugunta fitsari dako maimuna dataga fulani firdausi tazama yadda take bukata saita Soma kananan magan ganu itafa tagaji anemo wacce zata kula da ita Umman Yusuf tace kinmayi kokari baramuwa zankula da ita Hmmm rayuwa kenan maimuna kincinma burinki Yusrah Kam batasan meke tafiyaba agidan nasu saidai kawai takan yawaita mafarkin ummanta sannan yanzu k.takara zagewa da Ibada sosai Danyanzu hankali yasoma zuwa dukda damacan bawani hayaniya tacikaba ******** Tofa komai yayi farko zaiyi karshe sabeer ankammala karatu yadawo gida anan zaiyi bautar kasa sannan yakoma yayiyo Masters nashi Inda yusrah yanzu ana jss3 khaleel ana ss3 Sai Abdul Rashid da ake 300 level a jami.a dake Delhi Khaleel kullum cikin addu.ar Allah yaba ummanshi lafiya yakeyi Dan Abba yaki amincewa asanar da sadeeya da yusrah saidai daddy yasani danhaka yakanje yaduba ta batare da sunsaniba Dan ko sadeeya tayiwaya gida tace tanason zuwa Mai martaba yakan hanata yace tayi zamanta tarasa meye dalili Tokoma miye.zamuji dalilin Nan gana More comment more typing Luv u all Share to everyone one ummykhaleeel@gmail.com [6/28, 9:53 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) WRITTEN BY UMMY KHALEEL 9-----10 β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATIONβ˜€ β˜€ FCWAβ˜€ Home of qualities and trusted writers of the nation I DEDICATED THIS PAGE TO U maman ibtisan ina matukar alfahari da comment naki nagode Allah yabar zumunci ameen πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· Akwana atashi yusrah anfara Zama Yan Mata shakuwar su day kawar ta Aisha saidada karuwa yakeyi Buhari kwance akan kujerar dake cikin dakin Fulani maimuna tace waikai buhari haryanzu kaima lakasa nema Mana wani mafita Lokacifa Kara tafiya yakeyi Buhari yadago jajayen idanunshi yace karki damu ranki shidade akwai wani kasurgumin boka danakeson nakai waziri gurinshi Dan gaskiya gurin bana zuwan matabane asalima gurin mazane sukafi zuwa Amma sainan gaba zankaiki Fulani tace nifa nagaji nagaji wallahi nagaji Waiyaushe mulki zaidawo hanun mahaifi nane eye shekara da shekaru muna fama da Abu daya Buhari yace kidada hakuri komi lokaci ne komai yakusa zuwa karshe Ahaka yata lallaba fulani maimuna harta hakura. *********** Fulani firdausi ce zaune akan sallaya ta idar da sallan walha tana lazimi kasancewar yau asabar babu boko Sai islamiyya karfe hudu Mummy da daddy da Yaya sabeer suna zaune falo Daddy yace waini ina yusrah ne Mummy tace tana ciki tana sallah Amma yaci yanzu ta idar daddy yace Allah sarki yusra akwai ibada Allah dai yasa tadaure ahaka mummy tace ameen Sallaman ta sukaji duk hankalinta yajuyo gareta Suka amsa Mata sallaman Yanayin da suka ganta yamatukar daga Musu hankali Dan Haka dady yakirata da hanu alamar tazo Takarasa gurinshi ta durkusa harkasa idonta na zubar da hawaye Daddy yace what's wrong yusrah meke damunki Yusrah tana sharar kwalla tace daddy inason ganin umma na kwanan Nan banjin Dadi kullum acikin tunaninta nake Kuma nakan yawaita muggan mafarki game da ita Daddy yaji tausayin yusrah yakamashi Dan Haka yace kiyi hakuri Insha Allah umman ki tana lafiya zakije kiganta da yaddar Allah aidazaran kingama secondary a can zakije kizauna kafin admission yafito ko yusrah Yusrah tagyada Kai alamar to ********** Tofa jikidai saidai ace da sauki ammafa Sai abinda yakaru kullum acikin addu.a suke da neman magani Amma Abu saikara karuwa yakeyi Takai da yanzuma fulani firdausi Bata iya magana komai saidai da Ido Gashi Kuma kurajene cif halshenta da makogoronta Bata iyaci da Sha Saidai Mai martaba yakanyi kokarin samata zuka abaki Mai magani Haka umman Mai martaba Tara yadda zatayi Dan ita yanzu yasare da lamarin ciwon firdausi kullum acikin zubda hawaye take tausayin firdausi takeji Bugu da Kari iyayen firdausi sungujeta dukda batasan inda mahaifiyar ta takeba sabida dama basa tare da mahaifin ta. ********* Fulani firdausi ce gaban Mai martaba yana tafaman tofa Mata addu.oi Ido kawai takira mishi dukta lalace tarame tazama abin tausayi Bata iyacewa komi Yau lahadi yakasance Mai martaba Yana gabatar da wa azi a masallacin unguwarsu Maimuna tashigo dakin firdausi dauke da abinci Wanda yaji magani Wanda dazaran taci zaiyi wuya takara awa daya zata mutu Aikuwa umman Mai martaba tashigo dakin itama rike da Zuma Wanda akeba firdausi Maimuna harda gaisuwar munafurci umma ta amsa bayabo ba fallasa Umma tace lafiya maimuna tace lafiya umma abinci nakawo ma mara lafiya Umma tace aibatacin komi danhaka alq amfana Maimuna tace umma zataci wannan gwada bata Umma takarba tace to Allah yasadai taci Tamatsa dab da ita tayi bisimillah tatofa addu.a acikin abincin Itakuwa maimuna batasan meke faruwaba Dan azatonta yau kwanan firdausi yakare aduniya Aikuwa abun mamaki saigashi fulani firdausi tabude Baki umma tana Bata abincin Saida tayi cokali goma kafin Taki bude Baki Umma Tasha mamaki tace ikon Allah ai tuni takira sarki Yusuf da Mai martaba Lokaci guda suka iso tasanar musu abinda kefaruwa Mai martaba yayi murmushi kawai Dan yasan akwai makarkashiya awannan abincin Danhaka yatambayeta tayi addu.a kafin tabata abincin Umma tace ai addu.ar karya sihiri nayi Mata natofa daga abincin har ruwan Dan banyadda da wannan matarba Mai martaba yace bakyau zargi kawai mucigaba da addu.a komai zaiyi daidai. Itakanta firdausi Saida tadanji daidai saidai bazata iya maganaba Maimuna tana zaman jiran sakon mutuwar firdausi Amma taji Shiri harkafi awa daya hankalinta yatashi tace wannan wane irin abune haka Mata kamar Mai ran karfe Boka yace guban dayabani ko awa daya bazata karaba zata margaya Amma haryanzu shiru mehakan kenufi. Wata zuciyar tace Kila ma tamutu kintsaya anan kinatafaman bibinin ki Haka kawai tatashi tanufi sashen firdausi aikuwa inda tabarta Haka taganta Takalleta takwashe da dariyar mugunta tanunata da yatsa tace kokimutu ko karki mutu ko ahaka nabarki bazaki moruba banza Sainayi ajalin ku gaba dayanku Firdausi kamar tayi kuka Amma bahali Dan yanzu mutum mutumi take Bata iya komi saidai tanajin duk abinda za ace. ******** Ahaka ciwon firdausi yadoshi shekara biyu kenan anshiga na uku kullum jiya iyau babu sauki Wai ciwon arna Dan maimuna Yanzu tasoma hakura dabin bokaye neman hanyarta kawai takeyi Dan ganin takawar da Mai martaba da danshi Dan mahaifinta yadale mulki tofa Akwana atashi jariri ango yusrah ankammala secondary school inda Abdul Rashid ya Zama cikakken computer engineering shikuwa sabeer yanzu yazama babban malamin addini Dan yanzu ma Shirin tatiya prof yakeyi saidai Kuma akwai wani matsalar da yadakatar dashi khaleel kuwa yanzu ana Jami.a inda yake karanta medicine and surgery a texila American University Tofa saidai muce Allah yataimaka Sarki Yusuf zaune yake cikin fadawa shi suna tattaunawa akan rashin lafiyar matarshi sallama sukaji sarkin gida yashigo Durkusawa yayi harkasa yace yallabai kayi bako Dama dabi.ar shine dukbakon dayazo neman sarki bayason abata mishi lokaci yafiso azo da bakon direct gareshi Danhaka yace kashigo dashi Sarkin gida yaje yataho da bakon Harkasa ya durkusa yagaishe shi Wani mutum ne dagajaja dashi fuska duk uban gemu ga uban tuzu tuzun gira yagaishe da Mai martaba Mai martaba ya amsa tare dacewa malam daga ina Mutumin yayi gyaran murya yace dafarko dai Ni sunana Fahad nazone neman aiki gidan Nan Dan Allah kataimakeni Ni bakone daga garin nijar bansan inda zannufaba shine nace barin zo gareka Dan naji ance sarkin garin bauchi mutum ne adali Mai kaunar talakawa Sarki yayi gyaran murya yace Allah sarki malam fahat wani irin aiki zaka iya Fahat yace koma wanne akabani zanyi Kama daga wanki shara da banruwan fulawa Buhari dake gefe yace ai ranka shidade fulani maimuna dama tana da bukatar ma aikaci Sarki yace shikenan saika nuna Mata shi inyayi Mata saitaci gaba dashi Aikuwa Fahad yayi murna Dan dama fatanshi Allah yasa a amince adaukeshi aikin. Koda akakira Mai martaba aka sanar mishi da zuwan yusrah Mai martaba yace adakata kawai bayanzuba saikomi yayi settle Dole kuwa aka hakura ******* Ajami. Ar Thailand anan yusrah tasami admission Alhamdulillah tayi murna saidai tarasa maiyasa ake hanata zuwa gidan su gashi kullum intakira waya ba ayadda ahadata da umman ta Dan Haka tazargi wani Abu aranta saidai tabar azuciyarta cewan koma miye zata investigate akai Shirye shiryen tafiyanta yakankama Dan Haka komi datasan zata bukata ta ajiye nagida Nigeria Aranar da zata tafi sabeer yace my sister I will miss you Yusrah tace me too bros but zaka dinga kawomin ziyara ko Saber yace why not expect me every year tace nice my brother ina sauraranka Mummy da daddy kansu sunsan zasuyi missing din yusra Dan yarinyar akwai shiga Rai Misalin karfe hudu jirgin yusra yatashi shikenan yusra anzama Yar kasar Thailand. ********** Bayan shekara daya.da tatiyar yusra umman Mai martaba takwanta ciwo sosai gatanan Rai ahanun Allah. Dan Haka suka yanke shawarar nemo Mai kula da firdausi da umman sarki Yusuf Cikin ikon Allah aka samu yarinya matashiya wacce zata dinga kula dasu Kuma adinga biyanta. Dan anki sanar ma sadiya halin da mahaifiyar su take itama sadiya hankalinta kullum Yana gida. Wani dogon Hutu dasu yusrah sukayi tayanke shawarar dira agidansu domin ganin dalilin dayasa ake hanata zuwa gidansu shekara da shekaru kenan batasa umma da abban ta a idoba Danhaka Koda sukayi hutun Bata tsaya ko inaba saigarin bauchi Aikuwa tana isowa gida yadauki murna GEEMBIYA YUSRAH tazo Aikuwa Mai martaba yanajin ankira sunan yusrah hankalinshi yatashi Fitowa yayi danganin gaskene ko wasa aikuwa sukayi Ido hudu da yusra Tofa mekuma zaibiyo baya? Yaudai karyar boye boye takare More comment More typing Share ummykhaleeel@gmail.com [6/28, 11:00 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) WRITTEN BY UMMY KHALEEL 11-----12 β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATION β˜€ β˜€ FCWAβ˜€ Home of qualities and trusted writers if the nation This page dedicated to RAHAMA ina matukar alfahari da comment naki nagode sosai Allah yabar kauna ameen. πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· Yusrah tafada jikin abban nata tace Abba na kwana da yawa Abba yace alhamdulillah daga ina yaushe kukayi hutu Yusrah tace Abba long vocation ne shiyasa nace gara nazo Nan nayi hutu ina umma na Abba yace tana ciki muje nakaiki inda take Ahankali suke tafiya yaukam karya takare shin idan taga umman ta yazatayi gaskiya ba ayi Mata adalci ba da aka boye Mata sunyi tunanin zata iya samun lafiya Amma ina haryanzu shiru babu ko alamar canji saima abin danyakaru Bugu da Kari ga ummanshi ma yanzu ajabe tofa Suna Isa kofar dakin yaja yatsaya Yusrah tace Abba mushiba Mana nifa am hurry inga umma na Abba yace bisimillah aikuwa tana shiga taga ummanta ajabe akasa batama ganetaba duk talalace kaman nine kawai yasa tagane ummanta ne Juyowan da zatayi sukayi Ido hudu da abban nata Yana hawaye Hargurinshi takarasa tace haba meyasa yaushene hakan tafaru ba asanar daniba Abba Yusra tafashe da kuka tace menamuku Abba dabu sanarmin cewa umma na ba lafiyaba Abba yasoma lallashin ta daidai lokacin Mai martaba yashigo Shima dai yanayin shi Sai godiya kawai Yusrah tace haba meyasa za ayimin haka meyasa Abba na Cankuma takece da dariya tace shikenan I don't care zankoma gurin umma maimuna muyi rayuwar mu tunda kudin kuncireni azuri. Arku Abba ne yadauketa da Mari yace hauka Kika Fara former Mai martaba yace ya Isa Haka maganar gaskiya munboye Mata Dan Haka Dole mubita ahankali Sallaman Mai kula da umma firdausi sukaji suka amsa Mata except yusrah Mai martaba suka gaisa da shamseeya Mai kula da umma yusrah Kam kallon banza tabita dashi Karo nafarko kenan da yusrah tasoma wulakanta nakasa da ita Abba yayi mamaki matuka shinko makarantar ne ya canza yusrah ga banzan Hali Yusrah tajuya tafice tace nabarku nakoma gurin umma maimuna Mai lafiya bazan iya jinyaba Kallonta kawai sukeyi *********** Koda tanufi gefen maimuna tasameta afalo tana waya da wata kawarta saidai bataji mesukecewa ba Dan Haka tanemi guri tazauna Ganin yusrah maimuna tayi sallama da kawar ta ta ajiye wayar tace a a babban bakuwa ce damu Umma maimuna bakin ciki ya lullubeta ganin yadda yadda yusra tazama tubarkalla son kowa kinwanda yarasa Yusrah tace umma nifa nadawo gurinki kenan da Zama Dan bazan iya Zama dawa incan sauran gawar ba Maimuna tabata Rai tace kina da hankali uwar Taki kike Kira sauran gawa Yusra ta yabe Baki alamar ketashafa tace umma nifa yunwa nakeji Sai alokacin tatuna cewafa lallai maganin da akabata ne yasoma aiki akan yusrah Dan Haka tace ina zuwa barinkawo Miki abinci Aikuwa ko minti goma batayiba saigata da abinci Mai Rai da lafiya Yusrah Kam taci takoshi tashiga dakinta toilet tanufa tawatso ruwa takwanta abinta Sai bacci Sarki Yusuf da Mai martaba hankalinssu yatashi ganin halin da yusrah tacanza tofa Danhaka suka nufi sashin maimuna suka sameta kwance akan doguwar kuje Tana ganinsu tatashi tsaye tace barkanku da shigowa Sarki ya amsa yace ina yusra Umma maimuna tace tana ciki tazomin dawani zance da banji dadinshi ba danhaka nace tashiga tayi wanka tazo mukoma Maimartaba yace Yusuf shiga kakirata Aikuwa Yana shiga yasameta tana bacci danhaka yatasheta Tana bude Ido taganshi tace oh God please abarni na huta wallahi nagaji matsalar Nigeria kenan iyaye su rakura maka Abba kallon ta kawai yakeyi cike da bakin ciki yace yusra Allah ya shiryeki tace ameen takoma tayi kwanciyar ta Yafito jiki asanyaye Mai martaba yace ina yusra din Sarki Yusuf yace taki zuwa gaskiya abban yusrah tana bukatar addu.a inaganin ba ita kadai bace Mai martaba yace Allah yakyauta tashi muje Suna fita maimuna takece da dariyar mugunta tace kada kuka gani shekara da shekaru ina fama da yadda zanyi Naga bayanku to yanzu nasamu dama da diyarku zanyi amfani na cutardaku na kashe ku vanzaye ********** Yusrah ce zaune kan dinning tana cin abincin Fahad yashigo da sallama ko ta amsa mishi Harkasa ya tsuguna yace gaidata Taki kula shi umma maimuna tafito daga dakinta tace lafiya kaikuma Fahad yace nazo karbar wankine Maimuna ta Dalla mishi harara tace fita anan angaya maka ina maimaita kayane dubeshi kazami kawai Yusrah tace malam kafita inbahakaba zanyi amai Maimuna tace fita GEEMBIYA Yar sarki tana magana Da sauri Fahad yafice yabar falon Wulakanci yariga yasaba danhKa baidameshi ba. ********** Tunda yusrah tazo batakara taka kafarta inda iyayenta sukeba Dan Haka take cin karenta babu babbaka yanzu tasake da waziri Dan ana iya shawarin yadda za akashe iyayenta agabanta itama tana Basu goyon baya 100% danhaka suka Kara janta ajiki. Dan yanzu yusrah tazama mara mutunci tazama Mai matukar wulakanta mutane Dan yanzu Bata da abokin da yawuce buhari Shi buhari ma sonta yakeyi da za a amince mishi da an aura mishi ita Koda shike tunyanzu sunfara saye zuciyarta ma yasan zata amince mishi saidai fa shikanshi yasan ba ajinshi bace ita Dan tafi karfinshi Yusrah dakanta takira mummy tasanar Mata halin da ake ciki aikuwa mummy cikin tashin hankali tanemi izini agurin mijinta Aikuwa da yaso hanata Dan yasan tabbas idan ya Isa gurin bazataji dadin ganin yadda mahaifiyar nata suke ba Washe gari karfe 9 nasafe a bauchi yayi Mata aikuwa tayi sa a khaleel da Abdul suna tare Dan Haka sukaje dakko ta Koda suka iso abinda yafara Bata mamaki canzawa dakin mahaifiyar nata batakara tsinkewaba Saida taga firdausi Aikuwa kuka yaci karfinta Mai martaba yace barta kawai tayi kukan tasamu saukin want abun Saida tayi Mai isarta sannan tayi shiru Sarki Yusuf ne yafada Mata komi tundaga farko har kawo yanzu Mummy tace lallai yusrah inhar abinda tazama kenan to tabbas tacika butulu Kuma ba zanyafe mataba Mummy da khaleel har dakin maimuna suka nufa Yusrah tanajin muryarsu tayi kunnen uwar shegu Maimuna dake wanka a toilet tanajinsu danhaka Taki fitowa Khaleel ne yace mummy gadakin yusra muje musameta aciki Aikuwa suna shiga suka tarar makansu abinda yakusan fin karfinsu yusrah ne zaune bakin gado buhari namata tausan kafa aikuwa khaleel Yana Isa wajen yadauketa dammari Cikin Kara tace Allah ya Isa mugu azzalumi Mummy sake Baki tayi tana kallon ta tace yusrah kece Yusra taturo Baki tace dama Baki sanni bace taja dogon tsuka Mummy hankalinta yatashi khaleel yadakko wani igiyar charge zai tabketa mummy tace kana tabata banyafe makaba Cikin bacin Rai mummy tajuya khaleel ma yabiye Mata Koda suka dawo suka sanar danmai martaba abinda ke faruwa Mai martaba yace indai yusra ce kadanfa kuka gani addu.a kawai zamuyi Mata. ******** Satin mummy daya Mai martaba yace takoma gidan mijinta Amma Sam Taki saidai anyi SA.a mijin ya amince Mata tayi jinyar mahaifiyar ta. Mummy Kam yanzu ibadan yakara karuwa kullum acikin addu.ar neman tsari takeyi dakuma addu.ar Allah yaba mahaifiyar ta lafiya da mayar kwninta Yusrah ce zaune akan wani kujerar alfarma tana cin Apple kuyanginta da maimuna tanem Mata suna faman yimata fifita Wayartace tasoma ringing kuyangarta dansauri tadauka takai Mata kunnenta Tana magana kamar bazatayi ba wato buhari Rabin rantane yakirata Yana tambayar inda take tafada mishi Aikuwa saigashi a lambun cikin gidan dauke da irin manyan taban masu kudi. Yusrah fa yanzu life yabude saidai duk iya shegenta Bata yadda tayi wasan banza da buhari domin tana matukar mutunta mutuncin ta Wazirine yadoko sallam dakin diyar tashi Mai zaigani yusra ce kwance kafar umma.maimuna tana cin chewing gum Murmushin mugunta yasaki More comment More typing Luv u all ummykhaleeel@gmail.com [7/1, 9:27 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) WRITTEN BY UMMY KHALEEL 13------14 I dedicated this page to UMMU Farhan comment naki nasani nishadi ina matukar yinki sosai da sosai suksanda zan karanta comment naki nishadi nakeji na daban Allah yabar zumunci yaraya Mana yaranmu bisa farkin. Tsira ameen πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· Yusrah cikin ladabi da biyayya tagaishe da waziri Da fara.a ya amsa yace GEEMBIYA YUSRAH Yar sarkin sarakuna kina tare da umman Taki ce Yusrah tace eh baba ya aiki Waziri yace lafiya Amma ya jikin ummanki Yusrah tabata Rai tace nifa ga umma na Nan tanuna maimuna Waziri yayi murmushi yace aiba asake matuwo suna yusrah Yusrah tace ninasake just live this aside change the chapter Maimuna har cikin ranta taji Dadi kwarai Dan tasan yanzu asiri yaci yusrah Saura umman sarki Yusuf da Mai martaba Yusrah tace umma na gaskiya inason a nemo min kunyangu Dan Nika gaskiya sarautar nakeji sonake nazama kasai tacciyar mace kamar sauran yaran sarakuna Maimuna tace indai wannan ne babu matsala karki damu ******* Aikuwa bayan kwana biyu saiga yanmata manya masu jida kansu aka kawo ma yusrah amatsayin kuyanginta Yusrah tayaba dasu Dan Haka yanzu takeji dakanta take ganin itama din watace acikin jama.a Mummy abin Yana cimata tuwo a kwarya idan tatuna cewa yusrah Mai tarbiya itace tazama mara tarbiya Haka Sai taci kukanta tagode Allah Sallah Kam mummy tanayi sosai sannan akwaita da kokarin nafila Dan Haka tatsaya da addu.a sosai Akan iyayen nata. Yusrah ce zaune a lambun gidan kuyanginta suna faman Mata fifita dukda iskan bishiyoyin dake kadawa Amma baisa yusrah takallesu tace subari ba saifamar cin ayaba takeyi tana kasaita Wayartace tasoma ringing ko kallon gurin batayiba kuyangar tace tadauka takara Mata a kunne daidai lokacin Mai jinyar umma firdausi tazo wucewa tagabansu Yusrah tamata wani banzan kallo tamata alamar tazo dasauri Amina ta iso tace gani ranki shidade Yusrah tace inason daga yau karnasake ganin ki kingifta tagabana danbanson ganin ki Amina tace angama ranki shidade tashi kibarnan inji yusrah Da sauri tatashi tabar gurin takoma inda tafito Ganin halin da yusrah takoma yasa sabeer shiga tashin hankali Dan Haka shima yadukufa da addu.a Allah yashiryeta Sarki Yusuf da Mai martaba suna matukar mamakin halin da yusrah tashiga Yanzuma ko sunhadu a hanya Bata gaiahesu hargarama mahaifin nata takan gaishe shi Yaukam Mai martaba dakanshi yatura fahad yakira yusrah Dan yayi Mata wa azi Aikuwa Fahad nazuwa yasameta tana zaune akan wani lallausan kafet tana taunar chewing gum Harara yadaka mishi da gwala gwalan idonta tuni yadurkushe kasa yace ranki shidade Mai martaba Yana son ganinki Yusrah ta harareshi tabasar tace kaje kace yazo yasameni banajin zan iya fita Cikin tashin hankali yace gaskiya ranki shidade bazan iya sanar dashi wannan amsarba yatashi yafice yabar gurin Wani dogon tsuka taja tare da mikewa dan zuwa Kiran Mai martaba Koda ta Isa falonshi tasameshi guri tanema tazauna Kallon shi take up and down tace gani ina sauri Mai martaba yace yusra Allah ya shiryeki Yusrah tace kagafa niba abinda yakawoni kenanba mekakirani kacemin Mai martaba Kama Baki yayi Yana gani ikon Allah Sarki Yusuf ne yashigo ranshi abace Dan yaji dukwani abinda tafada Dan Haka yace yusrah meke damunki Yusrah taja dabaya tace Abba kabarni kawai nifa banson takuri tasakai tafice adakin tabarsu su biyu Kowannen su Saida yazubda hawaye Dan ganin canzawar yusrah Mai martaba yace muci gaba da addu.a Allah yabasu lafiya yusra tana.bukatar addu.a Sarki Yusuf yace Allah yabata lafiya ******** Waziri ne tafe cikin wani kasurgumin daji Wanda za aiya Kira da dajin Kare kukanka babu Mai kawo doki Dajine Wanda ya tanadi miyagun namun dawa Tafe yake shikanshi yagaji yasan baitaba tafiya irin wannan guriba saidai dilene yanzu yazo Dan yanason karbar sarautar garin bauchi Bokan da zaije gurinshi ance aikinshi kamar yankar wukane.dan Haka yasa akanema mishi inda yake Dan Haka yazo Yayi tafiya Mai Nisa baihango ko mutum daya ahanya ba kaiko kukan tsuntsuaye vakaji sosai sabida dajin.cike yake da abin tsoro Saida ya iso wani gurin katon dutse yahango wata Mata zaune agurin dutsen Tsoro da fargaba suka dirar mishi Yana tunanin Anya mutum ce kuwa Dan yaji ance bokan Nan Mata basa zuwa gurinshi Sai maza sadaukakku to Amma meyakawo mace Nan toko tafiyace takawota hanyar Yana cikin tunani har yakaraso inda take Barkanki dai yafada tadago Kai tace yawwa barka Yace baiwar Allah meyakawo ki wajen nan Matar tace kaima meyakawo ka yayi murmushi yace naman duniya Itama matar tace Nima neman duniya yakawoni gurin Nan Dan Haka mujera tare mukara wajen boka Cikin jindadi yace kekuwa wani bukatace takawoki wannan wajen matar tace idanmun karasa wajen zakaji yace shikenan Allah yasa mukarasa lafiya Matar tace daina Kiran Allah Dan inda zakaje bakasan Allah ba dakasanshi dabazakazo ba danhaka karkasake Suna cikin tafiya suka hadu da wani kasurgumin kumurci dasauri matar taja baya tace kashemana wannan macijin Waziri yace bazan iyaba barshi kawai muwuce Aikuwa Haka suka wuce abinsu Suna Isa inda bokan yake sukaji wani hajijiya da iska tataso Matar cikin tsoro tasoma ja da baya yace karki matsa Koda da taku dayane Dan yanzu zamu maidaki tsuntsuwa Cikin tsoro tace to natsaya shikuwa waziri yace nikumafa Dariya yaji an kyakyata yace zamu maidaka tabarmar sarkin da kakawo Mana aiki akanshi Cikin tsoro yatsaya cak Wani iska sukaga ya tsaya cak agabansu Yace dukkurufe idanunku Gabaki dayansu suka rufe Ba afi minti dayaba yace kubude idanunku Aikuwa ganin mummunanar halittar bokan saura kiris matar tasaki ihu Yakece da dariya yace ke jarumace tunda Kika iya isowa Nan gurina ihunki bazaimin komiba Yakalli waziri yace Kai meke tafe dakai ina neman Karin bayani Amma kafin Nan barin indanyi sharhi akan abinda ketafe dakai Boka yace sokake Mai martaba da sarki Mai ci ayanzu akashesu dakuma diyarshi ajiluyamata Kai tazama Sai abinda kukayi da ita ko Waziri yace hakane Boka yace to abune Mai sauki Amma samun abunda za ahada maganin dashi shike da wahala Amma shima Mai saukine Waziri yace inajinka ya boka Boka ya kalleshi ya kece da dariya yace yarsa yusrah tazama taku danhaka da ita zakuyi amfani Dan ganin kukawar da wa innan mutane Sabida Haka zanfada maka abinda make bukata kakawo Mana kokuma mubaka kaje kahada dakanka Waziri yace ina sauraranka boka Boka yace inason asamomin gashin fulani firdausi na kanta da gashin sarki Yusuf ahadasu waje daya hakama na umman Yusuf da Mai martaba Suma ahadasu waje daya Sannan kasamu buhari yaron da kuke rikewa amatsayin danku wato Maci amanar sarki kubashi yaje yaba yusrah takona Dazarar takona gashin da hanunta to iyayenta sungama.rayuwa kenan adoron kasa Waziri yace ga maganin bawahala Amma samun gashinsu shine Mai wahala Wani garin magani yabasu yace ga wannan dashi za ahada da gashin nasu akone Bayan yagama da waziri yace ke bazan amsa bukatarkiba yanzu Amma kikoma Nan da wata daya kidawo.dan zanyi tafiya bazan dawoba Sai Nan da wata daya zanje yawon bincike Aikuwa matar bataso hakaba Amma bayadda ta iya Dan Taji anacewa bokan mabaya magana biyu Dan Haka tamike tafara tafiya cikin rashin kwarin gwiwa. Tofa Wai shin waziri zaiyi nasaran aikata wannan bakin muguntar kuwa Kubiyoni UMMY KHALEEL danjin yadda zata Kaya Luv you all members of GEEMBIYA YUSRAH Much love to your sweet comment Meet me at ummykhaleeel@gmail.com [7/3, 4:52 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) WRITTEN BY UMMY KHALEEL 15-------20 Page dedicated to all members of GEEMBIYA YUSRAH fans group in matukar JINDADIN kulawarku ga novel Dina in alfahari da comment naku tnx u so much Keep it up URS UMMY KHALEELπŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· Aminace Mai kula da umma firdausi zaune Sai rusar kuka takeyi forhaka kawai take matukar tausaya ma umma firdausi da mahaifiyar sarki Yusuf Lallai lamarin gidan abin dubawane Fahad ne rike da katon almakashi dake yanka fulwar gidan Ya iso gareta yace meyasa kike Kuma Amina tace wallahi tausayin wannan bayin Allah nakeji wallahi akwai tuggu da aka kulla da ace inada yadda zanyi danayi Dan su samu lafiya Fahad yanemi guri ya zauna yace komai zaiyi daidai kikwantar da hankalinki Amina ta kalleshi da mamaki tace kamar Yaya Fahad yace zanyi wani Abu akai Ameena tace shikenan Allah yataimaka suka yace ameen Fahad ne ketafaman aikin banruwanshi ma flowers din gida Jinmagana kasa kasane yasashi Kara nutsuwa domin jin maganar Wazirene yake waya yace ai boko wancan maganin anriga anyi Kuma Naga nasara Dan yazu da matar da mahaifiyar maimartaba duksuna kwance gaba dayansu babu lafiya Rai ahanun Allah Sabida Haka yanzu bana tasu sonake Naga karshen wa innan mutanen wato maimartaba da danshi Dan Haka sainaga bayansu ******* Wanenen waziri? Waziri shine amintaccen sarkin Abdul azeez tun suna Yara tunkafin Mai martaba yasan zaikarbi mulki Suntaso tare cikinso da kaunar juna Saidai shi waziri tunsuna yaro yake da mugun ciwon Nan maicinye ayyukan Lada wato hassada Asalin sunan waziri kasimu Dan alokacin suna Yara baya tabason yaga Wanda suke tare dashi sunwuce shi akomi dazaran kuwa kasamu Abu shibai samuba saiyasa kyashi da hassada Saidai duk hassadar tashi baya taba nunawa yanamaka musamman Abdul azeez dayake tunyana yaro Allah yadaura mishi farin jinin jama.a danhaka bayan rasuwar mahaifin shi aka nadashi sarauta Aikuwa waziri kasim kamar yakashe kanshi Dan bakin ciki saidai Bai nunama abokin nashiba yazage anyi bikin sarauta dashi kaikace babu komi azuciyar shi Matar Abdul azeez kawace ko ince aminiya ga matar waziri Waziri da matarshi Allah yabasu aihuwar Diya mace aikuwa waziri bakinciki kamar yakash kanshi tunbaya nunawa haryafito fili yasanar da matarshi hauwa.u shifa yafison a Haifa mishi namiji Jinhka hauwa.u tasanar da aminiyarta halin da ake ciki Kawarta HAJARA tabata shawar wari akan tayi hakuri Insha Allah zata haifi namijin Aranar suna akasa ma yarinya maimuna Wanda tunda tataso halinta irin na ubantane sak babu abinda tabari nashi Watarana maimuna suna wasa da yaran makotan su want yaro yazo wucewa yace ke Yar wazirin sarki tsohonki yadawo daga fada ne Aikuwa maimuna tace kuturin uba ubanane kake Kira wazirin sarki Aiko tabishi yagudu Koda mahaifin nata yadawo tasanar mishi yayi bakin ciki kwarai dagaske Dan Haka yakudiri niyyar Sai yayi mulki kotahalin Kaka Aikuwa maimuna jinbayanin baban nata yasata murna Hauwa u tace gaskiya abinda kikeyi baidaceba kaidai kasan basarauta kagadaba bare kace saikayi mulki kuma ai maimartaba Yana da magaji kaga bakai ba mulki Maimuna tace wallahi kedai mama akwai hassada kema idan babana yazama sarki kinzama sarauniya nikuma GEEMBIYA Dan wallahi na tsani yarshin Nan sadeeya Waziri yayi dariya yace ina alfahari da samunki amatsayin Diya da farko nayi bakin cikin aihuwar Diya mace Amma yanzu Naga alama ke Zaki sharemin hawaye na Zaki ciremin kitse awuta Maimuna tace kaidai kwantar da hankali babana. Hauwa.u tace Allah ya shiryeku nidai baruwana azancenku waziri yace wannan damuwarki Yar hassada kawai Watarana hauwa.u tana dakinta Taji waziri Yana waya batasan Koda wayeba Amma taji Yana cewa kawai kuje kusheke shi kawai yafi banason awayi gari yatashi dannumfashi Tunda taji wannan maganar hankalinta yatashi saidai batafitoba gudun karya zargi Taji abinda yake Fadi Jitayi yace kutabbata kinkasheshi Dan Dole nahau sarauta banson ganin sarki Abdul azeez da yaronshi araye Cikin tashin hankali tafito tace mekake nufi akashe Mai martaba da danshi maisuka maka akan mulki Waziri yajuyo ranshi bace yace ke bakisanni bako kafin tayi magana ya bigeta tafadi kan tiles jaryayya aikuwa yadakko wani zani yadaureta tana tafaman mutsutstaukuwa akasa so yake yakasheta Saida yaga Bata motsi kafin yadauke yakaita kan gadon ta yakwantar kamar Mai bacci Da asuban fari yafita yalekata yakira jama.a gidanshi ya sanar musu rasuwar matarshi Aikuwa maimuna tayi kuka Mai martaba shiyayi Mata salla Akakaita gidanta nagaskiya ********* Bayan.kwana arba.in maimuna tazama itakadai agidan babanta mahaifiyar su sadeeya taso abata maimuna tarike Amma waziri yaki domin akwai wani buri dayake son yacimma kanshi tayi tayi Amma yace yafison su zauna tare da diyartashi domin tana debe mishi kewa Dole tahakura tabarmishi diyarshi Aikuwa koda maimuna takara wayo Sai dabi.un sadeeya yasoma Bata haushi mutane kaman ba yayan sarautaba komai suce addini danhKa sukaci gaba da kulle kullen makircin su da mahaifin ta hartakai maimuna takai aure yanemi sarki dayabashi damar hada maimuna da Yusuf aure dukda Yusuf kwata kwata shekara biyu yaba maimuna bawani girmanta yayi ba Tunda dukyadda yaso yakashe sarki hakan baiyuwuba ********* Cigaban labari Fahad ne yasami Mai martaba yanason yaje garinsu duba iyayenshi Maimartaba yabashi izinin zuwa tare da bashi guzuri Mai yasa Fahad yaki karba Amma Mai martaba yace kasan dai niba abokin wasanka bane sabida Haka kakarba Fahad yakarba yayi godiya Sabeer ne zaune da mummy suna tattaunawa yadda zasuyi kokarin nema ma bayin Allah Nan magani Yusrah tashigo cikin falo Amina tagani tana fama da umma firdausi Kashi tayi tana goge Mata Yusrah ta yatsina fuska zata fita mummy tace Baki da hankali ko yusrah yakamata ki farga kikoma daidai kikula da iyayenki daidai lokacin ameena tagama idonta cike da hawaye sabeer ne yayi sallama yashigo falon shima hankalinshi atashe Amina tana zubda kwalla tabar dakin dasauri sabeer yamaida kallonshi ga yusrah yace ke kifadawo hankalinki Yusrah tace kaga sabeer dakata banson dogon surutu kakula Baki yasaki Yana kallonta yace sabeer tofa Hanu yadaga zaikai mata Mari yusrah tace kana tabani wallahi zanrama Danni ba jakar ka bace Mummy tace rabu da ita Allah yashiryeta tace ameen Ganin zasu dameta tace mummy nifa zanfita inason nakoma karatu fa Dan ankai one week dakomawa school danhaka Nazo sallaman ku Sabeer yace fice kibamu guri tunkafin Raina yabaci na tattakaki anan Tace banyi dakaiba malam Mummy tace Allah yashiryeki yusrah ******** Aranar da yusrah zata koma karatu ko abban ta Bata sallama ba bare tadubo taga jikin umman ta yayake Rike take da posa ahanunta tafito nenab taga waziri suna magana da umma maimuna harzata wuce saikuma ta juyo tace Amma dai lafiya ko Umma maimuna tace hmmm inafa lafiya GEEMBIYA YUSRAH Yusra tanemi guri tazauna tace meke faruwa Maimuna Tama yusrah bayanin cewa ai ansamo maganin da za ayi ma ummanki da umman Mai martaba magani Dan susamu lafiya Yusrah tatashi tace what's Kunsan dai mutanen Nan basa gabana yanzu ko suwarke ko karsu warke nothing concerned me so me I don't have care on them Umma maimuna murna yakamata lallai asiri yayi tasiri akan yusrah sungode Allah Umma maimuna tace karkiyi Haka yusrah akwai abinda nakeso ki fahimta koda sunsamu lafiya bazaki koma gurinsuba Kuma bamasu takura Miki sabida Haka ki amince kikarbi maganin Nan ki aiwatar da aikinki Dan samun lafiyan su Yusrah Taki amincewa Saida buhari dake gefe tunda ake magana bauce komiba Sai yanzu yace haba sweet heart ki amince kiyi wannan aikin domin ance Sai diyar da suka Haifa ta cikinsu ce zata yi wannan aikin Dan asiri aka musu Yusrah tace ok nothing but I would do Dan kuntakura nine Duksuka ji Dadi yusrah tace yanzu kunsa nakoma baya akaratuna yaushe kukeson afara aikin Waziri yace ko yaune Dan zanyi alfahari dake yusrah Yusrah tace no Sai Nan da.wata daya domin zanje school akwana abubuwan danakeson gabatarwa Amma karku damu Nan da four weeka I would be with you Bahaka sukasoba Amma sun amince Dan gani suke yanzu komai yazo karshe Aminace zaune agaban sarki Yusuf saifaman ravsar kuka takeyi yayi yayi tafada mishi meke damunta Amma Taki Ganin yusrah yasa tamike dagudu zata bargurin yusra tace zonan karki barnan Amina tadawo tazauna Sai faman sheshshekar kuka takeyi yusrah tanemi guri tazauna tace Abba varka da warhaka Cikin mamaki yakalleta yace yusrah mekika dauki duniya Yusra tayi murmushi tace Abba gurin zama yace dakyau Yusrah tace Abba zankoma makaranta ina bukatar kudi agurinka yanzu zanwuce Abba yace yusrah Baki da hankali ne kina ganin halin da ake ciki acikin gidan Nan Amma Baki damuba kiduba kiga mahaifiyar ki yadda take Rai ahanun Allah amma kice Zaki tafi kibarta awannan halin Baki tunanin gobe yusrah Wannan baiwar Allah itace kedawainiya da mahaifiyar ki itada Yaya sadeeya gatawa mahaifiyar duksu suke dawainiya da ita nabiyata kudi Taki karba tace tanayi Dan Allah ne itama kenan daba aifanta sukayiba tana kula dasu bare ke Yusrah tace Abba idan nadawo zankula dasu Ni yanzu karatu NASA agaba Abba ranshi abace yace to bazan bada ko sisiba kije kinemi masu yimiki inasu uwartaki da Kika canza Tatashi zata tafi Amina takama kafan Abba tace kayi hakuri kavata Allah yabata sa.a abban Yace Amina yarinyarnan ta lalace dasauri Amina tace karkafadi Haka Abba zata shiryu Insha Allah addu.a zaka Mata Yusra Kama tabar gurin tatafi abinta ********** Amina ita taci gaba da kula da umma firdausi itakuma mummy tana kula da mahaifiyar ta daddy baya sati baizoba Allah sarki mutumin arziki Sabeer Kam tuni yafara Jin kaunar Amina acikin ranshi Dan tana birgeshi sosai yadda take kula da umma kamar diyar cikinta Dan Haka soyayya yakeyi Mata a boye Mummy tace waini yaushe su Abdul zasu dawone da khaleel sabeer yace sunkusa dawowa Insha Allah tace Allah yadawo dasu lafiya Akwana atashi satin yusrah biyu da tafiya ba abinda yadameta Yanzu burinta tadawo ta aiwatar da aikinda su waziri sukasata Aminace yau kawai jitayi tana danjin nishadi cikin lambun cikin gidan ta Isa sabeer ta hango Yana ways itakuwa kokari take ta balli wani mangoro dukda tsayinta Amma takasa balla Sai tsalle takeyi Har sabeer yagama wayar yajuyo ya kalleta tana tafaman tsalle Dan ballab mangwaro Shikuwa sabeer binta yake da kallon sha.awa yarinyar tana birgeshi sosai inama ta amince adaura musu aure saidai yasan zaiyi wuya ta amince da auren shi Ahankali yakaro cikin tafiyarshi ta manyan maza masu jida kansu aikuwa daidai lokacin Amina tayi want tsalle Wanda saura kiris tafadi Sai jinta tayi ajikin mutum anrungumeta Dasauri tasoma kwatar jikinta sabeer Kam yamanta duniyar dayake Dan lokaci guda yaji wani irin feeling Nan da Nan yasaketa yakori shaidan Amina Kam kunya ya addabeta zata juya kenan yariko hanunta yace koma kizauna muyi magana Amina taruga da gudu yabita da kallo murmushi yasake kawai jinshi yake cikin nishadi ******* Sabeer dakanshi yasami daddy yasanar mihsi Dan Allah yanason anema minshi auren ameena Dan shi Yana sonta Daddy yayi mamaki kwarai yace yusrah fa sabeer yace God forbid I can't marry her wallahi Daddy yace baka Isaba sabeer yarinyar da tuntana karama kace kanaaonta Sai yanzu zakace baka sonta Akan wani dalili sabeer yace daddy yusrah has changed now she don't have the qualities of being a wife to innocent man Daddy yace shot up I don't want to hear this word yusrah she's your blood anything she be you must married her Sabeer ya saukar da kanshi kasa yace understand me dad Daddy yatashi yabar wurin Dan sabeer yabata mishi Rai yasan idan har sabeer ya auri yusrah Dole shizaiga darajarta akan wani daba asanshuba dukda halin yusrah data canza Sabeer ne kwance akan lafiyayyen gadon shi Yana tunano childhood life dinsu da yusrah but now she was changed all her qualities behaviors to negative Yau yusrah tacika sati hudu da tafiyarta Dan Haka tun safe su waziri suka dameta dakira tace tana hanya su saurareta Nan da awa buyu Khaleel ne zaune agaban umma saifaman kuka yakeyi kamar want karamin yaro umma Kam ba um ba um um Bata bacci kullum Ido abude Tunda khaleel yadawo shike dawainiya da umma firdausi shida Amina sabida Haka shakuwa Mai kyau yashiga tsakanin su Saidai Koda khaleel yaji halin da yusrah tacanza yace zaiyi maganinta atunaninshi zaihukuntata saidai baisan yusrah tawuce tunaninshi ba Gidane yacika da mutane maimuna tatara kawayenta Yan bariki irinta za akarbi GEEMBIYA YUSRAH Abba Kam yanzu bashi da bakin magana komai yagani nashi Ido Khaleel ne zaune a lambun cikin gidan Yana zaune yaga inda za afara Aikuwa motocine masu masifar kyau Lambar motar dauke take da GEEMBIYA YUSRAH 1 har zuwa 10 wato motocin ta kenan Cikin damuwa yace bari dai yaga Mai zai faru Abdul Rashid yagani yafito daga cikin motar as body guard din yusrah yabude Mata kofa khaleel yace what's Yaya Abdul security for this young girl Mikewa yayi tsaye ganin wacce tafito a motar yaji gabanshi yafadi Ras Ras Kamar zai karaso inda suke saikuma yafasa yatsaya Yana kallon ikon Allah Koda mutanen kowa yafito yusrah tace karkowa yabiyota su tsaya idan tana da bukatar ganin wani daga cikinsu zata nemesu awaya Danhaka kowanne yakoma mota tana isowa bakin kofa sukayi Karo da khaleel kallon mamaki takemai tace oh Young Man daga ina Khaleel Rai vace yace nonsense are you senseless Yusrah takalleshi ta Dalla mishi harara zata shige yayi saukrin fincikota saidai lokacin Abdul ya iso gurin yace bros she deserved it just live her yusrah taja dogon tsuka tayi wucewarta Keep tsaye dakin umma maimuna tanufa da sallamar ta Amsa Mata sukayi cike da mamaki Tofa kubiyoni abaya yusrah tadawo Shin me zai faru More comment More typing ummykhaleeel@gmail.com [7/3, 6:25 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) WRITTEN BY UMMY KHALEEL 15-------20 β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATION β˜€ β˜€ FCWAβ˜€ Home of qualities and trusted writers of the nation Page dedicated to all members of GEEMBIYA YUSRAH fans group in matukar JINDADIN kulawarku ga novel Dina in alfahari da comment naku tnx u so much Keep it up URS UMMY KHALEELπŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ˜˜πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· Aminace Mai kula da umma firdausi zaune Sai rusar kuka takeyi forhaka kawai take matukar tausaya ma umma firdausi da mahaifiyar sarki Yusuf Lallai lamarin gidan abin dubawane Fahad ne rike da katon almakashi dake yanka fulwar gidan Ya iso gareta yace meyasa kike Kuma Amina tace wallahi tausayin wannan bayin Allah nakeji wallahi akwai tuggu da aka kulla da ace inada yadda zanyi danayi Dan su samu lafiya Fahad yanemi guri ya zauna yace komai zaiyi daidai kikwantar da hankalinki Amina ta kalleshi da mamaki tace kamar Yaya Fahad yace zanyi wani Abu akai Ameena tace shikenan Allah yataimaka suka yace ameen Fahad ne ketafaman aikin banruwanshi ma flowers din gida Jinmagana kasa kasane yasashi Kara nutsuwa domin jin maganar Wazirene yake waya yace ai boko wancan maganin anriga anyi Kuma Naga nasara Dan yazu da matar da mahaifiyar maimartaba duksuna kwance gaba dayansu babu lafiya Rai ahanun Allah Sabida Haka yanzu bana tasu sonake Naga karshen wa innan mutanen wato maimartaba da danshi Dan Haka sainaga bayansu ******* Wanenen waziri? Waziri shine amintaccen sarkin Abdul azeez tun suna Yara tunkafin Mai martaba yasan zaikarbi mulki Suntaso tare cikinso da kaunar juna Saidai shi waziri tunsuna yaro yake da mugun ciwon Nan maicinye ayyukan Lada wato hassada Asalin sunan waziri kasimu Dan alokacin suna Yara baya tabason yaga Wanda suke tare dashi sunwuce shi akomi dazaran kuwa kasamu Abu shibai samuba saiyasa kyashi da hassada Saidai duk hassadar tashi baya taba nunawa yanamaka musamman Abdul azeez dayake tunyana yaro Allah yadaura mishi farin jinin jama.a danhaka bayan rasuwar mahaifin shi aka nadashi sarauta Aikuwa waziri kasim kamar yakashe kanshi Dan bakin ciki saidai Bai nunama abokin nashiba yazage anyi bikin sarauta dashi kaikace babu komi azuciyar shi Matar Abdul azeez kawace ko ince aminiya ga matar waziri Waziri da matarshi Allah yabasu aihuwar Diya mace aikuwa waziri bakinciki kamar yakash kanshi tunbaya nunawa haryafito fili yasanar da matarshi hauwa.u shifa yafison a Haifa mishi namiji Jinhka hauwa.u tasanar da aminiyarta halin da ake ciki Kawarta HAJARA tabata shawar wari akan tayi hakuri Insha Allah zata haifi namijin Aranar suna akasa ma yarinya maimuna Wanda tunda tataso halinta irin na ubantane sak babu abinda tabari nashi Watarana maimuna suna wasa da yaran makotan su want yaro yazo wucewa yace ke Yar wazirin sarki tsohonki yadawo daga fada ne Aikuwa maimuna tace kuturin uba ubanane kake Kira wazirin sarki Aiko tabishi yagudu Koda mahaifin nata yadawo tasanar mishi yayi bakin ciki kwarai dagaske Dan Haka yakudiri niyyar Sai yayi mulki kotahalin Kaka Aikuwa maimuna jinbayanin baban nata yasata murna Hauwa u tace gaskiya abinda kikeyi baidaceba kaidai kasan basarauta kagadaba bare kace saikayi mulki kuma ai maimartaba Yana da magaji kaga bakai ba mulki Maimuna tace wallahi kedai mama akwai hassada kema idan babana yazama sarki kinzama sarauniya nikuma GEEMBIYA Dan wallahi na tsani yarshin Nan sadeeya Waziri yayi dariya yace ina alfahari da samunki amatsayin Diya da farko nayi bakin cikin aihuwar Diya mace Amma yanzu Naga alama ke Zaki sharemin hawaye na Zaki ciremin kitse awuta Maimuna tace kaidai kwantar da hankali babana. Hauwa.u tace Allah ya shiryeku nidai baruwana azancenku waziri yace wannan damuwarki Yar hassada kawai Watarana hauwa.u tana dakinta Taji waziri Yana waya batasan Koda wayeba Amma taji Yana cewa kawai kuje kusheke shi kawai yafi banason awayi gari yatashi dannumfashi Tunda taji wannan maganar hankalinta yatashi saidai batafitoba gudun karya zargi Taji abinda yake Fadi Jitayi yace kutabbata kinkasheshi Dan Dole nahau sarauta banson ganin sarki Abdul azeez da yaronshi araye Cikin tashin hankali tafito tace mekake nufi akashe Mai martaba da danshi maisuka maka akan mulki Waziri yajuyo ranshi bace yace ke bakisanni bako kafin tayi magana ya bigeta tafadi kan tiles jaryayya aikuwa yadakko wani zani yadaureta tana tafaman mutsutstaukuwa akasa so yake yakasheta Saida yaga Bata motsi kafin yadauke yakaita kan gadon ta yakwantar kamar Mai bacci Da asuban fari yafita yalekata yakira jama.a gidanshi ya sanar musu rasuwar matarshi Aikuwa maimuna tayi kuka Mai martaba shiyayi Mata salla Akakaita gidanta nagaskiya ********* Bayan.kwana arba.in maimuna tazama itakadai agidan babanta mahaifiyar su sadeeya taso abata maimuna tarike Amma waziri yaki domin akwai wani buri dayake son yacimma kanshi tayi tayi Amma yace yafison su zauna tare da diyartashi domin tana debe mishi kewa Dole tahakura tabarmishi diyarshi Aikuwa koda maimuna takara wayo Sai dabi.un sadeeya yasoma Bata haushi mutane kaman ba yayan sarautaba komai suce addini danhKa sukaci gaba da kulle kullen makircin su da mahaifin ta hartakai maimuna takai aure yanemi sarki dayabashi damar hada maimuna da Yusuf aure dukda Yusuf kwata kwata shekara biyu yaba maimuna bawani girmanta yayi ba Tunda dukyadda yaso yakashe sarki hakan baiyuwuba ********* Cigaban labari Fahad ne yasami Mai martaba yanason yaje garinsu duba iyayenshi Maimartaba yabashi izinin zuwa tare da bashi guzuri Mai yasa Fahad yaki karba Amma Mai martaba yace kasan dai niba abokin wasanka bane sabida Haka kakarba Fahad yakarba yayi godiya Sabeer ne zaune da mummy suna tattaunawa yadda zasuyi kokarin nema ma bayin Allah Nan magani Yusrah tashigo cikin falo Amina tagani tana fama da umma firdausi Kashi tayi tana goge Mata Yusrah ta yatsina fuska zata fita mummy tace Baki da hankali ko yusrah yakamata ki farga kikoma daidai kikula da iyayenki daidai lokacin ameena tagama idonta cike da hawaye sabeer ne yayi sallama yashigo falon shima hankalinshi atashe Amina tana zubda kwalla tabar dakin dasauri sabeer yamaida kallonshi ga yusrah yace ke kifadawo hankalinki Yusrah tace kaga sabeer dakata banson dogon surutu kakula Baki yasaki Yana kallonta yace sabeer tofa Hanu yadaga zaikai mata Mari yusrah tace kana tabani wallahi zanrama Danni ba jakar ka bace Mummy tace rabu da ita Allah yashiryeta tace ameen Ganin zasu dameta tace mummy nifa zanfita inason nakoma karatu fa Dan ankai one week dakomawa school danhaka Nazo sallaman ku Sabeer yace fice kibamu guri tunkafin Raina yabaci na tattakaki anan Tace banyi dakaiba malam Mummy tace Allah yashiryeki yusrah ******** Aranar da yusrah zata koma karatu ko abban ta Bata sallama ba bare tadubo taga jikin umman ta yayake Rike take da posa ahanunta tafito nenab taga waziri suna magana da umma maimuna harzata wuce saikuma ta juyo tace Amma dai lafiya ko Umma maimuna tace hmmm inafa lafiya GEEMBIYA YUSRAH Yusra tanemi guri tazauna tace meke faruwa Maimuna Tama yusrah bayanin cewa ai ansamo maganin da za ayi ma ummanki da umman Mai martaba magani Dan susamu lafiya Yusrah tatashi tace what's Kunsan dai mutanen Nan basa gabana yanzu ko suwarke ko karsu warke nothing concerned me so me I don't have care on them Umma maimuna murna yakamata lallai asiri yayi tasiri akan yusrah sungode Allah Umma maimuna tace karkiyi Haka yusrah akwai abinda nakeso ki fahimta koda sunsamu lafiya bazaki koma gurinsuba Kuma bamasu takura Miki sabida Haka ki amince kikarbi maganin Nan ki aiwatar da aikinki Dan samun lafiyan su Yusrah Taki amincewa Saida buhari dake gefe tunda ake magana bauce komiba Sai yanzu yace haba sweet heart ki amince kiyi wannan aikin domin ance Sai diyar da suka Haifa ta cikinsu ce zata yi wannan aikin Dan asiri aka musu Yusrah tace ok nothing but I would do Dan kuntakura nine Duksuka ji Dadi yusrah tace yanzu kunsa nakoma baya akaratuna yaushe kukeson afara aikin Waziri yace ko yaune Dan zanyi alfahari dake yusrah Yusrah tace no Sai Nan da.wata daya domin zanje school akwana abubuwan danakeson gabatarwa Amma karku damu Nan da four weeka I would be with you Bahaka sukasoba Amma sun amince Dan gani suke yanzu komai yazo karshe Aminace zaune agaban sarki Yusuf saifaman ravsar kuka takeyi yayi yayi tafada mishi meke damunta Amma Taki Ganin yusrah yasa tamike dagudu zata bargurin yusra tace zonan karki barnan Amina tadawo tazauna Sai faman sheshshekar kuka takeyi yusrah tanemi guri tazauna tace Abba varka da warhaka Cikin mamaki yakalleta yace yusrah mekika dauki duniya Yusra tayi murmushi tace Abba gurin zama yace dakyau Yusrah tace Abba zankoma makaranta ina bukatar kudi agurinka yanzu zanwuce Abba yace yusrah Baki da hankali ne kina ganin halin da ake ciki acikin gidan Nan Amma Baki damuba kiduba kiga mahaifiyar ki yadda take Rai ahanun Allah amma kice Zaki tafi kibarta awannan halin Baki tunanin gobe yusrah Wannan baiwar Allah itace kedawainiya da mahaifiyar ki itada Yaya sadeeya gatawa mahaifiyar duksu suke dawainiya da ita nabiyata kudi Taki karba tace tanayi Dan Allah ne itama kenan daba aifanta sukayiba tana kula dasu bare ke Yusrah tace Abba idan nadawo zankula dasu Ni yanzu karatu NASA agaba Abba ranshi abace yace to bazan bada ko sisiba kije kinemi masu yimiki inasu uwartaki da Kika canza Tatashi zata tafi Amina takama kafan Abba tace kayi hakuri kavata Allah yabata sa.a abban Yace Amina yarinyarnan ta lalace dasauri Amina tace karkafadi Haka Abba zata shiryu Insha Allah addu.a zaka Mata Yusra Kama tabar gurin tatafi abinta ********** Amina ita taci gaba da kula da umma firdausi itakuma mummy tana kula da mahaifiyar ta daddy baya sati baizoba Allah sarki mutumin arziki Sabeer Kam tuni yafara Jin kaunar Amina acikin ranshi Dan tana birgeshi sosai yadda take kula da umma kamar diyar cikinta Dan Haka soyayya yakeyi Mata a boye Mummy tace waini yaushe su Abdul zasu dawone da khaleel sabeer yace sunkusa dawowa Insha Allah tace Allah yadawo dasu lafiya Akwana atashi satin yusrah biyu da tafiya ba abinda yadameta Yanzu burinta tadawo ta aiwatar da aikinda su waziri sukasata Aminace yau kawai jitayi tana danjin nishadi cikin lambun cikin gidan ta Isa sabeer ta hango Yana ways itakuwa kokari take ta balli wani mangoro dukda tsayinta Amma takasa balla Sai tsalle takeyi Har sabeer yagama wayar yajuyo ya kalleta tana tafaman tsalle Dan ballab mangwaro Shikuwa sabeer binta yake da kallon sha.awa yarinyar tana birgeshi sosai inama ta amince adaura musu aure saidai yasan zaiyi wuya ta amince da auren shi Ahankali yakaro cikin tafiyarshi ta manyan maza masu jida kansu aikuwa daidai lokacin Amina tayi want tsalle Wanda saura kiris tafadi Sai jinta tayi ajikin mutum anrungumeta Dasauri tasoma kwatar jikinta sabeer Kam yamanta duniyar dayake Dan lokaci guda yaji wani irin feeling Nan da Nan yasaketa yakori shaidan Amina Kam kunya ya addabeta zata juya kenan yariko hanunta yace koma kizauna muyi magana Amina taruga da gudu yabita da kallo murmushi yasake kawai jinshi yake cikin nishadi ******* Sabeer dakanshi yasami daddy yasanar mihsi Dan Allah yanason anema minshi auren ameena Dan shi Yana sonta Daddy yayi mamaki kwarai yace yusrah fa sabeer yace God forbid I can't marry her wallahi Daddy yace baka Isaba sabeer yarinyar da tuntana karama kace kanaaonta Sai yanzu zakace baka sonta Akan wani dalili sabeer yace daddy yusrah has changed now she don't have the qualities of being a wife to innocent man Daddy yace shot up I don't want to hear this word yusrah she's your blood anything she be you must married her Sabeer ya saukar da kanshi kasa yace understand me dad Daddy yatashi yabar wurin Dan sabeer yabata mishi Rai yasan idan har sabeer ya auri yusrah Dole shizaiga darajarta akan wani daba asanshuba dukda halin yusrah data canza Sabeer ne kwance akan lafiyayyen gadon shi Yana tunano childhood life dinsu da yusrah but now she was changed all her qualities behaviors to negative Yau yusrah tacika sati hudu da tafiyarta Dan Haka tun safe su waziri suka dameta dakira tace tana hanya su saurareta Nan da awa buyu Khaleel ne zaune agaban umma saifaman kuka yakeyi kamar want karamin yaro umma Kam ba um ba um um Bata bacci kullum Ido abude Tunda khaleel yadawo shike dawainiya da umma firdausi shida Amina sabida Haka shakuwa Mai kyau yashiga tsakanin su Saidai Koda khaleel yaji halin da yusrah tacanza yace zaiyi maganinta atunaninshi zaihukuntata saidai baisan yusrah tawuce tunaninshi ba Gidane yacika da mutane maimuna tatara kawayenta Yan bariki irinta za akarbi GEEMBIYA YUSRAH Abba Kam yanzu bashi da bakin magana komai yagani nashi Ido Khaleel ne zaune a lambun cikin gidan Yana zaune yaga inda za afara Aikuwa motocine masu masifar kyau Lambar motar dauke take da GEEMBIYA YUSRAH 1 har zuwa 10 wato motocin ta kenan Cikin damuwa yace bari dai yaga Mai zai faru Abdul Rashid yagani yafito daga cikin motar as body guard din yusrah yabude Mata kofa khaleel yace what's Yaya Abdul security for this young girl Mikewa yayi tsaye ganin wacce tafito a motar yaji gabanshi yafadi Ras Ras Kamar zai karaso inda suke saikuma yafasa yatsaya Yana kallon ikon Allah Koda mutanen kowa yafito yusrah tace karkowa yabiyota su tsaya idan tana da bukatar ganin wani daga cikinsu zata nemesu awaya Danhaka kowanne yakoma mota tana isowa bakin kofa sukayi Karo da khaleel kallon mamaki takemai tace oh Young Man daga ina Khaleel Rai vace yace nonsense are you senseless Yusrah takalleshi ta Dalla mishi harara zata shige yayi saukrin fincikota saidai lokacin Abdul ya iso gurin yace bros she deserved it just live her yusrah taja dogon tsuka tayi wucewarta Keep tsaye dakin umma maimuna tanufa da sallamar ta Amsa Mata sukayi cike da mamaki Tofa kubiyoni abaya yusrah tadawo Shin me zai faru More comment More typing ummykhaleeel@gmail.com [7/3, 9:52 PM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) WRITTEN BY UMMY KHALEEL 21-----25 β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATION β˜€ FCWA β˜€ home of qualities and trusted writers of the nation β˜€ I dedicated this page to my friend Aisha yahaya Mahmoud I can't forget you sabida kina encourage Dina akan wannan novel danakeyi kinnuna kulawa ina alfahari dake over Mrs sabeer πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· Waziri yahau washe Baki kuyanginta suka rufa Mata baya Hanu tadaga musu alamar subar gurin aikuwa suka juya suka fice Amina ce Mai kula da umma firdausi tashigo dakin aguje tana kuka gaban yusrah tafadi tace kiyi hakuri kije kigana da mahaifiyar ki gatanan saifaman tirje tirje takeyi Yusrah tatashi Rai bace tace get out of my side cikin tsawa Amina tamike zata fita waziri yace kinfi ta son mahaifiyar tane kedin ma wacece acikin kayan Miya Amina ta Isa bakin kofa tace zaku gani kekuma yusrah Zaki girbi abinda kike shukawa tafice tabar gurin abunta Bayan fitar ameena yusrah tace oh my God I hate to live in Nigeria Avery thing there's so local taja tsaki Waziri yace kisamu kije kiyi wanka kici abinci kihuta gobe Sai afara gudanar da aikiko yusrah umma maimuna Yusrah tayi murmushi tace hakane my present daddy Umma firdausi ce ido kwala kwala saifaman Nishi takeyi Mai tsuma zuciyar Mai jinya Dole kaganta katausaya Mata Ameena kuka takeyi tana tofa Mata dukkan addu.oin da yasawwaka cikin tashin hankali taga kamar umma firdausi tanason tamike gashi itakadai ce yau adakin Dan tunda sarki yafita yau baidawo ba Dan Haka tsoro yakamata Wani zuciyar yace cigaba da addu.ar ki Allah Yana tare daku Haka tarinka jera Mata addu.oi da Kira a Duk abun Nan da takeyi sabeer na tsaye akanta Yana kallonta harsaida yayi kwalla Dan yarinyar tabashi tausayi Juyowan dasatayi sukayi Ido hudu tayi saurin saukar da nata idon Dan yanamata kwarjini dayawa Karasowa cikin dakin yayi yanemi guri ya zauna yace kibar kuka addu.a zakiyi Insha Allah komai zaikoma daidai Ameena tace haba Yaya sabeer yaushe umma zata samu saukin wannan azabar ciwon Sabeer yace jarabtace ta ubangiji mudai addu.a Allah yabata lafiya ace ciwo shekara da shekaru yaki ci yaki cinyewa tun ana boyewa yanzu yazama abin sanin kowa Ameena tace hakane Allah yabata lafiya insha Allah zatasamu sauki Sabeer yace umma Allah yabaki lafiya Khaleel ne yashigo dakin ranshi abace hawaye Shar Shar kaikace macece Saber ya tausaya ma kanin nashi danyasan shakuwarsu da umma Sabeer yadafa kafadanshi yace calm bros everything would be okay soon Insha Allah Cikin sheshshekan kuka khaleel yace when when when Bros she took long time with this how are we going to help her out Bros wallahi umma she's one part of my live she gave me love and care she didn't separate me with her daughter she luv me more more yaya Khaleel yasoma sambatu saber yace never mind keep on praying bros karka karaya Yasamu ya lallaba khaleel Umma Kam ba um ba um um saidai duwani abudale faruwa tanaaane saidai she can't talk Abdul ne yashigo yasamesu kowanne hankali tashe Guri yanema yazauna yace bros khaleel yaushe kadawo Khaleel yace bansaniba ba Ashe kaima kana bayan wannan mara kunyar yarinyar ce Abdul yace wace yarinya kuma Khaleel yace yusrah Mana Abdul yayi murmushi yace she deserved that so what Khaleel yace ok it's well yatashi yabar wurin ******** Kwana uku da dawowan yusrah tashirya komi yadda zatayi tasamu gashin iyayen nata Dan Haka takoma innocent yusra like those days Cikin nutsuwa take tafiyarta kuyanginta zasubita tadaga musu hanu alamar sudaka Kai tsaye dakin Abba tawuce tasameshi zaune akan sallaya Yana tasbihi Dan Haka tanemi guri tazauna Yayi mamakin ganinta Amma saida ya idar da abinda zaiyi kafin yashafa Haka itama yusrah tashafa mamaki yakamashi Yusrah tadan risina tagaidashi da mamaki ya amsa yace lafiya Yusrah Ido nazubar da kwalla tace Abba kayafeni na aikata ba daidai ba nagane kurena forgive Abba na Allah sarki tsakanin da da mahaifi Sai Allah Dan Haka Abba yashafa kanta yace yusrah kullum addu.a na Allah yashiryeki to alhamdulillah Naga yanzu kindawo kamar yusra da Yusrah tace Abba natuba yace Allah yayafemu gaba dayanmu Yusrah tace ameen Koda tabar gurin abbanta Kai tsaye dakin da mahaifiyar ta ke jinya ta nufa tasameta kwance ameen na gefenta tana tofa Mata addu.oi Ameena tana ganinta tamike saidai yadda tazata bahaka taganiba Dan Haka ameena takoma tazauna Yusrah tace haba Yar uwa nazo nanemi yafiyane agurinki Akan abunda namiki Ameena tace bakimin komaiva Amma kine yafiyar iyayenki yusrah tace nagode Yusrah tazauna kusa da umma tashafa kanta tace umma Allah yabaki lafiya Yusrah tace ameena inason kikoma gurin umma maimuna da Zama Dan yanzu zanfara aikin Lada zan kula da mahaifiyata da kakata Ameena tace gaskiya kiyi hakuri GEEMBIYA Dan nariga nayi alkawarin kula da umma forever har sairasamu lafiya Yusrah tace no kibari na hutashsheki Allah yabaki Lada Kikoma can ba abinda za ayi Miki kema kinzama Yar gida Ameena tace to shikenan Amma zandinga zuwa ina kula da umma na yusrah tace shikenan nagode Ameena tayi sallama tashiga dakin umma maimuna Umma maimuna tasakar Mata murmushin mugunta abun yaba ameena mamaki danhaka ta durkushe kasa tasoma gaidata Dafara a ta amsa Umma maimuna tamata bayanin ayyukan da zata rinkayi Ameena tace shikenan ranki shidade zanyi koma miye ********* Mummy ce tazo tasami yusrah tana gyarama umma Kai Mamaki yakama mummy tace yusrah kece ko gizo kikemin yusrah cikin kuka tace mummy natuba nayi kuskure ku gafarceni MUMMY tace alhamdulillah Allah mungode maka Yusrah tace mummy yajikin umma Mummy tace alhamdulillah da sauki jiya iyau m Yusrah tace Allah yabata lafiya Zanje na dubata anjima barin Gama gyaraa umma gashi Mummy tace to Allah yayi taimako yusrah tatambayi mummy Yaya sabeer Mummy tace aiyakoma tunjiya Yusra tace naso nanemi gafararshi Amma zamkorasho tawaya Mummy tace shikenan kinkyauta Yusrah tagama tsefe ma mummy Kai gaba daya tasamu tayanki Wanda zata yanka ta daure a leda tana gamawa taje tasami umma wato kakarta Yusrah harda kukan munafurci ganin kakar nata akwance itama ciwon ne saidai nata da Dan sauki Akan na umma Nanma tacea mummy tanason ta gyarama umma Kai mummy tace shikenan bisimillah Yusrah tayi kokarin ganin ta gyara kan tsohuwa sannan tayanki gashin umma da murnar ta Dan Haka tabar dakin da with bayan ta Gama gyara komi nata Fahad ne yadawo sarki yaji dadin ganinshi domin Yana Dan debe meshi kewa Yusrah ce gaban waziri da umma maimuna Yusrah tace aiki yafara saura Abba da abban shi Zanyi kokarin Naga nasamo gashinsu sannan inada wani sharadi idan kin amince zanmuku aiki cikin gaggawa Amma idan akasamu akasin Haka zantona Mana asiri dagani harku Waziri yace Fadi damuwarki yarinya Yusrah tace inason idan bukatarka tacika nazama sarki idan kazama sarki inason ka aureni nazama matar sarki Waziri da maimuna suka dago Kai suka kalli yusrah cike da mamamki yarinyar da batafi ahekara 18 ba tasan dadin mulki Yusrah tace ka amince yace mezaihana ai burina shine nazama sarki shiyasa nakeson iyayenki susamu lafiya Yusrah tace yawwa my man tunyanzu tashafa gemunshi Maimuna ikon Allah ya dameta yusrah tanason zama matar sarki To shin inhar ta yadda takashe mijinta ita taking Wanda ake mulka kenan Kuma karamar yarinya ce zata mulketa dukda tasan hakan zaiyi wuya yayiwu To kenan idan ta amince shikenan ita tatashi daga matar sarki takoma Yar sarki Kai ina gaskiya da sake maimuna tafada azuciyar ta Bayan fitan yusrah waziri yace kaji wawiyar yarinya mezanyi dake Zaki gane kurenki idan Kika aiwatar Mana da abinda mukeso Maimuna tace baba to yanzu ansamu na mutum biyi saura biyu Yusrah tace karkidamu Suma zan kwaso Miki nasu ******* Bayan kwana biyi da faruwar hakan yusrah takoma biyayya kamar dagaske danhaka yanzu Koda yaushe tana tare da former Mai martaba da abban ta Dan yanzu tana karantar yanayin bacvinsu ne Dan tasumu tayanki gashinsu tunda bazuwa aski sukeyiba agida akemusu Saida aka Kai wata guda batayi sa ar samun gashin iyayen nataba Watarana Mai martaba yakira Fahad yazo yamishi aski iron Wanda yasaba wato askin aska Aikuwa yusrah murna kamar zata tashi sama Koda Fahad yazo yasoma aski ma Mai martaba yusrah tace Kai tsoho aikafi dacewa da askin aska irin na tsoffi Yusrah takalli Fahad tace kayi kokari ka kwashe gashi tas wannan furfuran karya fito da.wuri shidai Fahad murmushi yayi abinshi danyasan halin yusra Aikuwa cikin saying da dabara ta samu tauki gashin da ake mishi aski Koda yagama mishi askin former Mai martaba yace kaje kayima abban yusrah Yusrah tace kaidai mairan karfe kod yaushene zaka daina ririta Abba na oho Mai martaba yace kintaba ganin anshiga tsakani da da mahaifi yusrah tace a a Koda Fahad yatafi yima abban yusrah aski yasameshi Yana bacci danhaka yakoma yace saiya tashi Yusrah tashiga tadauki want almakashi karami Saida ta tabbata taga yayi Nisa a baccin gashi kan ba hula tasa almakashi ta yanki gashin baban nata Tofa lallai yusrah kinzama sai addu.a More comment More typing Kubiyoni a next page Luv you all ummykhaleeel@gmail.com [7/4, 11:25 AM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) WRITTEN BY UMMY KHALEEL 26-----30 β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATION β˜€ FCWA β˜€ home of qualities and trusted writers of the nationβ˜€ This page dedicated to Fatima Zahra the lover of ummy khaleel ina matukar alfahari da comment naki domin yana sani nishadi nakanyi gandokin karanta hot comment naki sabida Yana kayatar Dani Allah yabar zumunci yakuma albarkaci rayuwarki tnx for the care Luv you inayinki over πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· Tana fita daga dakin tanufi masaunan su inda suke meeting Waziri na ganinta yace yadai anyi nasara Yusrah tace sosaima kuwa saura aiwatar da Abu nagaba Waziri yayi murmushi Mai cike da mugun ta yace kinyi kokari Yusrah tanemi guri tazauna tace umma.na mekika dafa ina ameena Umma maimuna tace ameen tana falon sama tana shara Yusrah tace ina bukatar tabar gidan takoma sashen umma firdausi Maimuna tace meyasa yusrah tace Haka kawai banyadda da ameena ba Dan yarinyar akwai shishshigi Amma zansa body guard suyimin maganinta Maimuna tace Nima dai inaganin munafukace Waziri yace karku damu innaji wani Abu daga gurinta zansa akawar da ita adoron kasa yusrah takwashe da dariya tace yawwa my husband to be aikonka na kyau shima murmushin yayi ******* Fahad ne yake aikace aikacen shi da yasaba ameena tafito da gudu tasameshi Atsorace yake tambayar ta lafiya ameena tace wallahi zaikasheni karku bari yakasheni ina Abba yake Fahad yace wazai kasheki tanuna sashin umma maimuna tace itada yusrah Fahad yace shige dakina aikuwa da.gudu tashige dakin Saida yagama komi kafin yashiga yasameta Ameena tace Dan Allah kataimakeni karsu kasheni Fahad yayi murmushi yace bazasu kasheki ba kikwantar da hankalin ki Ameena tace am Dan Allah Yaya kasan kauci Tofa Fahad yace kekuwa maizakiyi da kauci tace Dan Allah idan harka sani inason muje muballo Wanda aka cire wato fresh one kenan shine maganin ciwon su umma Fahad yamike da arazane Yace kinsan bishiyar da za asami kauci ba Nan kusaba Sai anshiga daji asami bishiyar da tayi shekaru masu dimbun yawa kafin akesa mun kauci Ameena tace wallahi indai zasu warke zan sasaukar da rayuwata ma umma da umman Mai martaba Fahad yayi matukar mamaki wannan wane irin so takeyima umma Haka Dan Haka shima yaji aranshi zai taimaketa Cikin yanayin damuwa tabar dakin Fahad gudun zargi Kai tsaye dakin Abba tanufa tasamu baya Nan Yana fada Ameen Kai tsaye Fara tawuce tatsuguna harkasa ta gaisheshi aikuwa anyi San waziri baya gurin Ameena tace Abba inason nayi magana dakai Abba yace to ameena inajinki Ameena tace sirri ne Abba Sarki Yusuf yamike tsaye yanuna Mata hanya akan suje Adakin shi suka tsaya Ameena tadurkusa harkasa tace ranka shidade inason Amin izinin zuwa gida duba iyayena Maimartaba yace shine damuwanki Ameena tace eh yace shikenan karki damu zansa akaiki Ameena tace kayi hakuri Abba nafison tafiya dakaina Baimata musu VA ya amince saidai yabata kudi masu yawa takarba dan yin guzuri Koda tasami Fahad tasanar mishi tafiyanta Amma bawai garin nasu zatajeba kawai zataje tanemi bishiyar dalbejiya Wanda za asami kauchi Aikuwa tare suka shirya tafiyar tun cikin dare Fahad ya shirya Haka ma ameena Mummy tayi kewar ameena Dan yarinyar tana debe Mata kewa saita tuna lokaci yusrah tana yusrah Mai biyayya hawaye yazubo Mata Mummy tace Dan Allah ameena karki Dade kidawo Kinga zuwanki yasa firdausi tadansami dama dama akan da Ameena tace kimin addu.a mummy Allah yabani sa ar samo abinda nake nema Mummy tace ameen ameena zanrika yimiki addu.a Ameena takoma da kallonta kan umma Mai zata gani hawaye ne ke zuba a idanunta Ameena ta rungumeta tace umma Zaki samu lafiya insha Allah wands suka Miki Haka keda umman Mai martaba asirin kansu zaikona ameena kuka yaci karfinta Mummy kallon ikon Allah kawai takeyi wanna shakuwarsu tayi yawa Aiko itatahaifi ameena dolene tayi alfahari da ita amatsayin yarinya Mummy mamakin hawayen idon umma yakamata first tunda tafara ciwo kenan Ameena tashare mata hawayen da hanunta tamike Dan tafiya Dan batason umma ta sanyayar Mata da gwiwa Misalin karfe Tara nasafe ameena tayi Shirin tafiya ******** Yusrah ce zaune adakin ummanta tana Mata hira dukda dai tasan umman nata ba amsawa zatayi ba Tana hawaye tace umma kinkusa warkewa saidai nikam bazaki sameni amatsayin diya ba nariga nazama yarinyar umma maimuna da waziri Khaleel dake falonshi yanajinta yafito a harzuke yace kitashi kifice adakin Nan yusrah kafin nabata Miki Rai Yusrah tadago Kai takalleshi tace mamanka ko mamana Khaleel ya Dalla Mata harara Wanda yasa hanjin cikinta kadawa tamike zata fita Hartakai bakin kifa yakira sunanta yusrah Tajuyo takalleshi yace karnasake ganinki adakin Nan Yusrah tafice batare da tace komiba ****** Ameena ce da Fahad suke tafiya a acikin motar haya Ameena takalli Fahad tace to Wai yanzu ina zamu Fara dosane Fahad yace akwai wani kauye anan hanyar bauchi Wai shi katsinawa muje wannan kauyen akwai daji agabasnhi nasan bazamu rasa samun itaciyar ba Ameena tace shikenan Allah yasa mudace Fahad yace Wai ya akayi kikasan kauche ne Ameena tace Hira naji waziri da umma maimuna sunayi lokacin nafito daga dakin maimuna nagama shara naji Yana cewa ai maimuna wannan ciwo nasu fulani firdausi babu Wanda yasan maganinshi saimu Kinga kenan bazasu taba samun lafiyaba kenan Shine maimuna tace ammafa yakamata kasanar Dani maganin Dan savuda Nan gaba ko rayuwa zata canza Shine waziri yayi murmushi yace Mata maganin ciwon ba Mai wahala vane iyaka anemo itacen kauchi Wanda akasaro Bai busheba aba yusrah taba iyayen nata susha tashafa musu da dakanta Dan duk asirin da sukayi Babu Mai warwareshi Sai da sa hanun yusrah acikin maganin kafin komai ya karye Dan Haka Haka suke murna yusrah tariga tazama tasu sunsan ko sunbata bazata basuba Haka asirin dasukaje sukayi yusrah itace zatayi komi akai harsukai zuwa ga mutuwar su Fahad yace to yanzu yakike ganin zamuyi da yusrah Ameena tace karka damu kabarmin ahanuna yace shikenan Sun Isa katsinawa sunsami hakimin kauyen suka sanar mishi abinda ke tafe dasu Hakimi yace karku damu ai kauci baida wahalar samu Dan Yana magunguna da dama Fahad yace Yanzu a tawani guri zamu Sami kauchin Hakimi yace za asamu Amma Sai Nan da Rana ita jiya sabida ranar ne kasuwa Kuma masu kawo sassake suna kawowa su sayar Dan abin Yana da matukar tsada Ameena tace Yaya Fahad bazan iya jira sati tazagayo ba idan ka amince kawai a nuna Mana bishiyar dazami iya Samu mucire Dan wallahi rayuwar su umma Yana cikin hadari acikin Yan kwanakin Nan Hakimi yace ke yarinya kinsan bishiyar da za asami kauci Sai kina da guru da laya Dan akwai manyan aljanu akai gurin ba gurin zuwan mace bane Dan ko namiji ma saiwanda yashirya Ameena tace inhar wannan hanyar itace hanyar ajalina nashirya mudai rokonmu kamana kwatancen bishiyar Haka kawai hakimi yaji yarinyar ta birgeshi sadaukakkiya kenan ko ba tajeba tanuna jarumta Dan Haka yace muje nakaiku inda bishiyar take ina tare daku Hakimi yashiga yayi ma iyalonshi sallama aikuww matar ta hau ta dire akan bazata jeba shikuwa hakimi yace baiga abinda zaihanashi zuwaba ai taimako akazo nema Matar hakimi tace tabdi yaukaine da taimako a lallai fa Abu yayi kyau Baitsaya yaji abinda zata Kara Fadi ba yace mujenku Ahanya suna tafiya ameena tace malam Dan Allah ya bishiyar Nan take Malam yace bishiyace Mai cike da hadari babba Amma Insha Allah bazamu wahalaba Shiyasa ma itacen ke tsada Babu kasa da dubu dari biyu ahakama busashshe bare kukuma kunce danyen kauchin kukeso Fahad yace gaskiyane danye mukeso Suna tafe suna Hira har lokacin sallan azahar tayi suka nemi Dan Rafi sukayi alwala suka gabatar da sallar Kafin sukaci gaba da tafiya Sunyi tafiya Mai Nisa ameena taga wani katon maciji cikin wani ciyawa aitasa ihu ta rungume Fahad Hakimi yace lafiya tanuna mishi inda macijin yake aikuwa sukayi Ido hudu Hakimi dashike irin mutanen. Da dinnan ne Kuma yaga jiya yaga yau kallo daya yayi ma macijin yagane ba macijin gaskiya bane Hakimi yace bawan Allah idan turoka akayi kamana hakuri shikuwa Fahad yatsaya kallon ikon Allah ameena Kam takasa sake hada Ido da macijin Gani kawai sukayi yashige daji abinshi Sai alokacin tadawo hankalinta Hakimi yace tabbas wannan macijin akwai Wanda yake nema Ameena tace meyasa kace Haka Hakeemi yace zanmiki bayani Nan gaba *********** Sunyi tafiya Mai Nisa suka hangi wani bishiyar dalbejiya aikuwa sukayi sa.a bishiyar tsihuwar bishiya ce Hakimi yace tabbas wannan bishiyar akwai kauchi saidai yadda za ahau a karyo shine babban matsalar Ankuwa Fahad da yusrah suka tsaya kawai kallon bishiyar Dan bishiyar kanta abin tsoro ne da fargaba Fahad yace zanhau insha Allah zan sakko lafiya Ameena tace Yaya namanta banfada makaba maganin Nan ance yusrah akeso tasamo da kanta idan ba ita ta karyo ba to yazamana hanun macece yataba maganin Saidai sharadi maganin inhar watace daban tasami maganin tofa bazasu warke kwata kwata ba saidai asamu sassauci kadan Hakimi yayi murmushi yace kenan ke Zaki hau Ameena tace inhar hakan zaizama karshen rayuwata zanhau Dan ganin bayin Allah Nan sunsamu lafiya Fahad Kam jarumtar ameena yake gani shikanshi yayi niyyar hawa Amma maganin Yana da sharruda saidai ko bakomi shima zaihau bishiyar su ballo tare shinma tayaya ameena zata iya hawa wannan bishiyar Ameena ta dumfari bishiyar addu.oi ne kawai abakinta dakeyi da mamamkinsu sukaga ameena tatsaya cak inda take Fahad zai Isa gareta tayi saurin juyowa ta kalleshi alamar karya karaso jiyayi kirjinshi yabuga Ras ganin lokaci guda ameena yanayin ta ya sauya shima Sai yakama addu.a kawai hakeemi manaddu.ar yakeyi Dan tabbas ba lallai ameena tadawo da raiba Aikuwa rsayawan da ameena tayi jitayi ankarade gurin da ihu Amma dukda Haka Bata daina dumfarar wajenba hakeemi da Fahad Basu San abinda ake cikiba Dan Haka sukaci gaba da addu.a Kubiyoni abaya danjin yadda zata Kaya Luv you ummykhaleeel@gmail.com [7/5, 9:18 AM] UMMY KHALEEL: [7/5, 7:16 AM] UMMY KHALEEL: BISMILLAH HIRRAHMANIR RAHIM πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”·πŸ”· πŸ”·πŸ”· πŸ”· GEEMBIYA YUSRAH (PRENCESS YUSRAH) WRITTEN BY UMMY KHALEEL 31------40 β˜€ FIRST CLASS WRITTERS ASSOCIATION β˜€ FCWA β˜€ home of qualities and trusted writers of the nationβ˜€ I dedicated this page to my lovers members of GEEMBIYA YUSRAH include Sister UMMU AFAN Firdausi Halimatu sadiya Sley PRENCESS Hajara Maman 3 babies Mum eishat Maryam sunusi senato Dama Wanda ban Kira sunansu ba masu comment ina matukar alfahari daku Kuna karfafamin gwiwa akan wannan novel din Naso naba kowacce page Amma Kuma ganin hakan bazai kaiba yasa nayi amfani da wannan dogon page Allah yasaka muku da alkhairi Wanda ban ambaci sunansu ba Suma Insha Allah next zan ambatosu kuma Allah yasaka muku da alheri Taku UMMY KHALEELπŸ˜˜πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— Cikin ikon Allah ameena taso hawa wannan bishiyar Mai cike da tsoro Fahad Kam mamakin ameena yakeji Amma lallai wannan yarinyar tacika sadaukakkiya ace ko tsoro bataji yayi imanin da ace namiji shine makaryin asirin Nan da zaiyi kokarin ganin yayaimaka Mata Amma addu a ma zaikai gareta Hartakai tsakiyar bishiyar taji kamar ana jijjigata saidai ina zuciyarta tariga tabushe either life or death tasadaukar kawai Tunda taji bishiyar nanjijjiga tuni tacigaba da addu.a can Kuma taji komi ya tsaya cak kamar daukewar iska Tundaga lokacin takasa gane a inda take Fahad da hakimi ganin ameena sukayi tana sakkowa saidai gaba daya yanayinta ya sauya sunkasa gane Mata kamanninta ma sauya sukayi Sundumfarota tamusu alamar su tsaya Dan Haka sukaja suka tsaya cak Magana sukaji Amma ba muryar ameena ba Dan Haka sukasoma addu.o I acikin zuciyar su Gani kawai sukayi tafadi kasa sumammiya gefenta Kuma kauchin da ake bukatane Tuni farin ciki yarufe Hakimi da Fahad Karasawa sukayi Dan taimakonta anan suka ga kamannin ameena yadawo Fahad yasoma Mata addu.a cikin ikon Allah tamike kamar ba abinda ya sameta murmushi tasakar musu Fahad yataimaka Mata tatashi sukadau hanyar komawa saidai dare yayi sosai Ameena tana Basu LABARIN abinda yafaru Fahad yamatukar jinjina Mata lallai tacika sadaukakkiya Sunyi tafiya Mai Nisa hakimi yace gaskiya yarinya kincika Yar halak kema Allah yabaki masu yimiki Ameena tace ameen baba Guri suka nema sukayi taimMa suka gabatar da sallar magriba da isha.i dukda dai basusan meye time ba Amma sunsan anyi magriba da Isha Dan Haka suka gabatar Sai alokacin ameena tasoma Jin yunwa gashi dajin bakomi saima abubuwan tsoro dasuke haduwa dashi lokaci guda ameena tasoma Jin amai Aikuwa Nan take tasoma kwarara amai Fahad yatsorata yace lafiya ameena Ameena takama cikinta tana kuka tace cikina kemin ciwo Wani bishiyar mangoro yagani aikuwa baidamu da abinda zaisameshiba yaje ya Fara tsinko Mata mangoro Jiyayi kamar wani Abu nataba mishi hanu aikuwa Jan hanunshi danzaiyi yaga wani katon maciji ya harde mishi hanu Hakimi ya kwalla ma Kira Cikin sauri hakimi da ameena suka Isa gurin Ganin abunda yake faruwa hakimi yayi saurin yima macijin magana Dan dama hakimi lokacin kuruciyar shi yayi wasa da macizai Dan Haka yasan macijin gaskiya yasan na akasin Haka Cikin ikon Allah macijin yace kuntsallake rijiya da baya Ameena tsoro yacikata danjin maganar maciji mehakan kenufi Kafi kace wani Abu macijin ya bace bat Sai alokacin ameena tatuna Wanda tagani a yayin tatiyarsu Tabbas shine bawaniba ********** Basu suka iso cikin kauyen katsinawa ba Sai misalin karfe shida na asuba Dan ahanya sukayi sallah Koda suka iso cikin kauyen suka nemi ruwa suka zuba wannan itaciyar kauchi Dan ance Sai yajika na kwana uku kafin suba marasa lafiyan Washe gari Fahad da ameena suka shirya komawa garin bauchi gidan sarauta Mai adalci da tafiyar dashi tafarkin addinin musulunci Gudun Kar again tafiyar su tare take Fahad yace ameena kifara Isa nizannemi wani gurin nazauna gobe Insha Allah zankaraso da safe Ameena tace shikenan ******** Koda tadawo mummy tayi murnar ganinta hakama Abba da former Mai martaba Haka kawai sukejin kaunar yarinyar acikin ransu Bayan tahuta ne ameena takira Mai martaba da sarki Yusuf dama mummy Ameena tamusu bayanin maganin Amma ance Dole Sai yusrah ce zata bada maganin da hanunta domin sauran asirin da ita aka kammala Sarki da murnar shi yace ameena Allah yamiki albarka barin Kira yusrah tazo ta aiwatar da hakan Allah yasa ta shiryu Aikuwa da.murnar shi yanemi yusrah dake zaune a lambun gidan tana faman waya Da murna ya Isa gurin yariko hanunta Kai tsaye dakinshi suka wuce Koda suka Isa yusrah tana ganin ameena ta Dalla Mata harara tace wallahi Baki Isa namiki wannan aikinba Dama nagane abinda kike nufi Amma kinci uwar Karya Yusrah takalli Mai martaba tace agaskiya Abba inhar nice zanba umma da ummanka magani tofa saidai Kar abasu Mai martaba dakanshi yadaga hanu zaikai Mata Mari MUMMY tace rabuda ita Ameena cikin fushi tamike tanufa dakin umma Wanda ayanzu tare suke da umman Mai martaba da umman yusrah Tana shiga tatura dakin tasa key ta kulle Dan batason abiyota bare ayi yinkurin hanata Basu maganin Aikuwa kamar tasani ta kulle Mai martaba nakiranta Amma ina Taki kulasu aikuwa umma yusrah tafara bude ma Baki Saida tayi adduo.i sosai kafin tabasu maganin Mezata gani aikuwa daga umma yusrah har umman Mai martaba sukasoma bige bige Ameena Sai faman addu.a take tana kuka Maimartaba yace tabude Amma ina Taki Sai kuka takeyi Fahad ne yashigo gidan Ganin abinda ke faruwa yasa shi tambayar lafiya Mai martaba yabashi labarin abindake faruwa Fahad yace ameena kibude Amma ina kukane yaci karfinta Jitayi umma da umman Mai martaba suna wani irin ihu Wanda ya karade gurin harsu dake falo suna Jin irin karar dagani karar bana lafiya bane Anfi kamar minti talatin ahaka kafin gurin yayi tsit Ameena tanemi guri tazauna tana kuka lallai anzalinci wa innan bayin Allah tabbas kaji tsoron Allah kaji tsoron mutum Mummy ce tace Dan ameena ki bude aikuwa ameena tace wallahi bazan budeba sainaga umma suntashi lafiya kafin inkuwa kukaki kuka takuramin wallahi zan kashe kaina Yusrah tace kibude dan Allah natuba Dukansu suka juyo suna kallon yusra itama sutake kallo Ameena Kam ganin za atakura Mata yasa tasharesu tacigaba da yin damuwar ta Abu kamar wasa anfi awa uku ahaka umma ko motsi basayi abin Kuma Sai yafara ba ameena tsoro can Kuma saita tuna ance Sai anmusu magani kamarna kwana uku kafin komai yakona normal Dan Haka hankalinta ya kwanta Wasa gaske Saida aka Kira sallan azahar kafin ameena tafito sutasamu atsaye cirko cirko Aikuwa gaba dayansu suka duru cikin dakin Ameena Kam wucewa tayi abinta ********** Gani sukayi umma ko motsi basayi Dan Haka suke tsammani toko sun rasune Yusrah tayi murmushi tace alhamdulillah abinda nakeso yafaru Dan Haka saikuyi murna daga yau cuta takare Ankuwa khaleel da yajuyo tamanj zabga Mata wani uban Mari Saida taga wuta Yusrah tayi wani uban Kara wanda yasa umma dagowa can ummanta datasa Kai ajikin ummanta tana kuka Mummy tace kayi nafarko kayi na karshe yusra addu.a take bukata Mai martaba ne yasoma tabbatarwa Basu rasuba Dan Haka yayi hamdala kowa yajuyo yamaida hankalinshi kansu daidai Kuma motsin ba sosaiba [7/5, 8:50 AM] UMMY KHALEEL: Dan Haka hankalinssu yadan kwanta kowa yanufi inda zai nufa Dan gabatar da sallar azahar Ameena ce zaune a lambun gidan tana tataman saka da warwara taji andafa bayanta wazata gani sabeer ne Murmushi tasakar mishi tace Yaya sabeer kadawo Yadaga Kai alamar eh tace sannu da dawowa yaushe kashigo yace dazun Nan ya ayyuka tace alhamdulillah Bayna kwana uku da faruwar Haka kullum ameena saitaba umma da umman Mai martaba magani Aranar na ukun ne yusrah tasami umma maimuna da waziri tace kuzo muje yau mukashe mutanen nan agabansu Waziri yace aidama agabasu zamu Kona gashin su tunda daka magani mukace musu zamuyi Yusrah takece da dariyar mugunta tace gaskiya Mai martaba kabirgeni wato waziri takira da Mai martaba Aikuwa jiyayi kanshi ya fasu yace shiyasa nakesonki Maimuna tace aiyakamata muyi kokari muje dannagaji da ganinsu araye Waziri yace oh waike yusrah waya fada Miki cewa maganin kashe su Mai martaba ne Yusrah tayi murmushi tace na yadda daku ku baku yadda daniba Waziri kunya takamashi yace kimana aikin gafara Yusrah tace kawucenan mijina to be aikuwa maimuna take Taji wani haushi yanaddabeta yanzu yusrah takusan Zama matar sarki kenan Buhari yashigo da murna yace ku albishirin ku Waziri yace goro Yace Yanzu nafito daga sashin sarki Mata biyun Nan sunmutu kurmus Waziri yace Kai gaske ko wasa yace muje kugani Aikuwa suna Isa sukaji gurin haya haya masu kuka nayi masu salati nayi Mai martaba da sarki Yusuf ba abinda sukeyi Sai salati Ameena Kam taksa fitowa Mai falo din kuka kawai takeyi Mai cin rai ********* Falon yacika da mutane haddama Wanda ban sansuba suncika falon Amma anyi anyi da amina tabude dakin adauki gawar danzuwa ayi musu sutura Amma Taki Ga mutane afalon Mai martaba da sarki Yusuf waziri da maimuna saifaman kukan munafurci sukeyi ga sabeer da Abdul Rashid khaleel mummy dasu daddy hakeemi da Fahad Sai wasu nata biyu ba Wanda yasansu acikin su saidai Babu yusrah acikinsu Mai martaba yace ameena kiyi ma Allah ki bude dakin Nan Ameena tace inharkunason nabude muku dakin Nan Sai kun Nemo min yusrah kuma banson kowa yafita adakin Nan sai abban mu shikadai zaije yakira yusrah Aikuwa Abba jiki na Bari kamar ba sarkiba yamike yafice ya kulle dakin Kai tsaye motarshi ya hau dakanshi yake driving Karo nafarko da yasoma tuki da kanshi kenan Kai tsaye sashin maimuna yanufa anan yaga yusrah sanye da katon hijab hanunta rike da wani bakin leda Yusrah tana ganin Abba tayi saurin Jada baya Abba ranshi abace yace wuce muje meye ahanunki Yusrah tace muje inda kakeso muje Abba zanmaka bayani Aikuwa tana tafe Yana binya abaya Har gurin motar suka Isa tabude tashiga shima yashiga Koda suka iso yayi parking yafito yusrah ma tafito yace muje Da mamakinshi saiyaga tacire hijabinta ta jefar takunce dankwalin kanta ta daura Abba yace lafiya yusrah tayi murmushi tace muje Abba ******** Aikuwa da sallama suka shigo MUMMY tace to kibude Mana kofa ameena ga yusrah tazo Ameena tace yusrah Yusrah ta amsa na am Ameena tace alhamdulillah Tatashi takaraso bakin kofa tabude kofar saidai tace batason kowa ya dumfarota inhar da bude kofar Dan Haka suka ce sun amince Aikuwa tana budewa tafito falo takara har inda yusrah take ta Yi murmushi sukayi shaking hand Aisai kallo yakoma kansu har anmanta da gawa Yusrah da ameena suka koma tsakiyar dakin inda kowa zai iya kallonsu Ameena tace Yaya Fahad BISMILLAH Yaya sabeer kaima bisimillah Aikuwa suka tashi Mai martaba yace banson rainin hankali Ameena tacire plastic face din Mezasuyi aikuwa mutanen dakin suka Mike zumbur especially sarki da Mai martaba mamaki yakamasu Haka Basu Kara karayaba Saida sukaga yusrah tacire nata plastic face din sabeer ma yacire nashi hakama Fahad Basu Kara tsinkewa ba Saida suka ga umman sarki Yusuf da umman GEEMBIYA YUSRAH sunfito cikin shiga ta alfarma kamar Basu ke da ciwo ba Wanda akai tafama shekara da shekaru ba Sarki Yusuf da murna yaje ya rungume su Yana kuka hakama mai martaba tsaban farin ciki khaleel da abdul Kam mamaki yahansu aiwatar da komi Khaleel yace dama duk wannan abindake faruwa plan ne lallai mutanen Nan sunci abasu award Mai martaba dakanshi yazaunar Dadi Wayyo Allah waziri da maimuna da buhari hankalinssu yatashi aituni maimuna zufa yasoma yanko Mata Haka ma waziri da buhari Waziri yace Allah katsine ma munafukai Amma acikin zuciyar shi ********** Yusrah ta asali tace Abba na namaka laifi ko mummy Mai martaba duknamuku laifiko Murmushi suka saksr Mata Mai cike da kauna Yusrah tazo ta rungume abban ta tana kuka ameena ma kikan takeyi hanunta rike da leda Sabeer tausayin su yakeji hakama Fahad Saida yusrah tayi kuka Mai isanta kafin tayi shiru Tatashi Ido a kumbure yusrah tace waziri da maimuna Allah ya Isa tsakani na daku kuncuce iyayena kuncuci umma na da kakata Allah saiya saka musu Kuma kusani asirinku ya tonu Dama ance inzaka Gina Ramin mugunta kaginashi daidai Kai Amma kun Gina Wanda yafi karfinku Yusrah tace aminiyata Miko ladar hanunki Ansha kasar yusrah wacce tayi amfani da face din yusra tatashi takawo Mata ledan Yusrah ta zazzago abinda yake ciki layune dakuma Killin leda Mai dauke da gashin da ake bukata Yusrah takalli abban ta tace Abba wannan gashinkane da na umma Tamika mishi yabude tabbas kuwa hakane mamaki yakamashi Bai ankaraba yaji takara cewa abban wannan ma gashin Kane Dana matarka shima Tamika mishi Tunaninsu ya akayi suka samu gashin su Wani leda tafitar shima gashin ne aciki tace wannan Kuma gashin wa innan azzaluman ne dasuka cutarmin da iyaye Takalli waziri da maimuna da buhari Wanda gaba daya hankalinssu baya jikinsu Sannan taciro wani laya da garin magani tace Abba umma Mai martaba dakuma umman abbanta Tace wannan maganin da kuke gani anbani ne Akan nayi kokarin na hadashi da gashinku nakone Idan harna konesu to tabbas kingama Shan iskar duniya Anyi asirin da ba Mai iya warwareshi Sai Allah sannan Kuma Ni inzama sila Inhar bani nanemo wa innan maganinva to bayadda za ayi su umma susarke sukoma kamar da To alhamdulillah Allah yakawo Mana komi cikin sauki Yusrah taci gaba dacewa Abba inbaku mantaba nataba cemuku zandawo Amma kuyi hakuri da halin da zancanza Alokacin kawai nafada ne Amma bansan me zan aiwatarba sabida Watarana nazo hutu natafi ingaishe da wannan makirar matar wato maimuna Sai naji suna kulle kullen yadda za ayi akasheku Dan wannan tsohon muna fukin ya hau mulki Koda naji maganar sai hankalina yatashi alokacin kamar zan juya nakoma Amma saina fasa sabida wasu kwararan dalili Wanda Yaya sabeer yake koyar Dani wato tauheed Danagama saursrsnsu nakoma lambu nazauna nabasu kamar minti 30 kafin nashigo gidan da murna na rungume wannan munafukar matar Ahaka kullum burina nasan abinyi Amma nakasa sanin komi Dan Haka kullum sainayi salla da addu.oi Akan Allah yakaremin iyayena Ahaka harlokcin komawata kano yayi nakoma Amma kullum a cikin tunanin ku nake saidai Yaya sabeer yariga yakoyar Dani tauheed Dan Haka nakara amincewa da cewan Babu Wanda ya Isa yacutar da bawa batare da yaddan ubangijiba Ahaka zucciyata take tafiya kullum Dan Haka nadogara da Allah Watarana inajin daddy Yana waya Yana tambayar jikin ummana da umman ka Koda natamvayeshi saiyace Wai ummana zazzabi kedamunta Amma da sauki Dan Haka na hakura Amma alokacin kullum acikin muggan mafarkai nake ******** Yusrah taci gaba dacewa tunda nagama secondary nake ta planning yadda zancimma burina gurin ganin nakawar da sharrin da ake son kullawa awannan masarautar Mai tarin albarka Kai tsaye abokin shawarana nanema wato Yaya sabeer nasanar mishi abinda akeciki Tare muka zauna muka shirya planning yadda zamu samu motona ma wa innan makiran asiri ta wannan hanyar da na bullo muku Yusrah tanuna Aisha tace Abba wannan qawa tace wacce mukayi secondary da ita tun daga jss one tasan komi nawa nasan komi nata Dan Haka takuduri niyyar taimaka min da ita Mike shawara hakama Yaya sabeer da amininshi Dan Haka Koda nsamu makatanta a kasar waje bakaratun yakainiba Yaya sabeer yanema min wani malamin da yakoyar Dani addu.oi da yadda zan fuskanci makiya sukasa gane a irin suffar da nazo musu dashi Dan Haka namakda hankali na ga abinda naje koya Haka Kuma alhamdulillah nayi sa.a sosai Innagama wannan training din na dumfaro gida anan nasoma aiwatar da duk Shiri na Dukwani Abu da kukaga nakeyi dama nariga na tsara shi ko ince muntsara Abba sabeer tare dashi mukaje neman maganin kauci alokacin da naji munafukin Nan Yana fada ma munafukarnan wato waziri da maimuna Nanne na umurci Aisha wacce take acting a matsayina takulamin daku Kuma alhamdulillah tamin yadda nakeso Dan Haka komai namu take tafiya Haka Yaya sabeer dayasa fuskan abokinshi shiya taimaka gurin wasu abubuwa da dama Haka abokin nashi yajiyo Mana surruka da dama Wanda takai ga yanzu muncinma burinmu Alhamdulillah Abba komi yayi daidai komi yatafi yadda akeso Abba dakaina nahau bishiyar dalbejiya Dan ganin iyayenmu sunsamu lafiya Anan yusrah tasanar dashi yadda tasami bishiya da irin hadarin da tafada Yusrah tace Abba Koda nayi nisa da Fara hawa bishiyar harnakai tsakiyar wani aljani yace tabbas kincika sadau kakkiya akan iyayenki Dan Haka zan taimakeki Banganshi ba kawai alokacin naji komi nawa yacanza SAINAJI kamar baniba Adaidai lokacin da zan karyi itacen Sai naji anbugi hanuna ansake bugu naji zafi natuna cewa iyayena suna wahala Basu mutuba Amma suna Jin jiki Dan Haka nakara Kai hanu sainaji abun laushi aikuwa ina sakkowa bansan yadda hankalinta yayiba Sai alokacin sabeer wato Fahad alokacin yace gaskiya ne kamanninki suncanza yusrah alokacin da Kika dumfari bishiyar hakama dakika sakko kinyi doguwar Suma kamanninki alokacin suncanza nida wannan bawan Allah wato hakimi mukaitamiki addu.a cikin ikon Allah Kika samu sauki Kika dawo normal yusrah Hakimi tunda akafara maganar saifaman hawaye yakeyi Dan Wanda aka rasa hawayen meye Yayi gyaran murya yace tabbas yusrah kinhadu da maciji Haka saber macijin da ya nade maka hanu tabbas ba asalin maciji bane turosu akayi gareku Yusrah tun alokacin dakuka zo gidana na ji kaunarku araina Dan Haka nakuduri aniyar taimaka muku Hakimi ya kalli sabeer yace tabbas sabeer kacika Dan halak Dan uwa ga yusrah Dan kayi jarumta kwarai Hakimi yaci gaba dacewa macijin da kuka gani anturoshi ne Akan yakasheku Amma tafiyata daku bazasu tana iya cutar dakuba domin tun ina yaro mutanen boye kefamn bina tun suna wahalar Dani har suka Fara sani bada magani basa taba barin acuci Wanda nake da niyyar taimaka mishi Dan Haka suka kasa cutar daku Sannan inason firdausi ki gafarceni kiyafemin tabbas Baki ganeniba Amma ni naganeki dukyadda Kika canza Dole zanganeki domin ke gudan jini nane Firdausi nine mahaifin ki Umma firdausi tamike zumbur ta Isa gareshi tabbas tumfitowasu take kallon shi saidai tarasa gane inda tasanshi ashe mahaifin tane Wanda suka rabu tun tana shekara bakwai tunda yasaki mahaifiyar ta Cikin kuka umma firdausi baba Kaine dama baba ashe zansake ganinka baba ina mama na Hakimi yayi kuka Mai cin rai yace mahaifiyar ki Allah yayi Mata rasuwa da jimawa Ainan sabuwar kuka takaru sarki suna tabata hakuri Dole tahakura dama tunda mahaifiyar ta tabar gidan akabarta agurin matar uba muguwa shikenan karshen rabuwarsu da mahaifiyar ta Allah sarki umma firdausi Allah yajikan ta Anan ka jakanta Yusrah tace Abba kasan yadda akayi na yanki gashin wa innan azzaluma Alokacin danake acting amtsayin ameena dakaina NASA musu maganin bacci a ruwa nabasu suka Sha Basu saniba Aikuwa bacci yadaukesu agurin Dan Haka na yanki gashinsu Haka buhari yaso yaudarata naki amincewa Koda yaje shagon askin nace musu gashin shi nakeso nabasu kudi Mai yawa sukabani Haka watarana waziri zaitafi gurin bokanshi nayi saurin rigashi tafiya muka hadu ahanya alokacin nacanza duffata Wani fuskan robber tafitardashi tasaka tace waziri katuna wannan fuskar Waziri yimike Yana nunata da yatsa Yace kece Yusrah tayi.murmushi tace kwarai kuwa akan iyayena zan iya sadaukar da Raina Dan Haka Koda naji abinda boka yafada maka nace tosaina Zama maka ciwon Ido Anan yamusu bayanin komi Duk matanen dakin sun jinjina ma yusra da kaifin basirar ta Yusrah tace Abba yanzu wuka da nama agurinki ******* Mata biyun nan.dasuke gurin tunda akafara magana Basu tofa uffan Sai yanzu wata tsihuwar Mata tace tabbas waziri mugune Haka diyarshi da ya Haifa Tabbas yaso kasheni Amma Allah baibashi sa.a ba Allah yasa inada Nissan kwana Yakasheni ban mutuba har ansani akabari nasoma motsi da rabon zan rayu Wasu mutane sukaga motsina suka dawo suka tononi Wani kauye suka nufa Dani anan suka kula dani harnasamu lafiya Koda naji abinda ke faruwa agarin bauchi nace lokaci yayi danza tona mishi asiri Ashe asirin shi yariga ya tonu Aikuwa guri yadauki salati Waziri ya kece da dariya yace munafukan banza da wofi kunason kuci mutuncinmu ko to munfi karfinku yakara fashewa da dariya abu kamar wasa hauka fujajan Maimuna kuwa ai tuni tasoma barkewa da zawo akayi waje da ita Former Mai martaba yayi addu.a yace ko Haka akabarku kunshiga uku Bazamu dauki wani matakiba zakuje kuhadu da Allah Anan maimartaba yamusu ardu.a yass musu albarka [7/5, 9:17 AM] UMMY KHALEEL: ******* Mai martaba dakanshi yasa aka gyara ma hakimi wajen Zama da matar waziri Hakama Aisha yanemi iyayenta yayi musu godiya tare da Fahad abokin Yaya sabeer Khaleel yace gaskiya Aisha Kinsha Mari duk aka tuntsure da dariya Sarki Yusuf farin ciki ba a misaltawa agurinshi Haka Mai martaba Yau ranace tafarin ciki Dan Haka yashirya walima Yan uwa da abokan arzi Bayan anwatse daga walima Mai martaba hada family meeting Meeting din akan hada auren yusrah da sabeer saikuma Aisha da Fahad dama already sun hada kansu suna son junansu Koda Mai martaba yanemi hakan aikuwa iyayen Aisha Dana Fahad sun amince Dan Haka akasa biki Nan da sati biyu Mai martaba shiyayi komai Kama daga gidan da zasu zauna har kayan da akasa adaki tabbas komi saidai muce alhamdulillah Aranar da aka daura aure aka hada kayatacciyar walima wanda yatara dumbin jama.a nagida Dana waje Gida daya suke saidai kowa dansashin sa Amma komai nagidan iri dayane Karkaso kaga umman sarki Yusuf Baki harkunne bama ita kadaiba duk Wanda yake kaunar su yusrah to aranar suna Taya su farin ciki Anyi biki anwatse angwaye anrakasu dakin amaren su Kowanne ya umurci amarya datatsh sugabatar da sallah nafila Nidai daganan nafita nabarsu Dan banson shiga dakin amarya lol Da safe yusrah ce na hango kwance jiki. Saber Sai faman shagwaba takeyi shikuwa Sai biye Mata yake Rayuwarsu gwanin Sha awa Bayan wata shida sabeer yafito daga dakinshi yusrah ma binshi take tana faman zumbura Baki yace waike lafiya kike ta zumburo Baki Haka Yusrah tafashe da kuka tace ninace bazanje karatu wajeba anan gida zanyi karatuna Sabeer yayi murmushi yakara manneta jikinshi yace is okey zanmema miki admission anan ko yusra da murna tace yawwa nawan ta kwace daga jikinshi taruga shima yabi bayanta Hakama Aisha da sabeer soyayya sukeyo Mai tsafta Mai cike da so da kaunar juna Bayan shekara wasu Yara na hango mace Dana miji akalla zasu Kai shekara biyar kansu daya suna wasa Jiyayi namijin yace sister bazakizo kibani ball dinaba yace bros saidai kazo ka kwace da gudu suka kwasa zuwa inda iyayen nasu suke wato Hassan da Hussaina kenan yaran yusrah Daga kan da zanyi Naga wata beautiful baby itama tazo tatada jikin yusrah ta tana gwaranci yarinyar batafi shekara dayaba cikin nabiyu wato firdausi kenan diyar Aisha Wanda taci sunan umma firdausi ana kiranta danyasmi Duka da Hassan da Hussaina sukazo suka dauketa suna murna Dan suna matukar kaunar kanwar tasu ********* Akwana atashi yusrah burinta yacika tazama babbar lawyer Wanda ake alfahari da ita Nan gida da waje Aisha da Fahad ne suka jero suna takawa cikin so da kaunar juna yusrah da sabeer ganinsu yasa suma suka tashi Dan taryar su yaransu biyu da Yasmin suka zo dagudu suka rungume iyayen nasu Tammat bihamdul lah Anan nakawo karsnen wannan short story Mai dauke da wasu darusa Wanda Mai karatu ya fahimta Nagode masouana da bani lokacinku da kukayi Allah yaba kauna My besty ummu afan inamiki fatan alheri keda mummy jidda baiwar Allah tare da ummu haneef Allah yabaki lafiya Sai kinji Ni dauke da sabon novel Dina Mai zuwa Taku har kullum UMMY KHALEEL ummykhaleeel@gmail.com Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels