Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels [6/11, 10:32 PM] Zainab✍️: *🪂 NADAMA🪂* _Romantic story_ _Zainab Habib(Mom Islam_ *_Gargaɗi!! karku mance rubutu yana iya taɓo kowanne ɓangare na rayuwa dan haka ,banyiwa kowa dole akan ya karantamin labari ba👌idan kika karanta kika zageni kije keda Allah👏bazan fasa rubuta abinda nayi niya ba kisawa bakinki zip🤐_* Bismillahir rahmanir rahim. _____________🆓P 1 University of Jos ,1:pm monday 23/may/2022. Kyawawan ƴan mata ne guda biyu zaune a kan kujerar dake gindin bishiyar suna hutawa , Ƙaramar ta kalli babbar kafin tace "yaya Anisa kowa ya watse sai mu kaɗai ?,tun ɗazu fa naji Ummusalma tayi miki magana kikace akwai abinda muke jira kuma gashi drivern bai zoba ,muje muhau motar haya ". Anisa ta kalli ƙanwar tata kafin tace " Humaira idan kin gaji da zama ki tafi ni ban shirya tafiya yanzu ba ", Suna cikin magana drivernsu ya kunno kai yana yi musu horn , a hankali suka miƙe tare da buɗe gidan baya suka shiga yayiwa motar key , suna cikin tafiya yaɗan waigo kana yace "dan girman Allah kuyi haƙuri Alhji ne ya tsayar dani shiyasa banzo da wuri ba " . Humaira tayi murmishi kafin tace "karka damu Idi bagashi yanzu mun taho ba ?" Anisa kam taɓe baki tayi tare da kallon mudubin jikin motar . Cikin ikon Allah suka iso wata anguwa da batada yawaitar mutane ,(Rikos) yayi horn a wani katafaren gida mai baƙin get , ana buɗe masa ya danna kan motar ciki ,yana ambaton alhmulilh kafin yayi parking a parking space . Anisa ce ta fara fita ,sai Humaira ,suka nufi cikin gidan da sauri . Suna shiga haɗaɗen palon nasu suka yada zango a ɗaya daga cikin kujerun , Mami najin shigowarsu ta sakko daga benen dake tsakiyar ɗakin tana cewa "oyoyo da ƴan albarka " Humaira na murmishi tace "oyoyo Mamy sannu da gida " Kafin Anisa ta ɗanyi murmishi itama tace "sannu da gida Mamy " Mamy tace "idan kun huta abincinku yana dinning "suka amsa da toh. Kai tsaye Humaira ta wuce bedroom ɗinta ta haye gado tana cewa "saina watsa ruwa sannan zan fito " Anisa ma ta miƙe ta shiga nata bedroom ɗin kafin ta danno ƙofar tayi mata key , cire kayan jikinta tayi tare da ƙarewa halittarta kallo ta fashe da matsanancin kuka kafin ta kuna blue film tanayi tana mammatse ƙafafunta ,ta riƙe mararta da take ta murɗa mata , idan kaga inda take kallon sai kace dole akayi mata ,wannan abu inda sabo ta saba kullum sai ta kallah take samun nutsuwa . Jin hq ɗinta yana jiƙewa yasa ta sauke sassanyar ajiyar zuciya ,kafin ta kashe kallon tana cigaba da mammatse cinyoyinta .....! Tafiyar ta daban ce 😘 Acigaba ko a barshi Wannan littafin na kuɗi ne zaki biya 500 normal 1k ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank shedar biya ta wannan number 08141799224, ƴan Niger kuyi magana ta wannan number +22784506476 . MOM ISLAM [6/11, 10:33 PM] Zainab✍️: *🪂NADAMA🪂* _Romantic story_ Zainab Habib(Mom Islam) Elegant online writers Wattpad@momislam2021 *_Gargaɗi!! karku mance rubutu yana iya taɓo kowanne ɓangare na rayuwa dan haka ,banyiwa kowa dole akan ya karantamin labari ba👌idan kika karanta kika zageni kije keda Allah👏bazan fasa rubuta abinda nayi niya ba kisawa bakinki zip🤐_* Bismillahir rahmanir rahim. _____________🆓P 2 Cikin wannan yanayin Mamy ta fara nocking ɗin ƙofar ɗakinta , da sauri Anisa ta miƙe jiki na rawa ta faɗa toilet da gudu tana sauke numfashi , bayan tayi wanka ta ɗauro alwalah tare da fitowa ɗaure da towel ,ta zauna a bakin gado tana share ƙwallar data zubo mata , Cikin sanyin jiki ta miƙe tare da nufar drowa ta ciro doguwar riga ta atamfa mai ratsin fari da baƙi da ruwan ƙwai , ajiyewa tayi a kan gado ,ta nufi gaban mirror tare da cire towel ɗin data yane kanta dashi ta janyo wata doguwar kujera ƴar ƙarama ta zauna a kai ta fara shafa manta mai ƙamshi . Simple makeup tayi ta sanya bra da pant sa doguwar rigar ta kawo ɗankwali ta ɗaura ta feshe jikinta da turare mai sanyin ƙamshi , ta shimfiɗa darduma tasa hijab ,ta fara rama sallolin da ake binta , Bayan ta idar ta ɗaga hannunta sama ,tana cewa " _Ya Allah kasan abinda nakeso iyayena sunƙi yimin ,ya Allah ka yafemin abinda nake akatawa ya Allah ka basu iko su ƙyaleni inbi son raina "_ Ta shafa adu'ar tana share hawaye , tunowar da tayi mamy ta kirata ne yasata saurin ɗaukar wayarta ƙirar infinix hot 8 ta fice , Koda yaushe wayarta a code take ko ina saika sa number yake buɗewa . Tana isa palon ta samu Humaira har tayi wanka ta shirya ,tana sanye da riga da zani na leshi pink itama tayi kyau sosai amma ba kamar Anisa da ko batayi kwalliya ba take ɗaukar hankali. Tana zuwa ta zauna kusa da mamy a kan kafet kasancewar tare sukecin abinci ,mamy tace "wai har yanzu ciwon cikin ne ?" Anisa tayi murmishi kafin tace ",mamy ai yayi sauƙi "suka fara cin abinci , Bayan sun kammala Humaira ta kai kwanukan kitchen ,suna zaune suna kallon arewa24 ,Humaira ta ɗauki remote ta sauya tasha i zuwa mbc action , film ɗin da suke haskawa ne ya saukar mata da kasala ta lumshe ido,cikin sauri kuma tace "dalla malama ki kashe mana mtsw ". Mamy tace "Humaira sauya tasha kinsan Anisa batason tashar turawa "Humaira tace...! Wai mekuke jirane zaku iya fara payments tun yanzu mutane 30 nake buƙata suna cika aradu duk maiso yayi haƙuri 👏. Posting uku 500 Posting biyar 1000 Zaki tura da kuɗinki ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habib first bank shedar biya ta wannan number 08141799224 idan kuma mtn ne kati ta wannan number hotonsa 08141799224 ƴan Niger kuyi magana ta wannan number +22784506476 MOM ISLAM [6/11, 10:33 PM] Zainab✍️: *🪂NADAMA🪂* Zainab Habib(Mom Islam) Elegant online writers Follow me on wattpad https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends Tabbas naji ƙorafinku akan kuɗin littafin yayi yawa ,inason ku sani bawai iya shi kaɗai zan dinga posting ba amma daga yau da gobe na bada bonus dominku ki turo 200 ki karanta hankali kwance ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank shedar biya ta wannan number 08141799224 idan kum kati ne ,zaki ɗauki hoton katin ki turomin in sambaɗaki a grp ƴan Niger kuyimin magana ta numberta. Bismillahir rahmanir rahim. _____________🆓P 3 Mamy wai saiki dinga bin abinda anty Anisa takeso bayan ita ba komai ke burgeta ba" Humaira ta faɗa tanfan zuwa makaranta dole Humaira ta tafi ita kaɗai , Ƙarfe ɗaya da rabi (1:30pm) mamy ta shiga ɗakin Anisa ta samu tayi wanka tana sanye da riga da wando wanda yayi mata kyau ,mamy tace "yaufa dadynku na hanya idan cikin ya lafa miki kizo mu shiga kitchen "cikin farinciki Anisa tace "naji sauƙi mamy muje " Mamy tayi mumishi suka wuce , Bayan sun gama haɗa masa shinkafa da miyar kifi wacce taji kayan ƙamshi suka gyara grin , Anisa na palo tana zaune taji mamy dake bedroom ɗinta tana waya tana cewa "wanne ne na sha da madara kuma wane ne zan dinga shafawa a fuska ,kai amma turaren nan yanada keyau har kyauta Abban Anee yayi min "Mamy ta tuntsire da dariya . Anisa dake jinta taja tsaki mtsw kafin ta miƙe tabar gurin ,tana zuwa ɗakinta ta kifa kanta a bed tare da sakin kuka ,da sauri ta share hawayen tare da awowa palon cikin ƙwarin guwiwa kai tsaye ta wuce bedroom ɗin mamy , tana shiga ta sameta ta gama waya tana shirin jona chaji ta zauna gefenta kafin tace " mamy ina son aure !" a razane mamy ta kalleta kafin tace "Anee abin har ya girma haka ki kalli ƙwayar idona kice aure kikeso ?"Anisa ta sunkuyar da kai ,Mamy ta numfasa kafin tace "burunmu shine ki kammala karatunki ki kama aiki wanda zaki dogara dashi kina samun albashi mai tsoka ,daga wannan lokacin duk wanda kika kawo walahi inhar mun yaba da halinsa zamu aura miki shi " Anisa ta miƙe fuuu tabar mamy ba surutunta , sallamar dady da taji a palo ne ya sata fitowa da sauri tana cewa "Abban Anee surprise ne kuma yau ?"dady yayi murmishi ya riƙe hannun mamy suka wuce bedroom ɗinta , zama yayi a kan ɗaya daga cikin kujerun dake gurin ,mamy ta kawo masa ruwan sanyi tana masa sannu , cikin sauke ajiyar zuciya yace "yawaa ya naji gidan shiru ko suna makaranta ne ?" Mamy ta ɗan taɓe baki kafin tace "Anisa dai yanzu tabar nan ,Humaira kuma tana makaranta " Dady yayi murmushi kafin yace ",har yanzu ƙin makarantar tata yana nan kenan ?" mamy ta miƙe tana cewa "wanka zaka farayi ko abinci zakaci ?" dady yace "baki bani amsata ba "mamy tace "zan baka wanne zaka farayi ?dady yace "barinyi wanka sannan ". Yana tafiya toilet mamy ta wuce kitchen dan haɗa masa abinci ,bayan ta kammala ta kawo ta ajiye kan table ta zauna tana jinjina maganar Anisa . Bayan dady ya fito daga wanka ya shirya cikin shadda mai ruwan ƙasa ,ya zauna yana duba lokaci a wayarsa , ganin ƙarfe biyu har da mintuna ya sashi miƙewa yana cewa "mamy barinyj sallah , Daga nan ya wuce masallacin gidan da baya rabo da jama'a ,yana idar da sallahr bayan yayi adu'oinsa ya dawo gida ya zauna cin abinci , Ihun da suka jiyo ne yaja hankalinsu ,dady na cewa "kamar Anisa ?"mamy ta fice da gudu cikin tashin hankali ,tana zuwa ta sami anisa kwance tana riƙe da mararta hawaye shaɓe-shaɓe a fuskarta ,a razane mamy ta ƙwalawa dady kira a halin yanzu ko numfashi batayi , dady ya shigo cikin saura yana tambayar wai meke damun Anisar ne ?" mamy kam baki ya kulle ta fara yi masa nuni da hannu alamar ya kama mata ita suje mota , Bayan ya kamata an sata a mota ,dady yayi driving ɗinsu zuwa asibitin Dr Zakari , suna isa aka wuce da ita emergency roon aka fara bata taimakon gaggawa , dady da mamy dake tsaye a harabar asibitin kowa ƙirjinsa na dukan 3 ,kiran da dr yayi musu ne yasa su katse tunaninsu suka nufi office da sauri . Suna shiga dr ya miƙawa dady hannu kafin yace...! Yanzu wasan ya fara Ki biya 200 ki karanta  wannan garaɓasar daga gobe insha Allah zai koma kuɗinsa. 08141799224 Mom Islam [6/11, 10:34 PM] Zainab✍️: *🪂NADAMA🪂* Zainab Habib(Mom Islam) Elegant online writers Follow me on wattpad https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends Tabbas naji ƙorafinku akan kuɗin littafin yayi yawa ,inason ku sani bawai iya shi kaɗai zan dinga posting ba amma daga yau da gobe na bada bonus dominku ki turo 200 ki karanta hankali kwance ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank shedar biya ta wannan number 08141799224 idan kum kati ne ,zaki ɗauki hoton katin ki turomin in sambaɗaki a grp ƴan Niger kuyimin magana ta numberta. Bismillahir rahmanir rahim. _____________🆓P 4 Yace "yarinyarku tana buƙatar wani abu ɗaya " cikin hanzari momy tace "doctor muna jinka inhar shine farincikinta " Dr ya gyara zaman farin gilashin dake manne a idonsa kafin yace ",ya kamata a matsayinku na iyaye ku san abinda takeso da wanda bataso , spam yayi mata yawa kuma alamu ya nuna ƴarku tana da matsananciyar sha'awa ,inhar kunaso ta dena ciwon ciki to tabbas aure shine magani " . Dady ya kalli mamy itama ta kallesa sai ta kalli Dr tace "eh zamuyi mata dazarar ta kammala karatunta " , Dr yace "kudai hanzarta ". Ƙarfe 4:21pm Anisa ta farka bakinta ɗauke da salati , ta juyo ta kalli dady ta kalli mamy ta ruƙo hannunta tana cewa "mamy cikina ciwo ɗazu yanzu ya daina " A inda tayi maganar abin tausayi Dady yace "Allah ya baki lafiya". Kasancewar ta sami suƙin jikin nata aka sallamesu ƙarfe biyar da rabi ,suka koma gida. Bayan sun koma suna shiga suka tarar da Humaira ta gyara ko ina na gidan sai tashin ƙamshi yake , mamy ta wuce da Anisa ɗakinta taje kitchen haɗa mata tea , Bayan ta haɗa ta kawo mata tare da yi mata sannu ta buɗe mata magungunan da zatasha ta fice . Bayan anyi magrib anyi isha'i dady ya dwo suka zauna jugum shida mamy ,mamy tace "a ganina mu aura mata wanda takeso " dady yai gaggawar dakatar da mamy kafin yace ",in bakida hankali ni inadashi , yarinyar ƙarama shine za'ace za'ayi auranta ko karatun kirki batayi ba ?gashi nan ko a makaranta Humaira ta fita ƙoƙari ,itace babba amma bata mayar da hankali ", Mamy tayi tsit uffan bata ƙara ce masa ba . Washe gari ta kama Alhamis dady bai koma gurin aiki ba , bayan an gama breakfast Anisa ta miƙe ta koma bedroom ɗinta , zama tayi kan bed tare da ɗauko wayarta dake jone a chaji tun jiya , murɗawar da mararta yayi ne yasata saurin riƙe mararta tare da runtse kyawawan idanuwanta ,tace "ya ilahi" sai kuma ta hau numfarfashi ,da sauri ta kuna bf tare da miƙewa tasawa ƙofar ɗakinta key ta fara kallo , Cikin ƙanƙanin lokaci ta fara mammatse ƙafafuwanta tana wani gyara zamanta tana fitarta numfashi kamar mai ciwo , jiƙewar da pant ɗinta yayi ne yasata sanya hannu a hq ɗinta tana shafowa idonta a lumshe , ring ɗin da wayarta tayi ne ya katse mata kallon tayi murmishi sbda ganin sunan my hero yana yawo a fuskar wayar , cikin murya irinta marasa lafiya tace "uhm Salim bani da lafiya amma na warke " Salim dake kwance kan haɗaɗɗiyar katifarsa ya kalli abokinsa Mustafa kafin ya saki murmishi yace "tunaninki ne yasani a gaba ubangiji ya baki lafiya zanzo in ganki zuwa anjima " . Anisa tayi murmishi kafin tace "no dady ya hanani tsayawa da kowa plas karkazo dady na gari " Salim ya tashi daga zaman da yayi kafin yace "to shikenan yaushe zanyi tozali da kyakkyawar fuskarki ?rabona da ganinki yau one week kenan ", Anisa tace "yakusa tafiya nayi maka alƙawarin zuwa mu gaisa " da sauri Salim ya miƙe tsaye kafin yace ",haba da gaske ? " Anisa na riƙe da mararta tace "eh man " daga nan sukayi sallama . Nannauyar ajiyar zuciya ta sauke kafin ta zauna tana nazarin rayuwar da take ciki. Salim kam daɗi ne ya ziyarci zuciyarsa ya miƙawa Mustafa hannu suka tafa yace "kai abokina gashi zakayi tafiya baka haɗu da babyn tawa ba " Mustafa dake haɗa kayansa cikin jaka irinta ƴan ƙwallo yace "ai zamuzo musha biki karka damu abokina " daga haka suka wuce tashar mota ,Mustafa ya shiga motar zuwa Kano ,Salim ya dinga ɗaga masa hannu har mutarsu tayi nisa . Zuwa yamma Salim yana kwance zuciyarsa na sharaɗa masa irin saukar da zai yiwa gimbiyar tasa....! My fans ki hanzarta biyan naki kisha karatu 😍 MOM ISLAM [6/12, 6:25 AM] Zainab✍️: *🪂NADAMA🪂* Zainab Habib(Mom Islam) Elegant online writers Follow me on wattpad https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends Tabbas naji ƙorafinku akan kuɗin littafin yayi yawa ,inason ku sani bawai iya shi kaɗai zan dinga posting ba amma daga yau da gobe na bada bonus dominku ki turo 200 ki karanta hankali kwance ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank shedar biya ta wannan number 08141799224 idan kum kati ne ,zaki ɗauki hoton katin ki turomin in sambaɗaki a grp ƴan Niger kuyimin magana ta numberta. ____________________🆓P5 A ɓangaren Anisa kuwa tanason dady na tafiya gobe ta kaiwa Salim ziyara. Da misalin ƙarfe 5:pm Humaira ta shigo ɗakin Anisa , samunta tayi tana bacci ,ta zauna a gefen gado kafin ta fara kiran sunanta Anty Anisa, Anty Anisa ,firgit Anisa ta tashi daga baccin datasamu ya ɗauketa daƙyar cikin fara tace ",Humaira bansan lokacin da zaki girma ba ,har sau nawa zance kidena tashina idan na bacci ko kin mance ne ? Humaira tace "am sorry anty dama dady ne yace "wai ki fito muje gidan hajiya " Anisa tace "ke ni babu inda zani ki tafi ki bani guri " Humaira tace "Anty Anisa kinga tulin kayan da dady ya nuna mana a waya kuwa ?wallahi yace "daganan zamu taho dasu duk suna gidan hajiya " Anisa tayi tsaki mtsw kafin tace "ki zaɓo hardani cikina na ciwo ". Humaira kam dole ta koma ta sanarwa su dady ,mamy tace "amma kaima ka mance Anisa ne batason zuwa anguwa ko kaɗan "dady yace "ku ƙyaleta tunda kun shirya muje " mamy ta tafi ɗakin Anisa ta sameta a kwance tayi ruf da ciki ,ta girgiza kai kafin tace "Anisa " Anisa ta juyo tayi kamar irin ciwon cikinta ya tashi tana nishi tace "mamy cikina ni bazan iya zuwa ba " cikin tausayawa mamy tace "Allah ya baki lafiya , sai mun dawo " Anisa tace "tom ". 5:20 Mamy da dady da Humaira suka fita a motarsa , kai tsaye suka wuce gidan hajiya tudun wada , sunyi tafiya mai nisa kafin suka iso gidan ,dady yayi parking a ƙofar gida kasancewar mota bazata shiga gidan ba . Suka shiga dukkansu da sallama a bakinsu , Hajiya dake cikin ɗaki tana shara ta fito tana amsa sallamar tana faɗaɗa fara'arta , cikin zolaya Humaira tace "walhi hajiya bakya gajiya da aiki jibi gida kamar an lashe tsabar ƙalƙala " hajya ta kamo hannun Humaira tana cewa "ah Jamila ku shiga man ,su dady suka shiga ,Humaira ta taya Hajiya haɗa musu lemu ta kawo musu gabansu bayan ta janyo musu tebur. Shugowa Hajiya tayi hannunta riƙe da kular abinci ta ajiye musu ta koma ta ɗauko plet da cokali ta ajiye a gabansu kafin ta zauna tana cewa to ina yuninku " Dady ya sauko ƙasa ya gaishe ta hakama mamy ta sauƙo ta gaisheta daga nan suka ɓarke da hira . A ɓangaren Anisa kuwa , su mamy na tafiya ko anguwar basu bari ba ta miƙe da sauri ta shiga wanka ,tana fitowa ta shafe jikinta da mai mai ƙamshi kana ta kawo zafafan turaruka masu ƙamshi wanda dady ke siya mata duk ƙarshen wata , ta feshe jikinta dasu kasancewarta gwana gurin tsara kwalliya yasa tayi kyau sosai , ta buɗe drowa ta ɗauko riga da wando ,rigar fara wandon baƙi ta kawo after dress tasa baƙa a sama , tayi rolling kanta da farin ɗankwali , tayi kyau matuƙa ta kuma feshe jikinta da turare ,ta ɗauki wayarta da hand bag ɗinta ta fice tare da buɗe get bata jira driver ba sbda batason kowa yasan ta fita , a ƙofar gidansu ta danna number Salim ,cikin sa'a ya ɗaga kafin yace ",baby jikinne ?" Anisa tace "albishirinka " Salima yace "goro fari tass "Anisa tace "gani nan zuwa yanzu su dady sun fice ,amma ina gaisheka zan dawo kar su samu na fita "cikin rawar jiki Salim yace "aiko nagode barin fara rawa ,ta kashe wayar . Da sauri yahau gyara ɗakinsa tare da tanadar abubuwan da yasan yanada buƙata ,kai tsaye yaje wani chemist ɗin abokinsa ya karɓo wani magani wanda tuni sunyi maganarsa ,ya dawo ya buɗe 5alive yasa a ciki ya girgiza , cikin ƙanƙanin lokaci ya gama gyara komai harda wanka yayi ya sauya kaya ya zauna zaman jiranta . Kiran da yaji ne yasashi ɗagawa yace "kina dai-dai ina ?" Anisa tace "ai gani a ƙofar gidanka " Salim ya tashi zaune dan ji yake kamar a mafarki ,ya sanya takalmansa ya fice yaje tarbota . Suna isowa ya nuna mata kujera mai zaman mutum biyu ,bayan ta zauna ya cika mata gabanta da kayan ciye-ciye kafin yace ...! 08141799224 Mom Islam [6/12, 6:25 AM] Zainab✍️: *🪂NADAMA🪂* Zainab Habib(Mom Islam) Elegant online writers Follow me on wattpad https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends Tabbas naji ƙorafinku akan kuɗin littafin yayi yawa ,inason ku sani bawai iya shi kaɗai zan dinga posting ba amma daga yau da gobe na bada bonus dominku ki turo 200 ki karanta hankali kwance ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank shedar biya ta wannan number 08141799224 idan kum kati ne ,zaki ɗauki hoton katin ki turomin in sambaɗaki a grp ƴan Niger kuyimin magana ta numberta. ____________________🆓P6 My Any kinsan irin farincikin da nayi kuwa ?" Anisa ta saki ƙayataccen murmishi wanda ke ƙarawa fuskarta kyau point ɗin dake kumatunta ya loɓa ,ta ciro wayarta ta kalli lokaci ta kalli Salim kafin tace "ƙarfe biyar da minti hamsin ,nikam zan wuce karsu dady su dawo "Salim ya ɗan yi murmishi kafin yace "haba my Anty ya kike abu kamar ba  wayayyaba ki saki jiki kisha drinks "yana maganar yana zuba mata a glass cup ,Anisa ta ɗauki juice ɗin ta ɗan kurɓa ta ajiye sbda gabanta na dukan uku-uku ta gyara zaman mayafinta tana ci gaba da kallon agogo ,tashi ɗaya taji kanta na jujjuyawa ta dafe kanta da tafin hannunta tare da cewa "my hero kaina nayimin wani iri " Salim jiki na rawa yace "hau gado ko gajiya tafiya ce idan akayi magrib sai in kaiki gida "batajin ƙarfin jikinta ko kaɗan hakan yasa ta miƙe tana tangaɗi ta haye gadon . Gata dai a kwance amma idonta biyu jikin sai a hankali . Da sauri Salim ya rufe ƙofar ɗakin tare da danna saƙata ya fara haramar cire kayansa ,bayan yayi zigidir ya juyo gareta ,ya cire mata after dress ɗin  jikinta ya cire ɗankwalin kanta ,kasancewarsa mai muguwar sha'awa yasa saga ganin gashin kanta joystic ɗinsa ta miƙe samɓal , yaci gaba da cire mata riga bra ɗinta suka baiyyana "wow masha Allah "Salim yace  yai azamar ɓalle bra ɗin ta baya ya cillar da ita gefe yakai hannunsa duka biyu ya tallafosu yana wata iriyar dariya kamar zautacce , shafasun da yakeyi ne ya kuma azalzalosa akan ya kai bakinsa ko zaiji sauƙin sha'awar kasancewa da ita da yakeyi , ya kama kan nipple ɗinta da basu wani fito ba yakai bakinsa ya riƙe ɗayan da hannunsa yana mulmulawa a hankali , Anisa kam kallonsa take babu ko magana kuma ta kasa hanasa abinda yakeyi amma bakinta na motsi , a hankali ya cire mata dogon wandon dake jikinta ya fara shafo hq ɗinta yana sauke wani irin ajiyar zuciya yana cewa "Ashh ..ba..by...za..za...zan   au...aureki ash wayo "da sauri yaje gabab mirror ɗinsa ya ɗauko wata roba wacce already ya kwaɓa zuma da madara a cikinta , ya mulke kowanne sassa na jikinta dashi ,ya fara bi yana lashewa ya sauke numfarfashi , kamoshi da Anisa tayi ya sashi jin gabansa ya bada rasss a tunaninsa ihu zata kurma masa sai yaga ta fara cewa "my hero help me pls cikina "tana maganar tana daɗa matso dashi saitin hq ɗinta , abin nema ya samu wai matar bakanike ta haifi sifana 😱 Salim yakai hannunsa gabanta yana washa dashi cikin salo na ƙwarewa idonsa a lumshe , ga dukkan alamu maganin ko yayiwa Anisa aiki bai kamata sosai ba dan yanzu kam tana iya magana sosai , ya mirgina gefe yana mai haɗe bakinsu guri ɗaya kafin yace "my Any ashe kema kinso ?"idonta a nasa ta daɗa matso dashi tana wani sakar masa numfarfashi tana wasa da gashin da yayi luf a ƙirjinsa , Salim yakai bakinsa ƙasanta yana mai zura harshensa ya fara wasa dashi ta tsaka tsakin hq ɗinta yana wani hura mata iska , Anisa kam duk abinda yake birkitota yake ta kai hannunta da ƙarfi ta janyosa suka rungumi juna , burinta shine taji joystic ɗinsa ta cika mata hq shine babban muradinta...! Gaskiya free page bazaiyi tsawo ba sbda wasu dalilai kuma wacce ta zageni a wannan littafin na barta da Allah sbda bansaki dole ki karanta ba balle ki ƙi fahimtar abinda nake nufi . Kuyimin afuwa zanyi typing anjima MOM ISLAM [6/12, 6:26 AM] Zainab✍️: *🪂NADAMA🪂* Zainab Habib(Mom Islam) Elegant online writers Follow me on wattpad https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends Tabbas naji ƙorafinku akan kuɗin littafin yayi yawa ,inason ku sani bawai iya shi kaɗai zan dinga posting ba amma daga yau da gobe na bada bonus dominku ki turo 200 ki karanta hankali kwance ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank shedar biya ta wannan number 08141799224 idan kum kati ne ,zaki ɗauki hoton katin ki turomin in sambaɗaki a grp ƴan Niger kuyimin magana ta numberta. ____________________🆓P7 Sun shagala sosai taji ring ɗin wayarta , a zabure ta ture Salim ta miƙe jiki na rawa ta nufi inda ta ajiye hand bag ɗinta ta ciro wayar ta kalli sunan sister Humaira dake yawo a screen ɗin wayar , gabanta na dukan uku-uku ta amsa kiran , daga can ɓangaren Humaira na dariya tace "anty Anisa ina tayaki baƙinciki munci dady a mr bigs " Anisa tace "ni na ɗauka ma wani abun zaki faɗamin kun dawo ne ?" Humaira tace "ai mukam sai wajen ƙarfe tara dan dady ma yaje anguwa sai ya dawo zai ɗaukomu mu taho amma momy ina tunanin ta taho " Anisa tace " whatt" ta tahofa kikace ? Humaira tace "eh sbda Fiddausi ta kirata a waya wai tana gidanmu shine ta tafi " a hanzarce Anisa ta kashe wayar kafin ta ɗauki wandonta zata saka Salim ya ruƙo hannunta yana yi mata magiyar tayi haƙuri ko sau ɗaya ne yayi " Anisa ta zaro ido kafin tace "Allah ne ya fargar dani sbda zina muke shirin aikatawa nikam wallahi bazanyi ba ,taci gaba da magana tana rufe ido a dole bata son ganin joystic ɗinsa dake tsaye kyam . Idanun Salim sunyi jajur ya ƙara kamo hannunta ta fizge lokacin da take saka rigarta ko tunanin ɗaukar bra batayi ba ta ɗauki mayafinta da jakarta da wayarta ta fice tana kuka . Tana fita Salim ya dannawa ƙofar saƙata tare da kwanciya yayi ɗai-ɗai yana biyawa kansa buƙata da kansa. Anisa na fita ta tari mai mashin zuwa anguwarsu Tudun wada ,tana Allah-Allah kar momy ta iso imma ta iso karta ganta , cikin ikon Allah suka iso ,ta sauka taba mai mashin kuɗinsa ta bubuga get aka buɗe mata ,mai gadi na cewa "sannu gimbiya Anisa na ce masa mamy ta dawo ? " mai gadi yace "a'a har yanzu bata shigo ba " Anisa tayi hamdala ta shige babban palonsu ta wuce bedroom ɗinta ta faɗa toilet bayan ta cire kayan jikinta ta sakarwa kanta ruwa tare da adu'ar niyar wanka , Tana gamawa ta fito ɗaure da towel taji nocking wanda ko ba'a sanar mata ba tasan mamyn ce , A hankali ta isa bakin ƙofar ta buɗe tare da washe baki tace "mamy har kun dawo " mamy ma na murmishi tace "nice na dawo sbda Fiddausi tazo ,ko baki ganta ba ?" cikin dubur burcewa Anisa tace "mamy ba...ban...ganta..bafa " mamy ta fara ƙwalawa Fiddausin kira amma shiru , wayar dake hannunta ta danna tare da lalubar number Fiddausi ,ring ɗaya ta ɗaga kafin tace "Anty da nazo bakyanan shine na wuce gidan Mama Ruqaiyya " mamy tayi ajiyar zuciya tace "to ki gaisheta yaushe zaki ɓulle " Fiddausi tace "zuwa gobe Anty " mamy tace "Allah ya kaimu". Anisa da tayi mutuwar tsaye ta sauke ajiyar zuciya wacce mamy ma saida taji tace "inafa gidannan mamy da tazo da na ganta "mamy tace "to me aka dafa mana " Anisa ta ƙaƙalo ciwon ƙarya ta riƙe ciki tare da cewa aush "mamy wlhi sai yanzu na samu nayi wanka tunda kuka tafi nake cuwon ciki " mamy ta galla mata harara kafin tace "yanzu abin naki ko kunya babu ko ?"Anisa tayi ƙasa da kanta tana cewa "kiyi haƙuri mamy , mamy tace "a haɗa tea inaga ko su dady sun taho ,dukda sunci abinci zai buƙata " jiki na rawa Anisa tace "toh " Dan ta matsu mamy kauce ta bata guri sbda gani take kamar mamy zata iya gano abinda sukayi itada Salim. Ƙarfe 10:00pm dai-dai motar dady ta shigo , yana parking suka fito tare da Humaira ya buɗe mata both ta ɗibi tsarabarsu ,suka shigo . Anisa dake jere cups a dinning taje da gudu ta rungume Humaira tana cewa "ai tun daga nan a buɗe a bani nawa sannu da dawowa dady "dady da fara'a a fuskarsa yace "ywwa Anisa ya aiki ?" Anisa tace "lafiya ya hajiyar " dady ya amsa da tana gaisheki tace ,tana binki bashi "Anisa ta riƙe baki tana dariya itada Humaira , a gurin Humaira ta zube babbar jakar dake cike da kaya ta ajiye kan kafet tana tamayar mamy da Fiddausin fa ?" dady kuma ya wuce bedroom ɗinsa . Anisa tace "mamy na ɗaki Fiddausi ta wuce gidan mama Ruqaiyya sai gobe ". bayan Anisa ta gama aikin ta zauna gurin Humaira suka fara duba kyayyaki ,turaruka ne da kayan lashe-lashe (ƙwalama) da dambun nama wanda Hajiya ta bayar a kawo , Anan suka raba kayan kasancewar nasu ne na mamy na ɗakinta ta wuce dashi, Washe gari da asbha bayan anyi sallah kasancewar ranar Asabar ne yau kuma dady zai koma Kano kuma basu da makaranta yasa tunda sukayi sallah suka koma bacci , ƙarfe 9:10am yai dai-dai da shigowar kiran Salim ,murya ƙasa-ƙasa yace...! Free page ya kusa ƙarewa ki mallaki naki sisters kisha karatu 😍. Mom Islam [6/12, 6:26 AM] Zainab✍️: *🪂NADAMA🪂* Zainab Habib(Mom Islam) Elegant online writers Follow me on wattpad https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends Tabbas naji ƙorafinku akan kuɗin littafin yayi yawa ,inason ku sani bawai iya shi kaɗai zan dinga posting ba amma daga yau da gobe na bada bonus dominku ki turo 200 ki karanta hankali kwance ta wannan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank shedar biya ta wannan number 08141799224 idan kum kati ne ,zaki ɗauki hoton katin ki turomin in sambaɗaki a grp ƴan Niger kuyimin magana ta numberta. Ƙarshen free page 👐 I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call 08066268951 ____________________🆓P8 A hankali Anisa ta farka tare da amsa kiran ta kara wayar a kunnenta kafin tace "aslamu alaikum " Daga can ɓangaren Salim yace "my  Any jiya kin barni a cikin wani yanayi  "Anisa tayi kamar ba da iya aka aikata abin ba tace "yanayin me ?" Salim na rungume ɗa pilo a ƙirjinsa yace "cikin kewarki da sha'awar kasancewa dake my Any kinyimin rowa jiya yaushe zamu ji daɗin juna " da sauri Anisa ta kashe wayar tare da cillata kan bed ta fara mammatse ƙafafuwa , sbda maganar da Salim yayi da yace suji daɗin juna shine ya tayar mata da matsananciyar sha'awa , ta buɗa ƙafafuwanta tare da sanya hannunta ta gefen pant ɗinta ta fara wasa da hq ɗinta tana sakin numfashi "takai tsawon minti 30 a haka ,daga ƙarfe ta jiƙe kamar wacce aka kwarowa ruwa ta kwanta tana mayar da numfashi . Su mamy na zaune a palo har 11:2 am lokacin sun gama breakfast dady na shirin tafiya , Humaira ma ta gama nata breakfast ɗin ta koma ɗaki , dady dake zaune kusa da mamy ya kamo hannunta kafin yace "me kuma yake damunki ?" mamy tayi rau-rau da ido kafin tace "nidai inaga Anisa bazata wani tsaya tayi karatu sosai ba ,tunda kaga sai dai inga Humaira ta fito da books ɗinta tana dubawa amma banda Anisa " dady yayi tsaki kafin yace ",haba nace ki dena damun kanki inhar karatu ne dole ta tsaya tayi sbda shine ginshiƙi kuma hanyar samun cin abincinta wanda zata dogara da kanta ,bafa mu zatayiwa karatunan ba ". Dajin haka ,mamy tayi tsit tare da rungume dady ta ɗaga fuskarta sama tana kallon tasa idanuwansu suka sarƙe ana juna kai kace sababbin fara love. Bayan Anisa ta gama aika-aikan ta cire kayanta ta shiga wanka tare da niya ,tana gamawa ta fito tana tsane kanta da towel ,tana goge jikinta da wanda ke ɗaure a ƙugunta . Bayan ta goge jikinta ta zauna gaban mudubi ta shafe jikinta da mai ta shafa powder ta sanya mai a bakinta ta zo gaban drowa ta ciro doguwar riga ta atamfa ,ɗinkin ya zauna a jikinta sosai kasancewarta mai ɗan jiki ba sosai ba ,kuma tana da yalwar na shanu. Juyawar da hanjin cikinta keyi ne ya sata riƙe ɗankwali a hannunta ta nufi ɗakin mamy da sauri kasancewar babu kowa a palo tana cewa "mamy wai har kunyi.... Ganinsu da tayi a tsaye rungume da juna ya sata sauri juyawa , Dady kuma ya fara faɗa da ƙarfi yana cewa " baki iya sallama bane da zaki faɗoww mutane babu neman izini wannan ai ba yi bane " Itadai Anisa ta ruga da gudu bata zarce ko ina ba sai ɗakin Humaira ta faɗa kanta tare da cewa "Humaira kina nan naje na ganowa kaina " , Humaira ta ajiye littafin dake hannunta ta ɗan maza kafin tace ",Anty Anisa me kika gani ,ai na ɗauka baccin kike " Anisa na dariya taba Humaira labari daga nan suka sheƙe da dariya aka shiga hirar samari , A hirar tasu ne Humaira tace "Anty Anisa niko ina Yaya Salim ne ? " Anisa ta ɓata rai tare da cewa "karki ƙara yimin zancensa wallahi " Humaira na dariya tace "halan yayi laifi mai girma ne ko ?" Anisa ta kamo wani zancen tace " bitar karatunki kuwa ? Humaira naci gaba da dariya tace "sosai ma ". Daga nan sukaci gaba da hira abinda suka daɗe basuyi ba . A ɓangaresu dady ,ko sawa a kira masa su Anisa baiyi ba sbda haushi ,kasancewar ƙa'ida ne idan zai tafi sai yasa an kirasu yayi musu nasiha ,yaukam taifiyarsa yayi mamy ta rakashi gurin mota ,sai da aka buɗe masa get ya fice sannan ta dawo cike da kewarsa...! Akwai zazzafan posting anjima wallahi inhar kuka jini shiru bani da chaji i promise zakuci dariya kuga ikon Allah kudai fans muje zuwa. Daga wannan page ɗin free ya ƙare sbda tsaro idan kikaga littafinan a waje to na sata ne . MOM ISLAM [6/12, 6:26 AM] Zainab✍️: *🪂NADAMA🪂* Page 9 ƊANƊANO Garin Jos Anguwar Tudun wada . Gidane ɗan madai-daici wanda da gannsa bazaka kira mutanen gidan da talakawa ba ,kasancewar akwai rufin asiri. Wata farar dattijuwar mata ce a zaune a tsakar gida kan kujera ƴar tsugunno , matar da a ƙalla zatayi 54yrs a duniya , tana da ɗan jiki a bakinta akwai haƙorin makkah ga dukkan alamu ta ziyarci ɗakin Allah , Cikin ɗaga murya ta fara kiran sunan Ummi ! Ummi ! wacce aka kira da Ummin ta fito a ƙalla zatayi shekaru 18 a duniya tana sanye da shadda ɓaƙa anyi mata ɗinkin doguwar riga , tasha adon duwatsu ,ta durƙusa gaban datijuwa kana tace "Umma gani " dattijuwar da aka kira da Umma tace "maza jeki gidansu Sa'a mai adashi kice idan kuɗin sun samu a bani  ,haba sai kace bana zubi ", Ummi ta miƙe tare da komawa ɗaki ta ɗauko mayafinta ta fita ,tana tafiya tana wasa da yatsun hannunta . Kasancewar gidan babu nisa yasa nan da nan ta iso tare da shiga da sallama , Sa'a dake zaune gaban murhu tana ɗora miyar dare kasancewar 5:20pm ne ,tana ganin Ummi tace "yawwa ƴar albarka shigo dama yanzu zan aika yaro ya kai mata " Ummi ta zauna kafin ta gaishe da Sa'a ,bayan Sa'an ta miƙa mata kuɗin hannunta tace "irgasu " Ummi ta ƙirga kuɗi dubu talatin ta miƙe tare da cewa "sai anjima " Sa'a tace "kice mata na gode ina gaisheta "Ummi tace "to " ta tafi . Tana gaf da shiga gida taji wata mota mai numfashi wacce ke fitarda raɓa tayi horn ,a hankali ta juya tare da ci gaba da tafiyarta cikin nitsatsen takunta ,kai tsaye ta shige gida da sauri ,ta tarar da Umma tana ɗaki ta isa gurinta tana cewa "yau akwai cin kilishi Umma kuɗinki sun fito " Umma tana daga ɗaki tace "me kyau ma kuwa ". Ummi na shiga ta miƙawa Ummanta kuɗin Umma ta irga taga sun cika ,tayi hamdala tare da cewa "gobe kasuwa zani siyo miki kayan kitchen kafin Allah ya baiyano da masoyin gaskiya " Ummi ta rufe fuska tana dariya , Umma na kasafin kuɗinta taji yaro yayi sallama ,bayan sun amsa sallamar ne yaron yace "wai ana sallama da wacce ta shigo yanzu " gaban Ummi ya bada dumm sbda bata son hira da samari ko kaɗan...! Fans wai kun gane a ina muke kuwa 😂 [6/12, 6:27 AM] Zainab✍️: *NADAMA* Page 10 Umma dake sauraron yaron tace "jekace inji wa " yaron ya fice ya tambayo ,sai gashi ya dawo yace "wai inji Alhji Muntari ɗan gidan Hajiya indon tudun wada " Umma ta riƙe baki kafin tace "yaron Alhji Musa kenan Musa bushasha ? amma ko in haka ne kaf anguwarnan anyiwa mahaifansa sheda maza tashi kije " Umma tace ,yayinda ta miƙe tana ɗura ruwa a buta kasancewar ankusa yin magrib. Ummi ta turo baki gaba ta fita bayan ta yafa gyalenta , tana zuwa ta sami Muntari tsaye hannunsa riƙe da waya ya jingina a jikin mota yana sakar mata murmishi , tana isowa gabansa tace "ina yini " Muntari ya amsa da lafiya lau ƴan mata ya gida ya karatu " Ummi ta amsa da lafiya lau , Muntari ya sauke sassanyar ajiyar zuciya kafin yace " tunda na hangoki ɗazu zaki shiga wani gida shine naji kin kwanta min duba da yanayinki ko ba'a faɗa ba ansan kinada tarbiya " Ummi ta rufe fuska kafin tace "nagode zan iya tafiya ?" Muntari na dariya yace "eh a'a amma tunda ana shirin kiran sallah to zan dawo gobe " Ummi data matsu ta koma gida tace "uhm ni ba anan anguwar nake ba " ta shige gida da gudu . Waye Musa ? Alhji Musa shine mahaifin Alhji Muntari , sunyi zama a Kano yana da katafaren gidan buredi wanda ake masa laƙabi da Nagarta bread , tun bayan rasuwar mahaifansa yake zaune a Kano ,yana ci gaba da sana'ar buredi , sosai Allah ya ɗaukakasu ,kafin mahaifinsa Alhji Musa ya rasu ,sukanyi buredi da buhun fulawa ɗaya , cikin ikon Allah suka koma yin biyu gaba gaba har huɗu da harkar ta karɓesu suka koma yin buhu goma har buhu ashirin sunayi a rana , arziƙi ya dinga hau hawa cikin hukuncin ubangiji Alhj Musa yasi fili a Jos a tudun wada , aka ƙera masa tamfatsetsen gida mai kyau kamar a ƙasar turai , ya dawo nan da iyalansa ,lokacin Muntari yanada 20yrs a duniya yana makarantar gaba da sakandiri , tun daga Aihuwar Muntari Allah bai ƙara bawa Aisha aihuwaba har Muntari ya kammala karatunsa ,yabi mahaifinsa sukaci gaba da gudanar da harkar buredinsu . Lokacin da Muntari yakai shekaru 30 lokacinne Allah yayiwa mahaifinsa rasuwa , sunyi kuka sosai musamman mahaifiyar Alhji Musa data tsufa take zaune a Kano kasancewar tun yana yaro iyayensa suka rasu . Bayan anyi sadakar bakwai  kakar Muntari ta wajen Uba na shirin tafiya yace "babu inda zata ,sbda tausayinsu da takeyi dole ta dawo zama tare dasu . Kwanci tashi asarar mai rai har akayi arba'in ɗin mahaifin Muntari suna jin mutuwarsa kaf dangin saida suka girgiza , Cikin ikon ubangiji mahaifiyar Muntari ta fita daga takaba , yaci gaba da gudanar da harkar kasuwanci cikin aminci da riba dakuma amana, Wannan kenan. Koda Muntari ya koma gida ya sami kakarsa da suke kira da Inna ,ya sabar mata da haɗuwar da yayi da budurwa , ɗazu ya akan tayi masa kuma ƴar gidan Alhaji Usman ce , Inna tayi murna sosai ,sbda marigayi Alhj Usman da marigayi Musa abokaine kuma anyi zaman mutunci . Washe gari bayan anyi sallahar asbha mahaifiyar Muntari tazo gaisheda  Inna ,bayan sun gaisa take bata labarin Muntari zaiyi mata kishiya ,kasancewarsa ɗan fari kuma a gaban Uwar miji take yasa ta jin kunya ta fice da sauri , Inna tayi murmishi tare dayin fatan Alkairi . Bayan da Ummi ta koma gida jiya ta sanarwa da Umma wanda yazo gurinta duk da yaron ɗazu ya sanar da ita , bayan sunyi magrib sunci abinci anyi isha'i ,Umma ta gyara zama tare da kiran sunan Ummi tace " Jamila tun bayan rasuwar mahaifinki ,da kika kai munzalin da kika mallaki hankalin kanki nake adu'ar ubangiji ya fito miki da miji na gari ,nasan Allah ne ya amsa adu'ata shiyasa wannan bawan Allahn yazo gareki ,dan Allah karki watsamin ƙasa a ido Jamila " Ummi ta sunkuyar da kai ,sbda a kullum abinda mahaifiyarta takeso shi takeso burinta shine farinciki ya ɗore a fuskar Ummanta a koda yaushe , ta share hawayen da suka zubo mata tace ..! Sannu a hankali zaku gane inda muka dosa [6/12, 12:14 PM] Zainab✍️: *NADAMA* Page 11&12 "Umma zan amince da duk abinda kike sona dashi ",Umma ta shafa kanta tare da sanya mata albarka. Asalinsu Umma ƴan garin Maiduguri ne ,gudun hijira na faɗace -faɗacen da akeyi ne ya dawo dasu garin jos unguwar Dogon agogo , Tun bayan auransu da Alhaji Usman iyayen Umma wato Zainab suka rasu , Alhj Usman yana sana'ar jan doguwar mota yana kai kaya gari-gari , tun yanada mota ɗaya har Allah ya azurtashi da motoci har goma manya , da kuma wacce ya siya ƙarama ta hawa , Kwanci tashi yayi arziƙi na ban mamaki yaje makkah yakai mahaifiyarsa Amina makkah lokacin mahaifinsa ya rasu , akwai wani ɗan uwansa ana ce masa Abdullƙadir shima Alhji Usman ya kaishi makkah , daga nan yakai Hajya Amina makka , bayan ta dawo da wata bakwai Allah yayi mata rasuwa ,ƴaƴansu biyu da Ruqaiyya da Jamila, lokacin Ruqaiyya tayi aure da shekara ɗaya tana ɗauke da ciki wata takwas ,sunyi kuka da mutuwar mahaifinsu ,tun bayan rasuwar Alhj Usman Umma ta kama sana'ar kayan kitchen suna samun alkairi sosai , Kullu nafsun za'ikatul maut aranar wata Juma'a da safe da misalin ƙarfe goma dai-dai aka bugowa Umma waya jikin mahaifiyar Alhj Usman ya tashi , a hanzarce Umma ta fice da gudu mayafi kawai ta ɗauka kasancewarsu babu nisa , dana tafiya tana haɗawa da gudu kafin takai ƙofar gida ta hango mutane ana cike kowa yayi cirko -cirko , Umma na gani ta fashe da kuka kafin tace "shikenan suntafi babu manya " tana shiga ta samu anata salati masu kuka nayi ana hanasu ,Umma ta zauna a kan dakalin gidan tare da rafka tagumi tana tuno abubuwan da mahaifiyar mijin nata take yi mata na alkairi . Batamayi kuka ba sai da taga an wuce d gawar a makara ta miƙe tana sumbatu ,dole aka riƙeta ,Ruqaiyya dake da tsohon ciki ta kalli Umma ta share nata hawayen abda tunowar da tayi Umma marainiya ce batada uwa batada uba ,kuma itakaɗai iyayenta suka haifa sai ƴan uwan iyayenta wasu ma ba lallai ta sansu ba . Bayan anyi sadakar uku ya rage sai umma da Abdulƙadir wato ƙanin mijinta da ƴar uwar uwar mijin da Jamila ,sai da akayi sadakar bakwai sannan suka koma gida , Abdulƙadir yaci gaba da kula da dukiyar Alhj Usman cikin aminci ,duk ƙarshen wata yana sanya musu ribar da akace ya raba gida uku ya bawa Umma biyu ya ɗauki ɗaya . Lokacin da cikin Ruƙaiyya ya cika wata tara da kwana goma ,a safiya Litinin naƙuda ta kamata , kasancewar ta kira Umma ,Umma ta tura mata Jamila wato Ummi , Daga baya itama ta tafi , Umma na sallama ta samu ƴan uwan mijin Ruqaiyya har sun ƙarɓi aihuwa kasancewar a gida ta aihu ta haifi yarinyarta mace kyakkyawa , sai da Umma tayi ƴar ƙaramar ƙwallah duk da aihuwar fari ce amma wani sa' in sukanyi wasa da dariya. Cikin ikon Allah ranar suna yarinya taci suna Salma , taga gata da kayayyaki ta fannin Umma da dangin mijin sbda suna son Ruqaiyya sosai , har Umma ta tambayi wankan gida suka hana sabda zasu bata kulawa kamar inda Ummanta zata bata ,Umma tasan halinsu na kirki ta barmusu Ruqaiyya ,kwanci tashi asarar mai rai har sukayi ar'bain da kwana goma ,a ranar taje gidan Umma da goyon zuƙeƙiyar yainyarta wato Salma suna kiranta da Afnan , tanayin sallama Umma ta fito daga ɗaki ita da Ummi wato Jamila , suna mamakin kyau da ƙiba ga wani haske da Ruqaiyya tayi , suna shiga ɗaki Ummi tace "abamu sirrin Anty Ruqaiyya " Ruqaiyya na dariya ta kunto Afnan ta direta a cinyar Umma tare da zama kan ɗaya daga cikin kujerun , kasancewar ɗakin yana ɗauke da kujeru huɗu da mai zaman mutum biyu da kuma mai zaman mutum ɗaya guda biyu , Umma na kan mai zaman mutum biyu Ruqaiyya ta zauna a mai zaman mutum ɗaya , Ummi ma tana kan mai zaman mutum ɗaya . Bayan sun gaisa aka shiga hira Ruqaiyya na faɗin irin alkairan da iyayen mijinta suka dinga mata Umma na godiya , ƙarfe 11:20 suka ɗora girkin shinkafa da miya wacce taji kifi da latas da cocumba da tumatur da albasa , bayan sun kammala aka zubowa Umma Ummi ta zubo musu itada Ruqaiyya , suka ajiye na dare a foodflaks babba . Suna kammala ci akacigaba da hira har akayi azahar sukayi sallah , Abdulƙadir ya shigo ,kasancewar yau ya sauka a gari , ya shigo gidan Umma da sallama ,Umma ta fito tana faɗaɗa fara'arta kafin tace "muryarka bata ɓuya ,Abdulƙadir yayi dariya kafin yace" Umma kenan ashe kin kusa fita ?" cikin wani irin yanayi Umma tace "gobe ne " Abdulƙadir yace "Allah yayi masa rahama "ya ƙarasa cikin ɗakin hannunsa riƙe da bako har guda biyu ya ajiyesu a ɗakin Umma , Ruqaiyya da Ummi na ganinsa suka hau murna kowacce na ƙoƙarin gaishesu , bayan ya amsa da cewa "mai jego ya baby "Ruqaiyta tayi murmishi batace komai ba , Ummi ta ɗauko masa yarinya ta miƙa masa ,ya karɓa tare da kwararo mata adu'oi ya tofa mata , Ruqaiyya ta zubo masa abinci ta kawo masa ruwa , bayan yaci yayi hamdala ,ya buɗe bakin bako bag ya miƙowa Ruqaiyya ,kana ya kira Umma ya bata nata , Ruqaiyya ta buɗe nata ta fara ɗago atamfofi har kala huɗu masu tsadar gaske ga manshafawa da sabulai da rigar yarinya kala biyu ,har ƙasa ta durƙusa taje gabansa tana yi masa godiya. Umma dake fito da nata kayan ta fashe da kuka tana cewa "Abdulƙadir ubangiji ya baka mata ta gari ya kareka daga dukkan sharri "Abdullƙadir da kansa ke sunkuya yana amsawa da Amin yace "Umma kome nayi miki ai ban faɗi ba ,duk daga cikin dukiyar yaya Usman ne kuma ke kika nunarmin da yin alkairi " Umma kam bakinta ya rufe , Ya miƙe yana duba lokaci ƙarfe 3:12 pm har ya fita ya dawo da baya yana cewa "ah "ai na mance Ummi ga tsarabarki " Ummi taje da sauri taga kwalin wata Tecno mai maɓallai harda layi yayi mata rijista a ciki da memory , tsalle ta doka tana murna sosai ,kafin tayi masa godiya yayi musu sallama ya fice. Umma tace "bansan dame zan sakawa Abdull ba . Sai da Ruqaiyya tayi kwana biyar sannan ta koma gidan iyayen mijin suka mayar da ita gida. Lokacin da Ummi ta gama secondry bataci gaba da makaranta ba ,kasancewar samari da suketa kai komo a kanta ga kuma Alhj Muntari dake kawo nashi harin dan har an turo da magabata , Cikin hukuncin ubangiji aka yanke dukiyar aure dangin mahaifinta bayan sun kawo kuɗin da sati biyar aka sanya rana wata ɗaya. Kasancewar Umma nada tsuminta a ɓoye na tarin kayan kitchen dama tana siyarwa ,yasa yanzu take siyan abubuwan buƙata kamarsu zanin gado labulaye da sauransu , Kwanci tashi asarar mai rai biki ya rage saura sati uku , Umma babu zama koda wane lokaci tana busy ga wata mai gyaran jiki dake zuwa ana gyarawa Ummi kullum da tsumata da magunguna , a lokacin da bikin ya rage sati biyu wata ranar Lahadi ,Alhj Mintari yazo cikin shigarshi na manyan kaya ,wani lallausan yadi mai ruwan ƙasa ne a jikinsa sai sheƙi yake bugu da ƙari kuma mai tsadar gaske , jingina yayi a jikin motarsa daga bisani ya sanya hannyensa a cikin aljihu yana kallon ƙofar gidansu Ummi , Ummi dake zaune tana taya Umma tsintar shinkafa ,kasancewar babu inda Umman taje yau taji wayarta na ring , sunan my lovely ne ke yawo a fuskar wayar ta miƙe da gudu tayi ɗaki , tana shiga ta amsa tare da sallama , bayan ya amsa sallamar yace "gani a ƙofar gidanku " Ummi tace "okay ganinan fitowa " ta zura zumbulelen hijabinta ta fice ,kasancewar yanzu sun saba tunda yazo ba na ɗayaba kuma ba na biyu ba bayayin kwana uku bai zoba ,tana fita ta tarar dashi a jingine a jikin mota yayi nisa a tunani " ɗan tafi tayi masa a gefen fuskarsa kafin tace "bawan Allah tunanin me kake ?" Alhj Muntari yayi murmishi lokacin da idonsu ya sarƙe ana juna kafin yace , "ke nake tunani "wanda a zahiri ba hakan bane mahaifinsa kawai yake tunani . Ummi tayi murmishi kana tace "yau naga fuskarka wani iri Allah dai yasa lafiya " Alhj yai murmishi ,sbda tuno maganar mahaifinsa yake ,da yace "ko bayan babu raina idan kayi aure karka wulaƙanta mahaifiyarka , murmishi Muntari yayi ya buɗe mata mota ta shiga ya shiga shima ya fara driving ,yau ta gansa ba kamar inda suka saba ba suyita tsokanar junansu dan haka tayi shiru ,har suka iso wani ahalan wa sahalan na cikin garin Jos wato inda ake siyarda wayoyi , parking taga yayi ya fita tare da shiga shagon waya ,sai gashi ya fito da leda a hannunsa bayan gani da tayi ya miƙa ATM ɗinsa , yana dawowa ya buɗe gefenta ya ɗora mata a hannunta ya rufe ya zagaya mazauninsa na driver ya zauna ya rufe tare da jansu suka nufo hanyar gida, Buɗe ledar tayi taga kwalin waya ta duba sunan Spark2 ce ƴar madai-daiciya , ta haɗe hannayenta biyu tayi masa godiya , Alhj Muntari yayi murmishi kafin yace "karki damu tawan ". Kwanci tashi asarar mai rai yau ta kama Laraba ,Alhj Muntari ya turo mata da 70k ta acct ɗin Umma sbda tayi hidimar biki , yau akeyin Hausa day ,akayi faten tsaki aka rarraba su goruba taura magarya , ansha rawa ,ƙasancewar ba wasu yawaitar ƙawayene da ita ba yawanci ƴan uwane suka zo mata . Washe Alhamis akayi fulani day ,sukayi rawar fulani da shiga irin tasu , aka raba fura da nono Ranar Juma'a kuma akayi wa'azi a cikin gidan nasu inda akayi wa'azin akan biyayya da haƙuri da kawaici da kumabiyayya. Ranar Asabar basuyi komai ba anata shiriya amarya kasancewar ranar ne ɗaurin aure , Ummi na can gidan Ruqaiyya anata shiryata ,wow hangota nayi tana sanye da leshi ruwan coffee an yane mata kai da milk color ɗin gwaggwaro tayi kyau sosai ,an yafa mata ɗan ƙaramin mayafi a kafaɗa. Ƙarfe 2:10 dai-dai dubban mutane suka sheda ɗaurin auran Jamila (Ummi) Musa da Muntari (Usman ) lakadan ba ajalan ba , Ɗaurin auran daya sami halartar manyan abokan marigayi mahaifin Muntari da abokan Muntari da abokan mahaifin Ummi da abokan Abdulƙadir , masha Allah sunsha Adu'oi daga mutane da yawa [6/13, 11:00 AM] Zainab✍️: *NADAMA* 13-14 Bayan tarin nasihoyi da amarya tasha zuwa yamma aka wuce da ita gidanta dake , anguwar Dogon agogo. Gidane tanƙasheshe mai kyau yana ɗauki da get baƙi , horn motocin amaran suka fara ,mai gadi dake zaune a gidan shi ɗaya ya buɗe musu suka shiga , bayan anyi parking aka fito da amarya Jamila aka shigar da ita part ɗinta , kasancewar tun kafin ɗaurin aure da Uncle Abdulƙadir ya siyo kayan gado aka wice dashi ,tunda Muntari ya aiko da key gidansu . A makeken royal bed ɗinta aka ajiye tare ɗaya daga cikin ƴan uwan Umma ta kamo hannun Jamila kafin tace ",ƴata ki zamo mai biyayya ga mijinki ki guji duk wani abu da dai sanya ki saɓa masa , ki zamo mai iya tarairaya da rage muryarki akan tasa ,ki zamo mai yawan fara'a idan ya kalleki ki sakar masa kyakkyawan murmishi ,ki zamo mai yawan kwalliya da sanya turare ki zamo mai yawan kai kukanki ga Allah aduk lokacin da wata damuwa ta sanyaki a gaba " Jamila ta fashe da kuka mai sauti kana ta fara cewa "ni na fasa auran a mayar dani gurin Umma ni bazanyi auran ba " mutanen dake gurin suka saka dariya kafin sukace aure yaƙin mata Allah ya baku haƙurin zama , kasancewar anyi sallahr isha'i lokacin yasa suka kuma sata wanka ,bayan ta fito tayi kwalliya aka ciro mata doguwar riga mai ruwan pink tayi mata kyau sosai kasancewarta ba baya ba gurin kyau , ƙarfe 9:pm dai-dai abokan Muntari sukazo mayarda ƴan uwan amarya ,Jamila na kuka suka tafi suka barta harda shure-shuren ƙafa , ɗaya daga cikin abokan Muntari yace "haba amaryarmu abinda ba nisa ne dasu ba ai ko gobe kikaso zuwa sai a kaiki " da dabara dai ya samu ta haƙura suka tafi kai ƴan biki , Jamila data gama kuka ta haye gado idonunta sun kumbura sosai a fili tace "idan dana gaiyyaci ƙawaye ai da yanzu ina tare dasu Umma ta hanani " Ƙarfe 10:2 pm Su Muntari suka shigo shida abokansa , ango yana cikin farar shadda da malun malun taji aiki masha Allah har wani sheƙi take shima kasancewarsa fari sai ta kuma haskashi . Bayan adu'oi da fatan alkairi da albarka da zaman lafiya suka ajiyewa Amarya 10k na siyan baki tunda babu ƙawaye . Daga nan sukayi sallama ,Muntari ya ajiye ledar hannunsa a kan fridge ya tafi rakasu ,suna fita wani sabon kuka ya kuma zuwar mata ,a zuciyarta tace "anty Ruqaiyyar ma ko zama batayi ba ta koma gida wallahi kowa idan naje sai nayi musu rashin m ai gobe zani ". Tayi nisa a tunani Muntari ya turo ƙofa da sallama , Jamila ta amsa tare da sunkuyar da kai ƙasa tana share guntayen hawayen dake ɗan bin kumatunta jifa-jifa , Muntari ya matso kusa da ita ya kamo hannunta yasa a nasa murya irin ta mai lallashi kamar wanda zai yiwa ƙaramar yarinya magana yace "Ummina kiyi shiru ki kwantar da hankalinki kinji " Ummi ta gyaɗa kai tare da share ƴar ƙwallarta , Muntari ya miƙe tare da nufar gurin fridge ,ya ɗauko ledar kaza da yourghot a fridge ɗin da glass cup ya dawo bedroom ɗinta ya ajiye kan wani ɗan ƙaramin table tare da janyowa yace " Ummina ina zuwa " yaje kitchen ya lauko plet da wuƙa da cokali mai yatsu ya dawo ,ya buɗe ledar ya fito da banƙararriyar kazar ya fara yankawa a plet ɗin , tare da cewa ....! Kun fara ganewa kuwa ? [6/13, 2:59 PM] Zainab✍️: 15-16 Ummina matso kici " cikin shagwaɓa Ummi ta cuno baki kafin tace "ni na ƙoshi " Muntari ya ɗagota cak ya ɗora kan cinyarsa ya fara bata a hankali har saida ta turo kafin shima yaci ,yana gamawa ya kai plet ɗin kitchen ya dawo. Toilet ya shiga ya watsa ruwa daga bisani ya fito yace zakiyi wankan ne Ummina ?" Ummi ta kuma cuno baki a karo na biyu kafin tace "bacci zanyi " Muntari yace "a'a kiyi alwalah dai muzo mu roƙi Allah kiji wata magana " kasancewar a wayance yayi mata maganar ya sata miƙewa tayo alwalar ta dawo suka kabbara sallahar nafila ,ya dafa kanta ya dinga kwararo mata adu'oi, bayan sun idar ta haye gado tare dayi adu'ar kwanciya bacci . Muntari kam yana zaune ya jingina da jikin gado sai murmishi yake wanda shi kaɗai yasan abinda yake gani ko yake tunowa , Ummi har bacci yayi awon gaba da ita sakamakon gajiyar biki da tasha , a hankali Muntari ya miƙe ya fita zuwa ɗakinsa , sauya kayansa yayi i zuwa jallabiya fara ya feshe jikinsa da turaruka har kala uku masu sanyin ƙamshi , Cikin takunsa na nutsuwa ya dawo bedroom ɗin Ummi tare da kwanciya daf da ita yana ƙarewa kyakkyawar fuskarta dake birgesa kallo , a hankali yace "Allah na gode maka daka mallakamin Jamila a matsayin uwar ƴaƴana Allah ka ɗorar mana da soyayyarmu, Allah ka kawo mana haske da dauwamammen farinciki a cikin rayuwarmu ". Ya shafa adu'ar yana mai janyota jikinsa kamar wani zai ƙwace masa ita . A haka bacci ya ɗaukesa , Ummi zatayi juyi taji mutum ya riƙeta ,a razane ta kurma ihu dan batayi tunanin Muntari bane ta zabura , shigo ya zaro ido yana cewa "maiya faru ne ?" Ummi da idonta ya gane mata Alhj Muntari cikin kuka tace "dan Allah karka ƙara rungumeni ". Yai murmishi a cikin zuciyarsa yace "ƙuruciya " Ya kalli agogo ƙarfe 3:11 na dare yace "to koma ki kwanta " ya koma ɗakinsa , cikin tsoro ta fito tana kuka tana cewa "nidai ka dawo tsoro nakeji "Alhj da yake ta dariya yana kallonta ta ɓulin dake jikin ƙofarsa yana ci gaba da dariya..! MOM ISLAM [6/13, 3:31 PM] Zainab✍️: 17-18 Da ihun ya ishe shi dole ya fito ya kamo hannunta ya kaita ɗakinsa , ashe da rabon shan wuya , bayan ya kwantar da ita kamar baby ya rage hasken ɗakin ya hayo ya kwanta tare da daɗa rungumeta a karo na biyu, wanan karon ƙirjinta ne ya dinga bugawa da ƙarfi sbda ji da tayi an kamo breast ɗinta dake cikin riga ana wasa dasu , Cikin wani irin salo ya zuge zip ɗin rigarta murya can ƙasa ya fara cewa " barin gyara miki hannun bra ɗinki sun mirɗe " Ummi ta waro ido a kunyace ta janye jikinta ya kuma matsota yana wani irin magana kamar mai jin bacci sbda yana jinsa cikin wani yanayi , tunowa da nasihar ɗazu ne yasa ta haƙura ta sallama masa kanta jikinta na ci gaba da rawa , Yanayin yana rarrashinta ya rabata da komai na jikinta ya rage babu komai a jikinta ya rungumeta kasancewar ya cire doguwar rigarsa dagashi sai boxes , bakinsa da taji a kan nipple ɗinta ne yasa ta waro ido duk da ba ganinta zaiyi ba sbda duhun ɗakin, Ci gaba yayi da tsotsar nipple ɗin ya kamo ɗayan da hannunsa yana wasa dashi ,ita kam zafi takeji sbda bata saba ba taji kamar yana soka mata abu , kasancewarsu da taurin budurci yasa shi wani ƙara damƙesu yana sarrafasu san ransa . Ummi kam ta bushe dan ko ƙwaƙƙawaran motsi ta kasa ga zafi ga rawar da jikinta keyi ,shiko sai wani irin numfarfashi yafe fitarwa shima nasa jikin na rawa kasancewar tun asalinsa ko rungumar mace bai taɓayi ba , Ya daɗe ya shafo nan ya tsotsi can ,daga ƙarshe ya fara wasa da hq ɗinta ,da gudu ta zabura cikin ɗaga murya tace "Allah ya gani bazan iya jure wannan zafin ba dan girman Allah ka ƙyaleni "Muntari kam baya gane abinda take nufi dan jinsa yake cikin yanayi na buƙatuwa ya natso tare da rungumota ya ɗagata cak ya ɗora kan bed ya haɗe bakinsu guri ɗaya wanda koda tayi ihu bazai fito ba ,ya fara ƙoƙarin sanya J ɗinshi a H ɗinta , sosai kuma da ƙarfi yake bi sbda rawar da jikinsu , Ummi kam hawaye ne kebin kumatunta dan ko tayi ihu babu maiji , Ashe duk zafin da takeji shafar mai ne sai data ji kamar ya fasa mata wani abu a H ɗinta wanda yai sanadiyar ɗaukewar jinta na ƴan wasu lokuta sannan ta fara kiciniyar ƙwace jikinta amma ina ,tadai samu bakin ya buɗe amma yaƙi ƙyaleta har wani zillo yake lolz [6/14, 11:12 AM] Zainab✍️: 19-20 Sai da ya sami nutsuwa sannan ya ƙyaleta ,yana ta sanya mata albarka . Ummi da ido ya kumbura tsabar kuka yana ruƙota tana ture masa hannu , da ƙyar ta yadda ya taimaka mata ta gyara jikinta bayan tayi niyar wanka, shima ɗin dan babu inda zatayi ne ,dan idan tayi tafiya ji take ƙasanta nayi mata zafi, Suna fitowa daga toilet yana riƙe da ita ,ya zaunar da ita a bakin gado tare da buɗe drowarsa ya ciro mata jallabiya fara irin tasa , karɓa tayi tasa tana ci gaba da kuka ta haye gado , bayan ya kintsa kansa ya hayo kusa da ita yana raɗa maya my love kin faranta min ubangiji ya faranta miki Allah ya albarkaci auranmu " itadai batace komai ba ,hasali ma haushinsa takeji sbda abin da yayi mata . A haka bacci yayi awon gaba da ita shiko ya matso tare da ƙara rungumeta . Washe gari ma hakan ta kuma kasancewa tunda ya riga yaji ɗanɗano ya manne mata ,koda yaushe cikin jagwal-gwalata yake ,tun tanajin zafi tana gudu har tazo tana nema da kanta , Lokacin da ta cika sati uku da aure wata ranar Asabar da safe Ummi ta tashi da amai kamar zata amayar da hanjin cikinta , abin ya fara bawa Muntari tsoro , cikin azama yayi asibiti da ita ,gwajin farko aka tabbatar musu tana ɗauke da juna biyu na sati biyu " Muntari murna abin ba'a cewa komai harda rawa , daga nan suka bata magunguna da jaddada mata abubuwan daya kamata ta dinga ci sbda lafiyar babyn cikinta , Bayan sun koma gida ,ya ɗauko mata wata dattijuwa ta dinga tayata aiki , ya zamo Ummi daga cin abinci sai bacci sbda aman yanzu ba sosai ba ,lokacin da cikinta yakai wata huɗu da taje asibiti aka tabbatar mata da mace zata haifa , sunyi murna sosai , sukaci gaba da rainon cikin hankalinsu kwance . Yau ta kama Litinin tunda akayi auransu bai barta zuwa ko ina ba acewarsa shi bayason yawan yawace-yawace ,sai da yaga ranta ya ɓaci sannan ya kaita gidan nasu ...! Kuna ganewa kuwa 😂😱? [6/15, 10:54 AM] Zainab✍️: *NADAMA* 21-22 Da isarsu suka tarar da Umma tana kwashe shanya a igiya , tana ganinsu ta farayi musu lale marhabun har suka ƙarasa ɗakin Umman da sallama suka nemi guri suka zauna , Umma ce ta shigo hannunta riƙe da jug da cups ta ajiye kan ɗan madai daicin teburin dake tsakiyar ɗakin, ta kuma kawo foodflaks da plet ta ajiye a kan table ɗin ,zamowa ƙasa Muntari yayi kafin yace ", ina yini " cikin sakin fuska Umma tace "lafiya ya gida ya kuma aiki ?" Muntari ya amsa da lafiya lau , Ummi ma ta gaisheta , Tashi Umma tayi taɗan fita ta kama aikin da zatayi , tana fita Ummi ta buɗe flaks ta zubawa Muntari jollof ɗin shinkafa ta manja , ta zuba masa ruwa , Kaɗan yaci daga bisani yace "Alhmdulilh " Ummi na murmishi tace "wai harka ƙoshi ne ? " Alhj Muntari yayi kamo hannunta yana shirin miƙewa yace "eh amma kici ki ƙoshi kema sbda babynmu " uhm karfa Umma ta jimu " Ummi ta faɗa tana sanya hannu ta rufe masa baki , "Ni zan wuce gurin aiki so ki kular mana da baby just one hour na baki " tom kawai Ummi tace "ya kara da cewa "zan dawo in ɗaukeki ki zama cikin shiri "ya miƙawa Ummi 10k yace taba Umma ya fice . A tsakar gida ya sami Umma tana ɗora tukunya a kan murhu ya ɗan risina kafin yace "Umma sai anjima " Umma tana faɗaɗa fara'rta tace "harka fito kenan ?" Alhj Muntari yace "eh zuwa anjima zanzo ɗaukarta " ya fice Umma nayi masa Allah ya kiyaye. Ummi kam saida ta cika cikinta dam dama rabonta da cin abinci mai nauyi tun kafin ta sami ciki ,sbda koda an dafa tanajin ƙamshinsa zuciyarta ke tashi , Umma ta shigo tana cewa "Ummi ashe dama zakiyi jiki kodai ciki ne dake ?" Ummi ta rufe fuska tana dariya , Sunsha hira sosai har Ummi take faɗawa Umma watannin cikinta ,Ummi ta miƙawa Umma kuɗin da mijinta ya bata , godiya Umma tayi ta ƙara d cewa "maiyas tun tuni baki faɗamin ba inyi masa godiya ?" Ummi tace "ai zai dawo Umma ". Sai wajen ƙarfe biyar na yamma sannan yazo suka tafi Umma ta haɗa musu tsaraba irin tasu ta iyaye wato kayan ƙamshin girki da sauransu, Suna cikin mota tana gaya masa godiyar Umma da kuma farincikin kyautar da yayi mata . Cikin ikon Allah suka iso gida bayan an buɗe musu get sun shiga suka yada zango a palo ,baba mai aiki ta fito tana yi musu sannu da dawowa , yawwa suka amsa a tare ta kawo drinks mai sanyi ta ajiye tare da wani ƙaton tirai na kayan marmari . Ummi takai hannu ta ɗauki masoyinta lemu ,dan tunda ta sami ciki take shan lemu kamar me ,hakan yasa basa rabo dashi . After five months ,cikin Ummi yayi girma sosai kuma ta shiga watan aihuwa ,koda yaushe Muntari yaje kasuwa sai ya taho da kayan baby , Ranar Alhamis da safe da misalin ƙarfe Ten Eleven am ,gashi Muntari baya gida , Allah yasa baba tana kusa , Ummi na riƙe da ƙugu ta kalli baba dake jera mata sannu tace ",....! [6/16, 6:23 AM] Zainab✍️: *NADAMA* 23-24 Tace "muje asibiti kawai " Baba mai aiki tace "to gaskiya nima abin ya fara bani tsoro bari a yiwa direba magana " Ummi na cije baki tace "tom " kafin baba mai aiki takai bakin ƙofa taji Ummi na sauke wani irin nishi , a hanzarce ta jiyo kasancewar ta dubur burce ta taimaka mata tana mai daɗa gyara mata guri tare da sheda mata ta dinga ambaton sunayen Allah " Aihuwar tazo gadan-gadan gashi baba bataje kiran driver ba ,dama a ranta batason asibiti . Cikin hukuncin ubangiji da ikonsa Ummi ta aihu , baba sai murna ,nan ta gyarata ta gyara jaririyar kasancewar mace ce " Gashi yau Alhj Muntari bai dawo da wuri ba sai wajen ƙarfe 9:20pm na dare ,koda ya dawo ya tarar da kyakkyawan labari ,yayi murna kamar zai goya Ummi. Labari ya isar wa su Umma dasu Hajiyarsa da mahaifiyar babansu wato kakarsa , Ranar suna yarinya taci suna Zahra'u suna kiranta da Anisa , sosai Ummi ta sami kula daga ɓangarori da dama dan har wani kyau da ƙiba ta ƙara . Kwanci tashi babu wuya ,Anisa takai wata huɗu , lokacin ta fara iya zama , kyawunta ya daɗa fitowa gata da fainjini kowa ya ganta sai ya yaba kyawunta. Arziƙin Alhj Muntari nata hau hawa ,lokacin da Anisa ta cika shekara ɗaya Allah yayiwa mahaifiyar baban Muntari rasuwa ,mutuwarta ta girgizasu harda Hajiyarsa itama taji mutuwar , kwanci tashi asarar mai rai akayi sadakar uku , ************************** Allah kenan mai girma mai iko ,cikin ikonsa da hikimrsa shekaru suka shuɗe ciki harda girman Anisa da kuma yayeta da akayi dan a halin yanzu tanada shekaru biyar , a lokacin ne Allah ya azurta Ummi da ciki ,kasancewar ta kwana biyu rabonta da aihuwa yasa rainon cikin ya dawo mata sabo tasha wuya , cikin ikon Allah ciki ya girma har ya isa Aihuwa ,ranar wata Lahadi da yamma da misalin 8:11pm suka wuce asibiti ,kasancewar baba ta koma garinsu har yanzu bata dawo ba ,yasa Muntari bai gayawa kowa ba ,sai darduma daya ɗauko a motarsa ya fara nafil fili yana roƙon Allah ya sauki Ummi lafiya , kallon Anisa yayi dake ta wasa da warwaron hannunta yaɗanyi murmishi kafin yace "my Any kiyiwa mamynki adu'a kinji " Anisa na ɗan gwarancinta ya bita da kallo. Hannun Anisa ya riƙe suka nufi ɗakin da Ummi take , kukan dayaji yana fitowa daga ɗakinne ya tabbatar masa da eh anyi aihuwa ,ya fara kabbara tare da ɗaga hannunsa sama , a take ya snarwa iyaye , aiko ko asibitin basu bari ba su Umma da Hajiya da anty Ruƙaiyya kai kace a tare suka zo ,suna shiga suks samu an gyara baby da maman Hajiya na cewa "megida aka samomin ne ko kishiya " norse dake tsaye tayi mumishi kafin tace "baby ce " bayan an sallamesu suka wuce gidan Ummi . Ranar suna yarinya taci sunan mahaifiyar Muntari wato Aisha suna kiranta da Humaira, Haka rayuwa taci gaba da juyawa cikin ikon Allah shekaru suka shuɗe ciki harda girman Anisa da Humaira , lokacin da Anisa ta kammala primary ta shiga secondry ss1 ita kuma Humaira na jss2 tsananin ƙoƙaronta yasa ta kamo Anisa , Humaira nada basira da saurin ɗaukar abu da an biya mata , Lokacin da Anisa ta gama nata makaranta ita kuma Humaira ta gama a shekara ta gaba , sakamakon Humaira tafi Anisa kokari ,dan haka soyayyar da mahaifin keyiwa Anisa ya koma gun Humaira . After one yrs da kammala karatunsu lokacin Anisa nada shekaru 17 ita kuma Humaira nada shekaru 15 ,a shekarar ne dadynsu wato Alhj Muntari ya sama musu makaranar university of jos ,sukaci gaba da karatunsu ....! Me kuka fahimta Muje zuwa 😍 [6/16, 3:39 PM] Zainab✍️: *NADAMA* 25-26 Cigaban labari 💃 Bayan Mamy ta dawo daga raka dady ta kai tsaye ta wuce ɗakin Anisa , samu tayi bata nan ta shiga na Humaira , anan ta samesu sunta sheƙa dariya ta ƙarewa Anisa kallo kafin tace "zan aike ki gidan Hajiya ina fatan kin shirya ?" Anisa ta turo baki sbda a zahiri bata son zuwa gidan hajyar ,gashi idan hajiya bata ganta ba ta ding cigiyarta kenan , Miƙewa tayi tana cewa "Humaira shirya muje " Mamy tace "aiko kasuwa zan aiketa yanzu " badan Anisa taso ba taje ɗakinta ta gyar fuskarta ta ɗauko mayafi da wayarta ta fito ,ta sami mamy a palo sai da ta ɗan tsaya wato tana kallon film ɗin da ake haskawa a arewa24 kafin tace "mamy gani "mamy ta miƙa wata ƴar leda mai ɗauke da kayan tea tace "kice mata wai inji dadynku anyi masa kiran gaggawa ne " Anisa ta yamutsa fuska ta fice . Tana zuwa parking space ta tsaya ba tare da tace komai ba , driver daya hangota tun fitowarta ya rugo da gudu yana cewa Allah ya taimaki uwar ɗakina Allah ya ƙara miki lafiya ,ya shiga itama ta buɗe ta shiga batare data kulasa ba . Sunyi nisa driver dai baisan inda zasuje ba ,ya tsinkayo maganarta tana cewa "gidan Hajiya zamuje "angama "driver yace sukaci gaba da tafiya . Cikin ikon Allah suka iso gidan driver yayi parking a ƙofar gida ta shiga , Sallama tayi tare da kutsa kai cikin ɗakin tana cewa "ina kika shiga ko kin tafi yawonne ?" Hajya dake sallahar walha tayi mata gyaran murya wanda ba lallai Anisa ta jiyota ba , Sai da Hajya ta kammala adu'ointa kafin ta fito tana dariya tana cewa "amaryar Tanko kece a garin ?" Anisa ta taɓe fuska tare da cewa "wai sau nawa zan dinga gayamiki ni bansan wani tanko ba amma kin nace ga aikanki ni gida zan koma " Hajya dai tasan ta ɓatawa mutuniyar rai ,ta kamo hannun Anisa tare da cewa "yanzu zauna in kawo miki abinci mutuniyarki nayi " Anisa ta taɓe baki kafin tace ",menene mutuniyar tawa ?"Hajya tace "gurasa mana "Anisa tasa dariya tare da cewa "aiko kin fanshi kanki ". Bayan hajya ta zubo mata gurasa ta fara ci tana santi ,daga nan hira ta tashi , hajya tace "aff na mance ashe da direbanku kika zo ko ?" Anisa tace "eh amma ina tunanin ya tafi dan bance ya jirani ba " Hajya tace "to bari a duboshi " Hajya na fita taga babu kowa ta dawo sukaci gaba da hira bayan ta miƙa mata ledar ,Hajya ta washe baki tana sambɗawa ɗan nata albarka , tace "Muntari yaron kirki Allah yaji ƙan mahaifinka " Anisa tace "Amin. Anisa na ajiye cokali wayarta ta fara ruri , a hankali ta ɗago wayar tare da ƙarewa sunan kallo tace "Salim" sai kuma ta wayance da faɗaɗa fara'arta ,ta amsa kiran "Aslamu alaikum "daga can ɓangaren akace "ina magana da Anisa Alhji Muntari ne ?" Anisa taji wata murya wacce bata Salim ba tace " eh nice amma ina mai wayar ?" daga can ɓangaren akace gashi nan a kwance a asibiti a emergency room yana fama da ciwon zuciya ,yawan kiran suanki da mukaji yanayi ne yasa muka nemi numberki cikin sa'a muka samu " cikin tashin hankali Anisa tace "wanne asibiti ne kuma dawa nake waya " daga can ɓangaren mai maganar yace "Faruq ne asibitin Sunnah " Anisa ta kashe waya ta kalli Hajya dake kalonta kafin tace ...! MOM ISLAM [6/18, 8:51 AM] Zainab✍️: *NADAMA* 27-28 "Hjya ina zuwa yanzu zan dawo "Hjya ta miƙe tsaye cikin rashin fahimta tace "dakata Anisa wai meke faruwa ne ?naga hankalinki ya tashi " Cikin dubur burcewa Anisa tace ",Hajya wata classmate ɗinmu ce babu lafiya yanzu zan dawo " Hajya dai bata gasgata maganar tata ba sbda yadda jikin anisar ke karkarwa yasa tace "kidai kula da kanki Allah ya tsare " Anisa ta amsa da "Amin ". A gigice ta fice ,kai tsaye ta nufi bakin titi cikin sa'a ta sami mashin ta hau zuwa Sunnah hospital, suna isa mai mashin ya ajiyeta a ƙofar asibitin ta biyashi ta shiga . Number Salim ta gwada ,tana shiga tace "Sadiq ne ?" gani a asibitin " Sadiq yace "eh nine gashi anyi masa transfer zuwa wani asibitin na bauchi "cikin damuwa Anisa tace "ciwon zuciyar sosai ne ?" Sadik yace "eh amma zan sanar dake gaskiyar lamari Salim yana ɗauke da cutar HIV " cikin tashin hankali da ruɗu Anisa ta fashe da kuka tare da cire wayar daga kunnenta tana wani irin numfarfashi kamar mai shirin suma , Sadiƙ yanata hello hello ,amma shiru dan bata katse kiran ba , da gudu ta fito bakin hanya ta tari mashin ta dawo gidan hjya , tana shiga gidan ta fashe da kuka wanda hakan ya tada hankalin hajya tana ganin kamar wani abun ya faru da ita ne ".... Mom Islam [6/18, 9:11 AM] Zainab✍️: *NADAMA 29-30 Hajya ta rungume Anisa tana tambayarta ya jikin wacce taje dubowa "Anisa ta matse ƙwallar dake zubo mata kafin tace ",hjya wani hatsari na gani a hanya wanda ya firgitani " hjya tahau tafa hannu kafin tace "na shiga uku sun firgitamin ƙawa, kiyi haƙuri kici gaba da adu'a " Anisa ta gyara kwanciyarta a kan cinyar hjya tare da sauke nannauyar ajiyar zuciya ,ko me ta tuna oho ta miƙe tana cewa Hajya "zani in kwanta yau a gidannan zan kwana " hjya da mamaki ya isheta dan tunda Anisa take zata iya ƙirgo zuwnta gidan amma yau itace harda neman ɗaki wai zata kwana ,kodai sunyi mata wani abunne ?,amma barin kira in tambaya " hjya ta faɗa a fili. Janyo wayarta tayi dake gefenta ta danna number mamy ,ring ɗaya mamy ta ɗauka tare da sallama ta gaishe da hajya ,bayan hjya ta amsa tayi godiyar abinda Anisa ta kawo mata tace "wai kunyiwa mutuniyar tawa wani abu ne ? naga yau itace harda mararin kwana " mamy tayi dariya kafin tace ",kuma wallahi in gaya miki hjya daƙyar ta yarda tazo " hjya tace "to ai shikenan Allah ya bamu alkairi sai dasafe a gaida indo" Mamy ta amsa da "insha Allah" [6/18, 9:38 AM] Zainab✍️: *NADAMA* 31-32 Anisa da ta keɓe kanta domin samun nutsuwa amma ina ,jinta takeyi kamar wacce aka illata ,tuno abubuwan da suka dingayi da Salim tayi kafin tace ",astagfirullah da tuni nima na kamu da cutar Allah ya kareni wayo Allah " Wasu zafafan hawaye suka zubo mata ta sharesu tana cigaba da kuka har aka kira sallahr azhar , ta shiga toilet ɗin ɗakin ta ɗauro alwalah tazo ta shimfiɗa sallahya ta kabbara sallah , Bayan ta idar ta rasa abinda keyi mata daɗi ,sbda jinta take kamar ta daɗe tana ciwo. Hjya ta shigo hannunta riƙe da plet na shinkafa da miya wacce taji kifi busashe da kayan lambu tayi sallama ta shigo ɗakin da Anisa take kafin tace ",Anisa kinƙi faɗamin damuwarki ?inma wani abun akayi miki ki gayamin inje gidan in saɓa musu " Anisa tace "a'a kawai dai ina tuno hatsarinne "hjya tace ",kici gaba dayi musu adu'a ita suke buƙata ". Anisa ta janyo abincin da Hajya ta ajiye kafin ta fara ci tana daɗa tuno Salim. Zuwa yamma damuwar taɗan fara raguwa amma time to time takan tuno tayi kuka , bayan anyi la'asar tayi sallah ta fito palo ta zauna tana kallo , sam hankalinta baya kan TV kawai dai idonta ne a gurin hankalinta ko baya gurin , dalilinta nayin haka shine dan kar hjya tace " tana cikin damuwa . Zuwa dare bayan anyi magrib anyi isha'i tana shirin kashe waya taji kira , a hankali ta ɗaga wayar tare da amsa kiran cikin siririyar murya tace "aslamu alaikum " kasancewar bata gane number ba " cikin wata daddaɗar murya da baisan yanada ita ba yace " Anisa ya gida ya kuma karatu " Anisa tace "lafiya lau dawa nake magana " mai maganar yace "Abubakar ne "ina fatan kina cikin ƙoshin lafiya ?"Anisa ta amsa da alhmdulilh "yaci gaba da cewa "nine abokin Salim na jiya nasan baki sanni ba amma kina yawan jin sunana a bakinsa " Anisa ta furzar da zazzafar iska kafin tace " eh ban sanka ba amma dai lafiya ?" Sadiq yace " eh ba lau ba inason gobe mu haɗu a ƙofar gidanku kibani address " Anisa tace "barin tura maka " Da sauri ta tura masa hannunta har wani karkarwa yake burinta kawai taji ance Salim cutar da ke jikinsa ƙarya ce.... [6/18, 10:33 AM] Zainab✍️: *NADAM* 33-34 Kashe wayar tayi ɗiff ,ko hjya batayiwa sai da safe ba ta kwanta zuciyarta cike da damuwa. Washe gari da asbha ta tashi tayi wanka tun ƙarfe huɗu da rabi , ana kiran sallah tayi alwalah tayi sallah ta mayar da kayanta bayan tayi kwalliya ta yafa mayafinta tare da ɗaukar wayarta ta fito palo lokacin ƙarfe 6:30 ta shigo ɗakin hjya lokacin tana kwance tun bayan da tayi sallah . Anisa ta tasheta tare da cewa "Hjya zani gida " hjya tace "Anisa lafiyarki kuwa ki koma anjima kya tafi "Anisa tahau diddire ƙafafu tana cewa "ni wallahi tafiya zanyi yanzu haka Humaira ta fara shirin zuwa makaranta. Dole hajya ta tashi daga kwanciyar da tayi tace "to shikenan ga ɗari biyar ki hau mashin " karɓa tayi ta fice da suri ta buɗe ƙofar gidan tayi bakin titi , Anisa na fita Hjya tace "oh ni ƴasu wannan abu har ina ?yarinya kamar mai jinnu to Allah ya kyauta. Anisa na isa gida bayan mai mashin ya sauketa ta bashi kuɗinsa ta ƙwanƙwa get ,mai gadi na buɗewa ta shige da gudu ,tana isa palonsu ta dai-daita nutsuwarta kafin ta shige . Lokacin ƙarfe bakwai mutanen gidan ma basu tashi ba ta wuce ɗakinta ta buɗe drowa ta ciro shadda mai ruwan milk color tasha aiki ,gashi da tasa ta zauna a jikinta sosai , burinta kawai Sadiƙ ɗin yazo taji abinda ke wakana... [6/18, 12:51 PM] Zainab✍️: *NADAMA* 35-36 Tadawo palo ta zauna tare da kunna TV dan rage tunani. Agogon palon ya buga ƙarfe 8:am dai dai , mamy tafito tana hamma ,taci karo da Anisa ta ɗaga kanta sama bata ma san da zuwanta ba . Mamy tace "Anisa saukar yaushe ?" Anisa ta sauko da kanta kafin tace "mamy ɗazu na shigo " mamy tace "kamar ana korarki ?"kin haɗa mana break fast ne ? Anisa ta yamutsa fuska kafin tace " Uhm mamy banfa daɗe da shugowa ba " mamy ta wuce kitchen ba tare data sake yi mata magana ba . Ƙarfe 10:1am mamy ta kammala haɗa komai ,Humaira data taso tana ganin Anisa tace "anty Any yaushe kika shigo ?" Anisa tace "yanzu" a taƙaice Humaira ta wuce kitchen taya mamy aiki , tana zuwa ta samu mamy ta kammala , tayi mata wanke-wanke. Daga nan suka kawo abincin dinning suka jere kowa ya nemi gurinsa , Bayan sun kammala bteakfast Anisa ta koma kan kujera tare da ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya , daga mamy har Humaira babu wanda ya kulata suka wuce aikin gida, Dama hakan takeso sbda taci gaba da tunaninta a nitse . 5 Hours latter Lokacin ta fitar da rai da zuwansa taji ya rangaɗo mata kira , Da sauri ta ɗaga Sadik yace "gani a ƙofar gidanku....! [6/18, 1:34 PM] Zainab✍️: *NADAMA* 37-38 Lokacin su mamy sun fita gidan Mama Ruƙaiyya kasancear Fiddausi babu lafiya tunda tazo , Anisa ta samu damar fita . Cikin nutsuwa ta fice amma gabanta na dukan uku uku tsabar fargaba ,jingine yake a jikin wata mota ƙirar benz fara sol , Ta ƙarasa tare da yi masa sallama , Sadiƙ dake sanye da wani lallausan yadi baki ya juyo ,wow madarar kyau , Anisa ta faɗa a cikin zuciyarta , Sadiq fari ne tass kana dogo fuskarsa na kewaye da baƙin saje wanda ya ƙarawa fuskarsa kyau , hancinsa dogo ne yayinda laɓɓansa suke ja , masha Allah ba wani mai jiki bane sosai amma baza'a kirashi da siriri ba . Anisa tace "barka Sadiƙ ne ?" Sadiq dake murmishi yace "eh shine ya gida ya kwana da yawa ?"Anisa bata bashi amsa ba tace "ya kakejin labarin Salim " Sadiq yace "yana lpy amma baya iya magana a halin yanzu " Anisa ta rufe baki tana shirin fashewa da kuka tace "ka kaini im gansa ko ka kaini gidansu " Sadiq yace "kiyi haƙuri ba yanzu ba nazo in kwantar miki da hankali ne ,gashi jiya abokinmu Faruq ya rasu dalilin ƙara tashin ciwonsa kenan " Zai ƙara magana yaji wayarsa na rurin neman agaji , cirota yayi a aljihu tare da dannawa ya kara a kunensa , muryar mahaifiyar Salim yaji tana kuka tana cewa "Allah yayi masa rasuwa Allah ya karɓi abinsa " Da sauri Sadiq ya kalli Anisa data zuba masa na mujiya yace "mama zan kira anjima ya juyo ga Anisa yace...! [6/19, 3:49 PM] Zainab✍️: *NADAMA* 39-40 "Anisa ko ?" Anisa tace "eh sunana kenan " Sadiq ya rasa ta inda zaiyi mata bayani ,ya dafe kansa tare da cewa "inaso kiyi haƙuri ki rungumi ƙaddara Salim ya rigamu gidan...luuuu tayi zata faɗi ,Sadiq ya rungumota ta faɗa jikinsa hakan yayi dai -dai da tahowarsu mamy karaf suka haɗa ido da Anisa da idonta yaketa tsiyayar ƙwallah , Mamy ta kamo hannum Humaira suka shige ciki , Anisa na ganin su wuce ta dafe ƙirji tana cewa "shikenan na mutu na lalace " Sadiq yace "mahaifiyarki ce ?" Anisa ta gyaɗa masa kai alamar eh "Sadiq yace "dan Allah ki bata haƙuri ni zan koma " Anisa tace "inason zuwa gidansu Salim zuwa gobe " Sadiq yace "okay zanzo in kaiki dont worry , Ta shige gida da gudu ,shi kuma ya shiga mota ya wuce . Tana shiga ta sami mamy zaune kan kujera ta zauna a nesa da ita kanta a ƙasa tace "mamy sannunku da dawowa " mamy ta galla mata harara kafin tace "abinda kika shiryawa rayuwarki kenan ko ?"burinmu mu baku tarbiya amma ku burinku ku wulaƙantamu koh ?" Anisa ta haɗe hannayenta biyu tana bawa mamy haƙuri , zuciyar mamy babu daɗi ta nuna Anisa da yatsa kafin tace "wallahi bari dadynku yazo gara ayi miki auran a huta ni bazan iya da wannan taurin ran da rashin tsoron naki ba " Anisa ta fashe da kuka dama a hanya take taci gaba ,mamy bata saurateta ba ta wuce hanyar bedroom ɗin Humaira tana ƙwala mata kira . Washe gari ta kama Talata an tashi da sanyi ,gashi yau sunada lectur ,tun dare Anisa ta ambata babu inda zata koda kuwa za'a kasheta , ƙarfe 9:12 am lokacin sun kammala breakfst Humaira har tayi shiri Anisa na komawa ɗaki ta kwanta tare da ƙudun dunewa da bargo ,sbda wannan sanyin da aka tashi dashi ya haifar mata da sha'awa , yau bata buƙatar kallon blue film ɗin ma burinta kawai ta samu wanda zai rage mata abinda yake damunta , Kallon kayan makeup ɗin dake jere akan dress mirror tayi taga babu abinda zai yaye mata damuwarta ,yaukam tana jin sha'awa mai ƙarfin gaske . Bubbuga ƙofar da Humaira keyi ne ya sata yin tsaki a faɗace ta ɗaga murya tare da cewa....! [6/19, 4:05 PM] Zainab✍️: *NADAMA* 41-42 "Wai me ya faru ne ?" Humaira tace "Anty Anisa kin mance munada..."dallah kija ai ba dole sai dani zaki ba " Anisa ta faɗa cikin masifa . Wucewa Humaira tayi ba tare da tace komai ba. Anisa na riƙe da ciki dake murɗa mata ta sanya hannu tanata shafo hq ɗinta tana wasa dashi tare da runtse idonta , ta daɗe tana haka kafin daga ƙarshe taji ta jiƙe taci gaba da fitarda wani irin numfarfashi . Tunowa tayi da mamy zata iya faɗowa ɗakin kuma bata kulle ba yasata miƙewa ta shige toilet ta tsarkake jikinta ta fito ɗaure da towel , zani da riga tasa na atamfa wanda bashi da wani ado amma atamfar tayi mata kyau , Aiko mamy ta shigo tare da sallama tace "wai ba ɗazu naga kinyi wanka ba ?" eh Anisa tace " mamy tace "to mai yasami waɗancan kayan ?" Anisa ta hau inda inda wanda mamy ta riga da ta fahimci komai , Juyawa mamy tayi ,kai tsaye ta wuce ɗakinta ,ta zube a kan gado tare da zabga tagumi tace " na shiga uku Anisa tana bani tsoro wallahi ,anya bazamu jefa yarinyar nan a halaka ba kuwa ?bari dadynta ya dawo wallahi musan mafita wannan fa ba ƙaramar damuwa bace [6/19, 4:16 PM] Zainab✍️: *NADAMA* 43-44 Da taje akan ta matsa mata zuwa makaranta ne ,yanzu kam tsoronma taga Anisa ta fita takeyi. Har akayi azhar akayi la'asar Anisa bata fito ba ,lokacin Humaira har ta dawo ta ci abinci , Mamy dake zaune kujerar dake kallon ta Humaira tace " Humaira jeki kiran antynki " Humaira ta miƙe tare da isa ɗakin Anisa ,kasancewar a buɗe yake yasata turawa ƙofar ta buɗe ta ganta a baje baccinta takeyi masha Allah , ta juya tare da kullo ƙofar. Tana zuwa gurin mamy tace "aiko bacci takeyi " mamy tace "Allah dai yasa tayi sallah " Washe gari Tun asbha mamy da tayi sallah bata koma bacci ba ,anata shirye shirye dady zai dawo yau , Ƙarfe 11:am dai dai mamy tayi wanka ta haɗe cikin wani haɗaɗɗen leshi baƙi mai adon flawoyi jajaye da fari ,da stone ja tayi kyau sosai. Sha biyu da rabi dady ya iso , bayan an buɗe masa get ma'aikatan gidan sun kwashi gaisuwa ,ya fito daga motar yayi cikin gidan . Da sallama ya shiga mamy dake gyara abincin data jere a dinning tazo da sauri ta rungumeshi , dady da fara'a shima ya rungumeta kafin yace "zomuje ki karɓi tsarabarki " Suka shige riƙe da hannun juna. [6/19, 4:42 PM] Zainab✍️: 45-46 *NADAMA* A bedroom ɗin dady suka yada zango , dady yana rungume da mamy ya raɗa mata na biya miki hajjj " wani tsalle mamy tayi ta kuma rungumeshi kafin tace "wayo daɗi godiya nake inason ma zuwa gidansu Umma gobe " dady yace "kin wuce hakan , daganan dai dady sai da ya fanshe gajiyarsa a jikin mamy sannan sukayi wanka aka ɗunguma zuwa dinning , Humaira ta fito kunna TV taga dady a zaune taho da sauri tare da cewa "dady ashema kana kusa da gida walhi na ɗauka saukar yamma zakayi ?"dady yayi murmishi kafin yace "mamana zauna kici abinci ina Anisa ?"Humaira tace "tana ɗaki " dady yasa a kirata . Bayan Humaira ta kirata sunzo tare suka zauna Anisa ta gaishe da dady suka fara cin abinci cike da nishaɗin dawowar dady banda mutum ɗaya wato Anisa . Bayan sun kammala cin abinci mamy tace "ku tayani yiwa dadynku godiya ya biyamin makkah" Anisa ta buga tsalle tana rawa , Humaira tace "dady mufa ?dady yace akwai lokaci , a ranar kaf gidan suna cikin farinciki marar misaltuwa . Babu shar'hi 😢 [6/19, 5:04 PM] Zainab✍️: 47-48 Zuwa dare bayan anyi magrib anyi isha'i kowa ya wuce sashinsa , Ya rage dady ne da mamy a palo , mamy ta matso kusa da dady ,cikin sanyin murya tace "Alhjyna ina son yin magana dakai pls "cikin sauri dady yace "oya ina jinki hajiyata "mamy tayi murmishi tare da cewa , "so nake ka amincewa Anisa akan ta fito da wanda takeso wallahi muna nan zata lalata rayuwarta kaga ko ranar lahira mune da laifi " Dady ya turɓune fuska kafin yace " wai Jamila sau nawa zan jaddada miki karatu nakeso tayi ?" Mamy tace "ai idan anyi auran inhar mijin anyi yarjejeniya dashi ina ganin babu matsala " dady yace "to shikenan akwai wani abokina inbaki mance Alhji Khalid Naira wanda ke kasuwanci a ƙasar waje ba ,to shine yayimin magana tun shekara ɗaya data wuce naƙi amsa masa "mamy tace "to ai bafa ya rayuwa a Nigeria kasani koh ?"dady yayi tsaki kafin yace "so kike mu siyar da akuya ta dawo tana ci mana danga ni ba dani za'ayi wannan kwaɓar ba " Mamy babu inda ta iya tasan dady da san kuɗi dole tabi abinda yakeso ta kuma raka lamarin da adu'a ... [6/19, 5:14 PM] Zainab✍️: 49-50 Washe gari , Anisa ta tashi da ƙudirin zuwa gidansu Salim gashi dady bashi da larabar komawa ko meye dalili oho . A ɓangaren dady kam wani farinciki yaji yana ratsashi amma adu'arsa ɗaya Allah yasa Alhaji Khalid bai yiwa ɗansa aure ba , ya janyo wayarsa tare da danna numbersa , Ring ɗaya zuwa biyu Alhj Khalid ya ɗaga tare da cewa "Alhj ka ɓuya ashe ana jinku ?"dady yayi dariya kafin yace "ka ka kusa daqowa Nigeria ne ?" Alhjn yace "gobe zamu dawo duka da iyalina sbda an gamamin ginin dana bada ayi kasan tun wata tara aka fara ginin sai yanzu aka kammala ,guda biyu ne dana Yasir danamu " dady yace "masha Allah anyi auran shi Nasira ɗin kenan Allah yasa bakayi fushi ba " Alhj ya sa dariya tare da cewa "aiko dai yaƙi waishi sai ƴarka daya gani a waya wancan lokacin da muka haɗu dakai a london , dady yayi hamdala tare da waigawa yaga babu kowa yace "abu mai sauƙi aminina inhar kuna so anbaku ka wuce ka nemi wani abu a gurina ka rasa " Alhji yayi masa godiya tare da cewa "muna sauka zakaji kirana insha Allah"...! [6/20, 2:37 PM] Zainab✍️: *NADAMA* 51-52 After two days da maganarsu , dady duk ya tayar da hnkalinsa ,kullum shikenan yiwa mamy mitar ta ƙara yiwa Anisa nasiha karta sake ta wulaƙanta mutanen nan. Yau ta kama Alhamis , Sadiq yayiwa Anisa zuwa bazata ,sai da yazo sannan ya kirata ,batayi tunanin dady yana palo ba , kasancewar bataji motsi ba , saɗaf- saɗaf ta fito tare da buɗe ƙofar waje ta fice , da gudu ta ƙarasa bakin get ta buɗe ta fita ,tana fita ta samesa a tsaye a jingine a jikin motar . Tana isowa ya sakar mata murmishi kafin yace "barka dai autar mata gimbiya kyakkyawa " rufe fuska Anisa tayi kafin tace "uhm duk ni kaɗai " tunowa da dady zai iya fitowa ne ya sanyata ce masa ,"dady yana gida gashi nayi alƙawarin zuwa gurin ta'aziyar Salim ina mai bada haƙuri sai dady ya tafi " Sadiq kam inda bakinta ke motsawa idan tana magana yake kallo sbda irin zubin halittar da Allah yayi mata dole ko wanne lafiyayyen namiji ya ganta yaso ta kasance matarsa gashi abokinsa sa'i yayi ko a ina ya kwaso wannan cutar oho " Maganar da Anisa takeyi ne ta dawo dashi daga duniyar tunanin daya tafi ,yaji tana cewa "zan wuce gida sai dady ya tafi ma ƙara haɗuwa " Sadiq ya gyaɗa kai har ta shige gida yana kallonta, daga ƙarshe dai ya tada mota ya fice. Anisa na shiga gida taci karo da dady yana shirin fita anguwa ,zaro ido tayi abda tun yanzu ta fara nazarin abinda zata gaya masa , cikin dakiya dady yace "Anisa ina kikaje ? kan Anisa a ƙasa tace "kayi haƙuri dady na dubo ƙawata ne batada lafiya " dady yace " last worning walhi karki sake fita inhar bada izini na ba " [6/20, 2:50 PM] Zainab✍️: *NADAMA* 53-54 Anisa tace "insha Allah " Dady ya fice . Kai tsaye mota ya shiga yaje ya dubo hjya daga nan ya dubo Umma ,mahaifiyar Mamy yakai musu tsaraba ,daganan ya wuce guest hause na Alhji Khalid kasancewar tun jiya jirginsu ya sauka a Jos , Koda dady ya isa bauchi road wato anguwarsu Alhj Khalid ,ya daɗe a tsaye sannan mai gadi yazo ya buɗe masa ,sbda sai da aka isarwa Alhjin . Dady na shiga Alhji ya fito suka shiga ciki tare , wow iya tsaruwa gidanfa ya tsaru ,tun daga wajensa a cikinsa abin kallo ne , nima na tsaya ƙarewa gidan kallo , ganin sun shige ne yasa ni binsu muka ɗunguma zuwa tafkeken palon nasu . Tofa kallo ya koma sama sunan wani abu , Anan dady ya fara ganin aljannar duniya duk da haɗaɗɗen gidan da yake ciki hakan bai hanashi kwaɗayin wannan gidan ba . A ɗaya daga cikin luntsuma luntsuman kujerun suka zauna , Alhjn yace "gidan babu kowa daga ni sai my lovely Yasir ɗina su Hajya Mima sunje zaga gari " dady yace "okay masha Allah dama akan maganar ƴar gurina ne " Alhj yayi murmishi kafin ya ƙwalawa Yasir kira , Yasir dake ɗakinsa a can saman bene ya amsa da Dad hutawa nake "Alhj yayi dariya kafin yace "to ga mahaifin Anisa " Yasir ya fara takowa a hankali ,kamar wanda ƙwai ya fashe masa a ciki Cikin yamutsa fuska kamar mace ,ya kalli dadyn Anisa kafin yace "barka dai " Alhj yace "da fatan bazaka juyawa zaɓina baya ba " Yasir yace "nifa aurannan a bari ba a wannan shekarar ba dady haba ka mance uzurirrika na ne ?" Gaban dady ya bada dummm... [6/20, 3:05 PM] Zainab✍️: 55-56 Dady gani yake shirinsa na hau hawar arziƙi zai rushe , gumi ya fara keto masa , Allah ya taimaka ma hankalinsu da idonsu bai kai ga kallonsa ba. Alhjn ya dafosa kafin yace "dole fa yayi aure nanda one months idan ka amince ayi aurannan ,inhar itama yarinyar tawan ta amince " Dady yace "amincewa kai " kafa yimin komai bani da abinda zan saka maka sbda taimakona da kayi lokacin da ƴan fashi suka tareni " Alhj yace "haba ka dena taso da wannan maganar dan Allah " Yasir miƙe ya haura sama . Cikin farinciki dady da Alhji suka cigaba da hira har sai da akayi azhar daga masallaci bayan an sakko suka rabu . Kai tsaye dady ya wuce gidan hjya ya sanar mata da cewar ai yaron dake son Anisa ɗan gidan mutunci ne kuma ɗan gidan manya wato masu dattaku " Allah sarki hajya ta amince tare da cewa "zata sanarwa da kawunan sa . Daga nan ya koma gida cike da murna. Washe gari da safe hjya ta tara ƴan uwanta ta sheda musu Anisa ta samu miji , tabbas a zahiri sunsan Alhj Khalid mutumin arziƙi ne ,sai dai zargi irin na mutane da suke yi masa na rashin tunani. Dady na komawa gida ya sanarwa da mamy , bata wani yi farinciki ba ,amma a fili tayi masa yaƙe sbda bataso ayiwa Anisa auran dole . Shiko dady bai fahimci hakan ba , Washe gari ta kama Juma'a dady ya tara su Anisa da Humaira , gyaran murya yayi kafin yace .... [6/20, 3:17 PM] Zainab✍️: 57-58 Tabbs nasan nayi miki laifi Anisa danaƙi barinki ki fito da miji ,kuma na sani koda na barki bazaki fitoda nagari ba , dalili kuwa yanzu samari sun zamo sai adu'a ,shine nayi miki zaɓin dan Alhj Khalid Naira wanda duniya ta sansa nasan ma kinsan ɗan nasa , Yasir Naira "Anisa ta dafe ƙirji sbda tasan shi amma a TV kyau da kuɗi ba'a magana a gurinsu . Anisa ta faɗaɗa fara'arta tare da cewa " dady na amince ,sai kuma ta ruga bedroom ɗinta da gudu . Mamy taɓe baki ,a ranta tace "tunda tanaso shiken nima ina so alhmdulilh " Dady ya sheƙe da dariya tare da cewa "Anisa ƴar albarka Anisa yar Aljannah ubangiji ya sanya miki albarka kena ƙanwarki " Humaira tace "amin. Tofa anadara 😜 Washe gari gida yaɗau farinciki sbda nishaɗin da dady yake ciki. Bayan kwana goma da maganar auran Anisa ,Alhj ya turo a tambaya masa auranta , cikin sa'a aka yanke musu dukiyar aure 200k Washe gari da zasu dawo suka kawo one million naira " mamaki ya kama su hajya da ƴan uwan dady ,ƴan gari aka fara cece kuce akan ai dady ya siyarda ƴarsa ne . Yasir kam baya kula harkar komai . Yau ta kasance weekend , Asabar , Alhj ya umarci Yasir da zuwa gidan su Anisa... [6/20, 3:38 PM] Zainab✍️: 59-60 Bai yi masa gardama ba , Motoci guda biyu ne suka shigo anguwrsu Anisa , ta gaban fara ce sol ta bayan kuma ruwan toka sai sheƙi suke . Kasancewar Alhj yayi masa kwatancen gidan da komai da komai ,yasa basu sha wuyaba . Kai tsaye horn motar gaban tayi a bakin get ɗin gidansu Anisa , Get man na buɗe masu suka shiga , Yana shirin rufe get ɗin yaji wata motar fara irinta farkon da suka shigo ɗazu sun kuma shigowa . Motar na shiga mai gadi ya rufe get ya fara kwasar gaisuwa. Abin mamaki mutum ɗaya ne ya fito daga cikin motar mai ruwan toka . Sai kuma wani ya fito mai baƙar suit da alamu masu tsaronsa ne . Bayan both naga an buɗe na motar ƙarshen data shigo anata fito da kayayyakin abinci da abin sha . Kasancewar dady ya sanarwa Anisa tare dayi mata umarni akan ta fita tayi masa iso . Cikin umarnin dady ta fito da sauri ga rawar kai ta ƙarasa parking space ɗin . Turuss tayi sbda ganin halittada batayi tsammani a fili hakan take ba "anya kodai baƙin dady ne ?" Anisa ta fara tambayar zuciyarta . Jiki a sanyaye ta ƙarasa gurinsu da takunta na nutsuwa .... [6/20, 7:25 PM] Zainab✍️: 61-62 Anisa bata san ma ta ƙarasa gurinsa ba ,gaisuwar da ake yi mata ne ya sata ankarewa ta wayance cikin fara'a tace "muje bismillah " tanayi masa nuni da hannunta. Tana gaba yana binta a baya har suka ƙarasa ɗakin da dady yake saukar baƙi, Koda suka shiga tsayawa yayi bai zauna ba sai da tace "bismillah ranka shi daɗe " Yasir ya zauna kamar wanda za'a kama . Yasir fari ne dogo matashi mai jida kyau kuɗi iya izza da kuma ƙasaita , Fari ne kamar balarabe ,gashin kansa a kwance gunin ban sha'awa gashi baƙi sosai, Yana ɗauke da dogon hanci fuskarsa na kewaye da ɗan baƙin saje wanda aka gyarashi . fuskarsa ta ƙawatu ,goshinsa akwai tabon sallah wanda ya ƙarawa fuskartasa kyau , laɓɓan bakinsa kamar na larabawa har wani ƙyalli suke. Waye Yasir ? Yasir ɗane ga Alhji Khalid Naira , Alhj Khalid ɗan garin Kano ne , harkar kasuwanci ta dawo dashi garin jos shida matarasa Khadija , asalin su Khadija ƴan mai duguri ne yaren shuwa arab , Khadija wato mahaifiyar Yasir ,doguwa ce itama tanada haske amma fatar Yasir yafi tata gogewa , ga yalwar gashi da Allah ya azurtasu dashi abin ba'a magana [6/20, 7:37 PM] Zainab✍️: 63-64 Sanadin haɗuwarta da Alhji kuwa ,yana shirin kiran ƴan uwansa yayi mistake ɗin number ya kirata , Kullum ya nace da kira ga saƙonni iri iri , da yake hausawa suce ƴa mace kamar allura take a cikin ruwa mai rabo kan ɗauka ,hakan ta faru , cikin hukuncin ubangiji mahaifiyar Yasir ta sanarwa da Alhj Khalid garinsu da anguwarsu , garin masoyi baya nisa ,cikin sa'a da yardar uban giji ya tafi . Kwanci tashi asarar mai rai suka fahimci juna har Allah yasa rabonsa ce ,iyaye suka shiga ciki . Cikin wata biyar akayi biki aka gama inda aka kawo mahaifiyar Yasir Jos ,kasancewar Alhjin yana da kamfanoni da kaji dana sarrafa kayayyaki da sauransu , Mutanen da sukazo kawo Khadija sunsha mamaki , wasu ma cewa sukayi "an siyar da ita ne duba da irin wannan aljannar duniyar , Iyayenta suka toshe kunnuwansu . Bayan wata biyu da auransu suka tafi yawon shaƙatawa Dubai , daga can suka wuce ɗakin Allah , Sunyi adu'oi sosai ,daga nan suka dawo Nigeria lokacin tana ɗauke da cikin Yasir , Ya daɗe a Nigeria bai koma ƙasar waje ba kasancewar acan ɗin yanada masu kular masa da aiyuk... [6/20, 7:49 PM] Zainab✍️: 65-66 Wata ranar Talata ,sun fito shida Khadija lokacin harta aihu da wata biyar Yasir na jariri ,zasu tafi Kano " jerin gwanon motocin da suka gani ne ya sasu ,tsayawa . Masu motoci dake tsoron wucewa suka yi cirko cirko a hanya , fitowa daga cikin mota Alhj Khalid yayi tare da ɗage ƙafafuwansa alamun hangen nesa , wata baƙar mota ya gani , gefe kuma mutane ne da magidanci ɗaya da mata . Wayarsa ya ciro a aljihu ya ɗanna number police , kafin kace me naga an sun cika gurin da jiniya , dady wato mahaifin Anisa ya taho gurin Alhj Khalid yana yimasa godiya sbda yaga lokacin da yake kira . Alhj Khalid yace "karka damu ,daga nan sukayi musayar number waya ,tun daga nan basu sake haɗuwa ba sai a wannan shekarar. Wannan kenan. Cigaban labari Yasir ya wani yamutsa fuska kafin yace "barka da fatan na sameki lafiya " Cikin fara'arta tace "lafiya ina fatan kaima haka ?" Sai da ya shafe tsawon mintuna sannan yace "lpy kamar mai koyon magana , Anisa kam tanason jansa da hira amma kamar kurma . Haka dai yaɗan ƙurɓi juice ɗin ya miƙe bayan ya zube mata bandir ɗin yan dubu dubu guda uku yace " idan da wata matsalar ki nemi... [6/20, 9:25 PM] Zainab✍️: 67-68 Akwai Numberta a jikin wannan paper " cikin dakiya Anisa tace "tom " a zuciyarta tace "to haka ake soyayyar , inata rawar kai ". Kafin ta mike ta isa gurinsa har ya shiga mota ya tafi . Ji tayi kamar tayi kuka irin wannan wulaƙanci haka?" Gashi kyakkyawa ajin farko tabbas ta daɗe tana mafarkin samun irinsa amma anya wannan mutum ne kuwa ? 😂 Da wannan tunanin ta ƙarasa parking space taga wayam takoma sashinsu ranta a jagule ,ta wani fannin idan ta tuno zamowa celebrate da zata zamo sai tayi murmishi . After ten days , abu sai ƙaratowa yake gashi ango tun zuwan da yayi bai ƙara zuwa ba har yanzu , Mamy kam ta duƙufa sallahar dare akan Allah ya dai-daita ƴarta da wanda take shirin aure . Ana saura kwana biyar biki ,Sadiq yazo a motarsa , bayan yayi parking a inda ya saba ajiyeta ta kira lambar Anisa , Anisa na gurin gyaran jiki ,ta ɗaga gabanta na faɗuwa " sallama tayi kafin tace "Sadiq ina mai baka haƙuri bikina sura kwana biyar " Cikin rawar murya Sadiq yace "amman dai ke na auran dole za'ayi miki ba ko ? Cikin rashin fahimta Anisa tace "ban gane me kake nufi ba " Sadiq yace "dalilin da yasa kika jini shiru har na tsawon wata ɗaya , wallahi dadyna ne yakeson haɗani aure da yarinyar yayansa ,a halin yanzu ma jibi ɗaurin aure " Sadiq na maganar idanunsa sunyi ja . Cikin wani irin yanayi wanda itama batasan na meye ba tace "ubangiji ya baku zaman lafiya .... [6/21, 10:24 AM] Zainab✍️: 69-70 Muryar Sadiq kamar ta mai kuka yace "amin ya rabbi nagode , ya katse kiran . Anisa har wani rawar kai take ,duk inda zataje da Humaira ƙanwarta ƙawarta , Amarya tasha gyara masha Allah ,ɗinkuna kuwa sai da tayi kala ashirin banda wanda dady yayi mata , Kawai kashe kuɗin akeyi , Shirye-shirye ya kan kama babu kama ƙafar yaro . Ana biki saura kwana uku , aka fara event iri-iri , ranar Asabar akayi ɗaurin aure wanda ya samu halartar manyan mutane har dana ƙasar turai. Alhmdulilh anyi taro lafiya an tashi lafiya , motar ɗaukar amarya ma Alhj ne yayi magana aka ɗibosu a motocinsa , Yasir kam bai bawa abin muhimmanci ba dan ko a jikinsa . Kasancewar yanzu zamani ya sauya ba'a cika yin bikin da ƙawaye zasu kwana ba ,a ranar aka watse aka bar Anisa , Batun karatu kuwa ,ba'a ma magana dady yaga naira ya ruɗe , Wajen ƙarfe goma na dare suka isa anguwar da Alhjn ya gina masa gida ,Gangare . Ƙerarren gida ne mai kyau ,tsayawa kwatanta irin kyawunsa da ƙawatuwarsa ɓata lokaci ne ,sbda gidan ta kowanne fanni yayi babu ƙarya , Gidan yaso yafi na Alhj kyau sbda tsaruwarsa . Goma da rabi aka mayar da kowa gidansa , Anisa da Humaira sunsha kuka ,daƙyar aka janye Humaira a jikin Anisa , 11:pm na dare Yasir ya shigo da abokansa waɗanda sukaji bikin nasa sbda bashi ya gaiya tosu ba , A hakan ma daƙyar suka shiryashi . Bayan adu'oi da akayi na zaman lafiya suka ajiyewa Anisa 30k tare da yi musu sallama ,Yasir ko motsawa beyi ba . Kallon ledar da abokan nasa suka ajiye yayi kafin ya mayar da kallonsa gareta yace "gashi nan kici " daga haka ya miƙe yabar ɗakin [6/21, 10:40 AM] Zainab✍️: 71-72 Yana fita Anisa ta diro tare da buɗe ledar , kazace banƙararriya taji kayan haɗi sai ƙamshi take ,gata da zafinta ,ta yagi kaɗan takai baki daganan ta wuce toilet tayo brush tayi alwalah tazo ta shinfiɗa sallahya tana rama sallolin da batasamu tayisu ba. Bayan tayi adu'ointa ta sauya kaya i zuwa sleeping dress na riga da wando ,wandon iya guwaiwa rigar kuma mai yankakken hannu . Ɗaukar ledar naman tayi ta ajiye akan wasu jerin plet dake ɗakin dan ko ance takai batasan inda zata nufa cikin darannan ba . Kasancewar gajiya datayi mata yawa ,yasa tana kwanciya bacci yayi gaba da ita. Washe gari da asbha ta tashi ,bayan tayi nafiloli tayi sallahar farillah tana idarwa ta koma ta kwanta , Ba wani bacci mai nisa bane ya ɗauketa sai dai kawai ta kwanta ne dan bata da abinda zatayi hira dashi ga waya amma batajin daɗin dannata sbda sabuwa dady ya bata harda layi. Jiyo maganar Yasir tayi yana cewa "nimafa bani na ganta nace inaso ba ,kawai dai liƙamin akayi aiko zatasha wuya a gidannan banga abinda zan ɗauka a jikinta ba " Gaban Anisa ya bada rass cikin ƙanƙanin lokaci hawaye suka jiƙa mata fuska . Abokan Yasir wanda suka tafi ɗazu ,suna daga cikin motar ɗayan ya taɓo wanda yake a mazaunin driver yace "big boy ammafa ƙwayar da mukasakawa Yasir tayi yawa " wanda aka kira da big boy ɗin yace "Eli ai ramako ne ,ka mance lokacin bikina da naka haka ya cika mana ?to wallahi har hospital sai da mukaje tsabar jinin dake zuba " Big boy yace "taɓɓ aiko zan ɗanɗana. Tofa ,wannan abin da suke nufi ƙwaya ce ta ƙara ƙarfin sha'awa da suka sakawa junansu duk wanda akayi masa aure dole sai an saka masa , HHHHHH [6/22, 6:51 AM] Zainab✍️: 73-74 Jin haka yasa Anisa waro ido kafin tace " me yake nufi kenan ?" Sai kuma taja bargo ta lulluɓe jikinta. Washe gari da asbha ta tashi a gajiye tun gajiyar jiya , Bayan taje toilet ta ɗauro alwlah ta dawo ta kabbara sallah , Tana idarwa ta shafa adu'ointa kafin ta koma gado ta kwanta sai wajen ƙarfe 11:am na rana ta farka tare dayin miƙa , yunwar data addabeta ne yasata fitowa ,tafiya take kamar bazata taka ba ta isa hanyar da zata sadata da kitchen ɗin duk da lalube zatayi . Batasan da kowa a gabanta ba ,sai ji tayi ta bugi mutum , wani kallo da yayi mata ne ya sata komawa ɗakinta da gudu har tana buegewa da ƙofa , Takun tafiyarsa ne ya tabbatar mata dashi ɗinne , Fuskarsa babu ko walwalah ya shigo ɗakin nata ya tsaya a jikin ƙofa ,tare da zura siraran hannayensa cikin aljihu kafin yace ", karkiyi tunanin jin daɗi kikazo yi oya tashi ki gyara gida inada baƙi anjima " maganarsa idonsa komai nasa yakan tsoratata ,gashi a hakan kamar wanda bashi da yawan magana , batare da ko ɗarr ba ta miƙe ,kasancewar gidan ba wani datti yayi ba ,hakan yasa cikin mintuna kaɗan ta kammala ta shiga wanka , Lokacin data fito daga toilet babu komai a jikinta ta zauna gefen bed tana goge jikinta da towel , Gyaran murya taji wanda yasa gabanta dukan tara-tara , ƙin juyawa tayi ta miƙe zata ruga da gudu ,taku ɗaya zuwa biyu yayi ya cafkota ,ta faɗo jikinsa . Yanayin da yake ciki ne zai tabbatar maka da yana cikin yanayi na buƙatuwa ,cafkar da yayi mata ne yasa jikinta fara jarkarwa ,ya fara wani kissing ɗinta cikin zafin nama , duk abinda yake mata daɗinsa takeji banda abu ɗaya wato ,tsotsar breast ɗinta da yakeyi ,murya kamar ta wacce ta jigata tace "nikam ka sakeni " Yasir ko saurararta baiyi ba ya danneta ,duk da so da ƙaunar kasancewa da namiji a tare da ita bai hanata tsorata ba , idan kaga idonta kamar an tare ɓera a rami. A haka ya tsotse can ya tsotsi nan , Da akazo hq ne ta raina kanta dan bai wani tsaya lallaɓo ba ,abu yakeyi kamar mara hankali , ya daɗe a kanta yaɗau tsawon lokaci daga ƙarshe ya mirgina gefe yana sauke numfashi , Anisa kam tana baje kamar yakuwa ,niko nace nemafa kikeyi lolz Sai da hankalinsa ya dawo jikinsa sannan ya dubi inda yake ,da Anisa dake kuka ya wani ɗaure fuska kafin yace mekikazo yi ɗakina " Duk da zafi da kukan da takeyi duk da azabar da take tsammani bataji ba ,bai hanata yin ƴar dariya ba . Ta miƙe tana ɗan ɗosana ƙafa ta shige toilet , Kallon jikinsa Yasir yayi kana yayi tsaki a fili yace "na jawa kaina raini wai yama akayi hakan ta faru ne oho ?" bashi da mai bashi amsa ,hakan yasa shi miƙewa dan kar tazo ta sake rainasa . Kai tsaye ɗakinsa ya nufa ya tsarkake jikinsa yayi wanka , yana fitowa ya shafa mayukansa masu ƙamshi haɗi da feshe jikinsa da turaruka masu sanyin ƙamshi . Ya sanya shadda mai ruwan ƙasa tayi maa kyau ,ya ɗora hula a kansa ,ya zauna bakin gado yana tunano halin da suka kasance ɗazu . Anisa kam sai data gasa jikinta sosai dan mamy tayi mata bayanin hakan , taɗanji daɗi ,ta dawo itama ta shirya cikin leshi mai ruwan madara wanda yayi mata kyau ta sanaya warwaro da sarƙa bayan ta gama simple makeup ɗinta ,ta janyo wayarta suka gaisa dasu mamy da Humaira tace "sunanan lafiya . After one week da biki , tun washe garin biki da Yasir ya kusanceta bai ƙara kulata ba ,a hakan ma yanacewa tsautsayi ne. Yau ta kama Lahadi yana zaune a gida dama ba wani aiki yake ba iyakaci yaje office ya cike takardu ya shigar dasu ya dawo . Da sassafe Anisa tayi wanka ta haɗe cikin english wear na riga iya cibiya da gajeren wando iya cinya ,ta sanya farar hula , Ta dawo palo ta sake kiɗa kamar gidan zai tashi sama , ta dinga tiƙa rawa . Da sauri ya fito sbda baya son yawan hayaniya ya jingina da bango yana ƙarewa shigar da tayi kallo , beautiful baby amma kulata janyo raini " ya daɗe yana kallon kugunta inda yake karkaɗawa batasan yana gurin ba , kashewar da akayi ne ya sata juyow ... [6/22, 8:50 AM] Zainab✍️: 75-76 Zatayi magana ya tako har inda take ,zai kamota ta ruga da gudu ta rufe ƙofa. Satinsu biyu da aure mamy tazo , Anisa ko kaɗan bata sanar mata da halin da suke ciki ba ,haka kuma jikin Anisar bai nuna wata damuwaba . Yasir dayaga mamy sai ya shiga nan nan da ita dan karta fahimci suna cikin wani irin zama ,mamy na tafiya aka koma gidan jiya . Washe gari kuma Hajiyar Yasir tazo , Anisa tayi mata abinci mai rai da lafiya ,Hajiyar da Yasir duk suna palo a zaune ,Anisa ko sai kaiwa da komowa take gurin haɗa girki . Cikin ikon Allah ta jerewa Hjya abinci iri-iri a gabanta da drinks wanda ta haɗa da kanta , wannan abu ba ƙaramin yiwa Yasir daɗi yayi ba ,sbda a rayuwarsa yana son mahaifiyarsa so mai tsanani ,abinda Anisa tayi sai yaji yana sonta sosai bazai ƙara wulaƙantata ba ,amma inda ta fara yi masa rashin mutunci bai san ya zaiyi ya gyarata ba . Bayan Anisa ta kawo plet ta zubawa mamy jollof ɗin shinkafa wacce taji kayan lambu da yankakkiyar hanta da da soyayyen naman kaza a sama ,ta juya zata koma ɗaki Hjyar Yasir tace "yata zo ki zauna ki huta matso da abincin muci tare " tabbas Hajiyar ta burgeta dan tana ta nuna mata so sbda har tambayar Yasir take "yana ɓata mata rai ko ?"Yasir yace "a'a . Langwaɓar da kai yayi a jikin hjya kafin yace "Hjyata ki tayani bawa Anee Haƙuri " Wow Anisa ta faɗa a cikin zuciyarta sbda ,inda ya kira sunan nata abin ya burgeta kamar a bakinsa aka samo Anee, Hajiya tace "ƴata yana cin zalinki ko ?" Anisa tayi murmishi kafin tace "a'a momy " Yasir yace "hjya nidai ki tayani bata haƙuri " hjya tace " ƴata kiyi haƙuri inma wani abun yayi miki ,Yasir yanada saurin fushi haka yanada saurin sakkowa kiyi haƙuri " kukan dake ƙoƙarin taho mata ne yasata toshe baki ta miƙe da gudu tabar gurin . Koda taje ɗakinta kuka tayi mai isarta ,ɗago mata kai taji anyi ,cikin lallausar muryarsa yace "Anee ina mai neman yafiyarki duk wanda ya kula da mahaifiyata ko tsanarsa nayi takan koma soyayya ,hjya ce tace kizo " Muryar Anisa ƙasa ƙasa tace "ina zuwa , Sai da ya fice itama ta fito tare da zubewa gaban Hjya tace "momy gani " hjya tace "kai Yasir kaine mai lefi ,Anisa kiyi haƙuri ki yiwa mijinki biyayya ku gina rayuwarku cikin so da ƙaunar juna " Anisa ta gyaɗa kai Yasir yana ta sakar mata murmishi sbda kyautatawa mahaifiyarsa da tayi yama mance da auran dole akayi musu . Bayan sati ɗaya ,yau da bikinsu sati uku cif , Zaune take a palo ,hannunta na hagu riƙe da remote ,hannun damanta kuwa ta riƙe glass cup mai ɗauke da kunun aya ,wanda mamy tace ta yawaita sha , A yanayi na son kasancewa da mijinta take ,sbda tsigar jikinta har wani tashi take , tana sanye da yaloluwar riga mai shara-shara ,wacce da ita da babu duk ɗaya , gajeren sikel ne a jikinta wanda ya baiyanar da kyawawan mazaunanta sikel ɗin iya guiwa yake gashi pink rigar far tayi mata kyau , kanta ko babu komai sai ƙananun ƙitso da suka zubo mata gadon baya , Cikin Sauri Yasir ya fara saukewa daga bene , Ɗaga kanda zaiyi ya hango Anisa zaune hannunta riƙe da cup tayi masifar yi masa kyau , yana son yaga mace tayi shigar ƙananun kaya , Cikin nishaɗi ya ƙarasa saukowa yana takowa a zuciyarsa ko cewa yake "ai hjya ta sasantamu mun shirya "ya isa gurinta yana cewa "my Anee "da gudu tabar gurin har wani karkaɗamasa ɗuwawu take ,ta koma bedroom ɗinta ta danna key . Mararta data murɗa lokaci ɗaya ne ya sata ƙwala ƴar ƙara kaɗan tare da riƙe marar tana ambaton sunan Allah , a fili tace "kodai inje gurinsa ne ? sai kuma naji tace "kai ina sai na ƙwatarwa kaina ƴanci " haka ta wuni ,shigo ransa ya ɓaci kuma a nasa ɓangaren ma neman kasancewa da ita yakeyi . Haka ya haƙura ya fice , yana fita masu tsaronsa suka fara kwasar gaisuwa , Yau kam sunga sauyi rai a ɓace yake amsa musu saɓanin da ,da yake amsa musu cikin sakin fuska amma inya amsa sau ɗaya shikenan . Kwanci tashi asarar mai rai yau sunkai kusan wata uku da aure ,Anisa ko ɗai ɗai ranar da bazatasha lemon tsami ba , gashi kullum sai tayi wannan shigar tunda taga yana so , Washe gari Yasir ya ɗau alwashin ,kasancewa da ita da kuma zama su fuskanci juna inhar shi yayi mata laifi ya bata haƙuri. Yauma kamar kullum ta fito ƙarfe 12:11pm na rana ,ta kunna kiɗanta tana rawa , sbda yau kam a cikin farinciki take Humaira da mama Ruqaiyyya sunce zasu zo " A raɓe yake kamar koda yaushe tana ganinsa ta gudu ,yau kam cikin sanɗa yaje ya ɗagata cak tana faman ihu ya wuce da ita bedroom ɗinsa tare da sanyawa ƙofar key ya zare ya cire na toilet ya dawo kusa da ita tare da ɗaukarta ya ɗora a kan cinyarsa kafin yace " my Anee haukatani zakiyi ? tun yaushe nace miki na tuba amma kinƙi fahimta , hjyata bata baki haƙuri ba ? ko kinaso inje ince mata guduna kike ? Anisa tai saurin ɗago kanta kafin tace "nifa ba gudunka nake ba ,kaine kace baka sona tom meye na rawar kai a kanka ?" Yasir ya ɗan rausayar da kai kafin ya haɗe hannayensa biyu yace "dan darajar fiyayyen halitta ki yafemin ,mu gina rayuwarmu mai tsafta " Anisa na kuka ta rungumeshi daga nan yahau raɗa mata kalmomin soyayya waɗanda sukayi tasiri a zuciyarta. Sai da ya tabbatar soyayyarsa ta sami gurbi a zuciyarta sannan yazo zai fita tace masa "ƙanwar mamy da ƙanwata zasuzo " Yasir yace "akwai kuɗi a loka duk abinda kika ya dace ki basu . Anisa tace "Allah ya kareka daga dukkan sharri,Allah ya dawo dakai lafiya " Yasir yace "amin" Yana fita Anisa tace "wai dama yana magana ?shegiya soyayya . Yasir na cikin mota yana ta tuno adu'ar da Anisa tayi masa , [6/22, 9:56 AM] Zainab✍️: 77-78 2:33 Humaira da mama Ruqaiya sukazo , bayan Anisa da Humaira sun shiga kitchen sunyi girki mai rai da lafiya ,suka baje kan kafet sukaci suka ƙoshi anata hirar zumunci ,mama Ruqaiyya tace "Anisa kinga inda fatarki ta kuma gogewa kuwa ? Anisa tayi dariya. Mama Ruqaiyya tace " ansa bikin Humaira fa nanda sati uku inga ba'a sanar miki ba ?" Anisa ta fara tsokanar humaira , bayan sunyi azhar anyi la'asar sannan suka fara shirin tafiya ,ta ɗibo musu bandir ɗin yan ɗari biyu kowa biyu ta miƙa musu tare da rakasu gurin mota . Kwanci tashi asarar mai rai yayinda abubuwa suka zo suka wuce ,ciki harda bikin Humaira aka kaita anguwar rimi ,ta auri wani shahararren ɗan kasuwa , gidanta ma gunin burgewa amma bai kama ƙafar na Anisa ba . After 1yr Anisa na hango tay ƙiba tayi haske sosai ,duk wanda ya santa a da zauyi wuya ya ganeta sbda yanda jikinta ya sauya , tafe suke a mota tana rungume a jikin Yasir da titsesten ciki a gabanta wanda da gani naƙuda take . Babu wanda bai kira ya sanarwa ba ,suna kaiwa asibitin aka wuce da ita labor room , Yana tsaye ya ga mamy da hajyarsa can kuma sai ga mama ruqiyya ,zuwa anjima hjya kakarsu da umma sukazo ,asibiti ya cika da ƴan uwa , sunzo ƙarfe 9 na safe ,sai wajen azahar ta aihu ,inda ta haifo twins mace da namiji macen tana kama da Yasir namijin kuma sak Humaira ,har ƙibar. Fainciki ya karaɗe family da wannan kyauta da Allah yayi musu. Ranar suna namijin yaci sunan baban Anisa Muntari suna kiransa da dady ,macen kuma taci sunan mahaifiyar Yasir wato Khadija ,suna kiranta da momy Alhmdulilh akayi taron suna lafiya aka kammala lafiya ,bayan suna hjya ta buƙaci a wuce da ita can ayi mata wanka , abin yayiwa Yasir daɗi sosai. Kwanci tashi babu wuya ,Anisa tayi arba'in bayan ta gama ziyartar ƴan uwa aka maido da ita ɗakinta , soyayya suke gwadawa junansu ,ko wanne burinsa ya farantawa ɗan uwansa , dole aka samar mata mai rainon yara , Alhj mahaifin Yasir yayiwa dadyn Anisa kyautar 5 millions naira a matsayin tukuaici aihuwar ƴan biyunnan sun faranta masa ga buɗi ta ko ina da suka dinga samu . Dady a ranar ya kasa bacci tsabar farinciki Humaira ce dai har yau Allah bai bata aihuwa ba , hospital sun tabbatar da dukkansu ita da mijin lafiyarsu ƙalau lokaci ne baiyi ba. Bayan shekaru huɗu ... Gidan Sadiq , kyawawan yara na hango su biyu duk mata , babbar itace mai suna Bahijja ita kuma ɗaya Nana Faɗima , alhmdulilh shima yana zaune da ƴar uwarsa kuma matarsa cikin ƙoshin lafiya , Kowanne ɓangare suna cikin kwanciyar hankali da ƙoshin lafiya , Anisa tun daga ƴan biyu bata sake aihuwa ba , sai ƙibarta take tayi ,suma yaran gunin sha'awa anfara shirye-shiryen sanyasu a makaranta. 😘Kuyi haƙuri dajin ƙarewarsa yanzu , kinsani nasani idan dambu yayi yawa sam bayajin mai , kuzo ku daina mararinsa nima ya ficemin a kai , tabbas nagode masoyana akan soyayyar da kuka nunamin ta hanyar siyan littafina , ina fatan zaku gafarceni a kura kuran da kuka gani akasi ne kunsan ance ɗan adam ajizi 👏soyayyarku tasa bazan iya mancewa daku ba nagode nagode nagode , sai kuma Allah ya sake haɗamu a cikin littafina mai suna *ABU-RAHEED* Ina roƙon wanda na ɓatawa da wanda yaga kuskure akan ya yafemin👏. Littafin da zanyi shi shine *ABU-RASHEED* bansan ya zan kwatanta muku inda littafin yake ba ,amma wallhi duk wacce ta mallakesa babu dana sani a tafiyar , zani iya bakin ƙoƙarina gurin farantawa masoyana . Nagode Allah yabar zumunci sai mun haɗu a ABU-RASHEED littafi mai dogon zango nagode 🥰. Taku har kullum Mom Islam Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels