Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ๏ปฟ[10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 3โƒฃ Zaune suke a parlor sai fira sukeyi, cikin jin dadi, Safna na kwance akan kujera sai famar latsa wayarta take, mai gadine yashigo tareda sallama, momy ta karba tace"Abdullahi ya aiki" yace Alhmdllh haj" Momy tace "yadai"? Yace"haj wanine ke sallama wa safna! Safna dake kwance ta yi zunbur ta kai zaune tareda ware idanun nan nata masu bani tsoro saboda zamansu manya, masha'allah! Tace "nikuma? wake nema na"? Haj ta cewa mai gadi "je kace tana zuwa" mai gadi ya fita tareda wa haj sai anjima, momy ta kalli Safna data ware idanu tana kallon momy, tace "Safna a ina kika same wannan"? Safna cikin rawar murya tace mo......m..my Allah ni bansanshi ba" momy tace" ba ruwa na keda mahaifinki kindai san bayason kuna tara samari ko? Sbd hk kimaza ki je ki gansa kafin lokacin dawowarsa yayi, Safna tace "to momy" ta mek'e ta nufe dakinta ta dauko hijab ta fito. A tsaye ta taradda shi yana latsa wayarsa cikin konciyar hankali da jindadi irin na masu hali, gaskia ya matukar mata kyau, sanye yake da wata hadaddiyar shadadda gizna milk colour tasha aiki ga hularsa itama milk ce takalminsa ma hakan komai dai iri daya, sai zuba k'amshi yake, Safna dai sai kallo take takai 5mnt tana kallonsa, nidai Manshat nace su Safna anaso ana kai market, da sallama ta isa jingene da motarsa wannan motar ba irin tajiya bace wannan ash colour ce nidai bansan sunantaba aman dai ta hadu iya haduwa. Latsa wayarsa yake baimasan da mutun a kusansa ba, saida yaga iniwar mutun, da sauri ya daga kai yace"sannu da zuwa tauraruwa mai haska ko ina" Safana tace "hmm sannunka" kazo lafia? Yace "lafia klu ya gida dasu Umma" tace "lafiarsu klu" shiro ya ratsa hurin na dan lokaci, kan ya nisa yace, " safna ko"? Ta d'aga kai da sauri ta dobeshi tace, "ya ankayi kasan sunana Safna"? Yace, "Allah sarki Safna ai sunan dashe nake kwana kuma natashe dashi, kina mamaki ne na yadda nasan sunanki? Ko kina mamakin yanda nakamo da sonki? Safna sonki zaimin illa a rayuwa ta dan Allah ki sone Safna" murmushi Safna tayi tace, "banyi mamakiba cuz bansan yadda so yakeba bale nasan yadda yake shiga a jikin mutun, ni baitaba shigataba bale nasan yanda yake, aman nayi mamaki dakasan sunana" dariya yayi hade da cewa,"kina nufin kamarki kyakkawa ajin karshe ba wanda yataba sonki ko kukayi soyayya? Kai banyarda ba gaskia, Safna ta tab'e baki kan tace, "Allah babu" yaji dadi sosae a zuciyarsa domin yasan bazai sha dogon wahalaba hurin samun gurbe a zuciyar Safna,ama a fili ya furta, "ok, Safna ni sunana Hafiz Alh Abubakar na makka ni dan wannan garinne' ina ganinki hurare da dama nakamo da kaunarki Safna! Ki taimakamin Safna ki soni pls n pls Safna" Safna ita ma tunani take na wata frnd dinta dasukayi prmry da ita mai suna Amina A na makka wadda suke kira da (meeno) to kenan yayanta ne ko yaya oho! Idan kuwa hakane to dolema ta so shi domin tana matukar ji da wannan best frnd din tata to kuma ai tana zuwa gidansu ita ma tana zuwa nan gidan to ya ankayi bata taba haduwa dashiba? Tayu kuma shima ba anan yayi karatunba yana Ingland inda Amina taje" Hafiz ne ya katseta ta cewa, " kinyi shiro My beauty kice wani abu plss" Safna ta jujjuya idanuwanta tace, "no problem, zanyi tinane akai" Hafiz yaji dadi sosae yace, "to yaushe zan dawo kenan"? Tace"after 1week zaka iya dawowa" Hafiz yace,"to na gode, ama zan iya samun no"? Safna tabashi number ta tareda masa sai anjima. Koda ta shiga gida tataradda ba kowa a parlor dakinta ta shiga ta dauro alwarlat magriba tazo tayi sallah, daddynsu ne yashigo da sallama haj ce tace,"sannu da zuwa mai gida yace'"yawwa sannu umman yara sannu da gida, tace lafia klu" su Zainab ne sukai mai sannu da zuwa ya amsa Nafee ce tace" dady sannu da zuwa ya aiki, yace "Alhamdulillah" can yaduba baiga faisal ba yace, haj ina faisal yaje? Tace" ya fita sallah tun dazo tayu zaiyi isha'i ne yadawo yace, "ok Allah ya dawo dashi lafia" to jabbar fa? Tace shi tun rana da ya fita baidawo ba, yace to bari suzo muci abincin. Frndz nacire maimuna,hauwa'a'Ruky,A matsayin matan Alh Hashim mai dala zuwa mata 1 ke garai wato haj Rabia, da kuma yaranta,Abduljabbar,Safna,Zainab,da autansu Faisal. Writing By ๐Ÿ’Manshatttt๐Ÿ’ Lv u frndz I miss u so much๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ˜ญ๐Ÿ™† *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 5โƒฃ Safna dai soyayya tayi karfe tsakaninta da Hafiz domin kuwa takai da basa rabo da wayar kullun tana mak'ale dashi a phone dare da rana waya suke kuma duk bayan 1week saiyazo zance gidansu soyayya dai sakowa sun somu a cikin su, Su kuwa su dady sun dade da tsaida maganar auren Safna da Alh. Aminu C.R.O, har ana batun kawo sadaki da laifi,... Alh Hashim ne zaune shine haj Rabia yake cemata "auren Safna fa yana k'arasuwa insha'allah! Haj ta dobe dady tace "to Allah ya taimaka, aman Alh Safna kowa tasan da batun wannan mutunin da zaku aura mata"? Bangane ta san maganarba kina nufin mu bamu isa da ita bane? Da zamu bata zabinmu tak'i karba? Ai dolema ta aureshi domin kuwa ni banga aibone ba da zatace batason shi, kuma ina tabbata miki dolema ta aure shi domin mun rigaya mun kitsi magana, kuma bada jimawa ba za'ai auren, tadai kammala karatunta na secondary zamai mata aure insha'allah, inyaso can idan ya barta ta cigaba domin bazan zauna da kamar Safna a cikin gidaba, kinason ne a daukan tsohun banza ne?. Alh Allah yabaka hakuri nifa ba haka nake nufiba, kawae tambaya nayi aman kayi hkr idan ta batama rai, fuuuuuu! Yatashe ya fice abinsa ko kallunta baiba ya shiga dakinsa. Jabbar ne yashigo parlor da sallama hajiya ta amsa, momy sannu da gida ya fada yana mai zauna wa kan kujera, yawwa sannu jabbar, momy ina su Nafee ne? Suna dakinsu kasansu da shigewa daki kamar sababin amare musamman ma ita Nafee din, ai wlhy momy suna ban mamaki su ko tsarguwa basayi, momy tace "can ta tamarmatse musu ina ruwan Rabia" jabbar yayi dariya yace "barsu momy ai zanyi maganin zaman nan na daki, ita waccan boss din ba'a ma maganarta musammanma yanzu kullun tana mak'ale da waya kamar itace farkon wayar" hmm ai barni da ita jabbar saina sa dadynku ya karfeta sai naga ta zaman latsar wayar tunda batada aiki sai latsar waya" Zainab ce ta fito tadau kwalliya sai zuba kyau take ita da Nafee, suka iso parlor, Jabbar yakallesu cikin zolaya yace wow! Little sis kunyi kyau fa ina zuwa haka? Nafee ta sauke kai k'asa, Zainab ce tace " laah Yaya jabbar ku ina,kawai zamu gidan uncle Usman ne da uncle Faruk" haj tace to yau abin ya motsa kenan sukai dariya su duka, Nafee ta durkusa tace momy sannu da gida, ita ma Zainab ta gaidata, ta amsamusu cikin fara'a, tace to gashe kuma na aiki Idi kasuwa to wa zaikaiku ne? Zainab tadan matse fuska tace "momy ga Yaya Jabbar kice ya saukemu tunda ba nisane dashiba, Jabbar ya kalleta a kule yace "kee wato kubazaki ce nakaikunba sai Momy tace na kaiku? To bazan kaiba, Zainab tace "sorry my bro plss help me" Momy kisaka baki man, Momy tace "barsu Jabbar kaje ka kaisu mana tunda driver baya nan. Jabbar yace "to,muje" suka nufe parked space, ananma sai da akayi domin duk baya suka shiga ya zuro kanshi cikin motar yabuga musu tsawa' Kaiiiiii! Waye drivern naku ne kunwani shige baya dukanku? Zainab tace to "Aunty Nafee kishiga gaban, Nafee tace "a'a kedai zakishiga" Jabbar yace "wai ina wasa da kune Allah zantafe abuna" kingani ko aunty Allah kinsan halin Yya Jabbar zai iya barinmu a nan yatafe abinsa, dole Nafee na fito ta shiga gaban motar, gateman ya ballemai gate ya haura sai *Gwaiwa low cos*. Suna tafiya Jabbar sai kallun Nafee yake domin gaskiya tayi kyau sosae sai kyalli take abuga fararin fata fulanin asuli, Zainab dai ita tana baya batasan abinda ke wakana bai itadai sai latsa wayarta take, a haka harsuka karaso gidan, horn yayi mai gadi ya budemai gate ya kwashe iska sai ciki a parked space yayi parking nanma duk tarin motoce ne harma kawar kayi amai saboda kyau.lolz Assalamu alaikum Umma ce ta amsa da wa'alaikumussalam,yam matan Momy ne ketafe yau a gidan namu? Aliyu ne ya taso da gudunsa yana Oyoyo aunty Nafee duk suka zauna, Umma tace yan matan Momy ya gida ya Momyn taku? Sukace lafia klu tana gaidaki, tace "ina amsawa" Jabbar ne ya shigo tareda sallama, Umma ta amsa tace "ah Jabbar shi dama a tare kuka zo muna ziyara yau? Ya duka ya aidata ta amsa yace "wlhy Ummi kullun inason nazo kinsan aikin office dinnan baya barinmu zama bamuda time isasshe wlhy, aiba komai Jabbar nasan yanayen aiki kune ai kai kanada zumunta ba irin dan uwan kaba, yayi dariya yace kamal wai? Tace shi mana, ai Umman shima yana sun zumunci sosae, nandai sukai ta fira harda Nafee ta sake jikin ta sukai firat kasancewar Umma itace mahaifiyar Nafee, dadynsu Safna ne ke rikonta tun tana yarinya take gidansa ita a farko ma ta zata shine ya haifeta sai daga baya tasani. Nandai suka kammala firarsu basu tafiba sai hurarin 5:30 suka je gidan uncle Farok shima basu wane dadeba suka nufe gida da tsararsu, da isarsu sukai da kinsu kasancewar su biyu sunfi *Shakuwa* shiyassa komai nasu iri daya ne dakinsu ma daya. *Writing* By ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’ Taku akullum๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 4โƒฃ Dadyne zaune akan kujera, yana karanta jareda,baba Usman ne yashigo tareda sallama,dady ya amsa yace"Alh Usman ya aiki" yace"lafia klu yaya, ina aunty rabia ne"?yace tana kitchen tana aiki" yace ok ba damuwa, yaya daman nazone akan maganar Safna, dady ya zare glass (madubin ido) ya ajeye jaridar a kan table dinda ke gefinsa yace"inajinka Usman" Usman yacigaba da cewa"daman maganar wannan abokin nawane da yaganta yace yanasonta, to ko jiya ya saman a office akan maganar, yace kuma yanason ayi abin da huri, dady yayi gyaran murya yace"to ba matsala Usman insha'allah zanyi tunani akai, kuma dafatar kasan duk halayansa? Ina nufin kasansa da kasan halayinsa na gari? Yace"eh yaya gaskia bashida wani hali wanda bana kirkiba,saboda nasanshi sosae director ne a office dinmu,kuma abokin kasuwancina, bashida wani mugun hali. Dady yace "to shikenan zank'ara bincike akai, ba wata matsala" baba Usman yayi godia sosae tareda fatan nisan kwana ga dan uwansa, domin suna son juna sosae, saboda Alh Hashim mutunne maison yan uwansa matuk'a duk wani abunda suk'e bok'ata yana musu duk da cewa kowannensu yanada abin hannu, duk masu fada ajine a garin Sokoto, haj Rabiace ta shigo parlor dauke da kayan abinci suka gaisa da Usman ta nufe dinning table ta jajjera halima mai aiki tazo ta tanyata suka jera komai a hurinda ya dace Halima tanufe kitchen domin tak'arasa sauran aikin, haj ta nufe dakinta zata watsa ruwa. Dady yace" Usman ya batun kwangilar da kuka samu? Komai dai yana tafiya dai-dai ko? Yace"eh yaya, cikin ikon Allah munsame abinda mukeso,komai yatafi cikin aminci" dady yace "yawwa Allah ya taimaka" Usman yace" ameen yaya" bari naje anajirana a office zamuyi meeting karfe 9" ok ba komai sai ka dawo Allah yataimaka, yace "ameen" ya fita. Kan dinning suke kowa sai kwasar girki yakeyi dukansu, saboda Alh Hashim yana da fahimtar cin abinci tareda yaransa anaci ana fira abin gwanin ban sa'awa, faisal ne yace "dady wai yaushe zaka sayamin mota ne"? Asagwabe yake maganar,kowa sai dariya akemai, jabbar ne yadai tabashi kadai yace "kaiwai koyaushe baka rabuwa da fadar a sayama mota, kodan kaga dady ya canjamin ni? Yadan bata rai, alamar yayi fushi, dady yace "kabarsu kawae autan haj zan sayama jirgema bale mota aman fa sai ka kammala karatunka na secondary zan sayama karka damu kaji dan mom, zainab ce tace nifa dad? Yace kema ai zansaya miki aman ke driver zai dinga kaiku domin banason mace tana driving" tabuga tsalle tace" yeeeeeh dadyna Ilove u so much ngd, faisal yadan harareta yace "kajita uwar gasa to baza'a sayaba din,daga nace asayamin yanzu kowa zaice shima asayamasa" momy dai da kezaune batace komai ba tayi murmushi tace kuwai bakwa maganar komai saita asayamuku kaza-da-kaza, dady yace barsu kawae haj kowannensu zan sayamai abinda yakeso idan dai har result dinsa yayi kyau" sukai dau kuwa su dukansu, banda Safna da ita ta fada tarkon son Hafiz! ita ko beak beak din bataiba tana tunani, ba wanda ya kulata bale yaga abinda takeyi, Nafee dai itama bata tankafa iyakacinta dariya,Faisal ne yace " ke aunty Nafee bakyason komai ne? tayi dariya tace "a'a Faisal aini duk abinda aka sayama shinakeso kaga basai karinga kaini makaranta ba a motar taka" yace "a'a ni aunty Nafee kowa bazan kai a mota taba idan zaki magana kema asayamiki to, nidai ba ruwa ko lift bazan muku ba Allah" Zainab tace to sai what? Baga Yaya jabbar nanba sai ya kaita, jabbar ya dubesu tareda dubin Nafee itako dataga haka saita saurin sunkuyarda kanta a k'asa domin ita dai batasan ya akaiba take kunyar hada ido da Yaya jabbar, shikuwa jabbar dayaga haka sai shima yadauke kai cuz yanajin wani abu ga wannan sis tashi. Nandai suka kammala cin abincin suka tashe kowa ya nufe dakinsa sakamakon yau weekend. Safna ke kwance a kan gadon ta sai ju-juyawa take tana dan murmushe alamun dai tana cikin farin ciki, nan nasame damar gano abinda take a wayar wato chatt domin irin yanda take murmushinta mai kara fiddota dimples dinta, can kuma najuyo ringing din wayarta amarya kinhada kayanki.....tsaki taja "wannan no din ta hanani ida reply ma mmn sanah dinnan data batamin rai, batadai daukaba har wayar ta tsinke sai kuma ga kiran yakoma shigowa still bata dauka ba harzata tsinke kuma saidai wata zuciyar tace da ita "dakidauka tayu wanne abunne na alkairi" take ta dauka takara a kunne batare da tace uffan ba,jin ba ai maganaba sai can dayan haujin naji ance Assalamu alaikum da wata sassanyar murya koni kaina Manshat saida na tsorata dan na zata ba ta mutane bace lolz, amin wa'alaikassalam Safna ta fada cikin gadara, a dayan gefin kuma akace aminci a gareki ya habibiya ta dafatar kina cikin jindadi da farin ciki a wannan lokacin? Safna tace "hm sosae ko dawa nake magana"? "Yace kina magana da Hafiz ne" Safna tace " oh malam Hafiz ne yagida ya labari" yace "lafia klu wlhy labari sai ku manya masu gari" tace "hm kadai fada ama kasan kune manya masu garin" yace "dunmi kikace haka"? Safna tace haka kurun naga ya can-canta dakune shiyassa nace hakan" Hafiz yayi murmushi kan yace tonaji ya kinyi shawararne? Tace "a'a" Hafiz yace "to sai yaushe kenan? Tace "sai randa nama alkawar idan yacika zangayama shawarar dana yanke" Hafiz yayi dariya yace "to madan ba komai, ama nak'ago banji wannan hukuncin daza'a yankemin ba" Safna tayi dariya sosae tace "kajika kamar wani wanda yayi wani laifi za'a yankemai hukunci"? Hafiz yace "to aini ko wanda yayi laifin ma baifini zumudin jin hukuncinsa ba, domin ina fargabar abinda zanji a bakinki" Safna tace ba komai insha'allah zakaji alkairi" Hafiz yace "to nagode my beauty sai anjima nacikaki da surutu" Safna tace aiba komai nima nagode" sukai sallama suka kashi wayar. [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ Na *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 2โƒฃ *Garkuwar labarin* Wacece safna? Safna ya ce ga Alh Hashim Al'amin mai goro, Alh Hashim mai dala dan Asalin garin dange suni ne wadda ke cikin garin skt, dane ga Alh Al'amin su 4 ne Allah yabashi tareda matarsa mai sunana Maryam wadda akekira da Mamu bayan sunyi aure na saurayi da budurwa tareda Alh Al'amin, Allah ya azurtasu da haihuwar da na miji a first birth dinsu wanda yaci sunan k'anin baban Mamu (maryam) wato Hashim, sai na biyun mai suna Usman, sa'anan na ukun Faruk, sai autarsu mai sunan kakarta wato Aishat. Alhaji Hashim shahararrin million ne mai fada aji a jahar skt, wanda duk wanda ka furtawa sunansa yasanshi, Allah ya azurtashi da tarin dukiya alhmdllh yanada mata 4 tafarko(uwar gida) itace haj maimuna, sai haj hauwau, sa'annan haj Rabia, sai ta hudun itace haj Ruky. Haj maimuna itace keda 'ya'ya da yawa a gidan kuma Allah yamata rasuwa tanada yara 6, na farko sunansa Abdul jabbar, sai mai bimasa itace Safna, sa'annan Nafisat, sai Faisal, sannan zainab sai auta itace Maryam wadda tace sunan kakarsu. Sai haj hauwa'u ita ma tafita agidan tabar yara 2 Saddiqa da Abdulrazzaq, ita haj Rabia yaranta rasuwa suke batada ko daya, sai haj Ruky mai yara ita ma 2 duk maza isma'il da mubarak. Duk kaninsu 'ya'yane ga Alh Hashim mai dala, Suna makarantar kudi ne taji da fada wadda ke cikin garin skt wato. *HANAN INTERNATIONAL SCHOOL* dake cikin skt ta manyan mutanece sai yaran wani da wata ne zakagani a ciki tafi karfin talakawa, acan suke karatu. Safna ce ke tsaye bakin get din marakantarsu duk ta k'agu driver mai zo ya daukesuba gashi har kowa yagama hucewa gida sai su kadai a bakin get mtwsss! Tsaki taja tareda gyara tsayuwarta, billy A A ce tazo tace da ita"Safna yadai" kallun banza safna tabita dashi tareda cewa" bansaniba ina ruwanki dani nema"? Dariya billy tamata tamata gwaliyo tareda cewa"saboda naki aramiki not ko tabazan bayarba sai kinsha duka ga uncle Bash" mtwssss to sai mi ancemiki irinki ce ni mai shegen tsoro kamar farar kura, drivern su billy ne yazo ya dauketa sai gida, hakan yakarawa safna cewo tadubesu abin tausaye tareda koma jan wani tsaki mtwss sai kace angaji damu anwani barmu anan, zainaba ce tace wlhy ni aunty safna har yunwa nakeji hanjina sai shooky suke, safna ta katseta da cewa "rufemin kazamin bakinki Allah ko nacikashi da jini yanzu, zainab taja bakinta tayishu tasan halin safna akwae fada domin zata iya, Wani hadaddin saurayi na hango sai shek'i yakeyi daganinsa shima yanaji da kudi parking yayi da motarsa kirar Honda motar ta hadu, koni Manshat saida natsaya kallun wannan guy din, ya tattaka kusada safna tareda sallama Safna ko kallonsa bataiba tajuyarta saitin kanta nidai Manshat sai kallone nawa ina kallun wannan jan class din irinna Safna aman nace da gaskiyarta yazaimata magana a kan hanya, sallama ya sakimata tareda cewa"student bakyajina ne sallama fa namiki aman baki amsamin ba ke ba musulma bace? A kule Safna ta juyo da masifa tace eh naji ni ba musulma bace, kajigun musulman kamusu, wannan saurayin ya nisa kan yace" sorry plss, ba haka bane naga namiki sallama ne aman kinmin shiro dan Allah inason na magana dakene" Safna ta juyo tace "malam ni bana magana da maza a waje sai dai kasaman gidanmu idan magana kakeson yi dani" yace to dan Allah za'a iya taimakamin da no ko address? Tace" saidai address" tabashi full address dingidansu, fakinnan driver yazo yadaukesu sai gida acikin muta kuwa yaji surutai kala2 ga Safna, bai tankata ba. Da shigarsu gida kowa yayi dakinsa toilet ta nufa wanka tayi tareda dauro alwalla ta fito, sallaya ta dauka tayi sallah, dining ta nufa takwashe abinci iyason ranta tayi bom ta tashe ta nufe daki domin shirin islamiya. Wayarta ta dauka kirar Iphone plus ta hau chatt dagananne ta taradda messages na grps mtwsss taja tsaki "wai su wadannan mutunin basada aikine sai chatt any tym online, Allah ya shiryeku, can ta haduda message a grp din Aunty Rash kardam wani hadaddin novels wanda take kai yanzu mai suna Babban kus.... tsalle tayi tareda budawa tafara karatu kenan taduba agogon wayarta taga har 3:20 kash! Gaskiya dabada hardar ceba da saina k'arasa karatunnan aman zandawo, ta ajeye wayar taje jakarta koda tafita parlor tatarad kowa ya shirya fitowarta kawae ake jira sallama sukaima su momy suka fita su momy na musu Allah shi kiyaye, driver yajasu sai islamiya. Writing By ๐Ÿ’Manshatttt๐Ÿ’ Typing wahala๐Ÿ™ˆ Kubiyoni dunjin yazata kaya Shin wannan guy din zaizo gidansu safna? Shin dami zaizo? Safna zata karbe abinda zaizo dashi? Sai dai kunjini luv u frnd I miss u so much๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ Na *Mrs phareesy๐Ÿ˜˜*โœ๐Ÿป 1โƒฃ Wadansu zazzafan hawayene ke gangaro mata, sakamakon konar da zuciyarta keyi.Ayman ce ta katse mata tunaninta da cewa " Umma kinga sweet dinta dady ya saya muna, nanne ayman tayi kicifis da hawayinda ke a kumcin umman tasu, kallo tabi umman dashi tareda share mata hawayin tana cewa, "umma abbana ne ya dakeki? Shiru ba amsa ta dan tabata kadan can umman ta karkato saitin fuskarta da cewa' " ayman kainane ke min ciwo kawai jeka kiyi wasarki kinji. Ayman tafita tare da fadar "umma Allah ya kawo sauki" tace "ameen ayman" ayman yarinya ce mai hankali tasan abinda ke damun umman tata dukda cewar umman tana boyema yaranta amma kash! Abban duk abinda zaima umman a gaban yaran yake mata, safna ce zaune ta gifa kanta a kan gado sai zubarda kwalla take ta rasa yanda zata yi da rayuwarta je take kamar mutuwa tazo ta dauketa, hakan yafimata komai a duniya domin ji take tamkar da tsakawa kanta yuk'a ko zataji sab-sabcin abinda ke damunta. A fili ta furta oh! Ni safna na cuce kaina yau *BAKIN IYAYE*ya jamin matsala! Allah ka fiddamin da mafita mafe aikairi a gareni. Toilet tashiga ta dauro alwallah tazo tayi nafila raka'a biyu ta hau karatun alkur'ani mai girma domin samun sauki a cikin al'amurranta. Safna ce ke cewa sannu da zuwa abban ayman, shiro ba magana ya huce fuuuuuu! Kamar ankoro shanu, yashige dakinsa, ran safna ya bace sosai aman ta danni kamar bataji komai ba ga su ayman a zaune suna masa sannu da zuwa shuma bai tankasu ba ya shige abinsa ko waiwaye babu. Aymance tace" ummi mikikayiwa dady ne wai yake miki shiro idan kikayi magana? Kuma bayama kulaki? Hmm ayman kenan kansa ne ke cewo fa, ummi hardashi ma kan namasa cewo ne? Tace "eh mana" sharifa ce tace" ummi muje mu dibasane? Tace A'a kubarsa zaiyi bacci ne anjima kwa gaidashi, malik ne yace"ummi kinmanta da islamiya mu neyanzu har 3:30? Safna ce tace oh!"Allah na manta, muje idi zai kaiku daman sun shirya kam" sukafita idi ya daukesu sai islamiya, basu dawoba sai 6:30 idi ya daukosu, daga shigarsu gida suka taradda safna zauna akan kujera tana karatun alkur'ani, malik ne yazo ya haukan safna yana "ummi kinga karatunda mai huruf yamuna" safna ce tace dashi " washhh! Malik sai ka karyani wannan tsalin haka sai kace wanda ke kan doki, duk sukabb saka dariya safna.kawai yi takeyi aman badan tana cikin farin cikin ba saboda ita abin mijinta duka ya isheta gabadai baya son yayi 2eyes da ita ya tsaneta bayason ganinta, ashe so yakan zama ki! Hawayene suka subar mata batareda ta ankaraba jetayi malik yana sharemata hawayenta, dariyar dole ta karkaro domin karsu ga abinda takeji sharifa ce tace" ummi haryanzu kanni ke miki ciwon? Safna tace"eh aman da sauki sosai muji muyi sallah. Writing By ๐Ÿ’Manshattttt๐Ÿ’ Sai kunjini frnd hp kunji dadin labarin sai muci gaba๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 6โƒฃ Alh ne yace "haj yau inaso nayi wata magana da yarannan, saboda haka duk kice dasu susaman a parlor yanzu nan" haj tace "to" tanufe kofa dakin jabbar ta fara ta tarad baya parlor tanufe bedrom canma shiro harzata koma sai tajuyu kukan ruwa a toilet, takaraso gabda toilet din tace "Jabbar idan kafito dadynku nason magana taku kasamemu a parlor" tayi tafiyarta, tanufe dakin Safna tatarad tana makeup akan mirror tace "idan kingaba Safna mahaifinku nason mgn daku kifito, Safna ta amsa da "to momy" daganan tayi dakinsu Zainab da Nafee suma ta tarad suna makeup din tace "oh ni Rabia diyadai kamar diyan yan daudu, to idan kungama sai kufito parlor dadynku zaiyi magana daku" duk suka yarfomata eyes dinsu masu ba mutun tsoro, "Momy lafia dai ba wani laifi mukaiba ko"? Oho nima bansaniba kwajiya idan kunka fito, sukace "to Momy gamu zuwa" ta fice tabarsu. Nima dai daba'a kiraba sai naji danda nice mai dauko rahotun,aman zan lafe bayan kushin.lolz Duk dai an hallara a parlor, Dadyne da Momy ke zaune kan kujera 3star sai sauran yaran duk a k'asan carpet, sai Faisal dakekan Momy dayake shi auta ne Momyn kecewa, nan take dady yabode taron da addu'a da sa albarka ga iyalansa da yan uwansa, yacigaba da cewa "to daga farko dai abinda ya sanace inason ganinku a nan shine, inaso na sanar muku da cewa duk kaninku banason na ganku da wani namiji kuna tsaye kukai Jabbar da wata macin domin kuwa na rigaya na zaba muku wadanda nakeso naga kunyi rayuwar aure dasu ina fatar zakumin ladabi akan zabin dana muku? Jabbar wanda zuciyarsa sai dukan 9 takeyi saboda sabar gidimewa, can dai ya tattaro hankalinsa ya sakoma babansa amsar cewa "eh insha'allah dad zamuma biyayya akan abinda ka umurcemu da shi" Dady yace "yawwa Allah shimaku albarka, Momy da'ita un farawa fatace uhm ba tace "Ameen" Safna kam kasa cewa komai tayi domin itakam tarigaya ta fada kogin son Hafiz tayi nisa sosai batajin akwai wani abinda zaizo ya rabata dashi gaskia ita kam wannan zabin da Dadynsu ya yanke bai mataba, kamar zatai magana kuma sai wata zuciya tace "no Safna karki kuskura ki magana a yanzu zakiyi rashin kunya" sai kawae ta fasa tatashi tanufe dakinta da gudun tsiya, saboda itakam hawaye sunrigaya sun kworaro mata kuma batason kowa yasan halinda take ciki, Dadyne yace Safna lafia kuwa? Haj tace "tayu wani abu kedamun ta" yace "to Allah yasauwak'a" nandai yasallame su tareda ciwa zai sanar musu zabin nasu aman ba yanzuba. Safna kuwa da isarta daki tafada kan gado sai kuka take mai tsanani azuciyarta tana ciwa anya kuwa wannan zabin zan yarda dashi? Kaiiiiiii inaaaaa bazaiyuba gaskia, wata zuciyar tatace tabata shawarar tasame mahaifiyarta ta gayamata, tsam tamike ta nufe dakin Momy tasamar ta shiga wanka zaunawa tayi saida tafito, Momy tace "Lafia Safna"? Taje tarungome Momy cikin shasshekar kuka take maganar "Momy ni kam gaskia inada wanda nakeso Momy dan Allah kiji kisame Dady kisanarmai inada wanda nake so plss Momy help me" anya Safna lafiyarki klu kuwa? Kinfi kowa sanin halin mahaifinki kinsan baya magana biyu, nikam bazan iya tinkaratai da wannan maganarba gaskia ba ruwana idan zakibi zabin mahaifinku kibi idan ba hakaba Allah Safna banida abinda zanmiki kisani just kibi ra'ayin mafaifinku idan ba hakaba kekinka sani,kije kisameshi kigayamai ni ba ruwana, kuka mai tsuma zuciya Safna ta fashe dashi ta durk'usa tana rokon Momy, tsawa Momy ta bugamata wacce koni Manshat saida na razana harna banko k'ofar da saure kumadai na fasa nace saina ida kawo muku rahotun,kije nace.... Safna tanufe dakin Dady ba ko alamar tsoro a tattare da ita ta bude marfin dakin tayi Sallama tashigo, Dady yace "lafia kuwa Safna"? Tadurk'osa ta gaidashi ya amsa jiki ba kwari, tace Dady daman zuwa nayi nafadamaka Allah ni inada wanda nakeso! Whattt.... Safna kinkuwa san abinda kike fada? Nifa mahaifinkine rashinkunya zaki min? tace A'a Dad, yamata mune da hannu alamar tayi shiru, yace "bari kiji nagaya miki daga yau karna k'araganin kinsaman da batu irin wannan Allah saina sassabamiki,mamarhankali kawae, shashasha, tashikaban huri, Safna ta b'arke da kuka tace "dan Allah Dady kayi hakuri kataimakeni bazan iya rayuwa ba Hafiz ba, Dady yace "ai kuwa sai dai akai kawarki a gidansa shi Hafiz din, Da... keee! Get out from here, Safna tamike tsun tsun tsun tanufe k'ofe. Tana kai bakin kofar parlor kajita zuuuuuuuuuuu!!! Kubiyo ni danjin yazata kaya... Shin Dady zai yarda da auren Safna da Hafiz kuwa?... Saidai kunjini Taku har gobe ๐Ÿ‘‡๐Ÿป๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ Writing By ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’ JUMU'AT KHAREEM TO ALL MUSLUM UMMAH๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy* 7โƒฃ Tana kai bakin kofar parlor kajita zuuuuuuuuu!!! Tafade somammiya,Momy tana zauna a parlor tace "innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un! Safna! Safna!! Safna! Har sau uku shiro Safna ta some,Momy tarasa yanda zatai aguje taje dakin Dady tana kuka tana Alh tamutu! Yace "waye yamutu Haj"? Safna ce Alh, Mtwsss! Haj karki kuskura kikoma zomin da batun Safna wlhy idan kika sake sai ranki yabace, Momy tace "Alh idan bazakazo mukaita asibiti ba ni kaban izini naje nakaita" Dady yace "baruwa na da lamarinku, Momy tayi waje tana sharar kwalla tazo da gudu hurin Safna da haryanzu ko motsi batayi tana "Zainab! Zainab! zainab tazo da saurinta tareda Nafee sukace lafi....Momy mike faruwa??? Innalillahi sai kuka suke, Momy tace kukira driver, Nafee ta watsa aguje tana driver! driver!! driver!!! Yace na'am Haj tace "yimaza ka tado mota zamu je asibiti" dasauri yace "asibiti kuma" Nafee bata tankashiba takoma ciki da gudu tace "Momy adaukota muje" suka tauketa suka fito da ita driver yariga yai parking aka sakata aciki, Momy na dauke da ita, Momy tace " Nafee kigirka mana ruwan tea kizo muna dasu tace "to Momy" driver yajasu sai asibitin *UDUS* suka yada zango.... Wata kyakkawa ce na hango sanye da kayan likitoce tana tsaye tare da wani guy a gabanta tana dauke da wasu takardu a hannunta, driver ne yaja wani wawan burki a harabar asibitin Momy tama za tattalota suka dufe wadannan mutanin, Momy a gideme takecewa "dan Allah kutaimaka muna mararlafia muka zoda ita wannan likitar tace "ok kushigo da ita" wani room akashiga da ita, basu dadeba suka fito duk gumi ya musu wanka doctor yace Haj kisameni a office yafice tareda wannan matar, Momy tamara musu baya, nimadai Manshat banyarda anbarni ba nabi bayansu da saure karsu kulle k'ofar badaniba. Shikuwa Jabbar dashigarshi daki ba abinda yake sai tunanin wacece Dadynsu yaga zasu dace da zai hadasu da ita? Kaii gaskia akwai sake aman dole yayi hakuri da zafin iyayinsa, wayarsa yadauko ya kiraye abokinsa Yaseer yakwashe komai ya gayamai, dariya Yaseer ya mai sosai, yace "kai wawa yazan gayama magana kacikamin kunne da ihu? Banza kawae Allah zanbarka, Yaseer yace "Sorry My man am joking, aman gaskia Dady yamin dai-dai sokake saika koma tuzoru ne tunyaushe nake ma maganar aure aman kai ko yarinya bakada waikai ba yanzu ba to zangani yanzu, Allah ma kasa bamai dadewa bane time din" Jabbar yaji raina ya koma bace yace "kai banza nifa banason auren dole fa nafison abarni na zabe mata dakaina wlhy" Yaseer yace "No JB karka yarda kaki bin wannan zabin wlhy saboda insha'allah zakaci muriyarsa,idan kuma kak'i to kuwa zaka haduda *BAKIN IYAYE* wlhy ka kiyaye ka daina wannan batun tayuma zabin nasu yafi naka, tunda kai ba kyawawan yanmata kasaniba" yayi dariya, Jabbar yace "ok zanyi tinani akai kuma nagode abokina" sukai sallama yakatse wayar, toilet yanufa yasake wani wankan saboda wannan yabace da gumi. *Hospital* Haj tasame huri tazauna a mazaunin masu zuwa, docter yace My Jidda daukomin wancan file din tadaukomai, niko Manshat jin ananbace sunan Jadda yasa na dagokaina yadube wannan matar da aka kira Jidda din wai masu karatu ko kunsan ko suwaye wadannan likitucin? Ashewai su Dr Ghali ne da Jidda, hm abin yaban surprising naga sun kara kyau sosae gaskia.... Nan dai Dr Ghali yace da Haj "munyi k'ok'arin cuto da rayuwarta aman gaskia a tsare gaba, kuma Haj wanna yarinyar akwai abinda takeso wanda idan bata samaiba to komai zai iya faruwa da ita ma'anadai zaku iya rasa yarku" Haj tace "to Dr jiki a sanyaye" Dr yarubuta mata magani daza'a je asiyo yabata takardar yace kuma insha'allah nanda gobe komai zaiyi dai-dai za'a sallameta, Momy tayimai godia sosai tafito tasame Zainab da takardar maganin a hannunta, takalle Safna wanda haushinta duk yakamata a zuciyarta tace "Safna kin tafka *BABBAN KUSKURE* nakin bin umurni mahaifinki kuma kinsansa shibaya magana biyu koda wanene bale ke yarsa dayasan yanada iko dake"... Hafiz ne kekwance a parlor kan kujera, wata mata naga wacce shekarrunta bazasu dagama 40 tana saukowa kan stair d'ai-d'ai take saukowa tazo gabdashi tace "My son lafia dai? Naganka akwance haka"? Wlhy Ummi wani abunne ke damuna kwanakkinnan, dam! Gabanta yafadi tace "miyeshi Son?kafadamin mana koma miyeshi ni zan samammashi idan har dukiya da mulki da sarauta na samarda shi, plss tell me My son" cikin gidemewa take maganar kasancewar itada mai gidanta suna matukar son Hafiz d' daya tillo a gunsu namiji sai kanwarsa Safiyya aman hakan yasa suke sonsa, cikin damuwa yace "Ummi daman wata yarinya ce nakeso kuma dai nakeganin kamar bazan sametaba shiyassa nake cikin damuwa" Hmm Son kenan yu har akwai wata yarinyar dazaka gani a duniya kace kanasonta tace batasonka inaaaa Son babu wannan yarinya, ita *Yar waye*? Dahar zatak'i Sonka, to ina mai ma albishir da saika same wannan yarinyar ko daminene idan dai har kudi,mulki,sarauta zasu saishi,kawae kagayamin gidansu Abbanka zaiye yasame iyayenta da maganar aurinku, ihu yasake tareda rungome Ummin tasu yana cewa "Yawwa Ummi na shiyassa nakesonki, think u Ummi May Allah blass u, tayi daria tace "Ameen My Son".... Taku har gobe ๐Ÿ‘‡๐Ÿป๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ Writing By ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’ HAPPY JUMMA'AT KHAREEM TO ALL MUSLUM UMMAH๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy* 8โƒฃ Nafee kuwa daga shigarta kitchen ta nufa ta saka heter taje dakinsu toilet tashiga tayo wanka tashirya tsaf, bayan tafito ne sukai karo da Jabbar shizai fito a kitchen sakamakon fitowar dayai yana neman Momy baigantaba har dakinta yaje shiro shiyassa yace bariya duba kitchen kotana can.. Ita kuwa Nafee zata dauko ruwan da ta kirka a heter, ananne fa abin yafaro kajisu kaffffff! Sun hadu, washhhhhh!!! Nafee tace tarida rik'e kanta, tayi sauri tace "sannu Yya Jabbar Allah bansan kazoba" yace "bakomai kinji ciyone? Tagir-giza kai alamar a'a, Jabbar yato waima ina su Momy ne naji gidan shiro kuma naje part dinta banganta ba, Nafee tace "oh Aunty Safna ce ba lafia suntafe asibiti nima yanzu cannayi" Jabbar yazaro ido yace "whatt? nikedamunta ne? Oya maza-maza muje" Nafe tace "zanbiya musu da kayan tea ne yace "ok muje kidauko" suka koma a kitchen din su duka, ruwan ta juye a flask tadau cups da kayan tea din tasaka a basket, Jabbar ne yadauka tace "No Yya Jabbar kabarshi zan dauka" ya kalleta yamata murmushin nan nasa mai k'ayatar da kyansa, yace "kibarshi kawai ni zan dauka" tashiga gaba yana biye har sukazo parlor tace "Yya zandauko hijab nida" ok kisaman a waje, tadauko hijab dinta pink colour tasaka tafito, bayan motar tashiga tazauna, wata mayyar harara yasakarmata wanda nikaina Manshat saida na tsorata a tsorace ta fito tashiga gaba, driver ya budemusu gate suka dau hanyar *UDUS* A cikin motar yake janta surutu ita ko daman ba mayyar surutu bace kamar mmn sanah๐Ÿ˜œ..... Cikin tsoro dai take maida masa har suka iso asibitin, basu huyar ganewa ba kasancewar hurib bashida huyar ganewa. Suna shiga dakin suka taradda Momy zaune kan kujera,Zainab tana mata firfita dasallama suka iso Momy ta amsa "Jabbar yace Momy yajikin nata" tace "da sauki Dr yace" Nafee ma ta gaisa Momy tare da mata yajikin aunty Safna ta amsa mata da sauki, tabata flask dinda sukazo dashi takarba ta ajiye, nan dai Jabbar yake tambayar abinda yafaro Momy tabashi labarin abinda yafaro daga farko har karshe, harda sak'on Dr, yajinjina al'amarin yace "to Momy yaza'ai yanzu haka za'akoma da ita Dady baizoba? Gaskia Momy Safna nason tajama kanta wlhy tafasan halin Dady muma ai hakuri mukai da abinda yayanke mana, Momy tanisa tace "yazanye Jabbar kafikowa sanin halin Dadynku idan yahau bashida saukin saukowa" Jabbar yace "to Momy bari akira su uncle Usman da Farouk mana su yakanyi su idan sukaima magana yaji" Momy tace "to Allah yasa,kasanar musu kawai" kai tsaye Jabbar yakira wayar Uncle Usman yasanar ma shima yajinjina lamarin yace yana zuwa haka ma Uncle Farouk shima duk suka ce gasu tafe yanzu.. Jabbar yace "to ai Momy yakamata shima wanna mutumin a sanar mai dan yasan halin da yajefa ta a ciki" Momy tace "bamatsala kanada number sa ne"? Yace "A'a aman nasan baza'a rasaba a wayar tata" tace to ai bamuzo da itaba" Zainab tace "Momy ga warta a hannuna" Jabbar yakarb'a ya bincika contacts dinta yaga wata no ansa mata *Part of my life* dagane yasan itace, nan take yadanna kira.... Ringing daya aka daga cikin nishade yace "My beauty yakike? Hope kina cikin qoshin lafia"? Jabbar yace "ba ita bace Yyanta ne" a kunyace Hafiz yace "Ohh Yya Jabbar ne yagida yasu Umma"? yace "dasauki, muna asibiti ne Safna batajin dadi" Hafiz yace "whattttt!!! Safna shin Innalillahi wace asibitin"? Jabbar yace "muna *UDUS*" Hafiz yace "ganinan tafe yanzu-yanzunnan".... Da Ummi sukaci karo taganshi a gidime ko hula babu kansa tace "My Son lafia kuwa kake hakan ina zuwa hakan"? Yace "Ummi kiran gaggawane akaimin zuma magana idan nadawo" ya fige moter yafita dagudu yake tafiya kamar yafira sama yakeji ko kallon gabansa bayayi shidai tafiya yake kawae, cikin ikon Allah ya iso asibitin lafia, koda yazo duk su uncle Usman da Farouk sun iso suma........ Kubiyone dan jin wannan gogormayar.......๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป Taku har gobe ๐Ÿ‘‡๐Ÿป ๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ Write ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’ My dear Billy A.A godia sosai marar iyaka๐Ÿ™‹ da kaunar dakika nunamin, Allah yabar zumunci da kauna๐Ÿ‘๐Ÿป๐Ÿ˜iluv u๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ _Na_ _Mrs phareesy_๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 9โƒฃ Da isarsa suka gaisa da su Uncle da Jabbar duk kansu suka dunguma sai dakin da Safna take, sallama sukai Momy ta amsa musu, anyi sa'a Safna ta far-fado an mata tea mai kaure tana sha, duk suka gaisa da Momy sukai mata yajikin, Safna tana k'asa da kai kamar mara gaskia su Uncle suka mata sannu yajikin ta amsa da "naji sauki Alhamdulillah" Uncle farouk ne yace da Momy "gafa Hafiz din" Momy ta kalle tace "sannu kaji Hafiz ko"? Ya k'ara durkusawa ya gaisa da Momy ta amsa masa cikin sakin fuska.... Fita sukai suka barsu daga Hafiz sai sarauniyar wato Safna, suka k'ara gaisawa yamata yajiki "ta amsa da sauki sosai inaji ma yau za'a sallamemu" Hafiz yace "Allah yak'ara lafia My beauty" Safna ta amsa da "Ameen"... Jabbar ne yaturo k'ofar yace "pls muna so magana dakai ba damuwa" Hafiz yace "ok no bakomai" suka bar dakin, su Momy ne suka shigo suka zauna suna fira abinsu itada Nafee da Zainab, Nafee ce take zulayarta tana cewa "hmm aunty Safna da kin ware ai da munrasa babbar aunty, gakuma _NECO_dinda zaku fara saura 2week Hhhh, Safna tadan harareta tace "to banmutuba na taso magulmaciya an" wayarta ce tayi kara tadaga' Fatima tace"ke mara kirki miyassa baki shigo school ba yau kinsan fa zamu fara exms" Safna tace "wato ke bazakima tambaini lafia ba ko saiki hauni da masifa kamar uwata ko? To banda lafia ne ina asibiti ma yanzunnan" Fatima tace "mikinkace????? Asibiti wace asibitin kuma? Safna tace "muna _UDUS_ aman anjima insha'allah za'a sallamemu" Fatima tace "ayyah frnd Allah yabaki lafia ai bamusani ba wlhy, Aman anjima nida su billy zamuzo dubaki kafin a sallamekun" tace "to saikunzo ngd" tak'atse wayar...... Jabbar da fitarsu office suka nufa inda Dr ya aramusu, dukkansu suka zauna, Uncle Usman ne yace bawan Allah miye sunanka? Hafiz yace "Sunana Hafiz Alh Abubakar Mai Makka" Uncle Usman yace "wai daman kai dan Ambassador A.M.M ne ai nasanshi sosai kuwa, to munaso kasan ciwa mun fiddama Safna mijinda zata aura ne saboda haka kayi hakuri dan Allah Hafiz, wannan abin shine yakawo Safna a asibiti sakamakon zabin da mahaifinta yamata, but munaso kayi hakuri idan dai Safna rabonka ce zakasame ta, Hafiz tune hawaye yacika masa kwalla ya duk'a har kasa yana rokon Uncle Usman daya taimake rayuwarsa bazai iya rayuwa ba Safna ba a cikin dunia, Uncle Farouk yace "Hafiz kayi hakuri Mahaifin Safna baya magana biyu kaganmu nan mune K'anninsa, bamu isa mu hanashi abinda yatashiyima saidai mubi komai a hankali idan rabonka ce da ikon Allah zakasame Safna. Hafiz yace bakomai nagode yaja kafarsa wanda dakyar yake takata jiri nadibarsa yafito yanufe motarsa yakoma gida cikin k'onar rai Ummi tana parlor Safiyya na kan cinyarsa tana latsar waya, yak'araso cikin juria yana Ummi! Ummi!! Ummi!!!......... Da saure Ummi tatashe taje takamashi tana "Son lafia kuwa"? Yace "Ummi na rasa Safna! Mahaifinta ya mata miji zai mata aurin dole, Ummi idan har narasa Safna zan iya rasa raina wlhy Ummi, plss Ummi help me! Plss n plss Ummi" Ummi tace Son karka damu zakasame Safna da ikon Allah yanzu mahaifinka yamin waya yana airport yau dinnan zaidawo, zanmasa magana zaije gidansu yasame mahaifinta kuma nama alk'awar saika same Safna da izinin ubangiji" wata sansanyar ajiyar heart yayi yafada kan Ummi yana mata godia sosai, tace ba komai Son idan bamma ba wazanma? Jekakai wanka kaji sanyi ka fito muci abinci daman kai muke jira, yace "to Ummi" yanufe side dinshi...... Su Fatima ne da Mardy da sumee da billy sukazo duba ta, da isowarsu sukama Safna yajiki? Tace dasu "klu kungama min walakanci ko kungani shiro kwana biyu koku tambaini kuka shareda Safna ko"? Billy ce tace "waima na tambaiki mikemiki ciwo ne kodai son Hafiz yake damunki ne haka harda wani mik'ewa kangado kice bakida lafia ai da Momy nanan dana gayamata lafiyarki klu" sakamakon Momy taje gida kasancewar Dr yace dasu zuwa karfe 5:30 zasu bata sallama shine tabarsu Nafee kawai suzo da ita idan ansallamesu. Safna tace "Au kewatoma bakiga na rameba ne dakin iskeni jiya aida bazaki ce hakaba yar rainin hankali kawae,Sumee tace wai tun jiya kuke ne? Safna tace "bansaniba" mardy ce tace "barni dasu kawai My Safna zanmiki maganinsu" Fatima tace "Hm kedaice Safna ce, kinsan idan dai Safna ta anjima majiku da ita, Safna takwadama ta harara tace to yar bakin ciki to nida Mardy har abada kisani" Fatima tace bari kikai ni ai bazan mikiba ayanzu muna asibiti aman idan muka hadu school zaki gane shaye ruwa ne. Sukasa dariya Safna tace sorry tahannun dama na ai bazanmiki ba karki dakan a school... Dr Ghali ne yashigo rikeda file suka gaisa yama Safna yajikin tace ta warke ai Dr yayi daria yace "wato dan karnamiki allura ko to sainamiki ita kuwa ayanzu" su billy akasame abin dariya sukaita ma Safna daria Dr yaga alamar zatai kuka yace "wasafa nake yar Momy karkimin kuka" duk sukasa daria harda su Nafee dake kan kujeru kamar sarakuna.... Dr yace "daman zamu sallame kine yanzu" yabata takardar sallama yafita, Jabbar ne yashigo da sallama suka amsa yace "Nafee ansallameku ne"? Nafee tace "yanzunnan kuwa Yya" yace to kushirya zamuje gida" nan yagansu Billy duk an sak'e baki da hance sai kallun Jabbar suke kasancewar basu sanshiba, Sumee ce tarufema Billy bakinta datasaka tana kallun Jabbar, Jabbar yace sannunku yan mata, Billy tayi karaf tace "yawwa sannu yagida"? Fatima tazungore Mardy tace wai kinga Billy sai rawar kai takema wannan mu2min? Mardy tace nidai ganomin hanya wai makawo yazo gulma, Sumee tace ai daman Billy magulma ciya ce, duk sukasa daria harda Safna, tace kai nidai idan kuntashe muje Yaya najira karyayi fushi kinsan halin Yayana, suka fita duka... Har zasu tafi Jabbar yace a'a aikubari kawai mubiya dasu kawai suka ce to inji Billy.lolzzzzzzzzzzzz Nafee ce a gaba itada Zainab sai Safna dake baya itada kawayenta, anatafiya suna fira har suka iso gida, bayan sungaisa da Momy ne driver yadaukesu kowace sai gidansu.............. Kubiyoni........๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ Taku har gobe ๐Ÿ‘‡๐Ÿป ๐Ÿ‘‡ ๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ write ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’ Lov u all frnd๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป ๐Ÿ”Ÿ Dady kekan kujera said juye take dashi acikin office ga takardo jera kan table aman baya iya aiki yakasa komai tunanin Safna kawae take, acikin ransa take cewa wai wannan yarinyar har takai tayi jayayya dani akan zabin danai mata?lallaima to nizai na godama ta na is a agunta yau dinnan sai nayanka mata sadaki kuma nanda 1mouth zanmata are... Wayara yadauko yakira Uncle Usman yana dagawa yace "Usman inaso kacewa C.R.O inaso Iran yashirya nanda awa daya yaturo manyansa ayanka sadaki, uncle yace to to cikin sauri, Dady yakatsi wayar, uncle Usman yakira C.R.O yagayamai sakon Dady, cikin jindadi yace to gasu zuwa insha Allah, suna gama wayar Dady Yakoma kiran Uncle Usman yace " kuma kusaman office kaida Farouk" yace to angama... Ummi dai sai faman kaida kawo ake itada autarta Safiyya aiki suke tukuro mana wasaba kakamako Abbansu Hafiz yayi 5mouth baya gida, bayan sunkammala suka kowacce tanufe side dinta domin shiri dukkansu toilet suka nufa... Safna CE kwance tana waya da Hafiz, daganin yanda suke wayar kasan NASA cikin farin ciki, Safna tace "karma damu Hafiz kasan inasonka wallahi bazan iya aurin wani ba Iran bakaiba kawai nabaka damar katuro iyayenka kawai idan katurosu kasan Dady zai yard a muyi aure" Hafiz yace "nagode Safna kuma yau Abbana zaidawo zansanarmai kuma zaizo,in so kirinka mana addu'a Allah kasa me tawace" Sana yace amin kuma inayin addu'a koyaushe but zank'ara" *Office* Dukkansu sun hallara harda many an C.R.O, nandai akai magana su Uncle suka tsaida sadakin Safna akan 30k saboda samun albarkar aure domin hadisin manzo (s.a.w) dayake cewa "albarkar aure tanadaga k'arancin sadaki", many an C.R.O basuso hakaba sunso yakai koda million nawa ne, sakancewar su masu kudina naji da fada. Him nidai Manshat nace abuga manya๐Ÿ˜kai talaka ai saiyanda hali yayi.loz Dady yace "ai mu albarka mukeso ma auren ni ko a auren banaso ayi wata bidi'a" Nan dai suka gama taro yawatse tareda cewa za'ai auren nan da 1mouth. Ummi CE na hango cikin wata atanfa exclusive tasha aiki kamar ba gobe, tayi kyau matuk'a, Safiyya!Safiyya!! Take kira, Safiyya tafito tana na"am Ummi" Ummi tace "kifito mutafi yace nan da 30mins jirginsu zaisauka" tace "ai daman na Isar yanzun nake batun fitowa" Hafiz yafito shima yasha kyau,duk suka fito suka dau hanya,Hafiz ne ke driven,suka nufe airport basu jimaba jirginsu ya sauki, can cikin masu saukuwa Ummi tahango Abba yayi kyau sosai,nan dai yahagosu suma yak'arasu gunsu sukai hugging dinsha 1by1,suka kama hangar gida. To phaaaaaa! Kubiyoni kutayani ganin wannan drama...... Dady dai ya tsaida aure Safna..๐Ÿ˜ณ๐Ÿ™†... Ga Abban Hafiz yadawooo๐Ÿ˜ณ Saidai kunjini๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜ Takun har gone ๐Ÿ‘‡๐Ÿป๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ Writing ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’ I lv u Friend's๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™‹๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 1โƒฃ1โƒฃ Da isarsu Ummi takaishi toilet yawatsa ruwa, suka nufo dining dukkansu suka ci abinci mai raida motse, suna ci suna fira,Abba yace ma Hafiz "yadai Son naga duk kacanza lafiayarka kuwa"? Hafiz yace " Abba lafiata klu duk aiki ne kawai yamin yawa aman bakimai bane" Abba yace to badamuwa Allah shitaimaka" yace "Ameen" Abba yace "autar hajia kinkama ci ko magana babu ne ya karatun fatardai kina karatu sosai duk da nasanki dason karatu" Safiyya ta yariya tace "eh Abba ina k'okari sosai ma" Hafiz yace "kajita wanne kina k'okari inba firaba ba abinda ta aje Abba" Ummi tace "kaga son karabarmin da aura fa ina ruwanka da surutunta kai ai kafita surutu ma" Abba yayi daria yace " eh wato haj za'a gwada muna babbanci neko"? Ummi tace " a'a maigida yaraina min ya ne siyasa" duk sukasa daria, kan kowa yakoma side dinsa. Haj Rabia ce ke Safa da marwa acikin daki kasancewar Dady ya gaya mata batun yanka sadakin Safna harma ansaka ranar aure, gashi maganar Dr kawai ke tunamata tarasa tayi, kuma ita gaskia tanason yarta saidai kuma tanaso Safna tabi zabin mahifinsu batasan mafita ba yanzu, wayarta ta dauka yakira Safna ringing daya tadauka,tace "Safna kisaman a daki ina nemanki yanzunnan" Safna tace "to Momy" takama hanyar side din Momy akwance ta taradda ita, tace "Momy gani" k'asan carpet tazauna tana kallum Momy, Momy tace "Safna kibude kunninki inso namiki wata magana" Safna tace "inajinki Momy" Momy tace " Safna inaso kiyimin biyayya kima mahaifinki kima Allah kibi umurnin mahaifinki ki aure wanda yakeso kisane Safna wallahi bazaki iya da *BAKIN IYAYE* ba, ki hakura da Hafiz abinda yasa kikaga nima nagoye bayan mahaifinku natabbata bazaimuku zabin banzaba domin yana sonku, saboda kinji abinda nake nema agareki" Safna "tace Momy dan Allah kuyi hakuri wallahi inason Hafiz sosai dan Allah ku auramin shi" Ai kuwa kozaki mutu bazaki aure Hafizba ke Safna ko bayan raina kika sake kika aurai wlh banyafe mikiba duniya da lafira kuma ko bayan raina akai miki aure da Hafiz na tsinewa aurinku Safna...... ! Dadyne kefadar haka tareda bude kofar dakin yashigo, yace Haj idan kika koma kula Safna a gidannan to wlhy a bakin aurenki! Yafice abinsa yana huce yana karawa" Momy tace "lallaima Safna wato duk maganar danamiki bakyaji na kenan waye Hafiz da harzaki kibin umurninmu ki dau wani da namiji!?to kindaiji abinda mahaifinki yace oya tafi bani huri, hawaye ne kemata zuba kamar korama, Safna taja kafafuwanta tafita. Daga fitarta dakinta tashiga tafada kan gado tana wani azababbin kuka, shawara tayanke na tabar gidan tashiga dunia kuma mai agefin zuciyarta tace da ita, ba wata fa'ida mace tabar gida zuwa wata uwa dunia, tayanke shawarar zata gidan uncle Usman, nan tashirya tsaf bawanda yasan fitar Safna sai tafito takama hanyar *Gwaiwa locus*..... Ummi ce da Abba ke zaune, Ummi tace "Alh inaso muyi magana" Abba yace "inajinki haj tace " daman Hafiz ne yanemo mata wacce zai aure" Abba yaji dadi sosai yace shidai Hafiz? Ummi tace "eh" *WAYE HAFIZ* Hafiz dane ga Alh Abubakar na makka wanda shahararrin mai kudine a garin Abuja wanda kasuwance ne yahadashi da wani harsunzamu abokanin gaske shine suka same wata kwangila shine abinda yakawoshi garin sokoto, aman yana zuwa jimi-jima Abuja domin mafiyawan kasuwancinsa yana Abuja kuma yana siyasa kusan shine minister agarin Abuja yanzu, yanada mata maisuna Hauwa'u sundade basu haihuba Allah yabasu da namiji maisuna Hafiz sunkawo son dunia sun daura masa har yasame kanwa maisuna Safiyya itama sunasonta sosai aman dai Hafiz yafita fada agurinsu, wannan kenan........... Abba yace "bakomai gobe zamuje munemo mai aurinta inshaallah dan inaso ayi bikin kafin nakoma Abuja" Ummi tace "to Allah yakaimu goben" Abba yace "Ameen" Daga shigar Safna tataradda Ummansu Nafee tana wata tazauna tajirata, waya take cikin jindadi dagani tanajin dadin maganar can tace "dagaske kamal? Can bangarin yace "serious Umma, daman muna jirnan result ne kuma yanzu anfidda komai yayi dai-dai nanda 1week zandawo" Umma tace to "kamal saika dawo Allah kamaka albarka" yace "Ameen Ummana" nan suka katse wayar..... Umma tajuyo takalle Safna tace "lafia Safna yau kece agidan namu" ? Safna ta faa kuka mai tsuma rai tagayawa Umma komai tace Safna kiyi hakuri tunda iyayenki basaso sunmiki miji kiyi hakuri da zafin iyayenki, tace "Allah ni Umma Hafiz nakeso bazataba auren waniba saishi" uncle Usman ne yashigo zaifita yace "lafia mi akeyi ne Umma takwashe komai tagayamai yace " ke Safna wani bamu isada kebane kowa yamiki magana zakiki kedole sai Hafiz to kisani ni baruwana acikin maganar kinsan halin yaya, saboda hka kitafi kibani huri shashasha kawai mara hankali" Safna tatashi tana kuka kamar wacce akace kowa nata yamutu, takama hanyar gida, Da Dady sukai karo yace daga ina kike? Wato harkin iya kama kafa kibar gida batareda kinfadi ina kinkayi ba? Safna nasunkuye kai, yace to wlh daga yau ko gate kikaje nagani ko najiya saina sabamiki, ke ko skull nahana miki zuwa daga yau, kukata fashedashi mai bantausai, Dady yabar mata parlor yafice abinsa. Kan kujera tafada tana kuka duk abinda suke Momy na kan bene tana kallo wani tsanar Safna takeje kamar tashageta tabar dunia kowama yahuta, Nafee ce tafito daki zata kitchen tadaukoma Yaya Jabbar cup zata hadamai tea bayajin dadi, tataradda Safna nakwance kan kujera tana kuka mai tsoma rai, tanufota dasauri tana aunty Safna! Aunty Safna!! Keee take ance dasauri tadagata tadaga kanta domin kanin ko wanene, Momy tagani tace "karki sake kikulata daga yau agidannan, je zuwa aikinki, Nafee ta huce tana zubarda k'alla saboda Safna tabata tausai sosai, Nina dai Manshatt Safna tabani tausai sosai da Dady zaiji mgn ta dana yimasa aman kashhh!!!!!!!!!!!!!! Sai fatan alkhairi Kubiyo niiiiiii friend's๐Ÿ˜˜ Takun har gobe Writer ๐Ÿ’Manshatt๐Ÿ’ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 1โƒฃ2โƒฃ Safna bayan taci kukanta mai isarta taja k'afafuwanta tafice dakinta, ruwa tawatsa tagabatarda sallar magrib takwanta tana jimamim abinda yafaru, wayar ta ce tafara kuka tadauka batareda magana ba sakamakon muryarta batafita saboda kukan dataci yau... Can akaimaga Sumee ce tace "yau kuma komagana baza'ama mutaneba safna"? Safna tace "wlhy banjin dadine billy shiyassa yakike? Sumee tace "lafia klu daman nace barinakiraki ne batun exms kinsanfa saura 1week mufar" Safna tafasa kuka mai tsuma rai, Sumee arikice tace lafia Safna daga magana sai kuka kamar anmiki mutuwa!๐Ÿ˜ณ Safna ko sai kuka take Sumee tace "Kinga idan bazaki gayaminba nakashe wayata" Safna tace "Allah Sumee dady yahanane fita harma skull yace bazank'ara fitaba" Sumee tace "Safna mikinkayima Dadynku ne haka? kinfasan wannan itace ta karshe mukammala karatunmu sai kuma wata mkrnt pls Safna kisan mafita mana" Safna tasake fashewa dasabun kukan tace "Bakisan wani abuba Sumee" takwashe komai tasabarwa Billy. Sumee tace "gaskia Safna nidai shawarata gareki a matsayina na abukiyarki itace, kibi umurnin mahaifanki ki aure wanda sukeso mana, miye aciki dankin aure shi haba Safna da hankalinki da tinaninki kike gujewa maganar mahaifinku akan wani namiji? Karfa kijawa kanki *BAKIN IYAYE* Allah Safna kiyi tinani akan magatana" Safna tace "ke Sumee wlhy kisani akan Hafiz saina sabama kowa kuma inasonsa dole abarni na aure zafina, nasan su su Dadyn zasu zaunamin dashine dazasu hadani da tsoho warinsu Allah ni bazan aure saba koza'a yankani" Sumee tace "Allah yabaki hakuri Safna Allah yataimaka nidai baruwana" tak'atse wayar, Safna taja tsaki tafasa kuka... Billy ce tabawa safna shawarar ta gudu tunda baza'a aura mata Hafiz ba bayan sungama waya da sumee ne sukai wayada Billy kuma tabata wannan gurguwar shawarar (Allah yatsaremu da muyagun abokanai) Safna tafito tarega parlor bakowa ta fita gate nanne tahango mai gadi nata famar bacci, mtwssss taja tsaki tace "wannan saunan mai gadin sai sarara bacci yake abinsa" sut-sut takai gate tabude kofar tafita dagudu sai famar gudu take kamar wacce aka biyo, takama hanya......... ................. Kubiyoni danjin yazata kaya๐Ÿ™†โœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Plss frndz kuyi hakuri kunjine shiro kwana biyu abubuwa ne sukai over aman insha'allah gobe zakujini da cigaba zanyi typing sosai gobe. Kuyi hakuri da wannan๐Ÿ‘๐Ÿป๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Takun har gobe ๐Ÿ‘‡๐Ÿป๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’ Luv u all frndzzzzz๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 1โƒฃ3โƒฃ Gudu take itakanta batasan Inda zatajeba, bayan tayi nisa dagidansu wanda kecikin *Gawon nama* nanne tatare adai-daita tace damai adai-daita din kai muje zakakaini dange shuni ne, mai adai-daita yace dange shin hajia๐Ÿ˜ณtace "eh dan Allah kataimakamin" yace "nikam duk yawona bana shiga kwauye da dari gaskia kawai kibari kisame wani" Safna tagirka mai kuka hadida cewa "dan Allah kakaini wlhy mamana ce ba lafia akasanarmin dan Allah pls n pls" yace "to muje aman gaskia badan mamarkinba dabazan kaiki ba adarinnan gaskia" tamai godia sosai suka kama hanya sai dangeeeee...... Acan gidansu Safna kuwa bawanda yasan Safna bata gida,kasancewar baruwan kowa da ita Dady yahana kowa yakula Safna kobaya gida ko skull zasuje saidai akai su Nafee da Zainab ita saidai tatafi tahau adai-daita tatafi skull, yau safiar asabar kasancewar antashe da ruwa gari yayi dadi ga sanyi, bacce suka dingayi har 10:30 suka tashe suka hau dinning suna break, Momy ce tayi kiran Halima mai aiki tatafo dasaurinta, duk'awa tai ta gaisa dasu, Momy tace "kikaiwa waccen abincinta idan taga dama taci, Halima tace" to to Haj" Dady yaja tsaki yace "ai Safna zata gane *ta tabka babban kuskure* wlhy arayuwarta" Jabbar kam sai famar kallun Nafee yake shidai baisan abinda yasaba yake ganin tsabar kyau atareda Nafee ba, nidai Manshat nace So ne bakomai ba ko yakuka gani masu karatu๐Ÿ˜‚. Bayan Halima ta koma kitchen tadauko break fast din Safna, tanufe dakinta dashi, kofar dakin tatarad abude warwas tace aranta "yau kuma Safna abu akeji ne ba'ako rufe kofa wacce dakyar take budewa koka bubbuga oh ni Halima" Safna ko dan kar aji rufin kofar ne yasa tabarta a bude, tajefa kafarta a dakin bataga kowa ba tazata tana toilet tadan saurara bataji kukan ruwaba tabude tashiga inaa ba Safna ba alamunta, taringa kiran Safna! Safna!!Safna!!! Aman ina ba Safna tafito da saurinta, tace Haj! Kekinka aika Safna ne? Momy tace a'a nata dakinta ne? Halima tace "eh wlhy batanan" Momy tace "ba wanka take ba kuma"? Halima tace " eh har can naduba aman bako alamunta kofarma a bude nasameta ga alama anbarkace tufafi komai awargaje. Momy tace to ina taje? Ta tashe jiki ba kwari tabi bayan Halima mai aiki nanma bakowa, Momy tafita tacewa Dady "Alh Safna fa bata gidannan" Dady yace "to ina zataje ne? Koso kike nafita nemanta ne"? Momy tace "Aaa Alh aman diya mace ce bamusan ko tunyaushe tafita gidannan ba bamusan ina tajeba yakamata muje nemanta" Dady yace "whattt! Nizanije neman yar dabatasan mutunci naba? Wlhy wlhy Haj koke kikaje neman Safna to karki dawo gidannan muje keda ita kuk'arata, ni nafitarda Safna acikin jerin 'ya'yana kuma idan dai aureni taje ta aure wanda takeso ni nacere hannuna a aurenta ke ga komai natama baki daya" Momy kokanda take boyewa ne yaci karfinta nan tafadi somammiyaaaaaaaaa!!!!!!!!!!!!!!!! Dady daketsaye jib Jabbar nakiran Momy yasa yajuyo a guje yakawo gunta yana Haj!Haj!!!! Innalillahi wa'innah ilaihirrahu'un ya dauketa a kafadarsa suka nufe parking space Jabbar ne yajawo mota akasakata shiyaja motar suka nufe asibiti su Nafee sai kuka suke suna "dan Allah Momy karki mutu kibarmu dan allah" Aguje Jabbar ke tuk'a motar ko dubin gabansa bayayi, Allah yasa gurin bamai nisa bane dan basuda nisa da asibitin ak'asama mutun zaije ba nisa. Da isarsu suka danna birki sai cikin asibitin dady yadaukota suka fito,kasancewar ansan ko waye Alh Hashim mai goro basuyi wata wahalaba aka karbeta akai ciki da ita....... Safna ko da isarsu da dan adai-daita tadauko 1k tabashi kasancewar tazo da kudi a jakarta, godia yamata yajuya abinsa, Safna ko takama hanya tanufe gidan kakanninta dake cikin garin dange, da sallamarta kakarta ta amsa cikin mamaki taga Safna, tace "yar nan dakeda wa acikin tsohon darinnan? Tace kaka nikadai nazo" tace "aikuwa banyardaba lafia kuwa barbarku da garinnan anfi shekara daya fa" Safna tarungumeta tana kuka, tsohuwa ta rikice tace "kibar kuka gayamin lafia Hashimu ne yarasu ko Rabia? Safna takasa magana tace " kigayamin minene Safinatu, saida tagama kuka sa'annan tasanarwa kaka indo duk abinda kefaruwa. Kaka Indo tace "lallaima Hashimu yanzu abinda accan yanama jikokina kenan a birnin? Lallai bari yaxo yasaman nidashi wlhy kuma bazaki aure tsohunba saina gani, kiyi shiro share hawayenki idan dai har ni Aisha ina raye to bazaki aure shiba, ai safinatu kinyi dabara dakikazi kika sanarmin, kuma saisun wahala dan bazaki kimaba saisun wahala suna nemanki kan nace kina nan gari, kinjiko Safinatuna" Safna ta tassa kai sama alamar eh tace "Allah kamiki albarka, tashe kici abinci kinjiya ai matsalarki tazo karshe" Safna tatashe daman hanzanyarta sai kwaso shokeey suke, takwashe girki mai rai da motsi kasancewar kaka Indo ta tsofa aman hannunta nanan zam-zam tubarkallah, tuwon shinkafa ne da miyar danyar kobewa tasa manahanu, Safna tayi iyawayenta dan tajima dataci abinci dayawa saiyau, tagama ta kwanta sai bacci mai dadi yadauketa................ Kubiyo ni danjin.........๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป Taku har gobe ๐Ÿ‘‡๐Ÿป๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’ Luv u frndzzzzzzz๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 1โƒฃ4โƒฃ A asibiti kuwa bayan anshiga da Momy, su Jabbar da Dady sai safa-da-marwa suke, yaukam Dr I.S marnona suka iske, yafito dauke da file, Dady yacikaro dashi yace mai "Alh muje office" yace "to" yabishi daga baya, saida suka k'ara gaisawa sa'annan Dr I.S marnona yamishi bayanin komai, yace "sai dai hakuri Abba sakamakon saka damuwa aranta ya haifar mata da hawan jini, aman zamubata hadaddun maganunka insha'allah cikin ikon allah komai zaizo da sauk'i. Dady yama Dr godia sosai kan ya amshe takardar maganukkan yafice, Jabbar yabaiwa takardar maganin yaje yasayo, su Nafee da zainab da Dady suka shiga dakin da aka baiwa Momy, suka kama aikin jinya. Can zuwa la'asar Dr I.S marnona yashigo shinda abukin aikinsa, ya gaisa dasu Dady yace bata tashiba ne haryanzi"? Dady yace " eh haryanzu" Dr yace "zata farka bada jimawaba but tana buk'atar hutu sosai kuma aguje abinda zaisata bakin ciki ko tashin hankali" Jabbar ne yashigo dakin tareda lidar magani da kayan fruit, Nafee ce takarba tasaka a fridge, Zainab sai zare ido akeyi duk fuska ta kunbura saboda kuka, nan take Momy tafarka tana salati (kasancewar ita ma'abuciya ibada ce sosai ga tsoron Allah shiyassa Dady yake matuk'ar kaunarta) Dr yace "sannu kinji yajinkin tace "da sauki" Dady da Jabbar suka k'araso kusada gadun ta sukai mata yajikin ta'amsa musu, hawaye ne ke mata zuba a zuciyarta tana tunano abinda yafaru. Dr yadubeta dasauri yace "No Umma stop tearls pls, jininki yahaw kicire ma ranki damuwa karkijawa kanki wani abun daban" gaban Momy ne yafadi darammm! A zuciyarta tana tunano wai ace yau yarta data haifa ce tajazamata wannan ciwon, ama bakomai zataga tata karshin idai da namiji ne, bazan mata bakiba kar *BAKIN IYAYE* yamata yawa Allah Safna saita dan-dane kudarta sai tagane da mijnta da *IYAYENTA*wanene kangaba agurinta. Dr ne yakatse mata maganar datake dacewa "Umma kidaina damuwa kinjiya da ikon Allah ba wata matsala idan dai har kika dageda shan magani kuma da addu'a" Momy tace "to nagode Dr Allah yasaka da alkhairi" (Saboda Dr I.S mutunin kirkine gasun jama'a ga tausayi) sukaimai godia tafita, duk gidan ankwashe bakowa sai mai gari suna asibitin hurin jinyar Momy. A gidansu Hafiz kuwa, Hafiz duk hankali nai yayi matuk'ar tashi sbd koyakira wayar Safna batashiga kuma baya so yazo gidansu iyayenta sumai hulak'anci, yana cikin wannan tunanin saiga Safiyya tabuga kofar, tareda sallama tashiga tatararrdashi ya kifa kai ga gwaiwa, Safiyya tace "Yaya Hafiz lafia"? Yajuyo dan baimasan tashigoba yace " lafia klu sis kainane kedan ciwo kuma nasha magani" Safiyya tace "to Allah yakoro sauki" ( batareda tagamsuba ita tasan komiye) tace "Abba yace akiraka, but barinaci kana bacci" yace "a'a barikawai wayagaya miki irinki ne ni idan bakida lafia kinringa sagwaba kamar wata beibe"๐Ÿ˜ Safiyya tace "Hm yo toni harma dasauki tunda sai banajin dadi nake sagwabar kaifa๐Ÿ˜’" yabiyota sukai parlor. Abba yace kaidai baka girma kullum, yasuk'a yagaisa da su suka amsa asake yace "gani Abba" Abba yace "daman zan sanarma ne zamuje nemoma aure ne, dama natsaya bincikene akan gidan kuma gaskia ba'asame wata matsala agunsuba" Hafiz yace "to Abba nagode Allah yakaiku lafia" Ummi tace "Ameen" Safiyya tace "a a su Yaya an mir-mije ko kai yadaina ciyo ko๐Ÿ˜‚ Hafiz yace " keee๐Ÿ˜ณwaya gayamiki kaina keciwo? Yana muk'ewa yawau floor Ummi tace "Son kashafa magani tunda kai nama ciwo" yajiyu yace "Allah Ummi karya take ni bance da ita hakanba" Dady yayi daria yace "Barsu Son jekai aikin gabanka, nidai nafita Haj" Ummi tace "adawo lafia Alh Allah yasa aje asa'a"....... To phaaaaaa๐Ÿ˜ณ Gasu Dad a asibiti๐Ÿ˜ณ Ga su Abba sunzo neman aureee๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป Ga Safna akauyen Kakusssss fahhhh๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป Kubiyo uwar gidan *phareesy*๐Ÿ˜˜...... Takun har gobe๐Ÿค’ ๐Ÿ‘‡๐Ÿป๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’ Luv u frndzzzzzzz๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 1โƒฃ5โƒฃ *A kyauye* ๐ŸŽ„๐ŸŽ„๐ŸŽ„๐ŸŽ„๐ŸŽ„๐ŸŽ„๐ŸŽ„ Safna ce itana kaka Indo suna ta famar aiki a tsakar gida, kasancewar Safna batada kyamar aiki tanada jumurin aiki sai shara take, bayan takammalane ta fara wankin kwanoni tas tamusu, kaka indo tana fama da murfu, nan suka gama suka watsa ruwa suka hau break fast, ruwan tea ne da wainar kwai da indomie. Suka kwasa suna ci suna fira, Kaka tace Safinatu inaso kik'ara kwantar da hankalinki namiki alkawari bazaki aure kowa ba sai Hafizu idan ina raye ke ko bana raye zanbar wasiyar kada a aura miki kowa sai wanda kikeso! Ai ko mu nan andainawa yara auren dole baleku birni, shiyasa nadage dasubarni nan, dan bakomai akeba a birnin sai shiririta. ( su Dady da yan uwanai sunyi da karya sunyi da gaskia akan Kaka Indo tadawo skt dazama ama inaa tace bazaiyu tabar garin gadoba shiyassa suka barta a can ama kowane weekend suna zuwa ganinta tareda shatara ta arziki ba abinda tarasa a rayuwarta kama da ci har sutura gata) Safna tace "to kaka" kaka indo tayi daria tace "kinganku yaran zamani har an'iya guduwa saboda namiji, mu azamaninmu ai ko ganinsa bazakayi ba sai katare๐Ÿค”) Safna tayi daria ta rufe fuska, Kaka tace "Yo ina kunyar take nan kin wani rufe fuska haka" Safna tace "Kaka kenan aiku azamaninku ba civilization ne ba'arin yanzuba" kaka tace "Yo ni ina nasan wani civilization can kyaji dashi" Safna tayi dariya tace "ina ina nufin ba wayewa kuna local time ne ba yanzu da kai yawaye ba, Kaka tace " to ai ga wayewar nan mi akeda wannan irin wayewa? Shirme be kawai ba wani wayewa" Safna taringa daria bar tagaji kan suka kammala cin abincin, Kaka takoma zuwa wasu dan aikace-aikace, Safna ta jezuwa kwanciya, tana tunanin exms dinda za'a fara gobe monday gakuwa Hafiz dinta kuma tamanta da wayarta gun sauri, dahaka har bacci yadauketa. *Mu waiwaya birni* โ˜˜โ˜˜โ˜˜โ˜˜โ˜˜โ˜˜โ˜˜โ˜˜ Su Momy dai yau aka sallamo su daga asibiti bayan Dr yabata magungunna dazata na sha, suka koma gida,Ba wanda yasake batun Safna a gidan, kowa yakama harkar gabansa. Yau takama monday kowa sai shiri yake zasu skull Nafee ce da exms yau kasanciwar suna aji daya da Safna saboda shekarrunsu daya shiyassa suke class daya, Faisal ne ya fito yanufe dakin momy, sallama yayi ta amsa tareda gaisata da mata yajiki, ta amsa da sauki, yace "Momy zamuje skull" tace "to Faisal adawo lafia" yace "amen momy" yafita suma su Nafee da Zainab suka gaisada momy suka fito" driver yajasu sai skull. Su Billy sai tambayar Nafee suke Safna tace musu tana gida batajin dadi, itadai sumee dama tasan komai dan Safna tasanar mata, itama dai Billy kilinbibine tunda ita taba Safna shawara๐Ÿ˜’. Dady ne ke office yana famar aiki sakamakon satinsa 1 baifita office ba yana jinyar matarsa. Knock akai yabada umurni, P.A nena ya shigo ya gaisa dashi ya amsa cikin sakin fuska, yace "Sir wasu mutanene ke nemanka a waje" Dady yace "Ok allow them to enter" yace "OK" yafita. Sallama akayi Dady ya amsa ciki da jindadi, yabasu dama suka zauna su 3 ne, bayan sungama gaisawa Dady yace "Sai dai banshida kuba" dai daga cikinsu yace "eh hakane bazaka shedamuba ama kasan ai Hafiz ko mijin yarka Safna? Dady ya hadeye ruwan masifarsa yace " eh nadaiji ana fada ama bansanshiba" wannan mutumin yace "to wannan dakake gani shine mahaifin Hafiz sunansa Alh Abubakar mai makka, minister ne agarin abuja, Dady yanisa yace "to najiya sai akai yaya"? Wannan mutumin yak'ara da cewa " munzu nema masa auren yarka Safna ne" Dady yace "Ita bata gayamai namata miji bane"? Sai dayan yace " eh kan bata sanar masaba, kuma kota sanar mai ai minister ne yazo neman auren" Dady yadanyi dariyarsu irinta manya yace "eh to sai aka sanarma ni din matsiyace ne dazaka cemin wani minister? To kasani ni nama ya ta miji yaje yanemu wata yar" Abba yace "kudakata mu neman aure mukazo ba fadaba, kafadi ko nawa wancan din yabayar ni zanbaka linkin dinsu nidai kawai fatana far in cikin da daya dillo dake garan yasame wadda yakeso" Dady yatashi tsaya yana gyewayin table dinda ke gabansa, yace "kamar dai yanda nagayamuku nama yata miji kuma har ansaka ranar aurensu nanda 1mouth saboda haka kuyi hakuri kubarni da abinda ke damuna, yanzu haka Safna bata gida bamuda labarinta kusan sati1 kenan rabummu da i.....shigowar uncle Farouk kenan daga office din yajikomai dan yakai 5mints yanajinsu a waje, yace " haba yaya Safna"ya mace ce yaya zamu zuka zuba ido akanta kusan 1week bakasan Inda tajeba kuma Baku nemetaba" Dady yayi shiro shi Allah yasan baiso su uncle Farouk sukaji mgm safna bata gida ba sbd yasan su zasuje nemanta, shi atinaninsa duk Inda taje zata dawo kumin darin fadewa. Abbna ne yashigo gida a fusace Ummi tamai sannu dazuwa yamata banza yana kiran "Hafiz! Hafiz!! Hafizzzz!!!!!!!!!!!! Kubiyo nii.......๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ Taku har kullum ๐Ÿ‘‡๐Ÿป๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ Writer ๐Ÿ’Bintu Usman๐Ÿ’ Luv u all frndzzzzzzz๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 1โƒฃ7โƒฃ Basu jima a airport dinba jirginsu Kamal yasauka, suka nufo gida. Bayan kamal yawatsa ruwane suka nufo dinning suna cin liyafar da aka hadama Kamal sunaci suna fira,, A gidansu Safna kuwa ita dai sai cin kadaicinta take bawanda yakulata kowa sabgar gabansa yake,, Dady yagayawa Momy komai ita sai jin k'arin tsanar safna tayi barin Dady da take neman sakashi kunya,, ,,zaune Duke sunyi tagumi Dady yace "Haj kinsan abin kunyane ace mutun irina da kowa keganin kemata da mutunci na ace namayar da kudin aure haba ai abin da kunya" Momy tanisa tace " hakane Alh ama idan bazaka damuba gawata shawara" ,,,, ,,,,,, Dady yace "ina jinki",,,,,,, Momy tace "me zai hana kabashi Zainab amaimakun Safna,,,, idan har yana buk'ata"" ,,,,Dady yace "kwarai kuwa kinkawo shawara maikyau insha'allahu hakan zanyi,,,,, natabbata bazan same wata matsalaba gurin Zainab shima C,,,R,,,O din nasan yanada kirki zai yarda,,,,,,, ,,,,,Yakira wayar C,,,R,,,O yasanar masa yayarda kuma ya aminci batare da wata matsalaba yace " Ai Alh yarinya idan tagidanka ce mizai hana nasota nasan dai akwai mutunci da tarbiya,,,, wlhy babu komai""" Dady yamai godiya sosai yakashe wayar,,,,,,,,, ,,,,,,Yagayawa momy Duk yanda abin yakasance, tayi murna itama sosai tareda sa albarka,,,,,,,,, ,,,,,,A bangarin su Ummi kowa,,,,,sai fama take da danta Hafiz dan harda asibiti sukayi zama akan ciwon son Safna,,,,,, gashe baisan inda tajeba ance bata gida,,,,,, Dady ne ke waya da Uncle Usman yace "to Yaya gamu zuwa" nanma yakira uncle Farouk shima yace gasu zuwa,,,,,,,,๐Ÿƒ๐Ÿผ๐Ÿƒ๐Ÿผ๐Ÿƒ๐Ÿผ๐Ÿƒ๐Ÿผ,,,,,,, Dady yagayawa Momy tasanarma Jabbar yau yanason yagansu baki daya a meeting room,,,, ,,,,,Kowa sai tunanin kiran Dady yake sbd sunsan babban abu ke kaisu meeting room,,,,,, ,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, ,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, Kwansu da kwarkwatarsu sun hallara Dady,,,uncle Usman,,,,,uncle Farouk,,, Jabbar,,,,Kamal,,,,Maryam,,,,,Nafee,,,,,,Zainab,,,,, ,,,,,Duk sun hallara din amsa kiran Dady na gaggawa,,,,, Dady da su uncle ne kan kujero sai Jabbar da kamal gefe guda su Nafee da mrym da Zainab ne gefe daya,,,,,,, ,,Dady bude taro da addu'a da sa albarka wa 'ya'yansu,,,, tareda neman yafeya akan k'anninsa su uncle kenan akan hukunci daya yanke ga yaransa,,,, duk suka amince da Duk abinda zai fada,,,, Daddy yafara magana,,,,, daga farko dai in a so nagayamuku abinda nafada muku tunda jimawa, cewa nanema muku abokanan zama to kusani ba kowa bane face ku tsakaninsu domin dad'a kara dank'on zumuncin fa sakaninmu,,,,,, Kai Abdul-jabbar kaine babban su inaso nasanarma nahadaka aure da yar uwarka wato Nafisat, dasauri yadago kai yakalle Nafee wadda itama tadago takalle Jabbar din gabanta sai dukan Uku uku yake! ,,,,,Dady yacigaba da cewa "kai kuwa Kamal nahadaka da kanwarka Maryam!!!!! ,,,,,,,,,shi kamal tunema jininsa yahau saboda bugunda zuciyarsa keyi,,,,,,bale ma ita maryam da ita allah bai hada jininta a Yaya Kamal ba kokadan Dan ita acewarta shegen girman kai ne dashi tun da bale yanzu ayake ganin yafita waje yaga wayayyun yan mata,,,,,, hm gaskiya dasake,,,,, shima kamal tinaninsa kenan yana ganin maryam yar uwarsa CE ama shi dabi unta basa yimasa akwai ta da kuri ga iya walak'anta talaka,,,,,,,,, Duk Dady yak'atse musu tunaninsu da cewa " ke Zainab zan so kidebimin bakin cikin da yar uwarki tasamin nida mahaifiyarki kimin biyayya ki aure wannan mutunmin,,,,,,, nan hawaye suka kwararo ma Dady๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ Zainab tace "bakomai dady nizan ma biyayya zan aure duk wanda kakeso nasan bazakamin zabi mara kyauba,,,,,,,,,, ,,,,,Dady yamata godeyi tareda sa albarka acikin rayuwarta,,,,,,,,, nan su uncle baki bai rufuwa sunji abinda dama sukeso,,,,, ,,,,,,,Uncle Usman ne yace " ai wlhy Yaya wannan had in yayi dai-dai damani inada wannan buri arayuwata" ,,,,,,uncle Farouk yace " Nima wlhy nayi tunanin hakn kuma Yaya babu komai aikai babbane agaremu kowani hukunci kayanke dai-dai ne agaremu,,,,,mudai fatarmu Allah yasaka maka damafificiyar aljanna kuma wannan abinda zamuyi Allah yasaka muna hannu akai ya Allah karka barmu da dabararmu. Dady yaji dadin maganar yan uwansa yace "ameen ngd,,,,,Allah kak'ara had a kahunanmu dana 'ya'yanmu" duk sukace amin,,,, Dady yace kuma inason wannan auren asakashi a watannan tare duka............ ,,,,duk suka yarda akasaka rana aure,,,,, Dady yace kukuma bawai shawara ku mukesoba umurni muna baku SBD haka inaso kumuna biyayya,, duk suk aminci kuma da alk'awarin zasuyi biyayya... Dady yace "Allah yamaku albarka" sukace "ameen" Uncle Usman ne yace yakamata asaka tareda Na Safna,,,,,,, Dady yace ni nacire hannuna akan Safna tajecan tak'arata kuma idan har ta aurai to tattabata komai yamata karta sake tatako gidana kai itada gidan nan har abada wlhy....... Kuma ni bazanje nema mata aure ba kuma ba'anan gidan za'ai auren taba baza aura mata aure a gidana ba,,,,, ,,,,,,,ai saita gane *BAKIN IYAYE* kuma saitayi nadama arayuwarta.............. Kubiyoniโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป Kuyi hakuri yau banyi typing ba banajin garau ne wlhy fever kedamuna ama ga wannan๐Ÿ‘Œ๐Ÿป๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Takun:::::::::: Daughter Usman๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜Š ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’ Pls frnzzzzzzz INA buk'atar addu'a๐Ÿ˜ช๐Ÿ‘๐Ÿป [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 1โƒฃ6โƒฃ Abba ne yashigo gida a fusace, Ummi tanamai sannu dazuwa yamata banxa yana kiran "Hafiz! Hafiz!! Hafiz!!!. Hafiz yafito daga dakinsa yace "Abba sannu da zuwa" Abba yace "Daga yau bakai ba safna kaji nagayama, idan nak'ara jin kamin zancin Safna saina sassabama agidannan aikin banza" Hafiz yana soke dakai baice ufan ba sai hawayen dake zubo masa, Ummi tace "Alh lafia kuwa" yace a fusace "ina kuwa lafia yazubar min da mutunci a she uban wannan yarinyar bashida kirki, yawala k'antamu yaci mana mutunci, wai ashema yamata miji shine baka sanar minba saida mukaje aka mana walakanci" Hafiz yace "Abba Safna batason wanda za'a aura mata zasu mata auren dole ne, dan Allah Abba kataima kene inason Safna" Kaiiiii! Hafiz banason shashanci, yarinyar data guduma bata gida to wama yasani ko yar iskace dahar zata bar gidansu tsawon sati bata dawoba? To kasani kacire Safna a zuciyarka domin bazaka taba auren taba " Hafiz tune ya zube a zaune sai wasu zafafan hawaye dake zubar masa yana anbatun innalillahi wa'innah ilaihirrajiun! Ummi tarik'oshi tana bashi magana Abba tune yahaye side dinsa akabar Ummi da Safiyya suna fama da Hafiz wanda tune yazube kamar matatce. Wayar Dady ce tai k'ara yana dubawa wazai ganiiiiii๐Ÿ˜ณ sunan kaka ne a mak'ale jikin wayar, saida yaji gabansa yafadi yana tinanin ko wani abune yafaru a kyauyen su shidai yasan idan har kaka takiraka to tabace. Sauka yayi yakara a kunnansa tare da sallama, a can bangarin kaka ta amsa tace "Hashimu yau inason ganinka yanzunnan, kafin yace wani abu kaka takatse wayar, yatashe zumbur kamar wanda aka tsikara, ya hau shiri, Momy ce tashigo dakin tagansa yana shirin fita, tace "tafiyar office dince dahuri takama" yace "a'a wlhy kaka ce takirani yanzu wai naimaza nazo tanason ganina" Momy tace "to Allah kasa lafia" Dady yace "Ameen dan rabul alameen" A gidansu uncle Usman kuwa yau kamal zai dawo daga ingland su Umma sai shiri ake anata hidima yau danta namiji tillo zainawo gida nigeria aiki suke tukuro harda su zainab da Nafee anshirya anata famar aiki anjima zasuje tarbosa zuwa 3:30 jirginsu zai sauko. Canma a gidan Uncle Farouk yau yarsa zata dawo gida ita ma tana zama a gidan Aisha ne wacce ke aure a abuja kanwarsu Dady kenan yar autar kaka sakamakon batacika lafia ba sosai idan tanada ciki shine dalilin kaimata maryam da alai danta tayata rainu, nanda karfe 10 ita zata dawo. Su Uncle Usman sai famar neman yarsu Safna suke a boye dan sunsan idan har Dady yajiya bazai barsu ba dan yace suma karsu sake suje neman ta. Dady sai famar cin daji yake dan amsa kiran kaka, nantake yaiso mahaifarsa wato dange shuni a dai-dai kofar kaka yayi parking, kaka tajuyo kukan mutarsa taceda Safna wacce ke shara a tsakar gida tace "Safinatu baza ajiye shara je wancan dakin ki boya, Safna tace " to kaka" da sallama yashigo ta amsa rai a bace, Dady yagaidata nanma ciki-ciki ta amsa suka shiga daki, Dady yace "kaka yagida ai dama gobe nakeson zuwa sai ga kuranki" tace "eh, yasu Rabia da yaranta"? Dady yace " duk suna nan lafia suna gaidake" tace "ina amsawa ya Safinatu ba"? Nan gaban Dady yafara dam-dam yace " eh itama tana lafia" kaka indo tace "yanaganka kamar mara gaskiya"? Dady yace "bakomai kaka" (kasancewar yara suna cewa da kaka indo da kaka shiyasa suma su Dady sukabi sahun yaransu suna kiranta da kaka) Kaka indo tace "hm Hashimu kenan to kobaka sanarmin abinda akecikiba nasani tazo tagayamin wato shine abinda kukewa yaran a birni"? Cikin rashin fahimta Dady yace "minene kaka kuma wayazo yagaya mini"? Kaka tace "wadda kuke neman halakawa wato kusilwantar da rayuwarta Dan kunga ba ita kadai kuka mallaka ba ko"? Dady yace "nifa bansan wadda kike magana ba" a fusace tace "Safna mana" Dady yace "kenan tana nan muke nenanta? Kaka indo tace " karya kuke kunemi ta ina gidan wa kuka nemeta? To barikaji nagayama karkasake kamata auren da bataso narigaya nayanki hukunci" Dady yace "kaka Dan Allah kiyi hakuri wlhy harsun kawo kudin aure wannan watan dazai shigo za'ai aurensu" Kaka tadaka mai tsawa da ko Safna dake dayan dakin saida ta tsorata bale Dady dake zaune a gabanta, kunsan tsofaffi da jidali tarinka jidali inda take shiga batanan take fitaba, nandai Dady yabata hakuri akan sa'a aurawa Safna zabinta tayi hakuri. Dakyar kaka ta hakura takira Safna ttace da ita tashirya zatabi mahaifinta itama nanda sati biyu zatazo ai shirye-shiryen biki da ita. Cikin dari-dari safna takammala kayanta tasaka ajakarda tazo da ita suka kamo hanyar skt, ko kallo Dady baima Safna ba itako sai tsoro takeji kar Dady yadaketa, ahaka dai har suka iso gida, Dady ya fice side dinsa Safna ma tahuce nata tafiya take kamar wacce tayo sata sut-sut tashige dakinta tasaukar da lunfashi. Su Nafee na hango da Zainab sai budar baki ake yau Yaya kamal zai dawo can naga Ummi tafice cikin wani hadaddin yadi tasha kyau sumu su Nafee wata doguwar jallabiya ce irinta larabawa sukasaka kace yaune ake bikinsu sai shege suke, can nahango wata budurwa itama tanada kyau ajin karshe ce kamarta nahango da Ammi matar Uncle Farouk shiyasa nace toko itace maryam dinda akace zata dawo yau๐Ÿค”Aliyu ne da intisar naji sunce "laah aunty maryam yaushe kikazo ina Barik da Unaisa? Tace dasu "kai- kai little din Umma ashe kungirma? Yau nadawo kuma su Aunty Aisha nagaidaku kai sai Aliyu Barik na gaidaka kekuwa Intisar kawarki Unaisa nagaidaki, (Barik da Unaisa diyan aunty Aisha ne k'anwarsu dady dake abuja) duk sukai dariya suka ce " to yaushe zasuzo"? Tace "sai sunyi hutu suna exms zasuzo" suka hau murna. Yaya Jabbar ne yashigo da sallama, tareda Faisal, su Aliyu da Intisar suka musu oyoyo Yaya Jabbar yace "twins din Umma yakuke? Badai daku zamuje airport dinba azulaye" Aliyu yace "Yaya damu za'aji" Jabbar yace "Nikan bazanje sa yaraba" Intisar tace "ai ni babbace kaidai Aliyu baza'aje dakaiba" Jabbar yakwashe da dariya yace "lallai ma su Intisar angirma" Su Ummane suka fito Umma tace "au Jabbar kazo katsaya wadannan suna tsayama ruwan surutu" sukai dariya dukkansu suka nufu mota Jabbar ke tuk'i Umma da Aliyu suke mazaunin gaba su Nafee da Zainab da Maryam da Intisar baya, suka nufe airportโœˆโœˆโœˆโœˆโœˆโœˆโœˆ Kubiyo uwar gidan phareesy๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜œ Takun har gone ๐Ÿ‘‡๐Ÿป๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’ Luv u frndzzzz๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜ [10/23, 3:14 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 1โƒฃ8โƒฃ ,,,,,Uncle Usman yace "Yaya Dan Allah kayi hakuri kabari abata Hafiz din tinda tazabe hakan,,, Dady yace " Ban hana kuje kunemo mata ba sai dai ni bazanje neman wannan auren ba wadannan mutanin dagani basada ladabi shima mahaifin yaron bashida kirki,,,,, waihar ni zai gwadama kudi da mulki,,,,,,,,, Uncle Farouk yace "Yaya hakuri za'ai tunda ita Safna takafe saishi ni aganina abarta man ta aure zabinta" ,,,Dady yace "bamatsala tunda tazabe hakan nidai ba'a gidana ba kuma bada yahuna ba kuma ni nayiwa wannan aure *BAKI* kuma bana taba mata fatan alkhairi atattare da aurenta,,,,,,,, Su uncle dai suka dinga aikin lallashin Dady suna bashi magana,,,,,,yayi hakuri ama yanakan turbarsa..... Nan taro yawatse har su uncle sunkai k'ofa Dady yace " Kuma inaso Safna takoma a gidan ku har tatare agidan mijinta banason ganinta a gidana natsaneta natsane rayuwarta....... Suka amsa da to....... ,,,,,kwashe gari dasafe su uncle sukaje gidansu Hafiz don subawa mahaifansa hakuri,,,,,,, sakayi sa'a kowa yananan baifita ba,,,,,, mai gadi yamusu iso zuwa dakin bak'i,,,ya gayawa Abba cewa yayi bak'i,,,,,,,,,, Abba yaje dakin bak'i suka gaisa anatse,,,,,Abba yaso yagane uncle Farouk sakamakon sun hadu a office din Dady,,,,,, ama baigane shiba sosai,,,,,, โˆšโˆšโˆšโˆšโˆšโˆšโˆšโˆšโˆšโˆšโˆšโˆšโˆšโˆšโˆšโˆšโˆš ,,,,Bayan sun gaisa ne uncle Usman yace "Alh baka ganemuba ko"? Abba yace " Gaskia kam ama kamar tasan wannan fuskar yanuna uncle Farouk" ,,,,,,uncle Farouk yace "Kwarai kuwa kasanni munhadu a office din Alh Hashim" Abba yace "tabbas kuwa anyi hakan tayaya"? ,,,,,,uncle Farouk yak'ara dacewa " eh to mune yan uwansa,,,,dama kaji abinda yazo damu" yakwashe duk abinda ke tafe dasu yagaya masa,,,,,,,,,,, โˆšAbba yace ai bazaiyuba saida yacimuna mutunci yawalak'antamu sa'anan zaizo bayan bage yace ga batu ga labari,,,,,,,to kuje kosamai kuce ni Alh Abubakar nama d'a na mata kamar yadda shima yamurje ido yagayamin yama yarshi miji" ,,,,,,,duk abinda akeyi Hafiz nanan labe yanaji kasancewar yaga shigowar motar su uncle kuma yasansu a asibiti dasuka hadu,,,,,, ,,,,shine yalabe danyaje dami sukazo,,,,,,yanajin abinda Abbansa kefada ,,,,,yabanko gofar dasauri yane gun abban nasa yarik'e kafafuwansa yana "Dan Allah Abba kayi hakuri wlhy inason Safna kataimakeni Abba,,,,,,,,,,, Abba yatun dayafar maganar yakejin kamar ya shago huyansa,,,,yanaganin yakunyatashe agaban wadannan mutanin,,,,,,,, Nidan manshat nace Abba baisan so ba kenan,,,,,,Royyyy๐Ÿ’ƒ๐Ÿป ,,,,Abba yace "kai katashi kabani huri kaji ko idan dai sakasamu wannan yarinyar zaka rayu tosaidai kamace aman bazan yarda dawannan aurenba" Hafiz kuwa kuka yake kamar ba man ba idan kaganshi zaka sa mutuwa akaimai,,,,,,,,,, Uncle Usman yace "baza ai hakaba Alh mu silhu mukazo nema,,,,kuma duk abinda kaga yafaro to aikin shedanni wlhy bahalinsa bane duk abinda kaga yafaru kuma yana baka hakuri akan abinda yayima"""'""""" ~~~~Abba yanisa yace "wlhy yaci albarkar ku dakuma dana yanasonta dawlhy saina gwadamai ni dashi ba dayaba......oh ni Abba akwai alfahri๐Ÿค” Nan dai komai yayi normal akayanka sadaki acikin gidan,,,Abba yakira k'anenai da abokinai su uku sukazo aka yanka akan sadaki 50k akasaka ranar aure kamar yanda aka saka tareda su Jabbar....... Murna gun Kamal ba'a magana barin Safna da harda sujuda saida tayi duk abokananta su Billy da Sumee da mardy saida takirasu tagaya musu,,,,nidai Manshat nace su Safna bako kunyar *fulanin daji*๐Ÿ˜’๐Ÿ˜‚ ,,,,,,duk kansu sukatayata murna tareda mata jajin rashin samun exms dinta tak'arshe,,,ita Safna batama ta exms Dan ita burinta tasame Hafiz,,,,,,,,,,, Su kamal anrasa tasawa bale wal-walewa yadaisan bazai gujema umurnin iyayensu ba kuma gashi yanason showa dasuka hadu a england sunsha soyayya kuma yamata alk'awarin aure,,,,, shi dai baisan mafita ba gashi sai k'ara tsanar maryam yake,,,,duk da ita tabarma Allah komai,,,,,,, Su Jabbar kam sai jindadi ake ansame masoyiyatai wayar sa yadauka yakira Yaseer yakira yasanar masa,,,,,Yaseer yace "Yayi my man kace kai da ajiyarka Ashe" Jabbar yace "kai banza waya gayama ansan inason ta ne nifa basonta nakeba kawai dai......... Yaseeer yace " Kawai mi fadamin mara kunya๐Ÿ˜™" Jabbar yace "Kai bazan fadaba ai su Dady sunsan mundace ni shiyassa sbd Nafee tanada kunya nibanji wani abuba da'aka hadani da ita" Yaseer yace "Shege baba anfada tarko,,,lolz Zainab dai danafi sai fira suke Nafee tace wlhy ni inatsoron Yaya Jabbar shi Dady baisan yadda muke fama dashiba an an gidan shiwai bayason raini nasan saiyawa matarsa tsanani,,,,,, Zainab tace "hm ai ke aunty Nafee ma dasaukinki keda kinsan shi kuna gida daya,,,to nifa yarafa kegarai kuma kinsan dangin miji bale 'ya'yansa zasu rainani" Nafee tace "ai bari kawai zee (sunanda take mata kenan) Allah dai yasa muga maikyau kuma tunda biyayya zamuyi ai Allah zai shigemuna gaba,,,, mudai kawae mucigaba da addu'a" ,,,,,Zainab tace ameen aunty Nafee,,,,,,,,, Come,,,,,,,,,,,,,,,,,,frndzzzzzz,,,,,,,,,,,โœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Taku har kullum ๐Ÿ‘‡๐Ÿป๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ Diyar Usman๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’ Luv u all frndzzzzzz๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜ [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 1โƒฃ9โƒฃ Shirye-sheryen biki kawai ake acikin wannan family kowa kagani sai shire yake,,,,,,su Dady ma shiri suke,,,,,, barin su Momy da suke iyayen amare da angaye,,,,,,,, Acanma gidansu Hafiz shirin biki suke saboda bikin saura 2week shiri suke bana wasaba komai na kayan lefe a Dubai Hafiz yasiyo,,,,,,,,, Kaka yau anfaso gari itama tace baza'a barta abayaba,,,,,,,,ta tattaro inata-inata tayo sokkwato dama tace zatazo kafin sati biyu dabiki dan ayi komai da ita,,,,,,,,,,,. Su Dady sai kaida kawo suke suna hidima,,,, Abu ga many a,,,,,,,,,, Acan gidan C,,,,,,R,,,,,,O ma hidima ake su Haj Fatima sai shirye-shirye suke itada yaranta,,,,,,,,,Haj Fatima mutuniyar arzikice batada matsalar rayuwa sbd mijinta nasonta batada wata damuwa,,,,,,,ita tunkan amarya tazo bata bak'in cikin ta,,,,,,,,(Haka akeso mukasance mata musani duk yadda kake haka zakasame kishiyarka idan kadauketa yar uwa tazamema yar uwa idan kuma sabanin haka to fa komai kake dashi yaran zamani sunfikashi sbd haka anaso kafin kishiyarki tazo konace abokiyar zama,,,,,kizamo kinkarkare duk wata hamayyar ki da ita kirik'eta da amana kafin tazo,,,,,,shima mijin naki zaiji dadi wlh yaga bakya bakin ciki da alhairin dayasamu,,,,,kishiya ai alhairice duk namijin dakika yak'ara aure to kinsan badan baidama wadata CE tazo saiki karbeta hannu bibbiyo,,,,,,,duk da kishiya badadi๐Ÿ˜‚) Sai dai diyan Haj Fatima sunada kishi waisu suna taya mahaifiyarau kishine wai ace babansu zaiyo amarya warin diyansa,,,,,,su wlhy data takasu zasu kakkarya ta,,,,,,,,,,,,,,,,,. %%%%%%%%%%%%%% Yau akasaka ranar kawo laife yau yayi dai-dai da lahadi gobe su Nafee zasu gama exms takarshe ,,,,,,,,,,,, Safna da abokananta su Sumee,mardy,Billy, Fatima, tana cemusu "waiku yabatun zuwanne kunsan fa zamuje hurare dadama shiyassa nakeso mufara raba IV dinnan dahuri dan Allah karku batamuna lokaci nasanku,,,,,,,har dai ke Billy sukace "To zamuzo uwar k'orafi,,,,,,Sumee tace waifa Safna jitake kamar takai kanta gidan Hafiz,,,,,,,, Fatima tace ai dagaskiyar ta aure ai abinsone dole tayi dauki bikin,,,,,,, duk sukasa dariya Mardy tace kai Fatima bakida dama wlhy kema dagani kina son auren,,,,,,,,Billy tace ai ba ita kadaiba muma munaso Allah dai kakawo muna mijin muyi aure mubar wannan bokon,,,,,,,,,,Sumee tace shegiya askare akwai son.......... Nandai firar tak'are,,,,,,, Su Momy da Umma da Ammi da sauran k'awayensu suna parlor suna firar bikin,,,,,,zaune suke sunajiran masu kawo laifin,,,,,,,,sakamakon duk dairana za'a kawo harna Safna,,,,,,ama Dady yatab'o kasa yace lallai baiyarda akawomai lefen Safna ba acikin gida,,,,,,aka yanke shawarar idan ankawo na Zainab za'aje gidan uncle Usman atarbe na Safna,,,,, Dan ma ita Safna tun tuni takoma gidan uncle Usman,,,,,,,, Wadansu manyun motoci nahango sunjero sunkai kusan goma sha,,,,,,,ana tafiya ana daukar picture's abin ba saf-safci harkarde ba k'arya cikin motocin ba tak'asa da million 5 duk chadaddun ne namanya masu hannu da manshanu,,,,,,,,,,, Bakin titin *Gawon nama* suka nufa sai jiniya ketashi kamar bak'in sarkin musulmai sa'adu abubakar nidai manshat sai biye name dasu ina dauko muku rahoto,,,,,,,,,,, Dai-dai gate din gidan Alh Hashim suka yada zango,,,,,,mai gadi yanajin kukan motoci ya wuntsalo daka bincin daya kwance yana saurarin vision FM ya kware musu marfin gate din suka fara parking-parking da motoci,,,,,,,,,, Nidai manshat wangale baki nayi ina kallun ikon Allah waiiiiiii๐Ÿ˜ณ๐Ÿค”,,,,,,,fitowa akeda akwatayya harma nagaji da kallo abin kwanin sha'awa,,,,,,,,,, Su Momy sunji tsayuwar mototi suka kikkintsa suka tarbosu banda Momy,,,,,,,,,,Mutane ne sunkai 20 Sukazo da akwatayyan cikin su kuwa harda Uwar gidan C,,,,R,,,,O wato Haj Fatima tabbbb abin ba'a magana๐Ÿ˜ nidan manshat nasha kallo hardani cikin masu bubin lefen akwatine 15 akai mata tare da mukullan mota Asama da kujerun makka biyu na *IYAYAN* amarya,,,,,,, idan nace ta zayyane abubuwan dake ciki to zangama buk din bamu k'arasa ba๐Ÿ˜Š Anyi abubuwa cikin far in ciki skatafi tare da cewar Haj Fatima sai tazo daukar yar uwarta kuma k'anwarta,,,,,,,waiiij kujimin mutuniyar kirki๐Ÿ˜ณ๐Ÿค” A gidan uncle Usman ma kuwa haka mukasha kallo,,,,,,,sbd shima Hafiz ba bayaba yagyaro laifinsa ba'a magana shima yayi mata nata akwatin 12 *Dai-Dai ruwa dai-dai gari* kowa yayi tasa bajintar,,,,,,,,,. Hakama su Jabbar suma suka fito da tasu bajintar,,,,,harka dai ta maikoce kowannesu babayaba,,,,,,,,Suma komai nasu 12 sukai *Komai dozin* abubawadai tubar kallo sai Wanda yaganii๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป Kubiyo uwar gidan phareesy๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Takun::::::::: Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ‘ฏ [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 2โƒฃ0โƒฃ *Biki bidiri*๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ Yau takama ranar assabar kowa sai hida yake,,,,,,,bikin namanyane tun saura sati daya a daura auren ake shagul-gula kulun da event dinda ake yi,,,,,, Yau za'ai Village day (Ranar kauyawa) su billy sai kaida kawo ake ana shirin village day,,,,,,itada sauran k'awayen Safna da Rash kardam sune k'awayen Safna na hannun dama kasan cewar Rash bata gida 9ja shiyassa sai daza'a bikin babbar aminiyarta sa'anan tadawo dan ayi biki da ita,,,,,,,. Zainab da Nafee komai nasu daya kasancewar tare suke komai tun asali,,,,,yau harda maryam duk antare gidan Momy,,,,,,su bawasu k'awaye ne dasuba,,,,,Nafee ita k'awayenta 2 Zainab(mmn sanah) sai Nusaiba,,,,,,sai Zainab itama danata k'awayen 2 Hafsy london da Billy"n"Ibrahim (aunty billy)sai ita maryam itama danata biyun Ameena (Marnona) da Ummi (Ubcy majeli),,,,,,,,,, Karfe 1:30 kowa yagama shiri sbd 2:00 aka saka event din kowa ya hallara ansha ado irin na kauyawan asuli,,,,,nidai manshat naga takaina๐Ÿค” duk wacce naduba bana ganeta duk sunkoma wadansu iri,,,,,, Can nahango wadansu taurari su 4 sunfito cikin wasu motoci hadaddu suna takon k'asaita Mc sai biyarsu yake da kirari,,,,,,saida nasaka eyeglasses sa'anan nagano ashe amarinne,,,,,,waiii abin tubar kalla๐Ÿ˜ ban ankaraba naji yahu nazubarmin nidai amarinnan sun min kyau sosai nazata daga India sukazo suma ayi bikin dasu,,,lolz,,,,,๐Ÿ˜œ Nandai aka rak'ark'ashe su Billy ansha rawa dama can Billy mayyar rawa ce biki koba nasuba zataji danta chashe๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ˜œ Sati daya akai ana dansewa shagul-gula kala-kala akai agidaji,,,,,,,,, ๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’๐Ÿ’ *RANA BATA K'ARYA* (sai dai uwar ya tayi kunya)๐Ÿ˜˜ Yau takama assabar ( 6-August-2016) wanda yayi dai-dai da (8-ZULKI'D-1436) hijra manzon Allah daga makka zuwa madina,,,,,,, ,,,,,,,,Taro iya taro,,,,,,,k'asa-da-k'asa sarakuna na jahohi dadama sun halacce tarun barin yan siyasa da malamai cikin su hardasu sheikh kabir gwambe sautus-sunnah dasu ml mansur da maluma da sama sun sheda dauren auren wadannan familyn,,,,,,,,,,,,,, An daura auren 'ya'ya 4 ,,,,,,,,, Abdul-jabbar Hashim Al'amin,,,,,, da ,,,,,,,Nafisat Usman Al'amin๐Ÿ’ž๐Ÿ’ž Kamal Usman Al'amin,,,,,,,, da ,,,,,,,Maryam Farouk Al'amin๐Ÿ’๐Ÿ’ Hafiz Abubakar mai makka,,,,,da,,,,, ,,,,,Safinat Hashim Al'amin๐Ÿ’–๐Ÿ’– Alh. Aminu C,R,O,,,,,,,,,,da,,,, ,,,,,Zainab Hashim Al'amin๐Ÿ’•๐Ÿ’• Anci ansha taro kuwa ko ina kabi zakaji ana zancin wannan aure a vision ma anata yadashi dawadanda aka gayyata dama wanda ba'asan dashiba sunhalicce taron andaura aure,,,,,angaye sunsha kyau motoci kam ba'a magana ni danaga an kawo laife da motoci dadama ashe soman tabi ne ga Inda ake wasa dasu nan,,,,,,,, Bayan ankammala dauren aurene na hango su Kamal da Jabbar sai watsar hauro akeyi waiiii yau Jabbar anzama ango hohohoo๐Ÿ˜‚ Acikin wadannan gidajin kuwa ko INA karega shagali ake su aunty Aisha ta abuja tazo itada yaranta biyu da Bariq da Unaisa,,,,,,, su kakus sai jindadi ake dan ita a gidan Uncle Usman ma tatare a hurin Safna,,,,,, Yan uwa da abokanan arziki duk sun zo na birni dana kauye wasu anan suka kwana wasu kuma yau suke zuwa gidajin acicike da jama'a bikin na manyane Naira tayi kuka nima dai manshat na cakwalee dan bakwashe kunun aya๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ˜‚. Can nahango su billy, sumee, mardy sai farin ciki suke yau safna tazama amarya,,,,,,,,su Nafee anacan itada su zainab sai fira suke da k'awayensu,,,,,,,,,,, Momy tasaka akasamo mata masu gyaran amare ciki da waje kwararru,,,,,,angyara amare sosai sunsha kyau sai shege suke abinsu,,,,,,,haka umma tagyara Safna itama sosai kasan cewar ita tana gidanta Dady yarabata da yan uwanta๐Ÿ˜ช,,, Wacce tagyara su Nafee itace Umma tace a izomata itama tagyara mata Safna sosai abuga kyan asali sai tafi su Nafee kyau sosai sbd ita dama ko acikin kyawawa Safna tana canye gasa kyawawa,,,,,,,tayi kyau kam tasha gyara ciki da waje,,fatarta ta kwanta sosai tayi mul-mul da ita,,,,,,,,, Su Nafee ne da Zainab da maryam suna zaune a falo suda aunty Aisha tana tsokanarsu,,,,,angayen ne suka shigo sunsha kyau suma tubar kalla sai sharara kamshi suke,,,,,aunty Aisha CE tace "Angaye yadai,,,,,,kunwani zoma mutane hakan,,, amarinne kuke kwadayin gani ko yaya,,,,nasan dai kuna tare kullum" Jabbar dayake suna wasa da ita sosai yace "lah aunty Aisha Allah bahaka bane" tace "to tunda kunce bahaka bane barinaje dasu abuja" ,,,,,,,Kamal dan kar aganoshi sai yace "a'a aunty Aisha kiyi hakuri,,,mufa yunwa mukeji" Jabbar yace "wlhy kuwa aunty Aisha akwai sauran abincin" ,,,aunty Aisha takama dariya itada Zainab tace 'ai kuwa yaya Jabbar akwai abincin bari na debomuku" ,,,,Nafee da maryam su tune sunyi mutuwar zaune saboda kunya,,,shi Kamal baima lura dasu Maryam ba saida yaji Zainab tayi mgn sa'annan yadubesu,,,,, wani haushi Yakama shi wai ita wannan yanzu zata rainasa,,,,,,, ,,,,aunty Aisha tace "ai kuwa daku fadi gaskia" Jabbar yace "yawwa Zainab jeki dubomuna kisamemu a dakin mu,,,,,,,kallun Nafee dai yakeyi tasha kyau sosaiiii,,,,,,,,. Wai kubiyo Uwar gidan phareesy๐Ÿ˜Š๐Ÿ˜Š๐Ÿ˜Š๐Ÿ˜Š Yau sai ahankali gobe zamukai Amar.........โœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Takun::::::: ๐Ÿ‘‡๐Ÿป๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ๐Ÿ‘‡ Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ‘ฏ Iuv u all frndzzzzzz๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜ [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 2โƒฃ1โƒฃ """"""""""""""""""""" โ€โ€โ€""""" Zainab tanufe kitchen tazubu musu abinci,,,,,da fitarsu suka nufe dakinsu ,,,Kamal yace "Jb wai kai kalura da wadancan yaranne" Jabbar yace "A'a wlhy mikagani" Kamal yaja tsaki yace "yanzu fa zasu raina mu barinma maryam,,,mtwsss" Jabbar yace "kai sunfa hadu wlhy kagansu kamar larabawa" kamal yace "kai wawa ai kaine balarabin๐Ÿ˜ni banga kyausuba,,,,,ni banadai sun raini" Jabbar yace "kai baba bakada dama wlhy" yaringa mai daria shiko sai hawa yake yana saukowa,,,,,,, Zainab tashigo da sallama dauke da abincin suka amsa ta'ajiye musu,,,,,Kamal sai zulayarta yake yana "amarya ta ango yaudai sai gidan c,,,r,,,o ko" Zainab tace "lah yaya Kamal kaima ai angon ne" taringa daria,,,,,,,,,,,,, Bayan yan biki sun watse sai abokanan su Momy dasu aunty Aisha da kannin mijinta suma sunzo auren sukad'ai suka rage,,,,,,,,,,, Anshirya amare sunyi kyau iya kyau dan kwalliyar yau kam ba irin ta kullum bace wannan specially ce ,,,,,,,gaskia ba karya sunyi kyau kamar kasace kagudu,,,,,,,,,, Hurin su dady aka kaisu har angayen duk aka hallara Dady da uncle Usman da uncle farouk da momy da Umma da Ammi da amare da angaye,,,,,,,duk suka taru huri daya,,,,,, Bayan gabatarda addu'a tabude taro Dady yafara masu huduba mai tsuma zuciya bayan yagama su ma su uncle Usman sukai tasu hakadai harsu Momy saida suka musu tasu ta *IYAYE* mata,,,,,saida jikinsu yayi lilis sunkan sha wa'azi bayan kullum momy sai tamusu nata na mata,,,,,,(Yanada kyau idan zaki auradda yarinyarki kibata shawarwari dakuma wasu yan ideas na abubuwan........basai nak'arasaba kunsan sauran,,,bawata kunya tsakaninki da yarki idan zaki kaita gidan miji duk abinda kika sani namatsayinki na mahaifiyarta haka itama zataje tasani,,,just kigayamata yamafi miki sauki bakamar yadda akekai yaraba abindai ba'acewa komai) Bayan kowa yakammala aka koma da amaren Dan k'ara shisshirya wa kafin nan akai amare,,,,,Ammi ce rak'arasu da ideas kala-kala,,,,,,amaren ko sai kuka suke kamar za'a rufesu da rai,,,,,,,waisu zasu bar gida,,,,,,,๐Ÿ˜’ Rundunar gidan C,,R,,O ne suka zo daukar amarya dama suka dai akejira anyi parking da motoci suma sunzo danasu motocin ba'a magana,,,,,mota biyu ce iri daya ash colour sunyi batuk'ar burgeni daya Haj Fatima CE aciki sai dayan kuma ita driver kawai kejanta itace ta Zainab,,,,,,, kai abin tubar kalla sukai parking,,,,,haka akadauke amaren,,,,,,wata k'awar Momy ce tareda kanwar Momy aunty sadiya sune suka dauke Zainab akasakata mota suka nufe gidanta dake cikin *Gwaiwa ak* .... Su maryam ma akakaisu tareda Nafee su gidansu daya,,,,,Dady yak'era musu shi gida daya ne yana part biyu kegarai komai nasu iri dayane,,,,,,acan akakaisu tareda abokanansu...... Itama Safna anhadeta kaiii tahadu iya haduwa Safna dama ita kobabu kwalliya akwai kyau kuma ga kwalliya,,,,,su uncle Usman summata nasiwa mai shiga mai saurare koni manshat saida jikina yayi sanyi bale Safna da take gabansa,,,,, Suma yam gidan Hafiz sunzo daukar amaryarsu mazane sukazo sai kanwarsa Safiyya sukadau amarya tareda k'awayenta su Billy ancika motoci ankadau hanyar gidanta dake *Mabera* woww gidan yahadu,,,, Da akakai gate din gidan wasu daga cikin k'awayen angon naga sun danna wani remote gate ya ringa budewa nidai manshat ido har baki kallo nake,,,,,,,, Nan motoci suka haura cikin gate din wani wawan parking space nagano kamar ature anan akaringa parking parking,,,,,, Koda zanjuyya nahango wani hurin yahadu acikin gidan ankewaye hurin da kananan fulawowi round dinsu masu launin yellow da orange,,,,sannan a kai yan matattakala kamar hawa hudu,,,,sai a kai wani katoton doki yana tsaye,kalar dokin jaja da baki,,gashinsa lumbai abaya kace nagaske ne,,,,,, Sai gaban gidan wani irin ginine dogo duk gilashi ne ta ko ina ,,,,gaskia wannan gida da kyau da girma yake.... Daga gefen ka na hagu wasu runfuna ne na karfe an rufe su da wani rufi kamar na Silva kashi shida duk motoci ne a ciki can gefe guda. Allahu akbar, gakuma hurin wankannan irin na turawa wato swimming pool wai! Turkashi inji bahaushe yana cewa haduwa๐Ÿ˜‚ Idan kazo dai-dai shiga falo wata baranda ce zaka bude, kana bude barandar sai kofa,,,to paaaaaa,,,,anan mukai kauyanci dankuwa su billy sai iza kai akeye Ashe bahaka akeba zakasaka hannune haware marfin ta๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜œ daga barandar sai k'ofa,idan kabude k'ofar zakaga dan karamin falo, alamardai hanyace ta shiga..... Wai-wai-waii! Idan nace natsaya zanumuku gidan Safna to saimugama a zanu gidan,,,,sai dai abinda zancemuku shine Hafiz kan yakashe naira kamar ba gibe,,,,,kowaye kai idan kashiga gidan safna saika nuna kyauyanci ,,,kai Allah dai yak'ara arziki,,,,,, Dakukkunane wani cikin wani mukadinga shiga da amarya saida mukakai karshen dakunan daki yakai 10 Turk'ashi! Allah kamana arziki duniya da lahira, amin. Ankai amarya wadanda sukai amarya sunkoma gida sai sauran yan matan amarya akabari sai abukanan ango, ,,,,,,, Basoda lokacin damanane hadari yakama angaye sukai saurin kawo ango akai sayin baki,,,angaye suka maida yan matan amarya gida akabar ango da amarya,,,,,,,, Hafiz yaraka abokanansa yadawo hurin gimbiya,,,,,,bayan sunyi sallah nafila suka godema Allah daya gwada musu sunyi aure bayan sunsha gwagarmayar rayuwa hurin auren,,,,,,, Nan nima nakwaso nadawo gidan Momy dan tayata kadaici daga ita sai Faisal yaukam,,,,nabaro amarin dansu shana๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป Kafin gobe nakoma dauko rahoto๐Ÿ˜œ Kubiyo ni yanzu mukeโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป *Takun*::::::::::: ๐Ÿ‘‡๐Ÿป๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ๐Ÿ‘‡ Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’ Luv u all frndzzzzzzzz๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜ [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy* 2โƒฃ2โƒฃ Zainab kuwa bayan ankaita nata hadaddin gidanta, da shigarsu akakai ta dakinta,su aunty Aisha da Kaka duk sukai mata tasu hudubar tareda abukiyar zamanta duk kaka tahadesu tamusu nasiha akan suyi zaman lafia, su ma mijinsu biyayya, tareda bada amanar Zainab wa Haj Fatima kaka tace "yar nan dukda daganinki mutuniyar kirki CE ke sbd haka ga amanar Zainab nan a hannunki Zainab yarinya ce warin 'ya'yanki Dan allah aringa kulawa" haj Fatima tanisa tace "ai babu komai kaka insha'allah banrige Zainab da amana kuma zamuyi zaman lafia da ita" kaka tayi godia sosai, suka baro amarya sai kuka take, Bayan ango yashigo shima yahadesu yamusu huduba duk da yasan halin matarsa, bayan ya yabeta sosai tareda bata amanar amaryar tasa yace "Haj nasan ke macece mai kirki ga ladabi gamiji duk da haka ina so kuyi zama na amana banason fadace-fadacen nan irin na sauran kishiyoyi Dan allah" hakama yajuyo gun Zainab itama yamata kan tama abukiyar zamanta ladabi banda fada ko hayaniya acikin gidansa" duk suka amince nan taro yawatse kowa yanufe hurin kwanciya, ango yashige da amaryarsa,,,,,,,,,,, Canma a gidan Jabbar soyayya mai tsanani yanunawa Nafee damashi can yanason ta,,,,itako Nafee sai kunya takeji wai yau gata ga yaya Jabbar amatsayin miji,,,,,,,, A gidan Kamal kuwa maryam taga takanta saboda kamal tanda yaje raka abokanansa baidawo ba tayi jira har tagaji taje tawatsa ruwa tanufe gado takwanta sai bacce,,,,,,, kamal bayan ya raka abokanansa ashe dakinsa ya huce yakwanta abinasa,,,,,,,,,,,,,, _After 3mouth_ Safna na hango kan mirror sai watsa kwalliya take bayan ta kammala, tanufe wardrobe tazak'alo wata mayyar gown pink ta saka,tazo dai-dai mirror tayi rolling din dankwalin gown din tayi kyau ba na wasaba,Hafiz ne yashigo shima sanye da black jean da t shirt fara, da shigowarsa tun a falo yake fadin "Honey! Honey!!!!! Da isowarsa yaganta kanta yazo yawatso ido yace " woww Honey kinyi kyau sosai wlhy,wai kinganki kuwa?Kai gaskia da wani ciki naga kinyi haske ga shi kinyi kiba kin kara kyau" a sagobe safna tace "nifa dama dakyauna kuma farace ni fa" tadan turo baki, Hafiz yace "to naji amadai ni nasan wannan cikin da ajiyar allah acikin sa" Safna ta daka tsalle tace "nifa kaga yau inaso na fita tunfa zuwana banje ko inaba" Hafiz yace to inakikeso kije"? Safna tace "koma inane dai nidai nafita" Hafiz yace to biebe na bari nashirya muje kinji ko jirani" tace "to" Hanya suka kama ta suna tafiya suna fira, wata hadaddiyiar plaza yayi parkin, har zatafito yace "No honey ina zuwa bajimawa zanba" Safna ta sagobe fuska yace "sorry plss banaso akallemin kefa kijifa a mota muke ama sai kallonki ake to inaga kinfito ai sai su cinyemin ke" Safna tayi daria yashiga bai jimaba saigashi da kaya niki-niki suka kama hanya, Safna natbayarsa ina zasuje yace zatagani ai, basuja birkiba sai gidan Ummi nsu wato gidan su Hafiz,,, da murna Ummi tataresu Ummi sai dadi takeji ganin surukarta, tarba takwarai nasamu agun ummi, Safna ko sai kunya takeji ganin batasababa,,,,can bayan azahar saiga Safiyya tashigo tadawo daga skull,,aguje tarungume Safna tana "oyoyo aunty Safna yaushe kikazo ina yaya Hafiz din"? Safna tace " ai namayi fushi tun safe mukazo bakyanan kuma kinsan ina kunyan Ummi" Safiyya tayi daria tace "laaa aunty Ummi kike kunya?hm lallai bakisan Ummi ba kuwa datasan kina kunyarta da tune kindebe" shigowar Ummi yayi dai-dai da k'arasa maganar Safiyya, Ummi tace "mi kuke tattaunawa ne"? Safiyya tace wai wai " Safna tarufe bakinta Ummi tayi dariya tace "Safna bakyaso nasani ne"? Safna tace " a'a ummi bane fa" saiga Hafiz yashigo yace "bawani tagayamiki Allah Ummi" Safna tazaro ido tace "laaa yaya Hafiz miye to" yace "Nafada kin amince" ummi tace "kai son gayamin" Hafiz a zolaye yace "waifa Ummi kunyarki takeji shine fa" Ummi tace "LA Safna minene abin kunya ai munrigaya munzama daya kisake jikinki nan gidanku ne, kuma duk abinda kikeso kigayamin zanmiki shi duk abinda IYAYE kema yarau zanmiki shi kinji yata" Safna tagyada kai, safna tatuna da mahaifanta tayi miss dinsu kuma gashi dadi yace karta sake tazo mai gida' Safiyya tace "wai ma aunty kinci abinci"? Safna tace " a'a na k'oshi" Safiyya tace "a'afa aunty mikiso nakawo miki"? Safna tace " Allah banajin yunwa kawai kwanannan ina kwadan tuwon dawa ne" Safiyya tazare ido tace "tuwon mi shinnnn? Hafiz dake zaune yana latsa wayar sa yace " tuwon dawa kuma yanzu? Yanadan murnushin nan na kundai gane" Safna da tagane manufarsa tace "eh to ba'acin sani? Nifa shinakeso asagobe kasancewar Safna dama can uwar shagoba ce, Safiyya tace " bari naje stock nagani nasan akwai dawo wacce aka markade sai namiki" Safna tace "yawwa Safiyya da kin taimaka wlhy ina kwadayi, idan kinsamu kiyi da miyar kwabbo" Safiyya tana daria tace "to" ganin Hafiz ya kwabe fuska alamar kazanta tace "Allah zangayawa Ummi" Hafiz yace "kigaya man asirinki ya tonu" Safna taware ido tace "banganeba" Hafiz yadawo dai-dai kunninta yarada mata "Ummi tasan kinada ciki" Safna ta CE " waye yagayama inada cikin"? Hafiz yace "kwadayinki ne yasanarmin, yanzu sai akulamin da baby adaina tsalle-tsalle kuma bake ba buga ball๐Ÿ˜œ"........................ Sai kunjini frndzzz ~kubiyo uwar gidan phareesy~ Taku;;;;;;;;;;;;; Writer ๐Ÿ‘‡๐Ÿป๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’ Ina baku hakuri makarantar wannan buk darashin typing danayi kwana biyu banajin dadi ne hope zaku hakura.๐Ÿ™๐Ÿป Luv u all frndzzzzzz๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* *Mrs phareesy*๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 2โƒฃ3โƒฃ Tsalle tadaka tana "nifa banaso fa, wayagayama kawai daga ina kwadayi aikuma ko can inason tuwon dawar" Hafiz yace "to my beauty nadaina" Safiyya ce tashigo dauke da kuloli tanufe dinning tana cewa "aunty Safna komai yakammala" Safna tazare manyan idanun ta tace "kee sis harkin gama ne"? Safiyya tace " laa to aunty Safna ai ba huya nedashiba" Hafiz yace "kinyi kokari fa sis nagode" Safiyya tace "hm ai yaya Hafiz yiwa kaine ba komai bane ai aunty nace" Safna takama hanyar dinning dasaurinta,Hafiz sai kallon ikon Allah yakeyi yanda Safna kecin tuwon, Ummi ce tashigo tana waya can naji tace "to shikenan ba damuwa Haj ai nan gidansu ne ga yar uwarta Safiyya suzauna a tare kuma dama ai tasaba zama anan tunda nan tayi primary school ai ba komai" nan takatse wayar, Safna tahango sai kwasar tuwo take da allama tana jin dadi sai murmushi take, Ummi tak'arasa gurinta tace "Safna tuwon dawa akeci ne"? Safna tace " eh Ummi yanzunnan Safiyya tamin shi" Ummi tace "aikuwa takyauta nima inason tuwon sosai tak'arasa maganar dajawo kujerar daya tazauna" safna tace "ashe banikadai kesoba ya Hafiz sai dariya yakemin wai za ci tuwon dawa" Ummi tace "barshi kawai ai shi tunyana yaro bayason tuwon" Hafiz yace "waifa Ummi da miyar taushe" Safna tace "kingani ko Ummi a sagwabe" Ummi tace "Hafiz zan batama raifa inaruwanka mane wai, kazo kadamemu da surutu" Safiyya dake tsaye tace "kuma fa idan akatayamai zaici" Safna tayi saurin cewa "aikuwa bazaicimin tuwoba tunda yakemin dariya" Ummi sai dadi takeji tana washe bake cewa zata kai ga jika dan ita tagane Safna nadauke da ciki,tace da Safna "ai idan kinaso kullum za'azan aikamiki tunda banisa" Safna tace "sosai ma wlhy Ummi inaso" Safiyya tace "ai Ummi mizai hana cikin ma'aikatan gidannan akaimata ko biyune suzan mata aiki" Ummi tace "yamafi bari abata hajjo da lariya" Hafiz dake zaune yayamutse fuska yace "mai aiki kuma Ummi"? Ummi tace "eh nasan kai bakason abincin mai aiki ama ita zasu taya saboda zaimata yawa ga aikin gida" dakyar Hafiz ya amince akan daya ta isa kawai, basu bar gidan ba sai kusan 9:30 suka koma gida,Ummi tama Safna goma sha ta arziki kamar safna karta dawo harda cema Hafiz yabarta har gobe yakiya, Safiyya tamata alk'awarin zuwa tayini.. Zainab anacan gidan C,,,R,,,O zama lafia suke da mijinta da abokiyar zamanta ita matsalar ta dayace diyan Haj Fatima su 3 Sadiqa da Rahma sai babban yayansu Amar shikadai keson aunty amarya Zainab suke kirada aunty amarya, ama Haj Fatima tanason Zainab tsakani da allah, duk wani abu da tasan mijinta bayaso tana gayama zainab itama tana kiyayewa, Alh C.R.O yanaji da matansa ga kuma amaryarsa yasame ta kirki tanamai ladabi da biyayya,, Maryam kam abu yabi duk yadameta saboda kamal baruwansa da ita ko ganinta bayasonyi bayashiga dakinta bayacin abincinta, Nafee tayi kira tagayamata halinda takeciki, Nafee tatausaya mata sosai kuma tabata shawarata tayi hakuri tacigaba da kyautatama wata rana sai labari, kuma tayi na'am da shawarar ta taji dadi tace "to aunty Nafee insha'allah zan zanyi abinda kinkace kuma nagode sosai, suka katse. Agunsu Momy kuwa ita da Dady har mantawa suke da wata Safna acewarsu sunyafewa Hafiz ita har abada ko zancinta basayi acikin gidansu, Momy nazaune kan kujera Faisal yana kwance saman cinyarta yana buga game, suna taba fira da shi, Faisal yake cema momy " Momy idan kikaje dami-dami zaki sayamin tunda kinga nikadaine danki" Jabbar yashigo yace "to dan Momy bawani kaikadai za'aima tsaraba" Momy tace "aifa kaikadai zanmawa tsaraba" yahau tsalle yana ma Jabbar kwallo" Jabbar yace "kingani ko Momy Allah idan kikaje saina gyara yaronnan" Momy tace "Allah banyarda a dakanmin yaroba,shine kakeso nakaishi idanka ko danka wahalanmin dashi" Faisal yace "laaa Momy dama gun aunty Nafee zaki kaini"? Momy tace " eh ko bakaso ne nakaika kauye hurin kakas" yace "a'a nikan inaso a gidan aunty Nafee musha" Jabbar yace "kusha fira ko nagyara ka kanatsu Allah kafin mom tadawo" Faisal ya buga k'afa yace "Momy kinjiko" Momy tace "Naface kar wanda yadalanmin yaro" Jabbar yace waiku haryanzu ba'a kirayekuba ne "? Momy tace " eh sai gobe karfe 4 zamu tashi" Jabbar yace "to Allah yakaimu gobin" ta amsa da "amin" Jabbar yace "Momy niza zo natafi" tace "to kagaidamin da Nafee" yace "aima gobe zatazo kuyi bankwa" Momy tace "to sai tazo ai ma har su zainab zasuzo goben" yace "to Allah kawosu lafia ashe gobe akwai many an baki" yakai kofa momy tace "sai goben zaku huce dashi ko yanzu" Jabbar yace "mom barshi har gobe" tace "to Allah kaimu" yaja mota sai gida. Safna tasame labari su Momy da Dady zasuje k'asa mai tsarki ama ba halin tazo bankwana, saidai fatan alhairi tamusu. Hafiz ko yana sane da abinda akeciki shiyassa shima baima Safna maganar zuwa gidansu ba. Kubiyo ~Uwar gidan phareesy~ ๐Ÿ˜˜ Takun har gobe: Writer ๐Ÿ‘‡๐Ÿป๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿฟ ๐Ÿ’Manshatt๐Ÿ’…๐Ÿฝ Luv u all frndzzz๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜ [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 2โƒฃ5โƒฃ Manyan likitoci ne suke kan Safna sai gomi suke ama inaaaaa... Safna ta k'afe sakamakon jininta yazube duka, kuma ba alamar haihuwa, wata likita ce tafito da sauri tataradda Hafiz sai safa-da-marwa yake aharabar asibitin dakaganshi kasan yana cikin wani mummunan hali,,,,, taceda Hafiz "kaine mijin Safna Hashim?" Baki na bari yace "eh nine ta sauna?" Likitar tace "yanzu ba lokacin magana bane, matarka batada jini sakamakon zubar dayake duk jininta ya tsaye, tana neman jini da gaggawa, idan ba hakaba zata iya rasa ranta nanda minti 5" a gegece Hafiz yace "to Dr muje adebe nawa pls" Dr tace "waya gayama zata rayu kafin adibe nakan tana neman jini da gaggawa yanzu nan ko karasa matarka" wata k'ara ya kwalla yace "wlhy Dr inason matata Dan Allah karku bari tamutu pls n pls Dr" tsawa tamai hade da cewa "wai kai wani irin wawa ne anasaina jini a nan asibitin kaje kasaho man, muna bok'atar gora uku" da sauri Hafiz yaje yasiyo jini akasakama Safna, ga hannu biyu akasaka kowanne hannu bada jini yakeyi da gudu suke shiga,,,,,,,,,,, Gora uku tak'are ama ba haihuwa,,,,,, Hafiz sai kuka yake, sai alokacin yatuna da bai gayawa kowa ba, dasauri yadauko waya a aljuhunsa yakira Ummi taita ring ba'a dauka ba, Safiyya yakira akai sa'a tana chart tadauka dasallama tace "yaya Hafiz lafia?" Yace "Safiyya ina Ummi kigayamata gamu a asibiti Safna ba lafia har yanzu bata haihuba" Safiyya tace "to yaya" da saurinta ta nufe side din Ummi tatarad tana bacci, kofa ta bubbuga Ummi tatashi tace "lafia Safiyya?" Safiyya tace "yaya Hafiz ne yakirani wai aunty Safna ba lafia suna asibiti" Ummi ta zabura ta mike tace "innalillahi asibiti kuma? Wace asibitin? Safiyya tace " wlhy Ummi bantambaiba ama bari nakirashi" Ummi tace "kirashi maza muje yanzu" kiransa tayi tace "ya awace asibitin kuke ne" yace *Specialist* tace "to gamu zuwa" driver suka tada yadaukeso sai asibitin, Da isarsu tahango Hafiz bashi zaune bashi tsaye, dasauri takai gabansa tace "son tasauka ne" Hafiz yace "a'a Ummi har yanzu Ummi Safna mutuwa zatai" duk yakwashe komai yagayawa Ummi, Ummi tatausayawa Safna tabawa Hafiz hakuri suka same huri suka zauna,,,,,,,,, Basu jima hurinba wata likita tafito tace "ina Hafiz?" Hafiz ya zabura yazata tahaihune,, tace "matarka bata haihuba kuma duk da jininda muka samata gora biyu kuma babu alamar haihuwa ga jinin har yanzu bai daina zubaba saboda haka sai anmata operation tabashi takarda yasaka hannu, Hafiz tune yayi mutuwar tsaye,,,duk dayake Hafiz mutunne mai juriya ama baihanashi zubarda hawayeba,,,,Ummi tazo dai-dai su ta karbe takardar tasaka hannu tabawa likitar,,,,takoma tazauna,,,,,,,,,, Anyi shirye-shiryen komai za'ashigarda ita cikin ikon allah Safna ta haihu,,,,,,,,, anshirya jaririn sosai,,,,ama haryanzu Safna bata daina zubar jiniba,,,,,,wannan dalilin yasa ba'a sanarma su Hafiz an haihuba,,,,,,atak'aitedai Safna bata daina zubar jiniba saida akai kiran asuba,,,,,, su Ummi ba ko alamun kwana a idunsu,,,,barin Hafiz da yake ta nafilfili yana rokanma Safna saf-safci ahurin ubangiji,,,,,,,,. Da taimakon Allah kuwa safna ta daina zubar jinin ama kam Safna ta wahala iya wahala,,,,,sai bayan asuba sa'annan Dr tafito tana dariya tace " ina Hafiz? Congrat yau kazama baba,,,,,,,, Hafiz baisan sanda yai sujuda ga Allah ba,,,,,Ummi tace "mi akasamu Dr?" Tace "baby girl" afile Ummi tanuna rashin jin dadinta wanda hakan yasa Hafiz jin zafin abin ,,,,,yace "ko zan iya ganinta Dr?" Tace "kwarai kuwa sbd tun k'arfe 4 tahaihu sakamakon zubar jinin datake shiyassa bamu sanar mukuba,,,ama yanzu komai yayi normal zaka iya shiga" Ummi bata jira shigar Hafiz ba taja yarta Safiyya suka koma gida,,,,,_Safiyya bataso haka ba sbd ta lura mahaifiyar tasu bataji dadin haihuwar mace ba kuma ai *MATA RAHAMANE* miye abin rashinso aciki,,,,,,,,,,,da wannan tunanin suka iso gida...... ~To masu karatu~ ๐Ÿ˜ณ๐Ÿ˜ณ *ANA WATA GA WATA*๐Ÿ˜ณ๐Ÿ˜ณ๐Ÿ˜ณ๐Ÿ™‰๐Ÿ™‰๐Ÿ™† _kudai biyoniiiiiiii_ ~Uwar gidan phareesy~๐Ÿ˜˜ Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’…๐Ÿฝ Luv u sweet frnzzzz๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜ [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 2โƒฃ4โƒฃ Yau ne yan uwa da abokanan arziki duk an hallara Zainab tazo da maryam da Nafee duk sunzo Momy taji dadin ganin yaranta suma su Umma da Ammi duk sunzo anhallara gwanin burgewa kuma yaune jirgensu Momy da Dady zai tashi, bankwana kawai akeyi su zainab sai dadi akeji anzo gida, kuma dukkansu sunyi kyau irinna amare sai maryam kadai da tai rama sosai kowa sai tambayarta ake lafia tace klu. Karfe 3 akakira su Momy duk sukaje rakiya airport mota uku akaje da ita daya su dady daya kuma su Momy dayar ce Jabbar yaja shine mazaunin driver sai kamal a gaba su Zainab da Nafee da maryam suna baya, Faisal na a motarsu Momy, Suna tafiya suna fira harsukakai airport basujima ba acan jirginsu Momy yatashi zuwa k'asa mai tsarki, Faisal ko sai kuka yake zai rabu da Momy saida Jabbar yamai tsawa sa'annan ya daina, sukakoma gida. Safna na hango cikin nan yayi mata wani uban tsine yayi maya kyau sosai sai famar shagwaba takema Hafiz, wata k'ara ta kwalla saida hankalin Hafiz yatashi yakai kusanta yana "My beauty ya ankayi mikikeso pls gayamin" tace "ni..ni ice-cream nakeso" Hafiz jiki na b'ari yace "to barinaje nashiyo miki" tace "atare zamuje ni tsoro nakeji" babu yanda zaiyi ya yace to muje" dama tana sanye da riga da siket na atamfa ethiopian wax kaska kadauko tayafa suka nufe hurin shan ice-cream basu dawoba sai 10pm koda suka dawo tagaji sosai, dakinsa yanufa itama tanufe nata ruwa tawatso tazo takwanta, tanajin alamun rashin lafia maratta sai ciwo take kadan-kadan. Hafiz bayan yawatso ruwa yazo falo yana kallo *Sunnah TV* yaga har 11 baiga safna tafitoba yasan kullon saita kalle *sunnah TV* ama yau batafito ba, dakinta yanufa dasallama yashiga Safna ko magana bata iyayi sai cizon lebo take tana ballar farce, arikece Hafiz yakai kan gadun yana "lafia my beauty mike damunkk"? Safna bata iya magana sai hawaye ke zubarmata, ai kuwa Hafiz ya rikice yace " Safna muje asibiti tashi muje" Safna ta dagamai hannu alamar a'a cikin juriya tace "kabarshi hafiz marata ce ke murdamin kadan bari zuwa gobe idan bata dainaba sai muje asibitin" Hafiz yayi da karya da gaskia akan suje asibiti aman furr safna tak'i zuwa, hafiz adole yabarta,nidai Manshat nace Safna bakisan haihuwa bane shiyasa...lolzzz Can zuwa 11:30 marar Safna sai karawa take abin ba saf-safci ga gumi sai ketomata yake safna dai taga azaba, kuma Hafiz yaje hadamata tea, wayarta talalabo dakyar ta latsa tana nishi tace "Hafiz kayi sauri kazo banida lafia sosai wayyo ni zanmutu Hafiz" Hafiz yasake wayar, da gudunshi yafada dakin yana lafia Safna "? Ai kuwa safna harta some sakamakon zubar jinin da take, agigice ta fadi gabanta yana " Safna karki mutu pls kitsaya kekadaice *Abin alfaharina* dan Allah karki tafi kibarni, hawaye kezubar masa Safna ko lunfashi batayi ga jinin zuba kawai yake kamar k'orama, can yadauketa sai motarsa yadau hanya gudu yake shararawa abin gwanin tausai nima Manshat sunbani tausai sosai, Hafiz yama rude yamanta hanyar asibitin kukayake sosai yana tafiya yana wai-wayen Safna yana "karki mutu pls my Safna zaki rayu zaki haifamin wannan dan dake cikinki wayyo Safna ta" Hafiz dai yakoma kamar wani zautacce, da taimakon Allah suka iso asibitin *Specialist* dake cikin birnin sokoto, dasauri likitoti suka dauketa sai emergency sukahau kanta, ama inaaa Safna kammmmmmm....................๐Ÿ˜˜ wayata ta fara kukan low b3 saboda tausayi๐Ÿ˜ญ wayyo Allah safna๐Ÿ˜ช ~Uwar phareesy~ Takun::::::: ๐Ÿ’Bintu Usman๐Ÿ’…๐Ÿฝ Luv u all frndzzzzzzz๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜ [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 2โƒฃ7โƒฃ Yau su Momy zasu dawo anyi shire bana wasaba a gidanda dady ya k'era acan zasu sauka,,,,,,, dady yak'era wani babban gida a cikin *Mangoro road* wanda zasu kuma dukkansu shida yan uwansa uncle Usman da uncle Farouk gidan family house mai dauke da part 3 gidan ya tsaro tubar kallah,,,,,,,,, Anyi shirye-sherye anzuba komai na bok'ata a gidan dana more rayuwa,,,,,,,su uncle Usman ne suka daukosu a airport,,,,suka huce a sabon gidansu Dady sai dadi yakeji ganin yanzu sun dawo huri daya shida yan uwansa *abin alfahrinsa* suma su uncle haka sukai murna sukai godia,,,,,,,,,, Momy ce tsaye a gun dinning tana jera abinci,,,,sallama akai ta amsa cikin kulawa,,,,Faisal yazo dagudu ya rungome ta yana "wlcm momy I really miss u s mc dear" Momy ta murmusa tace "me 2 luvly son,,naga ka k'ara zama babba" Jabbar yace "badole ba Momy wannan gara ne dolensa ma yak'ara girma" Nafee tace "hmm Momy ya gida sannu da dawowa" Momy ta ce "yawwa sannu Nafee, yagida yajikin? Jabbar yagayamin bakijin dadi" Nafee tace "eh Momy ama da sauki sosai ma" Momy tace "to Allah yak'ara lafia, inda ce ba'a dakanmin yaro ba" Nafee tai daria tace "ba wanda yadakeshi Momy kitambaishi" Momy tace "hakane autan momy" Faisal yace "eh ai aunty Nafee ce bata barin yaya Jabbar yadakan" Momy tace "yawwa Nafee Allah kayimuku albarka ya saukeki lafia" Nafee cikin jin kunya tace "ameen Momy, ni zan shiga gurinsu Umma" Momy tace "Au dazuwanki ko ruwa bazaki shaba" Nafee tace "Momy zandawo nasha inaso naga Umma ne" tace "to agaidasu" Faisal yace "aunty Nafee zanbiki" tace "to autan Momy muje" Jabbar yace nima gani zuwa" kamal ne yashigo suka gaisa da Momy tatambaye Maryam yace "ai tare suke tana gun Ammi" Momy tace "yo ni naga yara kowa zaije gun mamarsa" Jabbar yayi daria yace "to ke mom ai ba ga 'ya'yanki sunzo ba" tace "suna ina yayan?" Kamal yace "gamu" Momy tace "a'a ni banaso nabarwa su haj hauwau da haj maimuna" duk sukasaka daria kamal yakama hannun Jabbar suka fita,,,,,,,. Shekaru sunja yau idan kaga Safna bazaka shaidata ba ta rame sosai ga bakin da tayi,,,,,bata cikin kwanciyar hankali saboda Ummi ta sakata a gaba kullum bakin cikin datake ma Safna karuwa yake,,,,yanzu Safna ta daina zuwa gidan Ummi,,,,,,,,ga Safna Allah yabata saurin haihuwa Ayman nada shikara 1safna ta haife Abdul-malik wanda suke kira da Malik,,,,kuma dukkansu sunada babban jiki idan kagansu bazakace 'ya'yan shakara d'ai-d'ai bane saboda manyan jiki ne dasu,,,,,,,,,,, Harkar Ummi sai k'aruwa take saboda Amina da momynta sai yahun bokaye suke dan Amina ta aure Hafiz,,,,,,,,, Ummi ce ke sallama kamar daga waje take magana,,,Safna ta tajiyu muryar Ummi nan hanjen cikinta suka fara shoky,,,,,,,,,,, Fitowa tai da saurinta ta amsa sallama takai k'asa ta gaidata tace amsa a dak'ile,,,Safna tace "Ummi sannu dazuwa kizamna mana" Ummi ta kwalla mata tsawa tace "bazama nazoyiba bale kinunamin hurin zama nida gidan d'ana kin bi duk kin maganceshi sai abinda kikace to nasan duk wani makirci dakuke kullawa keda *Iyayen* nake,,,,kuma kisani nida d'ana mutu karraba munafukar banza" Safna nan hawaye suka kwararo mata tace "dan Allah Ummi kiyi hakuri" Ummi tace "yimin shiru kilinbabba mata" tana kainan Hafiz yashigo,,,,, jiki ba kware ya gaidata,,,,ta amsa a masifance,,,Hafiz yakalle safna datai kneel down sai zubar kwalla take! Hafiz yace "Safna lafiya?" "Kasheta nayi kajiya yanzu ma a kabari take kajiya" Ummi ke fadar tareda wargamai harara, Hafiz yace "dan Allah Ummi kiyi hakuri Safna bataimiki komai ba ama kinbi kin tsaneta,,please Ummi kigaya min abinda Safna tamiki dan Allah" Ummi tace "ehh lallai Hafiz wato abin ya tabbata naganema idona wato dagaskene Safna da iyayen ta sun maganceka ko sun sadakar dakai ga boka ko? To kisani tajuya kan Safna da har iya yanzu tana zubar hawaye! Ta Allah ba takuba munafuka kawai yar matsiyata" Hafiz yace "Ummi kidaina wannan maganar mana ni Safna bata maganceniba kiyi hakuri" Ummi tace "shashasha kawai idan kagama kasaman gida inason magana dakai idan uwar taka ta ma izini" fuhhhhhhh! Ta huce. Safna ta tashe a guje ta shige dakinta ta banko kofar! Kan gado ta fada tana wane azababbin kuka, Hafiz ya biyuta yana buga k'ofar ama Safna bata budeba saima kukanta dayake jiyuwa a kasalance. Falon yakoma yazauna yabuga tagumi. Wayarsa ce tayi ring yazabura yadauko yaduba screen din yaga Mubarak yabayano a screen din wata ajiyar heart yayi shi atunaninsa Ummi ce, saida akakuma maimatu kiran kan ya daga. Can akace "hello Hafiz kana inane gamu munata jira kasanfa zamuje dauren aure'n nan kuma 2:30PM aka saka yanzu har 2:00 bakazoba" Nisawa Hafiz yayi tareda furzar da zazzafan iska yace "hakane Mubarak kuyi hakuri Ummi takirani" Mubarak yace "mikake nufi Hafiz? Waima yanaji muryarka ba dai-dai ba" Hafiz yace "bakomai kainane ke dan zafi kasan nayi aiki sosai a office yau wlhy" Mubarak yace "Allah yakoro sauki ama zakazo dan Allah? Wlhy Bashir yama hidima sosai ga aurenka yakamata kamai gaskia" Hafiz yace "zanje kiran Ummi daga can zan zo ama kada kujiran kawai kuje ni zan zo daga baya" "ok saika shigo kagaisa da Ummi" cewar Hafiz yakatse. Dakinsa ya huce ya watsa ruwa tareda alwarla yafito. Motarsa yaja ya fice masallaci yai sallah kan ya ja burki gidan Ummi. Sallama yayi yauma kamar kullum Amina yatarad. Sallama ta amsa cikin ladabi da kisisina,, tace "ya Hafiz sannu da zuwa,,, ko kallonta Hafiz baiba ya fice abinsa fuskar nan kuwa tamke ba alamar fara'a kamar wani tsohon soja. Dakin Ummi yafice, a zaune yatarad da ita kan sallaya ta idarda sallah. Gaishe da ita yayi ta amsa batareda ta kalleba, yafi 5mnt bata kulasaba kan can tace " sai yanzu tabaka damar zuwa ne?" Hafiz yace "A'a Ummi sallah nayi kan nazo" "dayake kai ne ladanin masallacin ba" fadar Ummi da har ila yanzu kanta ma bata juyoba. Hafiz yayi shiru yana nazarin canzawar mahaifiyarsa dayasan batada wannan mumunan hali ama yanzu lokaci daya ta canza kamar kar Amina tazo gidann-" Ummi ta katseshi da cewa "amsa kirana kazoyi ko tunanin wancan munafukar matar ka?" Hafiz ya natsu huri daya yace "A'a Ummi" tace "to kanatsu kaji nagayama wata magana kuma banason musu ko musaya" Hafiz yace "to Ummi" tafara "Hafiz nasamama mata mai kirki da ladabi ba irin waccan ba ka auret-" Ummi aure kuma"? Hafiz yakatseta da tambaya. "Sosai kuwa aure kuma Amina zaka aura ko kaso ko karkas-" "Amina kuma Ummi wace Amina"? Ummi ta bogamai tsawa " karka sake tsaidani idan ina magana Hafiz wlhy inba hakaba nasassabama a gidannan! Kuma Amina zaka aura ta cikin gidannan yar k'anin mahaifinku, sa'annan wannan kalmar ita ake kira *Kalamu wahid* ba gudu ba jadabaya" kafin Hafiz yace wani abu ummi tace "tashi kaban huri" Hafiz da tune ya zurma k'oramar tunani sam bai jiyo Ummi ba, saida tak'ara mai-mai tawa a razane ya seto kansa yafara tafiya kamar wanda kwai yafashema a ciki, har yakai kofa yafita,,, Ummi ta buga dariya kamar ta yan tsibbo duk da itadin ma a rik'e take tace "Safna sai na fitarda d'ana daga tarkon ku matsiyatan banza masu bin bokaye" . Afalo yaci karo da Amina sai yamutsa fuska take tana karai-raya. Hafiz afusace yafito tana mai magana wata harara ya bartso mata dani kana Manshat saida na tsorata (nazata dani yake danake biye dasu dan daukar rahoto) kai ta sosa ganin Safiyya a tsaye yasa taji kunya, Safiyya dana wani abu zata dauka a falo dan ita sam batason Amina musamman ma ayanzu da Ummi ta fifitata fiye da ita da ta haifa, wani littafi ta dauka a kan kujerat da Amina ke zaune batare da ta kalleta ba ta koma dakinta. Amina taja tsaki "mtwsk ai ke k'aramar kunamace saina gama da naman daki kannazo kanki ke" tawangala wata dariya mai cin ran mai saurare. Ummi tafito tace "Baby zi kisaman a daki zamuyi magana" Amina tace "to Ummi gani zuwa" (Amina tanada kirki ama na munafurci idan tanaso taci riba kanka to lokacin zakaga ladabi da biyayya ama idan batason komai dakai zatana bakantama ga walak'antar da alumma musamman ma talakawa. Ummi nasonta acewarta tafi 'ya'yanta ladabi shiyassa kullum tana mak'ale da ita awa gam) Hafiz daga fitarshi motarsa yakoma yajata a hasale kamar namijin zaki yabar gidan. Tafiya yake kace biyoshi akai, da taimakon Allah ya isa gida lafia, dakinsa yahuce yakwanta sai wane nauyayyin bacci yayi gaba dashi. Kubiyoniโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป ( *Ina mai baku hakuri makarantar wannan littafin darashin typing danayi kwanannan abubuwane sunkai yawa dan Allah kuyi hakuri ba lallai bane kullum ajini cuz inada abubuwa sosai a gabana nagode*) Takun daii๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Writer ๐Ÿ’Manshatt๐Ÿ’…๐Ÿฝ (Luv u sweet frn~d's)๐Ÿ˜ [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 2โƒฃ6โƒฃ Hafiz kam shiga yayi akabashi yarinyar yagani tubar kalla,,,komai na Hafiz ta kwaso saidai ta dauko farin mamarta Safna,,,,,, karkuso kuga murna gun Hafiz,,,,,yamata duk abinda akewa jinjirin yaron idan yazo duniya ya duba jikin Safna,,,,,,,, Waya yadauka yasanarwa su uncle Usman,,,,,sunyi murna sosai kuma sukace gasu zuwa yanzu,,,,,,nan take sukazo shida uncle Farouk sukaga Safna,,,,,,, waya sukawa su Dady dady kashe wayar ma yayi bayan yaji ciwa Safna CE ta haihu,,,,Momy ce tatsaya cewa Allah ya kyauta yaraya abinda anka haifa,,,,,,,, Kwanan Safna 3 a asibitin sa'annan aka sallamesu,,,,bako kurar Ummi bata koma tako asibitin ba,,,,,,a gidan uncle Usman Safna ta zauna da yarta,,,. Bayan sati yarinya taci sunan *Ayman* suna matuk'ar ji da yarinyar tasha kayan barka ba'a magana ita da mahaifiyarta ansha biki an ci ansha dangi da yan uwa duk anyi murnar haihuwar Safna,,,,,,,, Itama Zainab Alh C,,, R,,, O ya barta taci gabada karatun ta har ta kammala scdry dinta kuma yasamam mata admission a jamiyar Dan fodio wato *Usmanu Danfodiyo university sokoto* inda take karatun *Science* Har akagama shagul-gulan biki aka maida Safna dakinta Ummi bata zoba,,,,suma su Umma da Ammi sunyi mamaki rashin zuwan Ummi gidan har aka maida Safna,,,,koma komai aka aika daga gidan tamaida tace aisu ba matsiyata bane da arzikinsu akagansu,,,,,abin yawa Safna ciwo sosai har take tambayar Hafiz ko tawa Ummi laifine batazoba kuma Safiyya batazoba har anka maidata,,,,, sai dai kawai yace mata tayi hakuri bakomai bane,,,,,,batare da gamsuwa ba safna tabar maganar,,,,,,. Yau Safna taceda Hafiz tanaso yakaita gidan Ummi taganta yace "to kishirya muje" tama *Ayman* wanka itama tai suka fito falo,, Hafiz yafito ya dauke Ayman suka tafi,,,,,,,, Da isarsu gidan Ummi sallama sukai,,,ba kowa a falo sai Amina wacce take zaune ta daura daya kan daya tana taunar cingom sai chart takeyi,,,,,sallama suka koma yi still ba'a amsaba,,,suka shigo falon Hafiz yace "keeee bakyajin sallama ne ki wane share mutane" tace "au ya Hafiz banganka bane" yace "eh to ko bakiganni ba bazaki amsa sallamarba ko ba gidan musulmai bane?" Tace "sorry ya Hafiz" Safna datake tsaye tayi ajiyar zuciya tace "wannan kamar Amina A Mai makka" takalleta a walak'ance tace "eh nice ya ankayi?" Hafiz yace "kee wannan matata ce banason rashin mutunci" tayi dariya tace "laa ya Hafiz wannan ce Safna matarka?" Safiyya ce tafito tahango Safna tace "laa aunty Safna yanzu kuke tafe" Safna tace "eh wlhy sis ina Ummi?" Safiyya tace "tana ciki bari nakirata" Amina ta tashi tana wata rausaya tabar falon,,,,Hafiz sai tsaki yake,,shi arayuwarsa Amina batai masaba wlhy sbd batada rayuwar kwarai kanta rawa yake,,,,,.. Ummi tashigo yamutse da fuska tace "sai yanzu aka samu lokacin zuwa gurinmu?" Hafiz yace "ai Ummi basu jima da dawowa ba" Ummi tace "rofemin baki shashasha kawai" Safna na gaidata tai banza da ita Hafiz ne yace "Ummi ana gaidaki fa" tace "ina amsawa anzo lafia?" Nan jikin Safna yadau rawa tanata sak'e-sake a zuciyarta ko tayiwa Ummi wani laifine? Ummi tatashe ta koma side dinta Safiyya tana zaune tasan sa'ar da hawaye suka keto mataba ita dai tanason Safna wlhy kuma Ummi ba haka takeba yanzu duk ta koma hakan,,,,,Hafiz jiki ba kwari yace da Safna tashi muje" A mota Safna sai kuka take tana cema Hafiz "Hafiz minaiwa Ummi ne take fushi dani wlhy akwai abinda namata take fushi dani Hafiz kagayamin pls nabata hakuri" Hafiz sai famar lallashin Safna yake akan tai hankuri bakomai bane,,,dakyar ta hakura ahaka suka isa gida kowa yanufe side dinsa da tunani fal a zuciyarsu,,,,,, Da shigar Amina daki ta hau tsalle tana murna sbd tana labe taji duk abinda ya faru tsakanin Ummi da su Safna,,,,, kan gado ta fada tajawo wayar ta takira ring daya aka daga can naji ance "Daughter yakike?" A fangarin Amina tace "Momy na lafia klu nake" tace "ya dai fatar komai yana zuwa dai-dai"? Tace " sosai ma mom ai yanzu suka fita kinsan Allah mom wlhy ko kallun yarinyar bataiba" ta hau dariya,,a can bangarin tace "yawwa yarinya kirki ai hakan yayi dai-dai kuma komai daran-dadewa saikin aure Hafiz kinjiko" tace "to mom nagode fa" tace "yawwa my daughter, acigaba da gashi" tace "to mom bye" ta ajiye wayar takulla wata mahaukaciyar dariya tace "hmm dani kuke zancen ba Safna take ko wama? Allah saina fitar dake a gidan Hafiz sbd Hafiz nawane nikadai bawata banza dazatazo rana tsakiya takwacemin shi wai harda wata Ayman hmm......... Kubiyo niiiii ~Uwar gidan phareesy~๐Ÿ˜œ Takum;;;;;;;; Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’…๐Ÿฝ Luv u all frnzzzzz๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜ [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 2โƒฃ8โƒฃ Safna kuwa bayan tasha kuka mai isarta tagaji dan kanta ta tashi,,,,kasancewar su Ayman na bacci yasa taji dadin cin kukan har ta k'oshi. Malik ne ya fara kuka a dakin su Ayman ta zo falo bataga Safna ba taje side dinta acan ta taradda ita tafito daga toilet tana shiri, daganin fuskar Safna yau ba walwala acikinta. Ayman tace "Momy Malik ya tashi yana kuka" Safna tace "to Ayman muje nai muku wanka" Ayman tace "Momy idan kikai muna wanka zaki kaimu gurin Aunty Safiyya ne?" Safna tayi murmushi mai kama da kuka tace "kinmanta yau fri?" Ayman tarufe baki tace "wai namanta fa Momy, bt gobe sat zaki kaimu nida Malik?" Safna tace "eh zankaiku, muje Malik na kuka kincika magana Ayman". Fitowa sukai a tare A falo suka taradda Hafiz yasha wanka, yana dauke da Malik sai wasa yakemai. Kusa dashi tazo zata karbeshi Hafiz yarik'e hannunta yace " haba My beauty miye kuma na fushi ki kwantar da hankalinki mana" Safna ta kwace hannunta ta dauke malik batare da ta tankasaba tafice. Dakinsu ta koma dashi ta mai wanka ta shiryashi tsaf, tayi kiran Ayman sai gashi sun shigo itada Hafiz yana dauke da ita. Ajiyeta yayi gaban Safna datasha mur, yajahuta a jikinsa yana "dan Allah My beauty karki hukuntane da abinda ba nine da laifiba kinsan Ummi tamiki ba niba haba Safna" Safna tayi k'okarin k'oce kanta daga jikin Hafiz ama inaaaa! Hafiz ya matseta sosai a jikinsa, Safna ko sai hawayen dake zubu mata (ita tasan tanason Hafiz ama ya ankayi take hukuntashi akan abinda tasan bashine da laifiba). Wayar Hafiz ce tai kuka shine dalilin sakin Safna yana lalubo wayar a aljuhunsa. Sai lukacin yatuna da daurin auren abokinsa Bashir, innalillahi! Ya furta a file yadaga wayar. Safna taja hannun Ayman suka nufe toilet, wanka tamata itama ta shiryata tsaf ta fesh esu da turare, (kasancewar Safna macece mai tsafta batason kazamta ko kadan). Daga wayar yayi yana mai bada hakuri can najiyo muryar angon yana cewa "haba Hafiz kafasan kune kawai abokanena miyassa zakamin haka?" Hafiz yace "wlhy Bashir kainane ke ciwo sosai shiyassa nadan kwanta ama gani zuwa yanzu" yace "ok Allah yakara lafia muna jira". Hafiz yafita yaja mota sai gidansu Bashir yayi parking. Hakuri yakara baima angon tareda mai fatan alkhairi. Mubarak yakallai a tsukane yace "ya dai baba ko uwar gidan ce ta hanaka fitowa?" Yana dariya, Hafiz ya jefamai harara yace "eh itadince ina ruwanka munafuki kawai" Bashir yafashe da dariya, Mubarak yace "kai jacan dawani baki kamar nabaka aro, sai wani tallar hauru kake kamar sabon ango" Hafiz ya tuntsure da daria yace "kamanta angone shi yau ne?" Yanayin tambayar ta tsokanace Mubarak yadinga daria Bashir yace "kaidai gayama ba ance kazo kai aure ba kak'i yau zakaga ta tsiyar" Hafiz yakalle Mubarak daya kusan sukewa kan daria yace "lallaima Bashir yo kaima ba'afakai ba fa kake ma Mubarak tsiya" Mubarak yace "tayani dai ganin hanya wai makaho yazo gulma" Bashir yace "to ku hana akawo ta din yau" Hafiz yace "idan kak'ara magana zanyi waya nace andaga kawo amaryar har zuwa next week" Bashir ya zaro ido waje yace "hmm da sunganni wlhy dakaina zan daukota nakawota gidana" Mubarak ya yi daria saida yarik'e ciki yace "Allah kayi raki my man" Hafiz yace "ba dole ba". Nan dai suka cigaba da cima juna zarafi har dare yayi aka dauko amarya sai gidan ango. Canma sun tsula tsiyar suna cimai rai akan ya ragar mata dan Allah a yau, ya wanka musu harara ya rufe gidan. A fangarin Ummi kowa komai sai ci gaba yake dan ita kam jitake a jikinta kamar bazata same kwanciyar hankaliba muddun ba'ai auren ba, ji take kamar ana tsikararta da allura. Zaune suke itada Amina tana gayamata maganar aurensu itada Hafiz cikin satin nan, wata sassanyar ajiyar heart Amina tayi wacce saura kadan Ummi tajiyota, tace " to Ummi nagode kuma zanyi miki biyayya akan auren" Ummi tace "Allah kayi miki albarka " tace "ameen Ummi" tafita. Dakinta ta koma tadaka tsalle tareda dauko wayarta tai kiran momy, bayan sun gaisa Amina kema momy albishir cewa "sun take sa'a ta farko saura ta biyu" Momy ta rangata gu'da tareda cewa "dama nagayamin daughter bokannan yankan hu'ka ne" Amina tace "ai kuwa mom inama ace kinga wannan ba'ar uwar tasu yanda take zagwadi wai ita zata aura ma danta yar karki" momy ta yi daria tace "hmm bari kedai daughter zakisha mamaki, yanzu gobe zan koma hurin boka yakoma azamu akan wata turbar dan nasan Hafiz akwai taurin kan tsiya kamar ubansa" Amina tai daria tace "ai kedai mom bari bakiga wani kallo dayakemin ba na tsana" Momy tace "ai barshi mungama da uwar tasa saura shi shimadin abune mai sauki gobe zankoma gun boka yankan hu'ka yamana aiki" Amina ta dare tareda shewa tace "Think u mom bye". Safna ce a falo itada Ayman da Malik. Ayman tana tunawa momy'n tasu zuwansu gun aunty Safiyya, Safna tace " bari Ayman gobe Abi zai kaiki kinji ko" Ayman tace "dagaske Momy" Safna ta gyada mata kai kawai. ( Ayman yarinya ce mai surutu sosai idan kana zaune da ita saika 'kosa da ita). Hafiz ne yayi sallama Ayman ta amsa tareda masa "oyoyo dady ina ice-cream?" Dagata sama yayi yace "kaiii Ayman ko fa hutawa banyiba kike maganar ice-cream" Ayman tayi daria tareda jawomai dan guntun gemin daya tara kanar an tsinke kara tace "Abi daga ina kake ne haka? Ko kaje gurin Aunty Safiyya ne?" Hafiz yace "a'a daga wani gu nake Ayman baki bacci bane?" Yana maganar yana kallun safna dataci wani mayen wanka. Safna da tun farin maganarsu bata tankasuba tace "idan kingama surutun ai sakizo muje ki kwanta" Ayman ta sagobe kafada tace "ni ni sai Abi yabani ice-cream sa'annan" Safna tace "bazaki baccin bane kenan?" Ayman ta turo baki. Hafiz sai kallo ne nasa. Safna tace "zakizo ne ko saina iskeki hurin na babballaki?" Hafiz yajawo ledar dake gabansa yaciro ice-cream yace "Ayman ga ice-cream dinki jeki kibi Momy'n ki kinji?" Ayman ta amshe ice-cream din tareda mannamai wani lafiyayyen kiss a kunce ta sauka a jikinsa tace "nagode Abi" tabi Safna suka shiga dakin. Kwantar dasu tayi tareda musu addu'a duk da Ayman tanada wayo sosai ga baki ta iya addu'ar shiga bacci, Safna takaramusu wata bayan Ayman tayi tashafamusu da Malik da tune yayi bacci takashe hutar dakin tareda rage Ac din dakin taja 'kofar. Kubiyoni......โœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Takun dai๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’…๐Ÿฝ { Luv u all sweet friend~s๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜} [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 2โƒฃ9โƒฃ Da fitarta dakinta ta huce batareda ta koma kan Hafiz ba marfin kofar ta maida ta rufe. Hafiz ya bita koda ya isa 'kofar yajita a rufe gam! Wani haushi yakama sa ya boga 'kofar tareda fadin "Safna! Safna!! Kibude 'kofar mana pls karkimin hakan wlhy duk abinda kinkagani ba laifina bane Safna ki fahimtan mana" Safna kan gado ta fada tana kuka mai tsuma rai. Hafiz bayason yaga bacin ran Safna ko kadan bale kukanta. Yakai kusan 30mns yana abu daya daga baya ya hakura yaje dakinsa ya kwanta ga yunwa na damunsa ama baya iya cin komai saboda bacin rai. Yazo bacci kuma baya iyawa kalam Ummi kadai ke dawomai a kunne, shi a tinaninsa ma yaza'ai yagayawa Safna zai 'kara aure gaskia shi bazai iyaba. Da wadannan tinanin bacci yayi gaba da shi... Safna kuwa ba itada bacci ba sai 12:00 tasamu ya dauketa bayan tasha mai isarta ta gyatsa. Sai kusan asuba ta farka tayi nafilfili kan aka lokacin sallah yayi ta yi tadawo ta kwanta kasancewar yau weekend. Basuda tashiba sai 10 Safna ta farka wanka tai tashiga kitchen bayan ta kammala breakfast taje dakinsu Ayman ta musu wanka tashirya su itama ta sake wani sabon wankan suka nufe dinning. Abinci ta zuba musu suka tsakiyar ci Hafiz yafito da shigarsa kammalalliya shima yanufe dinning saboda shima yunwarce ta tadashi. Sallama yamusu Safna ta amsa a ta'kaice batareda ta kallaiba tacigaba da bama malik a baki. Ayman ce tace "Abi barka da asuba?" Hafiz yace "barka dai Ayman kintashi lafia?" Ayman tace "lafia klu" zama yayi yana kallun Safna dako daga kanta bataima bale ta dubeshi fuskar ga tamke kamar Billy ta dau fushi. Lolz Hafiz yace "ni baza'a bani abincin bane?" Ayman tace "Abi kazo ga indomie dina kaci" Hafiz yace "barshi kawai Ayman indomie ai saike ni abinda momy'nki taci shinake so" Ayman tace "momy kizubama Abi nasa mana yanajin yunwa" Hafiz yayi daria yace "kwarai kuwa Ayman kamar gabanki akai" Safna tagama ta 'koshi ta tashi abinta. Hafiz dayaga zata batamai lokaci yazuba abinsa ya'kosa sai da ya 'koshi ga Safna gwanace gun girki ko wani iri na zamani dana gar-gajiya ta iya ta huta shiyassa Hafiz baya iya cin abinci a waje sai na safna. ( garemu mata iya girki yanada very infortance a rayuwar mace saboda kokinma miji wani laifi wlhy a hurin cin abincin zai neme laifinki ya rasa saboda haka pls yan uwana mata mu koya karkiji kunya dan kar aga GP dinki yayi down wlhy ba wani GP kije kikowa gun 'kawarki ko yar uwarki koma makarantu na koyar da girka yanzu alhamdulillah kai ya waye yanzu duk abinda baki iyaba Allah kekikaso munsame cigaba sosai a rayuwa saboda haka yar uwa ki garzaya kar abarki abaya kizo kina ganin laifin ammiki kishiya. Yo wani namijine zai zauna dake ba iya girki?๐Ÿ˜ nidai manshat ba ruwa nawa aciki shawara nake baki yar uwa๐Ÿ˜‚ *mukoye girki mata*๐Ÿœ๐ŸŒฏ๐ŸŒฎ๐Ÿ๐Ÿ˜œ) Bayan sun kammala ne Ayman tace "Abi yau Momy tace zaka kaini gun aunty Safiyya" yace "Ok kishirya muje" tace "yeee naji dadi harda malik?" Yace "a'a shi zaiyi kukane idan baiga Momy'nsa ba" Ayman tace "bazamuje da ita bane Abi?" Yace "eh ba yanzuba suma zasuje" tadinga murna tana tsalle zataje taga aunty Safiyya. (Safiyya tana matu'kar son Ayman shiyassa itama Ayman takeson ta sosai). Hafiz yace "jeki gayama Momy'nku zakije" Ayman tace "to Abi" taje tataradda Safna na gyara gado malik yana wasa. Ayman tace "Momy muzamu gun aunty Safiyya" Safna tace "to adawo lafia agaida Ummi" Ayman tace "Momy bazaki gida aunty Safiyya ba?" Safna tace "namanta ne kigaidata itama" Ayman tayi daria ta fice. Suka kama hanya. Ayman tace "Abi muje kasiyama Aunty Safiyya chocolate da sweet" Hafiz yace "ok zamuje ne" ta kyada kai . sukaje suka siyo kan suka huce gidan Ummi. Da Safiyya sukai karo wadda take zaune tana karatun novels a online sai murmushi take. Aguje Ayman tazo gunta tana Aunty Safiyya tahaukan jikinta. Safiyya tace "aaa Ayman daga ina keda wa haka?" Ayman tace "Abi yakawoni gashi yace akawo miki" Safiyya tace "wow chocolate tnk" Ayman tayi murmushi. Safiyya tace ina Momy'nki da Abi din?" Ayman tace "bamuzo da Momy ba da Abi kawai nazo" Hafiz yayi sallama, Safiyya ta amsa tagaidashi, ya amsa fuska a sake. Yace "ina Ummi Safiyya?" Tace "Ummi tafita" yace "ok adawo lafia" Safiyya ta amsa da "amin". Amina ce ta fito sanye da wani mini sket da wata riga ta roba ta kameta sosai. Ta 'karaso falon ta gaida Hafiz dashi ko kallonta baiba ya amsa a ta'kaice batareda ya kalletaba. Tace " Ayman ko?" Tatambaya tana mai kallon Ayman dake kan cinyar Safiyya. Ayman tace "eh kefa?" Amina tadan bata fuska nan tace "Amina" Ayman tace "aunty Amina kenan sunanki" Amina yace "no sunana Momy kinji daga yau" Ayman ta dan sage kai irinna shagwababbu tace "a'a Momy'na ce kadai Momy ko Abi?"........ Kubiyoniiiiiiโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป๐Ÿป Pls kuyi hakuri wannan yayi kadan zuwa gobe๐Ÿ‘๐Ÿป Takun daii๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’…๐Ÿฝ { Luv u all sweet friend~d๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜} [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป 3โƒฃ0โƒฃ Hafiz yadaga mata kai alamar "eh" Amina duk inda ranta yake ya bace ga kunyar data mata katutu, tashi tayi a kunyace tana nadiye tabarmar kunya a tsiwace tace "nikuwa momyn kice ko anki ko anso" tafice abinta. Hafiz yayi wani wawan tsaki acikin ransa wanda har Safiyya tajiyishi tace "ya Hafiz yanaga Amina ta rainakane yanzu?" Kallo yabi Safiyya dashi kan yace "sis bansan daliliba Ummi ta tsane Safna yanzu kwata-kwata batason ganinta a gidana" yagama maganar a tausaye. Safiyya tace "nikaina ya Hafiz yanzu gabaki daya abin Ummi ya isheni, watarana har tsoro takebani musamman ma zuwan Amina a gidannan nikaina Ummi bata kulani kamar yanda take kula Amina" Hafiz yanisa yace "sis wlhy Safna nason Ummi ina tausayawa Safna ga abinda kedamunta gameda IYAYEN ta gashi kuma Ummi tasakata a gaba" Safiyya tace "ya Hafiz nasan komai mizai hana kayi kokarin shiryata da iyayenta ba? Safna tamaka *Halacci* baidace musakamata da hakan ba" Hafiz yayi dan murmushi mai kama da kuka yace "nabi duk wata hanya na sasantasu ama iyayenta basubani damaba, har office nasame dadyn nabashi hakuri ama yace dani idan nasake tinkarassa da magana ta safna sai yayi k'arata a court" Safiyya tace "subhanallah! Ina tausayawa aunty Safna wlhy, kuma ya naji Ummi na sanarwa Momy'n su Amina akan auren ku dagaski ne ya Hafiz?" Hafiz ya furzar da iska yace "hakane sis Ummi ta cilastamin auren Amina kuma harda kalmar *BAKI* acikin maganar idan ban aure Amina ba" wani bakin cikine ya bayyana a fuskar Safiyya tace "dama nasan za'a rina ba banza ba. Ina tausayawa aunty Safna. *KISHIYA*! Ai wlhy ko ta karace bazanso akawoma aunty Safna ba bale wannan mai kama da karuwan bariki" hawayeni suka zubuma Safiyya tareda kara tsanar Amina. Hafiz yace "banida zabi ne nikaina banida burin auren mace sama da 1 bale Amina dana tsana tun tun. Shiyassa bana zuwa Abuja gidan baba Sa'idu". Hafiz yajira dawowar Ummi sugaisa bata dawoba yadau Ayman dansu koma gida zuwa islamiya. Da wayo da komai suka rabu da Safiyya. Fitowa yayi yana rike da hannun Ayman suka nufe inda yayi parking, kamar karya bode marfin motar yaji kamar an tsikareshi a zuciya gabanshine yafadi yarik'e kirjinshi yana furta " innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!" Ayman tace "Abi muje mana" tana jinjina hannunsa dake mak'ale da nata. Marfin motar ya bude yaja suka isa gida. Ayman sai surutu take zubawa acikin motar ama Hafiz ko saurarinta bayayi. Sai gabansa dake mummunan faduwa. Safna ce kan kujera a falo tasha wanka wani hadaddin material ne dinkin yakamata. Malik yana zaune kan ruwan cikin ta yana kwasar dariya tanamai wasa. Hafiz ne yashigo rik'eda Ayman sukai sallama. Safna ta amsa tareda tashi daga kwancin datake suna hada ido Hafiz yaji kamar anfiddamai wani abu azuciyarsa atake tsanar Safna yakamashi! Jiyake kamar yahauta da duka. Safna namai sannu da zuwa hannu yadagamata alamar bayaso. Dakinsa kawai yanufa danshi bayamasun yaji muryar Safna idan tana magana jiyake kamar anamai ambaliyan ruwan zafi a zuciyarsa. Kirjinsa yadafe yanufe toilet yawatso ruwa yafito, atake shigarda Amina tafito da ita gidan Ummi tadawomai yana siffanta yanda yaganta dazun, wani azababbin sunta yaji ya shigesa one time. Safna mamaki tayi yanda Hafiz yamata ita a iya saninta Hafiz bayason yaga bacin ranta bale shi yabata mata, toko dan tana fushi dashine? Ta tanmaye kanta. Ayman namata magana tace "Ayman jiki shirya driver najiranki kuje islamiyya" Ayman tace "to Momy" tafice . Side din Hafiz tafice tattarad dashi yana kife kan lausanshin gadunsa yana murmushi ga alamu yanajin dadi. Abin yabawa Safna mamaki ita azatunta zata taraddashi yacika fal! Sallama tayi ba amsa, ta k 'Karasa kan gadun tazauna tace "kayi hakuri Hafiz na hukuntaka akan laifin da bakada hannu aciki, pls kayi hak-" keeee! Yafada tareda ciwa "tashi kifitanmin daga daki kafin na canza miki kamanni yanzu" yana huci. Safna ta tsorata sosai ganin fuskar Hafiz ba alamun wasa atattare da ita. 'Kasa takai tana "pls Hafiz kayi hakuri karka dau fushi dani dan Allah kasani Hafiz banida gata saikai adun-" Safnaaa! Banason ganinki a rayuwata banason jin kalamanki a tattare dani please safna kitaimakeni kifita rayuwata" ba abinda Safna take furtawa face Kalmar "innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!!!" Har sau uku. Zatai magana Hafiz ya toshi kunnuwansa tareda nuna mata 'kofar fita. Haka Safna taja kafafunta tabar dakin. Kwanaki sunja yau takama Hafiz ko ganin Safna batason yi ba abinda ke hadashi da Safna sai idan yashigo yataradda ita a falo, idan yahun bakinta zasu kwafe baya amsa maganarta duk abinda zai sa yahadu da Safna ko magana ko wani abu saidai yabaiwa Ayman yace takaiwa Momy'nta. Abin yana matu'kar ma Safna zafi sosai ama batada mafita sai addu'ar datake ba dare ba rana. Allah sarki Safna๐Ÿ˜ญ rayuwa ta juye๐Ÿ™† yau ba bakin tsiwa๐Ÿ‘„ _Nimadai nafara tausayin Safna๐Ÿ˜ช kofa masu karatu_??????? To kubiyoniโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Takun dai๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’…๐Ÿฝ { I realy miss u mom๐Ÿ˜ญ} [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป {3โƒฃ1โƒฃ} ๐Ÿ”น๐Ÿ”น๐Ÿ”น๐Ÿ”น๐Ÿ”น๐Ÿ”น๐Ÿ”น๐Ÿ”น๐Ÿ”น๐Ÿ”น โˆšโˆšโˆšโˆš *MUN DAWO LABARI*โˆšโˆšโˆšโˆš ๐Ÿ”ธ๐Ÿ”ธ๐Ÿ”ธ๐Ÿ”ธ๐Ÿ”ธ๐Ÿ”ธ๐Ÿ”ธ๐Ÿ”ธ๐Ÿ”ธ๐Ÿ”ธ _Fatan kuna biye dani frnd~s_ Bayan sun kammala sallar safna ta musu mitar karatundu na islamiyya dama lesson teacher dinsu yana zuwa musu,,,,,, Ayman tace "Momy malam mai Qur'ani yace gobe duk wanda bai iyaba sai yasha kashi" Safna tace "to ki gyara na samu na miki bita kafin gobe" Ayman tace "koma yau a ajinmu nice kadai na iya, malaminmu yace wake koyamin nace Momy na" Safna tayi murmushi jin dadi tace "to sai kirage wannan surutun naki ko kyasamu ki hardace da huri" Ayman tace "Dagaske Momy zan hardace AL~Qur'ani kamar malam Nura?" Safna tace "sosai ma kuwa" malik yace "nifa Momy?" Tace "harda kai ma". Karfe 9:30 su Ayman sukai bacci, Safna ta nufe dakinta domin kwanciya. Hafiz sai kusan 12:00pm yake dawowa gida yahuce dakinsa sai bacci. Duk wannan abin da akeyi baya hana Hafiz cin abincin Safna. Yau takama Sunday kamar kullum Safna tashirya tsaf tareda yaranta bayan sunyi breakfast suna falo a zaune. Hafiz ne a dakinsa yana waya da Ummi " to ganinan zuwa Ummi" naji yafada yana mai saka shoe dinsa. A falo yasame su ko sallama bai musuba ya haura kan dinning yakwashe girki mai rai da motsi. Ayman ce taje gunsa tana gaidashi, ya amsa mata cikin fara'a tareda ciwa "kinyi naki break din ne?" Ayman tace "eh tun safe ma" Safna tazo kan dinning din ta zauna tace "Hafiz inaso muyi wata magana" Hafiz ko kallon ta baiyiba bale ya tankata takai 5mnt tana saurarin maganar sa amma shiru kakeji. Safna ta k'ara da cewa "dama ba wani abubane inaso kudi ne zanyi sayayya kayana na makeup sun kare kuma ba kudi a hanuna" nan ma shiru kakeji ba amsa. Safna tana jin zafin yanda takewa Hafiz magana baya iya maida mata. Tashi yayi yadau jakarsa yanufe k'ofa Safna na magana ko waiwayota baiba ya fita. Su Ayman na biye dashi har suka isa parking space nan yaciro kudi a aljihunsa yabama Ayman yace "kikaiwa Momy'n ku" Ayman tace "to Abi a dawo lafia" ya amsa da "ameen" yaja motar yafice, su Ayman suka koma gidan. Basu same Safna a falo ba sukai bedside can suka sameta tana hawayen bakin ciki. Ayman tace "Momy miyasa kike kuka ko dan Abi bai baki kudin bane?" Safna ta rungumota tace "a'a Ayman yajine yashigemin a ido" Ayman tace "gashi inji Abi yace akawo miki" Safna ta dubi kudin tai murmushin takaici azuciyarta tace "Hafiz ba kufinka nakeso ba, kai nakeso" malik ya ce "Momy mizaki sayamin" Safna tace "duk abinda kukeso 'ya'yana" suka hau murna suna tsalle. Hafiz da fitarsa gidan Ummi yahaura a falo ya taraddasu suna breakfast. Ummi ya gaisa ta amsa fuska a sake ganin yanzu danta yanason abinda takeso. Ummi tace "son zumuyi break" tareda jamai kujera takusa da ita. Hafiz yace "Ummi a 'koshi nake" Ummi tace "a ina kai breakfast din" Hafiz yace "gida" Ummi ta hade girar sama data 'kasa tace "ok jirani yanzu" Safiyya ta gaisa dashi ya amsa a takaice, Amina ma haka tanadan jujjuya idano kamar mage. Hafiz ya amsa cikin fara'a. Bayan sun kammala cin abincin kowa yafice dakinsa Hafiz yana biye da kallun Amina datake sanye da wata gown purple iya gwaiwa da dan karamin hannunta can dahe da kafadarta ga na fulaninta kamar zasu tashi sama dan cika. Ummi ta rufemai baki da ciwa "son kasaman a daki" yace "to" tareda tashi yabita. A can sukai maganar Ummi tace "kaga son yanzu saura 2week auren yakamata a fara shiri" Hafiz cikin jin dadi yace "hakane Ummi" Ummi tacigaba da ciwa "yanzu zakaje ka hadu lefe nanda kwana 4 saboda suma su Momy nan zasu tare sai angama bikin zasuzo jibi kaga yakamata suzo sutarad mun shirya komai" Hafiz yace "insha'allahu Ummi zanyi yanda kikeso" Ummi cikin jin dadi tace "yawwa son haka nakeson naji" yanzu sai kafara shiri, kagama a dakin dake kusaga naka za'abaiwa amarya kaga ita waccan bakar munafuka bazata takira kuba" Hafiz yace "hakane Ummi nima bansan daliliba banason ganin tama wallahi" Ummi tace "ai ba komai bane dalili asirin da sukaima ne itada iyayenta shine ya karye" Hafiz yace "to Ummi ni zan huce office zamuyi meeting" Ummi tace "to adawo lafia" Hafiz yafita yanufe office. Acikin mota yakira Mubarak yace "anjima zaka rakani super market zamuyi sayayya" Mubarak ya fashe da daria yace "Kardai kacemin Malik yasame 'kane" cikin zolaya. Hafiz yace "kai dan isaka kai kamata cikin ne" Mubarak ya'kara fashewa da daria ta mugunta yace "baniba wanda yasaba dai yayi" Hafiz yace "banza kawai" Mubarak yace "to mi zaka saya ne?" Hafiz yace "idan kuma ka kwantar da hankalinka zakasani" yakace wayar. Safna tanaso taje super market tayo sayayya. Wayarta dauka ta danna no din Hafiz, har ta cinke bai daukaba tasake saiga na ukkun sa'annan yadauka batareda yayi magana ba. Safna tace "hello Hafiz" ba amsa itadai tasan andauka ama tayi maganar dunia ba'a amsaba. Shikuwa Hafiz daya dauka kan table ya ajiye wayar yanajiyo muryarta yayi banza yacigaba da rubuce-rubucensa. Ayman ce tabiyo malik akan ya dauke biro'n datake home work dashi. Kan Safna sukazo duka sukasameta tana "Hafiz! Hafiz!!!" Shiru Ayman ta amshe wayar tace "Abi" kira daya yadaga yace " Ayman " Ayman tace "Abi Momy na magana fa bakace komai ba" kansa ys sosa kamar a gabanta yace "ina aikine Ayman banason damuwa" Safna a sanyaye tace "kigayamai zamuje super market" Ayman tace "Abi zamuje super market amuna sayayya" gaban Hafiz ne yafadi. Yace "ok adawo lafia" yakashe wayar. Hafiz yace "to yanzu idan muka hadu da ita a super market dinfa?" Saikuma a file ya furta " kuma ai super market din ba dayabace a garinnan tayu wadda zamuje ba ita zasujeba".......... Kubiyoniโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Takun dai๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’…๐Ÿฝ { luv u sweet mom}๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป {3โƒฃ3โƒฃ} Gudu take cikin motar zuciyarta sai azalzala take can ta tuna da makarantar su Ayman gashi lukaci yaye 3:40 hanyar *Mabera* ta nufa batai parking ba sai *Namirah Islamic Academic* makarantar su Ayman kenan.a gate ta ajiye su suka nufe cikin makarantar tareda mata hannu. Ta kama hanyar Gidan 'kawarta sumee. (Sumee tayi aure bayan auren Safna har tanada yarinya khadijatul kubra wacce suke kira da kubra) gidan sumee ta yada zango horn takeyi kamar wacce aka biyo. Gateman din gidan ne yazo da gudunsa harda tuntube yake ya kware gate din. Kutsawa tayi cikin gidan taja wawan birki ko parking bata gamaba ta fito, ta haura ciki. Sumee na zaune kan kujera tana wa Kubra tsifa tajiyo budin 'kofar juyowarta taga Safna a tsaye sai zubar da kwalla take! Sumee takai gabanta da sauri tana "Safna lafia? Miya faru kike kuka? Safna kuwa kanta tafada tana kuka mai ban tausayi, Sumee tace " kinga Safna kayamin miya faru?" Nanma Safna shiru tayi sai rera kukan datake. Sumee ta kaita bedroom ta zaunar da ita kan gado, har yanzu kukan take. Sai da tai kukan tagaji sa'anan ta dago takalle Sumee data zuba mata ido. Sumee tace "Safna kigayamin abinda ke damunki pls" Safna ta koshe komai tasanarw Sumee har forget dinta da Hafiz keyi cikin kwanakinnan. Sumee ta burta "Subhanallah! Safna Hafiz dai da Kansa?" Safna tace "wlh kuwa Sumee narasa dalili bale mafita, duk wata hala'ka dazata hadamu da Hafiz sai dai tabiyo ta gurin yar mu Ayman" Sumee tace "hmm Safna kinga abinda nake guje miki a gurin da namiji yau kinga anfanin *IYAYE* kinga kuma rashin bin umurnin mahaifa yau Safna kin ga *BAKIN IYAYE*'n danake guje miki tun baya Safn-" Safna ta katseta da wani kuka tace "tabbas Sumee na cuce kaina na zabe zama da Hafiz sama da *IYAYE* na lokaci ya 'koremin tabbas *BAKIN IYAYE* yayi tasiri a gare-" kukane yaci karfinta Sumee ta rungumuta tana lallashi tace "Safna lokaci bai 'kore miki ba tunda *IYAYE*'n ki sunada rai kina da sauran lokaci. Shawarata gareki kije kirokesu gafara Safna" Safna tana mai share hawayenta tace "Sumee iyayena basa bu'katar ganina saida suka gindayamin sharuda kafin ayi aurenmu nacewa kar na kuskura na taka gidan ko nazo gawo kukan mijina" Sumee taja wata ajiyar heart tace "Safna duk da hakan yakamata kije kinsan iyayenmu duk abinda mukai musu bazasu yi fushi damuba musamman *UWA* {Allah sarki uwa Allah shibarmu da soyayyarki Uwa. Ameen} idan kowa zai 'kiki Safna na tabbata mahaifiyarki bazata 'kikiba" Safna tace "Sumee ina tsoro ne shiyassa tun aure na har yau ban je gidan mu ba" Sumee tace "Gaskia Safna kin *Tabka babban muskure* Na rashin zuwanki gidanku" atakyaice Sumee tabawa Safna shawarware tareda kwanta mata da hankali. Batabar gidanba sai 6:00pm takama hanyar gidansu saboda ta kudiri niyar komai za'amata yau sai taje gidansu. Hafiz dayaja mota bai tsayava sai gidan Ummi yakaimata kayan. Akwatina ne yasiyo set biyu anka zuba kayan abun dai ba'a magana. Ummi tayabawa kayan sosai taji dadi tace "Son kaya sunyi kyau sosai sai kayan da amarya zata saka a events zaka bada kudi a dinko sai kuma kudinta dazaka bata wadanda zatai lalura dasu" Hafiz yace "to Ummi nawane kudin?" Ummi tace 50k zasu isa" Hafiz yacire kudin yabata" yace zai huce gida yasan wasa ruwa yakwanta Ummi tace "ok badamuwa gobe yan Abuja zasu iso jirgin safe zasu shigo" Hafiz yace "Allah yakawosu lafia" Ummi ta amsa da "ameen" yafita. Dakin Amina ya fice a zaune yataradda ita kan kujerat mirror sai zuba kwalliya take Indian dressing ne kejikinta. Bufin 'kofa tajiyo ta waigo taganshi a tsaye sai murmushi yake mata. Gaishe dashi tayi ya amsa a fara'ance yakarabo kusanta yazauna kan gado yace "kinyi kyau" cikin jindadi Amina tace "thinks" yace "dama nazo ne batun bikin kinga saura 1week nawa ke isarki kiyi hidamar bikin" Amina tadan tabe baki tace "dubu dari biyar ma zasu isa" murmushi kawai yayi yaciro kudin yabata yafita. Gida yakoma a mamakinsa ba kowa a cikin gidan. Side dinshi yanufa yawatsa ruwa dinning yanufa yaci abincinsa yayi 'kat sa'annan yakoma side dinsa yana dan rubuce-rubucensa. Sai asannan yatuna da Mubarak daya baro a super market. Tsaki yaja yadauko wayarsa da take kan bedsheet yakira number Mubarak yamasa wajan 5 missed call bai dagaba daga karshe yagaji ya aje wayar tareda koma jan tsaki. Shikuwa Mubarak bayan yayi waya gida da 10mnt saiga driver'n gidansu yazo yadauke shi suka nufe gida. Yana kwance kan gado ne yaga kiran Hafiz banza yayi da wayar har tagama rurin datake. Shima tsakin yaja afili a furta "dan iska waye banza dazaka barshi s titi daga baya kazo kadaman dakira". Safna titin gidansu tahau bai sadata ko inaba sai gate din gidansu horn tayi mai gadi yabude ta kunna kai sai ciki. Dady yana zaune a wajen gidan yana shan iska cikin gate din ansaka runfa yana karatun nows a jarida, jin anyi horn ana kokarin shigowa da mota yasa yajuya akai dai-dai da Safna tajuyo wazai ganiiiiiiiiiiiiiii๐Ÿ˜ณโ“ Kubiyo ni danjin amsarโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Takun dai๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’…๐Ÿฝ {Luv u all sweet friends} [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป {3โƒฃ2โƒฃ} Safna ce tafito tareda Ayman da malik suka nufe parkin space. Kasancewar Safna ta iya driven, wata hadaddar mota fara naga sun nufa, Safna taja suka fice daga gidan. Tafiya suke sunadan fira Ayman sai surutu take a motar. Ayman ce tace "momy muje inda muka ranar muka hadu da wata Aunty har ta bani chocolate" Safna tace "oh Ayman naso muje *Double 7* kawai" Ayman tace "pls momy muje can ko zan ga aunty ta ranar" tsaki Safna taja mtwsss! Dayake ance dake canne gun zamata ba" malik yace "Momy muje can pls" Safna ta hau titi batai parkin ba sai *Yusra super market* wanda yahadu iya haduwa. Parking tayi suka fito suka haura sama. Hafiz ne da Mubarak cikin mota, Hafiz yace "wace super market din zamu je ne" Mubarak yace "wadda muka saba zuwa mana" Hafiz yace "kai ni yau naji duk banason zuwan can, kawai muje *Double 7* mana" Mubarak yace "Allah yanzu ancin masu hurin kaya masu kyau muje can" Hafiz yace "yau kaida super market dinka kamanta kanaji da *Double 7* Mubarak yace " Adaba" Hafiz yace "to bari muje kawai" afili ama azuciyarsa kamar ana dakamai ganga a cikin ta" Mubarak ne yakatsemai tinani da cewa "wai ma baka sanarmin mizakai acanba? Kuma wazakaima shopping" Hafiz yayi yar ajiyar heart yace "Aure zaniyi a wannan week din" Mubarak dake driven baisan randa yasaka birki ba yakalle Hafiz daya tsorata ganin Mubarak nason kashesu yace "Hafiz lafiyarka kuwa? Mi Safna tamane dazakai aure a wadannan shekarun?" Hafiz yadan kallai irin kallon ban waje, yace "aure nakeso nayi ku zaka hanani ne? Mubarak yace " haba Hafiz duk kwata-kwata yaushine kai auren fari dazaka koma wani sabon auren" Hafiz yace "kai banason shishshige a lamarina kuma aure ba fashi kasani a wannan week din" Mubarak yace "Wacece zaka aura ne" "Amina" yabashi amsar kai tsaye. Mubarak yace "Badai ta gidanku ba Hafiz" Hafiz yace "Kaiiiii ya isa hakan idan zaka min fatan alkhairi kamin idan kuma zaka cigaba da min wadannan banzayin maganganun to kaficemin a mota tun muna sheda juna" ya kauda kai. Mubarak yasan halin mazan nashi yace "ba haka nake nufiba kayi hakuri Allah yabada sa'a ina ma fatan alkhairi" Hafiz yace "anan zamu kwana ne ko sai sarkin zama ya iske mu?" Mubarak yace "mazahh zama dakai sai ni" yana mai jan motar suka dau hanya..... Safna dasu Ayman sai yawo suke acikin super market din adauko wannan a dauko wancan. Saboda Hafiz yabasu kudi isassu. Malik ne ya ce"Momy baki sayamin ball ba" Safna tace "oh namanta wlhy malik but muje nadauko ma" suka koma wani lungu dake cike da kayan wasan yara. Basui parking ba sai *Yusra super market* fitowa sukai a tare a dai-dai inda Safna tai parking da motatta shima nan yayi parking dintasa, bai kula da motar bama sam bale number motar kasan cewar motocin sunada number's. Cikin super market din suka haura. Kaya suka fara kwasa kamar ba gobe. Safna bayan ta daukoma malik ball da wani doki mai kyau, Ayman tace itama asayamata teddy Safna ta dauko mata duk suna rungume da abinsu. Jiyowa sukai gun night gown zata sayama kanta. Ayman ce a gaba Safna na jeye da hannun malik dayan na jeye da basket dasukai mai uban lodi. Hafiz da Mubarak kuwa suna tsaye a hurin night gown suna kwasa. Mubarak ne yace "Kai Hafiz wannan amaryar kuwa zata sha kaya, wannan kayan hak-" dai-dai su Safna sun kawo hurin, Ayman ce ta watsa da gudu ta rungume Hafiz tana Abi " Hafiz dayake rice ta wata sleep gown maroon jin anrungume shi yasa yadago kai dan ganin ko wanene , wazai gani.......๐Ÿ˜ณ Ayman datai mai wata wawuyar runguma. Hafiz baki na rawa yace "Ayman keda wa" tace "nida Momy mana" tafada tana mai juyuwa ta kalle Safna. Sai sannan Hafiz ya lura da Safna da tai mutuwar tsaye kasancewar taji maganar Mubarak sarai a kunnenta, sai dai neman gasgatawa da take but zuciyarta taki ta yarda, duk da dinbin sayayyar da tagani a basket tasan sarai ta macece gasu inner wears dinnan datagani. Hafiz duk da ya tsorata ama dayake namijin duniya ne sai ya faske sai kallun safna dayakeyi, ita kuma kallunsa takeyi tana kallun basket dinnan. Mubarak shumane kawai baiba a hurin sai gumin daya ketomasa. Saboda bakin ciki Safna batasan randa taja hannun su malik ba suka bar wajan. Batareda ta idar da sayayyar ba ta fice. List din kudin akai mata ta biya ta fita. Inda tai parking motar ta takoma nanne talura da motar Hafiz da aka sakawa *H NA MAKKA 02* takara tabbatar da motar Hafiz ce, wani bakin ciki yakara lullubeta tashiga motar taja ta bar wurin duk motanin hurin kallunta ake yanda ta tada kura a hurin sai cika take. Wasu suce tayi iska ne da ita wasu suce kuma tayu rasuwa akai mata. Titi tahaura sai kwasar gudu take Hafiz wayan cewa yayi duk da Mubarak ya gano tsintsar rashin gaskia a taredashi. Suma batareda sun kammala sayayyar ba suka fice. Bayan sun kama hanya ne Mubarak yace "Hafiz duk da bakaso a gayama gaskia a cikin wannan maganar sai dai kayi hakuri, ama a matsayina na amini a gareka zan gayama gaskia komai dacinta kuma duk lokacin danaga ka kauce, saboda shine zama na amana kuma zaman tare. Hafiz ko kallunsa baiyiba yace " idan dai gameda aure na ne to ni shawarar da zanbaka karufama yahunka asiri ka tsai dasu karka wahalar dasu, saboda ba tasiri zasuyi a guna ba" Mubarak yanisa yace "Hafiz tsakani da Allah baka kyautawa Safna ba, wannan abun daya faru yanzu a super market dinnan shiya tabbatarmin da baka sanarwa Safna zakai aure ba sannan duk wannan dinbin sayayyar damukayi ba na Safna a ciki, shin Hafiz miye ribarka idan ka sakawa Safna da wannan abin? Katunafa Safna tasoka randa kaf danginta suka tsaneka! Safna tama halacce dataji zata iya baro IYAYENTA da fanginta a dominka Hafiz haba kayi tinani man-" shitttt! "Ya isa haka Mubarak idan kasan wannan maganar ce will you get out form car pls" Mubarak yace "dole na gayama gaskia Hafiz kokaso ko ka'k-" "I say get out in my eyes" a tsawace Hafiz ya fada. Mubarak yabude motar dareda fita yace "hmm man kenan zakazo kasaman" Hafiz ya fige mota yabar wajan ba ko kunya. Haka yabar Mubarak a tsaye gwanin ban tausai. Waya Mubarak yayi a gida yace a aiko da driver ya dauke shi. Nidai manshat ysbani tausaye kamar nayimai lift kuma dai nace bazanyi ba tunda Mubarak akwai naci. LoLolzzzzzzzzzz Kubiyone danjin ina Safna zata haura๐Ÿ˜‚. Takun dai๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’…๐Ÿฝ Kuyi hakuri typing wahala๐Ÿ˜ช *INA SONKU 'KAWAYE NA*๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜ [10/23, 3:15 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜โœ๐Ÿป {3โƒฃ4โƒฃ} *Assalamu alaikum* *Zanyi amfani da wannan dama dan bawa makarantan wannan 'kan'kanin luttafin mai suna ~BAKIN IYAYE~ hakuri saboda rashin typing danayi kwana-da-kwanakki, hakan tafarune sakamakon wani mashahurin uzuri da ya gittomin amma insha'allah yanzu zamuci gaba daga inda muka tsaya da fatan kuna biye dani kuma zakuyi hakuri kuyimin uzuri. Nagode* ```K'ok'arinku ne My Aunty's @Rash kardam &Billy n. Abdul ``` Safna! A gidana yafurta a fili. Ita kuwa Safna duk da gaban ta yayi wawan bugawa amma ta daure ta gyara perkin din mota tana 'kokarin fitowa. Dady ne ya 'katseta a tsawace yace "keee! Wlhy karki sake 'kafafuwanki su tako wajannan. Inaso kafin na kirga ukku kinbar gidannan kuma har abada bake ba gidannan. Kukane yaci 'karfin Safna tana " dan Allah Dady kayi hak-" sheeee!!! Yafurta a jidalance yace "banason jin muryarki Safna banason ganin ki a kusadani da kaf zuria ta, kifita daga gidannan kafin nakira police sufitarmin dake". Momy ce ketafe tana ta'ko irin nasu na manya. Wayoyin Dady dayabari kan kujera tazo kawomai sakamokon kiran da akemai jimi-jimi. Alhaji! Alhaji!! Ta furta tana mai duban rumfar da Dady yake a tsaye. Tsaye tayi tana kallon bakuwar motar datagani kuma taga mamalakin ta bai fitoba, Dady tagani fuskarnan kamar ya hade sabulu. Gabantane yafadi sakamakon Safna data hango acikin motar sai zubda kwalla take. Da hannuwa biyu taa nunata dashi tana Safna! Wani irin abu taji yayo mata a zuciya saida ta dafe 'kirjinta, Dady yace "haj bar hurinnan kejiko" Momy da jikinta sai rawar dari yake tace "Alh kayi hakur-" haj nace kibar hurinnan. Dady yafada a tsawace sai da nima Manshat narazana. Momy jiki ba kwari tajuya amma inaaa!!!!! 'Kafafuwanta basa daukar gangar jikinta chak taja tayi tsaye tana zubarda kwalla. Dady yace "zaki bar gidannan ko sai na kira police?" Safna da hawaye sungama wanke mata fuska da har sitarin motar ta sai da ya wanke da hawayen dake zubar mata. Tafito amotar ta kai gaban Dady tana mai durkusawa tace "Dady dan Allah kataimakeni wallahi kune gatana a duniya banida wanda yafiko idan kun k'ine Dady waye zai so ne?" Dady yace "yanzu kikasan haka sai yanzu da duniya tajuye mike kika tina da mune gatanki? To kisani mu bama buk'atarki a garemu munyafewa duniya ke kije can ki 'karata, kuma bakiga komai ba ma Safna yanzu kika faragani idan duniya ce wanda baizoba ma tajirasa bale mu bake ciki, ai duniya kawai ta isheki wa'azi" Momy kam zubewa tayi a 'kasa somammiya! Safna tayi gunta da gudu tana kwalla mata k'ara. Dady shima can ya nufa, da isarsa ya wawaso kwalar Safna ya wanka mata wani hadaddin mari dani kaina Manshat saida na rufe kunnuwana saboda kukan marin. Yace "wallahi idan har matata ta mutu to kitabbata kema kin mutu, idan kuwa tasame wata matsala to kisani sai nayi k'ararki" yayi wurge da ita sai da kanta ya buke motar ta. Yace "Abdullahi!!!" Mai gadi yazo da gudunsa. Dady yace "kafin na kirga uku kafitar da waccan k'azamar daga gidannan ko karasa aikinka, kuma idan kasake nakuskura nakoma ganin ta a gidannan abakin aikinka" yanufi Momy da har yanzu ko motsi batayi yadauketa yashiga ciki da ita. Mai gani jiki na bari yace "ke ke tashi bar gidannan kafin na hadamiki kokarar nan tawa" Safna da har yanzu tana kwance inda Dady ya wurgar da ita tayi yunkurin tashi amma jikinta duk a mace yake, ga kirjinta sai bugawa yake zuciyarta kamar tafito saboda bak'in ciki. Mai gadi ne yabuga mata tsawa yace "kee wallahi bazaki min hasarat aikina ba kitashi kifita tun kan Alh yafito" Safna taja motar tabar gidan tana kuka mai ban tausayi. Dady side dinta yanufa ya ajiyeta yadau waya yakira family doctor dinsu wato *Doc I.S marnona* yace mai gashi nan zuwa yanzunnan. Safna tafiya take sai kuka take nan taji wani abu ya buge zuciyarta nan tasake titi motar ta buge wani icce. Ba kowa a hurin kasan cewar marece tayi duhu yafara saukowa. Alh Kabir ne shida matarsa Haj Fatima suke tafiya a mota. Suna dan taba fira. Can Haj Fatima ta hango wata mota kamar ta sake titi ga alamu anyi accident ne. Da sauri tace "Alh kamar anyi accident a wajannan duba kaga" Alh kabir yace "accident koma Haj?" Haj Fatima tace "da alama fa waccan motar akwai mutun acikinta" Alh kabir yace "to ko zamu duba ne" Haj Fatima tace "mizai hana Alh" duk suka fito suka nufe motar, ga mamakinsu sukaga mutun aciki. Haj Fatima ce tace "Alh akwai mutun aciki kuwa kuma ga alama macece" Alh kabir yace "hakane wallahi, to yanzu miye mafita?" Haj Fatima tace "mafita dayace mu taimaketa" Alh kabir yace "kamar ya kenan?" Haj Fatima tace "mukaita asibiti mana" Alh yace "to to kidaukota muje bari najahu mota" tace "to" ta bude marfin motar tajawo Safna da ko motsi batayi, suka sakata a mota suka nufe *Specialist* da ita. Haj Fatima duk a tsorace take tace "to kuma miye yasameta ko wanine yabigeta ya gudu oho" Alh yace "ai sai tafarka tukunna musan dalili" Haj Fatima tace "Alh anya wannan boyar Allah tanada rai kuwa?" Alh kabir yace " allahu a'allam" sai dai mun isa asibitin zamuje daga likitocin" Haj Fatima tace "Allah kasa ta rayu dan daganinta tana cikin wani hali" Alh kabir yace "Ameen". Kubiyo ni kusha labariโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Takun dai๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Writer ๐Ÿ’Manshat๐Ÿ’… I miss u all friends๐Ÿ˜˜ [10/23, 3:17 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* ~Mrs phareesy~ {3โƒฃ5โƒฃ} Da wannan suka iso asibitin. Wani Dr suka sama suka gayamai yatai makesu sunkawo patient ne. Yace to yana zuwa. Dr I.s ne ke famar tattara takardun dake kan table sai sauri yake saboda kiran da Dady yamai. Dr imran ne yashigo office dinsa yace "Dr pls a patient is just brought to the emergency room nd she need an urgent attention" yafada yana mai dubin Dr I.s dako kallonsa baiyi ba. Dr I.S yabuga hannuwansa kan table din dake gabansa tare da furta "oh good! To be honest I am currently busy cuz, I was just called to attend another emergency. But I will be back shortly" Dr I. S yafada yana mai bin hanyar fita. Dr imran ne yace dasauri " look Dr please, this patient need an urgent attention, she may lose her life if nothing is been done. See how she is bleeding" Dr I.S batareda ya jiyoba yace "please imran wait for me now" yafita batareda ya wai-wayo ba. Dr imran mamaki ne taf a fuskarsa yasan Dr I.S bashida wannan halin to why not zaiyi wa wannan patient haka? Yatambaye kansa. Dr I.S da fitarsa motarsa ya nufa yaja sai gidan Alh Hashim, da zuwansa mai gadi yaji horn sai da ya rega yagansa kasancewar yasan ko waye Dr I.S ya bude masa gate ya haura ciki. A falo yayi sallama amma ba kowa yadau wayarsa ya kira lambar Dady, a take yadauka yagayamai ya iso yana a falo Dady yace ya karasa daga ciki. Side din Momy yanufa yatarad da Dady zaune. Tashi Dady yayi suka gaisa da Dr yace "bissimillah kafara aikinka kawai" Dr I.S yace "OK" kan Momy yahaura yafara gwaje-gwajensa bayan kamar 30mints yadago kansa yakalle Dady dayake zaune kan bed sheet yace "Amma Alh akwai abinda yafaro ko saboda naga zuciyarta ce ta buga sakamakon wani abin firgitarwa data gani" Dady yace "eh to akwai abinda yafaru but now bashine abun saniba inaso nasan mike damunta Dr?" Dr yanisa yace "to har yau dai batada matsalar komai sai jininta daya hau, shine dalilin faduwar da take samu idan taga wani abunda yake tadamata da hankali ko abin tsoro ko na firgitarwa. Kuma idan hakan bata daina faruwa ba to gaskia zan iya cema matarka zata iya kamuwa ciwon shanyewar barin jiki wato (strokes)" Dady yace "Subhanallah shanyewar jiki koma?" Dr yace "sosai kuwa sai dai bama fatar hakan amma gaskia sai ankula da bacin ranta" Dady yace bakomai Dr nagode" maganukka yabata tareda musu fatan samun lafiya, kuma yasanarwa da Dady nan da 30mints zata farka insha'allah. Dady yayimai godiya sosai yafita. Asibitin yakoma yasame Dr imran a office ya buga tagumi. Dr I.S yace "What happens my man?" Dr imran yace "Nothing, kawai ina compas din wannan patient ne wlhy" Dr I.S yadan tabe baki kan yace "oya muje" Dr imran yashiga gaba Dr I.S yabishi a baya suka kama hanyar emergency room da Safna take a cikin tun tuni. Dr I.S ne yace "Subhanallah hakan take zubarda jini? Dr imran ya watsamai harara. Dr I.S yahau kanta yana fadin "daukomin wancan box din" Dr imran yadaukomai, yayi treatn nata agun da Dady yayi hurgi da ita, saboda tsananin bakin ciki batamasan taji ciwo a gunba gashi sai jini yake mata zuba gashin kanta duk ya wanke da jini harma da goshinta da tabugu ga glass din motar daya watsu a fuskanta duk tayi jina-jina da jini, kowaye kai idan kaga Safna a wannan lokacin bazaka shedata ba saboda jininda ke zuba a fuskanta,duk jikinta raunine. Plasta yasakamata a fuskar ya rufe ko ina da yayi raunin sa'annan yajuyo kan Dr imran yace "ina wadanda suka kawo wannan patient din?" Dr imran yace "Suna waje". Alh kabir ne da Haj Fatima suketa sake-sake ko wannan boyar Allah tanada rai kuwa? Suna cikin hakane Dr yafito yace " Kone kukawo wannan patient wacce tai accident?" Alh kabir yace "eh mune Dr" Dr I.S yace "To patient dinku tana bukatar jini sakamakon zubar da jininta yayi" Haj Fatima tace "jini kuma Dr" Dr yace "sosai kuwa, nanda 30minta" Alh kabir yace "Innalillahi yanzu Dr yaza'ai" Dr yace "zaka iya bayar da naka agwada idan zaiyi ko na wasu yan uwan kafin nan da 20mints" Alh kabir ya dube matar sa Fatima. Haj Fatima ta d'aga masa kai alamar "Yes!" Alh kabir yace "bakomai Dr" Dr yace "yanzu zaka biyoni office domin a gwada ko zaiyi" Alh kabir yace "to Dr" Dr yajuya yabarsu a tsaye. Alh kabir ne yajuyo yakalle Haj Fatima yace "kinaga ba matsala Haj" Haj fatima tace tace bakomai Alh ai tunda muka kudiri niyar taimaka mata ai yanada kyau mu isa nufinmu, kumaduk wanda yataimake musulmi dan uwansa Allah zai taimakesa. Saboda haka na amince abayar da jininka asakama wannan matar" Alh yace ba komai nagode Haj Allah yasaka miki da aljannah" Haj Fatima tace "Ameen" yafice office din Dr". Cikin ikon Allah jininsa yayi dai-dai da jinin Safna kamar an tsaga kara. Haka aka dibe jinin Alh kabir gora biyu aka sakawa Safna. Hafiz kuwa bayan yakira Mubarak bai dagaba yayi watse da wayar kan bedsheet yacigaba da sabgarsa. Can kira yashigo a wayarsa mlm Salman yaga ansaka yadauka yanamai sallama. Tsan bangarin aka amsa bayan sun gama gaisuwa ne mlm salman yace "Hafiz kamanta da yaranka ne yau a mkrnt?" Tuma yayi daga kan bedsheet din yakai zaune, sai a lokacin yatina da Safna bata gidan kuma baiji motsin kowa ba, a mamakinsa ina Safna zataje har 8:30pm bata dawoba?" Mlm salman ne yakatsesa da cewa "bakace komai ba" nanfa Hafiz yashiga sosa kai kamar agaban sa yace "eh...eh ina busy ne shiyassa koma Momy'nsu tayi tafiya ne sam na manta da nakaisu a makaranta duk na sha'afa" mlm salman yace "ok dama nayi mamakine nagansu a bakin gate shine na wuto dasu gidana" Hafiz yace "OK nagode fa mlm gani zuwa yanzu in daukosu" mlm salman yace "to bakomai sai ka shigo". Kashe wayar Hafiz yayi yana maijin wani bakin ciki. Mtwss yaja tsaki yasaka tufafinsa, key din motarsa yadauko element yadau hanyar *Bado* yana tafiya yana mamakin ina Safna taje? Can wata zuciyar tace dashi " kaida baka kula da lamarinta miye naka idan ma tabar duniyar ai kama samu damar cin amarcin ka cikin kwanciyar hankali" wani murmushi yayi wanda bashida maraba da dariya yakara gudun motarsa sai *Bado*. Kubiyoni danjin labariโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Takun dai๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’… Luv u all friends๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜ [10/23, 3:17 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜ 3โƒฃ7โƒฃ Gidan Ummi ya huce dasu Ayman. A falo sukaci karu da Safiyya, gaisad dashi tayi tare da rungume su Ayman tana murna. Hafiz kuwa fuskar nan turmuke yace "Ina Ummi?" Safiyya tace "Ummi tana ciki" yace "ok Amina fa?" Kallon tuhuma tamai tareda amsa mai a dakace "tana ciki" ta juya kansu Ayman tace "Ayman ina aunty Safna ne?" Ayman tace "Muma bamusan inda tajeba daga islamiyya muke" Safiyya tace "islamiyya kuma Ayman? Yanzufa 9:30pm ake magana" Ayman tace "ingaya miki aunty safiyya?" Hafiz yayi tsaki yabar wajan. Safiyya tace "kuzo muje daki" tajasu suka shiga dakinta tareda kunshin ledar da aunty Aisha tabasu. Hafiz sama ya haura, kan gado ya taradda Ummi sai waya take tace "jirgen safe zaku shigo ko Haj? Yakamata kam saboda inason idan kun iso da huri kuka huta sai mu fara shirye-shiryen bikin tun huri" can kuma tace "to..to sai kun iso Allah yakawo ku lafiya" ta katse wayar. Duk abinda take Hafiz na kan kujerat mirror yana dannar wayarsa. Ummi tajuyo tace "son yanzu kake tafe gidan namu? Yadan sosa keya yace " eh Ummi bama ni kadai ba harda su Ayman" Ummi ta kai zaune tace "to ina uwar tasu taje?" Hafiz yace "nima Ummi bansan inda tajeba, kawai koda na koma dazun na tarad ba kowa a gidan" Ummi tace "bata gayama zataje wani gu ba?" Hafiz yace "eh Ummi bata sanar minba suma su Ayman sai yanzu na daukosu daga islamiyya, na dauka ma taje dauko su ne" Ummi tace "lallai ma yarinyar nan wato abinda take shirin yi kenan, amma karka damu kabar yaran a nan har idan ta gama gantalinta ta dawo gidan dan nasan batada gidan daya kai mata nan. Ni dama haka nakeso" Hafiz yace "to Ummi ni zan koma mu kwana lafiya" Ummi tace "Allah yasa" ya fita. Yaso ya hadu da Amina amma hakan bata faruba, baiso hakan ba dole ya tafi. Washe gare da safe, Haj Fatima ta shirya kayan breakfast ta bawa lukman ya kawo asibiti. Ladi mai aiki ce ke jinyar safna. Har yau bata farka ba. Sallama akai ladi ta amsa tare da cewa "sannu da zuwa lukman" ta karbe kayan. Lukman yace "yawwa inna ladi ya mai jikin?" Ladi ta amsa da "da sauki amma har yau bata farka ba" lukman yadan yamutsa fuska saboda lukman a rayuwa tai bayason irin rayuwar iyayensa na kwaso wannan kwaso wancan, su ala dole taimako, shi ko a gida saida Haj Fatima tayi arangama dashi akan karya sake ya nunawa wannan boyar Allah halin rayuwar sa idan ba hakaba ransa zai bace. Yamutsa fuska yayi tare da cewa "to Allah yabada sauki" tareda dubin ta yana mata kallon ukku saura. Kasan cewar Ladi mai aiki tasan ko waye lukman tace jiki na bare "ameen..ameen " yabanke kofar dakin ya fita. Ladi wata sassanyar ajiyar heart tayi tareda gode Allah da yasa lukman baimata abinda yasaba ba wato fada. A dakin safiyya kuwa ta saka su Ayman gaba sai labar tamata abinda yafaru suke har bacci yafara daukar Malik, safiyya tace "bari na dubu ko Ya Hafiz yananan nagayamai kuna jin bacci ko za'a barko nan" nan take Ayman ta fara murna tana tsalle, sakamakon bakin jinin Safna yajaza musu har Ummi yanzu bata son su kamar da. Safiyya falo ta fito a tunaninta ko su Ummi suna fira amma kuma bata tarad dasu ba. Side din Ummi ta nufa ta haura sama, Ummi ta tarad tana batun fitowa saboda Hafiz yace suna gunta. Safiyya tace " Ummi Ya Hafiz fa?" Ummi tace "ya tafi, ina su Ayman yace suna gunki?" Safiyya tace "eh nan zasu kwana ne? Ummi tace "eh su kwanta a dakinki ma" Safiyya tace "to Ummi sai da safe" Ummi tace "ok mutashi lafia" Safna bata farka ba sai 12:00pm idanuwanta ta fara bodewa kafin nan takai zaune, wani matsanancin sarawa ne kanta yayi wanda yasa ta komawa kan gadon ta kwanta hawaye na zuba a idon ta. Ladi dake zaune gabanta tace "sannu boyar Allah kin tashi ne?" Kallo kawai Safna ta bita dashi. Ladi tace "ina zuwa" ta fita. Office din Dr I.S ta nufa ta tarad ya bode kofar kenan tace "likita ta farka yanzu" Dr yace "alhamdulillah yanzun ma zan duba tane muje" dakin suka karaso Dr yace "sannu kinji" nan ma kallo kawai tabi Dr dashi tana zubar da hawaye. Dr I.S Allah Allah yake akan lamarin wannan patient din, saboda yana tunanin tayi loosing memory nata, can kuma yace "Ya sunanki?" Safna ta kallai kallon tuhuma still bata amsa ba., Dr I.S ya girgiza kai tareda sake tambayarta "zaki iya tina da waye kikai accident?" Nanma bata canza zane ba, "oh good" yafada tareda juyowa ya dube Ladi yace "idan su Alh sunzo kice dasu su sameni a office" Ladi tace "to likita" ya juyo kan Safna da har yanzu kukan take yace "sorry stop crying please, zaki jazawa kanki matsala yanzu bakya bukatar kuka, saboda kanki kinji ko" nanma dai haka take Safna ko uffan batace ba. Dr yace "Allah ya kara lafiya" yafita. Kubiyoni danjin labariโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Takun dai๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Writer ๐Ÿ’Manshat๐Ÿ’… {Luv u all sweet friend}๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜ [10/23, 3:17 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„*BAKIN IYAYE*๐Ÿ‘„๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ *Na* ~Mrs phareesy~ 3โƒฃ6โƒฃ Alh kabir ne shida Haj Fatima a zaune kan wasu fararin kujeru. Alh kabir yace "Haj ya kamata muje gida sai a turo mai aiki tazo ta kwana da ita zuwa gobe sai musan mafita" Haj Fatima tanisa tace "to alh hakan ma yayi yayi ko yarannan hankalinsu zai tashi tunda munce musu muna hanya" Alh kabir yace "hakane, yanzu bari naje na sanarma Dr". Ya kama hanyar office din Dr. Wayar sa ce ta fara rura, ya daga yayi sallama tare da cewa " Yaya ya gida?" Can bangaren aka amsa "lafia lau Kabir, ya ankayi na tambaye Lukman yace kun gayamai kuna kan hanya tun 6:30pm amma yanzu har 9:30pm baku iso ba, lafia kuwa?" Alh kabir yace "eh hakane yaya amma ansamu wata matsala ne shiyassa, yanzu haka muna asibiti wat-" asibiti kuma? Lafiya? Miya faru? Alh kabir yace "ka kwantar da hankalin ka yaya wata fa boyar Allah ce tayi accident muka sameta a gefen hanya ko motsi batayi, shine muka taimaka mata" yace "ayya to ya jikin nata dasauki?" Alh kabir yace "to da sauki za'ace amma saida aka sakamata jini ma" Alh Aminu ya jinjina al'amarin tareda mata fatar samun sauki. Yace "ai yakamata ku dawo gida zuwa gobe kunsan fa yaranku na kewarku kunyi 1mouth bakwa gida" Alh kabir yace "ai yanzu gidan zamuje kafin zuwa gode musamu mafira" Alh Aminu yace "to Allah ya kawoku lafia" yace "ameen" ya karasa office din Dr ya sanarmai. Dr yace bakomai zasu iya tafiya tunda patient dinku tana bacci kuma zata iya kai gobe saboda batason hayani" Alh kabir yayi godia sosai suka fito asibitin. Momy bata farka ba sai bayan sallar bagrab ta farka tana tunano abinda yafaru. Allah ta nema sauki akan al'amarin tareda da tashi ta nufe toilet ta yo alwallah. Fitowarta ta tarad da Faisal kan gado a zaune ya zuba tagumi, Momy tace "kai Faisal lafiya? Yace " Momy ba aunty Safna bace tazo gidannan dazu ba? Kuma har da kuka ta fita tayi accident" sai ya fashe da kuka" gaban Momy ne ya fadi tace "Kai Faisal waya gayama wannan maganar?" Cikin kuka yace "da muka dawo taga islamiyya ne driver ya daukomu na hango motar kuma kamar aunty Safna ce acikin motar" Momy tace "ba ita bace sai idan mai kama da ita ce, kasanfa ana kama duniya kaima yanzu zaka iya ganin mai kama da kai" Faisal yayi dariya yace "a'a ni Momy dake kawai nake kama" Momy tayi murmushi na takaici a zuciyarta tace "da gaskiyar Faisal insha'allahu itace tayi accident ya Allah ka hadata da hannu na gari" Faisal ya katsemata tinanin data zurma da cewa "yanzu Momy kenan ba aunty Safna bace?" Momy tace "eh aunty'nka tana gidanta" Faisal yace "ni Momy wlhy inason zuwa gidan aunty Safna ko dan naga yaranta amma nasan Dady bazai barniba" Momy tace "kar nasake jin zancen zuwa gidan Safna ga bakinka idan ba haka ba zan hadaka da Dady'nku" Faisal yace "na bare Momy dan Allah karki gayamai kinsan inason yasaimin mota idan na gama prmry" Momy tayi dariya tace "to kadaina, wai ma kayi sallar magrib ne Faisal?" Faisal yace "tare da Ya Jabbar ma" Momy tace "yazo kenan?" Faisal yace "tun tuni ma tare mukayi sallah yana dakinsa" Momy tace "to kaga tashi kaje parlor ni zanyi sallah idan na idar zan fito muci abinci" Faisal yatashi yana dariya yana "ashema Momy kece bakiyi sallar ba" Momy tace "zan kamaka ai" ta karbarta sallar. Hafiz daya kama hanyar gidan malam baiyi parking ba sai gidan a waje ya tsaya yakira mlm salman yace ya iso gidan. Mlm salman yace "to gani nan" mlm salman ne ya shigo ya tarad suna wasa da Aisha matar sa yace "lallai kinsamu yara yau wannan wasar haka ko abar miki su ne?" Ayman tayi saurin ciwa "eh abarmu a nan" Aisha tayi dariya tace "eh idan Momy'n su zata barmin mizai hana naso ko kuwa malik bakace komai ba ko bakaso abarka a nan?" Malik yace "inaso aunty" mlm salman yace "kunga kuzo muje ga abbanku can yazo" Ayman tace "yeeh ga Abi yazo malik zo muje" Aisha tace "lallai Ayman tunda Abi yazo zaku barni ko" Ayman tazo dai-dai kunnin Aunty Aisha tace "zamu dawo ai zan cewa Momy adinga kawomu a nan duk ran weekend" aunty Aisha tace "Allah Ayman promise?" Ayman tace "I promise aunty" aunty Aisha tace "to kuzo kuji" ta jaho hannunsu duka suka shiga daki. Mlm salman yace "to nidai idan kun gama ina waje kizo dasu" yafita. Side dinta ta shiga dasu ta dauko wata leda tace "Ayman karbe wannan" Ayman ta amsa ta buda, wowwww! Ayman ta furta tace "chocolate nd sweet๐Ÿ˜‹ kai aunty mungode fa" aunty Aisha tayi murmushi tajaho hannunsu suka fito. Su Ayman sai hannu sukema aunty Aisha, Hafiz yajasu suka bar wajan. Kubiyoni kusha labariโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Takun dai๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Writer ๐Ÿ’Manshattt๐Ÿ’… { luv u all sweet friend๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜} [10/23, 3:17 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„ *BAKIN IYAYE* ๐Ÿ‘„๐Ÿ˜ญ๐Ÿ™† *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜ 3โƒฃ9โƒฃ Zainab ce ke zaune kan kujera a parlor da cikin ta wata 6, tana kallon wani film a *Arewa24* wanda sukeyi shirin na matu'kar burgeta wato *Dadin kowa*. Haj saratu ce ta shigo tana waya da Alh. C,,R,,O. Bayan tazo da zauna kan kujerat da zainab take zaune tada cewa "angama ranka ya dade" ta katse wayar, tana cewa "sister kenan, kinanan kina kallon mutumin naki sallau ko" ta fada tana dari. Zainab tace "Aunty kenan kinsan jiya ina school bansamu damar kallon saba shine yau suke mai-mai nake dan kallawa" Haj saratu tace "hm lallai wannan cikin da kwazabar kallo yake" tafada tana mai nuna cikin zainab na yamata kyau sosai kamar ka dauketa ka gudu๐Ÿ˜‚. Zainab tayi dariya tace "aunty kenan" Haj saratu tace "nidai ma ba wannan ba, Alh ne yace yanaso amai kunun geda" zainab tace "ok bakomai aunty bari naje kitchen na dafa masa" Haj saratu tace "a'a zauna kisha kallo lafiya" zainab tace "ai da kibarshi kawai nayi zan iya ai" Haj saratu tace "kinsan Alh bayason aikin masu aiki, da hajara ma zata iya, bari kawai naji yanzu zan gama nadawo" zainab tace "to aunty adawo lafia" Haj saratu ta fice kitchen. "Assalamu alaikum, Honey!!!!" Hafiz ya fada yana shigowa. Amina tace "lafiya ake kwalamin kira tun a waje?" Hafiz yace "sorry Honey, Allah nadawo ne a gajiye" Amina taja tsaki ta cigaba da latsar wayarta. Hafiz yace "Honey yunwa nakeji wlhy" Amina ta yamutsa fuska tace "acan din dakaje bakaci ba ne?" Hafiz yace "eh wlhy kinsan banason cin abincin waje" Amina tace "Allah ko?" Hafiz yace "kinga nifa wannan wasar badani ba yanzu kibari idan na waske sai muyi amma yanzu yunwa nakeji sosai" Amina tace "Bangirka da kaiba" Hafiz yace "haba Amina kamarya ina matsayin mijinki kice bakiyi girki daniba haba" tsawa Amina tayimai tareda da cewa "kaii Hafiz vari kaji nagayama nifa ba boya bace dazan dinga ma girki da sauran aikin gida, ni ko a gidanmu ba'a sani aiki sai dai a dafa a bani, tun yaushe nake gayama bazan iya dawainiya da kuba kaida wadannan kucakan yara? To kasani tun huri kasan inda dare yayima kaje ka nemo masu aiki dazasu iyama bauta amma ba Amina ba" rungumu ta yayi, yayi kiss dinta yace "haba Amina kinsan fa bana cin abincin masu aiki dan Allah ki tausaya min. Zan nemo miki masu aikin but bada girki ba" kwace kanta daga jikinsa tayi tamike tsaye tace "wllhy wlhy wlhy Hafiz sau nawa na rantse ma ? Wallahi bazan iya girkin gidannan ba" wayarta ta dauka ta fice fuuuuuh..... Hafiz a inda tabarshi ya kusan 20mints yana dogon tunani. Cikin sa ne ya motsa yatuna da yaransa. A dakin su ya shiga ya tarad dasu a kwance gwanin ban tausai, yunwa tacisu. Da sauri ya nufesu ya. Malik ne ya sakarmai wani murmushi, Ayman tace "Abi dan Allah a maidamu gidan ummi gun aunty safiyya nan ba dadi" Hafiz yace "to Ayman" malik yace "Abi yunwa nakeji sosai" Hafiz yace "bakuci abinci bane?" Ayman yace "tunda muka dawo daga school bamuci komai ba" Hafiz ya tausayawa 'ya'yan sa (Hafiz yama manta da akwai Safna a duniya kwata-kwata baya maganar ta) yace "kuzo muje" wanka ya musu tare da shiryasu suka fito parlor. Anan suka tarad da Amina tana waya da Momy mamar ta kenan. Tana cewa "ai mom komai yana tafiya dai-da-" katse wayar tayi sanadiyar ganin Hafiz tareda su Ayman. Hafiz ne yace "Honey zamu gidan Ummi" kallon sa tayi ta zubar a kasa tace "a dawo lafiya" Hafiz yace "Allah yasa" suka fita. Amar ne yashigo tareda cewa "Aunty amarya ananan ana kallon?" Yana dariya ya zauna kusanta. Zainab tace "eh Amar ya aikin?" Yace "Alhamdulillah wlhy yau ke kadaice a parlor ina momcy? Zainab tace " tana kitchen tana acikin kunu kasan babanku da sun kunun geda" Amar yace "Hakane wlh ai dad akwashi da sun kunun nan kuma fa ko dadi bashida" ya yamutsa fuska. Zainab tace "Kaine dai bakasan dadin sa ba" yadan kifa Kansa kan hannun kujerat yace "kawai abune dai irin na dad ai kuma banga kuna shaba". Sadiqa ce ta shigo dawowarta daga school kenan. " Yaya Amar ina huni?" Tafada tana mai kama hanyar dakinta. Amar yace "kee zo nan" sadiqa tatako tana murguda baki tasan maganar daya ce. Amar yace "akaina zaki tsaya ne?" Yana mata tsawa. Da sauri sadiqa ta zauna tana yamutsa fuska yace "ni kadai kika gani a parlor'n? Ita wannan bazaki gaida ta bane?" Sadiqa ta murguda baki tace "banganta bane Ya Amar". Tassssss..kakeji mari. Zainab tace " haba Amar miyassa ka mareta?" Amar yace "aunty Amarya kibarni da ita kawai wlhy saina gyara musu zama a gidannan itada Rahma" Zainab tace "ai da baka mareta ba kabarta kawai" Sadiqa anan ta dinga kuka, Amar yace "zaki bar gurinnan kosai ba tattakaki? Stupid kawai". Tashe tayi zata tafi sai ga Haj saratu tace " Mike faruwa ne inajin yaya tun a kitchen kamar harda k'arar wani abu?" Amar yace "Momy wannan yarinya idan vatai hankali ba saina gyara ta a gidannan" haj saratu tace "wai minene? Amar yace " Rashin kunyar da sukema aunty amarya yayi over a gidannan ita da Rahma, yazata zo ko gaishe da ita bazatayi ba wai har ni zatace ma bata ganta a parlor'n nan ba" Haj saratu tace "kamin dai-dai Amar. Ke kuwa idan kun fasa ba halattatun 'ya'ya bane. Kuma zan gayawa mahaifinku idan yazo" Amar yace "Momy basai ma kin sanarwa Dady ba ni nan zan gyara musu zama wlhy" Zainab dai tana zaune batace komai ba. Haj saratu tace "Zainab kiyi hakuri da duk abinda yarannan zasu miki kar ki sake ya shiga a ranki" Zainab tace "ba komai aunty Nima ina Baku hakuri" Amar yayi tsaki ya fice dakinsa. Uncle Usman ne zaune a office yana rubuce-rubuce. wayarsa ce tayi ring akan screen din an rubuta *Dr I.S* dagawa yayi yana mai cewa "Dr ya aikin?" Can bangarin "Alhamdullah" yace ya aikin Yaya Hashim fatan an dace?" Whatt๐Ÿ˜ณ innalillahi wa'innailaihirraji'un!!! Wasu zufane suka karyo masa sharkaf, w gegece yace "Sun mutuuuuu??????????????????". Kubiyoni danjin amsarโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Takun dai๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Writer ๐Ÿ’Manshat๐Ÿ’… {luv u all friends}๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜ [10/23, 3:17 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„ *BAKIN IYAYE* ๐Ÿ‘„๐Ÿ˜ญ๐Ÿ™† *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜ 3โƒฃ8โƒฃ *Amadadin yan wannan group nawa mai taren albarka wato ๐Ÿ’Manshat๐Ÿ’… Novels๐Ÿ“š Zallah๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Muke muku murnar kammala novels dinku ~Dear Afrah~ JUMAYMA (yar bincike) nd ~Sis Nuceey luv~ OMAR KO FAROOQโ“ hakika munyi k'okari sosai Allah yabiyaku ya kara basira da zakin hannu๐Ÿ˜˜* Washe gare tun da asuba su Dady suka fito domin tafiya England. Dady ne shida zuri'ar sa kaf a harabar gidan. Dady yace "to mukan zamu tafi" uncle Usman ne yace "Yaya Allah yakiyaye hanya, yakuma sa ayi a sa'a" uncle Farooq ma haka yafada. Duk hurin aka amsa da Ameen. Bayan duk su Umma matar uncle Usman kenan da Ammi matar uncle Farooq. Duk sunyi bankwa na da momy tare da hugging din junansu. Momy tace "har yau wa gobe dai ina mai dad'a baku amanar auta na Faisal, dan Allah kukular min dashi bisa amana". Mota biyu ce suka shiga dayar Dady da yan uwansa uncle Usman da uncle Farooq wacce driver ne ke ja. Sai dayar kuwa itace Momy take ciki tareda Jabbar da Umma matar uncle Usman. A haka suka kai airport, acan suka tarad da Dr I.S basu jima ba jirginsu ya tashi sai England. A gidan Ummi kuwa yau shirin biki kawai akeyi anyi komai da komai da yake ba wasu event bane za'ai. Safiyya ce itada su Ayman sai shirya su take zasu je school, su Ayman duk da juriyar su amma sun kosa suga ummar su wacca har yanzu ba'a ko maganar ta a gidan sbd Ummi tace abarta har ta gaba abinda take,tayu ma yaji ne tayi takoma gidansu. Ayman ce tace "aunty Safiyya har yanzu Momy bata dawo bane" wadansu hawaye ne suka zubu mata lokaci guda tace "Ayman zata dawo ne gode karki damu kinji" Ayman tace "ni aunty safiyya inaso naga Momy" Safiyya ta rungumo su duk har malik da shi harya barma Allah ya daina kuka yanzu tace "kuyi hakuri Allah zai saka muku akan wannan al'amarin" malik yace "aunty miyassa kike kuka?" Safiyya tayi saurin share hawayen ta tace "ba komai karkuyi latti bari na shirya ku" tufafi tasaka musu tareda dauko school bigs dinsu ta dauko musu suka nufo dinning. Amina ce a kan dinning tana breakfast kasancewar akwaita da ci kamar gara๐Ÿ˜‚ shiyassa take rigan kowa breakfast a gidan. Isowa sukai a dinning table din can dayar chairs dake gewaye da table din ta aje musu school bags dinsu, ta zaunar dasu kan sauran kamar yadda ta saba saboda itace ke lura dasu sosai a gidan. Chicken pepper soup ne sai tea nd bread da kuma sweet patato ball, bayan Safiyya ta bode kulolin da ke a jere kan table din tayi wani wawan tsaki tare da cewa "wayyo Allah na manta da indome din Malik wlhy" Ayman tace "Nima aunty safiyya zanci indomen yau" safiyya tace "harda me Ayman?" Tace "eh aunty banason wannan" ta nune abincin da Amina keci. Safiyya tace "karku damu yanzu zan hado muku ita kinga ba huyane da ita ba yanzu zan dafa cikin 20mints" mtwzss Amina taja tsaki ta ce "aikin banza adaiyi agama da wadannan agololin" har safiyya ta juya ta nufe kitchen ta dawo tace "kee waya saka wannan k'azamin bakin naki? Ubanwa yayi dake dazaki sakomuna baki acikin magana? Wai ma to dakike cewa agololi acikin ke da su waye agolan?" Amina tace "kinsani ai kuma" safiyya taja tsaki tace "ke kinsan sunfiki a gidannan SBD su gidan babansu suke kuma gidan kakarsu gidan kakansu, kefa? Ba dangin iya bale na Abba, banza kawai" ta juya ta nufe kitchen tabar Amina a tsaye tana famar jidali. Can kuma tajuyo gun su Ayman tace "kuko dan ubanku zan hadu daku wallahi sai na gyara muku zama" taja tsaki tabar wajan. Yau dai ta kama ranar assabar inda jama'a da dama sun halacce dauren auren *Hafiz Abubakar Mai Makka* da *Amina Sulaiman Mai Makka* akan sadaki dubu hamsim. Ansha biki an rak'ashe wanda a dare aka dauke amarya zuwa gidanta da yake a *Mabera* daga can ne aka huce party. Basu da dawowa ba sai karfe 1:00am bayan sun dawo gida kowanne ya huce dakinsa ya watsa ruwa. Amina kuwa wani mayen wanka ne ta dauka cikin night gown iya gwaiwarta ta tsaya ta hau gado ta kwanta bata jima ba Hafiz ya shigo shima yayi shirin bacci. Nidai Manshat a nan na rufo musu k'ofar na tattara yan komatsaina na fice. Safna kuwa tana gidan Alh kabir ba uhm bale magana, kowa kallo kawai take biyarsa dashi Haj Fatima ce ke dawainiya da Safna. Zaune suke itada mai gidanta wato Alh kabir tace "Alh ya zamuyi ma wannan boyar Allah?" Alh kabir yace "Haj bamuda mafita wacce ta huce mu rungume wannan boyar Allah abisa yar uwa a garemu tunda bamusan taba bamusan kowa nataba yar nan garin ce ko ina oho" Haj Fatima tace "yawwa Alh ina jakar kayanta da muka tsinta a motar ta inajin baza'a rasa wayarta ba kaga sai mukira muji" Alh kabir yace "hakane kuma fa Haj kinzo da shawara mai kyau" suna a dakin ki nace ladi ta saka a waldrop je ki dauko" haka Haj Fatima ta tashi taje waldrop ta dauko handbag din safna, akai rashin sa'a ba waya a ciki ba wata sheda da zata taimaka musu hurin gane yan uwan Safna. A gidan Hafiz kuwa soyayya ake zubawa zallah inda Hafiz duk ya zauce akan Amina ita kuwa sai nuna isa take tana batsewa. Yan aiki aka samo mata SBD tace ita baxata iya aiki ba dan ko a gidansu bata aiki. Haka Hafiz jiki na rawa yaje yasamo mata yan aiki. Kubiyoniโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Takun dai๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Writer ๐Ÿ’Manshat๐Ÿ’… {luv u all friends} [10/23, 3:17 PM] โ€ช+234 703 632 4075โ€ฌ: ๐Ÿ™†๐Ÿ˜ญ๐Ÿ‘„ *BAKIN IYAYE* ๐Ÿ‘„๐Ÿ˜ญ๐Ÿ™† *Na* ~Mrs phareesy~๐Ÿ˜˜ 4โƒฃ0โƒฃ "Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un" kadai uncle Usman ke nanatawa. Office din yafito agegece yashiga mota. Gida ya koma can ya sanar musu da mutuwar su dady da momy a hadarin jirgin sama. Wannan shine sakon da Dr I.S ya gayawa su uncle. Bakin ciki da tashin hankali marar adadi ne ya bayana acikin wadannan family ganin mutuwar Dady da Momy. Wanda yasa Jabbar harda kwanci a asibiti, su uncle ma sunyi koka wanda bai misiltuwa, sunji bakin cikin rasuwar dan uwansu da matar sa. Hafiz kuwa tafiya yayi da su Ayman gidan Ummi acan sukaci abinci basu dawoba sai dare. A gidan Alh kabir. Safna har yau bata canza zaneba idan kaganta bakace tana cikin wani hali ba. Haj Fatima abu duk yabi ya dameta. Safna ce zaune a parlor tana kallon TV ta maida hankalin ta akan TV'n kamar mai jin abinda suke fada. Ganin shigowar Lukman ya huce fuuuuuh! Yasata juyawa kallon sa. Bayan sun kammala labarin su sai kuma suka fara sanarwar kamar haka: *A yau muka samu labarin rasuwar babban dan kasuwar nan wato Alh. Hashim Al'ameen da matarsa sakamakon faduwar jirgin sama ayanyar su ta dawowa daga England. fatan Allah yayi masa rahama* Juyowar da Safna zatai taga an nunu pic din *Dady* wani iho ta saki wanda koni kaina Manshat saida na tsorata..... Haj Fatima na a daki tajiyo ihon Safn, jikinta na bari kamar zata zame ta hauro kasa Allah ne kadai ya tsare ta da faduwa kasa.. Safna ta tarad a tsaye kan TV tana nunin TV'n tana kuka mai ban tausayi nan aka dauke huta. Haj Fatima bataga pic din ba. Dai-dai ita ta tsaya tarugumo ta tana lafiya? Safna kuwa ta kara zubewa kanta tana wani kuka tana kiran "wayyo IYAYE na" gaban Haj Fatima ne ya fadi tareda godiya ga Allah tace "iyayen ki kum-" Alh kabir ne ya shigo yace "Haj kinanan kina aikin ko" ganin Safna na kuka mai sauti yasa yakaraso. Haj Fatima tace "Alh ta warke, tayi magana yanzu sai dai kuma batakoma cewa komai ba" Alh C,,R,,O ne ya shigo tareda sallama yace "Kabir kabarni a tsay-" ganin Safna yasa mai ida maganar saba. Tsaye Safna ta tashi ta nuna C,,R,,O tace "C,...R... kai๐Ÿ‘‰๐Ÿป๐Ÿ‘‰๐Ÿป๐Ÿ‘‰๐Ÿป" luuuuuu ta zube kasa somammiya. Haj Fatima tabita a kasa tana "innalillahi wa'inna ilaihirraji'un""""" Alh kabir shima ya rikice but yace "Yaya ban gane ba, dama kasan ta ne?" C,,R,,O yace "dama itace wanda kuka taimakawa kabir" "eh itace kasanta ne?" C,,R,,O yace "to ai itace yayar Zainab wacce nacema ta bata yau tsahon wata biyu ba labari" Alh kabir yace "Allah mai iko itace wlhy yaya, to amma mi yasa ba'a nrmeta ba har tsahon wata biyu Yaya"? Alh C,,R,,O yace " yanzu dai ba wannan ba idan ta farka zakuji komai" ruwa aka dauko aka juye mata a jikinta, wani sassanyar ajiyar heart tayi tareda farkawa tana hawaye. Haj Fatima tace "Safna ki kwantar da hankalinki ki daina kuka ki gaya muna labarinki idan kina neman taimakon mu, muku insha'allah zamu taimaka miki, munaso muji labarin rayuwarki" wasu hawaye ne kuka kwararo mata ta fara da cewa: *Da farko nidai sunana Safna Hashim Al'ameen.............* har zuwa karshe ta kwashe komai ta gaya musu. Sun jinjinama al'amarin kuma sun tausayawa Safna sosai, Haj Fatima harda hawaye akan tausayen Safna. Alh kabir yace "hakika acikin labarinki akwai abun ban tausayi da al'ajabi da kuma cin amana hadeda wa'azi, lallai tabbas kema kanki kin tafka *babban kuskure* na bijirewa umurnin iyayenki, suma IYAYEN naki sunyi *kuskure* na yimiki *BAKI๐Ÿ‘„* hakika *BAKIN IYAYE* yana tasirantuwa ga yaransu. Kuma ke kanki kinga illar kin bin umurnin IYAYE, tabbas ba wata riba da mutun zai samu a duniya matu'kar ya bijirewa umurnin IYAYEN sa iyaye abin bine saboda aya tazo acikin alkur'ani cewa: *Uban gijinka yayi umurni kada ku bautawa kowa sai shi, kuma IYAYE mu kyautata musu* saboda haka su IYAYE akuda yaushe umurnin su akebi ko kanason abinda sukeso ko bakaso. Sa'annan insha'allah zamuyi bakin kokarin mu na ganin mun dai-dai taji tsakanin ki da iyayen ki, haka shima mijin naki dan ki koma gidan mijinki uban 'ya'yanki". Wani tausayinta ya kama C,,R,,O na ganin yanzu ta zabe iyayenta akan mijinta amma kuma yanzu ne lokaci ya k'ore mata saboda iyayenta basa raye. Alh kabir ya cigaba da cewa" "Safna munan da kike gani mu muka tsintoki ne a kan titi kinyi accident muka kaiki asibiti watanki biyu a gidannan, kuma wannan da kike gani wato Alh Aminu Yaya nane shi uwa daya uba daya kuma shine mijin kanwarki Zainab" Kukan da take boyewa ne yaci karfinta. Haj Fatima tace "kiyi hakuri Safna insha'allah komai yazo karshe kinjiko ki daina kuka" Safna tayi musu godiya sosai haka Alh C,,R,,O ma tamai godiya. Alh kabir yace "ba komai ai duk wanda ya tai make wani sai Allah ya taimake shi, yanzu abinda ke akwai Haj kije kushirya ku fito muje gidan nasu". Haj Fatima tace " to Alh " haka suka shiga itada Safna sai sharar hawaye take. Suka shirya tsaf, suka fito. Mota suka shiga Alh kabir ke a mazanin driver sai Alh C,, R,,O a mazaunin bai vima driver sai Haj Fatima da Safna a baya. Haka suke tafiya ba mai cewa uffan. Sai ma Alh C,, R,,O dayake ta tinanin abinda Safna zataje ta tarad a gidan nasu a yau. Basuyi parking ba sai gate din gidansu Safna, daya cika da parking-parking din mototi na alfarma, hankali Safna yayi mugun tashi amma ta daure. huri suka samu suma suka Parker motar tasu. Fitowa sukayi safna sai kallon mototin take kamar wadda ta fito daga rugga. Tana tunanin wa ake ma aure a gidan nasu? Can ta tuna da *intisar* diyar uncle Usman kenan, tace "kai makuwa intisar ba domin kuwa bata isa aure ba to waye?" Ta tambaya kanta. Haj Fatima tace "Safna mikikewa tinani haka" Safna tace "ba komai mama" cikin gidan suka shiga. Nanma hankalin safna ya tashi ganin dubban mutane a zaune kai da ganin zaman basu kasan ba lafiya ba. Alh kabir ya dube dan uwan nashi dubin tuhuma ganin hankalinsa bai tashiba da ganin wadannan mutanin. Haj Fatima da Safna suka isa cikin gidan. Ganin kowa azazzaune ya kara tabbatar mata da ba lafiya ba, duk hankalinta a tashe. Zainab da tsulun cikin ta tataso ta rungume Safna tana kuka mai ban tausayi nan ne fa Safna ta gidime tana "lafiya Zainab fada min mike faruwa na ga mutane a ko'ina wasu na kuka pls n pls Zainab" takarasa maganar da wani iho, Zainab ta kara sautin kukanta tace "aunty Safna Dady da Momy sun mutu a hatsarin jirgin sama" Safna tace "innalillahi wa'inna ilaihirraji'un" ta fada kan kujera tana kiran "ya Allah ka safsaftamin wannan musifa" hannuwa bibiyu ta daura a kai tana cewa "wai ni wani laifi nayima Allah ne dayake jarabani ta wannan han-"" da sauri Haj Fatima ta rufe bakin Safna, itama kukan take. ๐Ÿ’žMy lvly dad Allah yabaka lafiya yasa kaffara ce๐Ÿ‘๐Ÿป Pls frnz kuma Dady na addu'a Allah yabashi lafiya๐Ÿ‘๐Ÿป๐Ÿ˜ญ Kubiyo niโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿปโœ๐Ÿป Takun dai๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Writer ๐Ÿ’Manshat๐Ÿ’… {Luv u all dear friends๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜} Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels