Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story& written by mmn fareesa *GODIYA* Alhmdllh ala kulli halin🙏tsira da amincin Allah su tabbata ga shugabanmu annabi Muhammad (S W A) da ahlayensa da sahabbansa. ALLAH nagode maka daka bani ikon Fara wannan book. Yadda nafara lfy Allah kasa na idar lafiya. *Gargad'i* Banyarda wani ko wata ba su canza mun novel ta kowace siga ba. In kunne yaji jiki ya tsira. *Abin lura* Ya kamata ace muna d'aukar abinda ya dace muna yin amfani dashi, muna yin watsi dana banza. BISSIMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM 🅿️1&2 Kyawawan y'an mata ne zaune su ukku acikin mota a back sit, yayin da wata guda ke zaune a front sit kusa da driver, kasancewar sun dawo daga skul zasu koma gida ne. Budurwar dake atsakkiyar su ce tayi ajiyar zuciya had'e da kallon ta kusa da ita tace. "Hmmmm! Wallahi *Khadija* fargabar dawowar Yaya *mahmud* na keyi, sabo da nasan mun shiga ukku agida, sai mun zama bamu da wani sukuni wallahi." Ummi ta karb'e zancen da cewar. "Kin san fa ko ƙarshen wata inya dawo yayi two days walllahi jinina akan akaifa yake, balle kuma ace anmai doshi aiki nan gaba d'aya." *Khadija* ba tace komai ba, tayi dai shiru kawai tana ta sauraron su. sabo da ita wanda ma suke zancen akansa bata san shi ba. Zee dake front sit ta tab'e baki ba tare da tace komai ba, sai dai ak'asan ranta murnar dawowar shi take yi.. Cikin isa da raini ta cewa driver d'in. "Kai dallah yi parking." Bai ce komai ba yayi parking agefen hanya. Ummi ta kalli Maryam suka tab'e baki sbd ganin zee ta fita sun tsaya da wani boy friend d'in ta ibbi suna magana. Ahankali khadija ta d'ago dara daren Golden eyes ɗin ta ta azasu afuskar ummi, tukun ta buɗe baki cikin siririyar muryar ta tace. "Ko dai asauke ni na shiga adai-dai ta ne? Dan wallahi inada uzuri agida in mun koma." Ummi tace. "Ah ah wlh Abba ba zaiji dad'i ba, ya ga mun fito tare wani ya koma daban bari na mata magana." Tana fad'in hakan ta bud'e k'ofar ta fice zuwa gurin da zee suke atsaye Rumntse idanunwan ta Khadija tayi sabo da fitsari ne sosai ya kama ta tun a skul, amma sabo da tana da k'yan-k'yami yasa bata shiga toilet d'in skul d'in ba. Maryam ta dube ta tace. "Lafiya dai ko?" Khadija tace. "Lafiya lau fitsari ne nake ji sosai..." kafin Maryam tace wani abu ummi da zee sun shigo cikin motar. Maryam tace. "Dan Allah isah muje khadija ce keda uzuri wallahi." Mitss! Zee ta doka tsaki had'e da cewa. "Aikin banza da wofi, dama akan wannan *agolar* ce aka matsa mun? Wato uzurin ta yafi nawa kenan?" Banza sukai Mata, yayin da isah yaja motar suka nufi gida, dama duk cikin yaran gidan ya tsani zee sabo da ba tada mutunci da girmama manya, ko gemun ka najan k'asa indai kana ak'ark'ashin gidan su to ba zata girmama ka ba daga ita har mama *jummai* (mahaifiyarta). Suna shigowa get isah yayi parking suka fito. Zee tayi hanyar sashen su yayin da ummi, Maryam, Khadija suka nufi suma nasu sashen atare. Khadija dake ta sauri sabo da fitsarin daya kama ta,l ko sallama batayi ba ta shiga waiting parlour tana mai wucewa k'ofar sashen su. Hajiya hakimah dake zaune kan kujera taja tsaki had'e da cewa. "Ke zonan dan uwar ki baki iya sallama ba?" Jikin Khadija har rawa yake yi ta nufo gurin ta. Cike da tausayawa ummi da suke k'ok'arin zama tace. "Ayya hajiya tayifa sallama k'arar TV ce tasa bakiji ba." Wata uwar harara hajiya ta watsowa ummi, hakan yasa ummi Jan bakin ta tayi shiru suka zauna ita da maryam akan kujerun dake parlourn. Ahankali Khadija ta duk'a nesa da ita tana cewa. "Kiyi haƙuri hajiya dan Allah." Hakan ko yayi dai dai da fitowar Aunty (mahaifiyar Khadija). Kallon ta anty keyi cike da mamaki sabo da ganin ta tsigunne agaban hajiya hakimah kuma tasan yanzun taji k'arar anbuɗe get sun dawo daga skul. Cikin shan k'amshi hajiya hakimah tace. "Ki kiyaye rashin k'in yin sallama aguri ga mutum, domin ko hakan na nuna bashi da tarbiyya, dan haka tashi kije." Jiki babu laka Khadija ta tashi ta kalli anty ba tare da tace komai ba ta nufi wata k'ofa. Anty bata ce komai ba ta dubi su ummi tace. "Kun dawo daga skul d'in?" Atare gaba ɗaya suka amsa mata da. "Eh anty sannu da gida." Tace. "Yauwa." Tana barin parlourn. Tab'e baki hajiya hakimah tayi had'e da cewa. "Kilibabbun banza, zaku tashi kuje ku had'a kayan guga da aka kawo kujeran ko gulmar zaku tsaya yi ne? Ai gara wannan yaron ya dawo koya gyara muku zama! (mahmud). Tashi sukayi ummi tace. "Dan Allah hajiya da gaske gobe Yaya zai dawo?" Banza ta musu basu kuma cewa komai ba suka bar parlourn. Hajiya kuwa Sai da aka Kira magrib tukun ta tashi ta shiga ciki. *********** Khadija na nufar shashen anty toilet ta wuce tayi buk'atar ta, kafin ta fito anty dake zaune kan bed ta dube ta had'e da cewa. "Laifin me kikayiwa hajiya?" Sun kuyarda kanta tayi had'e da cewa. "Na shigo banyi sallama ba!" "Daga yau karki kuma hakan sabo da ba dai-dai bane kina jina?" Ahankali tace. "Eh." Anty tace. "Khadija bana son fitina ko kad'an, wllahi inba cin alhaji yace ki dawo nan da zama tunda umma ta rasu naso ace gidan yaya Abbas kika koma, bazan iya matsa musu ba tunda ya damu da ke k'in amincewa ta ba dai-dai bane zaiji bbu dad'i, dan haka Allah ki zauna da kowa lfy agidan nan babu ruwan ki da kowa." Ahankali tace. "To insha ALLAH." Anty tace Kin ga gobe yayan su zai dawo daga Abuja acan yake aiki, amma yanzun anmai doshi nan. Nasan halinshi baya shiga harkar kowa agidan nan, tunda nazo Yana bani girma inhar yazo ƙarshen wata yayi week end, sabo da haka ki girmama shi shima yayan ki ne." Ahankali tace. "To" kawai. Anty tace. "Yaya karatun naki to, kina dai ganewa ko?" Cikin sanyayyar muryar ta tace. "Eh anty alhmdllh Ina ganewa, kinga yaune zuwa na na ukku a skul d'in amma alhmdllh wlh." Anty tace. "Masha Allah! Ai haka akeso." Kiran Sallar magrib ya saka su yin shiru, khadija ta wuce toilet sabo da tayi alwallah.. *Asalin labarin* Alhaji Adam d'an asalin k'auyen shema ne dake jihar katsina. Su ukku ne agurin iyayen su. Adamu sai bello da k'anwar su binta. Sun taso da tarbiyya tare da ilimin addini dana zamani. Binta primary skul tayi aka mata aure a kano. Yayin da Adam da bello suka cigaba da karatu had'e da kasuwancin su na siyar da kayan gwanjo. Bayan Adam yyi diploma mahaifinsu ya rasu, hakan yasa suka siyar da gidan su da gonakin su suka dawo kaduna da zama tare da mahaifiyar su (inno). Cikin hukuncin Allah Adam ya had'u da hakimah sukayi aure, kasancewar babban gida ne ya sata agidan su aka jamusu ƙofar su daban. Ahankali kasuwancin su ya fara haɓɓaka har suna zuwa garuruwa sarin kaya. Bayan wani lokaci hakimah ta haifi mahmod, alokacin Kuma bello ya had'u da jimmai. Itama dai anan aka kawo ta bayan auren su aka ja musu katanga. Babu laifi suna zaune lfy da juna duk inno Bata shiga harkan su sai dai agaisa amutunce. Sai dai kuma Allah yayiwa jummai hassada duk abinda mazajen su zasuyi musu indai taga na hakimah yafi nata sai taji haushi aranta, amma afili bata nunawa. Ana ahaka hakima ta haifi d'anta na biyu yusuf, akuma lokacin jummai ke kwaikwan cikin ta na fari. Zuwa lokacin data haifi kamal duk mazajen su sun Sami aikin gwamnati. Acikin wasu shekaru aka canza ginin gidan zuwa na zamani, akayiwa kowa sashen sa daban, itama inno sashen ta daban. Ayanzun haka alhaji Adam (Abba) yana da ƴaƴa Mahmoud, yusuf, kabir, ummi, maryam, sai auta salim.... *Mahmoud* Saurayi ne d'an kimanin 35yrs. Ya kammala karatun sa na mass com (d'an jarida) har an d'auke shi aiki a Abuja duk karshen month yake zuwa kaduna yayi 2 days kafin ya koma. Mahmoud kyakykyawane ajin farko, akwai class da miskilanci had'e da shank'amshi. Dogo ne wankan tarwad'a, yana da k'atuwar sallaya atsakkiyar goshin sa dake k'aramishi kyau, bai cika dariya ba saita Kama, murmushin sa kuwa sai ya ga dama yake yi, inya had'e rai saika d'auka besan meye dariya ba. gaba d'aya yaran gidan najin shakkar sa da tsoron sa sosai, sabo da baya wasa da yaro ko ya sakar musu fuska, in kuwa kama sa laifi to ka shiga ukku aranar. Har yanxun beyi aure ba, be kuma da niya, asalima beda wata budurwa duk da kuwa tururuwar y'an matan dake cewa suna sonsa, kasan cewar sa d'an jarida mai farin jini. Mahmoud yana son hajiya hakimah mahaifiyar sa tamkar ransa, da wannan damar tayi amfani wurin cusa mishi *khairat* d'iyar k'anwarta ce uwa d'aya uba d'aya, ba dan yana so ba ya amince zai aure ta. Ayanzun an ajiye magana data kammala degree d'in ta nan da shekara ɗaya za'a yi auren su. Wannan kenan! *Alhaji bello* da mama jummai yaran su biyar. Kamal ,Hakeem sai zainab(zee), hafsat,sai auta bilkisu. duk cikin yaran mama jumai tafi son zainab sosai, kasancewar duk wasu halaye na zainab duk na mama jummai ne, sannan ayan zun haka burin mama jummai mahmud ya auri zainab, sabo da tana son shi, sannan gefe guda Kuma Mahmoud yana da kud'i sosai, yana taimakon iyayen su duk da suma suna da shi. Dukda Yana aiki Amma Yana business nasa shima. Zainab nada son kwalliya da fafa (k'arya), ko acikin friends nata nunawa takeyi Abba shine mahaifinta ba daddy ba. Ayanzu haka tana lavel 3. Kaf samarin gidan sashen su daban, suma.kuma akwai kyakykyawar fahimta da had'in Kai atsakanin yaran gidan. Anty asma'u (maman Khadija) Basufi shekara 1 da watanni ba da auren su da Abba (alh Adam) bayan ansha fitina da hajiya hakimah akan bata yarda ba, daga baya dole ta haƙura sabo da be fasa ba. Anty sun rabu da baban Khadija sabo da baya san haihuwa, bayan ta haifi khadija ta sake haihuwar namiji Abdullah, da gashi sai inta samu ciki ya rik'a b'arewa, ashe shine ke zubar mata, sai da tayi b'ari yakai kusan sau biyar tukun taje asibiti aka bincike ta, anan suka shaida Mata komai, itama kuwa takoma ta shaidawa iyayen ta, yayan ta Abbas yace dole araba auren. wannan shine dalilin rabuwar asma'u da jafar (mahaifin Khadija), sai jafar ya amshi abdallah, ita kuma Khadija ta zauna awurin anty agaban iyayen ta, bayan sunyi aure da alhaji sai ruk'on khadija ya dawo wurin kakar ta hajiya, shine last week ta rasu sai Abba yace khadijar ta dawo nan da Zama. Ayanzun haka anty nada d'a guda agidan alhaji Adam, (Adam khalifa ake kiran yaran dashi bazai wuce 8 month ba). Wannan kenan. Khadija yarin ya ce y'ar kimanin shekara shatakwas. Ayanzun haka suna label 1 ita da ummi, yayin da Maryam ke label 2 kasancewar yanzun atare suke tafiya skul sbd duk skul d'aya suke. Aweek end Kuma suje islamiyya safe da marece, sauran rana kun Kuma da dare ƙarfe 8 malamin su ke zuwa su zauna karatun hadisai da sauran littattafai na addini, sai 10 suke komawa cikin gida su kwanta. Hakan kuma duk aikin Yaya Mahmoud ne, shine ya turo mutumin Yana biyan sa duk wata, acewar sa babu wacce zatayi fira ko chats gara suyi abinda zai amfane su. Zee kuwa ba wani zuwa take yi ba sai in yaya Mahmoud na gidan. To ko yanzun da zuwan khadija gidan ba tafi 5days ba, haka tasamu anayi kuma anty tace itama ta rik'a fita d'aukan karatun duk da khadija tamayi saukan alk'ur'ani Mai girma tun last year. Khadija na da hankali da nutsuwa had'e da sanyin hali, sai dai bata san raini da wulaƙanci ko kad'an, shiya sa tunda tazo gidan jinin su be had'u da zee da mama jummai ba. Khadija farace ba za'a kira ta gajera ba kuma baza'a kira ta doguwa ba. Kyakykyawace sabo da ta gado kyawun agurin mahaifinta bafulatani ne... *Cigaban labarin* b'angaren zee kuwa tana shiga parlour ta Sami mama jummai azaune sai yaya Kamal dake kallo a parlourn. Zama tayi tana sauke numfashi, kafin daga bisani mama tace. "Harkun dawo kenan?" "Eh mama ai yau munjima wallahi, kinsan wannan banzar yarin yar da ummi sune muka tsaya suka gama lacture guda da tuni ƙarfe 5 anan zata Mana." Tsaki Yaya Kamal yaja had'e da kallon zee yace. "Waike wace iriyar yarinya ce? Baki da mutunci ko? Wallahi yanzun inba kiyi sannu ba jikinki zai faɗa miki, Ina ruwanki da yarinyar da dududu ba tafi 5 days agidan nan ba, ko zaman ki take yi ne? To kiiyi k'ok'ari Abba yasan kin sawa rayuwar ta ido." Mittsssw! Ya doka tsaki had'e da tashi ya fice. Taɓe baki mama jummai tayi had'e da cewa. "Ai dama su maza basu san wani abu kishin kai ba, ke dallah rabu dashi shiya sani." Zee tace. "Wallahi mama na rasa me yasa na tsani yarinyar nan, dana ganta sai inji gabana ya fad'i, uwa uba Kuma kyawunta na bani tsoro wallahi!" Hmmmm! "Ke kuwa Ina ruwan ki da kyawun ta?" "Ba zaki gane ba mama, amma abardai maganar kawai. Mama tace. "To Allah ya kyauta, kin san gobe mahmud zai dawo ko?" Washe Baki tayi had'e da cewa. "Eh wallahi mama, gaskiya wannan karan ya kama ta kiyiwa dady magana ko da zai auri y'ar iskar yarinyar nan ( khairat) to afara bikin mu da shi, inyaso sai ita tazo ata biyu mana." "Kamar kin san abin da ke raina kuwa, amma wlh ba zai aure ta ba muddin bokaye da malamai na rayuwa, yadda ban zauna da kishiya ba haka kuma ƴaƴa na ma ba zasu zauna da ita ba, indai Ina numfashi aduniya shi kuma Mahmoud d'in muddin zai Mana gaddama ko yanuna girman kan ba zai soki ba to zamu gama dashi da uwarshi." "Wayyo Allah na dad'i mama! Ina sonki Ina alfahari dake amatsayin uwata!" Mama jummai tayi murmushi had'e da cewa. "Ke dai Allah ya kaimu goben lafiya har girki da wuri zamu shirya kije kikaiwa sakaran uwar shi abashi." Kafin zee tace wani abu hafsat ta shigo da unifoam d'in islamiyya ajikin ta, hakan yasa suka yi shiru sabo da gaba d'aya yaran mama jummai basa son abinda takeyi itada zee. Hafsat ta dubi zee tace. "Yaya zee ga assignment ɗina kimun anjima please." "Bazan yi ba, haka kawai, nima naji da nawa assignments d'in mana, kina ss3 har sai anmiki assignment ke ba zaki iya ba?" "Allah ya baki haƙuri ban gane ba ne shiya sa, kuma naga duk yau banga yaya yusuf ba dama shine nake tambaya in bangane abuba ko yaya kamal." Tab'e baki mama jummai tayi ak'asan ranta tana jin inama zainab ce keda kyawun hafsat, amma tana so ta takewa hafsat burki kar shak'uwa ta shiga tsakanin su da yusuf, domin ko kaf ayaran ta mata hafsat tafi su kyau, me yusuf yake da shi, bata tunanin hakan ma ya kasance, mahmoud kawai take ganin zai iya auren cikin yaran ta ta amince, sabo da kyawun sa da d'aukakar sa abin alfahari ne ace y'arta na auren sa, gashi kuma yana da kud'i... Sallamar Daddy ce ta katsewa mama jumai tinanin ta. "Daddy sannu da zuwa." Hafsat da zee suka fad'a atare. Fuska asake ya amsa yana cewa. "Kuje kuyi alwallah lokacin Sallah ya kusa." Da to suka amsa suna masu tashi sukabar parlourn. Mama jummai kuwa fuska babu yabo bbu fallasa tace. "Sannu alhaji, ka dawo ne?" "Eh." Yace yana nufar k'ofar sashen sa ba tare daya damu da yanayin ta ba, tunda taga ya shigo babu leda ahannun sa yasan ba zai samu sakin fuska agunta ba... *Washe gari.* Yau ta kama asabar week end, ƙememe zee tak'i zuwa islamiyya suka shiga kitchen ita da mama suka had'a abinciccika masu dad'i sabo da dawowar Mahmoud. Gurin karfe 12 suka gama komai, zee jikin ta na kirma ta had'a komai a trays guda biyu, ita ta d'auki guda hafsat ta d'aukar mata ɗayan ta bita da shi part d'in su hjy hakimah. Babu kowa a parlourn sai k'amshin girki dana air frishner ke tashi a cikin parlourn. Ƙofar parlourn hajiya suka shiga. Tana zaune tana yanke farce, fuska asake ta amsa sallamar su tana kallo nsu da kaya. Gaishe ta sukayi kafin zee tace. "Hajiya gashi abawa yaya inya dawo." "Kai Masha Allah angode sosai zainab, dama abinci kala biyu na mishi kinga sai aƙara mishi da wannan ɗin, ki cewa jummai nace angode." Da to suka amsa suna masu fita. Yayin da ita kuma hajiya ta cigaba da yanke farcenta sabo da ita azaton ta kawai mutunci ne ya saka suka aiko da girkin, musamman tunda ta sanma halin mahmud baya sakarwa ko wane yaro fuska agidan balle harta hasaso manufar zee da mama jummai. Zee suna zuwa sashen su wanka ta wuce tayi, tukun taci kwalliya ta kece raini tamkar zata gidan biki lol.. Ta feshe jikin ta da body sprays & parforme. Hafsat da bilkisu dake zaune kan bed suna ta binta da kallo, hafsat aranta tana ganin k'arfin halin zee dake ikrarin tana son yaya mahmod. "Nayi dai ko babu k'arya?" Cewar zee tana kallon hafsat. Taɓe baki hafsat tayi had'e da cewa. "Eh kinyi." Wayarta zee ta jawo ta fara kashe selfi. Khadija ce da khalifa yana zaune kan cinyar ta suna cin abinci, gaba d'aya ta rasa meke damun ta daga jiya zuwa yau sai fad'uwa gaban ta keyi. "Ki tashi tunda kun gama kije kikaiwa hajiya wannan food flas d'in, kice abawa yayan ku mahmoud." Cewar anty dake zaune kan kujera tana kallo a tv. "Me yasa nake jin tsoro da fad'uwar gaba in an anbaci sunan mutumin nan?" Khadija ta tambayi kanta acikin zuciyar ta. Karb'an khalifa anty tayi ita kuma khadija ta wuce kitchen ta wanke hannun ta ta d'auki food flux d'in ta nufi parlon hajiya hakimah. Maryma da ummi sai Salim ne kad'ai zaune a parlourn. Amsa sallamar Khadija sukayi tace. "Gashi inji anty abawa yaya mahmud." Ummi tace. "To angode hajiya na ciki za'a fad'a mata." Ita kuwa ummi tayi haka ne sabo da tasan indai hajiya ta gani zatayi ta baƙaƙen maganganu, kuma k'ila taƙi karb'an abun da aka kawo. Maryam tace. "Anjima zan shigo khadija ki turamun novels pls." Murmushi khadija tayi tukun tace. "To shikenan sai kinzo d'in." kafin maryam tace wani abu Yaya Yusuf ya shigo parlourn. Sannu suka mishi ya amsa yana kallon khadija yace jeki sashen su mama ki kira mun hafsat. Cikin fargaba Khadija tace to tana mai futa, sai dai tana jin tsoron zuwa sabo da ita bata tab'a zuwa sashen ba. K'ok'arin nufar hanyar sashen takeyi taji k'arar buɗe get. Da sauri ta juya"ta hango motoci guda biyu suna yin parking. Wani fad'uwa gaban ta taji yayi......✍🏼 Comments kawai guys🥰😘🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story& written by mmn fareesa 🅿️ 3&4 Jikin ta asanyaye ta nufi sashen su zee. Ahankali khadija tayi sallama ta shiga, akuma dai dai wannan lokacin ita kuma zee ta fito tana ta zabga uban k'amshi. Suna had'a ido da khadija ta had'e rai tana jifan ta da wani irin kallo, ɗauke kanta khadija tayi, yayin da bilkisu da hafsat da suke zaune a parlourn suka kalli khadija. Tukun hafsat tace. "Lah Yaya khadija kece yau kikazo?" Murmushi khadija ta saki had'e da cewa. "Eh wallahi yaya yusuf ne yace kizo yanzu." Kafin hafsat tace wani abu mama jummai dake shigowa cikin parlourn ta karb'e zancen da cewa. "Uwar me zataasa idan taje ɗin?" Shiru duk suka yi, yayin da khadija kuma ta rusuna tana mai faɗin. "Ina wuni?" "Ke bansan kinibibi da munafurci ki rik'e gaisuwar ki, sannan kuma kije kice masa bata nan." Mama dan Allah kibari naje wallahi assignment zemin. "Cewar hafsat" tana mai marai-racewa tayi kalar tausayi. Tsaki zee taja tana mai zama kan kujera, tukun ta dubi Khadija cikin raini tan mai faɗin. "Ke ai sai ki wuce kije ki sanarwa wanda ya aikoki ko." Banza khadija tamata batare da ta nuna tasan da ita take maganar bama. Ak'ule mama jummai tace. "Maza kije da ya gama miki ki dawo, kinji ko ba kiji ba?" "Eh naji mama." Cewar hafsat tana tashi tsaye ta kalli khadija tace tukun tace. "Muje to." Ba tare da tace komai ba ta bita suka fuce, yayin da zee kuma ta raka su da harara tana tab'e baki. Mama jummai tace. "Masha Allah tawan kinyi kyau, ki bari sai gurin k'arfe 2:30 pm sai kije ciki ki masa sannu da zuwa, kinga alokacin yaci abinci ya huta ko?" Zee na murmushi tace. "To." Yayin da bilkisu ƴar 13 years da yake zaune tana ta kallon su tace. "Indai yayane gaki gashinan wallahi." acikin ranta. Ahankali ya saka hannun sa ya bud'e k'ofar motar. Santala santalan k'afafuwan sa ya fara fitowa da su, kafin daga bisani kuma ya fito gaba d'ayan sa. Masha Allah! Tsaye yayi yana k'arewa harabar gidan kallo, tukun ya zuk'i iska ya fesar had'e da tsotsar lip ɗin shi na k'asa. Sanye yake cikin suit dark blue, takalmi saw ciki da suke sanye aƙafar sa suma dark blue, yayin da sumar kansa zuwa sajen dake zagaye da fuskarsa suka kwanta sukayi luf-luf sabo da gyaran da suke samu. Ga wani irin ƙamshi na mussaman da jikinsa ke fitarwa, yayin da fuskar sa kuma take a had'e babu far'a. Agogon dake ɗaure antsintsiyar hannun sa ya duba, tukun ya tab'e baki yana kallon kamal da shine yayo ɗin driving motar. Ckin kamilalliyar muryar sa yace. "Bro time fa yaja ko?" "Eh yaya kusan fa 12:48 yanzun." Kamal ya faɗa yana kallon sa. "Okay muje ciki to." Boot isah driver ya bud'e ya fito da duk wasu trolley's yana mai bin bayan su dasu zuwa babban parlourn gidan. Cikin takun sa na wanda ya amsa sunan sa namiji yake tafiya kamal na binsa abaya. Can k'asan maloshi yayi sallama kamar wanda baya son yin magana. Gaba d'aya hajiya hakimah da yaran ta suna a parlourn. Cikin farin ciki ta tashi tsaye had'e da cewa. "Sannuku da zuwa." Sakin fuska *Mahmoud* yayi yana mai nufar hajiya yayi hugging ɗin ta. Murmushi tayi had'e da shafa kansa. Yayin da salim da yusuf suka fara mishi sannu da zuwa, kamal kuwa shida isah suka wuce sashen mahmud dan sukai masa kayan sa. Zama yayi akan kujera fuska asake sabo da ya ga mahaifiyar'sa cikin farin ciki. Yayin da ummi da maryam da suke zaune anutse suka mishi sannu had'e da gaida sa, kafin ya amsa khadija da hafsat suka shigo parlourn. Wani irin bugawa k'irjin khadija yayi sabo da k'amshin turaren da ya daki ahancin ta, wani irin girma taji parlon ya mata, gaba d'aya jikinta asanyaye yake, takasa kallon direction d'in da mutanen parlourn suke zaune.k Ƙokarin bin hanyar da zata sada ta da sashen su take yi hafsat tayi saurin rik'o ta murya can k'asa tace. "Muje mu gaida yaya pls Kar hjy taga ba kiyi dai-dai ba." Gabanta taji ya kuma fad'uwa ba tare da tace komai ba. Acikin rashin sa'a ta d'ago kanta dan ta kalli mutanan dake cikin parlourn idanunta suka hasko mata yaya mahmod yana amsa gaisuwar dasu maryam da ummi ke masa. Nutsuwa ta jawo tasawa ranta, tukun ahankali suka zauna akan carpet ɗin, sannan hafsat tace. "Yaya sannu da dawowa ya hanya?" Sai a sannan ya juyo ya gansu zaune kan carpet su biyu. "lfy qlau alhmdllh!." Ya fad'a ataƙaice. "In Ina wuni ya hanyan?" Siririyar muryar ta ta daki dodon kunnen sa, ba tare da yasan ko wacece ba.ba kuma kalle ta ba yace. "Lafiya!" Ataƙaice yana kallon hajiya, tukun yace. "Bara naje na watsa ruwa nayi sallar azahar." Hajiya tace. "To shikenan na san alhaji da dadyn ku suma yanzun sun dawo." Bece komai ba yayin da har lokacin idanunsa suke alumshe. A hankali khadija ta tashi tayi tafiyar ta. Hafsat ta saci kallon yaya yusuf suka had'a ido. Sunkuyar da kanta k'asa tayi, yayin da shi kuma ahankali yace. "Zonan muga assignment d'in da aka dameni ba'a gane ba." Batace komai ba ta tashi ta nufi kusa da shi book d'in ta ɗauke ahannun ta. Yayin da yaya mahmod kuma ya tashi ya nufi hanyar sashen mazan gidan.. ************** Ahankali yake takowa zuwa cikin parlourn, sanye yake da farar jallabiya ajikin sa. Masha Allah! Kallo d'aya zaka masa kasan hutu da jin dad'i had'e da kwanciyar hankali sun ratsa jikin sa. Hajiya ce kawai zaune, fuska asake tace ."Abincin zakaci ko?" Yayin da shi kuma yace. "Eh mma kiyi zaman ki hjy zan zuba komai da kaina, ina yaran gidan nan suke?" Hajy tace ."duk suna ciki." Bece komai ba ya wuce dining area. Kujera yaja ya zauna yana duba komai har idanun sa suka sauka akan food flux d'in da khadija ta kawo d'azun. Ahankali ya bud'e yana mai lumshe ido sabo da k'amshin girkin daya daki hancin sa. Dambu shinkafa ne yaji kayan had'i, ai kuwa ba tare da ya tsaya b'ata lokaci ba ya zuba, kasancewar yana son abincin gargajiya sosai. Saida ya cinye plate guda tas tukun ya ƙara da kunun aya. Lol. Tukun yaci pepper chicken da hjy ta mishi, k'ok'arin barin dining area d'in ya keyi su ummi suka shigo parlourn. Sakkowa yayi yana kallon hajiya tamkar ba zaice komai ba. Zama yayi akujerar dake kallon tata tukun ahankali yace. "Girkin nan yayi dad'i hjy ta, especially dambun shinkafar, agaskiya nayi missing ɗin girkin ki." "Dambun shinkafa kuma?" Hajiya ta tambaya aranta. kafin tayi murmushi tace."K'ila acikin abinciccikan da zainab ta kawo ne, dan ni banyi da dambun shinkafa ba." Tuni ya gimtse fuska sabo sa jin kalamun, yayin da hajiya ummi tayi saurin cewa. "Ah ah hajiya anty amarya ce ta aiko khadija ta kawo abawa yaya." Shiru kawai hajiya tayi ba tare da tace komai ba. Yaya mahmod kuwa yama manta da wata anty amarya sai yanzun ya tuna da ita, aransa yace. "Wacece kuma khadija agidan nan?" Fasa zama yayi ya tashi ahankali yana mai faɗin. "hjy bara naje mu gaisa da ita." (anty) Hjy tace ."To shikenan itama jummai kaje kagai da ita." Da to ya amsa yana mai bin haryar da zata sadashi da part d'in anty. Ahankali yayi sallama cikin kamilalliyar muryar sa. Yayin da anty dake zaune khalifa na acinyar ta ta amsa sallamar. Da sauri khadija dake zaune kanta babu d'ankwali kalbar kanta duk ta zubo mata agadan baya tayi yunk'urin tashi ta shiga ciki, sai dai ta makara domin ko tuni k'amshin turaren sa ya shaida mata shigowar sa cikin parlourn. Kallo d'aya ya mata ya d'auke kansa kasancewar ta bada baya, da hanzari tayi cikin bed room d'in anty. Zama yyi fuska asake yace."Anty ina wuni na sameku lfy?" Anty tace. "Lafiya qlau mahmoud ya hanya?" Kansa aduk'e yace. "Alhadilillah." yayin da khalifa kera kiciniyar sauka daga jikin ta, anty tace."Ikon Allah Ina zakaje to?" Ɗago kansa yayi ya kalli khalifa yana mai faɗin. "Zonan!" Ya fad'a yana mik'a mishi hannun sa. Sakkoshi tayi ya rarrafa gurin shi, anty tace. "Ko akawo maka abinci ne?" Mahmod yace. "Ah ah naci abincin da kika aikamun dashi ma." Anty tace. "Masha Allah!" Yayin da shi kuma ya tashi tsaye had'e da sab'ar khalifa ya mata sallama yana mai fita da yaron ahannun sa. Yana ta kallon yaron had'e da mishi murmushi suka nufi part d'in mama jummai. Cikin taushin murya yayi sallama acikin parlourn. Bilkisu ta amsa tana kallon sa tace."Yaya sannu da zuwa, da yanzun zanje na gaishe ka wallahi." Hararar ta yayi kasancewar itace k'arama ayaran gidan, kuma yana d'an sakar Mata fuska, tukun yace. "Kisha zaman ki auta." Ya fad'a yana kallon mama jummai dake zaune tayi kicin kicin da fuska sabo da ta ganshi da khalil a hannu. Tab'e baki yayi aransa yana cewa. "Mai hali dai baya fasa halinsa." (kasancewar yasan halin mama jummai.) tukun daga bisani yace. "Mama Ina wuni na sameku lafiya?" Fuska asake. "Tace lfy lau alhmdllh!" Ƙwas! Ƙwas!! Ƙwas!!! Kakeji k'arar takun takalmin zee na tashi. Dago kansa yayi suka had'a ido. Hakan yasa ya hade rai sbd ganin yadda zee ta kafeshi da ido babu ko k'iftawa da yay. Cikin kissa ta nufi kusa dashi zata zauna tana cewa. "Yaya sannu da zuwa, yanzufa zanje nakai gaisuwa sai gashi kazo ma." Ta fad'a tana Zama. Yo ai basai kuje canba ku sake gaisawar! "Cewar mama jummai" tana washe baki. Yayin da haushi sosai ya turnik'e zuciyar yaya mahmod, in bacin yasan idan ya mata wani abu agaban mahaifiyar ta be kyauta ba da taga ne kuran ta, dama tun wancan tafiyar da yayi sadda yazo ya gane zee na sonsa, amma zaiyi maganin ta, domin ko soyayya da k'aramar yarinya baya a tsarin sa, dan ko ko khairat darajar hjy taci wallahi, kuma ko da hakan bazai d'auki raini agurin ta ba. "Yaya kayi shirufa." Zee ta fad'a cikin kashe murya. Sake tamke fuska yayi, tukun yace kinga karb'i khalifa ki mayar dashi kizo na baki sak'o. Canza fuska tayi sabo da ita rabon data d'auki wani yaroma arayuwar ta har ta manta, ba tada son yara, atsarinta ma yara biyu zatayi intayi aure." "Ke bilkisu zoki karb'e shi ki maidashi mana." Cewar mama fuska babu yabo babu fallasa, sabo da ita dai bata san asma'u da y'a'yan (anty) bakuma suyi Mata komai ba. Yaya mahmod ya kai k'ololuwar fusa ta, sbd besan raini, amma ya daure yamik'awa zee khalifa murya akausashe yana mai faɗin. "Ke na aika ki kaisl shi, inba zakije ba kuma sai kiyar dashi!" Be jira cewarta ba ya sakar mata khalifan yana mai tashi tsaye yabar parlourn. Missttw! Zee ta doka tsaki had'e da hankad'a khalifa cikin rashin sa'a ya fad'o daga kan kujerar kansa ya gwaru da tayis! Wata k'arar azaba yaron ya saki. Da sauri bilkisu ta matso tana k'ok'arin d'aukar sa sbd taga zee da mama jummai ko a jikin su da fad'uwar yaron. "Barshi bilkisu karki tab'a shi!" Muryar yaya mahmod ta karad'e parlourn. Ɗago kanta zee tayi atsorace ta kalle sa. Gaba ɗaya danunsa harsun fara sauya kala, bece komai ba ya duk'a ya d'auki khalifa dake kuka kamar ransa zai fita, yayin da goshin sa yayi kumburi had'e da yin ja. Uffan bece musu ba ya fice daga parlourn. Bilkisu tace. "Wallahi yaya zee kin shiga ukku agurin yaya, me khalifa ya miki da zak..." Zanci ubanki ko kiyimun shiru. "Cewar zee" cikin masifa! Tsaki mama jummai tayi had'e da bankowa bilkisu harara tace." "Ba shiga ukku tayi ba tara ta shiga kinibabbar banza." Ya mahmod ransa ab'ace ya fita da yaron, dama yasan baza'a rasa mugunta ko wasu maganganu da zasuyi ba bayan fitar sa shi yasa yana fitowa yad'an tsaya, sai kuma yaji k'arar khalifa shine ya koma aransa yana mamakin wace irin uwace mama jummai, su yanzun ahaukan su itada zee sonshi zee keyi. Rumse ido yayi sabo da baya fatan hakan ya kasance. Jijjiga khalifa ya hauyi da rarrashinsa duk da besan komai ba akan kula da yara. Part nasu na mazan gidan ya wuce"l da shi, bed room nashi ya nufa da khalifa yana rarrashin sa har ya samu dak'yar yaron yayi bacci akan bed ɗin shi. Cikin b'acin rai yake kallon goshin yaron da sauraron yadda yaron keta ajiyar zuciya, aransa yana mamakin rashin imanin zee da mama, sai dai k'asan ranshi yana tunanin meze cewa anty akan fushin da goshin khalifa yayi. Wayoyin sa dake kan bed side drower suna caji ya duba sbd jin guda d'aya na ringing. Kallon fuskar wayar yayi tare da tab'e baki had'e da Jan tsaki sbd ganin kiran khairat ne. Yayin da aransa kuma yake mamakin irin rawar kan dake d'awainiya da y'an matan yanzu. Wani kiran ya sake shigowa akaro na biyu, tsaki yaja yana rejecting d'in kiran, kafin ya daga bisani ya shiga contact ya fito da number din kamal yayi calling nashi. Yana jin ya d'aga yace. "Kana Ina ne, okay kazomun da zainab yanzun a parlou na ina jiran ku." Bejira jin amsar kamal ba ya kashe wayar yana huci. Kamal dama Yana a haraban gidan, suna gama waya ya nufo cikin gidan. Zee na nan zaune inda ya barta, kamal ya had'e fuska sbd yasan tabbas wani mugun abu zee tayi. Dining area ya nufa ya had'a abinci a plate ya rufe, tukun yace. "Ke zonan ki ɗauko wannan biyoni da shi. Yayi hakanne sbd yasan halin mama in har yace zee taje Yaya mohmod na kiran ta kuma tasan tayi laifi ba zata yadda taje ba. Zee bata kawo komai aranta ba ta tashi ta d'auki plate d'in abincin tabi bayan sa zuwa sashensu na mazan gidan. Suna zuwa d'akin yaya Kamal ya karb'i abincin, tukun yace bani hannunki nan." Ya fad'a fuska babu alamar wasa. Hakan yasa ta mik'a mishi hannun, tukun yafinciki hannun nata suka nufi parlourn yaya mahmod. Gabanta taji yayi mugun fad'uwa sbd tasan tabbas akwai wata ak'asa. Yana zaune hakimce kan kujera fuskar sa babu annuri ko kad'an, idanunsa sunyi jajir ya d'ago ya kalli zee! Saida takusa sakin fitsari awando sbd tsorata da fargaba, sakin ta yaya Kamal yayi had'e da juyawa ya fice. Kneeling tayi agaban sa tare da had'e hannunta duka biyu alamar rok'o, tukun tace. "Dan ALLAH yaya kayi haƙuri na tuba bazan kuma ba..." Wani kallo ya mata da yasa taja bakin ta ta tsuke jikin ta na rawa. Tashi tsaye yylayi had'e da d'age carpet ya zaro belt. Azabure tayi baya tana k'ok'arin tashi. Yayin da shi kuma ya buɗe baki cikin cool voice ɗin sa yace. "Inhar kikayi yunk'urin guduwa ko kikamun ihu kin k'arawa kanki laifi marar kunyar k'arya, ai na zata tunda zaki iya cin zalin yaro k'arami kamar wannan to zaki iya jure duka ma, ashe ke k'aramar marar kunyace ko?" Girgiza kai kawai ta keyi ta kasa cewa komai. Yayin da shi kuma ya matso kusa da ita bata ankara ba ya fara tsula mata guda! Ƙara tasaki shi kuma ya cigaba da jibgar ta duk kwalliyar ta ta goge, d'aurin d'an kwalin ya cire gashin kanta duk ya yamutse. Kuka da ihu had'e da magiya kawai take mishi amma yak'i dena dukan ta. Sai da ya mata lilis tukun ya saki belt d'in yana cewa daga yau ki sake k'ok'arin yin zalinci ki gani wawiya k'azama kawai, sannan inaso kisani duk ranar dana kuma kamaki kina kallo na ko k'ok'arin zama kusa dani da wasu kalamanki na hauka you should be in trouble, kinji ko baki jiba?" Ya fad'a atsawace. Jiki na rawa tace. "Naji wlh." Yana huci yace. "Get out of my parlour." Jikin ta na kyarma ta d'auki d'ankwalin ta ta fice, fuska jage l-jage da hawaye da majina ta nufi part ɗin su Tsaki yaja had'e da cewa. "Zan saitawa duk yarinyar kanta ke rawa acikin ku, ai naji dad'i sosai dana dawo aiki anan." Kukan khalifa da yaji ya saka shi yin shiru. Bed room d'in ya koma, da sauri ya nufi kan bed d'in cike da tausayawa ya d'auki yaron. Aparlour ya fito da shi ya bashi ruwa yasha, tukun ya saɓa shi akafad'ar sa ya nufi sashensu hjy hakimah da shi. Abba na zaune da hjy hakimah adining area yana cin abinci kasancewar girkin hjy ne yau, mahmod ya shigo d'auke da khalifa. Tab'e baki hajiya tayi saboda aganin ta meye auin wani kama d'aukar yaro yana yawo shi dashi. Isowa yayi gurinsu ya duk'a yana gaida abba. Amsawa Abba yayi fuska asake yana kallon khalifa da goshin sa. Abba yace. "Subahanallahi meya sami goshin khalifa haka?" Kafin Yaya Mohmod yace wani abu mama jummai ta shigo parlourn tare da zee rik'e ahannun ta. Kallo d'aya yaya Mahmoud ya musu ya d'auke kansa, tukun yace Abba zan maka bayani gameda fad'uwar khalifa." Ya fad'a yana mai mik'ewa tsaye, yayin da abba ya ajiye cokalin dake hannunsa sabo da ya fahimci wani abu game da mama jummai data shigo yanzun. Yaya mahmod kuwa sakkowa yayi daga dining area d'in yana k'ok'arin shiga parlourn hajiya sbd ya samu ko ummi ya bata khalifa ta mayar da shi. Mama jummai tayi k'ok'arin saita kanta, kafin ta zauna gefen kujera, yayin da zainab ke tsaye tana ta kuka idanuwa sunyi jajir. Mama tace. "Mahmoud gunka nazo zaka kuma tafi." Tamkar yayi tafiyarsa yaji sai dai hakan bazai faru ba kodan sbd y'a'yan ta dole ya bata girma. Yayin sa hajiya da Abba suka sakko parlourn atare, mahmod kuma ya juyo fuska babu walwala yace. "Gani mama!" Cikin munafurci mama jummai ta duk'a ta gaida abba dake tambayar zainab lfy take kuka? Mama jummai tace. "Eh wallahi alhaji kasan yaran nan basa jin magana, laifi tayiwa yayan su Mahmoud shine na taso ta gaba ta bashi haƙuri ya kuma sake mata hukunci yadda gobe ba zata kuma ba." Shiru kawai yaya mahmod yyi aransa yana mamakin makircin mama jummai. Yayin da abba kuma yace. "Kai sarkin zuciya yanzu daga zuwan ka yau zaka Fara dokar mun yara sabo da ALLAH." Wallahi Abba khalifa yaya zee ta ture ya fad'o daga kan kujera kansa ya bugu da tayis, shi ne zan d'auke shi sai yaya yazo ya dauke shi. "Cewar bilkisu" da shigowar ta parlourn kenan da unifoam d'in islamiyya ta la'asar ajikin ta, tazo ta biyowa salim sutafi islamiyya kasancewar sa'annin junane ita da shi. Wata kunya da dana sani had'e da nadamar zuwa sashen ya dabai-baye mama jummai. Cikin inda l-inda tace. "Oh d'an yau ai maganin ki kenan gara daya dake ki." Yaya mahmod kuwa murmushi yayi aransa yana jin bilkisu ta burgeshi, dolema ya mata kyauta duk da yasan yau sai mama jummai ta dake ta, sabo da yasan munafurci ya kawo su danta had'a shi da Abba shine tazo da wannan makircin. Abba kuwa sarai ya gano makirci mama jummai taso ta had'a, amma sai bai nuna mata ba ko a fuska yace kawai. "Allah ya kyau ta to." Tukun ama jummai da zee suka fice suka bar bilkisu nan na jiran salim ya fito sutafi islamiyya sabo da har 3:30 pm tayi. Abba ya girgiza kai had'e da kallon mahmoud yace. "Kawo khalifan." Bbu musu ya nufi gurin sa ya mik'o mishi. Taɓe baki hjy tayi ko ajikin ta da fad'uwar khalifan balle ta tausaya mishi, saima haushin mahmood taji akan sbd wannan yaron zai yiwa zainab irin wannan dukan. Yayin da abba kuma yay ta masa wasa, tukun daga bisani ya tashi dashi ya nufi sashen anty. Tsaki hjy taja had'e da cewa. "Daga yanzun karna kuma ganin ka d'auki yaron nan, akan me zaka kama wani d'aukan sa?" Shiru kawai yayi bece komai ba, domin ko yasan k'ila kishi hajiya keyi da uwar khalifa. Ahankali yace. "Kiyi haƙuri hajiya ta bara naje gurin nura (Babban abokin sa Kuma shima d'an jarida ne.) Yana parking space yana jirana." "Sai ka dawo to" ta fad'a tana k'wala wa salim Kira akan ya fito bilkisu na jiran sa, adai-dai nan kuma Abba ya shigo parlourn, yayin da yaya mohmod kuma ya futa. Hijab nata take k'ok'arin sakawa ummi, maryam da naja'atu(y'ar makotan su ce kuma tana son k'awance da khadija tunda suka Fara had'uwa a islamiyya) Duk suka shigo parlourn khadija na murmushi tace. "Ina ta sauri karku jira ni saiga kuma." Naja'atu tace. "Kin san kuwa ana dukan makara." Cikin zaro ido khadija tace. "Da gaske Dan Allah?" Kasancewar tana da tsoron duka. Dariya suka saka gaba d'aya suna fitowa sukayi waje. Ahanya naja'atu ta dubi khadija tace. "Yaya auwal yace yana gaida ke." Kicin kicin da fuska khadija tayi had'e da cewa. "Waye haka Kuma?" Hmmmm! "Yayana ne khadija" "A ina ya sanni to?" "Yana ganin wucewar mu atare cikin y'an kwanakin nan." Shiru kawai khadija tayi. Yayin da ummi da maryam kuma sukayi murmushi. Basu jima ahanya ba suka isa islamiyya sabo da babu nisa sosai dasu. **************** k'arfe 6:pm aka tasosu daga islamiyya. Tafe suke suna sauri sabo da hadarin daya taso da iska had'e da buji. Su duka suke tafiya harda bilkisu da salim da hafsat. Gaba d'aya khadija atsorace take sabo da tana tsoron walk'iya da tsawa. Basu ankara ba sakaji an fara yayyafi, sauri suke har suka iso layin su, naja'atu ko sallama bata musu ba ta tura get d'in su ta shige gida. Yadda ruwan ya sakko sosai duk ya jiƙa musu jikin su. Suma su khadija da sauri suka tura get suka shige. Babu kowa aharaban gidan, hafsat ce kawai ta wuce part nasu, yayin da bilkisu ta wuce part d'in kakar su sabo da tasan inta koma me k'watarta gurin mama jummai sai Allah. Yayin da su kuma gaba d'aya suka shige babban parlourn gidan. Wata uwar tsawa had'e da walk'iya aka saki tare da cida. Wata uwar k'ara Khadija ta saki, afirgice tayi k'ok'arin guduwa tana ture su ummi dake gaban ta. Akuma dai-dai lokacin aka d'auke nefa. k'ara ta kuma saki, bata ankara ba taji ta tayi karo da mutum, atsorace ta cikwikwiye ko waye, sabo tsabar tsoro da firgita da tayi. Sai dai kuma lokacin da hancinta ya shak'o mata k'amshin turaren sa ta gane ko waye. Zaro ido tayi atsorace tana k'ok'arin janye jikin ta taji anficiko ta. Adai- dai nan kuma aka tada injin parlourn ya gauraye duka da haske....✍🏼 🥰😝🤔 waye to wannan??? Bana post week end muhade Monday in Sha Allah.inkuma naga zafafan comments kuga update..🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story& written by mmn fareesa 🅿️5&6 "You are very stupid!"meke damun kune Wai?"Yaya mahmod yafad'a cikin kakkausar muryansa "yana janye ta dg jikinsa"inbacin rawa bbu abinda jikin Khadija keyi sbd tsabar tsoro akan abinda tayi." Ummi kuwa da Maryam "sun tausayawa Khadija datayi gigin yiwa Yaya Mahmoud laifi"jikinsu na kirma suka Fara k'ok'arin barin parlourn "sbd ganin irin kallon dayake binsu dashi.gashi har yanzun ruwa akeyi"bbu kowama a parlourn duk suna ciki"cikin marairai cewa tamkar zatayi kuka taja da baya,kanta aduk'e tace". dan ALLAH kayi hakur....keep quiet!zaki karb'i hukuncin laifinki! sbd gobe inkina tafiya kirik'a kallon gabanki."zaku wuce kubawa mutane guri ko kuwa?"yafad'a Yana kallon su ummi dake tafiya suna waiwayen khadija.azabure sukabar parlourn"kallon Khadija yyi yaga tana sharan k'wallah yaja tsaki had'e da cewa muje"zaro ido tayi azuciyar tace". naje Ina Kuma?nidai nashiga ukku wlh"batada zab'in dayawuce tabi bayan sa." "binsa tayi tana sauri sbd ganin yamata nisa "ga ruwa anayi har lokacin.tunani takeyi aranta anya zata iya zama agidan nan?"sbd kawai ta bangajesa batasaniba ".shine yazama wani laifi babba" " A bakin wani corridor suka tsaya, taga yabud'e k'ofar yashiga.gabanta yafad'i sbd itadai gsky batasan Zama da namijin daba maharraminta ba.bakin k'ofar ta tsaya tayi kneeling down." Yaya mahmod kuwa Zama yyi kan kujera Yana latsa waya"Yana d'ago kansa yaganta tana kneeling down.tab'e baki yyi had'e da cewa K``zonan"! kayi hakuri dan Allah bazan iya Ida shigowaba.zaro ido yyi Yana nuna kansa had'e da cewa kina nufin nizanzo kenan?girgiza kanta tayi had'e da tashi....adedenan aka saki tsawa" "wata k'ara Takoma saki.mamakinta na tsoron tsawa yakamashi"saidai yadanganta abun da rashin kunya.kan carpet ta duk'a tace". gani dan ALLAH kayi hakuri"kafin yace wani abu aka murd'a k'ofar bed room d'in sa.wani matashin saurayi yafito Yana kallon su.zama yyi Yana kallon mahmod yace ".abokina laifi tayine?cikin d'aure fuska yace". eh"Khadija nashare hawaye tace".dan ALLAH kayi hakuri bazan koma ba"tsareta da ido nura yyi"(babban abokin mahmod)kafin yace". tunda tabada hakuri arabu da ita pls!banza Mahmoud yamishi Yana cigaba da latsa wayarsa fuska bbu annuri... baby yasunan kine?nura yatambaya yanata kallonta.wai mlm meke damun kane?inkika sake kika koma mgn saina kakkaryaki agun nan."mahmod yafad'a Yana kallon nura"kafin yace look mlm kafi kowa sanin halina bana d'aukar raini" akanme zaka wani sake Mata fuska da tambaye tambaye?" Hmmmmm!haryanzun dai bazaka canzaba ko?gaba d'aya yaran gidan nan Ina tausa yamusu sbd uk'ubarka.cewar nura Yana murmushi"cikin d'aure fuska Yaya mahmod yakalli Khadija wacce kanta ke duk'e yace".tashi kishiga bed room" ki wankemun toilet ki gyaran bed room. din."kiyimun sauri ankusa Kiran magrib"da to ta amsa,jikinta asanyaye ta tashi ta wuce bed room d'in sa. "nura na murmushi yace gsky abokina babyn nan tamun wlh"amma y'ar gidan Daddy ce ko ?"(alh bello mijin mama jummai) Kicin kicin da fuska mahmod yyi yace".kaga bansan iskanci wlh!raini kakeson jamun gurin yara kome?kana nufin kainan kaga abinso? Nura yace ".serious fa nake fad'amaka.akule yace."nima serious nake fad'a maka! wannan yarinyar zakace kanaso aida kunya wlh"murmushi nura yyi had'e da cewa SO bbu ruwanshi da wannan."mahmood yace kaga ni dan Allah mubar maganar, kasan raina zai iya b'aci.muyi mgn akan case na alh mudi kawai!sbd nasan akan case d'in kazo... nura yace".hakane abokina! amma wlh akwai matsala babba" mutumin nan bashida imani ,kuma bbu Allah aransa." yanatamun barazana akan Kar mufito da jaridar nan.tab'e baki Mahmoud yyi yace."hmmmmm! tsoronsa kakeyine?to bari kaji!bbu gudu bbu ja da baya"saina fito da jaridar nan"ranan monday insha Allah! sannan a next week zanshirya fira dashi agidan TV. "Nura yaja ajiyar zuciya had'e da cewa".bawai tsoro bane ko wani abu"ah ah kasan alh mudi yyi k'aurin suna" bashida Imani ko kad'an wlh. Mahmod yace".eh hakane"saimuyi fatan samun nassara akanshi"nidai bai Isa yamun abinda Allah bemunba.sannan nayi alk'awari zanyi aikina tsakani da Allah !sbd haka barazanarsa bazata sani cazawaba..nura yace hakane abokina"bbu damuwa abarta d'in"Mahmoud yace". dadai yafi muje masjeed tunda ruwan yad'an tsaya.nasan yanzun ankira Sallah... b'angaren Khadija kuwa"Tasha mamakin ganin bed room d'in beyi komaiba"amma yace ta gyara.agaggauce ta k'ara gyara komai"tana gulmar marsa aranta" wai yacika tsabta.sannan ta yaba k'arfin hali irin nasa "nayin iko da ita sbd kawai tana gidansu zaune amatsayin agola." Ta jima sosai tana wanke toilet d'in" fes ta mishi ta fito tasaka hijab nata data daura ak'ugu. "Ahankali ta bud'e k'ofar"alokacin Kuma su Yaya mahmod suka tashi tsaye "ahankali tace Yaya nagama aikin!fuska ahad'e yace zaki iya tafiya.nura nadaita kallonta Yana murmushi"har tuntub'e takeyi sbd sauri ta fice. Yaya mahmod yatab'e baki Yana shigewa bed room d'in sa.k'arewa bed room d'in kallo yyi"afili yace bbu laifi yayi"ko a toilet ma haka yaga komai very neat... ******** Khadija nafitowa dg sashensu Yaya mahmod aka Fara Kiran magrib."da sauri ta wuce babban parlourn gidan"ummi da Maryam sunyi zaune jigum jigum suna jiran dawowarta".sbd azatonsu ko itama dukanta zaiyine.suna ganin ta shigo"da sauri suka nufeta suna tambayarta be Mata komaiba?" Khadija na murmushi tace". bemun komaiba!"kawai aiki yasani bayan nabashi hakuri"ajiyar zuciya suka saki,kafin ummi tace yanzun anty tazo tace kina Ina?mukace Yaya ya aikeki"dan Allah Kice hakane! karku damu insha Allah"nagode sosai da kulawarku muje muyi sallah.da haka kowane yyi sashensu. zaune Khadija take a parlourn anty"khalifa nakan cinyarta tana mishi wasa."ahankali tace". gsky zee batada Imani ! yanzu me khalifa yasani? k'aramin yaro dazata mishi wannan muguntar.anty tace". itada Allah ai!sannan jikinta yaga yamata agun yayanku"abinda nakeso dake Khadija bbu ruwanki da zainab da uwarta"sbd nima basu k'aunata.ba miji d'aya muke aure da jummai ba"amma tanajin zafina da kishina.ko abinda hjy kemun harda zugarta ce"saidai nasan ita kanta hajiyan basan ta jummai keyiba.khadija tace". hakane anty susuka sani ai hassada gamai rabo takice wlh. anty tace".hakane Kam Allah yakyauta... *Washe gari* Lahadi yakama kenan"gaba d'aya yaran gidan sunje islamiyyar safe amma banda zee..sbd da zazzab'i ta kwana ajikinta akan dukan datasha ahannun mahmod."mama jummai Yaya mahmod yasha zagi da tsinuwa agunta" yafi cikin masaki". sannan tayi dakon bilkisu tadawo dg islamiyya jiya tadaketa" sai batazoba tana Gurin inno.toko yanzunma ana tasowa islamiyya sashen inno bilkisu ta wuce." "Inno nakan abun sallah tana laziminta.bilkisu ta shigo parlourn" Inno tace". Wai har yanzun jummai bata hakuraba dukankin de zatayi?"cikin damuwa bilkisu tace". " eh inno gashi gobe monday.yuni foam d'ina na acan"ke! tashi muje bansan d'iban albarka"tsoronta nikeyi ne ita jumman.muje namata kashedi karta sake ta dakeki" sbd kin fad'i gsky shine zata d'oramiki Karan tsana".muje Allah yasa bellon na nan shima sallamammen.inno ta fad'a tana k'ok'arin tashi tsaye tace". Muje can shashenkun"bilkisu tabita abaya har part nasu... mama da zainab ne kawai aparlourn."zee nakwance tana chat da ibbi saurayinta". Ina jummai take nace ne ?dashi kanshi bellon dukku fito".cewer inno suna shigowa parlourn, tana rik'e da hannun bilkisu. Tab'e baki mama jummai tayi"tana watsowa bilkisu harara"inno tace ga bilkisu nan kikasheta karki barta da rai". sbd tafad'i gsky shine kikeso ki daketa?"nifa inno k'arya tamun,sbd tasan batada gsky shine ta gudu. Inno tace".to kardai kikasake ki daketa,inkuwa kika daketa" wlh dg ke har bello saikunga fushina.inno nafad'in hakan ta juya ta fice.tsaki zee taja had'e da cewa Kai anyi jarababbar tsohuwa anan.mama jummai ta harari bilkisu tace bak'ar munafuka"da asibiti na haifeki danace anmun musayarki"Zaki wuce kibani guri ko kuwa?sum sum bilkisu ta wuce... *Bayan kwana2* Yakama yau Wednesday! "sanye yake da suit farare"yyi kyau ba k'arya,da alama office zaitafi. "Ahankali yamurd'a k'ofar parlourn anty" Khadija ce kawai da khalifa aciki suna wasa.yana rarrafe itama tanayi tana binsa abaya,sai dariya sukeyi"sallama Yaya mahmod yyi can ciki.hakqn yasa Khadija batama jisaba. "Tsaye yyi kawai yanata kallonsu"k'amshin turaren sa ta shak'a yasakata d'ago kanta da sauri. Tsab idanunta cikin nasa"saurin kauda kanta tayi had'e da cewa Ina kwana?lafiya!"yafad'a had'e da cewa".anty fa?" "Ahankali tace tana sashen Abba." Zoki karb'a" yafad'a atakaice Yana zaro key dg aljihunsa"sake satar kallon sa tayi ,taga key ne yake mik'o Mata fuskarsa ad'aure"da sauri ta tashi ta nufesa ,yanata latsa waya takai hannunta ta karb'a"naji ummi tace sai 12 zaku fita skul!kije ki gyaran d'akina.and last yau yazama shine na karshe dazan koma ganinki bbu d'an kwali." Jikinta na kirma tace to"tana k'ok'arin barin parlourn anty ta shigo.bayan sun gaisa da mahmod har zai fita saikuma ya tsaya" anty tace". Ko akamaka break fast?"ahankali yace". ah ah "inasodai amun dambun shinkafa irin na rannan"anty na murmushi tace". to shikenan khadija ce tayishi saita maka anjiman.dato ya amsa Yana murd'a k'ofar yafita. Khadija data dad'e da shiga bed room d'in anty"ta zauna gefen bed ta Lula tunani"ita bagyara d'akin bane damuwarta. Damuwarta Kar wani yaganta ad'akinsa yamata wata fahimta"mussammun mahaifiyar'sa"wata zuciyar tace kisami ummi ko maryam cikinsu wani yarakaki ki gyara mishi kawai"da wannan tunanin ta saka hijab iya gwiwa ta fito" Anty dake zaune aparlour ta dubeta tace".Ina zakije? Um zanjene mugyarawa Yaya d'akinsa"d'an Jim anty tayi kafin tace".banganeba kina nufin shine yasaki kosu Maryam yasakane??? "Ah ah" Yanzun d'aya shigo yabani key d'in gashima."to shikenan ki kula banason k'ananun maganganu ki gyara ki rufe saikizo kiyi dambun shinkafan ,akwai shinkafa b'arzazza.bara naje nayanka cabage da albassa da sauran kayan had'in". Khadija tace".to tana ficewa dg parlourn... A waiting parlour tasami ummi da Maryam suna zaune."ahankali ta nemi kusa dasu ta zauna"ummi ta kalleta tace".sai na Kuma?"naganki da hijab"khadija tace eh "Yaya ne yace nagyara mishi d'akin sa!shine nazo kurakani muje dan Allah.atare suka zaro ido suna cewa murakakifa kikace?" Hmmmm!sokike Yaya yamana kamar yadda yyiwa Yaya zee ,gatanan har yanxun jikinta be warwareba. Khadija tace". haba manah !yatafi office fa"harmugama bedawoba" d'an Jim sukayi ,kafin suce to shikenan muje....atare suka kamamata ta gyara ko Ina"kafin su rufe parlourn sukoma cikin gida"Saida Khadija tagama dambun,tasaka komai a food flux tukum tabawa anty tace".inyadawo akaimishi sbd sadda zai dawo suna skul...wanka Khadija ta d'auka na kirki" sbd akwaita dason k'yalekyale da k'amshi. ga Kuma tsabta "saidai bata cika yawan yin make up ba.sai inyakama"doguwar riga gwont pink colour da veil ta saka tayi rolling.lip glow ne, sai kwalli da powder kawai ta shafa.amma tayi kyau Masha Allah!gaba d'aya suma ummi da Maryam dogayen riguna suka saka gaba d'aya..kafin su fito isah driver yajasu zuwa akul... yyinda zee har yanxun kusan kwana3 rabonta da skul" da islamiyya harta dare ta Dena zuwa. ****************** dawowarsu kenan dg skul"ko zama basuyiba anty ta dubi Khadija tace".ga key nan inji yayanku yace "ki kwaso kayan abincin dayaci ki gyara mishi parlourn".b'ata fuska Khadija tayi had'e da cewa".ni wlh ko hutawa banyiba anty shine ze....bakida hankali?"anty ta katseta cikin tsawa"kafin tacigaba da cewa.kaf yaran gidan nan mahmod ne babba"kuma becika sakasu sumishi wani abu dayashafi girki ko gyaran d'aki"saike yau yafara saki,shine kike haka?to bariki kishiga taitayinki tunda be nuna miki ba alh yahaifekiba ,kebaza kiji dad'in hakanba.yad'auke tamkarsu ummi"zaki tashi kije kiyi abinda yasaki ko kuwa?"jikin Khadija asanyaye ta fice dg parlourn anty.. Komai ta kwashe tas "tazo ta kawo a kitchen d'in anty." Sannan Takoma, tacigaba da gyara parlourn"sai y'an kalle kalle takeyi"tana mamakin tsarin bed room d'in da parlourn tamkar na mace." Saida ta gama mopping tukum Takoma cikin bed room d'in.tadawo hannunta d'auke da air freshener tana fesawa"atsorace take gudun karwani yaganta yazama abin tsogumi.shiyasa taketa saurin ta Gama ta rufe mishi d'akin... murd'o k'ofar akayi"da sauri ta juyo,gabanta yabada rassss!sbd ido 4 dasukayi damai d'akin"d'auke kanta tayi tacigaba da aikinta... "Ahankali yyi sallama "kafin yazauna a gefen kujera."amsawa tayi jikinta na kirma tace".Yaya sannu da zuwa!batare daya kalletaba yace".yauwa! maida air freshener d'in tayi"tazo zata fita...bakisan kibawa mutum ruwaba?"yafad'a tamkar bashi yyi maganar ba."azatonta kobada ita yakeba"saitaga bbu kowa acikin parlourn saishi da ita.hakan yasa ta nufi frige ta zaro robar faro1 da cup data gani asaman frige d'in." agabansa ta duk'a ,hannunta sai kirma yakeyi ta zuba ruwan a cup ta mik'a mishi. "ahankali yasaka tattausan hannunsa ya karb'a"kafin yakafeta da idanunsa cikin husky voice yace".hardake Kuna fita islamiyar dare? kanta ak'asa tace". eh" Kuyi abinda yakaiku Banda shirme"zanyi mgn da malamin naku naji Kuna maida hankali.itadai shiru tayi"fatanta ta fice dg parlourn sbd batasan zama dg ita saishi gudun amusu wani zato."Ina wayar kine?"yatambaya yana kurb'an ruwan"um um ai!ai ni.. banida waya dama! Yana latsa waya yace".in Allah yakaimu gobe da safe Zan yi break fast da yam balls da tea"akwai kayan had'i?"cike da mamakin Yana takurata da saka aiki tace eh"yyinda kanta ke aduk'e." Ahankali yace". All right! you can go"da sauri ta tashi ta fice"yalumshe ido Yana kwantar da kansa ajikin kujerar yajingina... Khadija kuwa tana tafiya tana tunani"ita bawai aikinba"in mahaifiyarsa tagani kotaji tana shiga parlour harda bed room d'in sa ."ai akwai matsala babba.sbd ta lura mama jummai da hjy hakimah Basu son zamanta agidan...lah Yaya Khadija ciki Zaki koma?"cewar hafsat tana murmushi."khadija kuwa dukda tasan befi da 2 yrs tagirmi hafsat ba"amma tanajin dad'in yadda take girmamata"tana murmushi itama tace".eh"can zannufa" muje to ."cewar hafsat suna shiga waiting parlour. Hjy,anty,Maryam,ummi ,duk suna acikin parlourn"zama suma sukayi.khadija taji gabanta yafad'i sbd jin hjy na waya da mahaifiyar khairat,akan gobe khairat zatazo gidan.saidai tana mamakin meyasa taji hakan? d'ago kanta tayi taga su bilkisu da salim nata guje guje a parlourn..Bata ankaraba taji ana daka musu tsawa.kallon me maganar tayi taga Ashe Yaya yusuf ne."kasancewar shima baya wasa da yara"hakan yasa salim da bilkisu suka nutsu"cikin kakkausar muryan yace ".ku bakusan kun girmabane?"kodan kunji ana kiranku da autoci"na auto muku duk ranar dana koma ganin Kuna kutsin wasa jikinku zai gayamuku."yafad'a yana Kallon hafsat" suna had'a ido ido yabanka Mata harara"sbd jiya ya aiki Salim yakira mishi ita"sai mama jummai tacema salim yace hafsat tace batazuwa"shikuma salim kuruciya beyi zaton k'arya mama jummai keyiba"sbd tanason b'ata tsakanin Yaya Yusuf d hafsat ne.sai yaje yacema Yaya Yusuf d'in ai hafsat tace ace bata zuwa"shikuma saiya k'ullaceta aransa.yana ganin kodan yanad'an sake Mata fuska zata nemi ta kamashi raini ne.ita kuwa hafsat batasan mama jummai ta had'a wannan plane d'in ba.dama tun jiya taga yanata hararar ta da shareta"koyau sbd shi tazo taji kota mishi wani laifi. Yana gama yiwa su salim fad'a yyi tafiyarsa"hafsat tace aranta Allah yakyauta.inbacin mama ta hanata zuwa sashen mazan gidan "saidai d'akin yy kamal da Hakeem kawai suke zuwa."inbacin hakan data bishi taji meye laifinta?" Kallon Khadija tayi tace".bara nakoma sashenmu magrib ta kusa"Khadija tace". hakane gsky saimun had'u a islamiyar dare"hafsat tace to shikenan tana ficewa dg parlourn.... Tafe suke suna fira su 5"ummi, Maryam,naja'atu,Khadija,hafsat" zasu shiga cikin gida"kasancewar dawowarsu kenan dg islamiyya."adaidai bakin get d'in gidansu naja'atu suka tsaya."sbd suyi sallama da ita"tana k'ok'arin shiga ciki Yaya auwal yafito. kafe Khadija yyi da manyan idanunsa yanata aikin kallo"gaba d'aya suka gaidashi. sbd zeyi sa'ansu Yaya Yusuf." naja'atu ta shige ciki tana musu sallama"sukuma suka juya da nufin su ida Tak'i 3 zuwa 4 sushiga nasu gidan."yaya auwal dake kallon su yace." malama Khadija adaure yau sau d'aya asaurareni pls!duk lokacin da zanmiki mgn baki saurarata.khadija batace komai ba!tacigaba da tafiya zuwa k'ofar get nasu"ummi dake gefenta ahankali tace". Babu kyau wulak'anci kitsaya kiji mezaice?Yaya auwal mutimin kirkine munsan halinsa"bazaimiki maganar banzaba.sannan naja bazataji dad'i kinama yayanta hakaba.ajiyar zuciya Khadija tayi had'e da cewa nasan hakan.amma ni banasan yawan tsayawa da samari wlh"Maryam tace kitsaya ko minti5 kuyi mgn Yaya yakusa dawowa wlh.shiru kawai Khadija tayi badan tasoba ta tsaya"da hannu ummi ta nunama Yaya auwal dake tsaye har sannan abakin get na gidansu Yana kallon su.wai yazo suyi mgn da Khadija"murmushi yyi Yana takowa"yyinda ummi da Maryam ke k'ok'arin shiga ciki"Khadija tace yahaka Kuma?kijirani Mana!ah ah ga hafsat nan tajiraki"da sauri Khadija ta ruk'o hannun hafsat sbd ganin itama zata bisu subarta ita d'aya.. Agefe suka tsaya ,hafsat nacewa wlh su Yaya ummi sunmin wayo infa Yaya yadawo yaganmu....kafin Khadija tace wani abu Yaya auwal ya iso yamusu sallama.hafsat ta amsa"yakalli Khadija yace inbabu damuwa ko Zaki samun number d'in ki... k'ok'arin mgn Khadija keyi ,hancinta yashak'o mata k'amshin turaren Yaya mahmod". da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido"wani kallo yake binta dashi...ashe tun sadda suka tsaya abakin get d'in gidansu naja,Yana kallonsu ta glass d'in motarshi"sai yyi parking yatsaya Yana kallon komai"bayan shigarsu ummi ciki "shine yafito dg motar zai shiga gida.da sauri tace". Yaya sannu da dawowa!ta fad'a muryarta na rawa"banza yamata yarab'asu yashige cikin gidan.zaro ido hafsat tayi sbd harta hango Yaya mahmod na k'wallo dasu"shikanshi Yaya auwal yasha jinin jikinsa sbd irin kallon da Yaya mahmod yamasa ya wuce ciki... k'ok'arin magana hafsat keyi"sukaji horn d'in driver d'in khairat" yad'akkota dg skul yakata anan gida.....✍🏼 Comments kawai kokuji shiru!banason godiya ko steakers"😉😉 Share.....🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️ 9&10 washe gari...da misalin karfe 8:30 am Khadija ta nufi part d'in Yaya mahmod "hannunta d'auke da flux d'in coffee. "ahankali tayi sallama cikin siririyar muryarta".bayan tayi knocking yabata izinin shigowa ciki"kanta ak'asa ta azaje flux d'in agabansa tace".Yaya Ina kwana?"d'ago kansa yyi yakalleta Yana zaune kan kujera"kasancewar yau week end bbu office"lfy qlau."yafad'a Yana ta kallonta"kafin yace "k'arfe nawa zuku fita islamiyya?"still kanta ak'asa tace".sai9:am "ok"zubamin coffee d'in"batace komai ba ta zuba mishi"yabi Zara zaran yatsun hannunta, sunsha Jan lalle da kallo"kafin yace". karki sake ki kula ko wane namiji. akwai wani dana aminta dashi Zan had'aku bayada matsala"sosae yabata mamaki akan kalamanshi."to wai Ina ruwanshi data kula samari ko karta kulasu??itafa bata wani son aure...bakyajina?"uhumm!kayi hakuri dan Allah !wlh nima banason samari"ko Yaya auwal d'in sbd yahad'ani da Allah shiyasa natsaya na saurareshi.... "tab'e baki yyi kafin yace"eh ai duk sadda kikaso yin samarin to shine nazab'a miki". batace komai ba" tana k'ok'arin tashi aka murd'o k'ofar"atare itadashi suka kalli k'ofar. *khairat ce* ansha wanka ,ga eye glass tadad'e fuskarta dashi".wani kicin kicin da fuska tayi" tana jifan Khadija da wani irin kallo"tarik'e k'ugu ta na kallonsu"janye idanunta Khadija tayi ta maida kan Yaya mahmod" dayayiwa khairat kallo d'aya yad'auke kansa. Ahankali Khadija tace".Yaya Zan tafi cikin gida" ko akwai aikin dazan maka?key yaciro dg cikin wasu keys dake kusa dashi"yamik'o Mata Yana cewa" inkundawo dg islamiyya agyaran d'akin duka"sannan zanzo da abokaina su 3"da k'arfe 4:pm kimana girki....wai Yaya mahmod akan wannan banzan agolar zaka shareni? kanuna tamkar bakasan daniba.cewar khairat tana huci"had'e da kallon khadija tace banza sarkin kwad'ayi itada uwa.....batasan lokacin daya matso gabantaba" saidai taji saukan gigitaccen mari... cikin b'acin rai yace".na ruwanki da ita? meta miki?" kisani kece agola anan gidan ba itaba"duk ranar dakika koma yunk'urin shiga harkarta Zan baki mamaki wlh .get out! yafad'a cikin tsawa"ita kanta khadijar ta tsorata sosai" dafe kuncinta khairat tayi tana hawaye tace".akan wannan abar ka mareni ?harda korata dg d'akinka?wlh bazan yardaba! saina had'aku da hjy daga kai har ita y'ar iskar dake zuwa d'akinka ba'asan me kukeyi ba sai...shiru khairat tayi tana ja da baya da sauri. sbd ganin Yana k'ok'arin tunkarota..da gudu ta fice dg parlourn" Khadija cikin tashin hankali tace".nashiga ukku Yaya zataje tasanarwa hjy"tafad'a hawaye na zuba afuskarta"damuwarta Kar amusu wata fassara daban .dakuma Kar abin yashafi mamanta" *Khadijaaaaaaa*!yakira sunanta "cikin nutsatstsiyar muryansa.yace "kinutsu kiyi shiru" banason kuka kin sani ko?"Yaya dan Allah kaceceni bansan hukuncin da hjy zata yankemunba" da kuma fassara maganar wannan dabansan ko wacece itaba.. (tana nufin khairat) shikansa yadai daurene sbd ganin yadda khadijar ta damu."amma bayasan fushin hjy ko kad'an...kallonta yyi yace"kinga karki damu Zan d'auki mataki" muje kitafi islamiyya! yafad'a Yana Kama hannunta....wayyo Allah!wani irin yarrrrrr!yaji ajikinsa had'e da jin wani abu yatsargamishi tundaga tafin k'afa zuwa kansa...ita kanta khadijar taji wani shock"da sauri ta janye hannunta"tanufi k'ofa tana saka takalmin ta.yabiyota Yana cewa". Koda ta tsokaneki bance ki kulataba ,kibarta kinjiko?"dato ta amsa ta fito"sukayi clash da ummi da hjy ta aiko ta Kira Yaya mahmod... rik'e ta ummi tayi had'e da cewa"Khadija lfy meyafaru?" Wannan banzan khairat d'in tazo tana kuka tace" Yaya yadaketa sbd ke ,qkan taganku Kuna rungume da juna.ummi ta fad'a tana kallon khadija.zaro ido Khadija tayi tana salati. Ummi tace" ai kowa yasan k'arya takeyi wlh.sbd ansan hakan ba halin Yaya bane"shine hjy tace nazo nakirashi"Khadija na kuka tace ".nashiga ukku ni Khadija! sharrin data Mana kenan?" tafad'a tana sanarwa ummi yadda akayi har Yaya mahmod yakaiga Marin khairat d'in.ummi tace "wlh yamata da sauk'i nasan sbd hjy kebe daketaba"khadija tace". wacece ita dan Allah?"ummi ta tab'e baki had'e da cewa ".y'ar k'anwar hjy ce"Yaya takeso, kuma baya sonta wlh"hjy ce ta tursasashi akan yasota"yanzun dai inta kammala degree d'inta nan da 1 year zasuyi aure"Allah yakyauta kawai Khadija ta fad'a"ummi tace" kijeciki dan Allah karki kulata.in hjy ta kiraki kije kisanar Mata abinda kika sani".kiyi hakuri Khadija dan Allah watarana sai labari insha Allah komai zai wuce ... murmushin k'arfin hali Khadija tayi tace".nagode tana wucewa ita kuma ummi tashiga parlourn Yaya mahmod... Gabanta nata fad'uwa,tadai daure tanata addua aranta."ta shiga parlourn da sallama.hjy da Abba na zaune kan kujera" yyinda khairat ke zaune kan carpet ,kanta ak'asa tana ta kuka...Abba ne ya amsa sallamar had'e da cewa"Khadija zonan!wani fargaba da tsoro taji"amma dole ta daure ta iso agaban abba.ta duk'a tana cewa."gani Abba! Abba yace"meke faruwane tsakanin ki da yayanku dakuma khairat??"saida ta furta *la'ilaha illah anta subbahanaka inni kuntu Minal zalim.* kafin tace".abinda nasani "Yaya yasakani nakaimishi coffee"bayan nakai harna mik'e zanfito. saita shigo" "nagadai tanata hararata"saina cewa Yaya ko akwai aikin dazan mishi?sai yafara mun mgn"shine tadinga zagina damun gorin ni agolace anan gidan....rufemin baki munafuka! k'arya tayine?cewar hjy tana hararar khadija".khairat tace". wlh k'arya takeyi ba haka akayiba..abba yahad'e fuska batare daya kalli hjy ba yace".karna komajin bakinki anan.yafad'a Yana kallon Khadija yace".duk abinda yayanku yasakaki kimishi kinji ko?shima yayankine sbd ya Isa dakene.sannan khairat bak'uwace ! bakusan junaba"itace insha Allah yayanku zai aura...sallamar Yaya mahmod da ummi yasaka Abba yin shiru Yana amsa sallamar su.ummi ta wuce ciki" Abba yace" Khadija wuce kishiga ciki"tashi tsaye tayi ta wuce" Yaya mahmod yazauna kan carpet Yana kallon hjy"ta bankomishi harara"sake gaisheda Abba yyi dukda sungaisa a masallaci da asuba"Abba ya amsa had'e da tambayarshi me khairat tayi mishi yamareta?saigashi bayanin Khadija dana Yaya mahmod yazo d'aya.hakan yatabbatar wa da Abba k'arya khairat keyi.ita kanta hjy taji sanyi aranta da abin bahaka bane.tayaya zatayi sakacin har haka yafaru tsakanin Khadija da mahmod"bacin tasan yaronta mutumin kirkine...to kinji keme zaginta da k'aryatata"Abba yafad'a Yana kallon hjy"shiru kawai tayi sbd batada abin cewa.yaya mahmod yace Abba wani abu tace namata ne?Abba kuwa yashiga mishi bayani ,kamar yadda ummi tayiwa Khadija ad'azun. "cikin b'acin rai Yaya mahmod ya juyo yawatsowa khairat mugun kallo yace".I hate u! Hjy tace "ya Isa kayi hakuri"dg yau kome kake buk'ata kasaka khairat kosu ummi basai kasaka ita khadijarba...Abba yace bazai yuyuba! mahmod tashi kaje"Khadija nada hankali da tarbiya,sbd haka itama k'anwarkace" kasata duk abinda kakeso tamaka"sannan hakima wlh kishiga hankalinki dani zansab'amiki"akanme zaki rik'a nunawa yarinya k'iyayya har haka?sbd kina kishin uwarta ko?"to bari kiji !asma'u nasonki tsakani da Allah"kekuma kin kasa kigane hakan.... tab'e baki hjy tayi tace" nidai banason wata doguwar mgn"Abba bece komaiba. yafice ransa ab'ace.shima Yaya mahmod uffan beceba yafita"hjy taja tsaki had'e da kallon khairat tace"dg yanzun karki koma fad'in abinda baki ganiba"kinga ran alh yab'aci dashi kanshi mahmod d'in"kije kibashi hakuri anjima kina jina?"tamkar ta shak'e hjy haka khairat keji"sbd ganin bbu wanda yagoyi bayanta.cikin saita kanta tace ".eh hjy zanje nayi yadda kikeso"washe baki hjy tayi tace".yauwa koke fa d'iyata"cikin tura baki khairat tace".to amma hjy ki hanata zuwa sashen sa to.hjy tace".ai banda masaniya ma tanazuwan wlh!"amma angama insha Allah dg yanxun... Khadija kuwa batasa narwa anty abinda yafaru ba"saitayi shiru kawai tafara k'ok'arin saka kayan islamiyyar ta.dukda abun na nuk'urk'usanta arai. gaba d'aya duk yaran gidan suka shirya"harda xee suka nufi islamiyya. ************* Yaya mahmod kuwa cikin b'acin rai ya wuce parlourn sa"yanajin tsanar khairat na nunkuwa aransa"arayuwarsa yatsani k'arya"shiyasa beyinta,kuma baya shiri dameyinta"hakan yasa yaketa fuskantar k'alu bale a aikinsa na *jarida* komai zai faru saidai yafaru amma saiya fad'i gsky.maganin bacci yasha ya kwants"sbd yanason da karfe 1 yatashi yyi shirin zuwa d'aurin auren wani abokinsu"shine yacewa Khadija ta musu girki"dan akwai mutum2"abokansa da sukazo gurin d'aurin auren. zaizo dasunan suci abinci sukoma garinsu" Khadija kuwa sai 12:suka dawo dg islamiyya"kitchen ta wuce tasami anty ta sanar mata aikin da Yaya mahmod yasakata."anty tace" to shikenan ai dayake jiya akayo cefane akwai komai...Khadija da mai aikin anty suka tsaya suka shirya lafiyayyen girki"tuni sashen anty yacika da k'amshin girki...fried rice sukayi with pepper chicken"sai dambun nama da snacks.😋 saidai gaban Khadija nata fad'uwa sbd tsoron taje takai abinci"gashi yace tagyara mishi d'akinsa". shikuwa Yaya mahmod Yana fitowa dg sallar azahar"yakoma yad'auki wankan farar d'anyar giznah.ya aza hula saman tattausan gashin kansa."tamkar shine angon sbd kyawun dayayi.lol..kyawun sa da kamalarsa had'e da kwarjininsa sunsake bayyana ajikinsa...sai fitinan nan k'amshi ketashi ajikinsa.duk macen data ganshi saitaji inama inama"😜 har yanufi parking space"saiya tuna da Khadija ko gyaran d'akin yaga bata mishiba"bayaso yadawo da mutane yasameta acan...part nasu yakoma dukda bayaso hjy taganshi"yadai daure ya shiga"bbu kowa aparlourn sai Yaya kabeer da Yaya Hakeem"suna kallo"gaishesa sukayi ya wuce part d'insu Khadija..bbu kowa aparlourn ,hakan yasa yawuce kitchen inda yakejin motsin mutane" Khadija natsaye ta bawa k'ofar kitchen d'in baya"tana had'a coslow!sanye take doguwar riga ta kanti"tafito Mata da coka cola shape nata"kanta sanye da hula, tayi acuci da gashin kanta" kalonta yaketa yi tunda k'afar ta harzuwa kanta"itakuwa ajikinta taji ana kallonta"da sauri ta juyo tashak'i k'amshin turaren sa"hakan yasa tahane shine.janye idanunsa yyi Yana gyaran Murya"gaba d'aya duk saitaji kunya"juyawa tayi da sauri bata bari sun had'a ido ba. "angama shirya komai ne?"muryarta na kirma tace". eh" amma ga coslow nan dana manta banyiba"okay inkingama saikije ki kaimana acan"banaso nadawo nasameki ad'akin kigama da wuri....um um..dama Yaya kayi hakuri, hjy tace" nadaina zuwa ai.hmmmm!Abba yace komai yawuce karki damu kije kinjiko?hjy ta bazatasan kinjeba.dato ta amsa "shikuma yajuya Yana barin kitchen d'in.ajiyar zuciya yasaki sbd bbu kowa aparlourn."yafice zuwa parking space yashiga mota yafita. Khadija kuwa komai ta had'a acikin trays 3 "harda drinks d cups"fitowa tayi ta wuce waiting parlour"cikin sa'a taga maryam"nahad'awa Yaya Hakeem abinci agabansa"ta zauna kan kujera tana jiran maryam ta gama.saiga hafsat ta shigo" da alama Yaya Yusuf tazo taga ko Yana nan. "xama tayi kusada Khadija suka Fara fira"har Maryam tagama ,tazo ta zauna kusadasu.alfarmar sukama mata kayan takai sashen Yaya mahmod"ta nema agurinsu"suka ce to suna tashi... Duk abinda yadace itadasu suka kai" suka kuma kama mata ta gyara bed room d'in da parlourn...kafin suka fito ta rufe d'akin"k'ok'arin tafiya sukeyi"hafsat ta hango Yaya Yusuf zai nufo nan"da alama dg wani gurin yake zai zo yabud'e d'akinsa. Hafsat tace" lah kujirani dan Allah ga Yaya Yusuf can"Maryam tace." ah ah kedai kitsaya yazo d'in"haka kawai kayi mistake kad'an amaka masifa."ni wlh da Abba zai yarda da hostel nakoma !sai duk yayunmu sunyi aure nadawo"gaba d'aya suka saka dariya...Yaya Yusuf dake k'ara sowa "yabi hafsat da kallo Yana gulmarsu aransa. akan me sukema dariya?Yaya sannu da dawowa !duk suka fad'a atare"fuska bbu yabo bbu fallasa ya amsa.yana nufar k'ofar d'akinsa...wucewa Khadija da Maryam sukayi"hafsat tayi saurin cewa" Yaya wani waje kaje ko?"naga banganka ba." Yace "eh "d'aurin auren abokin Yaya mahmod naje."gama sak'onki"yafad'a Yana saka hannu a aljihun gaban rigar sa"yazaro waya toch screem.zaro ido tayi had'e da cewa"wow Masha Allah!yaya nidai ko baby nokia zaka siyamun"dg baya kabani babba.yanzun mama zata tambayeni bansan mezanceba?"in Nokia ce kaga saina kashe inmungama waya"inzan kiraka sai inkuna ko?"k'afeta yyi da ido yanata kallonta"aransa yana mamakin wayonta"sannan yagama fahimta mama jummai batasanshi da hafsat kenan..Yaya kayi shiru? "tafad'a tana kallon sa"sunkuyadda kanta k'asa tayi sbd ganin irin kallon dayake mata. Ahankali yace"kinfison Nokia d'in?" Tace" eh" Yana bud'e k'ofar d'akin yace".to shikenan zansiyamiki da dare"dama nasiya miki sim card"yeeeeeeeeee! tafad'a tana tsallen murna "sai dariya takeyi"dukda tasan wayar ba babba bace"amma tanason tayi ko nokia sbd waya na burgeta inta ganta ahannun Yaya zee"ayanzunma tsoron mama yasa zata hak'ura da babbar"kobayan tayi SSCE saitayi babban... Shima murmushin yayi yace."gobe fane tafiyar da safe"kai Yaya kabari sai marece mana dan Allah! tak'are maganar da shagwab'a. Hafsat kiyi hakuri natafi da safen kinga banaso nayi dare ahanya"kin yarda? yafad'a cikin wata muryar dabatasanshi da itaba"batare data kallesa ba tace". Allah yakaimu to.yace "ameen to kisaki fuskarki mana!nifa wlh Yaya banaso katafi kabarni .kasan dama duk acikinku kafisu sauk'i"d'an murmushi yayi yace" to kibi kowa ahankali karkiyi laifin daza'a miki hukunci"Kuma kimaida hankali a skul. "kinga Kuna last term naku, befi 2 month kuyi exams ba..hafsat dake saurarensa tace." to Yaya insha Allah zanyi duk yadda kace"bara nakoma Kar anemeni.yana murmushi yace" to shikenan k'anwar yayanta"tunda kingama firan dani"lah Yaya bahaka bane wlh"ai zanzo anjima gurinsu Maryam da dare nasan zanganka ko?eh Zaki ganni "yafad'a Yana shiga cikin d'akin.yyinda itakuma ta wucewarta... ########## Gaba d'aya yaran gidan sun fito zasu tafi islamiyya"adedenan kuma Yaya mahmod yayi horn" me gadi yabud'e mishi get". Nurane agdn gaba"sai friends nasu su biyu a back sit..nura yyi murmushi had'e da cewa lah kaga gasu baby (Khadija)can "islamiyya ma zasu tafi kenan?"banza Yaya mahmod yamishi Yana sake had'e fuska" shikuwa nura tsokanace sarai yakeyi,sbd yagano cewa Khadija ba Abba bane mahaifinta"y'ar amaryarsace"sannan yanaso yatabbatar da cewa ko Yaya mahmod nasonta ne"shiyasa bayason yakulata"danshi nurama yanada wacce zai aura. Fitowa sukayi dg cikin motar"alokacin kuma harsu Khadija sunficema dg gidan." part d'in mazan gidan suka wuce"Yaya mahmod yamusu iso parlourn sa.bayan yabud'e k'ofar duk suka shigo.komai yana ajere inda Khadija ta shirya"bud'e komai Yaya mahmod yyi"Yana cewa"kumatso kuyi seving kanku,bbu d'an iskan k'aton dazan zubama komai...Nura yyi dariyar shakiyanci yace harda kaima k'atonne tunda bakada mata"garani tawa matar tana anan gidan"tsaki Yaya mahmod yaja had'e da cewa to namamajo!sarkin sin mata" kayi mana shiru dan Allah.Nura yace"to yayanmu,yyinda Yaya mohmod yamishi banza kawai..bayan yazuma kansa komai yaja gefe yafara kaiwa cikinsa...musbahu d'aya acikin bak'in yakalli mahmod yace ohni abokina halinka na nan?banza Yaya mahmod yamishi ,duk suka saka dariya suna fad'in matarka taga takanta wlh"nura na dariya yace ai anbadashi tuni... Gaba d'aya kwasar girkin sukeyi sunata santi"nura yace nasanma baby ce tayi girkin nan"musbahu da ahmed sukace gsky ta iya "wannan irin delicious haka"uffan Yaya mahmod bece musuba harsuka kammala cin abincin"sukad'an huta tukum suka mishi sallama"nura nacewa su had'e a office ranar Monday... Gurin karfe 6:15 Khadija ta nufi d'akin Yaya mahmod sbd ta kwaso kayan abincin dayaci shida abokansa...saidai tana k'ok'arin shiga parlourn sa"zee data fito dg d'akin Yaya Kamal taganta"saidai ita khadijar bataganta ba..wani irin girgiza Kai zee tayi"ta wuce sashensu bakinta fal da mgn. Khadija kuwa tana shiga parlourn "baya ciki hakan yasa ta share kawai ta tattare kayan zata fito ,shikuma yashigo cikin parlourn"had'a ido sukayi,tayi saurin sunku yadda da kanta ak'asa"tana wasa da yatsun hannunta"zama yyi akujerar dake kallon ta yace".gobe Zaki rakani anguwa bayan kundawo dg islamiyya"dato ta amsa.yace khairat ta sake tsokanarkine?kanta ak'asa tace".ah ah" yace okay.itakuma ta wuce,yabita da kallo Yana lumshe ido... Zee na zuwa tasami mama jummai a parlour"Zama ta tashi sbd lokacin sallar magrib yyi"ta zauna jiki asanyaye tace" .mama wlh abinda nake gudu zai faru"da idona naga y'ar iskar yarinyar nan Khadija ta shiga d'akin Yaya mahmod"zaro ido mama jummai tayi had'e da cewa"da gske? Zee tace "wlh" Mama tace"d'azunfa nasami labarin cewa yamari khairat akanta"karfa ace son yarinyar nan yakeyi"hmmmm to wlh saidai Kar ak'ara cewar zee cikin k'unar rai. Mama jummai tace gobe zuwa Gurin mlm nahayin gada yakamani wlh"amma kafin naje goben saina san yadda nacusawa hjy hakima zancen nan.zee tace"dadai yafi wlh... *washe gari* Tunda aka gama sallar asuba "hafsat ta wuce kitchen"tayiwa Yaya Yusuf cake da dambun naman kaza.sai Gurin karfe 8:3O ta Gama"mama jummai dakebinta da kallon tambaya tace "ke uwar kilbibi duk waye yasaki wannan aikin haka" kin kwashemun nama a freeza?"uhmmmm! Yaya Kamal ne"tab'e baki mama jummai tayi had'e da cigaba da abinda takeyi"hafsat tayi rapping komai ta d'auka ta fito dashi"tana k'ok'arin fita suka had'u da Yaya Yusuf zaishigo yamusu sallama" turus tayi ta tsaya tace"Yaya harka shirya ne?Yana kallon ta da kayan hannunta yace "eh "Ina zakije haka?tana murmushi tace".gurinka manah....tsab acikin kunnan mama jummai"muraya k'asa yace kije parking space kijirani nayi wasu mama sallama.dato ta amsa ta wuce ,shikuma ya Ida shigowa parlourn.yaga mama tsaye tana jera kayan break fast kan table"har k'asa yaduk'a yagaida ita"yasanarmata zaitafi"d'an Jim tayi kafin tace". Allah yataimaka ya tsare hanya"ya amsa Yana fitowa.tsaki mama jummai taja had'e da cewa wlh jikinki zqi gayamiki inkindawo"dama shinekikayiwa kayan dad'i haka? kikamun k'aryar Kamal yasakaki". Khadija kuwa yau Yaya mahmod baice takaimishi komaiba"duk saitaji tanason zuwa ko gaidashi tayine"hijab nata ta saka iya gwiwa ta nufi d'akin sa" tana k'ok'arin shiga ta hango khairat nata kallonta"gabanta taji yafad'i"tanajin kodai tafasa shiga kawai... Yana zaune kan carpet da laptop agabansa Yana latsawa"jikinsa sanye da farar jallabiya.tayi sallama akofar parlourn"kasancewar a bud'e k'ofar take.amsawa yyi batare daya d'ago kansa ba.nesa dashi ta tsaya tace".Yaya Ina kwana?lfy qlau"yanzun da zanma saka akiraki munke girkin jiya yayi dad'i nagode..tayi mamakinsa sosai"murmushi kawai tayi kanta ak'asa tace".bara nakoma dama gaidakai nazo nayi ne"kafin yace wani abu sukaji muryan hjy tana cewa gsky khairat innaje Naga yarinyar nan bata ad'akin nan Zan sab'amiki" sbd jiyama haka kika Mana k'arya"shiyasa nace bara nazo da kaina....✍️😳🥱🙄 Comments kawai guys🥰🤗🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakine halak malak mmn bilkisu🥰💖 🅿️11&12 .....Wani irin mugun bugawa k'irjin Khadija yyi"tana kallon Yaya mahmoud cikin mugun tsoro da fargaba. k'ok'arin mgn takeyi"yyi saurin mik'ewa tsaye yafinciki hannunta suka shige bedroom d'insa.... adedenan kuma hjy da khairat suka shigo". adede wani corridor dayake ajiye basket d'in kayan wankinsa" anan yajanye kwandon da sauri yace".kitsaya anan karkiyi motsi kinji?babu abinda zai faru.bejira cewartaba,ya ajiye basket d'in agaban inda ta tsuguna.hakan yyi daidai da shigowar hjy tana cewa".wai kana Ina ne?"inata sallama a parlourn ka"murmushin k'arfin hali yyi yace".hjy keda kanki?basai kisaka akiraniba"hjy tace hmmmm!ancemun algungumar yarinyar nan Khadija na nan d'akinka!shine nazo nagani da idona in raina mgn ta kayine."ta k'are maganar tana y'an kalle kalle ad'akin"Yaya mahmod yadubeta yace "haba hjy meyasa kike d'aukar maganar jita jita?"waye ma yafad'a mikine?"hjy ta tab'e baki had'e da cewa".khairat Mana"yace tana Ina?gatacan parlou.cikin borin kunya yafara mgn da cewa" Allah hjy darajarki wannan sakaryar yarinyar keci"bara naganta saita fad'amun inni sa'an wasantane... yafad'a yana k'ok'arin fita"sbd yanason janye hankalin hjy ta fito dg bed room d'in... Hjy tadakatar dashi da cewa"karka Mata komai nace ko?"bece komaiba yabar d'akin ,hakan yasa hjy tabi bayansa. Khadija datayi sharkaf da gumi sbd fargaba da tsoro" tasaki ajiyar zuciya.afili tace ohni Khadija nashiga ukku!anya zansake shigowa d'akin nan kuwa"wannan wace irin masiface??Mena tsarewa wasu agidan nan?"tunda take bata tab'a tsayawa ba,taji tana son amata aure sai yau"azuciyar ta ta aiyana muddin tasami mai sonta" gara tayi aure ta huta da wannan abin da ake mata acikin gidan... Khairat dake tsaye a parlourn tanajin maganar sa"tayi wuf ta fice da gudu dg parlourn"Koda ya fito yaga batanan.yaja tsaki had'e da zama gefen kujera.hjy data biyosa tace"dan Allah karage saurin fushin nan"hmmmm!amma hjy fisabilillahi hakan daidaine?banaso kina shiga harkan yarinyar nan"Abba yamiki mgn banaso asami matsala dan Allah".cikin fad'a hjy tace".sokake yadda uwarta ta mallake ubanka" kaima su mallakemun Kai kome?"yace "hjy dan ALLAH kidena fad'in hakan"nifa amatsayin kanwa nad'auketa."inama iya kwana2 ban gantaba! ko kwana 2 banmata mgn ba"kuma dama gyaran d'akine nake sata wani lokacin, sai ko tadafamun wani abu...hjy ta tab'e baki had'e da cewa to nahana dg yau"kome kakeso zannce gasu ummi da Maryam nan ko?cikin marairai cewa yace".amma hjy kinsan inada k'yank'yami ko?"sannan yaran nan me suka iya? inba abasu kud'i su karb'e ba.yakamata hjy kiduba kyautatawar anty agareni kidena nuna hakan akan y'arta"sannan duk Wanda zaice miki kaza to kiyi bincike kafin kid'auki mataki"hakafa yarinyar nan jiya tamana k'arya"inda kinnuna mata ranki yab'aci aibazata sake wata k'aryarba"amma wlh hjy kisani sbd ke kawai zan auri khairat"amma wlh anawa tsarin batamun ba...duk wacce ke mutuniyar arzik'i bazatayi abinda tayiba"sharrifa tamana hjy nida khadija.inhar bamu yafeba sai Allah yabi mana hak'k'inmu.yanzun me wannan halin hjy kike ganin tadace data zama suruka agareki?" Shiru kawai hjy tayi jikinta asanyaye"sbd maganganun Yaya mahmod sunyi tasiri aranta".tana kallonsa tace".kayi hakuri zan tsawatar Mata sosai.abinda yasa kaga na nace ka aureta"yarinyar nan ta nuna duk duniya bbu Wanda takeso saikai. "kasan zumuncin dake tsakanin mu da mahaifiyarta.kuma mamanta ta rok'i alfarmar nasaka ka auri khairat" sbd ita kad'ai ta mallaka aduniya.nikuma nasan duk cikinku kafi kowa yimun biyayya dagudun b'acinraina.hakan yasa nabaka umarnin aurenta!namiji mijin mace 4 ne"dg baya saika auri wacce kakeso bayan aurenku da ita..badan yasoba yace"nafahimta hjy Allah yakyauta. Hjy tace "ameen tana fita da nufin tayiwa khairat tas sbd itama ta bata haushi" Hjy na fita Yaya mahmod yasaki ajiyar zuciya"yatashi ya wuce bed room d'in. Khadija kuwa duk tanajin magan ganunsu da hjy.tanajin fitarta tayi wuf ta fito dg mab'oyarta"duktayi gumi,tana goge gumin da gefen hijab nata yashigo" satar kallon sa tayi ,suka had'a ido"ta duk'ar da kanta ak'asa...zo muje parlour "yafad'a Yana juyawa yafita" saida yasakawa k'ofar parlourn key"tukum yajuyo danufin yadawo yazauna"hakan yyi daidai da fitowarta dg bed room d'in"atsorace tace".Yaya kabud'emun nafita dan Allah!zama yyi kafin yace".kizauna muyi mgn"sannan saiki tafin ko? yafad'a fuska agimtse .hakan yasa ta k'araso ta zauna kan carpet. Inaso kimanta da abinda khairat keyi"kikuma d'auki abinda hjy kenunuwa amatsayin kuskure.duk wani abu danake sakaki kimun bazai canzaba zaki cigaba damun.. Itadai tana aikin saurarensa"amma batace komai ba.wace irin waya kikeso?"yatambayeta Yana tsareta da idanunsa masu haske....uhumm!nifa banida zab'i "duk wacce akabani nagode. Ok to shikenan inkindawo islamiyya Gurin 11am" kisameni a parking space,sai muje nakaiki ki zab'a.da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido"janye idanunta tayi tace".kayi hakuri Yaya dan Allah karwani yaganni yasanarwa hjy...zakije koba zakijeba?yatambayeta cikin muryansa maiba mararjin mgn tsoro"jikinta nakirma tace zanje.tab'e baki yyi had'e da tashi yabud'e k'ofar"yad'an lek'a kansa waje ,kafin yace".zokitafi!da sauri ta tashi ta fice.yagirgiza kansa kawai Yana rufe k'ofar... Yaya Yusuf na fita"directly inda motarsa ke fake yanufa"yyinda hafsat na back sit tana jiransa suyi sallama. back sit d'in yabud'e yashiga"yabar murfin abud'e". Hafsat tayi saurin cewa"Yaya gashi namaka, ka ajiye amasaukin kadunka ci..Yana kallon ta Yana murmushi yace".gsky hafsat d'ina tanaji dani"miye aciki to?"hmmmm!Yaya saikaje zaka ganidai"to shikenan nagode sosai, yafad'a Yana mik'o Mata baby nokia yace". gashi mudunga gaisawa kullum ko?ko bakyasan jin murya tane? yafad'a cikin wata iriyar murya"shiru kawai tayi tana murmushi"kud'ine yafito dasu "yasaka Mata atafin hannunata.tadubi kud'in ta girgiza Kai tana cewa"nifa yaya bazan karb'i kud'in nan"tunda kaima yakamata ace akwai kud'i sosai awajenka tunda wani gari zakaje.amma inaso ace first salary naka mu raba nidakai"tafad'a cikin tsokana.ita dashi duk sukayi y'ar dariya.Yaya Yusuf yace".kinsan banason shirme ko?kayan kwalliya zaki siya kidinkayi agida "ba inzaki fitaba".ki kula da kanki kinjiko? yafad'a Yana Kara saka mata kud'in ahannunta"kallon kud'in tayi"ta k'irgi 5K tace". Allah Yaya sun isheni kayi hakuri kaje dasu kaji ?ta fad'a cikin shagwaba"Yana kallon ta cikin murmushi yace".yanzun to first salary nawa zamu raba kamar yadda kikace kin yarda?"tana murmushi tace". Eh" hafsat kikoma ciki" bara natafi kinji?"narai narai tayi da ido ,ta yunk'ura zata fita"yyi saurin cewa"karkiyi kuka kinji?2 weeks zanyi nadawo"Kuma zamuyi waya Dana sauka kinjiko?"d'aga mishi kanta tayi tana ficewa"yalumshe ido Yana jin tamkar yakamota yarungume..da haka yakoma driver sit"yaja motar yabar gidan.. Hafsat kuwa sak'e wayar tayi ajikinta"ta rik'e kud'in ahannunta"ta wuce sashensu". Mama jummai nakan kujera zaune tana dakon shigowar hafsat".saidai lokacin da hafsat ta shigo"idanun mama jummai sukahasko Mata kud'in dake hannunta" K``!zonan dan uwarki" Tuni hafsat Tasha jinin jikinta"ke y'ar iska narabaki da yaron nan Yusuf bakiji ko?shine kikamun k'aryar Kamal yasaki aiki ashe shine kikamawa? Saikace kece kika siyi kajin kika samun a freezar.zaki sani wlh"dan Allah mama kiyi hakuri"cewar hafsat tana kuka da hawaye. Mama jummai ta mik'e tsaye tana nufo hafsat"aikuwa tasaki kud'in hannunta zata gudu"taji an rik'eta ta baya"tana juyowa taga zee ce.kafin tace wani abu" mama jummai ta fincikota tafara duka da takalmi...duk yadda hafsat ke tsoron duka" hakan besa tayi shure shuren da wayar zata fad'o ajikinta ba.tana ihu dabawa mama jummai hakuri"saida tagaji ta k'yaleta "tana huci tace dg yau kicigaba da mun k'arya"nasan wa'ancan kud'in shine yabaki"bazaki Kuma amfana dako bicika ba.zee na zaune tana yatsina fuska tana kallon hafsat...itadai hafsat batace komai ba!tana share hawayenta ta rarrafa ta wuce d'akin su"itada bilkisu inda suke kwana"ta fito da wayar tanata kallo tana kuka"gwanin ban tausayi... Tunani takeyi aranta me Yaya Yusuf yakashewa mama aduniya?dabata sanshine"tasandai duk iyaye nagari nason mutumin dake kyautatawa d'ansa"iya bakin gwargwado Yaya Yusuf yana kyautata mata.. share hawayenta tayi"ta d'auki wayar tamata b'oye acikin ward rope nata" Toilet ta wuce sbd tagasa jikinta dake rad'ad'in duka... *************** Hjy na fita ta sami khairat har bed room d'in ta"tayimata rashe rashe akan bed"hjy tayi tsaki aranta.tana ganin rashin tarbiyya irin na khairat koda ita y'ar hjy ce"ai akwai kunya ta sarakuta ... zama tayi kan stool tace".ke tashi muyi mgn"turo baki tayi had'e da tashi, sbd gaba d'aya taji zama gidan yafita aranta" Hjy tace kisaurareni da kyau kiji abinda Zan fad'a miki.dg yau karki koma zuwa kicemun anyi kaza bacin kinsan k'arya kikeyi".keko kunyar k'arya bakiji?wlh hjy ba karya nakeyiba"da idona naganta!rufemin baki sokike sai mahmod yaji kinfice mishi arai kokuwa?namiji sakaraine duk inda ake kulawa dashi ake tarairayarsa to hankalinsa yafi raja'a acan"amatsayinki na y'a mace kebazakiyi hakanba.saiki dinga abubuwan dasuke zubar miki da k'ima kina b'ata kanki agurinsa"kicanza tun wuri kinji abinda nagaya maki... Khairat tace".hmmmm!hjy yaya yatsaroki ko?amma bbu komai "zanyi yadda kikace shikenan." b'angaren Khadija kuwa"gani takeyi Yaya mahmod natakurata ne .da wannan tunanin ta iso part nasu.... d'akin da anty t ware Mata take kwana acan ta shiga ta zauna" tayi tagumi ta Lula tunani..yanxun damuwarta shine" Yaya auwal kwata kwata yanxun bbu ruwanshi da ita. Ko ganinta yyi saiya d'auke kanshi"intagaisheshi itadasu ummi wani lokacin saiya d'auke kanshi yake amsawa.ita inda zaizo yace yana sonta! data amince kodan tabar gidan nan."sbd tasan dai aurene zai rabata da gidan..jikinta asanyaye tayi Shirin zuwa islamiyya. Kamar yadda yafad'a Mata 11 am"tasameshi a parking space.shirywa tayi cikin farin las doguwar riga"tayane kanta da veil fari.tayiwa anty bayanin inda zasu tafi.anty tamata gargad'in ta rik'e mutuncinta takuma Kama kanta akona zasuje.kafin ta fito dg part nasu"hjy da khairat na zaune a waiting parlour suna kallo.batace musu komaiba ta fice"khairat ta ja tsaki aranta tana jin tamkar ta finciko Khadija ta mata mugun duka... Yaya mahmod kuwa shima becika son african time ba"tana fitowa tahangoshi da alama dg sashen mazan gidan yake"aranta tana yaba kyawunsa da iya dressing nashi"duk wankan dazai d'auka saiya mishi kyau..ayanzun haka sanye yake cikin k'ananun Kaya riga da wando jeans sai takalmi sawu ciki"kansa yasha gyara sai k'yalli yakeyi.ga k'amshin da inya gifta tagaban mutum yake sakar mishi"agogon dake daure antsintsiyar hannunsa ya duba"11:12am . saidai Kuma Yana k'ok'arin shiga shashensu hjy yahangota tana nufar parking space"hakan yasa yabi bayanta"saigashi yacimmata kasancewar tak'in nmj da mace ba d'aya ba.dukda shi cikin nutsuwa da kasaita yake tafiyar tashi... Khadija kuwa tayi mamakin ganin harya wuceta"sauri tayi ta iso gurin motar dataga Yana k'ok'arin bud'ewa. "Ahankali yabude Mata front sit yace"kishiga ciki"yana fad'in hakan ,yazagaya yashiga driver sit.batace komai ba itama tayi bissimillah ta shiga.wani sanyayyen k'amshi had'e da sanyin AC yadaki hancinta"ta lumshe ido tana yaba kyawun motar aranta .yaya Ina wuni? tafad'a lokacin daya bawa motar wuta suka fice dg get d'in gidan...yatsina fuska yyi,kafin yace". yini ko kwana?"uhumm!kawai tace" dg nan taja bakinta ta tsuk'e"shima bece komaiba" Yana sauraren wa'azin marigayi shakh jafar...da haka har suka iso safa da marwa communication! Parking yyi yafito "itama ta bud'e k'ofar ta fito tana kallon gurin".sai asannan yasami damar k'arewa dressing nata kallo!muje ciki"yafad'a yana k'ok'arin shiga k'ofar dazata sadaka da cikin Gurin..bin bayansa tayi"suka tsaya layin dakeda wayoyi manya masu tsada...hii baby!zoki duba anan"koba waya zaki siyaba?cewar wani acikin masu siyarda wayoyin. Yana tsaye abayansu...Shiru tayi tana satar kallon Yaya mahmoud "dake tsaye yana duba wasu wayoyi.taga yanabin guy d'in da wani irin kallo"tuni yasha jinin jikinsa.WOW! *mahmod Adam shema* "wlh shine k'awata"wasu y'anmata dasuka shigo gurin suke fad'a suna kallon Yaya mahmoud...sosai suka bawa Khadija mamaki sbd ganin sunnufi gurinsa"shikuwa wannan guy d'in basarwa yyi yanatadai kallon Khadija. Assalamu Alaikumlaikum ! yarinyar dake gaba ta fad'a tana kallon Yaya mahmoud".yatsina fuska yyi"sbd yasan bewuce tace" tana ganinsa gidan TV ko a jarida ba.sbd hakan yasa be cika yawan fita irin haka ba...juyowa yyi fuska agimtse Yana amsawa"gaba d'aya sai sukaji yamusu kwarjini.tagaban tace". I'm happy to see you wlh!munajin dad'in shirinku akan matsalolin mata.batare daya kalletaba yace nagode"Yana kallon Khadija yamaka Mata harara had'e da cewa" zonan! Jikinsu asanyaye y'an matan suka wuce gaba abinsu. "Khadija ta tab'e baki ,aranta tana ganin k'arfin halin su na tare namiji harsuce suna farin cikin ganinsa.bakya jinane? yafad'a Yana kallon ta"da sauri ta juyo da nufin ta Isa gurinshi"k'afar ta ta turje..tasaki k'ara tana rintse ido"sbd tasanma fad'uwa zatayi"saidai kawai tajita anyi saurin ruk'o ta"tafad'o jikinsa.da sauri ta bud'e idonta"taganta jikin Yaya mahmod....cike da mamaki take k'ok'arin barin jikinsa"taji yace kidinga kulawa yarinya dakinsha k'asa.matsawa tayi cike da kunya"yamik'o mata kwalin wayar dake hannunsa" iPhone 7+ .cike da kunya ta karb'a"tafara k'ok'arin dubawa"saidai kafin tayi wani abu taga yabasu ATM card d'in sa sucire kud'in...gaba d'aya tsoro yakamata Ina ita Ina rik'e wannan wayar... tanadai tsaye har akagama cire kud'in"yajuyo yakalleta cike da kulawa yace".tayimiki ko acanja ne?"sunkuyadda kanta k'asa tayi"ahankali tace"amma Yaya wayar tamun tsadafa"hmmm! muje kawai "yafad'a Yana kallon ta.hakan yasa batace komai ba tayi gaba yanabinta abaya"wasu y'an mata3 suka bisu da kallo suna kus kus... Suna shiga mota"maimakon taga sunyi hanyar gida.saitaga yacanza hanya"tanaso ta tambayesa Ina zasuje ?amma tana shakku"shikuwa yagama fahimtar abinda ke ranta.yana tuk'insa yace".office nawa zankaiki kije kigani yau"tunda baki tab'a tambayata Yaya meye aikin kaba ko??"d'an murmushi tayi kafin tace".ai Yaya baka fira da yara "shiyasa bantam bayeka ba. To yanzun zamuje har office nawa kigani"ko bakyasan zuwane? Lah! "Ah ah " bece komaiba"Yacigaba da driving d'in sa"yyinda k'asan ran Khadija na fargabar yadda mutanan gidan zasu fassara ta"intace Yaya mahmod ne yasiya Mata wannan tsadaddar wayar.. Parking yyi yana cewa".fito muje agurguje"dato ta amsa suna fitowa dg motar suka shige gidan TV d'in.gaba d'aya sai Khadija ta koma wata bak'auya "dukda bbu mutanema sosai sbd yau week end"sai kallonsu akeyi"Yana gaisawa da mutane jifa jifa"har suka iso office nashi .ya bud'e Mata suka shiga.tana d'an murmushi tace".Masha Allah! Allah yatsare yasa albarka.fuska asake yace ameen...wasu files yaduba,bayan yayi y'an rubuce rubucensa yamaida yarufe.kafin yakalleta yace muje to"tunda kink'i Zama ko?"batace komai ba suka fito"aranta tana yaba tsarin Gurin da haduwar office nashi...da wannan tunanin suka iso gd. Yaya mahmod na Danna hancin motarsa cikin gidan"idanunsa suka hasko mishi zee da ibbi tsaye suna fira. Parking yyi,ko sauraren Khadija dake mishi godiya beyiba"yanufi gurinsu....zee data d'ago da nufin yin mgn ta hangoshi yanufosu.fuskarsa bbu annuri"atake antar cikinta ta kad'a.atsorace ta dubi ibbi tace".nashiga ukku!yayanmu yaganka ,dan Allah kagaidashi koyamun hukunci Mai sauk'i...kafin ibbi yace wani abu sunga Yaya mahmod tsaye agabansu ,Yana jifansu da wani irin kallo"kafin yadubi ibbi ,cikin dakakkiyar muryansayace".dg yau karnakoma ganin k'afafunka agidan nan"inba hakaba kuwa"yafad'a Yana girgiza Kai had'e da nuna mishi yatsunshi 2"yanabinshi da wani irin kallo...dg bosani yace". get aut! gaba d'aya ibbi yasha jinin jikinsa "sbd Yaya mahmod yamishi kwarjini sosai.bece komaiba yajuya ya fice... yyinda zee sbd tsabar tsoro kanta aduk'e yake...marar kunyar banza da wofi"duk kirasa Wanda zaki tsaya dashi sai wannan marar tarbiyyar.dan Allah kayi hakuri Yaya natuba"tsaki yaja had'e da cewa duk ranar danakoma ganinki dashi Zaki gane bakida wayo"kije kisaka broom kishare duka compaund d'in gidan nan"inma bakiyiva Zan tambayi isag driver.yana fad'in hakan yawuce yaje ya rufe motar sa"ya wuce sashensu na samarin gidan... Zee kuwa tasan Bata Isa tak'iyin abinda yace ba".dolenta taje ta d'akko broom tafara sharewa"tanajin zafi aranta.sbd aganinta ita tagirmewa hakan.kuma ajinta zai zube inma wani yashigo gidan yaganta tana shara"hakan yasa tak'ara bada himma"k'asan ranta Tasha alwashin bazata rabu da ibbi ba... Khadija kuwa ganin be saurareta ba"kawai saita fito ta wuce cikin gida kawai"a parlour ta tami anty"anty tace".sai yanzun Khadija?" Tace"eh wlh kinsan Yaya Mai jama'ane gashi da farin jini wlh...tashiga bawa anty labari...kafin ta nuna Mata wayar"ita kanta anty tayi mamakin d'aya siya Mata wayar"hakan yasa tace zankaiwa alh wayar yagani zuwa gobe inyadawo anan.naji ta bakinsa"amma Ina tsoron nabaki wayar nan Khadija" Khadija tace"hakane anty Allah ya kyau ta... Washe gari kasancewar yau Monday duk wasuna skul,wasu na office. Yaya mahmod na zaune a office nashi"aka turo k'ofar da k'arfi"hakan yasa yad'ago kansa sbd yaga wane marar kunyar ne.alh mudine tsaye !Yana bin Yaya mahmod da wani irin matsiyacin kallo"daka gansa kasan ransa ab'ace yake... Maida kansa Yaya mahmod yyi "yacigaba da abinda yakeyi. Cikin k'unar rai alh mudi yace"wlh !wlh!!kaji na rantse saina d'auki fansar abinda kamun.kaine sanadin rabani da mik'amina"tunda gashi anyi zab'e bancigaba sbd jaridar daka watsa ko Ina agarin nan!bakasan wanene niba yaro"kayi fira Dani ,kanamun tambayoyin daka k'ureni "hakan bemakaba! shine ka bugo jarida ko?"wlh sainayi sanadin da kowa naka zai tsorata.....tashi tsaye Yaya mahmod yyi Afusace yace".meka Isa kamun ne?" Inka Isa ko yanzun yimun manah"Bari kaji bbu wani mahaluk'in d'aya Isa yamun komai...duk abinda yafaru Dani "to dasanin ubangijina.... Cikin fushi alh mudi yace madallah"zakaga me zanyi wlh."Yana fad'in hakan yafice da sauri. Yaya mahmod yaja tsaki had'e da cewa"aikin banza kawai.... ************** Zaune mama jummai take gaban mlm "tayi tagumi tana jiran yafara kora Mata bayani akan dubar da yayi...✍️ Yawan comments yawan typing🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️13&14 mlm yyi gyaran Murya had'e da cewa"gsky naji bayaninki duka "saidai ni banayin k'arya gsky sbd bana tsafi.amma gani yakori ji... yafad'a Yana jawo wata tasa mai ruwa aciki"bayan yyi wasu surkulle"saiga fuskar mahmod ta bayyana.atsorace mama jummai tace" mlm shinefa yaron danake gayamaka!wata dariyar shakiyanci mlm yyi "kafin yace". aida Gurin matsafa kikaje har cikin kwalba zasu iya sashi kigani. Da farko naga yamaki bana k'arya" Koda hakan kuwa bazaiwa mutum dad'i ba.wannan yaro mahmod yanada maida hankali da ibada!Yana Kuma yawan Azkhar da karatun alk'ur'ani Mai girma.inhar ba tsafi zakiyi akansaba"to gsky sihiri da kamar wuya ya kamashi"sannan abinda nagani.bazai auri y'arki ba!akwai wacce zai aura bayan ansha fitina"sannan nan gaba akwai wani babban tashin hankali dazai faru agidan naku gsky... Zaro ido mama jummai tayi tace".tashin hankali fa kace mlm?" Mlm yace "k'warai kuwa"banaso nacimiki kud'i aiki beyiba.ina bada taimakon mallaka ta hanyar kuyi zaman lfy da mijinki"ko taimakon mace tasami miji tayi aure,kokuma nakan karya sihiri"amma gsky bana tsafi....kisani ko gurinwa zakije saidai suci Miki kud'i"amma naga bazai aureta ba....jikin mama jummai asanyaye tace"shikenan zanje gurin wani kawai" ga sadaka nan.tafad'a tana ajiyemishi 2k...girgiza Kai mlm yyi yace" madallah ,itakuma ta fice tana tunanin wane tashin hankali zaifiskanto gidan?"gaba d'aya saita rasa walwala.tafada tunani da fargaba"saitaga garama ta hakura da zuwa Gurin wani bokan"karkuma akoma fad'a Mata wani mugun abinda zaifaru..(k'alu bale gareku masu zuwa Gurin y'an duba da matsafa.masu rabaku da imaninku) Koda Takoma gidan ma"haka ta yini da tunani barkatai... Da misalin karfe 9:45pm"anty na zaune kusada Abba suna fira.kasancewar girkintane"ahankali tace"alh akwai waya Mai tsada" da mahmod yasiyawa Khadija ajiya.saina karb'a nace saikazo naji meya kamata?"d'an murmushi Abba yyi yace".inbacin abinki asma'u ,ai Khadija k'anwar mahmod ce ko?anty na murmushi tace hakane alh" Abba yace"to kibata wayarta tayi amfani da kayanta komai tsadarta.tunda yaga yanada k'arfin siyan yasiya... Anty tace"to alh !amma gsky zance karta nunawa kowa shine yasiyamata sbd gudun abinda zaije yadawo.abba yace"bbu damuwa... *washe gari* Da shirinsa na zuwa office ya wuce part d'in su hjy"sbd yanaso yabawa Khadija sim card d'in daya siya Mata da Kuma key tagyara mishi d'akinsa"da khairat suka had'a ido Yana shigowa"had'e Rai yyi Yana janye idanunsa"yadubi direction d'in da hjy take zaune yace"hjy sannu da hutawa.tace "yauwa ! office d'in zakaje ne?"yace eh"to Allah yatsare" ga khairat nan gida zataje saika wuce da ita.shiru kawai yyi sbdbe iya musu da hjy"yayi hanyar sashen anty"Ina zakajene ?cewar hjy tana tab'e baki"batare daya juyoba yace anty zangaida. Khairat kuwa tamkar tace sbd Khadija zaije saidai bbu dama. Hjy ta dubeta tace"kishiga kid'auki abinda kikazo dasu "karyafito Kuma yyita jiranki"dato ta amsa tana tashi ta wuce part d'in hjy. Yaya mahmod kuwa Yana shiga ya Sami Khadija da khalifa zaune kan carpet suna break fast...can k'asan makoshi yyi sallama"ta amsa sallamar tana cewa"Ina kwana? bazan amsaba ! sunkuyadda kanta k'asa tayi" ahankali tace" meyasa? canza topic d'in yyi da cewa" ga sim card naki"kisaka zuwa safe zai fara amfani.karki bari naga number in wani k'ato aciki"ya fad'a Yana ajiyewa kusa ita harda key d'in d'akin sa"kafin yace anty fa?"tana k'ok'arin bawa khalifa dankali tace".tana parlourn Abba" Khadijaaaaaaa! yafad'a cikin wata iriyar murya"Kanta ak'asa tace na'am" Gobe zanje Abuja Ina buk'atar adduar ki...kafin tace wani abu khairat ta shigo parlourn bbu ko sallama.tadubi Yaya mahmod tace"sweet heart muje" inata jiranka fa.bece komaiba ya juya yafice"khairat tayi tsaki had'e da cewa" aikin banza agola kafi d'an masu gida.uffan Khadija batace mataba"harta fice dg parlourn... Suna amota sai zuba surutu khairat keyi"yyinda Yaya mahmod yamata banza yalula duniyar tunani...abakin get d'in gidan su yyi parking"khairat tace"Yaya bazaka shigaba?batare daya kalletaba yace ah ah Ina sauri ne.kicewa mama Ina gaisheta.tab'e baki khairat tayi,aranta tana cewa dama bakayi niyar shigaba.bude k'ofar tayi ta fito da hand bag nata a hannu".saitayi tsaye tak'i tafiya"kallonta yyi yace". gyara Zan juya da motata"inbaki shirya shiga gidanba...batace komai ba ta gyara ,shikuma ya wuce abinsa.taja tsaki had'e da cewa Kai mutumin nan akwai mak'o wlh"tafad'a tana k'ok'arin tura get d'in ta shige ciki. Mama na zaune tana kallo atv khairat ta shigo"Zama tayi kusada mama.mama tace"saiyau kenan?"khairat tace."kedai bari mama,wlh Yaya mahmod yanada wuyar sha'ani !shiyasa gara kawai nadawo gd sbd takaicin danake gani wlh.. Mama tace"bangane takaici ba?" Khairat tashiga bawa mama labarin Khadija da hidimarta ga Yaya mahmod....wani mugun tsaki mama taja !kafin tace".to kibarshi wlh zanyiwa Yaya hakima mgn asaka bikinku kin Ida karatun acan"karmuyi saki nadafe ,dama babankine keda kilbibin saikin Gama karatu za'ayi aurenki.khairat tace" dadai yafi mama.dan wlh nigani nakeyi son y'ar iskar yarinyar nan Yaya mahmod keyi... Mama tace insha Allah kece Zaki mallakesa.khairat na murmushi tace". Allah yasa!Amma wlh mama mutimin nan akwai mak'o wlh"kina gani kusan sati d'aya nayi agidansu.amma ko sisinshi be baniba".mama tace"gsky kuwa,kedai kibari ayi auren tukum"amma wlh inajin haushin kasancewar su AGIDA D'AYA da yarinyar nan dakikace.khairat tace" nima wlh"tafad'a tana k'ok'arin tashi... Yaya mahmod kuwa Yana driving Yana tunanin Khadija"bai yadda Yana masifar son yarinyar nan ba sai jiya da jikinsu yahad'u guri d'aya"tun lokacin daya aza k'wayar idonsa ajikinta yafarajin bak'in abubuwa game da itah.bayason nuna Mata soyayyar sa sbd gudun raini"harga Allah bayason ya auri k'aramar yarinya!Amma dayake zuciya batada k'ashi",gashi dg ganin Khadija ya afka a soyayyar ta.babban tashin hankalinsa hjy!sbd yasan batason khadija ko kad'an"hakanma yasa yafara k'aryata kansa akan basonta yakeyiba"amma jiya yasake yarda yanamata zazzafan so... Da tunaninta ya Isa office"yyi signing akan tafiyarshi Abuja sbd case d'in Yan siyasa"yanaso yabugo wasu jaridu ya watsawa al'umma... ***************** B'angaren Khadija kuwa tana Gama break fast"ta tsintsi kanta dashiga kitchen ta azawa Yaya mahmod lafiyayyen girki. sbd yau sai 2 suke da lactures"anty data shigo kitchen d'in tace"k'amshi naketa ji mikike girkawane?"wlh yayane yasani namishi girki"(tayi k'arya) okay kawai anty tace tana fita dg kitchen d'in. Khadija kuwa sai gurin12:00 tagama yam balls d'in da farfesun kan rago"tajuyo akula guda2"ta d'auka ta nufi part d'insu Yaya mahmod. Komai ta ajiye inda yadace"kafin ta gyara mishi parlourn da bed room d'in"kafin ta wuce toilet .wanke toilet d'in tayi bayan tagoge Yana"harzata fito tahango wani bucket"da fararen jallabiya 3 sai vest fara4 aciki ,anjik'a da klin.bbu b'ata lokaci tawankesu tashanya a toilet d'in.lokacin data fito 12:49 pm"tace ohni Khadija!lokaci yajafa wh....maganar ta mak'ale sbd ganin mamallakin d'akin ya shigo"da sauri tace"Yaya sannu da dawowa"yanata kallonta yace".yauwa ,jiyakeyi aransa tamkar yarungumeta"kingama da toilet d'in?" Kanta ak'asa tace eh"bece komaiba ya nufi toilet d'in"yanacewa kijirani a parlou"parlourn ta wuce tasami manyan ledoji guda2 ajiye akan kujera"bata tab'a ba"takauda kanta... Sallama yyi"fuskarsa asake sbd yaji dad'i sosai data wankemishi vests da jallabiyas nashi.zama yyi Yana cewa "meye acikin coolers d'in nan?"dama banyi break fast ba"ahankali tace yamballs ne da kan rago"cikin cool voice yace "thank you very much my lil sis.komai tasauka tazubamishi"yyinda yaketa aikin kallonta hartagama.tana k'ok'arin tashi sbd ta tafi yace".Kinga wuce da ledojincan nakine"kallon ledojin tayi"takuma kallesa.kinga Gama lalle nan"kiyi kunshi jaaa! kwana2 kindenayi meyasa?"yafad'a Yana tsareta da ido.gaba d'aya saita rasa mezatqce.sannan wani gefen na zuciyar ta mamakin yadda yacanza Mata sosai.. Ki karb'a manah! yafad'a Yana mik'o Mata kwalin lalle guda2"hannunta na kirma ta matsa kusa dashi t karb'a"yanata kallonta kafin yace"ko bakyasan yin lallen ne?" Tana wasa da yatsun hannunta tace"ah ah" Sakkowa k'asa yyi yaja plate d'in yamballs d'in agabansa yace"kizauna mana "kinyi tsaye!ahankali tace".Shirin zuwa skul zanje nayi ai"okay yafad'a Yana yin bissimillah yafara ci... Yaya wani aiki zakaje yi a Abuja ne?"ta tambaya batasan lokacin da tambayar ta zo mataba.tadaiji ta furta"had'iyar na bakinsa yyi, Murya can k'asa k'asa yace bakyaso natafine Khadija?" Kanta ak'asa tace"ummm!besan lokacin daya saki murmushi ba"Yana cewa gobe insha Allah karfe 6 zan tafi" nasan Baki tashiba mako ?" Lah ah ah Yaya ai da wuri nake tashi.allah yakaimu goben "ameen to yafad'a Yana kallon Zaraa zaran yatsun hannunta.ta d'auki ledojin tanacewa nagode Allah yasaka da alkhairi. Bece komaiba harta fice"yaja ajiyr zuciya Yana lumshe golden eyes nashi.. Sosai Khadija keyin sauri sbd ganin1 ta wuce"tana fitowa dg d'akin Yaya mahmod sukayi cin Karo da mama jummai ta fito dg d'akin Yaya Kamal...wani mugun kallo natuhuma takebin Khadija dashi"tana kallon ledojin ha nunta"ita kuwa Khadija sauri ta k'ara sosai. Anty na zaune a parlour da alama jiran shigowar Khadijan takeyi"kallon ta tayi da ledojin hannunta tace"way'annan ledojinfa?"Khadija na murmushi tace Yaya ne yabani wlh! bud'e muga meye aciki ne.lace ne manya masu tsada kala2 daturaruka 2sai lallen daya bata.anty tace"angode k'warai Amma mahmod d'awainiyar nan tayi yawa gsky"dg yanzun karki sake karb'a kome zai baki.wlh Ina tsoron Kar afassara hidimar dayakemiki da wani abu"dato khadija ta amsa tana kwashe kayan ta wuce d'akin ta sbd tayi Shirin zuwa skul...anty taja ajiyar zuciya"aranta tana fatan Allah yasa Yaya mahmod bason Khadija yakeyiba"abubuwan dayaje siya Mata sunyi yawa,ita inda suna zaman lfy da mahaifiyar sa "to zatafi kowa farin cikin hakan"to amma ko zuwa gaisheda hjy hakima tajeyi d safe da k'yar take amsawa.... *************** Hafsat ce zaune akan katifarsu"itada bilkisu daketa bacci"ahankali ta bud'e wayarta.tanata kallon wayar,tamkar Yaya Yusuf yasan ta bud'e atake kiranshi yashigo"tana d'agawa tasakarmishi kukan shagwab'a." Yana murmushin farin cikin jin muryanta yace".menene y'ar rigimar yayanta? fad'amun ko wani yatab'amun ke ne?" "Ahankali tace"ah ah Yaya ,bakai bane kak'i kadawo.hmmm!hafsat inaso nadawo kodan sbd ke! dududu fa kwana3 yau"kibari Nanda 11 days saina dawo ko?shiru tayi"kina jina hafsat?"ummm!kawai tace"sassauta Murya yyi yace"mekikeso yanzun ayi?cikin shagwaba tace Allah Yaya gaba d'aya Nibanida wata walwala danaga baka gidan"bbu me kulawa dani dama saikai.nide nafiso kadawo anan kayi aikinka."murmushi yyi sbd inhar hasashensa gsky ne hafsat itama takamu da sonshi Amma k'uruciya tasaka Bata ganeba"Amma dayake yafita hikima sai yace".hmmm!kidena rigimar sai dawo ko taslim ma ta hak'ura,kema yakamata ki hak'ura ko?"da sauri tace"wacece taslim Yaya?"Yana k'unshe dariyarsa yace".anty kice ko?wacce Zan aura"ma'ana budurwat....Bata Bari yakarasa maganar ba takashe wayar" wani zafi da k'unci taji aranta.afili tace to miye ruwana dazan damu akan ita y'ar iskar taslim d'in?"gaba d'aya saitaji haushin Yaya Yusuf d'in"tana ganin Yana kiranta tashare"saima ta kashe wayar baki d'aya"tunanin sa kawai takeyi da maganar taslim d'aya fad'a.boye wayar tayi,ranta namata zafi ta kwanta da tunani barkatai..ko jiyafa ta tuna a islamiya ammusu bayani akan wad'an da yahatta mutum ya aura a y'an uwanshi"saida tayi misali da cikin gidansu"akan Maryam zata iya auren Yaya Kamal ko Hakeem"ita Kuma zata iya auren Yaya kabeer ko Yaya Yusuf... shikuwa Yaya Yusuf yashiga damuwa akan kiran hafsat dayayi tak'i d'agawa"yasan kishine kedamunta"fatanshi kartazo ta Hana kanta sukuni da tunanin abun aranta.saidai yasha alwashin da safezaikira hjy yace akira hafsat ahad'asu zai aiketa ta karb'o mishi sak'o.da wannan tunanin shima yyi bacci. Da asuba Yaya mahmod yatashi ya fara shirya komai nashi a trolley nabukata"dukda ba wani dad'ewa zaiyiba"2days kawai zaiyi yadawo.saidai tunda yatashi khadija kecikin ransa koda d second 1 beji yadena tunata ba.wanka yawuce toilet yyi"yashirya cikin suit maroon colour"k'ok'arin fitowa yakeyi Khadija ta shigo da sallama cikin siririyar muryarta"kunun gyad'ane a hannunta cikin jug da cup.ta ajiye agabansa tana cewa Yaya Ina kwana?"khadijaaaaa!kintashi lfy?kanta ak'asa tace alhmdllh"kanta ak'asa tace Yaya gashi ko wannan kasha karka tafi baka karyaba.wani sanyi yaji aransa sbd yasan itama tadamu dashi kenan"k'ok'arin mgn yakeyi"idanunsa suka kallo mishi tafin hannayenta dasuka Sha lalle ja yyi gwanin sha'awa da burgewa"harda k'afa duk tayi adaren jita ta kwana dashi.. Zama yyi kan carpet Yana cewa to shikenan nagode zansha d'in"zuba mishi tayi ta mik'o mishi"Yana karb'a yace".Masha Allah lallen yamiki kyau !innadawo zankaiki amiki gyaran Kai ko? dato ta amsa cike da kunyarsa.sbd ta lura shi mutum ne dabaya b'oye gaskiyar abinda ke ransa"ajiye cup d'in yyi Yana kallon ta"ahankali ita tasaci kallon sa"suka had'a ido"sunkuyadda kanta k'asa tayi sbd ganin yadda yake binta da wani kallo"k'ok'arin mgn takeyi"taji yyi wuf yakama tattausan tafin hannunta Yana cewa yyi kyau sosae"muje ki rakani Gurin mota.jikinta na rawa ta janye hannunta ta tashi tsaye"yace "ga key nan bara narufe saiki tafi dashi ko?"dato ta amsa tana janyo trolley nashi suka fito dg d'akin atare..Yaya kwana nawa zakayi? kwana2 zanyi nadawo Khadija.yafada Yana rufe k'ofar d'akin yamik'o mata key d'in "tace Yaya zankoma cikin gida "Allah yatsare yabada sa'a"meyasa bazakimun rakkiya acan parking space ba?"kasancewar bazai shiga cikin gida ba"sbd bayan yadawo dg masallaci ,take yagaida hjy sunyi sallama.shiru kawai tayi batace komai ba"kanta ak'asa"shikenan kije saina dawo"dan Allah Yaya kayi hakuri"Ina gudun Kar wani yagammu ne"batare daya kalletaba yace"hakane kije bbu damuwa.. Juyawa tayi ta wuce hanyar sashen su"shikuma ya wuce parking space..... k'ok'arin shiga waiting parlourn takeyi" taji muryan mama jummai nacewa "wlh hjy kitashi tsaye karsu mallakemiki d'a".jiyafa da idona naganta da ledoji manya manya ta fito dg cikin d'akin sa..yanzun Kuma zainab taganta ta shiga tunda uwar safiyar nan.mezataje tamishi awannan lokacinne?hjy tace kibarni da ita da uwarta wlh".Kuma shima zai fuskanci hushina"Amma ai Abuja zaitafi ,banama zaton Yana nan gsky...da sauri Khadija ta shigo ciki"sbd ganin Yaya kabeer nak'ok'arin isowa zai shiga cikin parlourn.tana gudun karyagane tana lab'e.suna ganinta hjy tace K!zonqn bak'ar Muna fuka"muje har wajen uwartaki data koya Miki kissa da kisisinar dakike mannewa yarona"sai anfitomun da duk wani abu dakukasan mahmod yamallaka muku.hjy ta fad'a tana yiwa Khadija mugun kallo.yyinda mama jummai ranta fal da farin ciki. Yaya kabeer da shigowarsa kenan"yaji kalaman hjy"k'ok'arin tsaida ita yakeyi."tak'i sauraron sa"tanata zagin khadija akan suje afito Mata da abinda mahmod yabata.khadija kuka kawai takeyi"hjy nata masifa ta tasata agaba suka nufi part d'in anty.yyinda mama jummai tayi wuf ta fice sbd Kar Abba yaji ba'asin komai yaganota"dg baya tadawo taji ya aka kare...✍️ Inhar bana ganin comments kusani zandena😉☹️🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️15&16 .....Anty na kitchen tana k'ok'arin had'a breakfast"taji muryan hjy hakimah nacewa"kina Ina ?"ki fito ayita yau ta k'are!saikun fitomun da duk wani abu dakukasan mahmod yamallaka wa wannan y'ar Taki agola.innalillahi wa inna ilaihir raju'un!anty ta fad'a azuciyar"Tada abinda take gudu kenan yafaru..da sauri ta fito dg cikin kitchen d'in"adedenan kuma hjy hakimah ta jingina da bangon parlourn ta rik'e k'ugu.fuskarta bbu annuri ko kad'an" tana jifan anty da wani irin kallo. Yyinda Khadija ke tsaye itama fuska jage jage da hawaye" Anty ta dubeta tace".lfy meke faruwane??"kafin Khadija tayi mgn.hjy ta karb'e zancen da cewa"K ! karki maidani bansan menakeyi ba"akan kissar dakika koyawa wannan munafukar y'ar Taki"takeyiwa mahmod d'ana nake mgn.sannan dolenku ku fit....ban haifi munafukaba wlh!Kuma insha Allah bazan haifetaba.anty ta fad'a cikin fusata sbd hjy takaita bango.tacigqba da cewa" ya Isa cin fusakar da wulak'ancin dakike Mana agidan nan"K kike rik'e damu ko d'aukar nauyin mune??ban saniba!Dole kikama burgar nad'e tabarmar kunya da hauka."to Bari kiji ke baki Isa intsaya Ina musayar yawu dake ba"sai dai....kinji kunya hakimah wlh"Kuma kinbani mamaki dakika zama sakarai har jummai tazo tamiki iza Mai kantu ruwa.bacin jumman ba k'aunarki takeyiba".cewar inno Kaka (da ummi taje da gudu part nata tasanar mata"kasancewar duk sunji abinda mama jummai ta fad'awa hjy.shine ummi ta je tasanar mata dataga hjy zata nufi sashen anty) Shiru kawai hjy tayi "sbd bataso inno tasameta anan ba." Inno tace".gaba d'ayan ku ,kusameni a babban parlourn gidan nan"zanyi mgn da mazajenku .sbd su na Isa dasu inban Isa daku ba.zanje dakaina nakira ita d'ayar makirar data had'a husuma ta gudu.(mama jummai) Gaba d'aya hjy hakimah hankalinta yatashi sbd ganin Abba zaiji kenan"tasan muddin yalura da ran mahaifiyar'sa yab'aci zqta sani.inno tace".aisaiki fito ko anan zaki tsaya nabarki kicigaba da sa'insa da y'ar cikinki?"shiru kawai hjy tayi ta rab'a tafice cike da fargaba.yyinda Khadija hankalinta yasake tashi"sbd ganin itace sanadin komai aganinta.anty ta dubeta tace".kidena kuka ,maza kije kitchen kifito da kayan break fast kiyi.nibaraje naji abinda yafaru"aidama Raina yabani jummai ce ta had'a abun nan.narasa menatsarewa matar nan arayuwa.na yadda da akecewa kishin sauri tafi kishiya"to gashi akaina yafaru.tafad'a tana k'ok'arin shiga bed room d'in ta sbd ta d'akko hijab nata.. Gaba d'aya suke zaune kan carpet"yyinda inno ke zaune kan kujera"cikin b'acin rai tace". da farko dai bello(daddy)dakai zanfara"Allah yabaka shaid'aniyar mace .Bata tsoron Allah ko kad'an "duniyace agabanta itada y'arta zainqb.duk abinda ke faruwa Ina sane dakomai"bana mgn ne sbd naga iya gudun ruwan mutum"inaso hakima kisanar Dani da mutanan dake zaune me jummai tazo tasanar Miki ayanzun bbu jumawa?" gaba d'aya hankalin mama jummai yatashi"cikin tsoro da fargaba tace".nifa ba wani abu...inkika sake mgn bakin aurenki"kin Isa mahaifiyata na mgn kinayine.cewar daddy cikin b'acin rai.abba yadubi hjy hakimah yace kiyi mgn ke Kuma kina wasu mazurai...bbu wani b'oye b'oye hjy hakima tasanar da yadda mama jummai tasanar mata da komai.salati daddy yyi" yana kallon mama jummai da kanta ke aduk'e. wani murmushi inno tayi"kafin tace".ayanzun nasan mikuka fahimta gameda jummai ko?" To bari kuji"Khadija k'anwar mahmod ce itama.kuma jikatace itama tamkar su maryam na d'auketa.hassada kedamun jummai sbd ganin nata yaran bejawosu jikiba.kinsan inada labarin kindaki hafsat hartayi zazzab'i sbd kawai tana kula yusuf...zaro ido mama jummai tayi"aranta tace"nashiga ukku meke Shirin faruwa dani?" Hjy hakimah kuwa Tasha mamakin jin wannan mgn na mama jummai ta daki hafsat akan Yusuf"dama ta lura kafin yatafi akwai shak'uwa Mai k'arfi atsakanin su.wato ita jumman bataso kenan?"dg yau karnakoma ganin k'afafunki kinshigo anan sashen "tunda makirci ke kawoki kidena zuwa..cewar Abba cikin b'acin rai"kafin yakalli hjy yace kekuma babbar banza kinji kunya wlh"ace anzo ankaiki anbaro"dg yanzun kika koma zuwa sashen asma'u da sunan fitna ranki zai b'aci...hukunci na karshe amatsayina na mahaifin mahmod nazab'a mishi Khadija amatsayin Mata"umarnine ba shawara"karki manta hakimah! muddin kikayi yunk'urin saka mahmod yabijirema umarnina" nikuma zanyi amfani da damata namahaifinsa" nahanashi auren *khairat* Atare k'irjin anty,hjy da mama jummai yabuga.anty dai batace komai ba"Amma aranta batason wannan had'in ,insunkoma ciki zata ankarar da Abba yadda zai gane....Masha Allah adamu! Allah yyimaka albarka.wannan had'i yamun dad'i sosai sai y'an bak'in ciki su mutu.koshi mahmod d'in bai Isa yace ah ah ba wlh.sai yarinyar da kika tursasashi ya aura tazo ata 2.cewar inno tana kallon hjy hakimah.. Daddy yace$. hakane inno"insha Allah zamuje Gurin iyayen Khadija nemawa mahmod aurenta. Inno tace"hakan nada kyau"sai Abu nagaba kaima yazama Dole ka k'ara aure.. Aure fa kikace inno?"cewar mama jummai cikin subutar baki.tayi sharkaf da gumi"inno na murmushin takaici tace" eh shifa. Kutashi nasallami kowa.muddin wata fitinar takoma faruwa duk zanbawa kowa mamaki wlh.tana fad'in hakan ta tashi tsaye ta fita. Mama jummai har bibbiyu take gani sbd tsabar tashin hankali"aranta tace".tabbas maganar matsiyacin malamin nan yafaru.ita kuwa datasan haka zqi faru dabazo tasanarwa hjy hakimah wani abu ba.bata ankaraba taga bbu kowa aparlourn duk anwatse anbarta.cike da tashin hankali da farga ta tashi dafe da kanta ta nufi part d'insu... Anty kuwa , aranta ta sha alwashin bazata sanarwa da khadijaba."sai sunyi mgn da abbah.sbd bata fatan had'a zuri'arta data hjy hakimah" zata Kuma dage da addua ,tasaka Yaya Abbas yamata istahara akan lamarin.(yayanta uwa d'aya uba d'aya) Tana shiga taji motsin khadija a kitchen"hakan yasa ta wuce bed room d'in ta ,ta d'auki wayarta takira Yaya Abbas"bayanin komai ta mishi.yace"ki kwantar da hankalinki ,adaren yau zanyi istahara insha Allah.abinda ke nan Zan sanarmiki"amma karkiyiwa alh adamu maganar Baki yardaba"bazaiji dad'i ba gsky.da to anty ta amsa sukayi sallama. **************** Zaune mama jummai take a parlourn ta"gaba d'aya duniyar ta Mata k'unci.abu 2 ke tayar Mata da hankali"na farko k'ara auren da inno tace daddy yyi.na biyu yadda duka iyayen gidan kowa yasan halin ta"ga mutuncinta yazube,zasu cigaba da Mata kallon munafuka kenan" Koda tadena makircinta... Mama wai lfy ?"naga tun d'azun kinyi zurfi atunani"cewar zee tana zama kusada mama jummai.hawaye suka zubo mata a kumtunta.cikin tashin hankali zee tace". subahanallahi!dan Allah kisanarmun meke faruwane?" Mama jummai na kuka tasanarwa zee komai"innalillahi wa inna ilaihir raju'un!zee ta fad'a arikice"kafin tace".ikon Allah!ita yanzun inno Ina ruwanta dazata ce daddy yak'ara aure?"shiru kawai zee tayi sbd ganin hafsat ta shigo parlourn.hafsat kuwa sarai taji duk abinda mama jummai kesanarwa zee.takumaji dad'in khadija zata auri Yaya mahmod"abu d'aya ne bemata dad'i ba"turke mama jummai da akayi"Amma ita kanta tanaso daddyn yak'ara aure kodan sbd mama jummai tagyara wasu abubuwan da takeyi narashin daidai.. Da dare misalin karfe 8:30 pm"Khadija na zaune gefen katifarta"Kiran Yaya mahmod yashigo wayarta.kasancewar yau sim card d'in yafara aiki."tana duba wayar komai daya faru agidan d'azun yadawo Mata"harga Allah tayi alk'awarin fita harkan Yaya mahmod .sbd mahaifiyar'sa tadena Mata gori"dg wayar har kayan daya siya Mata duk inyadawo zata mayar masa.amma saita shawarci mama"sake Kira yyi akaro na2.....harta tsinke bata d'agaba". "Kusan 12 minit ago"saitaji k'arar shigowar text message.tana dubawa taga shine"budewa tayi kamar haka. *Khadija nizan kiraki kik'i picking?me hakan ke nufi?raini ne kenan*.... Yah Salam!Khadija ta furta"tana k'ok'arin bin Kiran"saida ta kusa tsinkewa tukum yad'aga beyi mgn ba "sbd tabashi haushi sosai. "Ahankali tace".kayi hakuri Yaya dan Allah"bada gangan nak'i picking ba" inada dalil....saikuma tafashe da kuka" harda shashsheka tana kashe wayar. Yaya mahmod ya rintse ido"yanajin zafin kukanta aransa.afili yace waye yasaminke kuka my khadi?gabansa yafad'i sbd tuna hjy bason Khadija takeyiba...sake Kiran Khadija yyi"amma wayar akashe"hakan yatabbatar mishi da cewa akwai abinda yafaru agidan nasu.tunani yakeyi koya Kira wani yaji meyafaru ko kuwa?"gaba d'aya kansa yak'ulle. Hjy hakimah ce kwance a bed room d'in ta.talula duniyar tunani"jitakeyi aranta bazai yuyuba mahmod ya auri Khadija!duk Kuma inta tuna furucin Abba nahana mahmod auren khairat"saitaji gabanta yafad'i.saidai Tasha alwashin Allah yakaimu jibin taji ta bakin mahmod d'in.amma Bata zaton zata iya bari" d'anta dafiso aduniya ya auri y'ar kishiyarta data mallake Mata miji.sannan wani gefen zuciyarta tana mamakin mama jummai akan batason hafsat na kyla yusuf.ummi da Maryam bbu irin tambayar dabasuyi mataba"akan meke damunta amma saitace babu komai.. *Washe gari* da safe anty da Khadija suna kitchen sbd had'a kayan break fast".Khadija tace".anty inyaya yadawo zanmayar mishi da kayansa da wayarsa...kirki sake ki soma" kinji abinda nagaya maki?"kan Khadija ak'asa tace".naji"anty tace".ko yazo bance kije sashen shiba.inyamiki mgn" kice nina hanaki.kaf gidan nan inaso kiyi nesa da kowa tunda abun yazama haka... ringing d'in wayar anty yasakata yin shiru" tana k'ok'arin d'aga Kiran Yaya Abbas"bayan sun gama gaisawa yace".abinda nakeso dake!kicigaba da yiwa Khadija addua"amma gsky wannan aure bbu fashi"Kuma akwai alkhairi aciki insha Allah.bance kiyiwa alh maganar ba"inabashi yyimiki ba.jikin anty asanyaye ta amsa da to ,tana kashe wayar... *Bayan kwana2* Gaba d'aya Yaya Yusuf yashiga damuwa"na rashin maganar dabasuyi da hafsat a waya.duk sadda zai Kira akashe take"gashi yanajin nauyin Kiran hjy yace ahad'asu da hafsat...wata dubara ta fad'o mishi arai"hakan yasa yyi calling d'in hjy.bayan sun Gama gaisawa yace".hjy kina a babban parlour ne?" Hjy tace"eh Ina anan "yace"Dan Allah inaso kihad'ani da hafsat "zansakata ta d'akko sak'o d'akina .abokina zaizo ya karb'a"murmushi sosai hjy hakima tasaki nasu na manya.cike da tausayin yaron nata tace" to shikenan bara nasa akirata.cikin farin ciki yace"to" Hjy kuwa jitakeyi inda zee ce"koda wasa bazata yarda d'an cikinta ya auretaba.amma hafsat nada halaye masu kyau"tamkar bama jummai bace mahaifiyarta.wani tausayin hafsat taji aranta data tuna ance mama jummai ta daketa akan Yusuf "harda zazzab'i tayi..acikin sa'a kuma hjy taji muryan hafsat nagaida ita"da yuni foam na skul ajikinta."fuska asake hjy ta amsa,tana cewa yauwa hafsat zonan" kikiramun yayanku Yusuf"bangane number saba.da to hafsat ta amsa tana karb'an wayar tashiga contact ta fito da numbesa.kallon hjy tayi tace".akira shi?"eh kirashi manah"bugu 2 yad'auka Yana cewa hjy!hafsat tace hjy yad'aga ai"hjy ta tashi tsaye tace kugaisa Mana bara nazo"batajira cewar hafsat ba,ta wuce part nata.yyinda su ummi da maryam suka k'unshe dariyarsu.kasancewar suna zaune a parlour... cikin turo baki tace".Yaya Ina kwana?"Yana murmushi yace".bazan amsaba hafsat!sbd kin rainani shine kika kashemun waya ko?tashi tsaye hafsat tayi tana k'ok'arin fita tace".bafa haka bane Yaya"to menene gayamun"cike da shagwaba tace".bakaine kaketa zancen wannan taslim d'in ba.hmmm !nadena zancenta "tunda bakyaso.amma Yaya anan Kano take?" Yace"eh"a anguwarmu ma!kokinaso kisanta ne?"da sauri tace".eh Mana" Hmmmm!kibari ranar Dana dawo zannuna Miki pic nata karki damu.jikin hafsat asanyaye sukayi sallama.shikuwa yanata dariya abinsa.sbd yamata wayo" Komawa tayi parlourn"tasami su ummi da hjy"ta dubi hjy tace".gashi hjy ,yayan yace"zaikiraki yanzun.hjy tace ".to tana karb'an wayar.nikuwa nace lallai hjy kinso kanki da yawa"meyasa ita Khadija bakya sonta.☹️ Gaba d'aya Yaya Mahmoud Yana cikin damuwa"tun Daren dasukayi waya da Khadija.ak'agare yake yazo gida.hakan yasa yabarwa nura motar yataho da ita"shikuma yabiyo ta jirgi.gurin karfe 12:35 pm ya iso gida.kai tsaye part d'in su hjy ya wuce"bayan yasaka isah driver yakaimishi kayansa abakin k'ofar d'akin sa.. Cikin kamilalliyar muryansa yyi sallama"Yana shiga acikin parlourn"su ummi d Maryam dake zaune suka amsa.suna mishi sannu da zuwa.kallon ummi yayi yace".hjy fa?" Ummi tace" tana ciki.part d'in hjy ya wuce"tana kwance kan bed d'in ta"tayi zurfi atunani taji muryansa yana sallama.tashi zaune tayi fuskarta bbu walwala ta amsa sallamar.gabansa yaji yafad'i dayaga fuskarta"hjy sannu da hutawa"yafad'a Yana k'ok'arin Zama kan kujerar dake gaban gadon. Hjy tace".yauwa" shigo war wuri kayine?"yace eh" Tace".dama kuwa inason nafara ganinka ,kafin alh yaganka"dakewa yyi yace lfy dai ko hjy?"tab'e baki tayi had'e da cewa dadai sauk'i"tashiga kora mishi bayani akan komai.tsabar farin ciki. jiyake tamkar yataka rawa".saidai Koda wasa be nuna hakanba"wani k'in mama jummai yak'ara d'arsuwa aransa"inbacin darajarsu Kamal ,wlh shima da kanshi sai yyi maganinta...meye mafita yanzun?"muryan hjy takatse mishi tunani"kallon ta yyi cikin taushin Murya yace".hjy kiyi hakuri kibar Abba yyi komai game dani"nibanason yarinyar nan"kinsan halina banason raini.inma ya auramun ita dg baya nasan yadda nayi narabu da ita.amma yanzun inna bujure bazai ji dad'iba"zaiyi zaton dasaka hannunki.sannan hjy dan Allah kidena d'aukar jita jita"sbd gudun irin wannan matsalar.gashi inno tazo taga laifinki,hakan yyi sanadin daza'a auramun wannan yarinyar ko? tab'e baki hjy tayi tace".waye yajawo ?inba kaiba!na hanaka sakata aiki kak'i ji"aigashi ammanna maka agola ko?"kiyi hakuri hjy dan Allah zanyi .aganinta"hjy tace"ni yanzun bansan Yaya halima zata d'auki wannan maganarba gsky.(mmn khairat) Tab'e baki yyi yace"yoyafa hjy?tsoronta kikeyine ?"iyaka kisanar Mata komai ko?hmmmm! mahmod kenan"Allah ya kyau ta.amma Ina sanar dakai karka sake kasakarwa yarinyar nan Khadija fuska.dato ya amsa" Yana cewa"bara naje hjy na watsa ruwa!da haka ya wuce zuwa part d'in su na mazan gidan.yyinda ransa fal farin ciki"Yana yiwa Allah godiya"hade da addu'a, Allah ya Ida nufi khady tazama mallakinsa. Ruwa ya watsa ,ya kwanta yanata tunanin zuci"kiranta yasake gwadawa yaji wayar akashe. Afili yace toko tasan da zancen aurenmu ne?"wata zuciyar tace ah ah gsky"kaima inbacin hjy ai bazaka saniba...wayarsa tayi ringing"Yana dubawa yaga Abba ne.cike da girmamawa yyi sallama"abba yace" kana hanya koka iso gida?Yaya mahmod yace".nadawo Abba kusan awa guda kenan.abba yace ok kasameni a parlour na. Abba na zaune kan kujera"Yaya mahmod yashigo da sallama"yanemi guri akan carpet yazauna. Bayan yagama gaida Abba"Abba yakora mishi bayanin komai da komai"Yaya mahmod na murmushi yace"nagode k'warai Abba"Allah yabani ikon rik'eta Amana"Abba na murmushi yace"ameen...dama Abba tuni ya fahimci Yaya mahmod nason Khadija" yak'i nunawane sbd hjy...Abba yace munyi mgn da daddynku sati na sama zamuje nema maka aurenta.ai gara kafara auren ,kafin nan da shekara gudan yyi"kayita zama bbu iyali"iyali su suke k'ara ma mutum mutunci da kima.kuma insha Allah zakayi alfahari da auren nan.yaya mahmod kansa ak'asa bece komaiba.abba yaci gaba da cewa kaga ba'a kaiga sanarma Khadija ba"nabari sai iyayenta sun baka ita.sannan inaso kayi d'an baya da ita"ko aikin dakake sakata kadena.kafahimceni?"Yaya mahmod yace ".eh Abba na fahimta. Abba yace". Allah yyimiki albarka"Yana amsawa yatashi ya fita.sbd anfara kiran sallar azahar. Yaya mahmod nak'ok'arin shiga cikin gidan"su Khadija na k'ok'arin shiga mota"driver yakaisu skul"da ita yahad'a ido"tamke fuskarsa yyi , had'e da d'auke kanshi yawuce.khadija kuwa batayi mamaki ba"sbd tasan ta mishi laifin kashe mishi waya.. Koda suka dawo dg skul"boye kanta Khadija tayi .sbd batason su had'u balle yasakata aiki"sannan gefe guda ko waiting parlour tadena zama.inta gaisheda hjy bata amsawa "saima tayita zaginta da aibatata.hakan yasa dg khadijar har anty suna cikin damuwa" ************* Zaune mama jummai take"abin duniya yataru yamata yawa.gaba d'aya daddy yafita harkanta"fushi sosai yakeyi da ita,ko girkinta baya ci"kwana 3 kenan"sannan yasaka Yaya Kamal yyiwa zee mugun duka"akan tanutsu .bayan yace karta sake zuwa o ko Ina sai skul kawai.. Tashi tsaye tayi "ta nufi d'akin daddy.kokarin fitama yakeyi ta shigo" had'e Rai yyi had'e da cewa meyakawoki d'akina?haba alh !wlh bakamun adalci"shin waye kebe kuskure arayuwa ne wai?Dan Allah kayi hakuri koami ya wuce dan allah.murmushi daddy yyi,yace "nahakura ai tuni"tunda mun daidaita da tsohuwar baza warata....tuni mama jummai ta gimtse fuska"cikin b'acin rai tace".banganeba?cikin ko inkula yace abinda kikaji.🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Happy Sallah my fans🥰 Allah yamaimaita Mana 👏 Wannan shafin na team d'in zee ne da mama jummai😜🏃‍♀️ 🅿️17&18 mama jummai tace"haba alh! tunda k'uruciya meyasa baka k'ara aureba sai yanzun damuka Fara tsufa?"wani kallo daddy yamata kafin yace".kece kika Fara tsufan?toko Yaya adamu (abba)be wuce k'ara aure ba"tunda asma'u basufi 2 yrs tareba. balle ni!inbaki saniba" kisani, budurwa Zan aura...dangirman Allah! karufan asiri karka auri koma wacece "kina wahalar da kanki wlh"bbu abinda zai hanani k'ara aure.dama hakuri nakeyi dake"amma yau kin kaini bango.kokin manta nida gidana innashigo muddin baki ganni da ledaba"to bakimun sannu da zuwa "balle nasami fara'a a fuskarki.ke gaki me bakin kwad'ayi ko?"sbd haka inno Tama bani izinin nak'ara "Kinga bbu fashi kuwa"inzaki nutsu kidawo hanya kidawo.inkuma bazaki canzaba "tonima bazaki tab'a jin dad'in zama daniba"kima sani yanzun ma darajar mahaifinyata da yaranki kikaci.amma wlh datuni kina gidanku"amma muddin kika sake had'a husuma kima d'auka munrabu har abada...Yana fad'in hakan yafito dg d'akin"Yana cewa"kifito narufe d'akina.uffan batace ba" tafito jikinta asanyaye"shikuma ya rufe yayi wucewarsa... Kwance yake kan katafaren bed nashi"dg shi sai boxer ajikinsa"yyinda idanunsa suke alumshe"bbu abinda yake tunawa sai wai khadinsa tazama tashi da yardan ALLAH." Tunawa yyi da yadda take abubuwan ta"cikin sanyi da nutsuwa.wani juyi yyi ya rungume pillows akirjinsa"Yana tuna ranar da khadinsa zata Zama madadin pillow d'in.saidai fa shikanshi yasan mahafiyar khairat" mama ba Imani ne da itaba.tacika son kanta da yawa"muddin sukaji abinda kenan akwai fitina wlh"yasan abun nadamun hjy sosai"tunawa yyi da karatun Khadija,afili yace"zaki cigaba da karatunki insha Allah.amma dukda hakan Dole nasa ido akanki"karwani yazo yacusa maki sonshi"wayarsa yajawo yashiga Kira" amma bata shiga.dg bayama suka sanar mishi anyi blocking nashine".har cikin ransa yaji zafin hakan sosai"dukda yasan tanada dalili akan hjy ne.amma shi meye nashi laifin dazata sashi black list?" Layinsa na sirri da bakowa yasanshi dashiba".yasaka number d'inta aciki "Yana shiga ta what's app yaganta online" Magana yamata kamar haka". Assalamu alaikum! Khadija kuwa tagani"amma bata bud'e message d'in ba.saita share sbd taga bak'uwar number ce.yaya mahmod kuwa Yana chats Yana dubata" yaga kozata mishi reply saiyaga bata bud'e message d'in ba"tama sauka gaba d'aya dg online d'in.. Hmmmm!my khadi kenan"bbu kyau shariya fa "yakamata ki kulani..indai nakai matsayin daza'a kulanin..yana Gama typing yatura mata.. ****************** Zaune mama da hjy hakima suke a parlourn ta"hjy tafara mgn kamar haka" dama ba wani Abu bane yasani cewa kizo muyi mgn. sai game da khairat da mahmod "kiyi hakuri rabi !bbu yanda zanyi da alh"yarigada yazab'awa mahmod Khadija" amatsayin matarsa.kamar yadda nazab'a mishi khairat amatsayin Mata."yace "muddin nahana mahmod auren Khadija" to shima zai hanashi auren khairat....wani mitsitstsike idanuwa mama tafarayi"kafin cikin fad'uwar gaba tace".nashiga ukku ni rabi!wannan matsiyaciyar matar da y'arta"sunyiwa rayuwarmu Karan tsaye.mekike nufi Yaya hakima da wannan mummunan zancen ?"hjy tace".abinda dai kikaji"ninafiki jin bak'in cikin auren.shiyasa tun farko naso ayi auren khairat da mahmod" kukace saita gama karatunta "kunga ga abinda yafaru.amma mahmod yace "zaisan yadda zaiyi da ita bayan auren". tab'e baki mama tayi,kafin tace".yayime ?kezai tsara" amma wlh yanason auren"hjy tace". ah ah bayasofa.mama tace" hmmm! Amma wlh muzuba muda asma'u take kowacece?muddin tace "y'arta zataja da tawa y'ar"zata fad'i k'asa warwas...Yaya mahmod dake k'ok'arin shigowa cikin parlourn yatsaya cak.aransa yace "Allah yarabamu dason zuciya"mummunan kalamai kawai mama kefad'i akan Khadija da anty"har mahmod yashigo batasaniba.. Mama ina wuni?"shine abinda Yaya mahmod yafad'a Yana k'ok'arin zama kan carpet.shiru mama tayi ,tana kallon mahmod"fuska bbu walwala tace".lfy qlau"ranan saikak'i kashigo kagaidani ko mahmod?" Jiyake tamkar yace"eh baza'a zoba"sbd yadda yaji tana aibata mishi khadinshin .amma sai ya daure yace ".Ina saurine shiyasa ban shigo ba.tabe baki mama tayi had'e da kauda kanta. Girgiza Kai Yaya mahmod yyi"Yana kallon hjy yace".hjy sannu da hutawa"hjy tace yauwa"tashi tsaye yyi Yana cewa nina wuce ciki"dama dg office nake.bejira cewarsuba yayi ficewarsa"zuciyar sa najin zafin abinda maman khairat ke fad'a akan Khadija. Yana fitowa dg parlourn hjy"yafito babban parlourn gidan"sukayi clash d Khadija.da alama daga islamiyya take"sbd da yunifoam ajikinta....fad'uwa gaban Khadija yyi"datashak'i turarensa"d'ago kanta tayi ta saci kallon sa.fuskarsa ahad'e"yyi wani kyau na musammun.cike da tsoro tace".Yaya Ina wuni?"tafad'a tana waige waige and gudun Kar hjy taji"tab'e baki yyi bece komaiba"itakuma ta wuce ,aranta tana tunanin tabbas hjy ce ta hanashi ya kulata "tunda gashi tamishi mgn.yamata banza"gaba d'aya sai Khadija taji zafin abun aranta sosai..jikinta asanyaye tawuce part nasu. Yaya mahmod kuwa bed room nashi ya wuce.yazauna Yana jawo wayarsa yakira nura"bayan sun gama mgn "yahau online yahango Khadija itama a online d'in" Messages nata yagani kamar haka" wslm wake mgn pls banganeba??" Murmushi yyi "yaturamata " 🤨🙁😔 My khady nine ma Baki ganeba?yakamata ace zuciyar ki tasanarmiki da wanene ni"karki damu da sannu Zaki sanni. Fad'uwa gabanta yyi"afili tace".gsky koma wanene yasanni to"gashi Yana fad'in sunana. Tura mishi tayi da cewa... "Inabazaka fad'amun wanene kaiba "to bazan koma kulaka ba! Yana gani "sai kawai yayi calling nata....Khadija naganin voice call nashi yashigo" taji wani tsoro yakamata.harta tsinke bata d'agaba"sake K kira yyi akaro na2." "Ahankali ta d'aga tana sallama"lumshe ido yyi"yacanza muryansa daban wajen cewa".my khady na! sai anjamun aji sannan ad'aga ?cikin sanyin Murya tace".lah bahaka bane fa"daba zanma d'agaba ai"gyara kwanciyarsa yyi yace".sbd me?"tace "hmmm!sbd bansan dawanake mgn ba"amma Raina nabani cewa kanada information akaina".very soon zaki sanni nan kusa Khadijaaaaaa!mekikeyi yanzun?"ajiyar zuciya tasaki had'e da cewa"ina online kakirani"amma zanyi alwallah" lokacin magrib yakusa.amma inbabu damuwa inaso natambayeka pls?hmmmm!nasan be wuce kice wanene niba ko?kokuma tayaya nasami number ki da sanin sunanki?"ahankali tace".hakane gsky.yace "karki damu zaki sani nan gaba"inaso nazo muyi fira"sbd gidanku asan dani! Amma inatsoron wannan yayan naku d'in nan wlh... d'an murmushi tayi had'e da cewa "hmmm!mezai Hana kaje gurinsa kanemi izinin zuwa muyi mgn"amma akanme zakazo muyi mgn?my khady kenan"fad'in kalaman yadda kike araina k'auyancine "saidai kigani a aikace da Kuma zahiri"bazan boyemiki ba Khadija"tun ranar da naganki nagane Ina *sonki* gabanta taji yafad'i"ahankali tace".kayi hakuri dan Allah!kazo kanemi izinin mgn da ni"indai da gaske kakeyi. nibana kula kowane saurayi...shiru kawai tayi sbd shigowar anty d'akin"tayi sallama ,hakan yasa tayi saurin kashe wayar... Anty ta dubeta tace".lfy najiki kina mgn ke d'aya?" "Anty bbu komai fa"baranaje nayi alwallah.batajira cewar antyn ba tabar parlourn. Yaya mahmod kuwa "yaji muryar anty "yasan sbd ita takashe wayar.wani killer smile yasaki" kafin ya ajiye wayar ya wuce toilet... Bayan an idar da sallar isha'i"Khadija nakwance"tanata murmushi ita d'aya"data tuna firansu da mutumin dabata sani ba.sannan ita tanajin muryansa namata Kama da wata muryar data sani.saidai tarasa ganewa inda tasan muryan"online ta hau sbd akwai assignment d'in da za'a turo mata. hannunta har kirma yakeyi Gurin dubashi"taga Koyana online....saidai taga be online,kuma ba'a ganin last seen nashi. chat nata ta cigaba da yi"zuwa kamar minti 7"yamata mgn" my khady!keda suwaye kike chats?" d'an murmushi tayi"ta maida mishi reply da cewa "friends nawa mana"sannan inhar bakasanar mun kokai waye ba? zandena kulaka. Dubawa yyi yamata reply da" Hmmmm!banaso kisanni yanzun sai nan gaba"inkuma zaki iya k'in kulani ,bbu damuwa my khady". amma kisani kullum saina ganki"inzakije skul. hmmmm! Haba Yaya auwal naganeka fa"ta turamishi. Reply yamata da" 🙁😔 Inkinaso mu b'ata dake" to kicigaba da maganar auwal mak'o cinku".inkuma kinason farin cikina" to kidena maganar sa.yana gama typing yatura mata "kafin yasauka dg online d'in rai bace... gaba d'aya ransa b'aci yayi"tabbas Khadija nason auwal kenan".tunda gashi ta rik'esa aranta"dole yyi wani abu akai"ita kanta khadijar saiyaji tabashi haushi" sbd kishinta yakeyi sosae.hakan yasa besake hawama online d'in ba" harya kwanta bacci. Khadija Koda ta duba messages nashi"yabata mamaki da al'ajabi"takuma san koshi wanene to "yasanta sosae.saidai abun yatsaya Mata arai sosai"saita mishi reply da" Hmmmm! dg haka har washe gari bata sake ganin Messages nashiba. *Bayan kwana2* Abba ne zaune aparlourn sa"yyinda anty ke gefensa suna fira Yana cin abinci.bayan ya idarne yadubeta yace". alhmdllh! asma'u ,ayau aka saka ranar auren mahmod da Khadija "kimanin wata 2"munje danida bello(daddy)gurin mahaifinta"saima yanuna Mana cewa shibeda y'a Khadija "Kuma betab'a haihuwa bama"cikin b'acin rai anty tace".au abinda yafad'a kenan sbd bashida mutunci?"Abba yace".karki damu ,ai rayuwace ko?wata rana yau da gobe zata koya mishi hankali.k'yaleshi mukayi"mukaje gurin alh abbas.yakaimu Gurin yayansa"shine yabamu aurenta "alh mukhtar kenan.cewar anty tana sakin ajiyar zuciya.abba yace"eh shifa "yanada kirki gsky"yamana godiya akan ruk'on khadija danakeyi" dakuma zab'amata mahmod danayi amatsayin miji.yace" kuma insha Allah! duk abinda za'a yi na hidimar biki dashi za'a yi."yama karb'i number ta"dukda nace mishi bbu bidi'ar da za'a yi" *Agida d'aya* zamu zauna dasu" kafin sukoma can gidanshi daya gama gini kwanannan.saisu tare acan"amma zata cigaba da karatunta.anty tace".bangane ba AGIDA D'AYA zamu zauna?" Abba na murmushi yace".eh za'a d'aura aure,amma bazasu tareba" sai bayan wata 5 .zata cigaba da zuwa skul"in anyi aurensu da khairat saisu tare bak'i d'aya...shiru kawai anty tayi"sbd ita sai yanzunma ta tuna dasu khairat da mamanta..taji gabanta yafad'i.saidai bbu yadda zatayi"saidai tabi y'arta da addua da fatan alkhairi.gaba d'aya tausayin Khadija anty taji yakamata"fatanta Kar alh yasanarwa mahmod yadda sukayi da mahaifinta"karwata Rana yagoranta Mata".musammun tunda bashi yace yanasonta ba....kinyi shiru asma'u ko tsarin bemiki bane?"girgiza Kai kawai tayi had'e da cewa" Allah yatabbatar da alkhairi.yana murmushi yace" ameen yah Allah"ahankali tace" alh dan ALLAH karka sanarwa mahmod yadda kukayi da baban Khadija...haba asma'u! Allah yasawak'a nayi hakan.saikace wani k'aramin yaro"karki damu,muyita addua...karki sanarwa Khadija dakaina zansanar mata "acikin satin nan insha Allah. Anty nasakin ajiyar zuciya tace".to shikenan" ************* Zaune mama jummai take"tayi uban tagumi,gaba d'aya duniyar tamata zafi.duk inta tuna daddy zai k'ara aure saitaji bak'in ciki da tashin hankali"gashi yak'i sake Mata fuska,balle tayi burga da hauka kodan yadena.duk tayi sanyi"hafsat dukta damu da halin da mahaifiyarta take ciki"ko yanzun duk suna zaune a parlour.amma gaba d'aya mama jummai ta lula duniyar tunani....tashi tsaye hafsat tayi"ta wuce d'akin su.wayarta ta fito ta kunna"text message d'in Yaya Yusuf yashigo kamar haka. Baby rigima!kina Ina? gani nadawo....zaro ido hafsat tayi"tana cewa anya Yaya ba tsokanata yakeyi ba?kiransa ne yashigo awayarta"hakan yasa ta d'auka cike da shagwab'a tace".pls Yaya da gske kakeyi? Hmmmm baby kenan!gani nan kusan awa 1 da dawowata".kina inane yanzun?"inafa d'akinmu"okay to kizo ga taslim nan zaku gaisa da ita".muna k'ofar d'akina...bejira cewartaba yakashe wayar yana dariya. Hafsat kuwa tamkar tayi kuka "sbd kishin dake cinta arai bata sani ba. ta ayyana aranta cewa"dataje taga wannan taslim d'in"bazata sake kulashiba"tsintar kanta tayi da canza kaya "sbd kar taslim ta rainata.😅kasancewar dama da wankanta"lip stick pink ta shafa ,bayan tasaka riga da siket na pink lace.veil pink tayi rolling dashi"tafeshe jikinta da turaruka masu sanyin k'amshi.wayar ta b'oye"ta zura plate shoe's ta fito"zainab dake zaune a parlourn tana chats" ta bita da kallo ,kafin tace".Ina zakije?"inda kika aikeni!cewar hafsat" sbd tunda zee ta rik'e ta mama jummai ta daketa,takejin haushinta"tsaki zee taja had'e da cewa wlh nasan gurin Yaya Yusuf zakije ko? sbd Yaya Kamal naji yace" yanzun yadawo.saina gayawa mama muddin kikaje wlh. uffan hafsat batace mataba tayi ficewarta kawai."sbd ta k'agu taga Yaya taslim d'in nan takene. Tun daga nesa yahangota"jiyakeyi tamkar yaje yayi hugging nata.murmushi yasakar Mata lokacin data kusa isowa gareshi.saita kauda kanta tana turo baki"tana isowa ,tafara waige waige had'e da dube dube"kafin tace" Yaya Ina take taslim d'in ne?kicin kicin yyi da fuska "kafin yace".yanzun baby rigima bbu sannu da zuwa ko ya hanya ?sai wani zance daban ko?"sunkuyadda kanta k'asa tayi" tana wasa da yatsun hannunta.kafeta da ido yyi yanata kallonta"yanzun duk sbd kinaso kiga matata taslim kike wannan abun?"xoki ganta to awaya gata".da sauri hafsat ta matso kusada shi tana kallon wayar...atake photo d'in ta yafito "wanda yamata amota ranar dazai tafi.. d'ago kanta tayi,suka had'a ido"yajefeta dawani irin shu'umin kallo had'e da k'asaitaccen murmushi. da sauri ta rufe fuskarta tana murmushi "ta juya aguje.hakan yafaru akan idon Abba dake zaune asaman bene "dukda bejin mesuke cewa" amma yafahimci cewa sunason junansu.baby hafsi nah ,karki gudu kijira"inahhhhh!tuni tak'ara Mai aguje tana dariyar farinciki... Murmushi Yaya Yusuf yasaki akaro na bbu adadi"afili yace". alhmdllh"nayi zaton zansha wahala kafin nashawo kanta ta karb'i soyayya ta"Ashe itama tana sona?" mlm kamatsa dg can gurin "kayi shirmen surutunka.kazo kaida ita zaku cikamun kunne d mgn.da sauri Yaya Yusuf yad'ago kansa suka had'a ido da Yaya mahmod dake mishi mgn ta window.kasancewar k'ofar d'akinsa Yaya Yusuf ketsaye. Murmushi Yaya Yusuf yayi"had'e da cewa tuba mukeyi babban yaya.tsaki kawai Yaya mahmod yaja yakoma yazauna ,har cikin ransa yaji yusuf d hafsat sunburgeshi"dama tuni yalura da Yusuf kamar son hafsat yake"yanaso yahanashi son k'aramar yarinya.saigashi shima soyayyar Khadija ta kutso acikin zuciyar sa.hakan yasa yagane SO Babu ruwanshi da shawara inyatashi shiga zuciya.. Yaya Yusuf d'akin sa ya wuce"cike da farin ciki yasake gwada Kiran hafsat dayayi seving number ta da my Angel! Hafsat kuwa tamkar ammata albishir da gidan aljannah"haka taji aranta.kwata kwata takasa gane Ashe tuni tanason yayanta.kawai ita awautar ta"yace yanasonta kenan ?Kuma zai aureta tunda yanuna photo d'in ta akan itace matarsa.da wannan farin cikin ta shigo parlourn"saidai Tasha jinin jikinta datayi arba da mama jummai tana jifanta da wani irin kallo.dayasa jikinta Fara rawa"zee da bilkisu ne kawai a parlourn.bilkisu tayi saurin cewa Yaya hafsat kigudu mama dukanki zatayi"anty zee tace kinje gurin Yaya yus...bige Mata bakin da zee tayine yasakata yin shiru"zee yace shegiyar yarinya keba'a sirri dake"wlh namanta nayi mgn agabanta.lallai bilkisu kinzama annoba agidan nan.mama jummai tana hararan bilkisu tace kibarni da munafuka zanyi maganinta.kafin tadubi hafsat dake tsaye har lokacin tace K dan uwarki banraba ki da matsiyacin yaron nanba?wawuya marar kishin uwarta"kokin manta cin fuskan da ubansa yamun?da ikrarin karnakoma zuwamishi sashe.to barikiji kiji babuke Babu Yusuf"zankumayi Miki maganin kunnan Kashi.tana fad'in hakan ta tashi tsaye tana tunkaro hafsat d'in.da sauri hafsat taja baya tana bada hakuri.wlh muddin kika fita sainamiki dukan danaji Miki ciwo tunda bakijin mgn ta.tana fad'in hakan ta jawo wayar adafto dake kusada ita.tafisgo hafsat d'in"ta fad'i agabanta. tafara tsulamata guda ,tanacewa kinsake zuwa gurinsa Dan ubanki?hafsat tasaki ihun azaba had'e da cewa ah ah...karki koma dukarmun yarinya!muryar daddy tadaki dodon kunnen mama jummai.da sauri tasaki hafsat tana huci.bilkisu ta tashi da gudu tafad'a jikin daddy"tace wlh daddy mama batasonmu nida Yaya hafsat tafison anty zee.kuma anty muguwace ,itace tasanarwa mama Yaya hafsat ta tafi Gurin Yaya Yusuf"shine mama take zaginta karta koma ganinta dashi"Kuma take dukanta.....ya Isa autan daddy"jeki zauna!sakin daddy bilkisu tayi "da gudu ta fice dg parlourn"sbd tasan muddin sai mama tadaketa tunda tatona... Abba yayiwa zee wani irin mugun kallo"kafin yace"tashi kibawa mutane guri,zanyi maganinki wlh.sum sum sum zee ta tashi ta wuce... Kallonsa yamaida akan hafsat yace"kiyi hakuri kinji ko?yanzun yusuf d'in yadawo?tana share hawayenta tace eh"Abba yace to umarni nabaki ba shawaraba!kicigaba da zumuncinki da d'an uwanki karki fasa kinajina?"kanta akasa tace".insha Allah. Abba yace". madallah ,tashi kishiga ciki. Bayan hafsat ta bar parlourn"yadubi mama jummai datayi kasak'e.yace dg yau ban amince kikoma dukarmun yaraba.kome sukayi kisanarmun Zan hukuntasu.maganar hanata zuwa Gurin Yusuf nasoketa"ke baki Isa kirabamana zumunciba.yusuf mutumin kirkine bashida aibu.sbd haka kiyayeni wlh.araina nayi niyar fasa auren danace Zan k'ara"Amma ayanzun bbu fashi wlh sbd bazaki tab'a canzawa.saima abinda yyi gaba amugun halayenki..alh katsaya dan Allah kafahimceni Mana!tashi tsaye yyi Yana cewa".banida lokacin tsayawa nafahimceki.saidai nace Allah yashiryemu"dg hakan yajuya yanufi part nashi... Bilkisu kuwa nafita"kaitsaye d'akin Yaya Yusuf ta wuce.baya a parlourn,Yana bed room d'in sa yanata gwada Kiran hafsat tak'i shiga.yaji muryan bilkisu nacewa Yaya kana Ina?kafin yace wani abu tashigo bed room d'in.kallonta yyi fuska agimtse yace lfy kekuma?baya tad'an ja kafin tace Yaya zee tasanarwa mama Yaya hafsat tazo gunka"shine mama ta daketa.gashi canma tanata kuka,Kuma nagayama daddy dayashigo yasamu mama nadukanta... "what's?"yya Yusuf yafad'a Yana tashi tsaye"cikin damuwa da fargaba yace " banason fa k'arya bilkisu.innagano k'arya kikeyi dukanki zanyi. Bilkisu tace wlh Yaya da gske nake!komawa yyi yazauna ,Yana cewa jeki shikenan.dafe kansa yyi byn fitar bilkisu "Yana furta la'ilaha illah anta subbahanaka inni kuntu Minal zalim!wace irin uwace mama ?itace zatayiwa soyayyar mu karantsaye"yafad'a Yana lumshe ido"cike da tausayin hafsat.tunani yakeyi aransa"tunda mahaifiyarta batasan tagansu tare.gara yyi baya kawai"saiya dage da adduar zab'in alkhairi.insunada rabon mallakar junansu to!inkuma bbu , shikenan beson yazama sanadin da hafsat zata Sami matsala da mahaifiyar ta"uwa ba abin wasa bace... **************** Yau yakama Wednesday"ayau Kuma ibbi yashirya mummunan k'udirinshi akan zee. kiranta yyi ta waya"yasanar Mata inda zatazo su had'u .ta rakashi Gurin bathday d'in abokinsa da marece. Kowa yyi Shirin zuwa islamiyya "dukda ranar Wednesday wa'azi kawai akeyi.amma banda zee "kuma mama bata tambayeta ba,kocemata ta tashi ta je" Saida kowa yatafi skul.tukum zee ta shirya cikin areviant gownt purple "Tasha make up "saita za hijab inta fita ta cire.hand bag nata ta d'auka da wayarta"bayan tayiwa mama jummai k'aryar zataje bathday d'in k'awarta kausar.(itada kausar close friends ne) Tana fitowa get ta cire hijab nata "tayi rolling,kafin ta tari adaidaita ta hau... Ibbi Yana tsaye agefen motarsa Yana latsa waya.mai adaidaita ya ajiyeta"bayan ta sallameshi ta nufi gurinshi. Wani shu'umin kallo yake binta dashi,Yana aiyana yadda komai zai kasance aransa...hmmmm!baby love kenan"kinshafa kyau.yafada Yana bud'e Mata front sit"tana murmushi tace". thanks sweetheart. Shiga driver sit yayi Yana cewa "ba yanzun zakimun godiyaba sai man gaba.... Yaya mahmod ne tsaye agaban dressing mirror"Yana gyara sajen daya kwanta luf agefen fuskarsa"sanye yake da mint blue shirt"me long sleeves da cufflinks"sai jeans ja.simple shirine amma yyi mugun karb'ansa"he is looking way smart.babu abinda jikinsa keyi sai tashin k'amshi. Fuskarsa adauke yafito dg d'akin sa ya rufe"kasancewar dawowarsa kenan dg office yyi wanka zai fita yyi lunch.sbd girkin da hjy tayi ba choice d'insa bane.ak'afa yatako zuwa hanyar get"su hafsat dasu ummi suka shigo"tasowarsu kenan dg islamiyya"kallon su yyi Yana amsa gaisuwar dasu kemishi.yaga bbu Khadija acikinsu" D'an Jim yyi,saikuma yaga harsun wuce bbu ita" hakan yasa yafasa zuwa Gurin motarsa yanufi get d'in "da nufin yafita yaga ko abaya akabarta. wani sarawa kansa yyi sakamakon hango Khadija tsaye da wani matashin saurayi dazasuyi sa'annin juna dashi suna mgn...kafesu yyi da ido Yana kallon su "cikin zafin kishi da bugawar zuciya"besan lokacin da yanufi gurinsuba azuciye...Khadija na k'ok'arin juyowa ta nunawa Tahir harsu ummi sunshige gida sun barta"yyi hakuri Bata kula samari.tahango Yaya mahmod gadan gadan yanufosu...✍️ 😱🤫🏃‍♀️ Comments kawai guys🥰 Kunsan bana post week end k'ila innaga ruwan comments kujini Sunday.. Masumin mgn a PC Kuma Muna agrp d'aya dasu kubari Dan Allah komeye kuyi mgn agrps...masu bina pc da tambayar acigaba ko page yyi k'adan damasu cewa asasu grps nawa duka kudena Dan Allah...grps nawa na kud'ine da anyiwa wasu zancen kud'i saikiji sunyi lakwas.sbd haka inbakida mgn mai mahimmanci Dan Allah karma kiyi wahalar mun mgn...🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakine halak malak mmn nurul huda🥰 🅿️19&20 Atake jikin Khadija yafara rawa,sbd yadda ta lura da fuskarsa tamkar besan miye dariyaba". atsorace ta dubi Tahir dake cewa"Khadija nalura bakisan kulani ne kawai...kaga dan Allah mlm kayi hakuri "(lacturer d'insu ne)ko a skul bana kula kowa balle agida.ga yayanmu nan tafe,nasan nizai Kira...shiru tayi sbd k'amshin turaren sa yashaida Mata zuwansa.dago kansa Tahir yayi yakoyi arba da Yaya mahmod daya had'e fuska tamkar hadarin gabas. shikanshi Tahir yaji shakkarsa da kwarjininsa.kallonsu yyi .hakan yasa Khadija saurin jada baya tanacewa "wlh Yaya shine yatareni akan Dole natsaya"wlh nadena bazan komaba..cikin muryansa dake bawa marar gsky tsoro yace".K!wuce kishiga cikin gida"jikin Khadija nakirma ,tana hard'e k'afafuwanta ta juya da nufin ta wuce"mlm Tahir yayi saurin shan gabanta Yana cewa" haba yayanmu pls amatsayi na namalaminsu a sk....wawan marin daya mahmod yad'auke shi dashine" yasakashi yinshiru ,bek'arasa mgn ba." da sauri ya shafa hancinsa dayaji Alamar ruwa....wani mugun kallo Yaya mahmod yawatsamishi"cikin kakkausar muryansa yace".this is the first &last dazaka sakewa wata mace hakan"mitssww lusari kawai.... yafad'a Yana finciko Khadija da k'arfi da hannunsa.yamaidota bayansa"Yana adduar Allah yasa Tahir yayi yunk'urin cewa zairama marinsa.yafitar Masa da hakora...Tahir kuwa ransa yab'aci dayaga jini ahancinsa"yakuma lura mahmod bawani girmansa yyiba.cikin zafin zuciya yace ".aiba marina zakayiba katafi"kamata yyi mugwada k'wanji da juna.yaya mahmod na huci "ya juyo azuciye yamatso kusada Tahir yana cewa "nafi buk'atar hakan "asannan kuma Tahir yagane fusakarsa (d'an jarida Mai gsky da ake yayi)azuciye yashak'i wuyan Tahir yabashi wani wawan punch... k'arar azaba Tahir yasaki Yana k'ok'arin ramawa"yasake kawo wani punch d'in..anan suka fara gwada k'wanji. adedenan kuma Abba suka shigo layin "Yana back sit isah driver najansa..Khadija kuwa innalillahi wa inna ilaihir raju'un kawai take maimaita arud'e"sbd ganin gaba d'aya Yaya Mahmoud yafi k'arfin Tahir"kafin tahir yakai duk'a 2, ya mahmud yakai 3"sbd Yaya mahmod jikinsa ya horu da training...dan Allah kayi hakuri karabu dashi "karkayi kisan Kai mushiga ukku! khadija tafad'a tana k'ok'arin matsawa kusa dasu ,sbd taga bbu kowa alayin...horn d'in da isah driver yyi yaja hankalin Khadija "tana kallon motar,da sauri ta iso sbd hango Abba ta glass datayi"cewa take Abba Kar Yaya yyi kisan Kai yaya mahmod...asukwane Abba yafito Yana kallon su mahmod da Tahir dake artabu...cikin tsawa Abba yace". mahmod karabu dashi nace!karkayiwa d'an mutane illah... Yaya mahmod na huci ya hank'ad'a Tahir ,kansa yabugi motarsa"cikin fushi yace muddin nakoma ganinku atare da ita" saina canzamaka kamanni. "mittww! Yanafadin hakan yanufi Gurin Khadija dake tsaye yafinciki hannunta cikin rufewar ido"suka nufi k'ofar shiga get d'in gidan.sbd yamanta da Abba nagurin.. Abba kuwa girgiza Kai kawai yyi"sbd yasan Dole saiya sauka dg dokin zuciya tukum. yatambayeshi meya had'ashi da wannan saurayi? Rufe motar Abba yyi"yanufi Gurin Tahir dake shafa kunburarrar fuskarsa.abba yace" subahanallahi meya had'ashi da Kai yaro?kasa cewa komai Tahir yayi,illa kawai yyi k'ok'arin bud'e mota zaishiga.abba yyi saurin rik'emishi hannu Yana cewa"kayi hakuri yaro kaji?ni mahaifinsane zankuma d'auki mataki.amma meya had'aku?innabarka katafi kana haka aida damuwa ko?karkayi driving jikinka bbu dad'i, gakuma b'acin rai. nasan halin waye mahmod baya shishshigi ko fad'a inba mak'ura aka kaishiba...inkuwa hakan yafaru za'ayi bbu dad'i.yanzun kaga ankusa magrib"ga chemist can bayanmu.muje adubamun kai."gaba d'aya sai Tahir yaji zuciyar sa tasaki dg fushi da b'acin ran dayakeji" tunani yakeyi aransa Abba wane irin mutum ne na k'warai haka?kwata kwata be goyi bayan d'ansaba "gashi yanabashi kulawar dakoshine yahaifesa sai hakan.muje Mana kayi shiru" rufe k'ofar motar d key Tahir yayi.hakan yasa Abba yajuya yafara tafiya,Tahir yabi bayansa...yyinda isah driver yawuce ciki da motar... Ya mahmod suna shiga cikin get"maimakon yasake mata hannu, ta wuce part nasu "saiyajata zuwa d'akin sa."kuka kawai Khadija keyi tana mishi magiyar yayi hakuri karya daketa"sbd azatonta dukanta zaiyi.shikuwa har cikin ransa yakejin kukanta"cikin husky voice yace"inbakiyimun shiruba !zanbige Miki wannan bakin naki...tsit kakeji tayi shiru,jikinta sai rawa yakeyi cike da tsoro.da hannu 1 yasaka key ya bud'e d'akin"suka shiga Yana rik'e da tafin hannunta.sakinta yyi ta zauna kan carpet ad'od'ane.. Khadijaaaaaaa!yakirata cikin wata iriyar murya "yace" da gaske wannan guy d'in malaminku ne?Murya na rawa tace".eh wlh" Tun yaushe yafara Miki mgn?um um jiya ne... tsaki yaja yalumshe ido Yana dafe kansa.dukan dayayiwa Tahir besaka yaji sanyi aransaba.khadija ban hanaki kula samariba?cikin sanyin Murya tace".Yaya ka hanani" shine Kuma kika tsaya sbd raini ko?tace"wlh ah ah Yaya"shine yasha gabana"Dole natsaya su ummi Basu tsayaniba suka shigo gd. kayi hakuri dan Allah bazan komaba.sannan dan Allah zantafi Kar wani yaganni anan"tab'e baki yyi had'e da cewa"Babu inda zakije saikin karb'i hukuncinki"sbd meyasa yanzun bakizowa kimun gyaran d'aki?kanta ak'asa tace"bansan laifin menamaka ba yaya!Inna gaidakai baka amsawa" koyimaka sannu d xuwa Yaya saika shareni "kuma banjin dad'i araina ...wani sanyi yaji aransa"sbd ko Yaya tadamu dashi.waye yaja Khadija?kecefa"yafad'a cikin cool voice Yana kallon ta.kanta ta d'ago taga ita yake kallo"janye idanunta tayi tace" nadena dan Allah. Khadija meyasa kikafison kib'atan raine?kwanaki nakiraki naga kinmayi blocking nawa meyasa kiyin hakan? Zancire block d'in Yaya yanzun dan Allah !gayacanma ana kiran magrib...hmmmm nagane wayonki yarinya"kije kiyi sallah,inkin gadama karki cire block d'in nawa da kikayi.hukunci kuma zan hukuntaki akan laifinki"da sauri ta d'ago kanta ta kallesa.taga Yama mike tsaye da nufin yashiga bed room d'in sa..yayaaaaaa!uhummm Khadija bazanfa hakuraba " gara kije kawai..hakan yasa ta tashi tafice batare data ce komaiba... **************** bayan sallar isha'i"Abba ne zaune da mahmod da Tahir akusa dashi"Abba yadubi Tahir yace".kayi hakuri my son kaji ?Khadija itace wacce mahmod zai aura,ita kanta batasaniba.dg yanzun inkayi yunk'urin tsaida mace bata tsayaba"to kaje gurin magaba tanta ka nemi izini.mahmod kishine yasashi aikata hakan.sbd haka kubawa juna hakuri"kuma dg yau kunzama abokai na had'a abotar da kaina.abba yafad'a Yana murmushi. Tahir yana murmushi yace". nagode k'warai da karamcinka Abba"insha Allah nayafe masa komai ya wuce"mahmod kayi hakuri bansan asaka muku rana da Khadija ba "da wlh bazan tsaida itaba.na lura a skul bata kula kowa shine nabiyota har gida.. Yaya mahmod fuskarsa bbu yabo bbu fallasa yace ".bbu komai Allah yakyauta gaba"Tahir yace Abba kayi hakuri bazan iya abota da wanda yafi k'arfina ba! yadakeni kuma"dariya Abba da Yaya mahmod sukayi atare. Abba yace" ah ah aina kullah abotarku"sbd haka asannu zaku saba da juna"mik'ewa tsaye Tahir yayi Yana cewa"to shikenan Abba nagode zan wuce gida. Abba yadubi Tahir yace" kasan ummi da Maryam dasuke tare da Khadija?”tahir yace"ah ah bazan iya shaidasuba Abba! inadai ganinsu su ukku"amma bazan iya shaidasuba"sbd banfi sati d'aya da Fara lacturing a skul nasuba.kuma a department d'in su Khadija nike koyawa.abba yace" to shikenan Inka dawo wani lokacin zanturo maka ummi da Maryam "acikinsu kazab'i wacce tamaka tunda karasa khadija.naji ka kwantamun arai"inkuma acikinsu bbu wacce tamaka bbu damuwa.tahir na murmushi da yaba kyawun halin Abba aransa yace". insha Allah Abba !jibi Friday zandawo nagode k'warai" Allah yak'ara girma.daga hakan sukayi sallama yafice" Abba yadubi mahmod ,Wanda beji dad'in had'in da abba yace zaiyiba da tahir acikin yaran.ahankali yafara mishi nasiha akan yarage zafin zuciya da kishi haka"sannan yace" insha Allah dakaina zansanarwa Khadija maganar aurenku nabari adan kwana2 ne...Yaya mahmod kansa ak'asa yace" to shikenan Abba. b'angaren zee kuwa"tunda ibbi yafara driving d'in tafarajin fad'uwar gaba,sai surutu yake janta dashi "saidai tayi murmushi kawai bata cika mgn ba.sannan ta lura yau ibbi yanacikin farinciki sosai. Yana k'ok'arin yin parking ta dubeshi tace".Wai sweet heart yau farin cikin da murnar mekakeyine?”wani shu'umin kallo yamata "kafin yyi murmushi yace".ayau wani buri nawa nakesaka ran cikarsa.gabanta taji yafad'i"batace komai ba ta alak'anta abun da tsoron komawa gidane takeyi "sbd Kar daddy ko Yaya Kamal yarawo. Hotel ne inda za'a yi birthday party d'in,acan wani fili akayi decoration's.acan suka nufa sai shishshige mata ibbi keyi tanaja da baya"har suka iso gurinda za'a yi party suka zauna. Anata rawa dabawa me birthday d'in gift...har aka Fara Kiran magrib,yyinda zee keta damun ibbi ita gida zataje. Kallonta yyi yace". muje akwai siyayya danayi miki nabawa abokina ajiya muje kirakani nakarba.batace komaiba saima murna datayi aranta tabi bayanshi. Acan saman bene room12 suka tsaya"amamakinta saitaga yasaka key yabud'e k'ofar"kallonsa tayi ,kafin tayi mgn yace muje ciki Mana "abokinane yakama d'akin ,yakuma bani key d'in yace" mudakko shopping d'in.nidai gsky bazan shiga d'aki na hotelba amatsayina na budurwa"inwani yaganmu yazargemufa? d'an Jim ibbi yyi,kafin yace ".shikenan shiga suna gefen bed ki d'akko ,saimu wuce namaidamishi key d'insa nakaiki gida ko kuwa?” batakawo komai arantaba ta shiga cikin room d'in"ibbi yyi saurin binta abaya,yarufo k'ofar da k'arfi yadanna key....🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Alast page ansami matsala Gurin number nasaka 12&22 inaso nasaka 21&22 Ina fatan angane... Wannan shafin nakune mmn fareesa fans page,YAU DA GOBE paid grp,mmn shukra novels,zumanta novels grp & A GIDA D'AYA fans Ina yinku sosai guys acigaba da zazzafan comments🥰💖💔 🅿️23&24 .....Ayanzun haka zainab na cell atsare anyanke Mata hukuncin wata 3 agidan yari tareda horo Mai tsanani".ko tarar naira dubu dari 300"sannan kotu ta buk'aci da iyayen zainab Dole sukula da lafiyar Ibrahim."sannan inhar Ibrahim yaji sauk'i kotu zata hukuntashi akan yunk'urin fyad'en dayaso yiwa zainab...sbd abokan Ibrahim sunzo Sunbada shaidar dama yanada mummunan k'udirinshi akan zainab" nason b'ata Mata rayuwa.wannan shaidar itace ta wanke zainab da fitowarta sai Allah wlh....cikin kuka mama jummai tace"amma Yaya basai a biya dubu dari 300K d'inba afito da ita. Wani mugun kallo natsana da takaici daddy ya watsawa mama jummai."yanajan doguwar tsuk'a yace".ko yanzun bata b'aciba saikije da kanki kibiya kifito da ita.aikin banza da wofi kawai..Abba yadakatarshi sbd ganin akwai yara acikin parlourn bbu dad'i aci Mata mutunci gaban y'ayanta.mama jummai batace komai ba"saidai ta Lula tunani akan mlm d'aya sanar Mata tashin hankali zai tunkaro gidan babba!Ashe wannan ne?inkuwa haka be bazata koma zuwa girin mlm ko boka ba..... mahmoud shine yad'auki nauyin rashin lafiyar Ibrahim"cewar Abba daya katsewa mama jummai tunanin ta. Abba yaci gaba da cewa"nikuma zanbada dubu dari 300 "akan tarar, sai daddynku yahana"nakuma fahimceshi dayamun bayanai sosai.da ido mama jummai ta kafe Daddy tana mishi wani irin kallo...inno ta karb'e zancen da cewa"ai gara abar y'ar iskar marar kunyar ta horu agidan kaso"dg baya intadawo tacanza hanya tadawo mik'akk'iya"amma bello kamun daidai wlh daka Hana adamu yabada kud'in"Kuma intadawo guna zata koma nina kula da tarbiyyar jikokina!tunda keda kikayi nak'udarsu kin kasa.ke yanzun inda ya haikemata fa?ba fata akeyiba takamiki guzirin jika shege fa?dukda ana cikin wani yanayi saida su Abba suka murmusa.abba yace yanzun dai ayi hakuri,kekuma jummai hakan ya Zama iznah agareki "inzaki nutsu kiyi hankali da kyakykyawan tunani to"inkuma bazakiyiba ruwanki.kowa yatafi na sallami kowa"cewar inno tana k'ok'arin barin parlourn.yaya mahmod dake zaune yanata aikin kallon Khadija da kanta ke duk'e" sbd hararar da hjy ke aikamata.soyakeyi su had'a ido"ita kuwa batama san yana kallon ta ba. Hafsat kuwa itama ta k'asa sakewa sbd Yaya Yusuf na gurin"da d'ad'd'aya da d'ad'd'aya sukayita ficewa dg parlourn "khadija ma ta yunk'ura da niyar tashi sbd taga anty ta tashi"tana waigowa d nufin taduba khalifa ta d'aukeshi su wuce.tahangoshi jikin Yaya mahmod" yanata wasa da fuskar Yaya mahmod yanajan tattasan sajensa daya zagaye fuskarsa yak'ara mishi kyau.janye idanunta tayi ta juya da nufin ta fice" sbd taga su maryam harsun mik'e suma zasu shiga sashen hjy.parlourn yarage dg ita sai Yaya mahmod da Yaya kabeer dasu Yaya Yusuf. "zoki karb'esa"tattausan muryansa yadaki dodon kunnen ta. "Ahankali ta juyo tana tafiya ,ta iso gurunsu"kallonta yyi Murya can k'asa yace".meyasa baki dawoba jiya?"wato ga abokin wasanki ko?kasa cewa komai tayi"kawai ta mik'a hannu da karb'i khalifa"shikuma yak'i zuwa saima yasaki kuka"d'agowa tayi daga dukawar datayi"ahankali tace".kayi hakuri dan Allah abinda yasa banjeba hjy ta hanani zuwa wajenka!batajira cewar saba ta juya ta fice ,yabita da kallo Yana lumshe ido had'e da kissima abubuwa aransa" ******************* Bayan wasu kwanaki... Hjy rabice (mmn khairat)zaune kan kujera itada hjy iklima"hjy ta dubeta tace". gsky rabi dakamar wuya alh ya yarda ace bikin su su biyu za'a yi"kidai bari ayi wannan d'in " bayan wasu watanni ko shekara 1 sai ayi nasu da khairat d'in. sbd ni band'auki bikinsa da muguwar yarinyar nan ba biki"bikinsu da khairat shine biki... khairat dake zaune kan carpet" tawani juya idanuwa tana fari dasu. Hjy rabi tadaiyi shiru kawai Amma ba hakan tasoba"saidai Tasha alwashin muddin akayi auren khairat da mahmod tofa Dole khadija tabarwa y'arta mahmod.. Yau yakama Friday Kuma kwana 9 kenan da zuwan Tahir"ayau Kuma yakira mahmod yasanar mishi zaizo bayan tasowar juma'a.yaya mahmod kuwa yasanarwa Abba" Abba yasaka Maryam ta gyara parlourn bak'i"kafin yace mata taje itada ummi su shirya zai aikesu wani waje driver zai kaisu bayan andawo sallar juma'a. tahir dg masjid yanufo gidan Abba"har cikin ransa yaji yanason Abba zaikuma iya zab'ar guda aciki Koda bayaso sbd mutuncin abba.sbd Mata shi badamuwarsa bace gasunan ma .akwai masu cewa suna sonsa Yana kaucewa...da wannan tunanin ya iso gidan"Yaya mahmod yaimishi iso zuwa parlourn bak'i"bayan sun gama gaisawa"yawuce yasami ummi da maryam yace".guda ta d'auki drinks takai parlourn bak'i" guda ta shirya abincin mutum1 takai acan. Ummi tazunbula hijab har k'asa"Maryam ma haka suka fice"Abba dake kallonsu yyi murmushi kawai"Amma ransa Yana bashi Koda Tahir zaizab'a to k'ila Maryam zai d'auka sbd tafi sakin jiki da mutane da sakin fuska.. Tahir na zaune kan kujera yayi k'ofa k'uri da ido"ummi dake gaba tayi sallama"tashigo Maryam nabayanta.ajiye tray d'in hannunta ummi tayi"batare data kallesa ba tace Ina wuni?kallonsu yyi su duka Yana cewa lfy lau sannunku"ummi batace komai ba ta juya sbd tagane shine wanda yazo Gurin Khadija" Kuma malaminsune tana ganinsa a department d'in su Khadija..Maryam tace "ya gida ya aiki??yace" alhamdullh!Masha Allah Akira maka itane?tana nufin Khadija ,sbd kosu basusan cewa itace Yaya mahmod zai auraba.yana murmushi yace".ai waccan data fita ita nazo gurinta"Kuma tatafi.d'an Jim Maryam tayi kafin tace".to bara naturota "okay yace Yana lumshe ido.tunani yakeyi har ransa yaji ummi ta Masa"sbd yanason mace Mai aji marar hayaniya"yalura tunda ta shigo sau1 tayi mgn. Maryam nafitowa ta nufi part d'insu"Abba na zaune inda tabarshi"yakalleta yace".bak'on yatafine?Maryam tace".ah ah Abba cewa yyi Gurin ummi yazofa! murmushi kawai Abba yyi "afili yace ikon Allah!banyi zaton ummi zaiceba wlh "jeki kice mata nace taje tanada bak'o... Ahankali ummi tashiga"ranta fal da tarin tambayoyi tamishi sallama.ya amsa cikeda nutsuwa ,zama tayi nesa dashi. "Ahankali yace "Masha Allah my baby dafatan kina lfy"nasan kinada tarin tambayoyi fal aranki"sbd kinganni da Khadija ko?dama. zuwan nakine nazo kwanaki tamun hanyar zuwa gurinki sbd ni malaminsu ne. ajiyar zuciya tasaki aranta.dama ita tun wancan lokacin data gansu tare taji gabanta yafad'i" kinyi shiru baby koban Miki bane?uhummm!kawai tace "tana sunkuyadda kanta k'asa.acikin Yan mintina saigashi duk miskilancin ummi tafara sakewa da Tahir hardasu murmushi.koda zai tafi har get tamishi rakkiya. bayan yace zai kirata da wayar hjy databashi number d'in"zata rik'e wayar da dare saiya Kira"kafin yakamata tata wayar.abba na zaune kan bene Yana hangensu yasaki murmushi afili"Yana kissima zaiyi binkice a skul nasu Khadija gameda halayen tahir"dama tun kafin yazo yagano mahaifinsa Ashe abokinsane... Acikin kwana2 Tahir yyi wata iriyar shak'uwa da ummi.suna zuba soyewarsu son ransu.ayanzun haka antsayar d mgn bayan 2 yrs za'a bashi ummi.yyinda Yaya Yusuf yakoma Gurin aikinsa"suna zuba love shida hafsat. Ayanzun haka daddy ya hana kowa zuwa duba zee"acewarsa saitakai 3 month kafin asakota gaba d'aya.data dawo Kuma sure zai Mata wlh Babu d'aga k'afa.. Gefe guda Kuma Mahmoud yanata k'ok'arin yin duk abinda yadace akan ibbi yasami lfy kodan sbd a hukuntashi akan abinda yaso yiwa zainab "Kuma antabbatar hakan halaiyarsace..ubansa alh Ayuba yad'aure mishi gindi.har Yana ikrarin Dole zee ta auri d'ansa tunda ita ta illatashi"Yaya mahmod kuwa yalashi takobin Koda abinda yamallaka zaik'are zee bazata auri d'an alh Ayuba ba".da ake zargin Yana k'ungiyar asiri ,Kuma gashi d'an siyasa ne...wannan kena. ************** Zaune alh mudi da alh Ayuba suke gaban wata k'atuwar tukunya.mai fad'i da ruwa bak'i k'irin aciki"jikinsu sanye da wasu bak'aken Kaya da Jan hula"wani hayak'i yafito dg cikin ruwan ,sunawani irin bullllllll!kamar suna tafasa" fuskar Yaya mahmod ta bayyana"saikuma wani haske aciki yafito.hakan yasa fuskar ta b'ace" wani surkulle alh mudi yyi"saiga wani mutum tamkar dodo bango yatsage ya bayyana agabansu. Yatsun k'afafunsa irin na doki"ga k'wala k'walan idanuwa,yawatse hakora tamkar na horo"alh Ayuba saida yatsorata.🤣😂 cikin wata iriyar murya yafara mgn kamar haka!jininsa yanada k'arfi"wajen tsoro da addua"hakan yasa bazan iya kashesheba!ta hanyar shanye jininsa"yanada ruk'o da adduo in tsari da karatun alk'ur'ani"sbd haka yanzun yafi k'arfinmu kashesa.saidai wancan nufin naku na farko k'ila ya tabbata. shima Kuma sai in Yana cikin b'acin rai Mai tsanani ko yanajin sha'awar mace ,Koda janaba ajikinsa shine zamuci galaba sosai akanshi.kasancewarsa mutumne shi dabai iya fushiba.hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh!!!yakece da wata iriyar mahaukaciyar dariya"hayak'i yagauraye d'akin tare da wata tsawa"fit yab'ace agabansu... Wata dariya alh mudi da alh Ayuba suka saki. Alh mudi yace".aidama nayi alk'awari kozanyi yawo tsirara sainaga bayan matsiyacin yaron nan "daya b'atamun suna,hakan yasa banci zab'en d'an majalissaba"nayi asaran lokacina da kud'ina da Kuma mutuncina.hakan yasa nalashi takobin kassara mishi rayuwa kota halin kak'a..alh Ayuba yakarb'e zancen da cewa nima haka "tunda y'ar uwarsa ta lalata wa yarona d'aya Tak Dana mallaka aduniya rayuwa.nabukaci inta fito dg gidan yari t aureshi"yahana tare da gayan mgn.naci burin sainaga bayanshi... Bayan sati 2 Mama jummai ce zaune tayi tagumi.dukta rame tayi bak'i sbd damuwar halin da zainab take dakuma watsar da itadin da daddy yyi.baya amsa gaisuwarta baya cin abincin ta,baya kiranta shimfid'arsa.ga hafsat da bilkisu inno ta karb'e.gaba d'aya batajin motsin kowa agidan.dama Kamal da Hakeem banan sashen sukeba.sunacan sashen mazan gidan"sai cin abincin ke kawosu da gaisheta da safe zuwa sashen.dg ita sai aikinta kawai kezama parlourn.abin gwanin ban tausayi"daddy kuwa duk yana lura da ita da komai nata"yabarta ne kawai sbd ta saduda. amma shikanshi Yana tausayin halin datakeciki ,fatansa ta gyara rayuwarta da yaranta. "duk Mai Imani dole yatausaya mata.fitowa yyi dg d'akin sa"yanufi parlourn ta...dakatawa yayi sbd jin maganar ta ta waya"tana cewa"na cuci kaina halima ,mijina yatsaneni gaba d'aya nayi nadamar kuskuran Dana aikata "kiduba kiga yarana duka bbu ko guda agurina suna hannu inno"yazanyi da raina ,bansan halin da zainab keciba acell"alh yahana kowa zuwa dubata"tafad'i hakan tana sakin kukan bak'in ciki. Shigowar dady parlourn Yasa takashe wayar.tana kallonsa yahad'e fuska"yajefeta da invitetion card na d'aurin auren da"sati biyu masu zuwa.kallonsa tayi tana girgiza Kai tace".nameye ?kiduba kigani"jikinta na kirma ta duba cikin fad'uwar gaba" (kasancewar tayi primary skul tayi aure) Tana hawaye ta d'ago kanta suka had'a ido"tace Babu komai da sakayyar da kamun"Koda zakayi aure,nazata sai anfito da zainab daka tsana ayaranka"meyasa bakaga k'ok'arin ta nakare kantaba?"sbd tarbiyyar dakabata Bata Zama irin yaronba.tunda ance banbasu tarbiyyaba.banyi zaton haka daga garekaba.inamai tabbatar maka da cewa nagama Zama dakai Koda zanrasa abinda zansaka abakina...tana fad'in hakan ta tashi tsaye da nufin ta barin parlourn.saidai daddy dake sauraron kalamanta yyi tsaye yaganta tazube k'asa sumammiyya... Hankalinsa tashe"yakira isah driver yafito da mota,yyinda shikuma ya d'auki mama jummai sukayi mota da ita zuwa asibiti.suna mota daddy ya Kira Abba yasanarmishi.abba yasaka hjy ta shirya suka wuce asibitin" Anbata taimakon gaggawa"kafin a'daura Mata drip bayan sunsamu numfashinta yadawo. Doctor yadubi Abba da daddy da hjy hakimah yace".muje office nawa zanmuku bayani"Babu musu sukabi bayansa Banda hjy hakimah da daddy yace "ta jirasu sbd Yana ganin bedace tasan sirrin mama jummai ba.doctor yadubesu Yana cewa alhmdllh da farko!amma wlh patient naku ta tsallake rijiya d baya baya "ayanzun haka tana d'auke da hawan jini"hawan jini??daddy da Abba suka fad'a atare.docto yace eh wlh"yakuma hau sosai"abincikena wani Abu na bacin rai aka gayamata har zuciyar ta ta buga"tafad'i ta suma.aAllah yasa bata tashi daciwon b'arin jikiba. (paralise) sannan yanzun takamu da ciwon zuciya"sbd haka gsky indai kunason rayuwarta ta inganta da lfy da farin ciki tofa Dole kunisanci b'acin ranta.ku kusanci farin cikin ta.inta farka zamu azata kan magunguna "Allah yak'ara lfy Mai amfani.jikin daddy yyi sanyi sosai wlh"damashi bbu wani auro dazai k'ara ,katin bogine yasaka aka bugo mishi.azatonsa zata bashi hakuri tasake nutsuwa da nadama. Ashe hakat abin xai zama ai shikenan.shi yanzunma bazai iya zuwa wajen wata da sunan yafurta Mata kalmar so.abba ne yakatse mishi tunani ta hanyar cewa"wato bakaji abinda nace makaba ko?zuwa kayi Kanata k'untata Mata da abubuwa ga abinda yazo yasameta ko?toka kyauta.kayi hakuri Yaya wlh wasu Abubuwan sbd ta shiryune ,Kuma alhmdllh!yalabarta mishi wayar dayaji tanayi da yayarta halima"dakuma katin bogi daya nuna mata.murmushi kawai abba yyi yace".baka kyautaba gsky,kaga sbd kishi ta kamu da hawan jini da ciwon zuciya"Koda kuwa da gske aurenne wlh Dole ka hakura sbd lafiyarta da farincikin y'ay'anta.daddy yace" hakane Yaya Allah yabata lfy.abba yace ameen sunayiwa doctor godiya suka fito.lokacin dasuka fito"mama jummai ta farka"hjy nabata Baki"tana rantse rantsen bazata zauna da daddyba tunda baya k'aunarta abinda zaimata kenan y'arta nacikin wannan halin... tafad'a lokacin dasu Abba suka shigo"tana kallon daddy daketa kallon yadda dukta fige ta rame ta fita hayyacinta sbd zaimata kishiya.tamkar yyi dariya saikuma yadake.cikin jin haushinsa tace mlm kabani takardar sakina nagaya maka. Subahanallahi !Abba yafad'a Yana cigaba da cewa" jummai kimun shiru inde na Isa dake"maganar aurece bbu ita tsokanarki yakeyi dama."gashinan sbd kishi kin kwanta gadon asibiti.abba nafad'in hakan yaja hannun daddy suka fice.wani sanyi mama jummai taji aranta"tana kallon hjy tace"da gske?d'aga Mata Kai hjy tayi"tana murmushi kawai"wani gefen zuciyarta tanajin haushin barin datayi Abba yak'ara aure.kasan ranta ta tuna dakuma Allah yarubuta hakan.sbd ko a baya Abba shine mecew bayada tsarin mace 2"daddynne mecewa zaiyi auren alokacin kuruciyarsu.gashi shid'inma beyiba.dan Allah hjy kiyafemun abinda na aikata abaya.insha Yusuf bashida Mata sai hafsat kiyi hakuri.hjy na murmushi tace"bbu komai ya wuce.amarya saiki Fara shiri asallameki tunda kinwarke bbu zancen kishiya.murmushi kawai mama jummai tayi... Koda aka sallamesu suka koma gida"har k'asa mama jummai yaduk'a ta nemi gafarar Abba daddy da inno .sukace sun yafe mata.suka Kuma sake Mata nasiha sosai.inno tace zata maido Mata yaranta. Kwanci tashi bbu wuya agurin Allah yau yakama bikin Khadija da mahmod saura sati3"har angama had'a lefe.gefe guda Kuma ya mahmod na it's fin sati besaka Khadija a idonsaba.ko ganinsa tayi saita buya.sbd tsoron hjy"ayanzun haka anty da Khadija sundena zuwa sashen hjy da safe gaida ita.sbd Bata amsawa saima tadinga jifarsu da k'ananun maganganu marasa dad'i.hakan yasa khadija yin nisa da mahmod sosai.sannan aranta tanajin zafin meyasa aka hanata soyayya da Tahir?Kuma gashi yadawo gurin ummi suna soyayya harya siya Mata waya.wannan abun yasaka Mata shakku da zarge zarge akan Yaya mahmod baya k'aunarta ,yanuna cewa ita agolace agidan.yarabata da Tahir ,yabar ummi kanwarsa suna soyayya.hakan yayiwa Khadija zafi arai sosai.shiyasa ta nisanci duk wani abu dayashafi Yaya mahmod.shikuwa Yaya mahmod bemasan tanayiba harga Allah!yanadai damuwa da rashin ganinta"dakuma kaucewa ganinsa datakeyi. """""""""""""""""" Abba ne zaune aparlourn sa"khadija nakan carpet zaune itama.ahankali Abba yace kiyi hakuri Khadija da abinda Zan fad'a Miki"kid'auka hakan shiyafi zama alkhairi. Nasan kinsan ummi da Tahir suna son juna yanzun ko? Kanta ak'asa tace".eh abba" Abba yace madallah"nasan zakiyi zaton mahmod yayanku ,yyi sonkai na rabaki da Tahir yabarshi Yana kula ummi.to Khadija amatsayina na mijin mamanki Kuma uba agareki"na zab'a Miki miji mahmod d'ana dana haifa. Kuma yamun biyayya,nasan kema Zaki mun biyayya insha Allah.miye zab'in ki Khadija karki cuci kanki kimun bayani Zan fahimceki inbaki sonsa.ayanzun haka aurenku saura sati3 daidai...✍️ Comments kawai guys🏃‍♀️🥰🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️25&26 ..........."Wani irin mugun duka k'irjin Khadija yayi da k'arfi"tana jin maganganun Abba tamkar durar aradu acikin k'wakwalwarta.sai yanzun ta tuna da lokacin da anty tace"taje Abba na kiranta Yana a parlourn sa.sannan duk umarnin daya bata ta amince"Ashe auren Yaya mahmod ne za'a sanar Mata?shin Yaya mahmod Yana sonta kokuwa?"yakuma zatayi da hjy?gabanta yasake fad'uwa sbd tunawa datayi da khairat.innalillahi wa inna ilaihir raju'un! tafad'a cikin ranta.khadija kiyi mgn kinyi shiru kinajina kuwa?"muryar Abba ta katse mata tunaninta "batare data d'ago kanta ba tace ". Babu komai Abba duk abinda yadace dani kayi basai kaji tabakina ba.nagode k'warai da zab'inka"tafad'a muryarta na rawa. Abba yace". alhmdllh Masha Allah!insha allahu zakiyi alfahari da wannan auren kinjiko? Allah yayimiki albarka yasa alkhairi.batace komaiba ta tashi ta fice jikinta asanyaye... Abba yabita da kallo na tausayi"tsab yafahimci batason auren sbd bbu yadda zatayi ta amince kawai.sab'anin shi Yaya mahmod daya fahimci yanason auren. Tana fitowa sukayi clash da Yaya mahmod zai shigo parlourn"kafeta yyi golden eyes nashi yana kallo dajiran kota mishi mgn"saiyaga tarab'a gefensa ta wuce tana share hawayenta.gabansa yafad'i"musammun dayasan batasan shine zata auraba".gashi da alama Abba yasanar Mata kenan tunda gashi ta fito dg parlourn sa.. kukanta yatabbatar Masa da cewa batasonsa kenan?"yatambayi kansa.fasa shiga parlourn yyi yajuya yanufi part d'in mazan gidan"cikin wasi wasin k'ila wa k'ala.. Anty na zaune a parlourn ta"tanajiran shigowar Khadija taga Yaya mood nata ? saigashi ta shigo da gudu tana kuka wiwi...anty tace". Subahanallahi! Kunya zaki bamu Khadija?ni wlh banasonshi anty"shine dama ya hanani kowa da kula Yaya Tahir?harya dakesa"sbd yagammu tare. Khadija tafad'a cikin gunjin kuka"cikin tsawa anty tace".rufemin baki kiji abinda zan fad'a Miki shashashar banza dabatasan ciwon kantaba. Ke yanzun bazakiyi farinciki da samun mahmod amatsayin mijiba?" mahmod yanada halayen k'warai dasanin yakamata "yanada aikinyi"uwa uba gata da cikakken asali.ga kyawun dayake dashi.nasan kinsan irin yanda mata kecewa suna sonshi amma duk bayaso.ko khairat ita da uwarta ke haukansu ,amma bayasonta.saike da mahaifinsa yaga dacewarku yahad'a ku!zakice bakisonsa.ainazata murna zakiyi ,kikoyi yadda zakiyi ta hanyar hikimarki ta y'a mace ki koya mishi sonki.sannan kimanta da uwarsa batasonki.natabbatar muddin kikayi hak'uri da juriya Khadija saikinci riba arayuwarki."uwarsa nasan bata k'aunar mu nidake"amma karki duba hakan"uwa uwace !ki girmamata kimutunta "shima zaiji dad'i.sannan karki sake kinuna wa mahmod da mutane bakisan auren nan.kitsaya kadaran kadahan.kebaki nuna kina soba" bakuma kinuna k'iba.ina fatan kin fahimceni?" Ajiyar zuciya Khadija tasaki"jiki asanyaye tace".naji Kuma zanyi aiki da abinda kikace insha Allah. Anty tace". dadai yafimiki alkhairi wlh"kina ganidai ubanki daba mutuncine dashiba"besanki besan darajar haihuwa ba" dasukaje neman aurenki gurinsa"cewa yyi shibema tab'a haihuwaba .mi hakan ke nufi?salon yatozartaki, yanuna hanyar da ko kinyi auren bazakiyi darajaba "komasu neman auren suyi zaton bakida ubah.ke yanzun indaba alh bane sukaje ,mekike tunanin zai faru?"sbd haka ki nutsu kibawa Mara d'a kunya kodan sbd mak'iyanmu. Gaba d'aya kalaman anty sunyi tasiri k'warai azuciyar Khadija"taji Kuma zata iya auren Yaya mahmod ta zauna dashi bbu tsoro ko shakkar kowaye.. D'akin ta ta wuce ta kwanta kan katifarta.ta Lula tunani akan abubuwa sosai gameda Yaya mahmod"saitama Fara zargin kodai kishine to yake nunawa akantane?gefe guda Kuma tanajin zafin yadda Wai ace mahaifinta baya k'aunarta "Yana nunawa duniya ita tamkar ba jininsa bace.tunawa tayi da mutumin dasuka Fara chats dashi"da haryanzun takasa gane ko waye.wayarta ta d'akko tashiga what's app"taga kwana 3 baya online saita mayar da wayar kawai... tafad'a duniyar tunanin makomarta a auren Yaya mahmod? dakuma metayiwa mahaifinta yatsaneta. **************** Tafe suke hanyar zuwa islamiyya" suna firar bikin Yaya mahmod da Khadija akan yadda zai kasance.sbd yau yakama satday.itadai Khadija batace komai ba "sauraron su kawai takeyi.ummi tace" antynmu kenan "kink'i mgn ko?yanzun xaki Fara shamana k'amshi tunda xaki auri yaya.murmushi kawai Khadija tayi had'e da cewa"hmmm!nice yau nazama anty Kuma?Maryam ta karb'e zancen da cewa" ai wlh lokacin da naji labarin cewa shizaki aura har rawa nayi wlh.dama banaso ya auri wannan khairat d'in Maison kud'i da k'aryar tsiya.hafsat dake gefensu ta na murmushi tace" nidai duk nafiku sani sbd sweet heart yasanarmun Allah!shiru kawai nayi bansanarmuku ba.ummi na murmurshi tace". ohni hafsat ta Yaya yusuf.hafsat kaitsaye bara nagaya masa"cewar hafsat cikin zolaya" "dariya suka kwashe da ita su duka.maryam tace". ikon Allah! Lallai ma Hafsat wlh"aidama tuni na lura Yaya Yusuf namugun sonki wlh.murmushi hafsat tayi tana jujjuya idanuwa tace" hmmm!jiyama wlh nayi kewarsa Yana busy bamuyi wayar dareba.amma nasan inmundawo zai kira.ummi tace".nidai pls karfa ki had'a mu dashi kinji?dariya hafsat tayi tana cewa" hmmm!wasafa nakeyi wlh"Allah yatsareni da had'a Yaya da k'anwarsa.duk suka saka dariya suna shiga get d'in islamiyyar. Zaune zee take ak'asan sumunti ta jingina da bangon cel d'in"ta fige ta Yi bak'i sbd wahala da yunwa dakuma fargaba.kallon kunun kanwar dake gabanta tayi"Wanda tun d'azun aka kamata shi tayi kalacin safe.amma bazata iya shaba sbd k'yank'yami.ga wari da zauri dake tashi agurin.gaba d'aya taji ta tsani rayuwa ma gabad'aya"sannan rashin zuwan kowa nata yaganta"yasata jin k'aruwar fargaba da tsanar kanta da rayuwarta ma gaba d'aya.idanunta harsun sauya kala dg fari zuwa jajaye sbd kuka.tsawon satinta 5 kenan agurin Babu Wanda yazo nata yaganta.hakan bak'aramin ciwo da sakata kuka yakeba.sbd tana ganin tamkar batada gata yanzun...sau2 tana k'ok'arin gwada guduwa amma bata samu nassaraba. jitakeyi inama itace su ummi da hafsat"sunacan gida hankali kwance sunacin abinda suka gadama"su kwanta inda sukeso"ita kuw gashi ak'asa take kwana ga zafi da sauro har zazzab'i tayi ta warke batasha maganiba.ko yanzun jikinta cizon saurone.hawaye masu zafi suka wanke Mata fuska.data tuna rabonta da wanka sati2" sau3 tayi wanka tunda tazo cel d'in... shaid'an ke raya Mata kawai takashe kanta tunda Babu me k'aunarta. Tashi tsaye tayi ta taka karfen k'ofar "kasancewar duk wad'an suke tare acel d'in sunfita aiki ,itace arufe sbd zazzabin datayi yasa batafita aikinba.tasaka d'an kwalinta zata daure ta sama ta sarkafe kanta"wani jami'i Yana zagaye yahangota.cikin tashin hankali yanufi k'ofar cel d'in Yana daka Mata tsawa"Amma bata saurareshiba ta sarkafe kanta.da sauri yasaka key ya bud'e k'ofar"har idanunta sunfara juyewa"yanufeta da sauri"ya kwanceta.ajikinsa tafad'o sumammiyya..yayi waya wa commissioner akan azo abada taimakon gaggawa ga zee. Acikin minti 3 akayi asibiti da ita"bayan ansanarwa su Abba da daddy halin datake ciki. ************* Gaba d'aya nsu su goma suke tsaye gaban gadon da zee ke kwance suna binta da kallon tausayi.sbd canzawar da jikinta da fuskarta tayi.inno da mama jummai kuka sukeyi sbd tausayi.abba da daddy nadai gefe suna kallon zee dake bacci and'aura Mata drip" Yyinda hjy da anty ke gefe guda zaune. "ahankali zee ta bud'e idanunta dasuka canja kala akan fuskokin family d'in ta.wani kukan farinciki tasaki tanason ta tabbatar da cewa ba mafarki bane takeyi."inno ce ta katse mata tunani Gurin cewa" zainab sannu ya jikin?" daddy Abba Dan Allah kuyafemin" natuba da kuskuran Dana aikata dan Allah...tana fad'in hakan tana kuka maiban tausayi.abba yace" babu damuwa ki kwantar da hankalinki bazaki koma a cel ba kinji ko?" sannan dg yanzun kome zai faru dake matsayin ki na musulma" datayi Imani da kaddara me kyau ko marar kyau.karki koma gigin cewa Zaki kashe kanki.duk Wanda yakashe kanshi da gangan yamutu kafiri.insha Allah Abba nadena nagode "Ina alfahari daku amatsayin iyayena.matsowa mama jummai tayi tana Kama zee ta taimaka Mata ta tashi zaune.hjy ta had'a tea Mai kauri aka bata da abinci"hannu baka hannu k'warya zee ta take abincin da tea d'in.sai kallon tausayi mama jummai Kevin y'ar ta dashi....Koda aka basu sallama Yaya mahmod ne yazo yad'aukesu"tunda zee ta gaishedashi ya amsa da lfy" bekoma kallonta ba.gaba d'aya tsanarta yakeji sbd tanason b'atawa family nasu suna.koda aka koma gida yaran gidan bbu laifi sun nuna damuwarsu akan zee"wanka tayi ta kwanta tacigaba da bacci cikin kwanciyar hankali"kasancewar rabonta da bacci me dad'i tun kafin arufeta. *Bayan sati d'aya* Ayau yakama saura kwana 12 bikin Yaya mahmod da Khadija "akuma jiya aka Kai lefenta gidan alh mukhtar yayan mahaifinta.akwati6 da Ghana"Khadija kuwa anata Mata gyaran jiki dukda batarewa zasuyiba Amma anaso tayi kyau na fitar biki. Duk da walima ce kawai za'a yi anan cikin gidan. Babu wata bidi'ar daza'ayi.kuma Khadija bawasu k'awaye gareta sosaiba.dama k'awarta naja'atu (k'anwar Yaya auwal)tafi shak'uwa da sakin jiki da ita...gefe guda hjy rabi da khairat sun saka ido akan komai sbd sunfiso abikin mahmod da khairat komai yafita daban Dana khadija.ko Kai lefe ance maza zasukai Amma sai da hjy rabi tazo"saidai hjy ta kaita parlorn Abba tagani "sbd maza zasukai.komai nacikin lefen Saida ta k'irga... Khadija kuwa wasan y'ar buya takeyi da Yaya mahmod"duk Yana hankalce da ita yashare "Yana nuna tamkar besan metakeyiba. Ahankali Khadija ta fito cikin gayunta na d'aukar hankali"zataje amso d'inkunan biki"shine zataje gidansu naja ta biya Mata su wuce.sanye take da doguwar riga ta yellow d'in lace"tabuga d'aurin d'an kwalin ta.dayafito mata da kyawun fuskarta.ta yafa gyale akafad'arta.sai wayarta da hand bag nata dake hannunta.jikinta nafitar da sansanyan k'amshin turare.gaba d'aya hankalinta nakan wayarta zata fito da number d'in naja ta kirata "sbd tafito su wuce kawai. Gam taji ta yi Karo da mutum"da sauri ta d'ago kanta.idanunta tsab acikin na Yaya mahmod.fuskarsa amatuk'ar had'e.hakan yasata saurin jada baya tana cewa" Yaya kayi hakuri ban luraba wlh.ina wuni?"dama kin iya gaisuwa ne?Aida ciga da nunawa kika rikayi Baki sanniba.Ina Kuma zaki haka kikayi wannan kwalliyar?kanta ak'asa tace".d'inkuna na zanje na karb'o"keda wa?aranta tace dama ai d'an jarida halittarsace tambaya.ki amsamin, kafin kicigaba da gulmar tawa cikin zuciya.cikin sanyin Murya tace".nifa Yaya ba haka bane" Hmmmm!kingama guje gujen inkin ganni ki b'uya?duk lokacin da kikakoma hakan nidakene.kedawa zakuje karb'an d'inkin.nida naja ne! had'e girar sama data k'asa yyi"yace "okay k'anwar saurayinki kenan(auwal)shiru tayi batace komai ba.tanadai y'an kalle kalle"dg yau karnakoma ganinki kinshiga gidansu koyiwa auwal mgn Koda gaisuwace.kinji kobakijiba?jikinta asanyaye tace naji"kayi hakuri nama fasa fitar zankira telan yakawo anan.tafada muryanta na rawa...inkika sake kikamun kuka anan wlh d'akina zantafi dake sai dare kidawo....gum tayi batayi mgn ba"bani number d'in telan !sannan kigoge number shi dg phone naki "komeye naje na karb'o nabiyashi"inma wani d'inkin Zaki bada kimun mgn.da to kawai ta amsa .tana fito da number d'in alk'aseem tela "ta mik'a mishi wayar.yanata kallonta ya amsa.saidai yad'an saki fuskarsa"bayan yagama saka number d'in yabata wayar"kafin yace".kikoma gida bance kije ko inaba.bejira cewartaba yajuya yayi tafiyarsa.tarakashi da harara tana turo baki ta wuce cikin parlourn gidan... ***************** Kwanci tashi bbu wuya agurin Allah"agobe ake d'aura auren Khadija da Yaya mahmod.gida bbu laifi yacika da bak'i na nesa Dana kusa.ko khairat anan aka tare tun jiya"Yaya Yusuf ma ayau zaidawo Yana hanya.hafsat tamkar ammata albishir da gidan aljannah sbd murna.zee ma Babu laifi ta murmuje Kuma tayi nadamar gsky.sannan ta rage izzar datakewa masu aikin gidan dakuma k'annanta sbd duka y'anmatan tagirmesu.ita kanta yanzun haushin abinda ta aikata abaya takeyi"ga Kuma wani irin son Yaya mahmod dake shigarta kullum.gashi tana ganin yamata nisa fintin kau. Zazzaune suke awaiting parlourn gidan.kusan su 16 y'an matan gidan su 5 da k'awayensu su 11.sai maiyin zanen lalle"tana zanawa zee "da angama Mata za'a yi wa hafsat.svd anyiwa ummi da maryam.khadija dake zaune kusada naja ,tayi Shar gwanin burgewa duk Wanda yakalleta yasan itace amaryar.ita kuwa ganima takeyi anya ba wata zata mataba?sbd Kar lokaci yatafi...ringing d'in wayar hafsat iPhone 7+"da Yaya Yusuf yasiya Mata tafara ringing.adedenan Kuma khairat ta shigo parlourn.tana wani yauk'i da yatsina.babu Wanda yatankata"hafsat ta d'auki wayarta tana k'ok'arin barin parlourn.ummi na dariya tace oh angel d'in Yaya Yusuf miye abin jin kunya aisaikiyi gabanmu ko? hafsat tayi murmushi kawai tana d'aga Kiran...saigashi itama ummi Babu jumawa Tahir yakirata"naja na murmushi ta dubi Maryam tace".ohni k'awata yakamata mu aje makamammu nak'in kula samari akan sai mun Gama karatu.muzo muma mu shiga sahu.maryam nadariya tace." hmmm!k'awata so ko wahala?"bazan iyaba.inzaki iya babu damuwa" dama wlh na lura Yaya kabeer Yana ciki.duk suka saka dariya.itadai Khadija murmushi kawai tayi... tsit akayi da sauri Khadija ta d'ago kanta.tashaki k'amshin turaren Yaya mahmod.gabanta taji yafad'i dataga fuskarsa ad'aure..yayi kyau naban mamaki cikin suit farare da takalmi sawu ciki suma farare.ammishi askin angunci.lolx..gaba d'aya y'anmatan k'awayensu suka bishi da kallo.khadija kuwa addua takeyi aranta karya disgata konuna bayason auren agaban k'awayensu ya kunyatata..amamakinta saitaga yanufo gurinta.khairat tayi saurin cewa sweet heart sannu da dawowa....wani zafi Khadija taji ak'irjinta"da k'afa naja ta zungureta.suka had'a ido.da hannu ta Mata alamar tanajin khairat?" Yaya mahmod banza yyi yashare kairat tamkar badashi takeba.yanufi Gurin Khadija"sunkuyawa yyi gefenta fuskarsa.gab danata yakai bakinsa saitin kunnen ta.yace"kitashi muje sashen inno gamai lalle zata miki. Banason wannan ta miki.naja duk tana saurarensu sbd tana kusada khadija.tayi murmushi aranta tana cewa Khadija kinyi sa'a komai nashi dabanne.samun kanta Khadija tayi da shagwab'e fuska "ahankali tace".nifa Yaya inajin kunyar tashi har naje can.okay Babu damuwa bara nad'aukeki kawai ko? yafad'a Yana tashi dg sunkuyawar dayyi.gaba d'aya mutanan dake cikin parlourn sunmaita attention d'insu agurinsu.khairat kuwa tamkar ta had'iyi zuciya ta mutu sbd bak'in ciki.. Khadija kuwa atunaninta wasa yakeyi"saitaji yace".madam kitashi kosaina d'aukekine ?"sai asannan sauran mutanan sukaji tattausan muryanshi.zee datakejin inama itace hakan yafaru akan ta.tace Yaya Ina wuni?"hakan yaba sauran y'anmatan damar gaidashi.be kalli kowacensuba"ya amsa da lfy qlau sannunku! yafad'a atakaice Yana Kama hannun khadija ta tashi tsaye"yajata suka fita.aikuwa parlourn ya hargitse da shewa da hayaniyarsu.kasancewar wasunsu naganinsa agidan TV.yau sunganshi zahiri da jin muryansa.... khairat sbd b'acin rai barin parlourn tayi"yayinda ummi da hafsat suka dawo bayan sungama wayarsu. Naja itama! jitakeyi inama Yaya kabeer yafurta mata yanasonta"aida babu abinda zai hanata amsar soyayyar sa.sbd talura duk mazan gidan kyawawane" saidai wani yafi wani kyau.ga Kuma kyawun hali babu laifi"dukda taji ummi nafadar Yaya kabeer bayada hayaniya dayawan mgn sosai.koda agabanshi za'ayi Abu baya kulawa... Ahanya kuwa tafe suke....✍️ Kuyi break fast harda lunch da dinner ma😜🏃‍♀️🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️27&28 "Ahanya kuwa tafe suke Yana rik'e da hannunta guda"cikin sanyin Murya tace ".pls Yaya ka cikani naga gidan da jama'a!shareta yyi yacigaba da tafiyarsa.shiru tayi batace komai ba. Can ciki yayi sallama a parlourn inno"kasancewar Mai lallen k'anwar nura(abokinsa) ce ita. Hakan yasa nuran yakawota." Amsawa khairiyya tayi tanata kallon su tana murmushi" Yaya mahmod yace".khairiyya ga antynki nan kimata lalle Mai kyau Wanda yafi na Fatima(budurwar nura) y'ar dariya tayi tace".to shikenan Yaya mahmod "kallon Khadija yyi ido cikin ido yace" madam najira konatafi ?k'asa cewa komai Khadija tayi sai murmushi kawai.hannunta dake cikin nashi ya mintsina Yana cewa" to bara natafi smiler!zanje nadawo kimun addua.tana Zama kusada Fatima dake had'a komai na lallen tace". Allah yatsare yadawo da Kai lfy Yaya..fuska asake yace".ameen Yana fita dg parlourn. Gaisawa sosai sukayi da juna"kafin Fatima tahau yiwa Khadija lalle nagani na fad'a... ************** Tsaye yake gaban mirror d'in sa "Yana taje sumar kansa.ahankali ya ajiye cum d'in Yana shafa cikinsa.wayarsa yad'auka yayi Kiran Khadija" Cikin siririyar muryarta tamishi sallama.saida ya lumshe ido sbd kasalar da muryarta ta haddasa mishi .cikin cool voice yace".angama Miki lallen?"okay kikamun abinci naci yanzun"tunda sainace kikula dani zaki kula ko?Yana fad'in hakan yakashe wayar. Fitowa yyi zuwa parlourn sa yazauna.cikin shigar k'ananun Kaya.... Khadija kuwa ko mak'iyi yaganta yasan tayi "musammun yadda lallen yasake haska farar fatarta da gyaran jiki."gata ma'abociyar son gayu da kwalliya"sai abun yayi gwanin burgewa.tayi d'as da ita" sai kallonta jama'a keyi. Riga da siket ne na atamfa tasaka sai mayafi yellow ta yafa akan gyaran gashin da aka mata...tana shafa lips stick Yaya mahmod yakirata. Fitowa tayi ta nufi kitchen"food flux tasamu me 2 sama da k'asa " kasa tasaka sinasir ,dg sama ta zuba niyar kaji dataji alaiyahu.kafin ta rufe ta d'auki plux din da wayarta ta fice zuwasashen Yaya mahmod.tana k'ok'arin shiga hjy rabi dake bayanta taganta. Hakan yasa ta juya ta koma ciki sbd ta shaidawa hjy hakeemah.kasancewar taga lokacin da khadijar ta fito taga kayan dake hannunta.shine ta biyota sbd taga Ina zata tafi"sbd ranta yabata a d'akin Yaya mahmod zata shiga.. Khadija kuwa batamasan hjy rabi nayiba"ta shigewarta d'akin bayan ta murd'a k'ofar. Ahankali tayi sallama"yad'ago kansa dg latsa wayarsa dayakeyi ya amsa"yanamata wani irin kallo, jiyakeyi tamkar yaje yayi hugging nata.k'unshinta yayimugun yimishi kyau"yanata kallonta besan lokacin dayace zonan naga lallen naki"da sauri ta d'ago kanta tana ajiye food flux d'in agabansa kan carpet. kasa cewa komai tayi sbd kunya dakuma fad'uwar da gabanta keyi"saima ta sunkuyadda kanta k'asa.sakkowa yyi Yana cewa shikenan tunda bazaki zoba"ke kinci abincin? Yafad'a Yana Zama kusada da ita.batare data kallesa ba tace".ah ah rabona da abinci tun break fast"meyasa to?banajin yunwane ai" Hmmmm! yafad'a Yana bud'e food flux d'in.fork d'in dake hannunta yamik'a hannunsa ya karb'a"yanata kallon hannayenta gwanin sha'awa. Ahankali yafara yin Loma guda ,kafin yace Mrs mahmod bissimillah!girgiza kanta tayi"tana ce wa nak'oshi Yaya. in har kinason samuna yadda kikeso to karkimun musu ko gaddama!Yana fad'in hakan yacigaba da cin abincin sa. Ita kuwa nauyi da kunya takeji sosai. gyara zamanta tayi ta juyo suna fuskantar juna"yyinda shitabashi dariya sbd yagano kunya da nauyinsa takeji.gudan fork d'in ta d'auka zata diba a marfin food flux d'in sbd bbu Plate"yayi saurin cewa meyasa bakyajin mgn?kije kawai tunda bazaki iya cin abinci tareda da Wanda aka tursasaki ki aura agobe in Muna raye.. Saurin kallonsa tayi"yad'age gira guda"yace yes !kauda kanta tayi"ahankali tace".wlh Yaya nifa bahaka bane"hmmm!muci abinci kawai"shiru tayi tafara cin abincin tamkar wata y'ar yaye"shikuwa yanabinta da kallon k'asan ido"caraf taji yayi da hannunta guda Yana cewa "Masha Allah yayi kyau tunda nace kizo nagani kink'i zuwa ko?tsikar jikinta taji ta tashi "k'ok'arin janye hannunta guda takeyi"aka banko k'ofar Afusace. Innalillahi wa inna ilaihir raju'un!hjy rabi ta fad'a tana kallon hjy hakimah da suka shigo parlourn tare.ta k'ara da cewa"kinganidai ko?gani yakori ji,in wani yagansu ance k'arya ne to gashi kingani da idonki... Gaban Khadija inbacin dukan Tara Tara ,Babu abinda yakeyi sbd tsabar tsoro da fargaba.k'ok'arin k'wace hannunta takeyi"yak'i sake Mata"yanacin abincin sa hankali kwance ko ajikinsa.aransa yanajin tsanar hjy rabi na d'arsuwa aransa. Mahmod dama abinda kuke aikatawa kenan?har dasu cin abinci tare ?Anya maganar khairat ta baya ba'a bun dubawa bace?"cewar hjy tana binsu da kallo "sai asannan yasaki hannun khadija Yana cewa tashi kije cikin gida.babu inda zataje sai anyi agabanta.cewar hjy rabi tana yiwa Khadija wani mugun kallo. Gaba d'aya mahmod ransa yakai k'ololuwar b'aci akan hjy rabi da kalaman hjy itama.idanunsa harsun sauya kala bece komaiba" ya rufe food flux d'in.yana kallon Khadija dake k'ok'arin tashi. Hjy ta dubesa tace".ban hanaka kula y'ar iskar yarinyar nan ba?" Batare daya kalletaba yace".kiyi hakuri hjy abinci takawomun"shine kukeci tare ko?ke Kuma bak'ar daga ! tarbiyyar da uwarki tabaki kenan ko?tunda gashi kin lik'ema namiji daba a kaiga d'aura muku aureba.hjy tafad'a cikin tsawa tana hararar khadija. Hjy rabi tace". Hmmm wama yasani ko uwarma da haka aka auro Miki itane"gashi ta lalata miki yaro.kuka sosai Khadija ta fashe dashi tana k'ok'arin barin parlourn.yayinda Yaya mahmod yakejin zuciya takaimishi iya wuya"cikin b'acin rai yace".hjy dan Allah kije part naku zanzo muyi mgn!yakamata ace kidena d'aukar jita jita na munafukai dabasaso ki zauna lafiya "kuma suna tare dakene sbd abun hannunki.inda bakidashi bakiganin Koda k'afarsuce...Yana fad'in hakan yatashi yabi bayan Khadija dake ficewa dg parlourn. Hjy rabi ta tab'e baki sbd tasan ita Yaya mahmod yagaya ma mgn.kallon hjy tayi tace".hmmm!wlh inbakiyi da gaskeba sai sun rabaki da d'anki "nidai bara natafi tun kafin mahmod yakaimun duka sbd maganganunsa Ina zargin Dani yake"Kuma kin k'asa d'aukar mataki.shiru hjy tayi tana nazarin maganganun mahmod dana hjy rabi"fita tayi sbd ganin itama hjy rabi ta fita.. Mahmod na fita "cikin sauri yataddo khadija dake tafiya zuciyar ta na k'una"ta ayyanawa aranta inbacin darajar Abba dako Yaya mahmod shine autan maza Bata auresaba.ana aibata mahaifiyar ta damata sharri duk Dan kawai zata aureshi....Khadijaaaaaa!cak ta tsaya sbd jin muryar Yaya mahmod.bata juyoba" ahankali ya iso agabanta yace banason kukanki ki kishare hawayenki...bata Bari ya k'arasa mgn ba ta juya aguje tana kuka. Tafe kansa yyi yace"Allah yakyauta yarabamu da sharrin shaid'anin mutane. Yana fad'in hakan yyi saurin bin kwanar lambun gidan sbd hjy da hjy rabi daya hango...gaba d'aya ransa inyayi dubu b'ace yake"yaje yazauna yanata tunanin wace irin zuciya hjy kedashi"ita tunanin da yayi"Amma be gano me anty da Khadija sukayiwa hjy arayuwaba.saima ita hjy takemusu"ya lura sau kusan 2 hjy nazuwa tayi zaune d'akin abba ranan girkin anty.sannan agabansa ranar girkin hjy anty tatsaya bakin k'ofar parlourn Abba ta duk'a ta gaidashi"sbd gudun karta shigo hjy tace" ta b'ata mata.... *********** Khadija kuwa batabari wani ya lura da halin datake ciki ba"ta lallab'a ta wuce d'akin ta"saida taci kukanta Mai isarta ta wanke fuskarta"tayi alwallah sbd magrib tayi. *Washe gari* Da misalin k'arfe 11:am d'aruruwan jama'a suka shaida d'aurin auren mahmod da Khadija.akan sadakai dubu 50" Yaya mahmod yasha wanka cikin farar shadda y'ar ciki da malun malun"kallo d'aya zaka masa kasan Yana cikin farin ciki.dukda baya dariya saidai murmushi.sai gaisawa yakeyi da jama'a suna mishi fatan alkhairi a aurensa.yyinda nura abokin ango suke tare da angon suka nufi cikin gidan. Cike da tsokana nura dake kusadashi yace".mutumin naso ace fa ayau Khadija zata tare"nasan Babu abinda zai hanaka shiga dg ciki..tunba yanzunba nasan hanawar dakakeyi akulata kanka kakeyiwa tanadi.. yafad'a Yana. 🤣😂 Cikin basarwa Yaya mahmod yatab'e baki had'e da cewa d'an iska kawai"me zanji ajikin k'aramar yarinya?kaima kasan bazata iya daniba saina sake rainonta.tanadi Kuma"aikafi kowa sannun ta yadda aka sanarmun aurenta ko? Nura na murmushi yace".hmmm! kadai fad'a ne kawai" amma wlh kanasonta sbd yadda kake nuna kishinta zahiri.. sannan inhar naganta da ciki kashiga ukku aguna wlh...banza Yaya mahmod yamishi suna Ida shiga cikin gidan.sashen hjy suka wuce. Kallo d'aya zaka mata kasan tana cikin damuwa"sbd fuskarta bbu walwala.gaba d'aya sai Yaya mahmod yaji jikinsa yyi sanyi"murnansa ta koma ciki.sbd aganinsa tunda mahaifiyar'sa batayi farin ciki da aurensaba ai auren bazaiyi albarkaba dukda shi yanaso.lfy qlau...muryar hjy ta katse mishi tunaninsa tana amsa gaisuwar nura"kafin tayi suarin dakatar da nura ta hanyar cewa bawani photo d'in dazan d'auka tunda banason auren ku b'acemun da gani anan..gaba d'aya sai Yaya mahmod yaji ya kunyata yakuma ji nauyin nura"hakan da nura yalura dashi yasashi fahimtar hjy batason ya auri Khadija"yana murmushi yace". ayimana hakuri hajiyarmu munfice.yana fad'in hakan yaja hannun Yaya mahmod suka fita. Khadija najin anyi bud'a gabanta taji yafad'i domin ta tabbatar da cewa an d'aura auren kenan. Tasha make up na musammun irin na amare masu gata.anata photuna ,daurewa kawai takeyi tana yak'e"saidai tayi mamakin har aka Gama pics babu ango da abokansa.gaba d'aya y'an matan gidan sunsha make up da kayansu na alfarma. Yaya Yusuf kuwa shida sahibarshi shadda lemon green suka saka iri d'aya.sai kallonsu akeyi ana kus kus.. da misalin karfe 4:30pm gaba d'aya y'an matan gidan be da k'awayensu a haraban gidan"Mai dj yasaki kid'a ana cashewa.itadai Khadija na zaune harta canza kaya.tana mamakin Ina Yaya mahmod yashige"wasu friends nasu batacewa Ina ango da abokansa"saidai ummi tace "ango big broth me baya bidia"hakanma datace yasaka zuciyar Khadija sanyi.saidai ranta yab'aci sosai" takuma sha alwashin Koda yanzun yazama mijinta zaiga Jan aji wlh da sharewa...duk abinda ke wakana khairat na lura da komai"Kuma tayi from ciki da hakan.. Yaya mahmod kuwa hankalinsa ba a kwanceba "sbd ganin mood d'in hajiyarsa"duk yadda yakeson Khadija zai iya hakura da ita indai hjy zatayi farin ciki da hakan.yanason mahaifiyar'sa dason kyautata Mata "shiyasa yashige d'akinsa bayan sun rabu da nura ya rufe yayi kwanciyar sa Yana tunani....har aka Gama hidimar da akeyi.aka Kira Sallar magrib. Khadija ma share zancenshi tayi aranta sbd tasan ba yanzun zasu tareba.saidai ta ayyana aranta insun had'u zata nuna Masa tamkar batasanshiba. Da safe yashigo waiting parlour d'in gidan"Yana sanye da jallabiya ajikinsa"yahango fitowar Khadija dg sashen Abba"tana juyowa suka had'a ido"d'auke kanta tayi fuskarta bbu walwala batace dashi kanzil ba.ta wuce ta gefensa tanufi sashen anty. Be kawo komai aransa ba"sai ya alak'anta hakan da k'ila sbd har yanxun da jama'a agidan"dan yasanta da kunya. Sashen hjy ya wuce"tana zaune itadasu ummi a bed room d'in ta.suka gaidashi suka fice"bayan sun gama gaisawa.ahankali cike da ladabi yace kiyi hakuri hjy dan Allah inhar nab'ata Miki akan aurena da khadija.tabe baki tayi had'e da cewa ubanka dai yabak'antamun daya aura maka ita.kuma Dole ka rabu da ita" bayan wani lokaci...bece komaiba ya tashi yafita.. Ayau yakama Friday"tunda wuri Khadija ta shirya sbd 11 am sunada lactures su duka. Zee ce kawai sai 2pm zata tafi" Gaba d'aya sun shirya"Khadija da hijab har k'asa ajikinta"suna fitowa dg k'ofar parlourn suka hango Yaya mahmod da alama anan sai iso"da sauri Khadija ta dauke kanta ,tayi gaba abinta tana sauri"yayinda tsab yaganta"yakumayi mamakin meyasa take mishi haka? Su ummi suma bin bayanta sukayi sbd dama sungaishe d'azun dayashigo.yanzun ma dg office yake... Tafe suke zee itada isah driver"wata yarinya ta tsaidasu"harzasu wuce zee tace su tsaya sutaimaka Mata. Ahankali ta k'araso ta tsaya kusada k'ofar baya inda zee take"tace dan Allah inyamma kukayi kitaimakamun ku ajeni bakin asibiti. Zan Kai abinci wurin mamana bbu lfy inata jiran abun hawa bansamuba.... D'an Jim zee tayi ,kafin tace".okay shigo ciki! tafad'a tana k'ok'arin bud'e murfin motar. Yarinyar tashiga zee ta rufe"isah driver nak'ok'arin tashin motar yaji zee ta k'wallah k'ara"Yana juyowa yarinyar ta watsa mishi wani abu a fuska...dg Isa h driver har zee basusake sanin inda kansu yakeba... Kwance isah driver yake bakin titi ayashe"sun gudu da zee da motar anbarshi anan yashe.. Yakai kusan awa anan"sai gab da magrib yafalka yaga mutane kusan 5 tsaye agabansa. suna k'ila wa k'alan yanada Rai koya mutu. Waigawa yayi yaganshi ahaka"innalillahi wa inna ilaihir raju'un kawai a ambata akid'ime sbd tuna yadda komai yafaru tamkar a mafarki"mutane suka hau tambayarsaa...Yana kuka yashaida musu abinda ke wakana!wani mutum yace gsky Dole muje murakashi Gurin iyayenta yamusu bayani sbd yafita azargi ko kuwa yakugani?tundadai mu shaidane yafi awa kwance asheme anan tamkar beda rai.muna zaton koya mutu ma yafarka. Kowa yace hakan yyi daidai gsky. Atare suka hau mashina sukayiwa gidan Abba tsink'e.. Zee kuwa...✍️ 😳🤫😌 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakune halak malak YAU DA GOBE fans grp Ina yinku guys💖💔🥰 🅿️29&30 ........."Zee kuwa batasan inda kanta yakeba"saidai ta falka taganta kwance awani d'aki. an d'aure Mata hannuwanta da igiyoyi...cikin fad'uwar gaba d tashin hankali ta furta "innalillahi wa inna ilaihir raju'un.hawaye na wanke Mata fuska tafara cikiciniyar kwance kan ta "aka murd'o k'ofar"hakan yasa da sauri ta d'ago kanta tana dubar Wanda yashigo...k'yam tabi Alh Ayuba da kallo"jikinta na kirma batasan lokacin da tace ".mahaifin ibbi!wata shaid'aniyar dariya alh Ayuba yakece da ita"Yana kallon zee yace"k'warai kuwa"anfad'a miki ana jadani ne?"kin Isa ki nakastamun yaro ki tsira lfy" girgiza Kai yayi had'e da cewa"hakan bazai tab'a faruwa ba.dole sai d'ana yalashi zumarki dukda yanada tab'in hankali.zaro ido zee tayi arikice tace". dan ALLAH kayi hakuri wlh mutuncina nakare shiyasa nadokesa akai..wani mugun kallo yawatsa Mata kafin yace"yanzun nabashi maganin da saikinyi jinyar watanni inhar yad'and'aneki.inma bazai iya komai dakeba to maganin Dana bashi nan da mintina 35 zaifara aiki saiki shirya"bayan lafawar komai Dole d'an iskan yayanki ya yadda ki auri my son....Yana fad'in hakan yajuya ya fita Yana rufe k'ofar... Nashiga ukku ni zainab!yah Allah kafitar dani"innalillahi wa inna ilaihir raju'un"tafad'a cikin tsoro da fargaba tana kuka sosai... Suna k'ok'arin shiga get d'in gidan bayan sun sauka dg mashina.yaya mahmod nafitowa zaitafi masjid"dukda ba'a kiraba yanadai zuwa yayi tasbihi da karatun alk'ur'ani Mai girma kafin Akira.. Isah driver yakalli ya mahmod yace"yallab'ai inacikin tashin hankali da damuwa!dan ALLAH kataimakeni ka saurareni "nida mutanan nan"yafad'a Yana nuna su da hannu.da kallo Yaya mahmod yabisu Yana tsayawa kusada isah driver yace ".lfy meke faruwane?" Cikin kirma suka sanarwa Yaya mahmod komai da komai" Amamakinsu saisukaga yayi murmushi "yadubi isah driver yace".kaje kayi Sallah yanzun karka sanarwa kowa komai ,Kuma karkadawo gidan sainadawo.kukuma mungode sosai"karku damu nasan waye yad'auketa.yana fad'in hakan yajuya da sauri yakoma cikin compound d'in gidan "yad'auki motarsa yashiga yajata atsiyace yabar anguwar... Be tsaya a ko inaba sai get hause d'in alh Ayuba....yayi parking d'in motarsa nesa da gidan.ahankali yanufi k'ofar shiga get d'in "Babu kowa aharaban gidan.hakan yasa yanufi interes din shiga gidan...wayene Ina Kuma zakaje??Yaya mahmod yaji muryar wani abayansa.banza yamishi ya Ida iso k'ofar shiga parlourn....cak yatsaya lokacin daya ji alh Ayuba na waya Yana cewa"ai tafi 1 guda da satowa"kuyi maza ku kawoshi .sonike dayagama ketata ayimata allurar dakwak'walwarta zata motsu sbd karta tona Mana asiri"kaga sai yazama ita dashi Babu Mai cikakken hankali.. murmushin samun nasara Yaya mahmod yayi Yana tsaida recording d'in daya d'auka.kokarin shiga yakeyi"acikin body guard d'in alh Ayuba wanda yamishi mgn d'azun"yasake biyoshi Yana cewa Kai waye Wai dame kazone??juyowa Yaya mahmod yayi sukayi 4 eyes da body guard d'in"atake yasha jinin jikinsa.tsaki yaja ya wuce cikin parlourn... Sam alh Ayuba da sauran yaransa3" basuji shigowar Yaya mahmod.saida yayi gyaran Murya tukum suka juyo suna kallonsa....sosai alh Ayuba yabawa Yaya mahmod dariya sbd yadda yaga tsabar tashin hankali da razana acikin k'wayar idanunsa.yana murmushi yace".nasan bakayi tsammanin zuwanaba ko?" Cikin dakiya alh Ayuba yace".bangane mekike nufi ba?to akan me dama zanyi tsammanin zuwanka?inma wani abu yakawoka to kayi gaggawar fad'a ka k'ara gaba. Kafi kowa sanin dalilin zuwana anan!inhar baka fitomun da k'anwata daka sace" sbd son d'aukarwa lalataccen d'anka fansa ba.wlh zanbaka mamaki!cikin zaro ido alh Ayuba yace sharri zakazo har gidana kamun ne ?to wlh kotu zata rabamu baka isaba kazo har muhallina kamun kazafi...waya Yaya mahmod yafito da ita"yayi calling d'in nura"Hans free yasaka.nura yace my man ya ake ciki mushigo nida police d'in ko kuwa??" Yaya mahmod yace um um tukunnadai zansake kira.yana fad'in hakan yakashe wayar"yashiga recording yakunna...tuni alh Ayuba takashi ta d'uri ruwa yafara zare ido"kallo d'aya zaka masa kasan arikice yake. Y'ar dariya Yaya mahmod yayi"kafin yace".nabaka 5 minit kafitomun da k'anwata" salin alin mutafi gida.inhar kabari 5 minit yacika zankira nura dasuke akofar gidan nan sushigo suda police"sukamaka Kuma nanuna musu video d'inka kaida alh mudi.inkunne yaji jiki ya tsira... Tashin hankali ba'a samishi Rana"damuwar alh Ayuba anbawa ibbi maganin dazaiji feeling sosai da k'ara k'arfi"gashi zaibada zee meye mafita?" Yaya mahmod yace".kabani ita kafin kayi tunanin mafita"kokuma wlh na Ida tonamaka asiri.sauk'in ka guda niba police bane "da yanzun kana gidan yari"Amma asannu zanrubuta tarihinka ajarida..gaba d'aya k'asa cewa komai alh Ayuba yayi"kawai yatashi yanufi wata k'ofa... Zee na a'daure taci kuka ta koshi"lokacin da aka murd'o k'ofar"saida hantar cikinta ta kad'a"uffan bece mataba"ya matso kusada ita.k'ara tasaki tanason tajada baya"kwanceta yayi ,batare daya kalletaba yace kitashi muje akaiki gida.wata wawuyar ajiyar zuciya zee tasaki tana bin bayansa.batabi kotakan d'an kwalinta ba da mayafinta. Har tuntub'e takeyi wajan shigowa cikin parlourn"tana had'a ido da Yaya mahmod tasaki kuka "aguje taje tafad'a jikinsa"yarungume ta Yana cewa dawowata akaro na3 bazai maka kyauba.yana fad'in hakan yajanye zee Yana cewa Ina mayafinta da wayarta da motarmu???"uffan alh Ayuba beceba"sai wani yaronsa yace"muje tana parking space ai...suna fita alh Ayuba yace".kozanyi yawo tsirara sainaga bayan ka.. Anan cikin motar taga hand bag nata da wayarta. Shiga motar tayi"Yaya mahmod yaja suka fito get d'in gidan."Yaya mahmod yazuge glass d'in motar Yana yiwa nura dake tsaye gaban motar da Yaya mahmod yazo d'azun da ita"alamar yashiga ciki yabiyo bayansu... Lokacin da suka iso gida"isah driver Yana bakin get"da sauri yabiyo su"lokacin da yaga zee Saida yasaki ajiyar zuciya yace "alhmdllh naji dad'i.nagode maka daka ganota.murmushi kawai Yaya mahmod yayi Yana cewa "karka damu banaso kowa yaji maganar nan"ko itama namata warning amota"banaso su Abba su damu akan abun"da kaina zand'auki mataki.isah driver yace insha Allah y'allabai!Yaya mahmod yadubi zee fuska agimtse yace saiki shiga cikin gida"bakinki k'anin k'afarki"Babu Wanda zansanarwa Yaya insha Allah.tanafadin hakan ta juya tabi hanyar sashen su tana yiwa Allah godiya daya kub'utar da ita...yyinda Yaya mohmod yawuce masjid sbd har anfara Kiran Isha'i.. Zee nashiga parlourn"tasami mama jummai tsaye tana kallon agogon bango sbd kin shiru zee batadawoba.ajiyar zuciya tasaki had'e da cewa gidan ubanwa kikaje har isha'i?ke yanzun bazakiyiwa kanki fad'a ba"tun 6 kika Gama komai a skul" ga yadda Maryam tace' datashigo Kamal ya aiketa d'azun..kinfi buk'atar ace nayi abun mgn acikin gidan nan ko?kuka zee ta fashe dashi tana fad'awa jikin mama" tashiga sanar Mata komai dakomai.harda zuwan Yaya mahmod karb'o ta dakuma hanasun dayayi su sanarwa kowa.innalillhi wa inna ilaihir raju'un! wannan wace irin masiface ni jummai?Anya kuwa zainab"nayi nadamar shagwab'akin danayi "gashi inayin Dana sani"tabbas mugun mutum ne alh Ayuba"Kuma yayanku mahmod yasani tunda yagane shine yaturo asaceki.saikiyita addu'a zantayaki.inharba skul ba karki koma zuwa ko Ina "ko kiyarda da wad'anda Baki saniba.zee yace insha Allah tana share hawayenta.mama tace". Kiyi hakuri kiyi shiru karkowa yajin kamar yadda yace miki.dato zee ta amsa tana nufar d'akinsu.tasami hafsat kwance suna waya da Yaya Yusuf sbd har yakoma Gurin aikinsa... ************** Da safe Yaya mahmod ne zaune awaiting parlour.suna gaisawa da hjy"sai salim dake kallon ball awata tasha.khadija ta fito dg kofar dazata sadaka da sashensu...saidai tana d'ago kanta suka had'a ido da Yaya mahmod dakebinta da kallon"da sauri ta juya ta koma. Wani irin mugun haushi yaji da zafi azuciyar sa"tambayar kansa yakeyi meyasa Khadija keyin haka intaganshi?kodai batasonshine?wata zuciyar tace " k'ila sbd abinda hjy tamata kwanakin baya.. Tashi tsaye yyi"yanacewa hjy ya wuce yad'an watsa ruwa yafita.. *Bayan sati 2* Zazzaune suke awaiting parlourn gidan su 5 "harda zee acikinsu sunata firansu "dukda dai Khadija saita Kama takeyiwa zee mgn ma.sai firan zuwa wajen wa'azin kawarsu sukeyi dazasu tafi anjima su duka.yan matan harda khadija..yaya Hakeem da Yaya kabeer suka shigo atare"duk suka gaidasu"Yaya kabeer yace".ummi zokiji nabambayeki"tana murmushi tace"to ta nufi gurinsa. Kallonta yyi yace" Kewai na tambayeki k'awarku naja din nan "k'anwar auwal abokinmu"ummi na murmushi tace"eh lfy daiko?harararta yayi yace "naganta da wani gaja suna mgn yanzun dazamu shigo"d'an murmushi ummi tayi tace ".saurayinta ne!(tafad'a sbd taji kozaice yanason naja ne) what's?dama kina nufin tana kula wasu mazan?ummi na danne dariyarta tace"eh Mana Yaya kanada damuwa da hakan ne? hararar ta yayi had'e da cewa bansaniba!wato nikawai kesonta ita tanacan tana kula wasu ko?"sosai abun yabawa ummi dariya"tanaso ta Dara Amma gudun yaci gidansu yasaka ta danne dariyarta.su zee ma duk da bajin meyake cewa sukeba" sunsan dai wata mgn sukeyi" Sai kallonsu sukeyi"kowa gulma nacinsa" Kallon ummi yayi yace "Tanada wayane?ummi tace" eh Yaya"wayarsa yafito da ita yamik'a Mata da nufin tasaka mishi.tana sakamishi no..Yaya mahmod yashigo parlourn. Gaisheshi duka yaran sukayi"Khadija nason guduwa taga ga idon mutane"sannan dukda bata kalleshiba tasan yanacikin parlourn sbd k'amshin turaren sa yacika wajen.. D'ago kanta tayi da nufin taga inba ita yake kallo ba ta gudu...saikuwa taga ita yake kallo"suna had'a ido yajanye idanunsa cike da basarwa yakaudai Kai Yana Zama kan kujera.yaya sannu da dawowa"tafad'a sbd taga bedace tashareshi ba agaban k'annensa.batare daya kalletaba yace yauwa!Yana latsa waya.hakan yasa duk yaran barin parlourn"ummi ma tamikawa Yaya kabeer wayarsa ta fice.sai asannan Khadija ke k'ok'arin barin parlourn.dago kansa yyi da niyar yamata mgn hjy ta shigo parlourn"hakan yasa tayi shiru"ita Kuma ta fice... Zama hjy tayi kan kujerar dake fuskan tarsa"yagaisheta"tana cewa yau kadawo gida da wuri lfy daiko? Cikin k'ok'aro murmushi yace".lfy qlau hjy"kainane ke ciwo shine nadawo nad'an kwanta" Ashsha!ko akawomaka abincine?"girgiza Kai yayi Yana cewa ah ah naci abinci hjy bara nawuce"da kallo tabishi har yafice.ita kanta batasan wane irin so takeyiwa Yaya mahmod ba acikin yaranta.yafi kula da ita damata biyayya da gudun b'acin ranta.afili tace" Allah yayimaka albarka mahmod... Yana Isa sashensu "toilet yawuce yawatsa ruwa"kafin yasaka k'ananun Kaya ya kwanta kan 3 seeter "yarasa meyasa yau bayajin dad'in jikinsa ga fad'uwar gaba dayaketa yawan ji tun safe.kuma yanada aiki a office yabari yanufo gida Yana Gama sallar azahar"kasancewar yau tuesday.soyakeyi ko bacci yad'aukesa amma yakasayi.sannan ga wata sha'awa yau daya dad'e rabon dayaji irinta.kaibema tab'ajin irintaba.yanata tunane tunane"aka Kira Sallar la'asar.hakan yasashi tashi ya wuce toilet yayi alwallah"rufe k'ofar parlourn yayi ya wuce masjid d'in dake acikin layin..yajima acan yanata Azkhar har 4:35 tukum yafito yanufo gida. Yana shigowa get su Khadija ,ummi ,Maryam,hafsat,Banda zee mama ta hanata zuwa. duksunsha dogayen hijabai zasu tafi Gurin wa'azi na k"awarsu"lokacin da Khadija ta hangoshi Saida gabanta yafad'i".tadai dake ne kawai bata nuna komaiba. Shikuwa sannu ya amsa musu" Yana binsu da kallo da mamakin Ina Khadija zata bisu sutafi batare data nemi izininsaba?" tunda yanzun tana a k'arkashin ikonsa...cikin b'acin rai yace"Khadijaaaaaa!da sauri ta tsaya cak"yyinda su ummi sukayi saurin fita gudun karya hanasu.. Zonan nace!juyowa tayi ahankali ta iso inda yake tsaye"kallonta yyi fusakarsa a'daure yace"waye yabaki izinin fita tare da yarancan?kanta ak'asa tace".Babu !okay rainine yasaki yin hakan ko?ah ah wlh kayi hakuri"tafad'a tana girgiza kanta"kallonta yyi da idanunsa dasuka canza kala yace" bani hannunki nan"mik'amishi hannun tayi,jikinta na kirma.yajata suka nufi parlourn sa. Suna shiga yazaunar da ita kan kujera"yazauna gefen ta.cikin Shan k'amshi yace"as from to day karnakoma ganin kin fita bada izinina ba!kinji kobakijiba? "Ahankali tace"to" Tab'e baki yyi cikin cool voice yace".meyasa inkika ganni kike guduwa?ni dodone? Shiru kawai tayi ta rasa mezatace mishi.. yyinda gogan naku yacika yayi fam da shirunta.cikin kakkausar murya yace" Ina mgn kinmun shiru ko?to kisani Zaki zanmiki hukunci"wato kina tunanin wannan banzan saurayin naki ko?(auwal) to Bari kaji karki koma tuna wani banza da aurena akanki" Ahankali tace"nifa ba haka bane !kayi hakuri dan Allah"Kuma kaima ai...aime ?kimun shiru da zancensa kokuwa nabaki mamaki.sbd ni bakya k'auna ta shine kike nunako inkula Dani ko?to yayi kyau.kitashi kishiga ciki kigyaran bed room d'in da toilet Ina jiranki anan.batace komaiba ta tashi ta wuce bed room d'in sa. Yana nan zaune harta gama duk abinda takeyi a bed room d'in ta fito parlourn"yanata kallonta ta sunkuyadda kanta k'asa tace". za'a gyara parlourn ne? shiru kawai taji yayi"hakan yasa ta d'ago kanta taga yanata murzar idanunsa.ganin yak'i yadena yasakata cewa"lfy Yaya?janye hannunsa yyi Yana cewa innalillahi wa inna ilaihir raju'un!Khadija kina Ina ?duhu nake gani bana ganinki"atsorace tace"Yaya inwasa kakeyi kadena Dan Allah"kamarya duhu kakegani? Khadija da gaske fa!wlh banagani sai duhu "kina Ina ne?matso kusada Dani Dan ALLAH"yafad'a Yana lalibe"had'e da mik'ewa tsaye.arikice tace Yaya ga idanunka abude Ina gani kana kalle kalle kace baka gani Kuma?Khadija wani abu keshirin faruwa dani kokuma yafaru wlh bana gani dukda kina ganin idanuna abud'e"kina Ina matso kusada Dani Dan ALLAH.....✍️ 😳😭🤦🏻‍♀️🤫🤐 I'm sorry my fans haka natsara labarin kudai cigaba da bi... Inaso Naga sharhi ruwa ruwa agrps da yawa. . Comment kawai guys🥰🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️31&32 Cikin kid'ima da tashin hankali Khadija ta nufesa da sauri "ta rik'e hannayensa cikin nata"tana k'ok'arin magana ya fisgota jikinsa ya k'ank'ameta Yana sakin ajiyar zuciya had'e da furta la'ilaha illah anta subbahanaka inni kuntu Minal zalim!yah Allah komenene zai faru Dani "Allah ka kamun Mai sauk'i Wanda Zan iya d'auka"yah Allah karka jarabeni da abinda Zan rasa imani na"Kuma nayi Imani duk abinda yafaru dani Kaine ka k'addaramin kafin zuwana duniya..wani marayan kuka Khadija tasaki tana girgiza kanta had'e da cewa Allah yasa mafarki nake ba gaske bane.....wata shed'aniyar dariya alh mudi da alh Ayuba suka saki "suna kallon Khadija da mahmod acikin tukunyar tsafinsu.saidai kafin sugama dariyar Khadija da mahmod suka b'ace b'at....sai hayak'i yadinga fitowa cikin tukunyar tsafin"wata iriyar guguwa da tsawa sukayi"atake bango yatsage dodo yabayyana agabansu.nutsuwa sukayi suduka suna binsa da kallon tambaya... Cikin wata Murya Mai ban tsoro yace".karkuyi saurin murna and ganin burunku yacika"akwai sauran Abu agabanmu! akid'ime alh Ayuba yace mundogara dakai meye abin?wata dariya dodo yakece da ita "wuta na fita dg bakinsa da hayak'i yace"muddin ya warke yadawo Yana gani! tofa zaku makance kuduka "kuda warkewa sai ranar juma'ar dabatada asabar...bejira cewarsuba"yakece da dariya Yana b'acewa...Alh Ayuba yace".ai maganar warkewa Babu ita kuwa"yanzun burina yagama cika"saura Abu guda samun lafiyar Ibrahim da watsa rayuwar yarinyar nan...da itace sanadin komai" Alh mudi yayi ajiyar zuciya yace Dole muhad'o mishi da bak'aken aljannu sbd karyadinga addua abun yakare.dama bokon bakin kuka yacemun muddin naga bayansa to zanyi mulki"sbd haka duniya sabuwa next week zanfito afara campaign! Alh Ayuba yace" haka yake mutumina"inma abokinsa (Nura)yakamana gargada mu aika dashi jami'ar mik'akk'u kawai...sbd kaga a y'an jaridar garin nan su biyune suke shigar Mana hanci da gudundune.alh mudi na murmushin farin ciki yace".hakan za'a yi ai "Kuma Dole musaka y'an jaridar dake tare damu yayatashi ajaridu ya makance nan gaba sai yawon bara atiti..dariya alh Ayuba yayi yace"bantab'a jin farinciki kamar na yauba"dukda sati 2 da suka wuce Ibrahim kamar bazai rayuba sbd illar da allurar nan ta mishi"ko yanzun Yana akan kulawa sbd gabanshi yasamu matsala"bazai iya cikakken minti 20 akan maceba! Alh mudi yace" kaima kayi sokwanci daka bada yarinyar wlh.danine kamashi zanyi da yarana arufe ayita ganamishi azaba harya mutu wlh...hmmm yaron nan atsabibine yawuce tunanin mu wlh!Kuma jarumine bana wasaba"hakan damukayi mishi shine daidai wlh.cewar alh Ayuba Yana takaicin halin da ibbi ke ciki.alh mudi yace"ai da daya tafi da ita"Mata 2 kasa aka kamishi(karuwai) Alh Ayuba yace".hmmm!banyi wannan tunanin ba"sbd rud'ewa kaga yadda yadinga hauka da fisge fisge"Yana Kama mutane"gaba d'aya nurse din dake kula dashi guduwa y'ar iskar yarinyar nan tayi sbd cafkar daya Mata yaketa Mata riga"Dole nasaka akamishi allurar bacci na kusan awa4"Koda yafarka bedawo normal ba sai washe gari.doctor yadubashi yayita fad'a akan maganin da aka bashi"bekuma samu wacce zai huta da itaba"gashi yazamarmishi matsala.ayanzun haka agida doctor ke kulawa dashi say 3 arana yake zuwa sbd nurse d'in ta gudu.ainayi farin ciki da abinda mukayiwa matsiyacin yaron nan.dashine sanadin komai..alh mudi yace"aigashi yaga maganin taurin Kai ko? Tashi tsaye sukayi suka shige wani d'aki sbd su cire kayan jikinsu su maida nasu tunda sunga dodo.... Cikin dakiya had'e da b'oye damuwarsa "Yana rungume da ita yace ".kidena kuka kinji Khadija Allah zai yaye Mana insha Allah tunda shine ya aza mana.yanzun Abu d'aya nakeso natambayeki Khadija"tana share hawayenta ,cike da tausayinsa tace".menene Yaya ?inajinka" Khadija Zaki iya kasancewa Dani Ina tare da wannan lalurar?"cikin shashshekar kuka tace"insha Allah Yaya Koda kuwa zaka dauwama da ita harkashen numfashi bawai fata nakeyiba.zaka sami sauk'i da izinin ALLAH!ajiyar zuciya yasaki cikin jin dad'in kalamanta dakuma mamakin kalaman yace"bantab'a zaton Zaki aminceba Khadija tunda nasan banine zab'inkiba! sannan inhar najima da lalurar nan bana fata dole narabu dake ki auri auwal zab'in ranki.yasubuha naka!wlh tallahi inzaka yadda Dani bantab'a jin son Yaya auwal Koda k'wayar zarrah azuciyata.ayanzun haka tunkafin kace nadena Koda gaisheshi"wlh dama baba gaidashin sbd inyaganni had'e Rai yakeyi yakauda kansa gefe"Inna gaidashi da k'yar yake amsawa.hakan yasa nadena gaba d'aya.dama sbd darajan naja k'awar mu"Yana yayanta babu dad'i tagaidaku ninak'i gaidashi.cikin farin ciki yace"zakiji dalilin dayasa yadena yadda mgn ta had'aku. Batace komai ba"tayi shiru tana sakin ajiyar zuciya had'e da share hawayenta. Cikin damuwa yasaketa yanacewa ki zaunar Dani muyi mgn"cike da tausayi takama hannunsa suka zauna gefen kujera"amamakinta saitaga Yana lalubanta"hakan yasa tasaka hannunta cikin nashi"Khadija Dan Allah karki dinga nisa Dani kinji?kiyi hakuri kizo kizauna ajikina konaji sanyi azuciyata"yafad'a Yana kyafta idanuwa.hawayenta ta share dukda badan taso hakanba tazauna atsakkiyar cinyoyinsa ya rungumota jikinsa sosai"yalalubi gefen wuyanta ya aza kansa.runtse ido Khadija tayi sbd jin tsikar jikinta ta tashi"ga wani yarrrrrr!taji ajikinta.yana sinsinar wuyanta yace"Khadija akwai maganganu dazan fad'a Miki" amma ba yanzunba saina warke in Allah yaso hakan.banaso nafad'a Miki yanzun sbd karkiyi zargin kodan sbd inatare da wannan lalurar.uhummm!kawai tace"sbd ita hankalinta yatashi sosai da wannan abin tamkar almara"sotakeyi tace mishi yakamata cikin gida su sani" tanajin shakku Kuma. Khadija tashi kiduba wayata akan TV stand ki fitomun da number d'in Abba kikarashi saiki bani"dato ta amsa tana tashi tsaye ta nufi TV stand ta d'akko wayar"ganin bbu password yasa tashiga contact" kara mishi wayar akunne tayi"lokacin dataji wayar tashiga" Abba yayi sallama"amsawa Yaya mahmod yayi cikin karayar zuciya yace Abba Ina cikin matsala yanzun inkana gida ko office kazo guna Ina dak'ina.innalillahi wa inna ilaihir raju'un kawai Abba ya furta arud'e.yayinda Yaya mahmod yajanye wayar Yana mikowa dukda besan konata d'akin ba.jin yace akashe ne?bayan takarb'a yace"eh kikaramun nura.sake Kiran nura tayi"shima ta Kara mishi wayar akunne"Yaya mahmod najin nura yafara tsokanarsa da ango ango!!!yace "kome kakeyi ka ajiye kazo inagida akwai matsala babba.subahanallahi!nura yafad'a cikin fad'uwar gaba.janye wayar yyi yana cewa kikashe.bayan ta karb'a yace"I'm sorry to say Khadija kitafi da wayar "nasan in Abba yazo Dole ayi family meeting karki nuna Muna tare hakan yafaru.kinjiko?kije ki ajiyemun wayar nasan anjima Zaki dawo guna ko?stana shashshekar kuka tace to zandawo Yaya"Yana murmushin k'arfin hali yace "banason kukan nan kidena Kar damuwar tamun yawa.batace komaiba"ta goge hawayenta ta fice kawai. Abba kuwa Yana amota zai dawo gida shida driver"kasancewar har 6 tayi na yamma.yaya mahmod yakirashi"bayan sun gama wayar hankalin Abba atashe yakecewa driver yayi sauri. Ko parking ba'a gamaba Abba yafito da sauri yanufi part d'in mazan gidan...✍️ natsaya iya nan masu cewa ga yadda zai kasance ko k'ila kaza da kaza za'ayi ko hjy zataga kaza da kaza.ko kharat tace batason makaho nabarmuku saiku ida🤔 Yadda na tsara labarina haka zai kasance banason irin wannan comment d'in.bana neman shawarar kowa akan book d'ina meyasa kukeson rud'a masu karatu shin inma hakan kike zato zai faru saiki Bari aranki har agama book bawai kidinga cewa in anyi kaza da kaza zaifi ko Kar ayi kaza da zaka...ana karanta littafi badan nishad'i kad'ai ba.wasuma sunfison book d'in dazasu k'aru sosai akandarasin rayuwa badan yanishadarta dasuba. Masu wad'an nan comment d'in banji dad'i ba sai Monday kuka update😕😕🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️ 33&34 .........."Cikin fad'uwar gaba Abba yamurd'a k'ofar parlourn Yaya mahmod yashiga "bbu ko sallama.yaya mahmod yatashi zaune Yana cewa" Abba!ajiyar zuciya Abba yasaki had'e da cewa" katadamun hankali wlh"nazata kobakajin dad'ine ai.girgiza Kai yayi Yana cewa"abba gara ace banida lfy akan abinda yafaru dani" yafad'a hawaye na wanke mishi kyakykyawar fusakarsa..Abba yamatso kusada dashi Yana cewa subahanallahi!kamun bayani Mana"tunda naga kana hawaye nasan kuwa da mtsala sbd Kai jarumine mahmy.yaya mahmu Yana goge hawayensa yace" *Abba bana gani na makance* innalillahi wa inna ilaihir raju'un!Abba yafad'a arikice"kafin yace" mahmod da gske kakeyi banason wargi"ga idanunka abude kana ganina kace ka makance"girgiza Kai kawai yyi Yana cewa duhu nake gani Abba. bana ganinka saijin muryarka"la'ilaha illah anta subbahanaka inni kuntu Minal zalim!Abba yafad'a arud'e Yana nufar Yaya mahmod yakamashi "Yaya mahmod yafashe da kuka gwanin ban tausayi"Abba yace".yishiru Dena kuka Allah zaimana magani"yaushe abun yafaru ne Kuma ya akayi ka kirani??" Ahankali yashiga bashi labarin komai da komai...Abba yace".ita Khadija meyasa kace ta tafi to?inkuma misali wani yazo yacutar dakaifa"kayi hakuri Abba nayi hakan ne sbd nasan halin hjy karta zargi Khadija akan al'amarin nan shiyasa"ajiyar zuciya Abba yasaki had'e da cewa"hakane kumafa"yanzun tashi muje cikin gidan.dole su sani kafin Khadija tadawo nan sbd kula dakai.amma sainaji ta bakinta inzata iya Zama dakai sbd afita hakk'inta.yaya mahmod yace"Abba dan Allah kayiwa kowa warning Kar afita da maganar nan waje sbd abokan aikina banaso suji...Abba cike da tausayi Yana share k'wallar data zubo mishi na tausayin danisa dayake tak'ama da alfahari dashi aduniya. yace "karka damu zanyi yadda kakeso insha ALLAH.yanzun ankusa magrib da safe zamuje Gurin mlm na Allah adubaka"jikina nabani ba ciwon asibiti bane wannan.yaya mahmod yace"to shikenan Allah yakaimu goben lfy.abba yace" ameen Yana kamashi suka fito yajawo k'ofar parlourn yarufe... Khadija kuwa tana tafe tana share hawayenta a hanya.koda ta shigo parlourn Babu kowa sbd su ummi na gun wa'azi Basu dawoba.asabe me aikice keta goge goge a parlourn.hakan yasa tayi hanyar sashen su"anty na kitchen tana girkin dare"sbd azatonta da Khadija akatafi dan tace Mata ta tambayi Yaya mahmod inya barta suje.shine Khadija ta Mata k'aryar cewa yabarta "dalilin shiryawarta kenan tabi su ummi ,shine yagansu d'azun.. d'akin ta ta wuce ta kwanta taci gaba da kukan tausayin halin da Yaya mahmod yake ciki... Abba kuwa Yana rik'e da hannun Yaya mahmod sukayi alwallah abakin tape d'in dake bakin get da taimakon Abba ya idar da alwallah.suka fice masallacin anguwar"bayan an idar da magrib"Abba yakira hjy yace kowa yataru a waiting parlour" in angama isha'i akwai meeting. Basu dawoba saida aka gama Isha'i...tare da daddy suka nufo gida duk da besan meke faruwaba. suna k'ok'arin shiga get Abba yaji muryar Yaya Nura Yana gaidasu"amsawa sukayi fuska asake"Abba yana rik'e da hannun Yaya mahmod.nura yadubi Yaya mahmod yace".dama Wai tsokanata kakeyi ko?shine katayarmun da hankali.abba yace"ba tsokanarka yakeyiba"da gske ne muje ciki kawai...jikin Nura asani yabisu cikin gidan"yyinda mahmod bece komaiba har suka shiga parlourn gidan. Gaba d'aya kowa ya hallara ana jiran jin dalilin taron"sab'anin Khadija datasan komai.harsu ummi sundawo dg wa'azi suna zaune cike da fargaba su Abba suka shigo. Amma duk anyi mamakin ganin Abba rik'e da hannun Yaya mahmod yazaunar dashi kan kujera"sannan yazauna agefensa.gyaran Murya Abba yayi kafin yace"alhmdllh kowa yataru" Zan sanar daku matsala konace k'addarar da Allah yajarabi mahmod da ita"sannan bamasan kowa yafita da maganar nan awaje insha ALLAH. Innalillahi wa inna ilaihir raju'un"meya farune ?cewar inno arud'e.yyinda hankalin hjy yyi mugun tashi.abba yashiga sanar musu komai.....anty ,mama jummai da Abba sune kawai basuyi kukaba.nura rungume amininsa yayi Yana kuka.gaba d'aya samarin gidan da y'an matan gidan kuka sukeyi" Zee hankalinta yayi mugun tashi sbd atsorace take rayuwa"dama sauk'in inta tuna Yaya mahmod Koda ansaceta yataimaka Mata "gashi abinda yasameshi. Cikin kuka da tashin hankali hjy tace".tayaya hakan yafaru mahmod da yaushe kadena gani??cikin wani yanayi yace".nidai hjy nafarajin idona kamar wani abu yaf'ada "dg nan nafarajin Yana zafi da k'aik'ayi"nafara murzawa sai Kuma nafara gani biji biji dg nan nadinga ganin duhu ko yanzun duhu nake gani...Abba ya karb'e zancen da cewa duk wani tambaye tambaye bashi bane.ayi hakuri mudage da addua"sbd makamin muminice"duk abinda yafaru da mutum marar kyau.ya ambaci sunan Allah to zaizo da sauk'i insha ALLAH.lokacin dakaji bak'on yanayi a idonka sai furta qalu innalillahi wa inna ilaihir raju'un! Allah yasa mudace.gaba d'aya suka amsa da ameen.abba yadubi nura dake rungume da Yaya mahmod Yana kuka"yace kayi hakuri abokinka zai samu lfy insha Allah.ka kula dakomai nashi a office "sannan duk Wanda yatambayeka Ina yake? Yana gida bayajin dad'i..Nura yace" insha ALLAH Abba. Abba yadubi Khadija daketa kuka"ahankali yace"Khadija inaso kifad'amun gsky tsakanin ki da Allah! Zaki iya Zama da mahmod Yana tare da wannan lalurar ki kula dashi matsayinsa na mijinki?? Tsit parlourn yayi kowa Yana kallon Khadija dajiran amsar dazata bada"hjy kuwa tuni ta yanke shawara aranta inma Khadija bazata iya Zama da Yaya mahmod ba"sai acikin satin a d'aura auren su da khairat.tasandai ita dolensa ce bazata gujeshiba....Abba Ina tare da Yaya mahmod ko wuya ko dad'i insha ALLAH.fatanmu Allah yabashi lfy.... Muryar Khadija ta katsewa hjy tunanin ta"Abba da daddy sukace Masha Allah!kincika y'ar halak khadija"Allah yayimiki albarka yaba mijinki lfy. Batace komai ba kanta ak'asa"yyinda Yaya mohmod yasaki murmushi batare daya saniba.yanajin son Khadija da k'aunarta nabin duka sassan jikinsa.ita kanta anty taji dad'in yadda Khadija tace. Hjy kuwa bata tab'a zaton Khadija zata aminceba.sbd azatonta sbd kud'in Yaya mahmod da d'aukakarsa ta yarda da aurensa.amma ko yanzun bazata yadda ace ita d'aya zata zauna dashiba.dole asake auramishi kairat sukula dashi tare.dukda tana ganin khadijar bazata iya kulawa dashi ba. Daddy yace to alhmdllh yanzun zakibishi da Kamal "Kamal yakwana a parlourn sbd buk'atar taimakon wani abu" sai sukuma su wuce ciki.ina fatan hakan yyi wa koya daidai?gaba d'aya suka amsa da cewa hakan yayi"sab'anin hjy..Abba yace"kowa zai iya tafiya" Yaya Nura yataimaka makawa mahmod yatashi tsaye"suka fita tare da kamal.yayinda anty ta dubi Khadija tace".ke mekike jira dabazaki bisuba? Inno na k'ok'arin fita tace"ah ah abi ahankali dan ALLAH !tashiga ciki Koda akwai abinda zata d'auka saita tafi.batajira cewar anty ba ta fice.. Khadija ta tashi ta wuce sashensu"hjy kuwa ta ayyana aranta da safe zata Kira hjy rabi tasanar da ita tazo "intazo sai suyi mgn akan yaushe za'a yi d'aurin auren khairat da mahmod?da wannan tunanin ta wuce d'akin ta sbd tanason yin nafilfili tarok'awa yaronta sauk'i agun ubangiji... Duk abinda tasan zata buk'ata saida ta d'auka "saidai ranta fargaba da tsoro takeji "Wai yau zata kwana d'aki guda da Yaya mahmod.da wannan tunanin ta nufi d'akin sa" Dg shi sai Yaya Kamal "da alama Nura yatafi gida.amsa sallamarta Kamal yayi"Yana cewa yauwa Khadija kibawa Yaya abinci "nace zanbashi bayaso , k'ila ke zai amince.to kawai tace tana k'ok'arin shiga k'ofar bed room d'in sa.bayan shigarta"Yaya mahmod yatashi tsaye yace"Kamal nunamin hanyar da bed room d'in yake! Da to ya amsa Yana Kama hannunsa"Saida yashiga sannan yasakesa.khadija na k'ok'arin fitowa yashigo"hakan yasa tayi baya k'adan.ahankali tace"Yaya sannu da jiki! d'an murmushi yayi yace"Khadija kina Ina?zoki kamani na kwanta"yafad'a Yana lalubanta.matsowa tayi kusada dashi tana cewa" Yaya abincinfa?Khadija bazan iya cin komaiba.yafada Yana rik'e ta jikinsa.gefen bed ta nufa dashi.bayan sun zauna tace"nidai karka kwana da yunwa dan Allah Yaya banaso nidai...Khadija idan naci abincin zakiyi farin ciki da hakan?"da sauri tace"eh zanyi wlh!inkuma bakaciba zantayin kukan.my khady kin iya rigima ko?toke meson naci abinci"ke kinci ko?nifa Yaya Bata tawa akeyiba"ta taka akeyi ai"murmushi yyi yace"ah ah ni Kuma Bata kaina nakeyiba ta Taki nakeyi khadija.to yanzun bayan kagama cin abincin kayi wanka ka kwanta sainaci nawa"hakan yayi ?beyiba my khady! d'an turo baki tayi had'e da cewa to yaza'ayi?"muci abinci atare shine kawai"konace nafasa cin abincin.dan shiru tayi tana tunanin sunan dayacanza Mata yanzun" *my khady* Hannunta dake cikin nashi ya d'an matsa Yana cewa"kinyi shiru to!ajiyar zuciya tasaki had'e da cewa na amince ai"tashi muje ko anan zamuci abincin.yauwa my khady kokefa"anan zamuci gsky.janye hannunta tayi had'e da cewa to baranaje na maido shi anan... Yana nan azaune yarda ta barshi"amsa sallamar ta yayi"bayan ta ajiye tray d'in abincin akan carpet d'in dake tsakkiyar parlourn ta nufi gurinsa.yaya sakko muci abincin"tafad'a tana k'ok'arin Kama hannun sa"tashi tsaye yyi had'e da cewa sannunki khadija nagode da k'ok'arin ki..nidai Yaya banyi wani k'ok'ariba"Kuma kadena mun godiya.hmmm!kinganki ko my khady"yafad'a suna Zama"hannunta guda yarik'e da duka hannayensa Yana shafawa da murzawa ahankali sbd taushin hannun nata...ita kuwa bak'on yanayi na rashin sabo takeji da hakan...jikinta duk yayi lakwas"daurewa kawai taji ta jawo tray d'in gabansu..k'arar cokulla yaji"hakan yasa yace" nifa da hannunki zaki bani!batayi musuba"ta motsa abincin shinkafa da Miya da coslow tayi bissimillah ta nufi bakinsa"ahankali yabud'e bakinsa dayaji hannunta kusa dashi"Koda ya hadiye"cewa yyi my khady nima nizan Baki da kaina"tamkar tace kaida baka gani!saitaga rashin dacewar hakan"hannunsa na dama tasaka acikin abinci "bayan yadebo tana rik'e da hannun takai bakinta.sannan itama tabashi" Sunjima suna shiriritar cin abincin"hannunsa rik'e da hannun ta guda"gab dazasu gama sukajiyo muryar hjy"saida gaban Khadija yafad'i"shikansa mahmod daurewa kawai yyi"Yana adduar Allah yasa kartayiwa Khadija fad'a da gaya maganganu masu zafi.ba shakka Ashe dukda be ganin sbd jaraba tare kukecin abinci ko?kin wani zo kinshige mishi haka harda rik'e hannu!Kai wannan yarinya kin bani..muryar hjy ta katsewa mahmod tunani.kan khadija ak'asa batace komai ba"zaki tashi kibamu wuri zanyi mgn da d'ana ko kuwa?"da sauri Yaya mahmod yacika Mata hannu"batace komai ba ta tashi ta d'auki tray d'in ta fita. Zama hjy tayi gefen mahmod tace".bance kasaki jiki da yarinyar nan ba sbd banyarda dasuba da uwarta.nayi mamakin amincewarta zata zauna dakai"karka damu gobe insha Allah! hjy rabi zatazo nakirata tazo da safe"Zan sanar Mata sati me zuwa atsaida mgn" a'daura auren ku da khairat.nabari saitazo mungama mgn saina tuntubi alh da maganar.. Allah yakaimu lfy"iya abinda yace" Yana mamakin me Khadija da anty suka tsarewa hjy aduniya ta tsanesu haka.yanzun ya d'auka zata godewa Khadija akan kula dashi dazatayi da Kuma zab'ar Zama dashi.amma zai barta da hjy Rabin da khairat yaga yazasu kwashe..kadage da addua dan Allah inzaka kwanta.kakumayi k'ok'arin tashi sallar asuba"kayita Azkhar da karatun alk'ur'ani mai girma" aikanada hadda ko?"da eh ya amsa"cike da tausayi race babu komai Allah yasan damu.kayi hakuri "tafad'a tana tashi tsaye had'e da cewa" saida safen zanshigo insha Allah.to hjy Allah yakaimu"yanajin muryar ta bayan fitarta tana gayawa Khadija mgn.ya gigiza Kai kawai cike da tausayin Khadija"yarinya Mai kawaici da kamun Kai"sallamar ta ce ta katse mishi tunaninsa.agabansa ta duk'a tana cewa Yaya ga ruwa kasha"ta nufi bakinsa da da robar ruwan.lalibo hannuwanta yayi yarik'e cikin nasa.saida yagama shan ruwan"tukum yace"matso nan gurin Khadija kinjiko? yafad'a Yana janyo hannunta ta fad'o jikinsa"yyi saurin rungumota"kuka sosai tasaki tana k'ankamesa"Murya ahankali tace".dan Allah menayiwa hjy dabata sona ta tsaneni?" Khadija nima bansaniba!Kuma banason tana Miki hakan.kiyi hakuri dan Allah banason jin kukanki.insha Allah zata Dena wata rana.muyi Mata addua"Kinga mahaifiyata ce ita!banida kamarta aduniya karki rik'eta aranki kinji my khady nah.yafada Yana shafa kanta da bayanta"tana shashshekar kuka ta kwantar da kanta a kirjinsa"sunkai kusan 10 minit a haka kafin tadena ajiyar zuciya. Ahankali yace"kin hakura ko?"cikin sanyin murya tace aibanyi fushiba"yace"yauwa tawan"yanzun muyi wanka saimu kwanta bacci ko?gabanta taji yafad'i.aranta tace to yanzun yazanyi da wankansa?"my khady miye abin jin tsoro ?inkika kaini toilet nashiga 🛁 bath tub saiki fito"bayan kin ajiyemun towel.inna Gama zanmiki gyaran Murya saikizo kifito Dani"ajiyar zuciya tasaki harta fito fili"uhmmm!tsorona kikeji kome?da har wani ajiyar zuciya kikeyi"Allah dai yabani lafiya yarinya tare zamu dinga yin wanka duk zancire Miki wannan kunyar ai.itadai batace komai ba"tana mamakin yadda yau yaketa bak'in abubuwa.barin jikinsa tayi ta wuce toilet.lokacin data fito Yana tsaye "dg shi sai boxer yarage kayan jikinsa"da faffad'an kirjinsa tafara cin karo."mai cike da gargasan gashi bak'i sidik"saida takomajin wani tsoro sbd bata tab'a ganin babba namiji ahakaba.motsinta dayaji yasakashi cewa duba a sip nawa kibani towel"Gurin sip d'in ta nufa.taga towel kusan 7jere ta d'auki guda ta rufe sip d'in. Ahankali tace".gashi Yaya"my khady kimatso kibani ,k'ofa motsinki banaji"yafad'a Yana lalubenta.hakan yasa ta k'ara matsowa kusada da shi.karban towel d'in yayi yahad'e da hannunta yarik'e.yana cewa muje toilet d'in"saida tayi addau suka shiga.bayan yashiga 🛁 bath tub d'in.ta fito taja wani stool ta zauna gab da toilet d'in. Hankali kwance yayi wanka da lalube da dubara yagama"yafito dg bathtub d'in"bayan yad'aura towel d'in" yamata gyaran murya..da sauri ta turo k'ofar ta shigo"Yana tsaye "tamkar Yana gani haka takeji.sbd hasken dakecikin toilet d'in"hannunsa ta Kama ahankali"yadafata Yana yarfomata ruwan hannunsa. bayan sun fito tace"dafa sanyi ruwan Yaya ka yarfomun"Yana murmushi yace".eh Mana kozaki iya ramawa ?nasandai ke matsoraciya ce"hmmm!Yaya tsorofa halak ne ko?injiwa to? zaunar dashi gefen bed tayi"tanacewa zaka saka kayan bacci?ah ah kiduba asip din katana gida na 3 akwai boxers ki kamun guda nasaka .amma Yaya ko vest bazaka sakaba?keko my khady? Allah nakamaki Zaki gayamusu.kibani kawai"turo baki tayi ta wuce ta d'akko tazo gabanshi tanacewa gashi to"hannunsa yasaka ya karb'a"Yana k'ok'arin ruk'ota ta zille tana murmushi.shima murmushin yayi had'e da cewa zankamakine"hmmm nide wanka zanyi nima "nasan sadda Zan fito kayi bacciko?"k'ila to"yafad'a Yana tashi zai janye towel nasa"da sauri ta wuce toilet d'in. Acan tasami wani towel guntu ta d'aura"bayan tagama ta fito.yana kwance kan bed d'in idonsa alumshe.doguwar riga tasaka da hijab.takabbara sallar shafa'i da wuturi.my khadi mekikeyi ne wai? yafad'a sbd yadena jin motsinta.gyaran Murya tamishi,hakan yagane cewa Sallah takeyi. Bayan ta sallame tace "Yaya salla nakabbara kayi hakuri dan Allah.mekake buk'ata ne?Babu komai Khadija"inkin idar kizo mu kwanta anan.da acanma ai Zan kwanta.sbd me?Babu komai"hmmmm!ki kwanta inda kikeso sbd bakisona bazaki iya kwanciya shimfid'a daniba. Dan ALLAH Yaya kadena nifa ba haka bane wlh.bece komaiba yajuya bayansa yayi kwanciyarsa.sbd shi aganinsa miye nacewa bazata kwanta tare dashiba?inma wani abu take gudu"shibazai mata komaiba. Khadija kuwa ta lura dabeji dad'i ba"hakan yasa ta shafa addua "ta cire hijab da kayan.tasaka riga iya gwiwa ta bacci.tafeshe jikinta da turare.gaba d'aya nauyi da kunya had'e da tsoro duk suka durarmata.aranta tace "ohni yau nice Zan kwanta da namiji a shimfid'a guda. Daurewa tayi ta hau kan bed d'in"bayan tarage hasken d'akin"ta kwanta nesa dashi.ahankali take komai.saidai batasan Babu wani baccin dayakeyi duk yanajinta.saida tamusu addu'a tukum ta kwanta"Yaya mahmod yayi saurin murginowa saidai kafinma ta juyo yahaye samanta Yana cewa wa nakama?kingama yimun abinda kikeso ko?cikin zaro ido tace".Dan Allah kayi hakuri ka kwanta"tafad'a cikin tsoro dasakin nishi sbd yamata nauyi sosai.uhummm baccima zanyi anan yafad'a Yana laluba kirjinta.cikin rashin sa'a yatab'o nashanunta.saurin rik'e hannun sa "tayi tana turesa.mirginawa yayi yadawo k'asa ita tadawo sama .baby khady kinutsu bacci zamuyi ba wani abuba sarkin tsoro.shiru tayi batace komai ba sbd tsoro.da haka yarungume ta sosai ajikinsa.batada zab'in dayawuce ta kwantar da kanta akirjinsa.ahaka bacci yyi awon gaba dasu.... Washe gari da safe"Yaya kamal yataimaka mishi sukaje masjid suka dawo"Koda yadawo Azkhar yazauna sukayi da khadija.sai kusan 7 am yace Mata tashi muje mu kwanta.har zatayi musu ta tunada bayason musu.ahankali tace"Yaya Ina kwana ya k'arfin jikin?"Yana murmushi yace "kece me jinya my khady sbd haka ke za'a tambaya yamai jikiko?to nidai lfy qlau nike"ya tsoron dakika kwana dashi cike da shagwaba tace".nide Yaya kadena tsokanata.murmushi yayi Yana cewa matso nan kiji wata mgn.babu musu ta matso jikinsa"yarungume ta.suka nufi kan bed"tana rungume ajikinsa suka kwanta.cikin sanyin Murya tace"bacci zamuyi?hmmm!labari Zaki bani"Amma kafin nan hau online kidubamun messages Dana wasu grps sai ki duba face book.dato ta amsa"tana jawo wayar dg k'asan pillow... Karfe 8:da wasu mintina hjy rabi da khairat suka iso gidan...✍️ Comments kawai🥰🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️35&36 ........"Kaitsaye sashen hjy sukayi"hjy nata jera break fast itada asabe Mai aiki"hjy rabi da khairat suka shigo parlourn.hjy naganinsu tace"sannunku da zuwa! hjy rabi tace"meye yafaru dan Allah ?wlh hankalina yatashi ko karyawa bamuyiba" nacewa khairat muzodai mugani.hjy tace"hmmm!gsky babu lafiya muje ciki kuji.... Suna zama kan bed "hjy tafara matsar k'wallah.kafin tasanarmusu komai.innalillahi wa inna ilaihir raju'un!suka fad'a atare.khairat tace ayya Yaya mahmod annakasa to Allah yasa hakan shiyafi alkhairi.wani kallo hjy tamata kafin tace"wace irin addua ce wannan khairat?rok'a mishi lfy yakamata kiyi ko?hjy rabi tace"hakane gsky Allah yabashi lfy.mubari muwuce gida"ah ah dama harda maganar aurensu da khairat yasa nace kizo muyi mgn .sbd a wannan satin nakeso ad'aura aurensu dashi.....sbd Yar uwarsace zata iya mishi komai.banaso ace yarinyar nan yana tare da ita wlh.gara yazauna da jininsa akan bare.cikin k'ank'ance ido hjy rabi tace".bangane yaren dakikeyiba ?Wai kina nufin y'ata khairat son kowa k'in wanda yarasa zata auri nakashashshe?"Kuma makaho"mmmm! saidai inbana numfashi hakan zai faru...Baki bud'e hjy hakeema ke kallon hjy rabi cikin tsantsar mamaki da al'ajabi.khairat ta karb'e zancen da cewa ai wlh mama kobakida Rai bazan auri nakashashshe ba.kuma makaho"bacin acikin nakasa ,makanta yafi komai ciwo.shida Allah yad'orama saiyaji da ita Allah yasawak'e...ke wawiya jahila !kin Isa kigayama hjy mgn agidanta....cewar ummi cikin fushi tana nufo khairat"sbd tana toilet tanajin komai.shine tafito Afusace....cikin b'acin rai marar musaltuwa hjy tace"ummi fita waje bance kimata komaiba.ran ummi ab'ace ta juya tana cewa akoma islamiyya gsky "tabyaya za'arik'a gayawa Wanda Allah yajaraba da lalura mgn. Bayan fitar ummi"hjy ta dubi hjy rabi tace"bantab'a zaton haka daga garekiba"Ashe bare zaifi jinina?nanuwa y'ar mutane k'i da tsangama sbd zugarki"Ashe ko bayan Raina bazaki iya kulamun da zuri'ata ba?"Babu damuwa nagode!sai yanzun Nagano maganganun mahmod nacewa" sai wani abu yasameka kake gane masoyinka na gsky"inda nagodewa Allah mahmod bayason y'ar ki"itace ta manne mishi ,hakan yasa na tursasashi ya aureta"kuma ya amince da zab'ina badan yasoba.... tab'e baki hjy rabi tayi had'e da cewa"saidai kiyi hakuri Yaya hakeema! Amma bazan cutar da kaina akan waniba.ita khadijar saita zauna tare dashi "dama ai y'ar wahalace ita.tunda ta yadda zata zauna da naka....kimun shiru kija y'ar ki kubarmun gida.marar mutuncin banza da wofi.kirubuta ki ajiye ko bayan Raina Babu maganar had'a zuri'a ta dataki wlh.murmushi hjy rabi tayi had'e da tashi tsaye itada khairat tace".Babu komai naji Allah yabashi lfy.nabarki lfy"batajira cewar hjy ba suka fice dg bed room d'in. Ummi da Maryam suna tsaye a parlourn"ummi tagama bawa Maryam labarin abinda hjy rabi da khairat suka yi"saiga su sunfito"Maryam ta dubi kharat tace".kinbani mamaki khairat butulu kawai"insha Allah saikinyi nadamar maganganun dakikayi.ke dan uwarki nikike gayawa mgn.angayamaki ko akwai abinda Zaki iya yine?cewar ummi cikin fushi"hjy rabi tace"ke wuce muje rabu dasu kimusu uzuri nahaushin d'an uwansu yamakance.tanafin hakan sukayi hanyar waje"ummi tace aidakin tsaya jikinki yagayamiki yarinya. Hjy kuwa sbd bak'in ciki da b'acin rai"saida tayi hawaye .bata tab'a zaton hjy rabi zata Mata hakaba.toilet ta wuce ta wanke fuskarta "tasaka hijab ta nufi part d'in su Yaya mahmod. Cak ta tsaya agefen window d'in bed room d'in shi"tana hangosu.... Zaune suke gefen bed"tana shafa mishi mai"da alama dg wanka yafito"hjy tayi tsaye ta window tana hangensu Bata shigaba.ahankali Khadija tace" Yaya bara naje nakamaka kayan ko?ah ah muje gurin sip d'in narakaki"tana murmushi tace"to.kamashi tayi yatashi tsaye yadafata suna tafiya ahankali har suka iso gurin sip d'in kayansa.dubawa tayi tace "mezaka saka?"my khady duk kayan dakikeso kikabani suzan saka .to tafad'a tana k'ok'arin ciro mishi t shart da 3 Quarter"ita ta taimaka mishi yasaka"kasancewar da boxer ajikinsa.sannan taja hannunsa yazauna gefen bed"tajawo kayan break first da Kamal yakawo bbu jumawa tafara k'ok'arin had'a mishi...hjy dake lab'e ta window gaba d'aya jikinta yayi sanyi.tasha mamakin ganin yadda Khadija ke mishi hidima "babu wata hantara konuna gajiyawa dashi "saima wani lokacin harda murmushi takeyi"Bata auneba taga tana bashi tea da cheeps yanaci"suna magana da murmushi da alama fira sukeyi.....sannan atare suke break fast d'in...jikinta asanyaye ta juya kawai Takoma sashensu" sbd yanzun nauyin Khadija ma takeji.. A parlour tasami ummi da Maryam zaune jigum jigum"zama tayi tana cewa"kunyi kalacin kuwa?ummi tace". ah ah hjy! Maryam tace".hjy kiyi hakuri dan Allah akan abinda mama rabi da khairat suka yi"hjy na murmushin takaici tace".inban hakuraba mezanyi Maryam?ummi tace"ai hjy gashinan Kinga halin d'an Adam"dama ni wlh tuni nasan badan Allah takeson yayaba"hjy harda taimakon mama rabi Gurin hura wutar k'iyayyar Khadija aranki"wlh hjy Khadija mutuniyar arzik'i ce.kuma nituni nafahimci Yaya yanasonta !sbd ke yak'i furtawa ko nunawa.ummi tace "k'warai kuwa nima shaidace.wlh Khadija nada kyawawan halaye hjy.kuma ita ba butulu bace "ta zauna da Yaya da kula dashi dan Allah..ajiyar zuciya hjy tasaki tana sauraren maganganun duka yaran nata "Kuma da alama sunyi tasiri sosai aranta. Batace komai ba" ta tashi ta wuce bed room d'in ta".... Da misalin k'arfe 11:30 "matasan y'an jarida guda 3 suka bayyana abakin get d'in gidan su Yaya mahmod.(alh mudi da alh Ayuba suka sanar musu komai"dansu zo su d'auki ruhoto su watsa. sbd har yanxun bbu Wanda yasan wani abu yafaru da Yaya mahmod awaje.) Sunje office nashi kusan sau2 "sai Nura yace"baya gari ai.hakan yasa suka canza shawarar suzo anan kawai..baba Mai gadi yace" dg Ina suke Kuma wasuke nema??"sbd yaga zasu shiga cikin get din gidan.. Babbansu yace"munason ganin mahmod ne !mu abokan abokinsane mu"k'ok'arin mgn baba Mai gadi yakeyi...muryar Yaya Kamal tadaki dodon kunnen sa"Gurin cewa"in Kuna nemansa sai akace Dole agidansu zaku zone ?to baya nan yayi tafiya zaku iya tafiya"babbansu yace".miyayi zafi abokina?kozaka iya sanar Mana inda yatafi ne?"wani kallo yamishi dayasa yaji mugun shakkarsa.fuska a had'e yace ".malamai kubar nan dallah!basuce komaiba suka juya suka shige motarshi.yaya Kamal yadubi baba me gadi yace"inda banzoba meye zaka cemusu ne?"yakamata ace kana rik'e Mana sirrin gida tsawon shekarun dakayi anan gidan. baba Mai gadi yace"ayi hakuri zan kiyaye insha Allah.kafin Kamal yace"wani abu "isah driver yayi horn "su Abba da mlm na Allah na back sit.cikin get d'in kawai Yaya Kamal yashiga" Bayan su Abba sun fito dg motar"Yaya Kamal yagaidasu, suka wuce sashen su Yaya mahmod.yyinda Kamal yad'aga wayarsa sbd ganin kiran Yaya Yusuf. Bayan sun gama gaisawa "Yaya Yusuf yashiga mishi jajen abinda yafaru" sbd hafsat da safe tasanarmishi dayakirata. Kafin dg karshe yace"gobe Yana hanyar dawowa gida insha Allah. Zaune Khadija take akan 3 seeter"Yaya mahmod yayi matashin kai da cinyarta.hannunta guda saman sumar kanshi ta na shafawa"yyinda hannunsu guda ke sark'e da juna. gaba d'aya dg jiya zuwa yau"d'an zaman dasukayi sun sake shak'uwa d juna.da kuma sabo da juna"gaba d'aya k'amshin jikinsu iri d'ayane "inhar baka saniba zaka d'auka yaya mahmod Yana gani sbd idanunsa abud'e suke" Ahankali yace"my khady kibani wani labari Mana"uhummm!Yaya nibanida labari inba na hausa novels ba"ko English novels...Ashe kinason ki iya soyayya my khady? rufe idonta tayi tana murmushi tace"nifq badan hakaba Yaya"to sbd menene?sbd nak'aru da sanin abubuwa masu mahimmanci na rayuwar yau da kullum.zan ilmantu na wa'azantu nakuma nishad'antu wlh.yar dariya yayi"yace"har wani ilmantuwa da wa'azantuwa akeyi acikin novels?" Eh Mana Yaya"wlh akwai wani book Dana karanta YAU DA GOBE....hmmm book d'in nan yayi 💯"wlh Yaya na k'aru ga Kuma bantausayi"Kai my khady zaki karantamun ne?me zai hana yaya?insha Allah kuwa..(karki Bari yau da gobe na mmn fareesa yawuceki"paid book kibiya hjy ki karanta cikin nutsuwa) knocking d'in k'ofar da akayi yasaka Yaya mahmod cewa waye?Abba yace"mune"da sauri Khadija tayi k'ok'arin janye kan Yaya mahmod dg kan cinyarta.amma sai cewa yyi meye haka?"k'auyanci kome?Abba kushigo "yafad'a cikin ihu.hakan yasa Abba yayi sallama yashigo"yyinda mlm na waje sbd asanar musu kafin yashigo.cike da kunya Khadija ta gaida Abba kanta ak'asa"Yaya mahmod nakan cinyarta yagaida abba.yana mintsinin Khadija a hannunta.ramawa tayi itama agefen wuyansa"Abba yace"dama nace maka zamuzo da mlm .sbd haka Yana waje zanje nace yashigo.yaya mahmod yace"to Abba.bayan fitar Abba Khadija tasaka hijab nata dake kusa da ita. Yaya mahmod na murmushi yace" wakika mintsina? turo baki tayi tamkar Yana ganinta tace"ba ramawa nayiba!nidai ko my khady?zamu had'u anjima...kafin tayi mgn mlm da Abba sun shigo parlourn. Amsa sallamar su Yaya mahmod yayi Yana tashi zaune"hakan yasa Khadija ta gaida mlm tana k'ok'arin barin parlourn.abba yace" dawo ki zauna kinjiko?ai keda mahmod Babu zancen b'oye b'oye.zama tayi kan kujera" mlm suka gaisa da Yaya mahmod ,yamishi tambayoyi akan yadda yakeji ajikinsa.yana bashi amsa"wata robar faro ce cike da magani"yamik'awa Abba yace"suje yanzun yayi wanka da ruwan ciki"sannan yayi alwallah sai suzo inajiransu.abba ya karb'a Yana k'ok'arin mikawa Khadija"ta karb'a ta Kama hannun Yaya mahmod suka nufi bed room d'in sa. Kayan jikinsa ta taimaka mishi yacire "yayi saura dg shi sai boxer"robar maganin ta mik'a mishi tana bud'e k'ofar toilet d'in tace".Yaya shiga ciki"Yana lalubenta yace" to my khady nikad'ai zanyi wankan Wai?eh Mana Yaya"kayi bissimillah saika zuba ajikinka ka cud'a ko Ina"shiru yyi bece komaiba ya shige toilet d'in"yamata shirune sbd yasan biyoshi zatayi"dan yalura bataso yayi fushi da ita ko ta mishi laifi.hakan kuwa yakasance .ta biyosa abaya"karb'an maganin tayi dg hannunsa. ta bud'e marfin"tun dg tsakkiyar kansa tazuba zuwa duka jikinsa shikuma Yana cud'awa"yyinda ta rage kad'an tana cewa Yaya nafita saika Ida zubawa indabejiba"murmushi yyi sbd yaganota.sotakeyi tace"yacire boxer nashi" shine tace" haka ,amma cike da zolaya yace" Kinga zoki ciremun boxer d'in nan saina zuba.da sauri ta fice tana cewa nidai Babu ruwana.yana murmushi yacire, ya zuba ko Ina ajikinsa. Bayan yagama yajawo towel dake rataye akan k'ofar toilet d'in yad'aura.kafin yayi alwallah yafito".Khadija natsaye da jallabiyar sa da wani boxer d'in a hannunta" tayi saurin matsowa kusada shi tana cewa ga jallabiya kasaka Yaya"to my khady nagode kinji?batace komai ba ta taimaka mishi yasaka"kafin yacire towel d'in"suka fito parlourn atare.saida ta zaunar dashi tukum "itama ta zauna.abba yace" sannunki khadija! Allah yayimiki albarka"tana murmushi tace"ameen. mlm ya matso kusada Yaya mahmod Yana mishi tofin wasu adduo in.yajima Yana mishisu"kafin yadubi Abba yace"a gsky sihirine ajikinsa !dubada yadda idanunsa suke abud'e Kuma baya gani.sannan gsky Dole mutafi dashi gidana yazauna muga Yaya Allah zaiyi.amma ko yanzun ana nufarshi da sharri wlh.sbd yadda jikinsa yanuna "bushewar ruwan maganin.nagane ne ta hakan... innalillahi wa inna ilaihir raju'un!Abba yafad'a cikin damuwa.yaya mahmod kuwa besan wani Jaye Jaye"shidai yad'auka ciwonsa dg Allah ne... Abba yace to shikenan nagode k'warai mlm.zuwa anjima zamu zo tare dashi agidan naka.amma iyalinsafa?munatare abba.dg mlm har Abba Saida suka murmusa.mlm Yana murmushi yace"Babu damuwa ai nima iyalin tawa gudace"akwai d'aki Zan yi kaye Kaye saisu zauna ko zuwa sati d'aya mugani insha Allah.abba yace to shikenan nagode.sallama sukayi"mlm da Abba suka fita" Yaya mahmod kuwa badan ransa yasoba zai amince atafin "saidai kawai sbd mahaifinsa bayason musu ko jayayya dashine.kallonsa Khadija tayi taga yayi tagumi yadafe kansa.tashi tayi anutse tanufi kusada shi ta zauna.jikinta danashi na gugar juna.... Cikin sanyin murya tace"Yaya menene naga kayi tagumi?"tafad'a tana saka hannunta tajanye mishi hannunsa"lalubota yayi "tadawo saman cinyarsa yarungumeta.cikin wani yanayi yace"banason zuwa gidan malamin ne my khady"banason Jaye Jaye "har azo ana zargin wani"nayi Imani bbu mahaluk'in daya Isa yamun abinda Allah bemunba.ahankali tace"hakane Yaya"Amma muyi hakuri muje can d'in ba'a san inda ake dacewaba"inaji ajikina ta sandin sa zaka warke" insha Allah bazamu dawo gidan nan ba saika warke.yana murmushi yace"aranar zanbaki ajiyar baby kuwa.hmmm!Yaya wane irin baby Kuma?"tafad'a sbd harga Allah Bata gane meyake nufiba!my khady kenan "baby nacikin ciki Mana "da Mata da miji ke haifarsa.tsit tayi sbd kunya,saima k'ok'arin guduwa datayi "yayi saurin rik'ota"Yana cewa zancire Miki wannan kunyar my khady"yafad'a Yana laluben cute face nata"janye kanta tayi tana mishi cakul kuli ,hakan yasa tayi saurin sakinta Yana dariya.itama dariyar takeyi tana cewa "yeeeeee!nayimaka wayo ai....kafin yace wani abu hjy ta murd'a k'ofar ta shigo da sallama"da sauri Khadija tadena dariyar"saima fad'uwar gaba data rik'a ji"Yaya mahmod ne ya amsa sallamar cikin fargaba "sbd yasan saita b'atawa Khadija rai.zama tayi kan kujera"Khadija tayi saurin duk'awa tace"hjy Ina wuni?lfy qlau"ta amsa atakaice. Hakan yasa Khadija barin parlourn ta wuce waje kawai.hjy ta fashe da kuka tashiga sanar mishi abinda hjy rabi da khairat suka mata.wani farinciki sosai yaji da hakan yafaru"kodan sbd gujewa auren khairat d'in.amma beji dad'in da suka Zama sanadin zubar hawayen mahaifiyar Saba"bedai nuna yaji dad'in abinda sukayiba"saima nuna haushi yayi.hjy tace"bbu damuwa kabarni dasu..yanzun alh yasameni da zancen zuwa dare zaku tafi gidan mlm ko?Yaya mahmod yace" eh hjy. Tace"kushirya komai da komai da kuke buk'ata .bayan sallar isha'i alh da nura zasu kaiku.sunama can ana gyara muku dakin dazaku sauka.da to ya amsa "aransa Yana jin dad'in hjy tafara saduda.tunda bata kyari khadijaba. Tashi tsaye tayi tace"nawuce ciki ni"yace" to" ta fiita. Khadija na hangen wucewarta ta nufo parlourn"Yana nan azaune inda ta barshi"amsa sallamar ta yayi yanatashi tsaye"Murya k'asa k'asa yace"zonan Khadija!Babu musu ta matso kusada shi tana mik'o mishi hannunta.kama hannun yayi yakai bakinsa yasumbata"kafin yace"banji Yana k'amshin lalleba meyasa bakyayine?Yaya tun bayan na biki bansakeba.ko kanaso nadinga yine?Ina so Khadija "Amma yanzun ko anmiki bbu amfani tuda ba gani zanyiba"wani irin tausayi taji yabata sosai.bata auneba taji ya rungumota ta baya ajikinsa"Yana sakin ajiyar zuciya had'e da sinsinar wuyanta zuwa fuskarta.yanata faman lalubar Mata jiki.ita kuwa uwar y'an tsoro tanata zare ido"sbd tsikar jikinta ta tashi.rike mishi hannuwa tayi"cikin sark'ewar Murya tace"Yaya ankusafa magrib Kar akirafa.kin iya wayo ko? yafad'a Yana goga Mata lallausan sajensa a baby face nata"ta lumshe ido"Murya can ciki yace"muje kishiryamana kayanmu to.da sauri tabar jikin sa, ta Kama hannunsa suka wuce bed room d'in sa.. B'angaren hjy rabi da khairat kuwa"suna a mota"kharat ta dubi hjy rabi tace"Kinga mama tunda ga Jamil dabamufi 1month da had'uwa ba.gara nafitar dashi kawai tunda ko jiya yacemun shifa da gaske yakeyi yaushe zai turo magabatansa?to sbd Yaya mahmod sainace mishi zan yi tunani.baki washe mama rabi tace"shine wanda yamiki shopping jiya ? kharat tace"eh shine mama" Mama tace"kai alhmdllh naji dad'i sosai wlh.zasuga kin auri d'an gidan masu dashi.kice yaturo wlh tunda da gaske yakeyi.insha Allah sai su Yaya hakeema sunji haushi akatashi bikinki.tana goranta Miki"d'anta bece yana sonkiba.to ga wani dg Allah"kharat sai smile aketayi da fari da ido"har suka iso gida"saiga kiran Jamil yafishigo awayarta"ta d'auka tana kashe Murya...suka nufi cikin gida. *************** Tafe suke acikin soron gidan mlm na Allah"Khadija na rik'e da hannun Yaya mahmod sunjero suna tafiya.yayinda Abba da nura ke bayansu dauke da trolley d'in su.. Kai tsaye cikin gidan suka shiga.mlm matsalar gida.ya amsa sallamar su"Yana cewa su shiga d'akin su.babu musu suka wuce ciki."matar mlm Inna yelwa da y'ar sa'adiyya.suka shigo suka gaisa dasu Abba da Yaya mahmod.gaba d'aya sai Khadija taji zafin yadda sa'adiyya takafe Yaya mahmod da ido tana kallo"harda cewa mamanta"Inna wannan ne marar lafiyar? kasancewar ankawo nefa da haske d'akin.duk aka Mata banza.hakan yasa ta fice dg d'akin.mlm yashigo suka sake mgn da abba.kafin shima nura suka tattauna sosai da Yaya mahmod.kafin suka musu sallama suka tafi..Khadija ta k'arewa d'akin kallo"bayan katifar dasuke zaune akai sai carpet da toilet ad'akin sai k'ofar me net ce da labulaye .sai trolley d'in kayansu.wani Imani da tsoron Allah Khadija tasake ji"sbd bata tab'a zaton wai itada Yaya mahmod zasu rayu ahakaba...kinyi shiru Khadija lfy daiko?"yafad'a cikin damuwa.da sauri tace"lah Yaya bbu komai"kaga 9pm ya wuce muje ka kwanta tunda dama kayi wanka agida ko?to my khady, yafad'a Yana tashi tsaye"hakan yasa ta tashi itama ta taimaka mishi yacire kayan jikinsa.dg shi sai boxer da vest "yakwanta kan katifar Yana cewa kizo mu kwanta kishafamun maganin da mlm yace "da to ta amsa. Bayan ta saka kayan bacci"taje ta saka sakatar d'in dake jikin net d'in"kafin ta hau kan katifar ahankali tafara k'ok'arin shafa mishi maganin" aduka jikinsa.saidama ta cire mishi vest d'in"saidaifa ita har yanzun tsoron ganinsa haka takeyi"dukda tasan be ganinta"yayinda shikuma yanayinta da motsinta yatabbatar mishi da akwai sauran lokaci kafin tasake dashi sosai"dukda bbu laifi dg jiya zuwa yau.tasaki jiki dashi.bayan ta gama Yana kwance rigingine"ta musu addu'a ta kwanta nesa dashi. Ahankali yafara lalubonta"hakan yasa ta juyo da sauri"murginowa yayi saitinta Yana cewa kina Ina?Yaya ganifa akusada Kai "hannunta yakama yajanyota jikinsa yarungume"ahankali yafara shafarta dg kirjinta zuwa bayanta"yafara k'ok'arin had'e bakinsu "da sauri ta janye kanta"tana cewa dan Allah kayi hakuri mu kwanta...banza yamata yafara romancing d'in ta azafafe"....saima yamirgonota yadawo yasamanta yahad'e bakinsu gu d'aya"rigar baccinta daya rabata da ita"yasaka ta janye bakinta ta saki kuka.ga nishin datakeyi sbd yamata nauyi sosai..d'agata yayi ya kwanta gefenta bece komaiba Yana maida numfashi"sunkai kusan minti 5 ahaka"saima yajuya Mata baya sbd beji dad'in yadda take nuna mishi tsoro hakaba. Ita kuwa rigar baccinta ta maida ta kwanta.saidai takasa bacci sbd tana ganin fushi yayi d ita. "Ahankali tace"Yaya"banza yamata Yana jinta. Batasan lokacin data mirgino ta kwanta asaman kirjinsa ba "tasaki kukan shagwab'a"rintse idanunsa yyi sbd jin nashanunta yadaki kirjinsa.....✍️ Kuyi break fast da lunch harma da dinner😊 Inhar Banga ruwan comments ba bbu update Koda nayi ma to saidai Yan grp nawa su karanta.🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️ 37&38 "Acikin wani yanayi yace"menene kike kuka?"ai nadena Miki abinda bakyaso ko?"cikin marairai cewa tace"amma Yaya agidan mutanefa muke"kuma naga kayi fushi dani.hmmm!banyi fushi dakeba my Khady "Koda nan gaba kinmun laifi da baya "duk na yafemiki"sbd banaso Allah yayi fushi dake.maganar Muna agidan mutane betasoba.tunda bawani abu zanmiki ba"romancing ma kina nuna tsoro balle kuma wanc...da sauri tasaka tafin hannunta ta rufe mishi baki"yakuwa gartsa Mata cizo"tasaki k'aramar k'ara tana yarfe hannunta.had'e da cewa"Allah saina rama nima"murmushi yyi yace"kidai rame yarinya..jikinsa ta haye sosai tana k'ok'arin Kama mishi hannu ta rama.amma yak'i Bari sai haki takeyi da nishi..khadija kuwa duk yanda taso ta rama kasawa tayi"sbd kokawa suka dingayi kan katifar"dg karshe tasaki kukan shagwab'a tana dukansa a kirji"Yana murmushi yace"wata yarinya dai ragguwa ce"inta tankamun saita ji jiki agurina.sarai tasan da ita yake saita shareshi. tagyara kwanciyar ta akirjinsa ....har bacci yyi awon gaba dasu. Da asuba da taimakon mlm Yaya mahmod suka tafi masjid"bayan sun dawo ,yasami khadiya nata Azkhar nata"tashi tsaye tayi ahankali tana cewa"Yaya har kadawo ne ?"eh Khadija yanzunma zanyi karatun alk'ur'ani mai girma ne"da to ta amsa tana Kama hannun sa. ta zaunar kusada inda take zaune ta tashi"zama tayi kusada dashi tana cewa "Yaya Ina kwana?lfy lau Mrs mahmod yahidima da hakuri dani?hmmm Yaya inbayi zolayaba bakajin dad'i.yanzun zaka fara karatun ko?Yana sakin guntun murmushi yace"hmmm meyi dan Allah bayaso ana fad'a.Allah yayimiki albarka yabarmu tare"tana murmushi tace"ameen Yaya" sun jima anan suna karatun alk'ur'ani Mai girma.har saida rana ta fito tukunna" sukayi addu o insu suka tashi dg kan prayer mat d'in..gefen katifar ta zaunar dashi"Yana cewa Khadija kiramun hjy ta waya inyashiga kibani nagaisheta...kafin tace wani abu"sa'a diyya ta turo k'ofar net din ta shigo d'akin"bbu ko knocking.akule Khadija ke kallonta batace komai ba"sai Yaya mahmod ne ya amsa sallamar ta "tace Ina kwana ?lfy lau "yajikinka?yace"alhmdllh!kallon Khadija tayi tace"Inna tace"ko akwai abinda kuke buk'ata?fuska bbu walwala Khadija tace"ah ah" Kallon Yaya mahmod sa'adiyya tayi tace"dan Allah yasunanka?wlh kanada kyau.... sa'a diyya! sa'adiyya!!!Inna ta k'wala Mata kira"yyinda Yaya mohmod yayi murmushi kawai"Khadija taja tsaki had'e da cewa meke damun ki nadole saikinsan sunansa?to mijin watane nan dakike gani"tana fad'in hakan taja tsaki ta wuce toilet.uffan Yaya mahmod beceba saima juya baya yyi"hakan yasa sa'adiyya fita sbd Kiran da Inna ke mata...amma ta ayyana aranta saitaji sunansa. K'arar rufe k'ofar yasaka yagane ta fice"yasaki wani killer smile "sbd jin dad'in yanzun yasan yanada gurbi acikin zuciyar Khadija "dukda Yana makaho hakan besa ta nuna bata kishinsaba.kai gsky Yana alfahari da ita...motsin fitowarta yadawo dashi tunaninsa. "Ahankali yace"my khady zonan"turo baki tayi had'e da cewa nazo kakoma cizo na.besan lokacin daya saki dariyar da fararen hak'oransa suka bayyana ba.yace"hmmm aibakimun abinda zancijekinba ko? kizo Mana inba ga tsoroba".hmmm !ta fad'a tana kallon sa"yamata mugun kyau"wani zafi taji aranta data tuna kalaman sa'adiyya.batasan lokacin da tace"nidai gsky banason wannan yarinyar maizubin maza" kana Mata mgn ba" Koda ita ta maka zan bata amsa. Mekikace?maimaita mun banjiba"shiru kuma tayi aranta tace"karfa yaga Kona rainashi sbd nasanshi da son girma.yana dariyar maganarta Wai Mai zubin maza"my khady kidena kishi da yarinyar da bawani nutsuwa da wayone da itaba sai yarinta"ko hafsat ta girmeta"banaso kina gaya Mata mgn" Kinga agidansu mukazo"kuma zata iya yuyuwa ko iyayen ta in sun lura bazasuji dad'i ba.amma karki damu da kishi da ita"matan dasuka fita sunce mijinki sukeso" bekulasuba sai ita. sbd haka kece kawai matar mijinki....shiru kawai tayi sbd kunya. gaba d'aya kalamansa suka sakata"yanzun har yamata fassara da kishinsa takeyi kenan?" Ki kiramun hjy pls"to Yaya ta fad'a tana k'ok'arin d'aukar wayar sa. Ringing 2 tayi ta mik'a mishi wayar"hjy tayi sallama"hakan yasa Khadija saurin fita dataga Yana mgn da ita. Atsakar gida ta fita ta samu Inna na dama Koko"har k'asa ta duk'a ta gaida ita cikin girmamawa"kafin ta amsa tana tambayarta Mai jiki"tana bata amsar da sauk'i"yyinda sa'adiyya dake zaune gefe tadinga kallonta.khadija tanuna tamkar batasan da itaba"tana anan mlm yashigo suka gaisa dashi"tana k'ok'arin tashi ta koma d'aki Yaya Kamal yayi sallama yashigo."hannunsa d'auke da basket babba"shak'e da kayan break fast... Fuska asake tace"sannu da zuwa Yaya Kamal kawo kayan"Yana murmushi yace"ah ah Khadija kece da sannu wlh"kinata kula mana da yaya.yafad'a Yana tsayawa suka gaisa da Inna yelwa "kafin ya wuce d'akin dasu Khadija suka sauka."Khadija tabi bayan sa. Yaya mahmod na zaune "idanunsa abud'e kaikace Yana gani azahiri.amma abad'ini duhu yake gani.amsa sallamar Kamal yayi"bayan ya ajiye basket d'in" yagaidashi had'e da sanar mishi Abba da daddy nanan tafe anjima dubashi.. Yaya Kamal bejimaba yamusu sallama yafita.kafin Khadija ta taimaka mishi yayi wanka.bayan tayi itama. sukayi breakfast atare" Mlm yashigo yabada magani akan ashafa mishi a fuska kawai...ba'ajima da shafa mishi maganin ba"bacci ya d'aukesa... Zaune suke gaban wani mashirikin boka"yatasa tukunyar tsafin sa agaba"Yana wani surkulle Yaya mahmod ya bayyana"saikuma yab'ace.yyi hakan kusan sau3.dg baya ruwan suka dinga hayak'i da tururi...kallonsu alh mudi yayi yace"wannan yaron yanada ruk'o da ibada da addinin musulinci sosai.bana zaton zakuyi nassara akanshi sai sa'ar gaske"sbd natura aljannu kafirai bak'ake Kuma"Amma Basu iya rab'arsa sbd k'arfin adduo I, da kafe kafe dake jikinsa"Koda zasuci galaba akansa sai Yana tare da janaba"inkuma kukace zaku matsa tofa kome yabiyo baya kuyi kuka da kanku...alh mudi yace"saida nace abar maganar tura aljannunnan" Amma yace shidai atura"alh Ayuba yace"shikenan ai abarsu sai Yana tare da janaba d'in sbd ai yanada iyali ko?"alh mudi yace" eh bejima da aureba. Boka yace"karku damu maganar zab'e Kaine zakaci d'an majalissa.shikuma mataimakinka.muddinkun binne jakki da mage da ransu...cikin farin ciki sukace ai tuni tun jiya komai yakankama angama....iya nan Yaya mahmod yabud'e idonsa"Yana salati yatashi zaune sbd muryar Nura dayaji.. innalillahi wa inna ilaihir raju'un kawai yake fad'a aransa.yana mamakin meyasa yayi mafarki dasu Alh Ayuba?kodai hakan na nuna cewa sune manyan mak'iyansa?kuma suna binsa da sharri??"my man katashine? Eh wlh yanzun kashigone?nura yace"eh sai Kuma Khadija tace bacci kakeyi"nace bara najira ka sbd nazo muyi mgn Mai mahimmanci.. Yaya mahmod yace"Ina jinka!Allah yasa lfy dai"nura yace"Babu damuwa indai mukasan mafita...Yaya mahmod yace"Ina khadija take?nura yace"tana tsakar gida"bayan nazauna ta fita ta barni... Ohk kawai yace yayi shiru.. Nura yace dg jiya zuwa yau"nasha tambayoyi a office akan Ina kake?" sauk'ina guda ka kashe layinka dasuka sani"nace musu baka gari"kunje wani gari kaida family naka"zaku jima kafin kudawo.abin mamaki alh mudi dasu is'hak'a da salis damuke zargin suna d'aukar sirrin campany dinmu" suna gayamishi Yana biyansu" Ashe da gaskene.sai gashi sunzomun da zance Wai karnasaki jaridar da akayi fira da alh mudi" zai cigaba da takarar d'an majalissa.ayanzun haka angama zab'e"next week za'a Fad'i Wanda yaci.sun buk'aci nayi hakan zasu biyani kud'i mak'udai "sainace musu saina binciko jaridar sbd anbugata.abin mamaki Wai ancireka dg aiki" agidan TV da redio"sukuma campany dinmu"sunaso kota waya kasanarmusu inda kake ko kaje"ko kuwa su baka takardar sallama.nura yafad'a cikin damuwa....amamakinsa saiyaga Yaya mahmod na murmushi"yace tabbas inaji ajikina banida wani babban mak'iyi aduniya d'aya wuce alh mudi.kabarsu kawai ka b'oye jaridar inhar nasami sauk'i nida kaina zanfito da ita"Ina fatan kagane? nura yace"to shikenan inkuma sunbani kud'i gsky bazan karb'a sbd alh mudi kudinsa na tsafine.yaya mahmod yace"hakane gsky"maganar sun koreni dg aiki da saisunyi mgn dani kasharesu kawai"Allah yabani lfy shine fatana. Nura yace"ameen yah Allah... Shiru yaratsa tsakani.kafin Yaya mahmod yaja ajiyar zuciya yace nayi wani mummunan mafarki wlh ayanzun"Amma duba in mlm nanan kace inason ganinsa...nura yace" subahanallahi! Amma karka damu mafarki ba gsky bane ai"Yaya mahmod yace hakane.tashi yayi yafita"bbu jumawa saiga su sundawo d'akin tare da mlm.bayan sun zauna Yaya mahmod yamusu bayanin mafarkin da yayi...mlm yayi gyaran Murya had'e da cewa"dama nasan insha ALLAHU zakayi mafarki sbd maganin da aka shafa maka"sannan jiya banyi bacciba nayi istahara nagani "tabbas koma su wayene to Basu nemanka da alkhairi sai sharri"abinda nakeso dakai shine"kadage da addua bbu Rana bbu dare.sannan kayi hakuri dayin wani abu na auratayya da iyalinka sai bayan samun lafiyarka.inka fahimta mafarkinka iznane"Kuma ubangiji nasonka daya nuna maka...domin bbu tamtama dukda kana ahaka wani sharrin suke kullamaka..Allah yakaremu dg duk kan sharri da masu sharri...gaba d'aya sukace ameen.bayan mlm yasake bashi shawarwari"sannan yafita,shima nura wucewa yayi jikinsa asanyaye.hakan yaba Khadija dake zaune da Inna yelwa suna fira jefi jefi damar tashi ta shiga cikin d'akin. Yana nan azaune yanata tunanin wace iriyar zuciya su alh mudi keda ita"meye laifinsa?sbd yanuna shi Yana akan gsky baya zalinci.shine suka tsaneshi ,bacin Allah ne yaharamta zalincin...Yaya !Yaya!!harka tashi dg baccin ne?natashi ! yafad'a atakaice Yana mik'ewa tsaye"yace muje da maganin nan nasake wanka.saiki bani Wanda yace Ashe sau 3 arana.dato ta amsa .ta taimaka mishi yacire kayan jikinsa.khadija kiduba awayata ki kunna suratul bak'ara..da to amsa"bayan ta kunna suka wuce toilet... *Bayan sati 2* Jikin Yaya mahmod saidai ace alhmdllh! Amma har yanxun baya gani"yyinda mlm da Khadija dashi kansa Yaya mahmod din.sundage da addua da kulawa dashi sosai....gefe guda Kuma Abba da daddy da Yaya Kamal kullum saisunzo dubashi.yaya Yusuf ma yazo yayi kwana2 yakoma cike da damuwar halin da d'an uwanshi yake ciki" Hjy , Mama jummai,inno da anty had'e da y'an matan gidan duk sunzo sunganshi da jiki.kowa yabon k'ok'arin Khadija yakeyi akan kula da Mai irin wannan ciwo.sbd sai anyi hakuri andaure.bewar Allah har Rama tayi "hjy yanzun kuwa nauyin anty da Khadija takeyi"Koda sukazo sau d'aya sukayi mgn da Khadija data gaisheta ta amsa.mama jummai ita kanta yanzun tayi siranda anshiryu ta tausayawa Yaya mahmod akan halin dayake ciki..su ummi har kuka Saida suka sake Yi"Abba yace baza'a sake zuwa da kowaba.... B'angaren su alh mudi kuwa"duniya tadawo musu sabuwa"musammun ma alh Ayuba.sbd anfidda ibbi waje amishi aiki akansa.suna Egypt shida amintaccen yaron alh Ayuba.ayanzun haka sunci zab'e saura rantsarwa kawai da abasu office...shagali bbu Kama hannun yaro"suna bushasha da facaka da kud'i...kafin abasu office nasu... ************** Anty ce tsaye aharaban gidan"suna mgn da Yaya Abbas "sai abdallah tsaye agefensu Yana rik'e da khalifa.(inme karatu be mantaba abdallah k'anin Khadija da anty ta haifesu) Yaya Abbas yace"karki damu tunda inada rai zan rik'e abdallah tunda yamaidoshi yace bazai iyaba. Cikin k'unar rai anty tace"tsakanina da jafar Allah ya isa(baban su Khadija) wlh yaguji haduwarshi da Allah akan hakk'in yaransa.yanzun abdallan zai maido yace "bazai iya rikeshiba.kasan ko yanzun nayi k'ararsa Dole amasa hukunci. Mai tsanani.yaya Abbas yace" ah ah baza'ayi hakanba.ko alh mukhtar besaniba.nade share kawai sbd nasan wlh watarana sai jafar yayi kuka da hawayensa akan wofintar da rayuwar y'ayansa.sbd haka kishare da zancen.dg nan zamuje can inda kika Mana kwatancen saimu ganoshi.shima abdallah yaga y'ar uwarsa....cikin farinciki abdallah yace"lah zanga anty khadija? murmushi kawai anty tayi tace"eh zaka ganta.yanata murmushi yace"to.. abdallah k'anin Khadija ne tabashi 2yrs"yanzun 16 yrs gareshi.bayan sun Gama mgn anty ta karb'i khalifa sukuma suka fice ... Zaune hjy take a parlourn ta.tayi tagumi tana tunanin halin da mahmod yake ciki" kusan sati 3 kenan yanacikin wannan lalurar."aranta tana ganin laifinta abaya na nuna wa Khadija k'iyayya.ashe itace zata Mata Rana "yanzun inda ba'a yi aurensuba to waye zai kula dashi ?"tunda kharat ta nuna batayinsa... sallamar hjy rabice ta katse mata tunani"kallonta tayi ta amsa.tamkar race mekikazo yimun Agida?saikuma ta share kawai. Bayan sun gaisa"fuskar hjy Babu yabo bbu fallasa. tayi shiru tanajiran jin dame Kuma hjy rabi tazone yau? Zuge zip din hand bag nata hjy rabi tayi"ta fito da leda bak'a me daure da wani Abu aciki.ajiyewa gaban hjy hakeema tayi kafin tace". Gashi kayan saka ranar auren khairat ne. nanda wata 1 za'a sha biki insha Allah....✍️ Comments kawai guys🥰🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️39&40 .......Da ido kawai hjy hakeema takebin hjy rabi dashi"ak'asan ranta tsantsar mamaki ne aciki"Allah yasa alkhairi!iya abinda hjy ta fad'a kenan ta mik'e tashige cikin bedroom nata.sbd kukan bak'in ciki dake cinta"inbatayiba bazataji dad'i ba.. Tab'e baki hjy rabi tayi ta tashi ta fice dg parlourn.... Zaune Khadija take kan katifarsu"sai gyangyad'i takeyi.sbd batasamun isasshen lokaci sosai..yyinda Yaya mahmod na toilet Yana wanka"wayar Yaya mahmod dake gefenta tayi ringing"gabanta taji yafad'i sbd ganin number d'in *hajiyata* Rasa Yaya zatayi ma tayi har wayar ta tsink'e aka koma wani Kiran"badan tasoba ta d'aga cikin kirman jiki"hjy tafashe da kuka gwanin ban tausayi tace"mahmod kaji abinda rabi da y'arta suka Mana ko?rasa mezatace Khadija tayi "kafin tayi mgn hjy tacigaba da cewa"bacin maganganun data gayan masu d'aci"shine kana cikin wannan lalurar za'a saka bikin khairat nan da wata d'aya.kamutu koka rayu badamuwarta bace"sbd abin duniya...wlh mahmod kunyar Khadija da mamanta nakeyi akan abinda nayi abaya... k'arar knocking d'in k'ofar toilet da Yaya mahmod yayi"yasaka Khadija kashe wayar kawai.ta ajiye kan katifar da sauri ta nufi toilet d'in... bayan sun fito"tace Yaya hjy ta Kira kana wanka"kusan sau2 tona d'auka tafara mgn banaji sosai sai naji motsinka sainakashe... okay my khady kiramun ita to.dato ta amsa tana d'aukar wayar"bayan ta shiga ta mik'a mishi yakara akunnansa.sallama yamata"kafin yace"hjy kinkira banaji sosai"Amma yanzun inajinki.hjy ta shiga kora mishi bayani kamar yadda tayi ad'azun"ajiyar zuciya yasaki.kafin yace karki damu hjy Khadija bata rik'e kiba.amatsayin uwa kike agurinta.fatana kija anty ajikinki kuzauna lfy.batun mama rabi ki ajiyeshi gefe sbd *Kowa yasiyi rariya saita tafkamishi asarar ruwa* Banaso kina nuna Mata kindamu da abinda ta aikata"kibarta ai duniyace karkuma ki yanke zumunci da ita"ah ah kibarta kuciigaba da zumuncinku...insha Allah hjy sai anjima zansake Kira Allah yak'ara girma...janye wayar yyi sbd kin takashe. Ahankali yace"khadijaaaa!shiru bbu motsinta"murmushi yyi yace"hmmm wannan halin naki na burgeni my khady "sab'anin wasu matan na lik'e d miji suna bimishi kwaf a al'amurran rayuwarsa.sallamarta ta katse mishi tunaninsa"ya amsa had'e da cewa my khady hjy na gaidake tunda kingudu saikace wani abu za'a ce ta wayar...tana murmushi tace"Ina amsawa Yaya "bara nashafa maka Mai ko?ah ah bani nashafa da kaina khadija"meyasa bakaso namaka? my khady kinsan mlm yacemun naguji duk abinda zaisa nashiga wani yanayi(sha'awa)kibani kawai....itadai bata wani gane meyake nufiba.tajawo trolley d'in su ta fito da lotion d'insa .ta matsa kusadashi ta saka mishi ahannunsa.kafin ta zauna gefen sa"amamakinta saitaga Yana shafawa da lalube"tayi tagumi kawai"aranta tana tariyo maganganun hjy.tarasa meyasa taji dad'i da akace kharat wani zata aura ba Yaya mahmod ba.sannan ita kanta tayi mamakin butulci irin na hjy rabi da khairat.wato badan Allah sukeso Yaya mahmod ya aureta ba.... khadija karki gaji pls kayana kinjiko?"ahankali tace"aigasunan ma nafito dasu.tafada tana k'ok'arin mik'a mishi kayan..riga t-shirt da wando 3 quarter.ta taimaka mishi yasaka.yana Zama yace" wai Khadija wakike bawa wankinmu ne? sai yanzunma na tuna da wake Mana wanki?" Ai Yaya nice kemana...cike da mamaki had'e tsakanin ganin ki'marta yace" haba khadija ai wahalar saita Miki yawa ko? Ga hidima dani ga Mana wanki"na zata koma Kamal ke kaiwa ai.dg yanzun bazaki sake wankiba"to dama wane lokaci kikeyin wankin be? Shagwabe fuska tayi had'e da cewa nidai dan Allah kabarshi namana tunda bawani Mai yawa bane dan Allah..tunda sai in kana baccin safe nake wankemana."ke Kuma saiki hana naki idon baccin ko?to ai Yaya zansamu ladane ko?my khady haka kike dama? Allah yayimiki albarka Ina alfahari dake amatsayin matata.nagode Yayana"Yana murmushi yace"matso kusada dani nabaki tukwaicin farin cikin dakika sani ayanzun.d'an Jim tayi ,katin ta tashi ta matso kusada shi"janyota jikinsa yayi ya rungumeta sosai"kafin yace"Allah yabani lfy my khady na Miki alk'awari d'aukar karatun abdallah insha ALLAHU...sosai khadija ta rungumesa tana sabbatun godiya.nagode sosai Yayana"wlh kullum burina na inganta rayuwar abdallah sbd abbanmu baya sonmu... tafad'a tana sakin kuka.ah ah my khady karmuyi karmuyi haka dake Mana"addua zamuyi mishi kinjiko"dukda banga abdallah ba"amma dasukazo kwanaki naji muryansa, kuma d'an uwankine naji inajinsa tamkar salim..sbd haka karkidamu hakan nacikin jarabawarmu kinjiko my khady?"gyara kanta tayi akirjinsa tace"naji Yaya zanyi yanda kakeso"fatana Allah yabaka lfy"Yana shafa bayanta yace"ameen my khady... **************** Rayuwa haka tacigaba da tafiya a family d'in su Yaya mahmod"kowa burinsa samun lafiyar Yaya mahmod.amma jidai suke shiru"shikansa Yaya mahmod Yama cire Rai da samun lfy...ayanzun haka watansa na 2kenan Yana cikin lalurar" gaba d'aya hankalinsa atashe yake sbd nura ya kirashi jiya"yasanar mishi ibbi yadawo dg igypt yasami lfy"yad'ora dg inda yatsaya gurin shashanci..."bbu wani zancen kamashi amishi hukunci.hakan ba k'aramin haushi da b'acin rai Yaya mahmod yashigaba.sbd ko sati 2 da suka wuce dayasami labarin an rantsar dasu Alh mudi,anbasu office bedamuba.sbd yasan watarana gsky zatayi halinta..gaba d'aya yaji yatsani wasu acikin mutanan Nigeria sbd rashin adalcinsu"sannan tashin hankalinsa"kada ibbi yasake kaima zainab farmaki.koda hakan yafaru yasan bbu abinda hukuma zatayi.sbd bbu wani tsayayye ko jajurtacce dazai tsaya a lamarin...gaba d'aya jiya da yau Khadija ta rasa gane kanshi.data mishi mgn saiyamata banza ko tsawa.hakan yasa tashiga damuwa"saima tarik'a zargin kodan sbd gobe ake d'aura auren khairat ne shiyasa yake Mata haka... Da misalin karfe 9:30 na dare Khadija na k'ok'arin yin addua ta kwanta gefensa"sbd itama duktashareshi.nikuwa nace kishine. Khadija fushinme kikeyi dani?gaba d'aya kinshareni kokema kingaji da zama dani ne?"hmmmm!amma nimena yimaka duk yau kaketa mun tsawa?saikaga laifina Dan na kaucewa abinda za'a hantareni.sau 3 yau inamaka mgn kana sharewa... tafad'a tana sakin kuka....yah salam!Khadija meyayi zafi haka?dan Allah kibarni naji da damuwata.karki sake kuka"kukanki natadan hankali... yafad'a Yana matsowa kusada ita Yana lalubenta.ni karabu dani!kinaso nayi fushi dake?shiru kawai tayi tana share hawayenta.bata auneba tajita ya rungumota.tasaki ajiyar zuciya.rarrashinta ya hauyi.saigashi harda murmushin ta suka fad'a duniyar bacci... Washe gari da misalin karfe 11 na safe aka d'aura auren khairat da Jamil..yyinda hjy hakeema bataje Gurin bikiba"dg ita harsu ummi.duk event din da akayi basujeba.anyi kamu ,dinner mother's day....haka da marece akadauki kharat aka Kai anguwar G R A....gida abinda ke gida nagani na fad'a.kowa yaba gidan yakeyi"hjy rabi jinta take tamkar a ajanna take sbd murnar y'arta tasamu duniya... Bayan kowa yawatse"Jamil ya iso gidan.shi d'aya bbu wasu abokansa"hakan bedami khairat ba"bayan sunci sunsha.suka Yi wanka batare da gabatar da nafila ba Jamil ya afkawa khairat..... Bak'aramin azab'a Jamil yabawa kharat ba.bbu wani rarrashi ko nuna tausayi yake gudanar da komai.tayi kuka da ihu bbu iyaka.saida yasamu gamsuwa yabarta.ko yatsa bata iya d'agawa"batare daya kalli inda takeba ,yawuce toilet yawatso ruwa ya tsarkake jikinsa yafito.kallonta yyi sbd jin shashshekar kukan ta"tab'e baki yyi had'e da cewa inma Zaki dayaye ki dayaye wlh "sbd Zan k'ara nasafe in Allah yakaimu.dole na mori sadakina wlh bazanyi asaraba"kitashi kije kiyi wanka ga ruwa can na had'a Miki..ahankali ta d'ago kanta ta dubesa"Yana tsaye d'aure da towel ak'ugunsa.yanzun Jamil da abinda zaka sakamun dashi kenan?bazakaji dad'i nakamaka budurcinaba ,ka rarrasheni kabani kulawa kamar yadda kowane ango kebawa amaryasa a first night nasu...Kinga inbazaki iya tashiga nakaiki toilet kawai"banida lokacin tsayawa shirmen wani tarairayar mace.indai kina biyamun buk'ata Zaki samu komai waja waja agidan nan.amma hakan shirme nad'aukesa gara naje office Gurin neman kud'ina.inafatan karki koma mun wannan korafin banzan...mamaki sosai Jamil yabawa kharat.tasaki k'arar azaba"hakan yasa yasureta bbukomai ajikinta yadireta acikin bathtub"tana ihu da komai"yadinga gasata sosai"kusan sau3 Yana canza Mata ruwan zafi.sbd kuka har muryarta ta dusashe.yana tsaki yace"kindamu mutane da uban raki ragguwa dake kawai. saiki Ida wankan kokuma ki kwana aciki"nidai tunda nagasa Gurin hutuna kekika sani...bejira cewartaba yabar toilet d'in.saida Tasha kuka sosai tukum"tayi wanka tana mishi Allah ya isah...lokacin data fito haryama kwanta.da d'ingishi takeyin komai sbd haryanzun Gurin azabar zafi yakemata..kayan bacci tasaka ta kwanta gefensa... Washe gari da kuka ta farka sbd jin Jamil samanta"Yana tumur musarta.tana k'ok'arin turesa"amma tamkar zugashi takeyi.cikin buk'atuwa yace"ina dg cikin maza masu buk'ata Koda yaushe"inma zaki zama jaruma gara kizama wlh.nidai banida ra'ayin Mata 2 "Kuma ni ba mazinaci bane.sbd haka kullum sainayi sa 4 "ak'aramin takadiri..meyasa baka sanarmun ba tuni?dariyar rainin hankali yayi kafin yace"ainazata Zaki jure ne sbd naganki lashi money ce ke....rokarsa tafarayi sbd zafin datakeji"Amma yamata banza saida yabiya bukatarsa.saigashi har suma Saida tayi.bayan yataimaka Mata ta farka yace"kishirya na dare wlh..Yana fad'in hakan ya wuce toilet. Tana kuka ta Kira hjy rabi"ko gaisawa basuyiba tafasaki kuka"hjy rabi tace" lfiyarki ?mama wlh Jamil mugune azzalimi! subahanallahi wani abu yamiki ne?banason hakafa ,farawa da ita Zaki Fara kamun k'orafi"cikin kuka tasanarmata. Tsaki mama rabi tayi had'e da cewa tobasai ki nemi maganiba ,kikuma gasa kanki"dama tunda andurka miki kayan mata dole ki ji ajikinki.kibi komai ahankali banason rashin hakuri"tunda ba wani abu yamikiba.ki kula kinjiko?duk yadda zakiyi ki had'a dubu dari 5 abiya bashin damukaci namiki siyayya"to kawai khairat tace takashe wayar sbd haushi.da k'yar tasamu tayi wanka ta kwanta bayan tayi sallah.sai Gurin 9:30 yatasheta tayi break fast ankawo dg gidansu Jamil din. Bayan sun gama break"yadubeta yace"mekike buk'ata ne?inaso kabani kud'i Zan biya kud'in d'inkuna na na biki"bece komaiba"yawuce d'akinsa"bbu jumawa yafito da jaka me uban kud'i"ya ajiye gabanta had'e da cewa tad'ibi konawa take buk'ata.dubu dari biyar ta d'auka "kafin yace"zan wuce office ni"kallonsa tayi tana yatsina fuska tace" amma baka d'auki hutubane?murmushi yyi kafin yace mu aikinmu ba'a d'aukar hutu"kigodewa Allah daban d'auki hutunba"da aknki zai k'are.uffan batace mishiba yafice abinsa... *Bayan wata 1* Rayuwar khairat agidan Jamil"komai na more rayuwa akwai"ta watsa sutura takece raini ta shiga motar datakeso"saidai tayi rama sai uban haske da dayi"jarabar Jamil kuwa har yanzun takasa sabawa"sannan baya Bata wata kulawa"inyafita tun 9na safe bedawo sai10 nadare"zuwa 12 nadare. zaifara tumurmusarta sai yadda hali yabada zai k'yaleta. Hakan nadamunta dg ita har hjy rabi"sannan gashi tafara rashin lfy ta lura kamar cikine da ita... Zaune suke a dining area suna break fast"tafara kwara amai"wani mugun kallo Jamil yabita dashi"kafin yace"kije ki wanke jikinki muje asibiti inma cikine cireshi za'a yi sbd banshirya haihuwa yanzunba akan me?dg zuwa sai ciki"wato nagane kina bak'in ciki na huta da jikinki ko?to wlh summa tallahi ciresa za'a yi indai shine....✍️ Nagaji wlh Kuma banajin dad'i..🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️ 41&42 ......Abinda bazai tab'a yuyuwa ba kenan! khairat ta fad'a ahasale tana jifansa da wani irin kallo.kafin tace"nikaina banida burin Tara yara da yawa"atsarina yara 3 zanyi suma sbd mahaifiyata naso tunda nikad'ai iyayena suka mallaka.kaga kuwa bbu maganar zubar da ciki indai shine. Mahaifiyata burinta taga d'ana ko y'ata....kingama tatsuniyar?"yafad'a Yana tashi tsaye yatunkarota"cikin b'acin rai yace"mahaifiyarki bata Isa tasani ko hanani abinda naga damaba.ayanzun ta k'arfi zamuje asibiti inhar shine azubar dashi "sbd bana buk'atar sa.inkin Isa ki hana faruwar hakan" fashewa da kuka khairat tayi"tace wlh bantab'a zaton haka kake da mugun haliba!dabazan aurekaba"hhhhhhhh bakiga komaiba a halina sai anan gaba"natabbata saikinyi nadamar datafi haka wlh.yana fad'in hakan yafinciki hannunta suka shige bedroom d'inta.da tsiya yasata ta wanke jikinta "tasaka mayafi suka nufi asibiti... Gwajin farko doctor yatabbat tanada ciki na sati 3"Jamil yace za'a iya zubar dashi doctor? Doctor yace"subahanallahi muba ma zubar da ciki anan"sannan Yana a sperm d'insa bezama jiniba"wasu k'wayoyi zatasha shikenan zai fita....uffan kharat bataceba tana sauraronsu har Dr yagama bayaninsa.jamil yadubeta yace".tashi muje"batace komai ba tabishi suka fice"a reception yace ta zauna ta jirashi"hakan kuwa yayiwa khairat dad'i.yana b'acewa ganinta da sauri ta tashi ta fice... Cikin sa'a tasami adaidaita "tasanar mishi anguwar su bayan tashiga. Bayan ta sauka tasallameshi ta shiga cikin gida. Hjy rabi da abban kharat na tsaye da alama rakkiya ta mishi zai fita "saiga khairat kamar anjehota"tasaki kuka had'e da fad'awa jikin mama tace wlh nagama Zama da jamil.baya Sona sai azabatar Dani yakeyi"yanzunma gudowa nayi dg asibiti yasaka azubar min da ciki na sati 3....Inna lillahi wa inna ilaihir raju'un! Hjy rabi da abban suka fad'a atare.abba cikin b'acin rai yace"dama ni kwata kwata yaron nan be kwantamunba.kece kika nace rabi sbd son abin duniya naki.to ga abinda yasaka mana dashi.ke kad'ai muka mallaka"zamuso muga y'a'yan ki"sbd haka saidai in kurabu akan azubba cikin nan wlh.abba yafad'a cikin b'acin rai.hjy rabi k'asa cewa komai tayi sbd jikinta yayi mugun sanyi.khairai kuwa kuka taitayi.abba yaja tsaki had'e da cewa Nina fita ko yazo karki bishi sai yayi mgn Dani tukum.bejira cewar suba yafice dg gida... Jikin hjy rabi asansaye tace wa khairat ta wuce ciki ta kwanta "in kuluwa Mai aiki tagama aikace aikace zata yimata abun marmari... Jamil kuwa lokacin dayaga bega kharat ba"ransa yabashi guduwa tayi"hakan yasa yatura mata text message kamar haka.... *wlh inma guduwa kikayi zubardashi bbu fashi "Kuma agabansu su iyayen naki zanmiki dukan dazai zube.kafin nabaki saki 3.banza wawiya y'ar gidan matsiyata masu kwad'ayi*... Da misalin k'arfe 2:30 na rana"khairat na zaune kan kujera tana cin alalan wake "tajawo wayarta da nufin ta shiga what's app"taci Karo da text message d'in Jamil...wasu hawaye masu zafi suka wanke Mata fuska.afili tace iya sanina Jamil banmaka komaiba arayuwa !Amma zaka sakamun da haka harda iyayena.kai tir da auren me kud'i indai haka yake.natabba inyaya mahmod ne bazaimun hakaba.tunda na auri Jamil banyi wani farinciki ba sai nasamun dukiya..kewai lfy kike surutu ke d'aya?cewar hjy rabi dake k'ok'arin zama kan kujera.cikin kuka khairat tace"Jamil ne yaturo sak'o nacin mutunci da zagi hardaku.... sbd yana d'an iska!me yace to?karantawa mata message d'in tayi.hjy rabi tasaki salati tana cewa anyi matsiyacin yaro...hmmm komenene mama bakece kikajaba"Ina rayuwa da hariki tunda akayi auren nan banji dad'i da kwanciyar hankali ba.na tabbatar inda Yaya mahmod ne bazaimun hakaba...gaba d'aya sbd kunya kasa cewa komai hjy rabi tayi.saima ta fad'a tunanin abinda suka aikawata y'ar uwarta nacin fuska.yanzun ta tabbatar in hjy hakeema taji saitamusu dariya.sbd rabanta da hjy hakimah kusan wata d'aya kenan.ko biki batazoba da gidan khairat duk batajeba. Ajiye alalan tayi ta tashi ta wuce d'akin mama tasaki kukan bak'in ciki. *Maharkurci mawadaci* Zaune Khadija take agefen katifarsu"Yaya mahmod yayi matashin kai da cinyarta"idanunsa alumshe da alama bacci yad'aukesa.sbd Khadija takira sunanshi sau2 taji shiru. Tunani takeyi aranta"jiyafa mlm yagama yiwa Yaya Mahmoud saukar alk'ur'ani Mai girma da rubucemishi shi"Yana wankewa da zamzam da ganyen magarya abashi yasha"yakuma shafawa idanunsa... Yaya mahmod kuwa baccin daya jashi acikin 5 minit"yayi mafarki gashinan shida Khadija acikin wani lambu"suna sanye da fararen Kaya ajikinsu.agefensu kuma yara ne 3"maza 2 mace 1suna zagaye dasu.yadubi Khadija yace alhmdllh my khady duk Ina ganinku da idanunawa na....hakan tsab acikin kunnan Khadija da sauri ta dubesa taga still idonsa arufe bakinsa na motsi...zumbur yatashi zaune Yana k'arewa d'akin kallo Yana murza idanunsa sa. Khadija ta dubesa cike da mamaki da al'ajabi tace.... B'angaren kharat kuwa da misalin k'arfe 8:30 na dare Jamil yayi parking akofar gidan su"bbu neman izini yatura kansa acikin get d'in gidan.get man bece komaiba sbd yasan shine mijin khairat. Awaiting parlour yashiga bbu ko sallama"fuskarsa ahad'e.cike da mamaki Abba da mama rabi kebinsa da kallo"Rai b'ace Abba yace"kaiiiiiiii!lfy zaka shigo Mana tamkar gidanka bbu ko sallama sbd jahilci kome? Cikin isgili yace duk yadda kazata to kad'auka hakane.ina y'arku take?"nazo ne da kaina na zubar da cikin agabanku nakuma sallameta.kafin taga baya tasami wani Mai kud'i ta aura kobbu komai nasan namaida ita K'aramar bazawara"Kuma ke uwarta bakin samu kud'in dakike kiranta ta waya ta aikomiki dasuba. Cikin fad'uwar gaba hjy rabi tace"sharri zakamun Kai d'an iska ammaka Rana kayiwa mutane dare...karki koma zagina"agidana inada CTV camera" komai da komai Ina gani... sannan....fitarmun dg gida kafin ranka yab'aci.abba yafad'a cikin fushi"sbd Jamil yakaishi mak'ura.zanfita Amma saina zubar da cikina dake jikin y'arku...Yana fad'in hakan yayi k'ok'arin shiga wani d'aki.hakan yasa Abba mikewa. Tsaye yanamishi tsawa "besaurareshi ba...da sauri mama ta fito ta k'walawa Mai gadi kira.aikuwa asukwane yayo iso da sandarsa a hannu"alokacin Kuma kharat na d'aki tana bacci taji Jamil ya wanketa da wani gigitaccen mari"tasaki k'ara arud'e ta farka taganshi agabanta...adedenan Abba yashigo d'akin Yana cewa"Kai wane irin matsiyacin yaro ne Wai?ka Isa kashigo mun gida kagayan mgn kadoki y'ata harka fita lfy bazai yuyuba.koda kaganni a dattijo lokacin kuruciyata banajin mgn.abba na fad'in hakan ya fisgo hannun Jamil ya wankeshi da Mari Mai Rai da lafiya.afusace Jamil yad'ago da nufin yacakumi Abba "megadi yabuga mishi sanda atsakar baya"yasaki k'arar azaba.abba najan tsaki yace fitomun dashi anan parlour.dole police suka mashi"Banga wanda ya Isa yazo har gidana yacimun zarafi nida iyalina.yana fad'in hakan suka fito parlour baki dayansu.mai gadi yasaka rawaninsa yad'aure wa Jamil hannuwa.abba yakira police yamusu bayani atak'aice"kafin yadubi Mai gadi yace"jashi ku tsaya a bakin get.sai huci Jamil keyi sbd yatsorata betab'a zaton haka zai faruba Aida ta lalama yazomusu "bayan yazubar da cikin saiya saketa.jansa yyi har bakin get. Kharat na gefe na kukan nadamar sanin Jamil"yanzun da babanta ba jarumi bane"Jamil zai iya dukansa kenan? Abba yadubi mama cikin b'acin rai yace"rabi duk abinda yaron nan yafad'a nasan zaki aikata"sbd nasan halin ki nason abin duniya"ga abinda yakaiku.kinzubar Mana da mutunci da k'ima a idon yaro akan mugun kwad'ayinki"bbu nasihar dabanmiki ba akan kibari ta auri mahmod "yaron y'ar uwarki"inada yak'inin ko bayan ranmu zai kula da ita.amma saikikace ai bayada lafiya bazata aureshiba.haka Allah yak'addara saita aure matsiyacin yaron nan.aigashi nan abinda yabiyo baya.inzama ishara gareki ruwanki! inkuma zaki d'ora dg inda kika tsaya damuwarki...iya nan yatsaya yaji jiniyar motar police hakan yasa yafita waje.. Jikin hjy rabi yyi sanyi"gaba d'aya nadama da Dana sanice aranta.ta dubi kharat saikuka takeyi"cike da tausayawa tace"kiyi hakuri khairat komai yafaru nice silar komai.uffan kharat batace ba ta nufi d'aki da gudu. Abakin get kuwa saida"Jamil yarubutawa kharat sakinta sannan aka wuce dashi police station.akan da safe Abba zaizo.bayan yasanar musu abinda Jamil yazo yamusu harda dukan kharat dason b'arar Mata da cikin sati 3.tun anan suka bawa Jamil rashin gsky sbd yataka doka.na zuwa har gidan mutum Kuma surikinsa yayi wannan rashin mutuncin.hakan yasa suka tafi dashi station...Da zumar da safe Abba zaije police station azuba mgn.. Cikin Isa alh mudi yafito dg cikin motarsa da aka bud'e mishi yafito"Yana wani baza malun malun..alh Ayuba yabiyo bayansa da sauran yaransa zasu shiga wani keb'antaccen guri da alama meeting zasuji".bayan shigarsu ibbi ma driver nashi yayi parking"ahankali yabud'e k'ofar motar" Yana zaune atsakkiyar y'an matansa su biyu(karuwai)yawanku cikin shigar k'ananun Kaya"yadad'e da eye glass black"Yana wani basarwa tamkar mace yafito yabar y'an matan acikin motar" Abokansa su 2 dasuke tare dashi sbd abin hannunsa"suka biyoshi suna wasashi da kod'ashi had'e da fasa mishi Kai"suka nufi gurin taron...alh mudi na tsaye Yana brocal d'in turancinsa"Yana ta sakar musu k'arya da musu alk'awarirrika zaiyi kaza da kaza...yaji tamkar anwatsa mishi yaji a ido.da sauri yasaka hannunsa Yana murzawa" Shiru yyi sbd ganin duhu duhu a idonsa.ihu yasaki had'e da cewa meyake faruwa jama'a duhu nake gani?" arikice alh Ayuba yadubesa Yana k'ok'arin mgn yaji abinda alh mudi yaji a idanunsa....ihu yasaki Yana murza idanunsa..acikin wasu mintina Gurin yakaure da hayaniyar kace nace"gaba d'aya yaran alh mudi sunyi k'ok'arin sanin meyafaru dasu su duka duk sunzube akan Basu gani.hankali tashe ibbi yanufi securities d'in gurin yasaka suka tsaida hayaniyar da akeyi awajan. Alh Ayuba nata zunduma ihu Yana Kiran ibbi"dacewa wlh baya ganin kumai.alh mudi kuwa tsabar tashin hankali suma yayi.hakan yasa akayi asibiti dasu.anan Kuma Nura yasami labarin komai"yyi vedio yyi rubutu bayan yayiwa wasu da abun suka faru agabansu tambayayi..saidai Kuma hankalinsana Gurin abokinsa.yana tunanin inhar mahmod ya warke to tabbas asiri kenan sukayimishi...da wannan tunanin yashige mota yanufi gidan mlm na Allah. Khadija ta dubesa cike da mamaki da al'ajabi tace"....✍️🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Hjy rahama bichi banida bakin Miki godiya sbd kince dan Allah kikayi nagode k'warai da karamcinki agareni👍💔🥰🙏🏻 Allah yabar mutum da masoyinsa Ina alfahari dake acikin fans nawa.wannan page nakine kyauta sbd ke akayisa.💃💃 My fans kugodemata da fatan alkhairi 🅿️43&44 Tace"Yaya mafarki nake ko gaske?in idanuna basumin karyaba "ka warke kana gani ko?"wani tattausan murmushi yasaki yana kallonta yace Ina ganinki my khady na.yafada Yana d'aga hannunsa sa ma Yana yiwa Allah godiya.... amamakinsa saiyaga Khadija ta zube k'asa ta kalli gabas" tayi sujjada tana godewa Allah"Yana zaune Yana kallon ta cikin so da tsantsar k'aunarta.mikewa tsaye tayi ta d'aga hannuwanta sama tace" *Alhmdllh bi ni'imatil lahi tamatis salihati* Yah Allah ka k'ara tsaremun Yayana...wani farin ciki da son Khadija yaya mahmod yaji ya nunku aransa.tashi tsaye yyi ya rungumota ta baya"ya aza kansa akafad'arta"yyinda yasaka hannuwansa yazage cikinta dasu"cikin wata muryar dabatasanshi da itaba yace"my sweet khady ILOVE U so much.. yafad'a Yana sinsinar wuyanta zuwa baby face nata.wani yarrrrrrr!taji ajikinta yayinda k'asan ranta take mamakin yau yafurta mata kalmar yanasonta"kodai sbd tazauna dashine yakesonta?my khady nakamu da sonkine ranar da tsawar ruwan sama ta tsoratamun ke kika fad'omin ajiki tun aranar"yafad'a tamkar yasan metake tunani aranta"sake matseta yayi ajikinsa cikin cool voice yace"say something pls!banason shirunki my khady sonake yanzun muje gida mubasu surprise ko?ummm to cikani nasaka hijab nawa sai muje"cikin kwaikwayon muryarta yace"um um saikin fad'a mun kema kina Sona ko haryanxun bakya Sona? murmushi tayi tana rufe fuskarta da tafin hannunta.juyowa yyi da ita gabansa yanata kallonta.wani tausayinta yakamashi"dukda abaya becika yawan ganinta bbu hijabi ko bbu mayafi"amma kallo d'aya yamata yasan tayi Rama sosai"Kuma duk yasan sbd wahalar kula dashine.my khadi kibude idanunki Mana"inma bakya Sona ni Ina sonki.yakamata ki gane hakan ta nuna tsantsar kishinki danakeyi"auwal shine mutum na farko Dana Fara kishinsa araina Dana ganku atare... Namishi warning akan muddin ba mgn bama. ko kallonki yakomayi"zancire saninsa amatsayin muna makwabtaka saiya k'are rayuwarsa a freezing...hakan yasa inya ganki baya Miki mgn saima yad'auke kansa kamar yadda kika fad'a. Tahir dukda ummi zai aura Abba yabashi ita akan dukan danamishi akanki.haryanzun Khadija Inna ganshi inajin kishinsa"dan Allah Khadija inada zafin kishi sosai kikiyaye abinda zaidinga tadominshi kinji ko?" Ahankali tace"ilove u too!sake matseta yayi ajikinsa Yana murmushi yace"Kinga yau zancika alk'awarin mu nazan baki ajiyar baby ko? "shiru kawai tayi kanta akan kirjinsa"hannuwanta ta zagaje abayansa"sunajin wani irin farin ciki"my khady kunyar nan taki tayi yawa d'ago kanki ki kalleni pls"tana murmushi ta dag'o kanta idanunta arufe"fuskarsu yahad'e da Karan hancinsu Yana gogamata anata hancin.kafin yahad'e bakinsu guri d'aya"bata mishi musuba tabarshi"Yana kissing nata sosai"bata auneba taji yayi sama da ita sun zube akan katifarsu"yamirgino yadawo samanta Yana kissing nata besaki bakinta ba.gaba d'aya yafara yamutsarta cikin wani shauk'i na farin ciki da k'aunar juna"yyinda khady ke atsorace Amma Bata mishi musuba sbd tasan beson haka.yana k'ok'arin cire mata rigar atamfar dake jikinta"yaji sallamar nura Yana musu knocking.da sauri yad'agata Yana gyara rigar jikinsa"yyinda idanunsa harsun sauya kala ,yanufi k'ofar net sbd yazare sakatar da Khadija tasaka. Khadija kuwa hijab nata tayi saurin d'auka ta saka. Yaya mahmod na bud'e k'ofar sukayi ido hudu da nura"my man Allah yasa abinda nake zato gsky ne? murmushi Yaya mahmod yasaki yafad'a jikin Nura Yana cewa" tabbas Allah baya bacci Kuma baya zalinci abokina" Nura yace"alhmdllh mungodewa Allah zancen danake maka yanzun su alh mudi da Ayuba sun makance.yafada Yana sakin Yaya mahmod had'e da kora mishi bayanin komai da komai...Khadija tace Alhmdllh tun anan duniya saisunga k'arshensu.sai asannan nura yalura da Khadija Yana murmushi yace"congratulations Mrs mahmod"naga bakinki yak'i rufuwa fa sbd farin ciki.yaya mahmod na dariya yace"to yasan ranka ne? Party ma zata had'amun ko my khady?tana murmushi tace"eh" Nura yace"kaga banasan wani aja zance gobe kazo office Dole mubuga jarida asan kosu suwaye su.yaya mahmod na k'ok'arin mgn mlm yayi sallama.fuska asake yashigo d'akin Yana cewa alhmdllh mahmod kasami lfy"Yaya mahmod yace"wlh kuwa mlm! nagode k'warai sbd Kaine sanadi..mlm na murmushi yace madallah yanzun zaku tafi gidan kosai gobe? Khadija tayi saurin cewa yanzun zamu tafi mlm.nura na dariya yace mlm madam bataso sumayi la'asar anan.mlm na murmushi yace"bbu damuwa zanzo gidan insha Allah. Atare suka fito bayan sunyiwa Inna yelwa sallama"sukabar komai ad'akin da nufin in Kamal yazo zai daukarmusu.motar Nura suka shiga"back sit khadija ta nufa ta shiga "Yaya mahmod nak'ok'arin shiga back sit d'in"nura yadakatar dashi da cewa kaga malam guduwa zatayine dabazaka iya Zama front sit ba?"kashe mishi ido 1 Yaya mahmod yayi had'e da cewa ai banaso nayi nesa da farin cikina....itada khadija kunya dukta kamata batace dai komaiba.nura na dariya yace"d'an iska kawai.shiga yyi Yana cewa y'an iska 2 dai...bayan sun hau kan titi nura yace bazai yuyuba wlh kumaidani driver naku gsky"Yaya mahmod na murmushi ya aza hannunsa akan na khadija Yana murzawa yace"kaima saikazo kayi wata budurwar tunda taka mahaifinta yamata auren gida.hmmmm !kaidai bari abokina wlh"hakan nan nake zaune bbu wata budurwa danake da ita"masu kawo kansu Kuma basuminba. Ga ma yarinyar danaga tayi hankalin nan "inaso namata mgn wlh inajin nauyi...tsaki Yaya mahmod yaja yatab'e baki had'e da cewa Banga macen data Isa naji nauyin mata mgn ba wlh.nura na dariya yace"Fadi gsky dai mlm....Yaya mahmod yace"wacece ita?" Wlh zainab d'in gidanku ce abokina kashigar dani koke Khadija kimun campaign pls....dariya sosai Yaya mahmod yakece da ita.kafin yace Wai zainab d'in ce kemaka kwarjini?"to kad'auka kasameta insha Allah"Kuma wlh Dole ka girmamani indai tazama taka.nura na dariya yace"to shikenan babban yaya.sai asannan Khadija tayi dariya.my khady dariyar me kike Mana nida abokina?um um nidai badaku nakeba"kansa yamatsa kusada kunnanta Murya can k'asa yace"zakiyi dariya Mai dalili anjima yarinya...ehemmmm!bafa kukad'ai bane"nura yafad'a Yana horn "baba Mai gadi yabud'e get suka shiga cikin gidan..atare suka fito dg cikin motar"bilkisu take k'ok'arin shiga part d'insu hjy ta hangosu"kallon Yaya mahmoud tayi taga Yana tafiya batare da anrikeshiba....yeeeeeeeeee!wlh Yaya mahmod idonsa yabud'e"tafad'a cikin ihu"Yaya mahmod na murmushi yace"auta badai hankaliba naso ace hjy ta tafara jin labarin na warke.nura yace "ai yanzun kowama yaji...kafin yarufe Baki saiga hafsat ,ummi,Maryam,zee duk sunfito da gudu dasu salim"hjy da anty suka fito suma sbd su tabbar da maganar bilkisu... fad'awa jikin Khadija da Yaya mahmod sukayi.suna ihun farin ciki.yaya nura yarungume hannayensa akirji yanata kallon su"musammun ma zee dako d'ankwali bbu akanta.duk inda tayi idonsa akanta"Yaya mahmod na murmushi yace"my khady pls kisaka su cikani karsu kayar Miki Dani abarki da wata jinyar.gaba dayansu murmushi suka yi sbd mamakin kalaman sa"dan sunsan abaya bbu yaron daya Isa ko dariyarsa yagani...sakinsa sukayi ya wuce wurinsu hjy da anty.yayinda su ummi da Maryam suka lura da nura"atare sukace Yaya Nura Ina wuni?"sai asannan zee ta juyo da nufin tagaidashi itama. taga gaba d'aya yamaida attention d'in sa akanta..kunya sosai taji , musammun da bbu d'an kwali akanta"Ina wuni Yaya Nura? tafad'a tana k'ok'arin barin wurin sbd ganinsu ummi sunbi bayan Khadija. Hjy zainab manyan gari"ainazata bakima sanniba"kanta ak'asa tace"yaza'ayi nace bansan babban aminin Yayana ba.hakane Kam"yanzun kinaso nima nazama yayanki?kanta ak'asa tace"eh"to gashi kisamun number ki ko"yafad'a Yana mik'o Mata wayarsa"ta karb'a tasaka mishi"d'agowa tayi tana k'ok'arin mik'a mishi wayar suka had'a ido"cikin jin kunya ta kawar da kanta"karb'a yyi Yana cewa muje ciki to"da gudu ta juya ta barshi anan Gurin....shiru kawai yyi Yana tunanin meye ma'anar gudunta to? Saman motarsa yahau yafad'a tunani... Yaya mahmod kuwa hjy bbu kunya ta rungumesa"cike da alkunya anty tace"alhmdllh mahmod idanuwa sun bud'e Allah yakyauta gaba"Yana sakin hjy yace ameen anty"Ina khalifa?tana murmushi tace"bacci yakeyi dg hakan ta juya ta koma ciki... adedenan inno da mama jummai suka iso sbd bilkisu take suma da gudu tasanar musu..suna gaisawa dasu inno Khadija dasu ummi suka iso gurin.hjy na murmushi ta dubi Khadija tace"tace Khadija Ina tayaki murna mijinki yasami lfy"cike da kunya had'e da mamakinta Khadija tayi murmushi had'e da cewa nagode hjy.inno ce tace"mushiga cikin parlourn Mana antsaya haka atsaye ai bbu dad'i. Juyowa Yaya mahmod yayi yadubi Khadija dake tsakkiyar su ummi"bbu kunya yace"zomuje my khady! yafad'a Yana mik'o Mata hannunsa.su ummi sukayi murmushi"su hjy ma da mama jummai murmushin sukayi suna shiga ciki.hakan yasa Khadija matsowa kusada dashi"cike da shagwaba tace"shine saikayita yin abinda zanji kunya"hannunta yakama Yana cewa ba yanzun zakiji kunyarba sai zuwa gobe tukum"muje ciki.ajere suka shiga" duk wasu na zaune a kan kujera"kan 2 seeter suka zauna.hjy bakinta yak'i rufuwa"ta dubi ummi da Maryam tace maza kudauki key kuje kugyara mishi d'akinsa. kafin suci abinci"naga 3:30 pm tayi sai suyi sallar la'asar..cikin zumudi suka tashi suka fice"yyinda hafsat hankalinta nakan waya tana chat da gwaninta sai smile takeyi"can ta d'ago kanta suka had'a ido da hjy.cikin jin kunya tayi murmushi"hjy tace nasan kinma sanarwa Yusuf ko?kan hafsat ak'asa tace"eh yace gobe zai iso insha ALLAH.hjy tace to ALLAH yakawoshi lfy"tashi kije dining area ki hadomusu abinci"ko can zakujene?hjy ta fad'a tana kallon Yaya mahmoud tana tashi sbd tabarsu su sake. Yaya mahmod yace" eh hjy" Su mama jummai suma tashi sukayi suka fita"parlourn yarage dg ita sai Yaya mahmod.hannunta yakama Yana mik'ar da ita tsaye yace"muje muci abinci saikije part d'in anty kafin nadawo dg masjid"konatafi dake ne?dag'e kafad'ar ta tayi"cikin shagwaba tace" um um bazan bikaba "idan natafi sai safe kaida ganina.. murmushi kawai yyi Yana hararar hafsat daketa kallonsu cike da burgewa.hakan yasa hafsat yin murmushi tace ga abincinku Yaya ninama fita.batajira cewarsuba ta fice. Zama sukayi"atare suka faracin abinci"yabata tabashi a plate guda har suka gama"kallonta yyi Yana goge Mata Baki yace"muje narakaki sashen anty saina wuce masjid"uhumm!nidai dakaina zanje"murmushi yyi yatashi tsaye"itama ta tashi suka sakko dg dining area d'in"Murya can k'asa yace"kije da anjima zanzo na d'aukekine...Yana fad'in hakan yajuya ya fice"ita Kuma ta nufi part d'in anty... b'angaren su Jamil kuwa...✍️🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️ 45&46 ....... B'angaren Jamil kuwa"Koda akaje station basuyi mishi komaiba. sbd yamusu alk'awarin zai basu y'an canji"fargabansa guda, cikin dake jikin kharat! yatabbatar muddin ba'a cire cikin nan ba. da matsala sbd y'an k'ungiyarsu bbu Mai d'a .gamasu irin shekarunsa"inmutum yayi haihuwar farko Dole yabawa dodo jinin yaron...kasancewar (k'ungiyarsu d'aya dasu Alh mudi) da wannan fargaban Jamil ya kwana"washe gari Abba yazo aka zuba mgn. sbd shima akwai wad'anda yasani a station d'in.dg karshe dai Saida sukaje kotu da Jamil".akayiwa Jamil bulala20"da tarar dubu100.sannan Dole yakula da khairat sbd cikinsa dake jikinta...iya nan aka tsayar da maganar"Jamil kuwa saima yaji dad'i"da dodo zai Sha jinin y'a ko d'an da khairat zata Haifa nan gaba".ko banza Tasha wahalar rainon ciki da nak'uda .bayan nan tazo y'ar ko d'an ya mutu"ko wannan bak'in cikin yatabbatar ya ishesu itada iyayenta dasuke bada goyan bayan abar cikin.. Fitowa Abba yyi dg station d'in"shima Jamil yafito sbd yakira driver d'in sa yazo yad'aukeshi.yayiwa Abba wani kallo Yana murmushi"kafin yace"zan kula da y'arka insha ALLAH!amma sai bayan inta haihu "zakuji wanene ni"alokacin zakuyi nadamar sanina da Kuma barin cikin jikinta...Yana fad'in hakan yajuya ya shige mota. gaba d'aya maganganun Jamil sun saka Abba jin shakku da fargaba"amma sai wata zuciyar tace mishi"k'ila sbd yatsorataku yyi wannan burgar...da wannan tunanin Abba ya yakice maganar Jamil aransa"yashige mota yanufi gida..komai da komai yayiwa mama jummai bayani bayan dawowarshi"amma banda mugun furucin da Jamil yyi...khairat datayi tagumi tanata sauraronsu.mama rabi gaba d'aya takacewa komai..kuka sosai kharat tafashe dashi"idan ta tuna tazama bazawa "Kuma zata haifi d'a ko y'ar da ubansu bayasonsu.tab'e baki abba yyi yace"uwar kice ta d'oraki akan turban kwad'ayi !Kinga ga yadda hakan yazamar miki.inkun gyara ruwanku"akasin hakanma kuyashafa."dakin haihu zan karb'i abinda kika haifa"na rik'e Dan bazan barwa matsiyacin yaron nanba.sannan na had'aki aure da muhseen d'an abokina. da tuni yaso ya aureki kikace baki sonsa"dakisoshi da karki soshi bedameni ba.aure bbu fashi $inkuwa kin bijeremun saidai ki nemi wani uban"Kuma itama uwar Taki ta nemi wani mijin..yana fad'in hakan yaja tsaki yabar musu parlourn. ************* Duk iya binkicen da doctors sukayi akan su gano meke damun su alh mudi da alh Ayuba?akan basu gani"Amma basuga komaiba"sai ihu da sabbatu kawai sukeyi."dukda shi alh mudi yatabbatar da cewa Yaya mahmod ya warke"abin yadawo akansu kenan.kuma dodonsu yafad'a musu har abada bazasu warkeba.hakan yasa yasaki kukan bak'in ciki"musammun daya tuna bashida d'a ko y'a"haihuwarshi 1 Kuma yabawa dodo jinin y'ar tun tana jinjira"dg baya yazo yabada jinin uwar yarinyar"hakan yasa besake aureba.saidai yabi k'adangarun bariki... Amma k'ila ibbi yakula dasu su duka"ya ayyana aransa..sbd yasan ibbi zai kula da mahaifinsa..shimadai alh Ayuba surutai kawai yakeyi"hakan yasa aka musu alluran bacci"ibbi inbacin kuka Babu abinda yakeyi"fatansa mahaifin sa yasami lfy...gaba d'aya asibitin Yan jarida nata zarya sunason jin gskyar meke damun su alh mudi..ibbi kuwa haushi da bak'inciki yaji akan y'an jaridar"hakan yasa yadinga zage zage akan zai fed'e mutum da wuk'a ba'a komai... doctors ne suka bashi hakuri yakoma yazauna"duk abinda yadace ibbi ne ya biya"sai dare suka farka.kasancewar a room 1 aka ajiyesu..yaran alh mudi sune suka taimaka mishi yashiga bayi yaci abinci.yyinda ibbi shima yakula da mahaifin sa.sai bayan kowa yafita d'akin yarage dg ibbi sai alh Ayuba da alh mudi... Cikin bak'in ciki alh Ayuba yafara mgn kamar haka"mudi nayi nadamar saninka arayuwata.ina cikin rufin asirina kazo kanamun burgar kud'i"Wai business kakeyi kozan shiga.ashe business d'in Shan jinine"kakaini nashiga qungiyyarku.... subahanallahi dad mekake fad'a haka?cewar ibbi in a shock. Alh mudi yakarb'e zancen da cewa" wannan ai zancen banzane.akanme zaka tonamana asiri agaban yaro haka .danace kashiga meyasa baka shiga ba?saiyanzun da aka sami matsala zaka ce haka...cikin fushi alh Ayuba yace"eh nace Allah ya isa tsakanina dakai"sbd natabbatar inba wani abu dg Allah ba har abada bazamu warkeba .sbd haka dodo yace mana.duk kuwa abinda yafad'a da wuya yak'i tabbata....cikin tashin hankali ibbi yace"dad dama dukiyarka ta Haram ce?naci nasha, nasaka sutura,nayi ilimi dukda haram dad????"alh Ayuba yace hmmm! kayi hakuri ibbi"karatunka badasu bane "sbd haka inaso kaje inda nasamar maka aiki. kaje kacigaba" tunda takardunka nada kyau.. natabbata komai na siyasa karbeshi zasuyi"sannan tunda munzama haka"natabbata dodo duk wasu kud'i daya bamu zasu koma takarda"arikice ibbi yace account naka duk kud'in ne?ah ah 500k ne a account nawa subana jini bane"kaje kaciresu sbd Kar ahad'a dasu"nasan har gidan damuke ciki karb'e wa za'a yi.alh mudi yace"lallai kacika matsiyaci Mai son kansa"aikuwa bazai yuyuba Dole d'anka yakula Dani"nima yafito mun danawa kud'in...tsaki ibbi yaja yace ai zunubinka yafi na dad"sbd Kaine kaja ra'ayinsa"sannan ni b'antab'a zaton kune kukayiwa mahmod Adam asiri ya makanceba.dukda alokacin bani lfy (sadda yasoyiwa zee fyade) amma dana dawo dg Egypt kunsanarmun ,harda cewa ya b'uya.duk iskancina banaso naci haramun"sannan yanzun Zan rufeku naje nadawo" Kai kuma Zan d'aure maka baki sbd bakada idon gani"balle kakira waya kasa arufe account d'in...alh mudi yace"Allah ya isa tsakanina dakai Ayuba ka cuceni"yafad'a Yana lalibe sbd son yagudu"ibbi yatad'e shi da k'afa yafad'i"kafin yajashi ya daure mishi baki da wani Abu...cikin damuwa yace"nanda 15 minit Zan je nadawo dad..bejira cewarsaba yafice.. Duka yaciro kud'in"yakoma gida yasanar wa mahaifiyar'sa "dama batason abinda alh Ayuba yakeyi da lalata ibbi da yayi"saidai tace aikuwa nagama Zama dashi"saiku k'arata da mugun halinku"har kuka ibbi yyi Yana gamata da allah.kafin ta Dan sakko" suka kwashe kayansu nasawa kawai sukabar gidan..lokacin da ibbi yadawo asibiti yasami securities acikin d'akin"gabansa yafad'i sbd ganin alh Ayuba da kansa duk jini"tambar meyafaru yayi?aka sanar mishi da lalube alh mudi ya Isa inda yake suka kaure da kokawa harsuka jima juna ciwo sbd bbu Mai gani acikinsu.hakan yasa sukayi amfani da duk wani abu dayazo hannunsu suna makawa juna. K'arar ce tasaka akazo aka balle k'ofar"hankalin ibbi yatashi dayaga jinin dake fita akan alh Ayuba.... emergency akayi da alh Ayuba.yyinda alh mudi bewani ji ciwoba haka akabarshi anan room d'in...ibbi kuwa betab'a shiga tashin hankali irin na yau ba.... **************** Yaya mahmod na fita yaga nura zaune Yana jiransa asaman motarsa.dafe Kai yyi yace"I'm sorry abokina wlh nasha fa'a dakai"maimakon ka shiga ciki.saikace wani bak'o.nura yadiro dg kan motar Yana cewa ah ah aibana shiga gidan surukaina Kai tsaye ba.tunda kafito Zan wuce gida saida safe "zandawo na d'auke ka muje office... murmushi Yaya mahmod yayi yanacewa hakane kumafa "sbd haka kadinga gaidani atsugunne.shigewa mota nura yyi had'e da cewa karka damu indai akan my zee ne Zan iya komai.. Saida nura yafita"sannan Yaya mahmod yayi alwallah Yana murmushi"aransa yace"ikon Allah bantab'a zaton nura zaice yanason zainab kodan sbd yasan komai akanta.gashi Allah yabatashi be duba halayenta na bayaba.sbd ko yanzun shi bewani yarda ta kimtsuba.da wannan tunanin ya wuce masjeed. Lokacin daya fito yahad'u dasu Abba najiransa"sbd anty ta Kira Abba tasanar mishi wannan daddad'an labari na warkewar mahmod.shine shida daddy suka baro office suka nufo gida. Cikin farinciki yaje yarungume su"suna tayashi murnan samin lafiya suka shigo cikin gida.yaya mahmod kuwa part d'in mazan gidan ya wuce"yasamu angayara mishi d'akin sa"wanka yayi ya shirya cikin k'ananun Kaya"kafin yaje parking space yad'auki motarsa" dake wanke a ajiye yafice dg gidan.. Cikin gida kuwa anty sawa tayi khadija ta tsefe kanta bayan tayi sallar la'asar"anty ta wanke matashi ta busar Matashi da hand driyer"bayan tayi wanka.tamata turaren jiki"tabata wasu had'in magunguna tace"ta shanye"itadai Khadija mamakin abun kawai takeyi aranta.batadai ce komaiba sbd tasan anty batasan tambaya...bayan angama sallar magrib saiga hjy ta shigo sashen anty rik'e da kula ahannunta"Khadija dake zaune da khalifa akan cinyarta"tayi saurin tashi tsaye tana cewa hjy sannu !kawo na d'aukar Miki"mik'a mata kular hjy tayi tana murmushi tace" ai takicema kula khadija.abincinkine nakamiki"anty dake fitowa dg kitchen tace"Kai hjy basai ki Aiko tazo ta karb'a saikinzo da kanki"hjy na murmushi tace bbu ruwanki tsakanina da Y'ata ne.murmushi kawai anty tayi.hjy tace in mahmod yazo yace kibishi bance kije ko inaba"bayan sati 2 zaku koma gidanku insha Allah.kan Khadija ak'asa tace to hjy nagode.anty batace komai ba"Amma Tasha alwashin muddin yazo wlh sai Khadija tabishi... Farfesun kaji ne"hakan yasa Khadija taci tayi kat"Tasha ruwa ,kafin taje tayi sallar isha'i. kwanciya tayi"wayarta ta fad'o Mata arai.tayi murmushi tayi sbd tasan agidan mlm tabarta.... Yaya mahmod kuwa gaba d'aya hankalinsa nakan Khadija"dama kud'i yaje yacire ,yasiya musu kayan mak'ulashe"yanufo gida anata Kiran magrib"yanayin parking yafito yawuce masjid.bedawoba Saida akagama isha'i... Babban parlourn gidan yanufa"bbu kowa"hjy na shashen Abba"su ummi da hafsat duk waya suke yi da samarinsu.bbu wata kunya ya wuce shashen anty... sallama yyi"anty na zaune ta amsa "yace anty sannu da gida.yauwa mahmod !kaci abinci kuwa?da sauri yace"ah ah" To bara Khadija takaimaka acan.baki washe yace to Yana fita...anty ta tashi ta wuce d'akin da Khadija keciki.. Tafe take tana turo baki"sbd badason ranta tazoba.tsoromtakartasha matsa ahannun gwanin nata. "Ahankali ta murd'a k'ofar ta shiga"sallama tayi ta ajiye tray d'in hannunta"Yana zaune kan carpet Yana jiran isowarta"tashi tsaye yyi yanufi k'ofar yasaka key...zaro ido tayi had'e da cewa nifa yaya tafiya zanyi karufe Kuma. Hmmmm!my khady aikeda tafiya sai Allah yakaimu gobe lfy tukum"shagwabe fuska tayi had'e da cewa hjy fa tacemun karnasake nabika nanda sati 2 zamu koma gidanmu.yanzunma anty ce ta tursasani"nidai kabud'emun pls"kafeta yyi da ido yanata kallonta"komai tayi burgesa takeyi"my khady ita yanzun hajiyar batana gun nata mijinba"shine zata hanaki kizo guna..dafe baki tayi cike da mamakin kalaman sa.d'age gira yyi had'e da cewa k'arya nayine?"batace komai ba kanta ak'asa.kinga sarkin kunya zomuci abincin to"um um hjy takamun abinci naci ak'oshe nake.my khady hjy fa nayin sankai "gaba d'aya kin amshemun gwamnati agurinta"murmushi tayi tana k'ok'arin zama tace"eh Mana yanzun Dani takeji.to ai nima dad'in abun inada anty ko?hmmm ai anfi ji Dani"kikadaice ba"yafad'a Yana Zama yaxuba abincin kad'an ta tashi takamishi drink dke cikin frige. Cikin y'an mintina yagama cin abincin"Khadija na zaune gabanta nata fad'uwa"Allah yasa yabarta ta tafi take fata..my khady tashi muje ciki ki had'amun ruwan wanka"tamkar tamishi musu"haka ta daure ta tashi tanufi bed room d'in. Tana fitowa dg toilet d'in tasameshi dg shi sai boxer"janye idanunta tayi tana cewa kashiga nizan wuce cikin gida.my khady yaushe muka Fara y'ar musu dakene?"bbu inda Zaki agurin mijinki Zaki kwana.bejira amsarta ba ya wuce toilet. Zama tayi jikinta asanyaye"bema jimaba yafito Yana cewa shiga kiyo alwallah"cikin fad'uwar gaba tace"nayifa isha'i Yaya!hmmmm!agidan mlm inzamu kwanta dama bamayin sallah ne?"batace komai ba ta wuce ta nufi toilet.yasaki shu'umin murmushi"boxer d jallabiya Fara yasaka"yashimfid'a prayer mata"alokacin ta fito,hijab nata dake gefen bed ta d'auka" ta rab'a gefensa yajasu Sallah raka'a 2.amamakinta saitaji yadafa kanta yanamata adduar.wayyo Allah!wani mugun tsoro da fargaba taji.tama gama yadda bata tab'a kubuta dg hannun Yaya mahmod.sbd komai yyi shine ayadda manzon ALLAH (S A W)yakoyar adaren farko"parlour yatashi ya nufa"bbu jumawa yadawo da wasu ledoji"cikinta saida yajuya sbd tsoro.kallonta yyi yaganta zaune har yanzun kan prayer mat d'in"Zama yyi kusa da ita yanacewa koki cire hijab naki koni naciremiki da kaina.batayi wani Jan mgn ba ta cire"yadubi gyaran gashinta ya lumshe ido"k'amshin turaren jiki da akamata yadaki hancinsa.my khady ga ice cream ga shawarma,gakuma frash milk ga suya gasassa duka zakici??girgiza kanta kawai tayi.hmmm aibazai yuyuba nasiyi Abu danke kice bazaki ciba.zansha ice cream d'in d'an Allah wlh cikina acike yake. Bece komaiba ya miko Mata roba guda"shima Roba guda yashanye"yadanci naman kad'an"sbd Jan mgn Saida yagutsiri tsoka yasaka Mata abaki.batayi musuba ta cinye.komai yakwashe ya nufi parlou"itakuma toilet ta wuce tasami brush sabo tayi tukum ta fito"yanatsaye yacire jallabiyan jikinsa sai boxer kawai yarage mishi.kafeta yyi da ido"sbd yalura atsorace take"my khady Kinga ga sleeping drass nan kisaka ki kwanta zanyi brush da karatun alk'ur'ani Mai girma.dato ta amsa "shikuma ya wuce toilet. Lokacin daya fito ta kwanta"dukda batayi bacciba"sbd tsoron Yaya mahmod. Yakai kusan 20 minit ,tukum yarufe alk'ur'anin yanufi kan bed d'in. Ahankali ya haura kan bed d'in yakwanta agefenta"Murya can k'asa yace"my khady kinyi bacci kuwa?shiru tayi gabanta nata fad'uwa sbd tsoron karyamata wani"hannunsa guda yasaka ya juyo da ita gabansa.kallon fuskarta yyi sbd akwai hasken fitilar dake kan bed side drower.yana murmushi yace"Mai k'arya?nasan kinajina ko my khady kibude idonki inba ga tsoro ba... murmushi tayi tana turo baki tace nafara baccifa Yaya"hmmm!me bacci Yana mgn dama ?"Kinga tashi kirage kayan jikinki,nima da boxer ne ajikina.gabanta taji yafad'i "Bata auneba taji hannuwansa ajikinta Yana k'ok'arin cire mata rigar baccinta.yayaaaaaaa!my khadyyyyyyy ! yafad'a Murya asark'e"barinta yyi hakan yarufesu da blanket"ahankali yajanyota jikinsa ya Fara shafarta zuwa nashanunta"yahad'e bakinsu gu d'aya"inbacin rawa bbu abinda jikin Khadija keyi"shikuwa romancing d'in ta kawai yakeyi azafafe"kuka tasaki sbd jin alamar yarabasu da komai na jikinsu"Bata auneba taji yyi swech off d'in fitilar dake kan bed side drower"d'akin yagauraye da duhu..yyinda Yaya mohmod yayi nisa baya jin kira,hanyarsa kawai yake k'ok'arin bi....wata razananniyar k'ara khadija tasaki...burin Yaya mahmod yacika.....✍️ Happy Friday🥰🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa wannan shafin nakune halak malak kuyi yadda kukeso dashi yani gaban goshina🤣😜 Mrs prince Raudah Mohd Hjy rahama Zee hamis wada Fatima Ahmed shema Ina alfahari daku acikin fans nawa🥰💖💓💔💞 🅿️47&48 *After 2 hours* ........Bakajin komai sai shashshekar kukan khadija"Yaya mahmod narungume da ita Yana aikin rarrashi.amma tak'iyin shiru sbd azabar datake ji ajikinta"ahankali yashafa baby face nata dake sharkaf da hawaye yace"my khady saina dinga gani Anya kina Sona kuwa?kofa wace mace da haka ta saba"nasan nayi laifin bazan komaba.kin hakura pls? shareshi kawai tayi" yanata kallonta cike da so da k'auna"yanajin farin cikin yadda ya risketa amatsayin budurwa..cikin farin ciki yace"khadija banida bakin Miki godiya akan hallaccin da kikamun arayuwa.addua ta Allah yabani ikon rik'eki Amana da Kuma faranta Miki"Allah yayimiki albarka yabarmu tare.yafada Yana janyeta dg jikinsa yatashi ya wuce toilet"Khadija ta lumshe ido cikin jin azab'a da rad'ad'i"bata tab'a zaton da gaske yakeyi ba.ranar dayasami lafiya zai aikata Mata hakan....Yaya mahmod kuwa wankansa yyi ya tsarkake jikinsa"ya had'a Mata ruwan zafi"kafin yafito. Ahankali ya kunna fitilar dake kan bed side drower.khadija tasaka hannunta ta rufe fuskarta"Yana murmushi yace"Mrs mahmod akwai fa kunya fa"Kuma Dole a ayijeta sbd ba zamaninta bane yarinya.. yafad'a Yana kallon ta"shiru kawai tayi batace komai ba.my khady kodai Gurin namiki zafine?hawaye suka gangaro Mata tana shashshekar kuka tak'i mgn.shima bece komaiba ya saka boxer nashi"kafin yajanye abinda ta rufa dashi"k'ara ta saki...shikansa gabansa yafad'i sbd ganin jinin dake kan bed sheet d'in"sannu my khady kinji?bazan komaba amun hakuri"yafad'a Yana suranta suka wuce bath room. acikin bathtub yasakata"tasaki k'ara had'e da rirrik'esa.tana hawaye da mishi magiyar yacireta dg ciki"bece komaiba Yana dai k'ara dannata cikin ruwan zafin...lokacin dayaji sun huce yasake zuba wasu.saida yasauya sau 3"kafin yataimaka Mata tayi wankan wajibi"idanunta harsun kunbura sbd kuka"ga kunyar yanata kalleta bbu Kaya ajikinta"cikin turo baki tace"nidai kafice zan Ida da kaina....Yana murmushi yace"to ranki yadad'e"yafice cike da zulumin yadda ya lura taji jiki" bed sheet yacanza musu"kafin ya zauna kan bed d'in"yyiwa k'ofar toilet d'in zuru da ido ,Yana tuna moment d'insu da ita na d'azun.. shikansa yyi mamakin yadda yafita hayyacinsa haka"fatansa Allah yasa bejimata rauniba"sbd yatara buk'atuwa sai yau yasami damar sauke ta.wani wasai yakejin jikinsa"tunawa yyi yau wane month muke ,Kuma on nawa ne?? sbd farincikin dayasamu awannan rana bazai musaltuba.ga idonsa yabud'e"ga khadynsa daya mallaka"uwa uba agabansa hjy tabawa khadija kulawa sosai... yayaaaaaa!muryar Khadija ta katse mishi tunaninsa"dab sauri yanufi toilet d'in"atsaye yasameta ta d'aura towel ajikinta"kanta k'asa ta dafa bango.my khady lfy ne?kuka ta fashe dashi tana cewa nibazan iya tafiya ba Yaya!gabansa yafad'i"amma be nunaba"yace baramuje ki kwanta da safe kinsake gasa jikin naki ko?shiru kawai tayi.cak yad'auke yanufi kan bed da ita"Yana Mata sannu cike da tausayawa"kayan bacci nata yasaka Mata"yagyara Mata kwanciyar ta"kafin ya kwanta gefenta"yakashe fitilar dake kan bed side drower.addua yasake musu"yanata fad'a Mata zazzafan kalaman soyayya har baccin wahala yyi gaba da ita.. Washe gari da misalin karfe 6am Yaya mahmod ya farka"kallon Khadija dake kwance akan faffad'an kirjinsa yayi"tayi lamo da alama tanajin dad'in baccin nata"agogon dake lik'e jikin bango yakalla"afili yace"yah Salam!mun makara kenan...cikin dubara ya janyeta dg jikinsa yagyara mata kwanciyar ta.sbd yalura baccin yamata dad'i ya wuce toilet" Bayan ya idar da sallar asuba"yanufi kan bed d'in"ahankali yasaka tattausan tafin hannunsa yana shafa fusakarta"da hura Mata iskar bakinsa asaman idanunta"hannunta tasaka ta doke hannunsa tana turo baki"still Kuma bacci takeyi.yana murmushi yace"sorry my khady har 6 ta wuce munmakara"bud'e idanunta tayi fas akan fuskarsa.harara ta galla mishi"shikuma yasakar Mata wani killer smile f daya tsaya Mata arai.ahankali yace my honey kintashi lfy?har yanxun kaina bisa wuya Ina bada hakuri"kanta ak'asa tace"nifa Yaya bakamun laifin komaiba"Kuma Ina kwana?Yana Kama hannunta yasaka anasa"yace"lfy qlau khady nah!yanzun wane hukunci za'a mun na laifina?"tunda nayi sanadin dakikayi kuka.shagwabe fuska tayi" hakan yasa yyi saurin cewa"nadena to tunda bakyaso.amma gsky kicanzan suna na soke yayan nan..inkuma kin haihu saikice daddyn wane ko abban wance"yafad'a Yana kashe Mata ido guda"da sauri ta kawar da kanta"cikin subutar Baki tace" saikace wata Mai ciki"fuskarsa ya'aza akan tata Yana cewa ai jiya namiki shi"kokin zata wasa nakeyi? wata kunyace takamata sosai"ture kansa tayi ta yunk'ura da nufin ta tashi"k'ara tasaki Takoma ta kwanta..cike da damuwa yake dubarta"kafin yace"my khady bazaki iya tashiba?kanta kawai ta d'aga mishi...da taimakon sa tayi wanka da sallah dg zaune.gaba d'aya hankalinsa yatashi dayaga Bata iya tafiya da zaman kirki..kayanta na jiya ya maida mata"shikuma yasaka jallabiya yadubeta yace"my khady bani 10 minit nadawo kinji?kanta kawai ta d'aga mishi yafice. Gaba d'aya Yama rasa ta Ina zai Fara?sashensu hjy ya wuce"tana kitchen itada asabe Mai aiki sun gama had'a break fast.amsa gaisuwar shi tayi tana kallonsa sbd ta lura bakinsa da mgn..... Mahmod lfy wai?"umm...dama hjy dan Allah kiyi hakuri wlh dama..kazaki duba itane!bangane mekake nufi ba?inzakamun bayani kayimun.saiwani kwana kwana kakeyi.da alamar rashin gsky atare dakai...kansa ak'asa yace"khadija dama....dama me? tafad'a tana binsa da kallo"fatanta Allah yasa ba haikema y'ar mutane yayiba yamata wata illar. Hakan data lura yanata rawan Kai yasa tacewa Khadija kartabishi...cikin fargaba yace"dama Khadija ce batajin dad'i tana d'akina! subahanallahi!yanzun dukda nacewa yarinyar nan karta bika inkazo tafiya da ita.kai marar kunya shine kazo katafi da ita"ko tarewa bakuyi ba ka haike mata.kayi daidai ai tashi kabani guri"duk laifin antynkune nasan bata hana ta binkaba..cike da jin kunya da Dana sanin haikewa Khadija yakamashi"dalilinsa dama na fad'awa hjy sbd ta taimaka wa khadijar.tashi yayi ya wuce d'akinsa. Tana kwance kan bed"amsa sallamar shi tayi"bata kalleshiba sbd kunyar had'a ido dashi takeyi"zama yyi gefenta"yajanyota jikinsa ya rungume"ahankali yace" my khady kiyi hakuri banaso wani abu yasameki akan abinda namiki jiya.nacewa hjy baki lfy"sbd kozata Miki wani dubara nasu na manya.inkuma asibiti zamuje suduba gurin sai munje"ko hankalina zai kwanta"saida taji kunya akan yafad'a wa hjy"kafin tace wani abu sukaji sallaman hjy"hakan yasa yyi saurin sakinta yasauka dg kan bed d'in"Yana amsa sallamar hjy. Shigowa hjy tayi"tana yiwa Khadija sannu"kan Khadija ak'asa ta gaisheta"hjy na hararar Yaya mahmod tace"Inka gadama ka kamata muje asibiti.batajira cewarsaba ta fice"hijab din da Khadija tazo dashi jiya yasaka Mata"yad'auke ta cak"Yaya Dan ALLAH ka ajiyeni saika taimakamun nayi tafiya"shareta yyi"tana ahannunsa yarufe d'akin yanufi parking space da ita. Hjy n tsaye abakin motar Yaya mahmod"ajiye Khadija yyi"yabud'e k'ofar motar hjy ta shiga back sit"yasaka Khadija front sit.kafin yashiga suka nufi asibiti.. Zaune suke gaban Dr sadeekat"hjy da khadynsa"yayinda Yaya mahmod Yana waje bayan yamusu cuku cukun ganin docto mace sbd beson namiji yadubamishi Mata...ahankali Dr tace" gsky sai anmata d'inki bejemata ta sauk'i ba"Kuma yarinyar tayi k'ok'arin wlh sbd yajimata ciwo sosai"salati hjy tayi cike da tausayin Khadija.dr taci gaba da cewa"Amma akula da ita gsky tadinga Zama cikin ruwan zafi da gishiri"Kuma saitayi 30days ko 3 weeks tukum zata iya zuwa Gurin mijinta.itadai Khadija kanta ak'asa.hjy ta amsa dacewa insha Allah Zan kula da ita"kan d'an bed d'in dake office d'in Khadija ta kwanta"bayan fitar hjy"kafin Dr tafara aikinta.. Ana d'inkin tana kuka gwanin ban tausayi.sbd zafin datakeji agurin dakuma d'inkin"dukda ammata allurar kashe zafi.saida akamata d'inki agefe 2 "kafin amata alluran bacci" Yaya mahmod mancewa yyi da kunya"hjy nafitowa yafara tambayar ta khadynsa"harara ta zabga mishi kafin tace ka kyauta abinda kayi"gatacan. Ana Mata d'inki sbd kajimata ciwo bana wasaba.saika sami abin fad'awa alh"dama namishi bayani dazan tafo.khadija Kuma sai bayan wata 2 zata koma gunka.sashena Zan maida ita tunda bakada kunya...cikin damuwa da tsantsar tausayin Khadija yafara bawa hjy hakuri"tsaki taja had'e da cewa Inka gadama kaje kacewa su ummi su baka break fast ka kawo.nasan sai azahar muda komawa gida...bece komaiba yafice dg asibitin Yana jin dama yabarta bemata komai ba.. Bayan yakawo break fast d'in"yajuya ya koma gida sbd ganin Khadija bacci takeyi" Anty kuwa Saida hjy takirata tasanar Mata bayan tagama Mata fad'an tayi daidai ai data Bari Khadija tabi mahmod d'akin sa.murmushi kawai anty tayi batace komai ba....yyinda Abba shima Saida yazo yaduba jikin Khadija tana bacci"yakumaji dad'in yadda hjy ke kulawa da ita bbu nuna Mata k'iyayya.. wanka Yaya mahmod yayi ya shirya cikin suit farare"yagyara suman kansa da sajensa dayayi luf akan kyakykyawar fusakarsa.wani kyau yyi naban mamaki"yafito a angonsa sak...lolx sai k'amshin turaren sa na musammun jikinsa ke fitarwa"bbu abinda yasawa cikinsa sbd damuwar halin da Khadija take ciki yasan itama bata ci komai ba..rufe k'ofar d'akinsa yayi ya wuce parking space sbd nura yakirashi yace ya iso.da ido nura binsa dashi"cike da tsokana yace"abokina da alama fa ka angwance sbd jikinka yanuna hakan"Dan Allah kayiwa Abba mgn naturo magabata ayi maganar aurenmu da zee Kona samu nabi layinku"guntun murmushi Yaya mahmod yasaki Yana shiga motar yace"kaida Baku daidaita da itaba saurin me kakeyi?hmmm kake gani ko?to jiya munkai awa2 Muna waya da ita"ko yau nakirata natura Mata message" tamun reply kuma.tabe baki Yaya mahmod yayi"kafin yace"saika Fara zuwa zance hakan zaisa Abba fahintarka sai yace katuro"nura yace"aikuwa za'a gaji da ganina gidan nan sbd zuwana any time.. yafad'a Yana tada motar suka hau hanya.cikin tsokana nura yace"my man wannan kyau dakayi haka"Khadija tayarda ka fito sai anmata k'wace...Yaya mahmod na murmushi yace"bbu macen data Isa ta k'wacewa my khady ni"nura yace kamar yadda bbu wacce zata k'wacewa my zee ni baa... Suna Isa office "Yaya yaje yayi signing"kafin su shiga meeting...beboyemusu komaiba yasanar musu halin daya tsintsi kansa abaya"dg nan aka Kori yaran alh mudi dg aiki"wasu suka Fara k'ok'arin rubuta jarida akan abinda yafaru.nura kuwa asibitin da su alh mudi suke suka wuce shida Yaya mahmod. Alh Ayuba yaji jiki sbd dukan alh mudi ya mishi akai"alh mudi ya wartsake sosai matslarsa rashin gani kawai...suwan su Yaya mahmod asibitin shine sanadin tona asirin komai.alh Ayuba na kwance kan sa nad'e da bandeji yadinga kora musu bayani anamishi video.dg karshe yaroki Yaya mahmod gafara yace ya yafe mishi...gaba d'aya asibitin ta hargitse da kace nace"yyinda alh mudi yayi bak'in cikin tona asirinsu da alh Ayuba yyi"ibbi kuka kawai yakeyi"Saida ya gwammace dama mutuwa yyi da ganin wannan bak'in cikin. Nura kuwa bayan su d'auki ruhoto na komai da komai"sukayi sallama da Yaya mahmod zaikoma gun khadija"nura kuwa yasanar mishi yanzun da yayi sallar azahar, labaran k'arfe 2 na gidan tv nayau za'a watsa komai... Kankace me gwamnati da jami'an tsaro sun karb'e komai nasu alh mudi da alh Ayuba.yaran alh mudi sun watse Kuma asibiti sun sallameshi da koranshi"shima alh Ayuba sbd beda lfy aka barshi"sauk'in ibbi mamansa na gidanta data siya abaya" can Takoma da kayansu da y'an kud'in da suka ciro a bank... Da misalin karfe 2:5 pm hjy rabi da khairat na zaune a parlour suna kallon news....kawai sukaji me gabatarwa yafara da cewa"ayau zamu nuna muku wani abu naban mamaki da al'ajabi akan d'an majalissar alh mudi da matemakinsa alh Ayuba.sun cutar da matashin d'an jaridar nan mai tashe ayanzun wato *mahmod Adam shema* Da sauri khairat ta dubi hjy rabi suka had'a ido.kafin suyi mgn aka nuna fuskar alh Ayuba Yana mgn kamar haka...mune mukayiwa Masa asiri yamakance"wata 3 da suka wuce gashi abin yadawo kanmu sbd yawarke.dama dodonmu yasanar Mana hakan zai faru inhar ya warke...ayanzun munfita dg k'ungiyar y'an Shan jini...saidai munbar mutum bakwai aciki..yablissafo sunayansu.kafin akafara Nuno photunansu...idanun kharat suka tsaya k'yam akan fuskar photo d'in Jamil....✍️ Zazzafan comments kawai😜🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakune halak malak hjy salmah Abba &mmn abdussamad🥰💔💞💓💖 Ina alfahari daku Allah yabar mutum da masoyansa na gsky Muna tare insha Allah🙏🏻 🅿️ 49&50 ......... Innalillahi wa inna ilaihir raju'un!Jamil kacuceni Allah ya isa tsakanina da kai.dama Kai matsafine?matsafi na aura ni kharat"ta fad'a tana sakin kukan bak'in ciki"arikice hjy rabi tace"yanzun mahmod Ashe asirine akamishi Kuma ya warke kenan? lallai duk Wanda yabiyewa son zuciya Yana tare da dana sani".Dole zuwa anjima naje naduboshi da jiki... Allah yasa Yaya hakeema ta yafemun"k'ila mahmod ya aureki inta hakura.....koya amince wlh bazata aureshiba nariga nasanar da alh mukhtar komai.akan abinda yafaru"sbd haka aure tsakaninta da muhseen bbu fashi..(muhseen d'an alh mukhtar yayan baban Khadija)abba yafad'a Yana tsaye abayansu.kasancewar shigowarsa kenan "yasami labarin komai akan abinda yafaru anata yayatawa agari da Media ma baki d'aya..da gudu kharat ta tashi ta nufi d'aki.abba yaja tsaki had'e da cewa kinji kunya rabi wlh"kinkuma bani kunya nima a idon jama'a ayi zaton nima kwad'ayi yasani yadda ya auri y'ata...shinwai alh sau nawa zanbaka hakurine?aikin gama yagama haka Allah yatsara sai hakan yafaru .nakumayi nadama da dana sani "fatana na shirya tsakanina da y'ar uwata.inkabani izini zanje da dare na nemi gafarar ta dan Allah. Tab'e baki yyi had'e da cewa"tunda ta kwab'e Miki aidole kiyi nadama"kowa yatuba dan wuya tubansa bai yiba"sbd haka saikije ga hanya nan...Yana fad'in hakan yawuce part nashi... Yaya mahmod kuwa saida yyi Sallar azahar"kafin yakira hjy tace"ansallamesu suna hanyar zuwa gidama.hakan yasa ya wuce gidan shima.. Zaune suke akan kujera 2 seeter"Yaya Yusuf nata yiwa angel nashi smile sbd ganin ta girma sosai"bbu kowa a parlourn sai su kad'ai .su hjy ma Basu k'arasoba...murya k'asa k'asa yace"my angel yakamata kizama amaryata tunda kin k'ara girma ko?rufe fuskarta tayi tana murmushi tace"um um Yaya ni yarinya ce har yanzun.hmmm ko bilkisu aiba yarinyace bace balle ke my angel kinga dama kingama jarabawar ku ta *ssce* sbd haka agidana Zaki cigaba da karatu Allah ba wasaba.. yafad'a cikin wata iriyar muryar dabatasanshi da itaba.shiru tayi tanajin tsoro aranta"hmmm!kimadena wani fargaba"Abba yace"dani dake da ummi da Tahir"sai kabeer da naja suk tare za'a yi bikinmu"da sauri tace Maryam da Yaya zeefa? murmushi yasaki kafin yace"zee d'in dai kebansa da wane za'a had'ataba.amma Maryam Kamal kesonta zurfin ciki yahanashi fad'in hakan.janye hannuwanta tayi da sauri tace"gsky naji dad'i"Ashe Yaya Kamal zai iya cewa yanason wata duk zafin ranshi.....lalalala my angel zansanar mishi fa"tana murmushi tace"nasan bazakaso a zaneni ba ai.dariya yayi yace"lokacin danima nasan ita yakeso"sadda Abba yace"su ummi suje Gurin Tahir .sbd Tahir yazab'i guda acikinsu"nima Yaya mahmod yasanar Mana Yana fad'a sbd beso hakanba.aikuwa arikice Kamal yace wace acikinsu Tahir yafitar?Yaya mahmod natab'e baki yace"ummi ce.alokacin naga yasaki ajiyar zuciya Yana cewa yazata Maryam ce.anan nake mishi dariyar meyasa Yana sonta be fad'aba?saib wani Kuma yamasa kutse.sai yace gudunsa kartace Bata sonsa...shinefa nasani. Hafsat n murmushi tace"aikuwa yau Zan sanar Mata Allah kuwa"Amma Kuma na lura akwanakin nan Yana sakata gyaran d'akinsa...kafin Yaya Yusuf yayi mgn su hjy da Khadija da ummi sunshigo parlourn..fuska asake hjy tadubi Yaya Yusuf tace" saukar yaushe?yace ".yanzun bada jimawaba hajiyata.zama hjy tayi tana cewa Khadija kushiga ciki ki kwanta ki huta tunda kinyi Sallah.dato ta amsa tana gaida Yaya Yusuf.ya amsa Yana gaisheda hjy. Ummi ta yafito hafsat da hannu"kafin tagaida Yaya Yusuf ta wuce sashen hjy"tashi tsaye hafsat tayi zata bi bayan ummi"Yaya Yusuf bbu kunya yace"my angel guduwa zakiyi ?ko kunyar hjy kikeyine dazaki tafi kibarni?"da d'an gudu hafsat tabar Gurin tana murmushi.hjy tace"ai ita tanada kunya itada Khadija "saiku mararsa ta ta ido.yanzun haka yarinyar nan naja'atu tunda kabeer yace"Yana sonta tadena zuwa gidan nan sbd kunya.amma jiya agabana kabeer yake cewa ummi Wai tacewa naja'atu tazo yanzun gayanan yanajiranta ta gaida Yaya mahmod da jiki.kuma bata zoba"y'ar dariya yayi Yana cewa ai hjy zamanin da ne akeyin hakan ko? hararar shi tayi tana k'ok'arin tashi.ta wuce sashen anty... Khadija kuwa bed room d'in hjy ta wuce"tasami Maryam na fesa air freshener sbd tagama gyarawa .antinmu kece a d'akin nan? Kasancewar dg anty sai hjy sukasan Khadija Bata lfy.aganin hjy sirrinsune be kamata afad'awa wani ba.ko ummi a compound d'in gidan suka ganta.shine suka shigo atare.. murmushi kawai Khadija tayi tana zama gefen bed"adedenan ummi ta shigo itama.zare wayarta tayi dake caji"zaro ido tayi tace"ya salam my hubbi yamun 5 miss call wlh"Maryam nadariya tace"saikiyi maza ki kirashi kafin ya mutu.gaba d'aya suka saka dariya"hakan yayi daidai da shigowar hafsat" Anty Khadija sannu da hutawa hafsat ta fad'a tana k'ok'arin Zama"Khadija na murmushi tace"yauwa"kallon su ummi tayi tace"nazo muku da mgn babba"kuzo muje parlour.aida sauri ummi tace"Kai haba"Maryam na murmushi tace" magulmata kawai muje naji meye? Zama sukayi, hafsat tace"Maryam keyashafa labarin"hmmm!inajinki to"albishirinki!nidai kawai kifad'amun banason Jan Rai. Dama Wai ke Yaya Kamal keso yak'i fad'a"dafe k'irji Maryam tayi had'e da cewa dan ALLAH da gaske kikeyi ? Hafsat tace"wlh kuwa. Alhmdllh!wlh zuciya ta jima da kamuwa da son Yaya Kamal"shiyasa bana kula masu cewa suna sona.ummi na dariya tace"haka akeso ,Amma karki nunamishi komai saiya furta Miki da bakinsa....shewa sukeyi gaba d'aya....tsit sukayi sbd ganin Yaya mahmod ya shigo fuskarsa a had'e. Yaya sannu da shigowa"hannu yad'agamusu kafin yace".my khady tana ciki ne?ehhhhhhh tana ciki!suka amsa Baki d'aya"bece komaiba ya wuce bed room d'in hjy...Khadija na kwance kan doguwar kujera.ya murd'o k'ofar yashigo"saurin bud'e ido tayi"rufe idonta takomayi. Hmmm my khady badai fushi kikayi daniba?kina raina tun d'azun"uffan batace ba.tsugunnawa yyi daidai saitin k'afafunta"ahankali ya aza hannunsa kan k'afafunta"motsa k'afafun tayi"had'e da turo baki.murmushi yayi yace"my khady tashi ki kalleni Koda bazan samu amun mgn ba.ni wannan kunyar takice banaso kinji? Cikin shagwaba tace"koka fita kona had'aka da hjy.ai dama yanzun hjy takice ke kad'ai ,d'azunfa kamar tadakeni akanki... yafad'a Yana shafa k'afafunta zuwa saman cinyarta"kasancewar doguwar riga ce ajikinta.yayaaaaaa!miye haka nidai banaso"hmmm! yafad'a Yana matso da fuskarsa saitin tata fuskar"sajen sa yadinga goga Mata saman fuskarta da gefe... bud'e Baki tayi da nufin mgn yahad'e bakinsu ,Yana bata hot kiss..saida yagaji dan kansa yasakar Mata baki"ahankali yatada ita zaune.still idanunta arufe tana maida numfashi" Saman cinyarsa ya azata "yarungumota ta jingina da kirjinsa ya aza kansa akafad'arta.kafin yace I miss you my khady.yaya kaje anjima zanzo dan Allah saimuyi fira ko? tafad'a cikin marairai cewa"meyasa ake korata?in hjy tazo taganmu ahaka fa?"hakane Kuma"promise me zakizo anjiman?eh Yaya Amma dan Allah karkamun abun jiya"my khady kidena tsorona kinji?jiyanma nakasa jurewane wlh"Amma ni naganki mu zauna ahaka shinafi buk'ata ba wani abu ba..to nadena Yayana"banace kicanzan suna ba"tana murmushi tace"mekakeso nakiraka dashine?kece Zaki zab'a ai ko?hakane to Zan zab'a din.yauwa my honey"yanzun ya jikin naki Ina fatan bbu wata matsala ko?? Ahankali tace"eh yanzunma zanyi wanka nashiga ruwan zafi sainasha magani"naji sauk'i akan d'azun"to alhmdllh naji dad'i my khady.yanzun dai anan Wai hjy ke nufin ki zauna?eh Amma karka damu zandinga zuwa gurinka.yauwa tawan kokefa.yaya kaci abinci kuwa naga duk fuskarka ta f'ada?rabona da abinci tun jiya da dare"zaro ido tayi had'e juyowa suka kalli juna.yakashe Mata ido d'aya.kafin yace"Dole na damu my khady sbd kina kwance kema bakiciba ,idan naci wani abu banyiwa kaina adalciba.shagwab'e fuska tayi had'e da cewa nifa banaso kana Zama da yunwa harfa 3 tayi dan ALLAH....nadena my khady tunda bakyaso"yanzun muje kaci abinci a parlour ko....motsin bud'e k'ofar sukaji"da sauri Khadija ta zamo dg jikinsa ta zauna kan carpet..hakan yyi daidai da shigowar hjy. Da ido ta bisu dashi"kafin tace"wato kana nan ko?kekuma kinyi shiru limi Yana Miki dad'in Baki ko?nifa hjy zuwa nayi naga ya jikin nata"gata kitambayeta kiji"ko minti 5 banyi da shigowaba ko my khady? Da sauri tace"eh yanzun yashigo ai...kinjidaiko hjy? tunda kince....yanzun ai kaga jikin nata ko?to tashi ka fita banason jin komai.ta fad'a tana binsa da kallo.hakan yasa yatashi ya fice"cike da shauk'in k'aunar khadija.hjy taja tsaki had'e da wucewa toilet"bbu jumawa ta fito tace Khadija tashi kishiga kiyi wanka"ki gasa jikinki sosai kina jina?da to ta amsa ,hjy ta fita sbd tabata wuri ta sake.toilet din Khadija ta wuce.. Sosai ta gasa jikinta"lokacin data fito tasamu troley nata akan bed da wayarta asama.murmushi tayi tace"my phone nayi missing naki wlh"Gurin mirror tashafa Mai da turaruka.ta bud'e trolley d'in taga kayantane aciki"sabuwar atamfa tasaka.ta d'aura d'an kwalin akanta"kafin tazura hijab tayi sallar la'asar"bayan ta idar ne taduba wayar taga message d'in Yaya mahmod... Ilove u! da ilove u too!tamishi reply"tashiga what's app"Maryam ta shigo hannunta rik'e da plate dake shak'e da kayan fruit"ta ajiye agaban Khadija .kafin tace"hjy tace kisha kifito ku gaisa da abdallah inkin gama"tana murmushi tace"Ashe abdallah yazo?Maryam tace eh Yana parlou ma... Zama Maryam tayi"Khadija Kuma Tasha fruit d'in sbd sunmata dad'i"calling d'in Yaya mahmod tayi"bugu 2 yad'auka Yana cewa"amincin Allah yatabbata agareki !tana lumshe ido tace "taredai my only one...lalala my khady duk nikad'ai keda wannan sunan haka?"eh Mana"zanma sake maka wani"yazamana suna 5 ko 4 zandinga kiranaka dashi"kice nazama d'an gata kenan?eh Mana"to ya alk'awarinmu?karka damu Yana nan fa"dama Abdallah yazo yanzun shine nakira na nemi izinin fita gunsa mu gaisa.lumshe ido yayi kafin yace"my khady kinyi kota Ina Allah yabarmu tare"baranazo mu gaisa nima dashi ko?tunda abdallah banaki bane ke kad'ai.murmushi Khadija tayi kafin tace"ai dama taimaka Masa zanyi mugaisa Kaine yayansa ai.yana murmushi yace"hakane bara nazo to...dg haka takashe wayar. Tashi tsaye tayi sbd Gurin yarage Mata zafin sosai"sai abinda ba'a rasaba"tafice zuwa babban parlourn gidan. Tun kafin ta iso ta hango bilkisu tsaye"tana cewa hjy dan Allah wanene wannan?hjy na murmushi tace"sunansa Abdallah!shima yayankine ai...bata fuska tayi had'e da cewa nidai ba Yayana bane hjy su Yaya mahmod dasu Yaya Hakeem sune yayuna"sai Yaya Yusuf yafi kowa kirki wlh anan gidan..hjy na murmushi tace"kodan sbd Yana Baki kud'i wani lokacin ko?Khadija na murmushi tayi sallama" ta zauna kan kujera tana murmushi tace"hjy sannu da hutawa"yauwa khadija.abdallah dake zaune yanata kallon bilkisu da mamakin surutun ta"yace"anty Khadija Ina wuni?tana murmushi tace"lfy qlau kwana2!bakada kirki abdallah.hmmm adebar maganar anty Khadija Ina Yaya mahmod?gani d'an k'anena !Yaya mahmod yafad'a Yana Ida shigowa parlourn. Bilkisu tayi saurin cewa Yaya dan Allah wannan ba Yayana bane ko?bilkisu gidanku nace.cewar hjy cike da jin nauyin shirmen bilkisu"had'e Rai Yaya mahmod yayi "yabanko Mata harara.kafin yace dg yau sunansa Yaya Abdallah d'an uwankine shima"kinji kobakijiba?jikin bilkisu na rawa tace naji wlh kayi hakuri dan Allah karka dakeni..tsaki yaja had'e da cewa fita kibamu wuri...sum sum tafice" Abdallah na murmushi yace"Yaya Ina wuni?"lfy qlau abdallah yagidan?yace Alhmdllh Yaya naji dad'i da Allah yabaka lfy "Allah yatsare gaba"Yaya mahmod fuska asake yace ameen...suna had'a ido da Khadija suka sakarma juna wani tsadaddan murmushi.. hakan yafaru akan idon hky"tashi tsaye hjy tayi tana cewa" Khadija tashi kikoma ciki"tamkar Yaya mahmod yyi mgn sai Kuma yayi shiru... Kallon Khadija yyi da ido yake Mata tuni da zatazo anjiman? Khadija kuwa d'aga mishi kanta tayi"ta wuce ciki"kafin hjy tqbi bayanta.. Yyinda Abdallah yanata latsa Nokia d'insa abinsa" Yaya mahmod na kallonsa yace"Ina takardunka abdallah? d'ago kansa yyi suka had'a ido"kamanin Khadija yagani afuskar sa"Abdallah yace"suna gida yaya.ok gebe insha ALLAH ka kamun kajiko?zaka koma skul"yanzun shekaran ka nawa? abdallah na murmushi yace 17yrs"Yaya mahmod na murmushi yace"Wai my khady 2 yrs tabaka?eh Yaya cewar abdallah shima Yana murmusawa"tashi tsaye Yaya mahmod yayi Yana kallon abdallah yace zomuje karakani wani guri"dato ya amsa suka fito. Suna k'ok'arin fitowa bilkisu tana k'ok'arin shiga"suka had'a ido da abdallah"saiya Mata murmushi"ita Kuma saita harareshi.da ido yanuna Mata Yaya mahmod.da sauri ta girgiza kanta ta wuce... k'ok'arin shiga mota suke saiga nura anbude mishi get yashigo. Hakan yasa Yaya mahmod yadakata.my man yakuma da dawowa?d'age gira Yaya Nura yyi kafin yace"me ruwanka da dawowata?inso kake kaji to Gurin iyalina nazo naganta....wata dariyar shakiyanci Yaya mahmod yasaki"kafin yace"Dole ayi kamun k'afa aguna inbahaka ba nak'i bada k'anwata wlh...hakafa ne abokina subutar Baki ne ai...Ina wuni?lfy qlau"Ina kasami me Kama da khadynka?k'aninmune!Yaya mahmod yafad'a atakaice" Nura yace saikundawo"nima na wuce gun iyalina.. Dariya kawai Yaya mahmod yayi suka shige mota shida abdallah. Boutique ya wuce dashi"yamishi siyayya sosai ta k'ananun Kaya da turaruka" Sannan sukaje yasiya mishi irinsu agogo takalmi huluna da suaransu"Abdallah har kukan farin ciki yayi ya rungume Yaya mahmod.yaya na dariya yace"karka damu Ni yayankane"yanzun gida zan ajiyeka karka sanarwa dakowa nine na siyamaka kajiko?dato abdallah ya amsa"har bakin k'ofar gidan Yaya mahmod ya ajiyeshi kafin yaciro 20k yabashi.wlh ni bazan k'arba Yaya !wannan ma nagode k'warai Allah yyiwa dukiya albarka yabarku tare da anty khadija. Cikin jin dad'in addu'arshi yace ameen"Amma indai matsayin daka d'aukeni d'ayane da Khadija ka amsa abdallah kajiko?zaka iya siyan wani abu in buk'atar hakan yataso..godiya sosai abdallah yamishi Yana shiga gida"shikuma ya wuce... Nura na tsaye Yana jiran fitowar zee sbd yakirata tasan da zuwansa. Sallama ta mishi kanta ak'asa"ya amsa Yana binta da kallo"ahankali yace"baby nah irin wannan shanyawa haka ?ba haka bane Yaya Nura kayi hakuri dan Allah"tafad'a cikin sanyin murya"ah ah nifa balaifi kikamunba.yanzun kinsan menakeso dake?kanta ak'asa ta girgiza Kai.sonake ki kalleni yanzun"kefa nayiwa wankan nan"Amma bazaki yababa"murmushi tayi tana rufe fuskarta... subahanallahi meye wancan?da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido"wani kallo me kashe jiki ya aikamata dashi Yana murmushi yace". matsoraciya Kinga gashi kin kalleni ko?inafatan wankan yayi bbu k'arya ko?tana rufe fuskarta tace eh Mana!Ina fatan bbu wacce ta kallemun mijina ko? Cikin jin dad'in kalamanta yace"ai bbu wacce ta Isa tayi hakan.ni nakine ke d'aya my zee" Yanzun hajiyarmu tace"nace tana gaidaki sosai...kafin tayi mgn Abba da daddy suka iso zasu shiga cikin gida. Cike da kunya nura yagaidasu"daddy d Abba sunyi farin ciki sosai akan ganinsu tare"musammun sbd sun san nuran mutimin kirkine... Bayan angama sallar isha'i"hjy na zaune tana lazimi"yyinda Khadija ke zaune kan bed,ta jingina da fuskar gadon"suna chats da Yaya mahmod.akan shifa ita yake jira tazo mishi fira"ita kuwa dariya yabata"Wai tazo mishi fira saikace itace mijin bashiba... Assalamualaikum!hjy rabi tayi sallama ta shigo...✍️🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️ 51&52 .........Cike da mamakin muryar dabatayi zatoba ta amsa sallamar ta.inbacin sanin mahinmancin sallama dabata amsataba"Zama taji akan carpet tana raba ido"hjy ta shafa addua ta tashi ta koma kan kujera"sai asannan Khadija ta d'ago kanta tace wa hjy rabi Ina wuni?"fuska bbu yabo bbu fallasa ta amsa.kafin tace ke bamu wuri zamuyi mgn....bbu inda zata !sbd Khadija matsayinta d'aya da yaran dana haifa.kome zaki fad'a ki fad'a Mana...shiru kawai hjy rabi tayi "batayi mamakin kalaman hjy hakeema ba.sbd ta cancanci agayamata fin hakan"cikin aro jarumta tace"Ina wuni yamai jiki??"Allah yatsare gaba yabada lfy.hjy na wani irin murmurshi Mai wuyar fassara tace"lfy qlau alhmdllh!jiki Kuma ya warke da ikon Allah"sai masu gayamishi mgn suji kunya,sbd su azatonsu zai dauwama da cutar.saigashima cutar data sami wasu tafi makanta ciwo indai da hankali da lissafin fahimtar munin ciwon...wata iriyar kunyace takama hjy rabi "sbd tasan sarai zanbo cikin aminci hjy hakeema keyimata.sannan abin tambaya dama tasan kharat na gida da Kuma waye mijin khairat d'in??"assalamu alaikum!muryar Yaya mahmod ta katsewa hjy rabi tunani"wata kunya da nadamar zuwa gidan taji"yaya mahmod gimtse fuska yyi Yana tuna abubuwan dasuka faru daya lura da itah.sannan yasan komai akan khairat da Jamil...bbu yadda zaiyi Dole ya girmamata k'anwar mahaifiyar sa uwa d'aya uba d'aya.mama Ina wuni? yafad'a cikin ko inkula da ita. Lfy qlau mahmod ya k'arfin jikin?yace"alhmdllh!saikuma mukaji wannan al'amari na kharat da Jamil"to Allah yakyauta....hjy rabi wani irin Abu taji aranta"wato kenan kowama yasan meyafaru dasu?sukedai boyewa"kasa cewa komai tayi"yyinda hjy kecigaba da lazuminta.khadija na chats da friends nata... Babu kunya Yaya mahmod yadubi Khadija yace"my khady taso kiji wata mgn"bbu musu ta tashi tana murmushi"itama kanta hjy abun yamata dad'i.tasan sai hjy rabi taji haushin abun aranta...ficewa sukayi dg bed room d'in"hjy rabi aranta tace nayiwa kaina "nayiwa y'ata tsiya"yanzun hjy bbu shamaki son Khadija takeyi iya ranta...fashewa da kuka tayi" ta matso gaban hjyta duk'a k'asa ta Kama k'afafunta tana rok'onta akan tayafe Mata."hannunta hjy ta Kama tace".tashi kizauna !bbu musu ta zauna"hjy tashare k'wallar data cika Mata ido na tausayin y'ar uwartata" da ita Bata Mata son datake mata.kiyi shiru rabi"dama ni ban k'ullace kiba.nabarki da duniya ne sbd kigane gsky Koda gaba zakiyi nadama.to gashi kinyi d'in"hannunka be rub'ewa ka yanke ka Yar"tunkafin mahaifiyemu ta rasu takemana nasihar mu had'a kanmu"sannan ad'azun dana gani a TV photon jamilu mijinta Yana cikin k'ungiyar yan Shan jini nashiga damuwa... sbd haka nayafemiki Allah yasa har zuci kinsaduda....sannan nima kinyi k'ok'arin cusamun k'iyayyar kishiyata da y'arta"saigashi dakika gujeni keda y'arki.itad'in dai itace da y'arta suka yiwa nawa d'an halacci"sbd haka bbu ruwanki da Khadija da mamanta sai gaisuwa.nikaina abinda namusu abaya ayanzun innatuna inajin nauyi sosai. Sannan hakan yazamarmun iznah"domin na k'aru da cewa baduk abinda kakeso yake Zama alkhairi ga rayuwarkaba.hakama ba abinda kake k'iba yake xama sharri arayuwarkaba.... sosai jikin hjy rabi yyi sanyi"tashare hawayenta tana yiwa yayar tata godiya da fatan alkhairi da Kuma cewar zata so Khadija tsakani da Allah...da haka sukayi sallama ta bar gidan... Yaya mahmod kuwa suna fitowa yakama hannunta guda"cikin kasalallar murya yace".my khady dabanzoba kina nufin bazakijeba kenan? Ah ah my special one!Nina Isa nak'i cika maka al'kawarinka.cikin jin dad'in sunan data kirashi dashi yace aguna Zaki kwanako?"my khady pls kitausayamun wlh bazan miki komaiba.nafiso najiki akusada Dani"Yaya nifa kunya nakeji Allah"karfa hjy taga banida kunya.tafada suna shiga cikin parlourn sa.my khady aitasan nine nazo natafi dake ko?bazuwa kikayiba"yafad'a suna zama kan kujera 2 seeter. shiru kawai tayi sbd batasan mezatace mishi ba"kamota yyi ya azata asaman cinyarsa Yana cewa Yaya jikin?inafatan gurin nomal yake?cike da kunya tace"ummm Kawai" Tunda bazakiyi mgn ba saikibarni naduba da kaina to...zaro ido tayi tana k'ok'arin mgn harya sauketa dg kan cinyarsa Yana k'ok'arin kwantar da ita kan kujerar...atsorace tace"meye haka Yaya?nidai banaso" har yanxun inajin zafi ,kabari dan Allah karka dubamun abuna... tafad'a tana sakin kukan shagwaba ta matse k'afafunta.hakan Kuma saiyabashi haushi "had'e fuska yyi had'e da cewa tashi kikoma inda kika fito tunda bazaki iya bin umarninaba amatsayina na mijinki.... cike da mamakin saurin fushinsa take kallonsa"saima yatashi ya wuce bed room d'in sa yabarta anan... Cire jallabiyar jikinsa yyi ya kwanta kan bed d'in dg shi sai boxer" Khadija kuwa tashiga damuwar fushinsa akanta"dama anty tamata nasihar karta bari ko Yaya mijinta yazauna da fushinta aransa"hakan nasa sonki yaragu aransa...idanunta cike da k'walla ta tashi ahankali ta shiga bed room d'in...bemaji shigowartaba saidai yajita saman k'irjinsa ta kwanta tana sakar mishi kukan zallar shagwaba...my khady!kinsan bansan kukanki ko?Amma sbd kinason b'acin raina shine kikeyi ko?da sauri tayi shiru tana shafa gashin dake kwance a kirjinsa tace"bakaine kake fushi daniba"murya can k'asa yace"yanzun zaki Bari naduba ko kuwa bakyaso?idanunta alumshe tace"zan tsaya Mana sbd abinda kakeso shinake so nima.. sanyayyen murmushi yasaki" kafin yace"yauwa my khady na.yanzunma fa kenake tunani kika shigo Ina ganin kamar ban kyauta mikiba...nidai kawai Yaya banaso kana yawan fushi dani"shikenan bazan komaba my honey na!sauka tayi dg jikinsa ta kwanta gefensa"bbu kunya yyi sama da doguwar rigar dake jikinta"ya haska wayarsa Yana duba gurin....wani irin tausayinta yaji yakamashi da tsananin sonta daya nunku aransa...shikansa yanzun ya yarda da laifinsa beje Mata ta sauk'iba.gashi itada ba haihuwa ba ammata d'inki har gefe 2"gyara Mata kwanciyar yyi ajikinsa bayan yamaida Mata rigarta.cikin damuwa yace" sannu my khady"kiyi hakuri kinji?wlh kece kika rud'ani harna fice hayyacina na aikata hakan...shigewa jikinsa tayi sosai"kafin tace"nifa Yaya bbu komai Allah.yanzun sai bayan sati 3 "kokuma 30days sukace zamu sake ma'amala?eh haka sukace Yaya" ai bazakamun komaiba ko?bbu abinda zan Miki my khady .Koda wata3 ne ko shekara kuwa..ke nakeso ba jikinkiba..hakane Yaya na Allah yabarmu tare.ameen my khady"dama ki daure muyi kwanciyarmu anan ko? yafad'a Yana shafa gashin kanta zuwa bayanta"yyinda hannunsa guda ke cikin nata" Shikenan Yaya Zan Kwana anan"Amma da safe saika samu abinda zaka fad'amun nasanarwa hjy.dan nidai wlh kunya nakeji..hmmm my khady ai dasafe insha Allah gidanki zamuje kafin kowa yatashi.saidai abiki da kayanki"dan nidai bbu maganar wani wata 2 Allah. sai muje nizan dunga kulawa dake ko...gsky Yaya na yarda bakada kunya.yana murmushi yace"shine nakeso kema nakoya Miki ko?yanzun saikawai nabika mu koma gidanmu bbu sanin kowa kenan? "Eh Mana "miye aciki?narigada d'azun nasaka anyi jere anshare ko Ina da ko ina.akwai me gadi da mebawa flowers ruwa.dama na tsara gobe ko jibi zan d'aukeki mu gudu"Kinga tunda gaki aguna"Dana dawo dg sallar asuba sai muyi tafiyarmu ko my khady? Um um nidai wlh zanyi missing kowa da kowa nacikin AGIDA D'AYA...hmmm tunda dai nidake AGIDA D'AYA zamu zauna miye na damuwa Kuma? yafad'a Yana kashe hasken d'akin.kafin yace"bara namana addua mukwanta "Amma my khady abani ko d'an kiss ne pls! yafad'a Yana lalubar bakinta"bata hanashiba yayi yanda yakeso har yagama.yamusu addua suka kwanta.. Hjy kuwa hartagaji dajin shirun"ganin har 10 ta wuce nadare yasa ta tabbatar acan Khadija zata kwana... girgiza kanta tayi tana cewa mahmod Allah yashiryaka... Washe gari kamar yadda yatsara suna dawowa dg masjeed "lokacinma hartayi wanka ad'akinsa"duk abinda yakeda da buk'ata ad'akin sai da yakwashe .yajata Gurin karfe 6:30 suka hau mota...sai nassarawa G R A. Saida Khadija tayi adduar samun nassara azamanta gidan tukum tasaka k'afarta acikin katafaren parlorn ta.... yahad'u yakuma tsaru..wow Masha Allah! tafad'a tana k'arewa parlourn kallo.yana murmushi yace"nan shine babban parlourn gidan nan"waccan k'ofar zata sadaki da parlourn ki da kitchen d bed room d'in ki...nikuma sashena inkika hau upstairs ne.zomuje kigani ma.yanafadin hakan suka wuce saman. Ko Ina da ko Ina Saida yaya mahmod yakaita taduba"tasaka albarka da fatannsamun zaman lfy atsakanin su..rungumota jikinsa yyi Yana cewa ameen mace ta gari"sajensa ta shafa tana cewa kaikuma miji nagari ba...my khady yanzun ki zauna naje namana take aways anjima sainatayi kiyi girkin Rana ko?b'ata fuska tayi had'e da cewa nidai bazaka barni Ni d'ayaba anan..Kinga yanzun gida zanje nasanar musu "sainatafo Miki da kayanki duka ko?anjima saimuje office tare.hakan yyi? Janye jikinta tayi batace komai ba ta kwanta akan bed d'insa.kasancewar suna a d'akinsa ne. My khady miye na fushi ?umm! yafad'a Yana haurowa kan bed d'in"k'ok'arin janyota jikinsa yyi ta mirgina gefensa"hakan yabashi damar hayewa samanta.nishi tasaki tana turo baki tace"nidai nauyine dakai sosai katashi.hancinta yaja Yana cewa"wlh zakijawa kanki Tom...Amma Yaya dg zuwa saikuma kabarni ni d'aya.nifa tsoro najeji wlh.... had'e bakinsu yyi Yana bata wani hot kiss"bbu musu ta biye mishi suka Fara romancing d'in juna.bata dawo hayyacinta ba saida taji yacireta Mata rigar jikinta... yayaaaaaa!pls katashi katafi karkayi latti"shareta yyi yanata romancing d'in ta.haryagaji dan kansa yasaketa Yana maida numfashi. Ita kuwa rufe jikinta tayi tana murmushi"yaja hancinta had'e da cewa Kinga kinsaka bawan Allah yin wankan Dole batare Dana shiryaba...yanafadin hakan ya wuce toilet sbd sai yyi wankan wajibi"Yana shiga ta tashi ta mayar da rigarta ta fito dg d'akin ta nufi parlourn ta.wayarta dake kan kujera ta d'auka ta hau online.. Bayan yafito yacanza Kaya"kafin yazo yasameta azaune tana chats....kekkkkk! yafad'a abayanta Yana Mata tafi.atsorace ta juyo tana hararar sa da turo baki tace"shine katsora tani ko?"hmmm tunda ga waya agunki kidaure kibani 20 minit nadawo"kinji baby nah"tana murmushi tace"to shikenan my special one Allah yatsare hanya"matsowa yyi kusada ita ya sumbaci goshinta da labbanta"kafin yace"ki kalleni mu had'a ido tukum zantafi..harga Allah kunyarsa takeji sosai"Amma bbu yadda ta iya tasan yanzun bbu wuya yayi fushi"ta kallesa suka had'a ido.saurin janye idanunta tayi tana murmushi.... shima Yana murmusawa yafice... Hjy na zaune a bed room d'in ta"sai Maryam dake shafa gaban mirror.yaya mahmod yashigo"Maryam ta amsa sallamar tana gaisheshi.amsawa yyi kafin yace"ke jeki kicewa anty ta nuna Miki kayan Khadija"ki kwaso su duka kikamun yanzun.dato Maryam ta amsa taja hijab nata ta fice..hjy kuwa mamaki fal aranta"batace uffan ba tanaso taga gudun ruwansa ne.gaida ita yyi"kansa ak'asa yace"kiyi hakuri hjy dan Allah yanzun haka Khadija na gidanta munkoma yau....zaro ido hjy tayi tana salati"kafin tace"sannu shugaban mararsa kunyar duniya.kayi daidai kajiko"Inka sake jimata wani ciwon aitaji ajikinta tunda ta yarda da dad'in bakin ka tabika...kiyi hakuri hjy kifahimceni !abinda kike zato bazai faruba insha Allah.itama tabini ne sbd bin umarnina. Amma bataso hakanba...kafin hjy tace wani abu Abba yashigo d'akin. Gaisheshi Yaya mahmod yayi"Abba na dubansa yace"Ina khadijar zata koma ne?Naga Maryam na kwashe kayan ta tace".Kaine katurota.....hjy tashiga korama Abba bayani...amamakinta saitaga Yana murmushi yace"hakan dayyi shine daidai"Allah yabaku zaman lfy da zuria d'aiyiba...hjy ta amsa da ameen" Batace komai ba sbd ganin Abba yagoyi bayansa"Abba yace"yamaganar karatunta to?eh Abba zata koma skul next week insha Allah.dakaina ma zanje makarantar sbd kaga kusanfa 4 month batajeba.abba yace"hakane kam . Hjy tace"zanyiwa asabe mgn tasamo wacce zata dinga Kama Mata aiki tunda zata koma makaranta.abba yace hakan yyi kyau hjy"murmushi tayi hakan yayi daidai da shigowar Maryam tace"Yaya komai nacikin boot nabawa isah driver yasaka.da to ya amsa Yana tashi tsaye"hjy tace jeki had'amusu kayan break fast yatafi dashi"Abba yajuya yafice yanajin dad'in yadda hjy ta canza sosai yanzun.. Komai Maryam ta had'a takaimishi mota"ya wuce gidansa.. Khadija kuwa sake gyara parlourn tayi dukda baida komai"da fesheshi da air fresheners data gani akan mirror nata. Wanka tashiga a toilet Bata sbd akwai komai harda towels. Tana fitowa Yaya mahmod na shigowa"rufe fuskarta tayi tana murmushi"k'arasowa yyi kusada ita Yana cewa anyi daidai kenan?ga kayanki harda lefenki duk nataho dasu"Yana fad'in hakan yajuya ya koma parlourn.yaciba da shigowa da kayan"shafa Mai da turaruka masu sanyin k'amshi tayi.kafin tasaka riga da siket na kanti dasuka fito Mata da suran jiki" Lokacin da yashigo yaganta"besan lokacin dayace wow my beauty "yafad'a Yana rungumota jikinsa yace muje kiyi break fast saina tayaki mujera kayan nakiko?dato ta amsa sunaficewa parlourn... Da marece kuwa su duka y'an matan gidan sukazo suka tayata girkin dare"kowace saurayinta yazo anan haraban gidan suka tsaya"illa Maryam ce kawai ke parlourn sbd Yaya Kamal har yanxun yakasa furtawa saidai yadinka nunamata sabbin abubuwa... Aharaban gidan suke zaune kan fararen kujeru"Yaya Yusuf da hafsat"sai ummi da Tahir"da zee da Yaya nura.kasancewar itace tasanar Mata sunacan shine yazo nan.. Yaya mahmod kuwa office yatafi sbd yanaso abashi hutun sati ko 2 ne" yahuta da babynsa sosai...sai kusan 6 ya iso gidan. Yana gama parking yafito...cak yatsaya sbd hango su Yaya Yusuf nata sakarwa matansu smiles.aransa yace"lallai ma yaran nan gidan nawa zasu mayarmun da dandalin fira?Yana juyowa yahango Nura"afili yace"k'aton banza cikin yara.yana fad'in hakan yarufe motar yanufi gurinsu...✍️🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakine kyauta👌 HAFSAT SALISU🥰😘 nagoge k'warai Allah yabar mutum da masoyinsa.ina yinki over😍 🅿️ 53&54 Ahankali nura yace"ga abokina nan tafe my zee!da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido da Yaya mahmod.gimtse fusakarsa yyi sosai Yana bankowa nura harara"nura yadinga mishi murmushi kawai"Yaya Yusuf atare shida hafsat suka ce Yaya sannu da dawowa.da yauwa ya amsa Yana wuto su ummi"Tahir ne yayi saurin cewa Yaya barka da dawowa.yauwa sannunku Yaya mahmod yafad'a Yana shiga k'ofar dazata sadaka da waiting parlour na gidan...Khadija na dining area tana shirya komai.yyinda Maryam tana kitchen tana Mata wanke wanken kayan dasukayi amfani dasu....k'amshin turaren sa yashaida Mata Yana a parlourn.d'ago Kanta tayi "adedenan yyi sallama Yana sakar Mata wani tattausan murmushi.itama maidamishi da murmushin takeyi tana amsa sallamar dsa had'e da cewa sannu da dawowa yaya.hannayensa ya ware Mata Yana cewa"irin wannan sannu da zuwan nakeso ba irin wannan ta bakiba.... d'an zaro ido tayi tana nuna mishi kitchen"Wai akwai mejinsu aciki"girgiza Mata Kai yyi alamar shifa inbatazoba bbu inda zai matsa.tana murmushi ta iso gurinsa"ahankali tayi hugging nasa"Yana lumshe ido yyi hugging nata back"ajiyar zuciya yasaki Yana d'ago kanta yafara sinsinar wuyanta zuwa baby face nata...uhmmm!Maryam tana kitchen fa"kada taganmu cewar Khadija tana k'ok'arin barin jikinsa.my khady itama sbd batada saurayi shiyasa ta tsaya akitchen ko?lahh Yaya bafa haka bane tanada Yaya Kamal mana.tabe baki yyi had'e da cewa" yatsaya kallon ruwa kwad'o yamishi k'afa.najima da fahimtar sonta yakeyi "amma yak'i ya furta.sbd haka damuwarsa.yanafadin hakan yaja hannun ta suka wuce bed room d'in sa"Yana cewa wanka zata mishi yaje yyi sallar magrib.yakuma k'udurta aransa muddin yarancan magrib ta musu anan sai jikinsu yagaya musu tunda Yusuf da hankalinsa yabiye musu... Maryam kuwa duk tanajinsu tana a kitchen"tana ayyana itama Allah yasa Yaya Kamal yanuna Mata irin wannan soyayyar.saurin goge kitchen d'in tayi ta fito"mayafinta ta d'auka da hand bag nata.bata tsaya yiwa Khadija sallama ba sbd tasan suna tare da gwaninta.fitowa tayi sbd tacewa Yaya Yusuf yakaisu gida tunda yaya yadawo"tana fitowa ta gansu atsatstsaye"zee tace"mery mutafi gida ko?Maryam tace wlh kuwa"kinsan halin Yaya wlh.nura na murmushi yace"saidai ku zaiyiwa wani abu Amma Banda my zee"ita ai matar abokinsace...ummi na murmushi tace"hmmm Yaya Nura kenan ai wlh ko anty Khadija ta mishi laifi indai yayane duk son dayake Mata zai hukuntata...yaya Yusuf ne yakatse musu zance da cewa ke kuzo namaidaku gida"bata fuska hafsat tayi tana cewa"nidai Yaya banaso murabu.kilama sai safe zankoma ganinka saidai kawai ka kirani..Murya can k'asa yace"to my angel kece bakyaso kizama amaryata ne.dayanzun Muna tare any time ko office atare zamuje tunda nadawo nan da aiki ko?"nidai banaso inajin kunya"hmmm !innikuma natashi zanje nacewa Abba kawai ayi mgn ta aurenmu kawai...Yana fad'in hakan yace" muje sbd yaga befi 20 minit Akira magrib ba...front sit tashiga ,yashiga driver sit"yyinda zee ummi da maryam suka shiga back sit"yaja motar.. nura ma motarsa yashiga ,shima Tahir haka. Lokacin da Yaya mahmod yafito da jallabiya ajikinsa zai tafi masjeed yaga bbu kowa agurin.yaja tsaki had'e da cewa"kinceci kanku wlh..Yana fad'in hakan yyi tafiyarsa. ******************** Zaune suke gaban dining table suna dinner"Yaya mahmod nabata abincin abaki shima Yana cin nasa.gaba d'aya tana ajikinsa tana mishi shogwab'a"shikuma yanata biye mata.har suka kammala cin abincin.kafin sudawo parlou"tana zaune a tsakkiyar cinyoyinsa ya matseta ajikinsa suna kallon news atv Basu tashiba sai 10:15pm "bbu kunya Yaya mahmod yace"atare zasuyi wanka.badan tasoba ta bishi dukda kunyar sa datakeji....Dole khadija ta rufe idanunta sbd shi bbu ruwansa yatube agabanta hankali kwance yafara watsa Mata ruwan kunfa.yana cud'a Mata jikinta Yana k'arewa suran jikinta kallo"sunjima kafin su fito suka shirya suka kwanta....saida yajagwalgwale ta son ranshi tukum yamusu addua suna rungume da juna bacci yyi awon gaba dasu. Bayan sati 2 Masha Allah wannan family suna cikin farin ciki"yyinda Khadija tasami sauk'i sosai harma Takoma skul"abdallah ma awata tsadaddar University Yaya mahmod yasakashi .yana zaune a hostel..gefe guda Kuma Mahmoud da Khadija anata zuba love, gashi har hutunsa na angunci yak'are"ranar Monday zai koma office.haryanzun Kuma bbu abinda yakoma shiga tsakanin su shida Khadija.tun bayan first night d'insu.. Zaune kharat take tayi uban tagumi dukta fige ta rame sbd tunani"Takoma tamkar ba itaba"bbu gayun nan da kwarkwasa da d'aukar wankan nan "yanzun duk batayi.hawayene kawai ke zarya akumatunta.inhar tatuna Abu 3 "saitaji damuwa da tashin hankali yak'aru aranta. na farko inta tuna cewa Jamil ne uban d'anta ko y'arta dazata haifa.sai na2 Yaya mahmod yak'ubuce mata.na 3 ,auren muhseen"dukda tasan muhseen beda wata makusa "Amma yanzun wata zazzafar soyayyar Yaya mahmod takeji aranta..tana share hawayenta Abba yashigo d'akin.wani irin tausayi yaji tabashi"ganin dukta fige ta fita hayyacinta.abba sannu da zuwa"tafad'a Kanta ak'asa.yauwa khairat! ungo duba kiga message d'in da matsiyacin yaron nan yaturomun...hannunta na kirma ta karb'i wayar abban ta duba kamar haka... *kusani inma y'arku ta haihu to kuta haifarmawa baniba" zan b'ace b'at aduniyarku.abu nagaba muddin ta haifi y'a ko d'a dodo zai zuk'e jininsa...* Iya nan takaran ta tadafe kanta sbd juyawar dayakeyi mata.abba nacewa subahanallahi! miye abin damuwa?wayarsa ta mik'a mishi.adedenan hjy rabi ta shigo sbd muhseen na parlour yazo gurin kharat d'in.kasancewar tunda yakecewa Yana sonta bata tab'a bashi fuskar zuwa tad'i aguntaba".yauma kewarta ce tamishi yawa yazo yaganta" sbd shidai dukda tana a hakan na matsayinta na bazawara" Yana sonta ahaka...hjy rabi tace"lfy take dafe Kai alh?"kafin Abba yabata amsa khairat ta saki k'ara jini Yana bin k'afafunta.ta sulale k'asa sumammiyya" arikice hjy rabi tace"nashiga ukku! kharat karki mutu dan Allah ke kad'ai na mallaka aduniya.abba ne yyi jarumtar d'aukar khairat d'in Yana cewa saka hijabi kisameni a parking space mukaita asibiti. Abba na fitowa yasami muhseen zaune kan kujera"yasha wankan k'ananun Kaya Yana ta zabga k'amshi"arikece ya mik'e tsaye Yana cewa" Abba Mike damunta naga kamar bata numfashi ko?Abba yace"muje asibiti muhseen ta sumane.... Tsatstsaye suke abakin k'ofar shiga emergency room "abba muhseen da mama rabi"bud'e k'ofar akayi.da sauri suka nufi gurin doctor d'in.. doctor yace tayi miscarriage ne, sannan ta zubar da jini sosai sai ank'ara Mata jini leda 2 . Allah Mai yadda yaso"Allah yasa hakan shiyafi alkhairi ga rayuwarki khairat.cewar Abba cike da tausayinta"muhseen cike da tausayawa yace"muje ad'ibi jinina asamata zaiyi mata.doctor yace okay suna barin Gurin shida muhseen. Mama rabi nata share hawaye"Abba nabata baki ,da Mata nasihar tabi y'arta da addu'ar samun lfy kawai... ########### Zaune suke awani tsakar gida"da girman sa bazai wuce zaman mutum 10 ba.daki 2 ne sai kitchen da toilet"gidan fas share k'al dukda simintine bbu tayis"alh Ayuba dake zaune tsakar gida ya jingina da bango"hannunsa rik'e da tasbaha yanata lazumi"yyinda hjy Amina(mmn ibbi) tana kwance kan katifarta tana sauraren redio"cikinsa ne yaji ya juya sosai.gashi ibbi Yana gurin aiki"sbd wannan aiki shine rufin asirinsu. sai zob'o da ruwan sanyi da hjy amina kesiyarwa sbd anguwar ta jama'a ce sosai....ehemmm!alh Ayuba yyi gyaran Murya say 2.tabe baki tayi tamkar batasan meyake nufiba.saima ta shareshi sbd aganinta zaman datakeyi dashi taimaka mishi tayi ai.bbu dole saita k'ara inda dare yamata. Amina kina jina Ina mgn zaki share? kaga mlm makaho banason takura fa.ta Yaya zaka matsamun da mgn bacin Ina hutawata.ai makantar taka Kaine ka d'orawa kanka ita.sbd asiri kayiwa wani saiya dawo maka ko? Kaga kuwa kaika azawa kanka masifa.ina cewa ai sbd nafad'a maka gsky ka rabu da alh mudi.cewa kayi akan hakan saimu rabu .kaga gashi yanxun kunrabu badan Allah ba ko?nidai banason wasu surutai kodai minene ai ke matatace inada ikon saki abu"sbd haka iñ bazakiyiba shikenan"Yana fad'in hakan yatashi yana laluben bango har ya iso bakin toilet d'in"Yana aza kafarsa sulb'in sabili da aka zunda yajashi.jikake timmm!yasaki k'arar azaba.asukwane ibbi dake shigowa yanufesa yataimaka mishi yatashi"Yana mishi sannu"kafin yakaishi toilet d'in"yakaimishi buta ya ajiye cike da ruwa"bayan ya ajiye yasami umma kwance tana sauraron redio. Idanunsa sunyi jajir sbd b'acin rai"ahankali yace"wlh umma bakyayiwa daddy adalci"meyasa bakya tausaya mishi be?inda banzoba aidayaji ciwo dan Allah kidinga taimaka Masa idan baninan...Ibrahim abinda kuka shuka kaida ubanka shine kuke girba.sauk'insa guda"da Allah yasa kana tausayinsa da taimaka masa.inbacin hakan nadamarsa ma saitafi haka.sbd haka Allah yakyauta Zan gyara"sannan mgn tagaba nadai hanaka neman Mata kacemun kadena.nakuma yarda da hakan "sbd haka kasamu wata ka aura.cikin sanyin jiki yace"nima naso hakan umma "Amma mudaku mufara samun ingantacciyar rayuwa tukum.hakane Allah yyimaka albarka yak'ara shiryaku kaida mahaifinka.yace ameen ummana. Tashi yyi yad'akko ludayi da gidauniya" yazauna yadama fura da nono da yogurt yasaka k'ank'ara.alh Ayuba na fitowa yazaunar dashi yafara bashi furar"hawaye nacika mishi idonsa.umma dake lek'ensu ta window taji ibbi yabata tausayi sosai.hakan yasa ta fito ta karb'e furan .tana cewa jeka kitchen abincika na nan akula kazauna kaci kayi wanka.nizan bashi yasha din. Cikin jin dad'in kalamanta yace"yauwa ummanah"yatashi yabarsu anan zaune kan tabarmar. Alh mudi kuwa lokacinda yabar asibiti shida wani yaronsa.da akewa kirari da (goga)har gidansa yakaisa"saidai Kuma duk wani abu Mai mahinmanci goga bbu tsoron Allah ya kwashe" harda wayoyin alh mudi da wasu kudad'e da agoguna masu tsada da takalminsa.alh mudi yayi zaton kashe Masa yakeyi,Saida yagama kwasar komai tukum yace". alh makaho nima na yagi rabona "sainace ayi yawo atiti lfy.alh mudi yace"goga amanata zakaci bazaka kula daniba kodan zaman tare?wata dariyar rainin hankali goga yyi"ashek'e yace" inada abin yi nima,azatonka sadda nace Ina bayanka d'ari bisa d'ari a asibiti.kad'auka har cikin rainane?" To sbd nabiyoka na yagi rabona nima" sbd haka nabarka lfy ,bakada dai idon gani balle ko atiti inkana bara kaganni ka ganeni...Yana fad'in hakan yajuya ya bar gidan... kukan bak'in ciki alh mudi yafashe dashi.. Goga befi 20 minit da tafiyaba" saiga police sunxo bbu tausayi sukayo waje da alh mudi da kayansa duka na sawa. suka saka mishi atroley"yanata zaginsu da tsinemusu suka watsoshi waje... Cikin bak'in ciki da gajiya da rayuwarsa ya nufi titi acewarsa gara yaje mota ta takesa yamutu ya huta da wannan k'untacciyar rayuwar... Shidai yanzun besan inda zasushiba.dama anan garin yatashi Gurin marik'ansa dasuka d'akko shi gidan marayu.bayan ya girma yabujire musu ta hanyar yiwa y'arsu fyad'e.hakan yasa suka rabu dashi cikin tozartashi...bakin titi yanufa da lalube da tambaya" kaitsaye yahau titi.....mashin da wata mota sukabi ta samansa...atake kansa yafashe k'afarsa guda ta fita ko shurawa beyiba ya mutu.mutuwar wulak'anci atiti...bbu wani dayyi yunk'urin d'auke gawarsa.illa wad'anda suka yi bankan suka janyesa dg saman titi... Allah yasa muyi kyakykyawan k'arshe. *************** Yau yakasance Friday"da misalin karfe 12:00pm Yaya mahmod yashigo gidan.kasan cewar tun 9 am yafita Abba na kiransa"sai yanzun yadawo da nufin yyi Shirin zuwa Sallar juma'a. Khadija na kwance tana bacci"mafarki tayi da( jafar mahaifinta) gashinan yanata kuka Yana kiranta itada abdallah.yana cewa suzo su taimaka mishi..wani mugun kallo suke mishi Khadija na cewa bazanzoba natsaneka!bazanzoba natsaneka!!!iyanan Yaya mahmod daya shigo a bed room d'in yaganta kwance bakinta na furta hakan.kuma idanunta arufe"subahanallahi! yafad'a Yana hawa akan bed d'in.yarik'eta yanamata addua.bude idonta tayi.ahankali yace"my khady mafarkine kikayi ko?d'agamishi kanta tayi.kinyi addua dazaki kwanta ne?eh Yaya Saida nayi.bara naje nayi fitsari"sakinta yyi ta tashi ta wuce toilet. Saida ta wanke bakinta tukum tayi fitsarin ta fito. Had'a ido sukayi"yasakar Mata murmushi itama mayar Masa tayi"hannunsa ya mik'amata bbu musu ta nufesa tana kwanciya ajikinsa ta fashe da kuka...my khady Mike damunki pls? kisanarmun banason kukanki Kuma kinsani ko?"batare data d'ago kanta ba tace"Yaya abbanmu nayi mafarki da Abdallah...tasanar dashi mafarkin" ta h'ada da cewa natsaneshi banason ganinsa.sbd bedamu da rayuwarmu ba!ko lafiyarmu da farincikinmu...toshe Mata Baki yyi had'e da cewa ya isa my khady kinji?kiyi hakuri uba uba ne ba'a canzashi.adduar shiriya yakamata muyi mishi"insha Allah YAU DA GOBE zatayi aiki akansa...shiru kawai tayi tana sakin ajiyar zuciya" Ahankali yace"kin hakura ko?d'aga mishi kanta tayi,alamar eh"zuge zip din doguwar rigar dake jikinta yyi Yana cewa muje muyi wanka my khady...shiru yyi sbd ganin nashanunta sun bayyana sbd bbu bra ajikinta"rufe idonta tayi hakan yabashi damar dagota yahad'e bakinsu Yana bata hot kiss"shafa kansa zuwa kirjinsa tafara yi hakan yasa yacikata yarage kayan jikinsa. Hayewa yyi samanta Yana romancing d'in ta"yyinda tayi luf tana k'arb'an sak'onsa.gaba d'aya Yama fita ahaiyacinsa ,dama abuk'ace yake yabarta ne sbd ta warke sosai"duk itama yasata a network Amma tanajin tsoro aranta.sbd Bata mance wahalar datashaba.rabasu da komai na jikinsu yyi" cikin wata iriyar murya yace" my khady zaki yarda?bazanmiki da zafiba kinji ko?d'aga mishi kanta tayi alamar to...hmmmm fad'in yadda yaya mahmod yatumurmushi khadinsa b'ata bakine.bewar Allah taji ajikinta"dukda wahala datasha baikai na first night nasuba...shikansa yaga k'ok'arin ta daya dawo hayyacinsa.tana rungume ajikinsa yarufesu jikinsu. wayansu da kansune awaje"agogo ya kallah yaga 2:15pm" Subahanallahi!wlh antaso dg juma'a my khady kinsa nayi latti wlh"cikin k'arfin halin boyemishi yanayinta tace"to ai saikayita Agida dandai yau kawai.amma my khady ba'aso mumini na k'warai Sallar juma'a na wucesa"hakane Yaya" Tashi muje muyi wankan Fatima(k'anwar nura) zankaiki tamiki lalle ja"Amma sai munje anmiki saloon"nifa kitso bawani cika burgeni yyiba .garama amiki kalba ko?nima Yaya wlh banason kitso zafinsa nakeji"to shikenan sai agyara Miki gashin kawai.. yafad'a Yana janyeta dg jikinsa yakwantar da ita gefensa"tashi tsaye yyi yamaida boxer d'insa.kafin yaja hancinta Yana cewa bud'e idon sarkin kunya.nasaka wando to"bud'e ido tayi tana murmushi tace"nidai kakamun towel na d'aura"to shikenan tunda bazaki iya tashi ahaka agabanaba.amma Dole kiyi wankan agabana ,Kuma bbu komai ajikinki.batace komaiba"ya wuce toilet.ta rintse idanunta sbd rad'ad'in datakeji agabanta.bata auneba taji ya sureta yyi toile d'in da ita. Cikin bathtub d'aya cika da ruwan zafi yasakata aciki"sbd tagasa jikinta"ayadda yakejin khadynsa ko zuwa dare ko safe saiya sake yi. gsky ya ayyana aransa. Bayan sunyi Sallar suka shirya cikin milk d'in gizna iri d'aya"sai k'amshi suke yi.sunyi kyau gwanin sha'awa da burgewa.kama hannunta yyi" fita sukayi wani tsadaddan restaurant sukaje sukayi lunch acan..dg nan suka wuce inda za'a Mata saloon... zaune suke awaiting parlourn gidan"Yaya Yusuf da hafsat kan 2seeter"sai zee da Yaya nura.naja da Yaya kabeer anata zance hankalinsu kwance. Ummi da Maryam suna d'akin hjy tareda hjy" hjy tana jiran dawowar abban ta mishi mgn yasan nayi da yaran nan".Kar cikinsu wani yafara yunk'urin tab'a wata.gara àmusu aure"dg waya sai zuwa fira shine aikinsu.gaba d'aya yaran gidan bilkisu ce kawai batada saurayi...sallamar salimce ta katsewa hjy tunanin ta."yace anty Maryam Wai Yaya Kamal yace ki kaimishi abinci"dato Maryam ta amsa ta d'auki k'aramin gyale ta aza saman gyaran gashinta datayi bbu jumawa.dama da shirinta ajikinta"hjy aranta tace"hmmm shikuma da Kamal Gurin Maryam yasauka kenan. Itadai ummi dariyar shakiyanci kawai takeyi"dukda maryamce babba 2yrs tsakanin su"Amma sbd ummi nada jikin girma suke Kai d'aya. wasuma nazaton ko twins me. su Yaya Yusuf na nan azaune ta gaidasu ta wuce dining area ta had'a abinci plate guda ta nufi sashen mazan gidan. Yaya Kamal na zaune yayiwa k'ofa zuru Yana tuna shawarar da Yaya Yusuf yabashi jiya da dare.wlh inhar kanasonta gara kasanar Mata tun kafin wani yahure Mata kunne.nasan Maryam Bata kula samari"Amma kaga duk ko wacce agidan nan tanada saurayi.hakan zaisa taji itama tana sha'awar yin nata... sallamar Maryam ce tadawo dashi duniyar daya Lula. Lumshe ido yyi Yana amsawa"ta ajiye plate d'in agabansa tace"Yaya Ina wuni?hmmm bazan amsaba"kanta ak'asa tace"meyasa?sbd Baki damu daniba.nayi zazzab'i jiya bakimun ya jikiba.dago kanta tayi suka had'a ido.....saurin janye idanunta tayi sbd ganin yadda yake binta da wani irin kallo Mai wuyar fassara.wata kasalama taji ajikinta..ahankali tace aibansaniba ne shiyasa"yajikin yanzun?nasamu lfy kodan sbd ganinki danayi ayanzun.amma inasu ummi suke?sunacan zance"Amma ita ummin nabarta ad'akin hjy"to ke Ina naki saurayin ne?rufe fuskarta tayi tana murmushi tace"nibana kula kowane saurayi.to idan yayankine saurayin naki Zaki kulashi?eh Mana tunda d'an uwanane.tafada still fuskarta arufe"matsowa yyi kusada ita"cikin wata iriyar murya yace"my habibaty kindad'e araina Maryam"inamiki zaton tun kafin Yusuf yafara son hafsat nake sonki"Ina gudun kada na furta kik'i amincewa dani.kuma banason raini shinefa"Amma inasonki sosai my mery"fatana mukasance da juna har abada.ina fatan baza'a jamun aji ba za'a amsamun.tashi tayi da gudu ta fice tana dariya.suka yyi kan kujera cikin farin cikin yasauke abinda kedamunsa azuciyar sa.yanzun Maryam tashice.... Ahankali Abba yashigo parlourn...gaba d'aya Baki yakama sbd ganin ammaida mishi parlourn gida dandalin fira"aransa yace"zanyi maganinku.wata 2 zansaka aurenku na huta insha Allah...gaba d'aya suka hau gaisheshi anata sinne sinnan Kai... murmushi kawai Abba yyi Yana amsawa.ya d'auki khalifa dayanzun ya iya tafiya yanata tete a parlourn. Yanufi part d'in hjy akan yatambayeta waye keson Maryam?sbd betab'a ganinta da waniba... Da misalin karfe 11:pm khadija na kwance jikin Yaya mahmod"yagama Tara Mata gajiya"tamkar ta kurma ihu"ko fitar da sukayi d'azun wlh daurewa tayi"gashi da darenma bbu d'aga k'afa...wayar khadijar ce tayi ringing"da mamaki shida ita suke bin wayar da kallo harta katse. Wani kiran yakoma shigowa"Yaya mahmod ne yamik'a hannunsa ya d'auki wayar dake kan bed side drower. *baba mukhtar* sunan dayagani akan screen d'in wayar.kallon Khadija dake kwance ajikinsa yyi yamik'a Mata wayar yace ki d'auka Abba ne.....✍️🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️ 55&56 ......Ahankali ta karb'i wayar ta kara akunnan ta"tayi sallama gabanta nata fad'uwa sbd tasan bbu lfy" ace baba yakirata dadare haka.... assalamu alaikum Khadija kina jina kuwa?eh baba Ina wuni?lfy lau yamai gidan naki?Yana lfy baba"to madallah kiyi hakuri nakiraki da dare"Khadija inaso gobe idan Allah yakaimu lfy da safe kuje keda mijinki .a asibitin A&S INTERNATIONAL HOSPITAL.zaki duba jikin wani bawan Allah.shima Abdallah nakirashi akan yazo da wuri"yabar kome yakeyi amakarantar...amm...banason jinkomai Khadija karki damu saidai safe"kashe wayar tayi tana kallon Yaya mahmoud.murmushi yamata sbd yaji duka maganganun da sukayi da baba.yana shafa kanta yace"karki damu my khady Allah yakaimu goben lfy ai week end ne mako?saimuje kinji"tashi muje muyi wanka"bbu musu ta tashi ta mayar da rigar baccinta suka wuce bath room... Washe gari sbd fargaba ko break fast Khadija kasayi tayi"duk yadda Yaya mahmod yaso yatursasata.saima tasakarmishi kukan shagwab'a"hakan yasa yarabu da ita.yana rarrashinta kawai"shima tea yasha suka shige mota...suna ahanya yadubeta yace" kinsan kome A&S take nufi?girgiza kanta tayi had'e da cewa ah ah Yaya"kinaso kisani my khady?eh Yaya .ALIYU& SUMAYYA take nufi"kanta ta aza akafad'arsa tace tokai ta Yaya kasani?hmm !my khady asibitin abokinane fa.Allah sarki saiku gaisa dashi ai inmunje"eh to in matar tashi tabarshi yafito da wuriba.hmmm my man kaganka akwaika dason basarwa"murmushi yasaki har fararen hak'oransa suka bayyana.my khady kenan wlh soyayyar kice ta canzani sosai"shikansa ALIYU danake gayamiki"matarsa Yana Mata son dabayayiwa kansa wlh...komai yace my summy.ita Kuma my Lion take kiransa dashi.khadija na murmushi tace"aidai mijina yafi sona akan yadda mijinta keson ta ko?tofa masu karatu ga tambaya tsakanin sumayya da Khadija wace mijinta yafi sonta? Parking yyisuka fito"yakama hannunta suka jero"wata dake kallonsu batasan lokacin da tace".wow nice couples! had'e rai Yaya mahmod yayi"yyinda Khadija tayi murmushi kawai suka wuce cikin asibitin" A reception suka had'u da baba mukhtar da mahseen dayake famanzarya a asibitin.sbd har yanzun kharat na nan akwance..k'ila abata sallama yau"gaisawa sukayi sosai da juna"suna k'ok'arin tafiya saiga hjy rabi da Abba sun shigo ciki"Yaya mahmod yad'an matsa hannun Khadija dake tsaye gabansa yace" ga mama rabi can muje mu gaisa...kafin Khadija tayi mgn"mama rabi ta gaida alh mukhtar Yana tambayanta jikin kharat.kafin suyi musabuha da abba.matsawa Khadija tayi kusada ita suka gaisa amutunce"Khadija tace"mama dama khairat batajin dad'i ne?hjy rabi fuska asake tace eh wlh B'ari tayi.yaya mahmod yace"subahanallahi!baba mukhtar yace"kunsan junane mahmod? mahmod na murmushi yace"mama k'anwar mahaifiyata ce uwa d'aya uba d'aya.baki washe baba mukhtar yace Kai Masha Allah.ashe muhseen duk Yan uwane?to muje ciki saimu dubata kafin muje inda zamu"sai a sannan abdallah ya shigo Yana hangensu yace anty Khadija...juyowa tayi suka had'a ido.da sauri ya k'araso.gaba d'aya acikin sati 3 zuwa sati4 Khadija taga Abdallah yyimugun canzawa.yyi haske yyi kyau da wayewa "uwa uba sutura da k'amshin daketa tashi ajikinsa" gaidasu yyi suka nufi d'akin da khairat take.. Khairat na ma zaune ta jingina da pillow"dukta rame sai haske data k'ara"idanunta sunyi haske da k'ara girma sosai and ramar datayi"ancire Mata drip d'in dake d'aure a hannunta"tunanin irin hidimar da muhseen kawai yakeyi akanta take.kuma Wai har jininsa yanada aka sakamata...ita yanzun gani takeyi kamar baikamata Yana saurayin Saba ya auri bazawara... s anty salma k'anwar abbanta dake agefenta tace"khairat yakamata kiyi karatun ta nutsu kisaki jikinki da yaron nan muhseen sai rawar jiki yakeyi akanki"Wanda baisaniba sai yad'auka cikin ma nashine.wlh yabani tausayi sosai"kafin khairat tayi mgn su Abba da Yaya mahmod duk sun shigo..gabanta taji yafad'i lokacin da idanunawanta suka sauka akan hannun yaya mahmod Yana rik'e da hannun Khadija dayasha Jan lalle. Kauda kanta tayi had'e da sunkuyadda shi k'asa"sbd ganin yadda muhseen kebinta da wani mayen kallon.abba Ina kwananku?duk suka amsa da Mata da tambayarta ya jiki"mahmod suka matsa kusada ita"Khadija yace"sannu khairat!yajikin? Allah yak'ara lfy"tana murmushi na yak'e ta amsa"shima Yaya mahmod yamata ya jiki"kafin yacewa mama rabi tazo zasuyi mgn.khadija na k'ok'arin janye hannunta"Amma saiya rik'eta suka fito dg d'akin.. Murya can k'asa tace".Yaya bazataji dad'i ba"kaje kuyi maganar saina tsaya anan pls"sakar Mata hannu yyi Yana murmushi"kafin yanufi Gurin hjy rabi data biyo bayansu suka fito dg room d'in... tambayarta yyi Ina mijin khairat d'in.dukda yasan waye ta aura.bbu wani b'oye b'oye hjy rabi tasanar Masa da komai da guduwar jamil da text message d'in dayaturo.wanda shine sanadin zubewar cikin...cikin b'acin rai Yaya mahmod yace"karyabari muyi arba dashi wlh!aigara da shegen cikin nashi yazube"Amma me muhseen kenufi da khairat?anan tasanar mishi shine Wanda zata aura.murmushi yyi yace alhmdllh!ai mutumin kirkine Allah yabata lfy"hjy rabi tace"wani kukazo dubawane?eh mama abban khadijane yyi accident wlh shine mukazo dubashi.dukda ita batasaniba anboye Mata sai yanzun inta ganshi zata sani.subahanallahi! Allah yakyauta gaba yabashi lfy. Yaya mahmod ya amsa da ameen... adedenan su Abba mukhtar dasu abdallah suka fito"Khadija ita ta k'araso sbd Kiran da Yaya mahmod yamata da hannu alamar tazo... Atare suka nufi room d'in da abbansu Khadija yake"gaba d'aya Khadija da Abdallah gabansu fad'uwa yakeyi"anty kuwa hanawa tayi asanar musu dakuma bazasuzoba..sbd aganinta Saida yaga yakusa mutuwa zai tuna dasu bacin yanunawa duniya besansu ya wofintar da rayuwarsu" shine yanzun and beda kunya zai nuna shine mahaifinsu....baba mukhtar ne yafara murd'a k'ofar yashiga saisu Yaya mahmod da Khadija sai abdallah dake bayansa suka shiga atare. Yana kwance kan bed"kansa duka anzagayeshi da bandage.k'afarsa guda andatseta....kallo d'aya Khadija tamishi tagano mahaifinsune....da sauri tayi yunk'urin k'wace hannunta dake cikin na Yaya mahmod.rik'eta yyi Gam had'e da cewa meye haka?karki koma yunk'urin guduwa.... abdallah ma naganinsa yaganeshi dukda kamanninsa sun sauya.juyawa yyi da sauri zai fita"cikin tsawa yya mahmod yace"Abdallah inhar kafice dg d'akin nan ranka zai b'aci!dawowa Abdallah yyi sbd bazai iya musu da Yaya mahmod ba.kuka Khadija ta fashe dashi itada Abdallah. Wani irin mugun tausayi duk jama'ar dake parlourn suka bashu....tqrin da marar lafiyar ne yyi yasaka kowa kallonsa...Yaya mukhtarrrr!dan Khadija da Abdallah basuzoba har yanxun?cikin tausayawa d'an uwansa yace"sunzo yanzun gasunan. Khadija Abdallah kuyafemin natuba da abinda na aikata muku abaya.inaji ajikina ciwon nan bazan tashiba"kubawa asma'u hakuri ta yafemun dan Allah y'ayana kuyafemin... yafad'a Yana tari da hawaye" Gaba d'aya Khadija saitaji yabata tausayi"Yaya mahmod da ido yamata alaman taje gurinsa...bbu musu ta matso kusada shi tana cewa baba sannu!khadijaaaaa!zonan kikama hannuna.Allah yyi muku albarka"Abdallah naganin taje shima yamatso kusada ita...gaba d'aya sunbawa mutanan dakecikin room d'in tausayi"Kama hannun ta yyi idanunsa arufe yace"kuyafemin Dan ALLAH badan niba da mugun halina..Yaya mukhtarrrr kasaka baki suyafemun dan Allah"Ina Abdallah?hannunsa abdallah yakama Yana cewa gani baba.Abdallah kunyafemun ?munyafemaka baba"yafad'a Yana share hawayensa"khadijama kukan takeyi,cikin tari yace"waye Wanda yahanaka tafiya yamaka tsawar kadawo gareni abdallah? ahankali yace"Yaya mahmod ne mijin anty Khadija.Mahmod kana Ina? Allah yyimaka albarka"Yaya mukhtar tasanarmun halaccinka akan y'a'yana...tari sosai yakeyi"su Khadija na mishi sannu"cike da tausayawa Yaya mahmod ya iso kusa da Khadija Yana cewa sannu baba insha ALLAH zaka Sami sauk'i...tarin dayakeyi yyi yawa hakan yasa akakira doctors"aka tafi da baban wani room.Yaya mahmod ya bi bayan doctors din" sukaje akayi mgn za'a fita da baba k'asar waje. zuwa jibi insha Allah...amma sai Mai asibitin yazo yyi singing"yaya mahmod yace"bbu komai bayaso kowa yasan yabiya afitar dashi waje.... Room d'in yakoma yasami Khadija nata kwara amai a toilet. Arikice Yama manta da mutanan dake Gurin yabita yabita toilet d'in"sannu my khady.kinga saida nace kiyi break fast kika k'i" gashi yanzun yunwa tadameki... fad'awa jikinsa tayi ta kwantar da kanta ajikinsa tayi lamo"janye gyalenta yyi Yana tab'a jikinta yace"subahanallahi zafi naji"harda zazzab'i kikeyi?Yaya jiri nake gani..aikuwa muje abokina yadubamun ke.yana fad'in hakan yazoro wayarsa dg aljihunsa yyi calling d'in DR ALIYU SAFANA. Abokina kana Ina ?okay ganin zuwa office d'in yanzun nida madam kadubata....Yana fad'in hakan yakashe wayar"gyara Mata mayafinta yyi yace"zaki iya tafiya Kona d'aukeki??zaro ido tayi had'e shagwab'e fuska tace"duk ga mutane suna kallonmu.to muje nakama hannunki"komai ai kamawa takeyi ko?Yana fad'in hakan yakama hannunta suka fito dg toilet d'in" Sannu baba mukhtar da mahseen suka Mata"Yaya mahmod yace"baba zamuwuce Inna Gama mgn da babbn doctor d'in.zuwa safen insha Allah zandawo"godiyabda saka albarka yadinga mishi"Abdallah na murmushi yace"Yaya anjima zanzo gidanka"ya na murmushi yace"gidana ko gidan antynka?ai Yaya ta manta Dani ko kirana batayi"harara Khadija ta gallamishi "yyi murmushi kawai.yaa mahmod yace"rabu da ita tunda ni Ina koranka ko? Abdallah yace hakane... k'ok'arin fita sukeyi saiga anty da hjy da Maryam na rik'e da kayan break fast sunshigo d'akin...wata kunya Khadija tayi"yyinda Yaya mohmod ko ajikinsa"saima sake rik'eta yakeyi"kanta ak'asa ta gaishe dasu hjy sbd rabonta dasu tun kafin yasaceta yamaida ita gidanta. Hjy na murmushi ta amsa"anty kuwa kanta ak'asa ta amsa"dama badan tasoba sukazo asibitin ba saidan tursasawar abbah. Hjy na kallon Yaya mahmoud tace"munshiga mun dubo jikin khairat.rabi tacemun kumshigo d'azun?eh hjy munje.aiyanzunma za'a basu sallama.yaya mahmod yace to Allah yak'ara sauk'i.mu muntafi"sallama sukamusu suka nufi office d'in dr...✍️🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa 🅿️ 57&58 Kansa aduk'e yanata rubuce rubucensa a wani file suka turo k'ofar.yaya mahmod ne yyi sallama"safana yad'ago kansa suka had'a ido.murmushi yasaki Yana cewa" abokina bakada kirki"bazan duba madam ba.yaya mahmod murmushi yace"abinda bazai yuyuba kenan"kaika Fara hakan.safana yacire eye glass nashi"suna zama yace"to aikaine bakasan zumunci shiyasa"Yaya mahmod yace"zangyara to"safana yace hmmm! khadija tace Ina kwana?madam lfy qlau ya babynmu?d'age gira guda Yaya mahmod yayi yace" wani irin baby Kuma?sati 3 da tarewarmu... y'ar dariya safana yyi kafin yace"nacikin cikinta Mana"itadai Khadija kanta ak'asa tana murmushi... Safana yace"abokina d'an jarida sarkin tambaya.koban aunataba akwai ajiyar babynka atare da ita"Allah yasa hakan my friend"kaga masu gani har hanjin mutum Yaya mahmod yafad'a cikin nuna farinciki...waya ya Kira saiga wata nurse tazo ta d'ibi jinin khadija aka fita dashi zuwa lab...suna anan zaune Khadija takasa sakewa sai surutunsu sukeyi hankali kwance.har nurse d'in ta dawo..safana ya karb'i result d'in"Yana murmushi yace"ainagayamaka tana d'auke da juna biyu na sati"3yaya mahmod ya ware ido cikin farinciki yace"Alhmdllh ! khadija itama taji dad'i Amma Bata nunaba"hannunta yakama yasunbata suna tashi tsaye"Murya can k'asa yace".maganata ya tabbata my khady!ranar Dana warke nabaki ajiyar baby na...ehemmm!safana yamusu gyaran Murya had'e da cewa nidai abari sai anfita sai ayi soyayyar"karkusa nima nakoma gida Gurin my summy...ko yanzun aisaika koma abokina"safana yace"yakamata my summy tasan babyn nan taka gsky"hakane gsky kabari week end insha Allah zamuje.to Allah yasa nagode akula da madam Banda dai yawan....basaina idaba kasan menake nufi"murmushi kawai Yaya mahmod yayi suka fice"bakinsa tamkar gonar auduga. Suna tafiya zawa aharaban asibitin yace"my khady kinason babynmu kuwa?kallonsa tayi ta turo baki"d'age gira yyi had'e da cewa eh Mana Naga Baki nuna farin ciki ba ko?to Yaya maizance?naga kaida friend naka kunata zuba shiyasa....munata zuba ko?Inna kamaki zakisani yarinya"shagwabe fuska tayi had'e da cewa nidai fa banmaka komaiba "Kuma kaji abinda Dr yafad'a"saikin fad'an my khady nibanjiba.yafada suna shiga mota" Hmmmm!my khady mezaki cine ?banason zamanki da yunwa"fad'amun koni saina girka Miki ko?Yaya shawarma zanci nidai"itakawai kike buk'ata ?eh kuma inason lemon citta naga bilkisu ta iya.yatsina fuska yyi had'e da cewa"wannan jaririyar yarinyar meta iya ? 12-13 yrs fa....nidai inaso pls! shikenan yi shiru zan d'aukota inmuka Isa gida" saitazo ta Miki ko?d'aga kanta tayi alamar to.yana murmushi yace"to ai sai asaki fuskar ko? d'an turo baki tayi had'e da sakin murmushi.yace"kinyi kyau my khady! Allah yasa baby girl zaki haifamun Mai Kama dake"next Kuma saikiyi baby boy... um um nidai dg haihuwa saikuma asake ?"meye aciki tunda niba raggo bane"kobaki ganiba sau1 na halba ball aragaa gashi ansami baby....nidai kadenamun zancan bana gane mekake nufi. Yana murmushi yace"anjima zaki gane ai.yana fad'in hakan yyi parking yafito yashiga wani guri yasiya Mata shawarman.kafin yafito"akan cinyarta ya'aza Mata Yana tada motar sukabar gurin.. My khady kici kinjiko? banason kinayin aman nan pls!Yaya zanci ai"tafad'a tana bissimillah tafara ci ahankali"yanata janta da firansu ta masoya har suka iso gida...bayan yyi parking suka fito atare"Yana rik'e da hannun ta suka bud'e k'ofar parlourn suka shiga"mayafinta yacire Mata da d'an kwalinta sbd ganin tana zufa."hancin ta yaja had'e da cewa zoto kizauna.yafada Yana zaunar da ita kusa dashi" ya'aza k'afafunta akan a saman cinyarsa" yana matsa matasu"ita Kuma tana cin shawar Marta....sunyi kusan 10 minit ahaka"wayarsa yad'auka yakira ummi yace" insundawo dg islamiyya tacewa bilkisu tayi lemon citta suka mishi agidansa. Tashi yyi yanufi kitchen"yad'akko Mata lemo fenta da cup yazo yazuba Mata"tana murmushi tace"nagode my real one!karki damu my khady kigama saimuyi wanka ko?to Yaya !Amma mezan girka makane?karki damu niba wata yunwa nakejiba. anjima zanmana take away."nifa banaso mijina nafita siyan abinci"my khady ketadabance wlh"karki damu my honey kinji.ajiye cup d'in hannunta tayi ta aza kanta akafad'arsa"yasaka tissue dake kan center table yagoge Mata bakinta da hannunta."ahankali ta aza hannunta guda anashi. yarik'e Yana murzawa yace"inajin k'ishinki my khady banaso ace zakimun kallon me zalama".shigewa jikinsa tayi had'e da cewa"har abada bazan tab'a maka kallon hakanba mijina abin alfahari na.da sauri yajanyota jikinsa ya azata kan cinyarsa" by surprise yaji ta had'e bakinsu gu d'aya...tuni suka Fara kissing d'in juna.. amatuk'ar bukace yake romancing d'in ta ,tana maida mishi murtani .dg haka suka wuce bed room d'in su"khadija nada hakuri sosai akan yadda Yaya mahmod keje mata"saidai inta tuna nasihar anty akan" *kizama jaruma a buk'atar mijinki karki nunamishi gajiyawa.* Styles kala kala haka Yaya mahmod yadinga bida ita"Yama manta da cewar batada lafiya..saida komai ya lafa"tukunna yafara tambayarta bbu inda kemiki ciwo ko zafi my khady??"bana gajiya da kad'aituwa tare dake.Allah yyimiki albarka yabarmu tare"tana kwance ajikinsa tace ameen Yaya na.yanzun my khady banason wannan kunyar dan Allah kidinga yimun duk abinda zanji dad'i kamar yau.bantab'a zaton zaki iya yin suc....rufemishi baki tayi da tafin hannunta"tana kukan shagwab'a.to nadena tunda bakyaso"yafad'a Yana shafa bayanta da gashin kanta daduk yabaje agadon bayanta.sunkai kusan 15 minit ahakan kafin yace"muje namiki wankan my khady"tashi tayi ajikinsa"tana daurewa sbd yadda gabanta kemata zafi"alissafinta wannan na 4 ne Yana sex da ita.amma duk Wanda zasuyi saitaji zafi"balle na yau sundad'e sosai...janye blenket d'in yayi yabarta haka bbu komai ajikinta"yace tashimuje toilet d'in"turo baki tayi tak'i yarda su had'a ido"tayi kwanciyarta ta juya mishi baya"yabi santala santalan cinyoyinta da mazaunanta da kallo Yana lumshe ido.bata auneba taji shi samanta.dg haka komai yaci gaba da wakana.kiran karfe 1da akeyi na sallar azahar.yasashi sahirta mata.yadauketa cak suka nufi bath room... Tsaye take agaban gas cooker tana k'ok'arin dafa taliya jalop datasha spices da curry ga naman kaza aciki"sai k'amshi ketashi a kitchen d'in.runtse ido tayi Ahankali sbd yadda takejin zafi sosai agurin.dukda yagasata a toilet d'azun.amma da k'yar take zaman kirki"daurewa kawai takeyi bata nuna mishi.sbd karyadamu" Sai sauri takeyi tagama sbd idan yadawo dg masjeed yaci abincin.kuma taga shiru gashi Tama kusa gamawa tunda ta zuba taliyarma.batafi 10 minit tsaye agurinba taga abincin yayi.saukewa tayi takashe gas din.kafin ta d'akko coolar tana k'ok'arin Fara zubawa hancinta yashak'omata k'amshin turaren sa.k'ok'arin juyowa takeyi yyi hugging nata ta baya..ya aza kansa akafad'arta,yazuro hannuwansa yazagaye cikinta dasu. Cikin kasalallar murya yace"babynah meye kike dafawa bacin nace adena?Yaya banaso nidai kazauna da yunwa ,ai bawani jin jiki nakeba nasami sauk'i"hakane my khady amma nafiso ki huta kinji.balle nasamiki gajiya d'azun ko?tana murmushi tace"nidai Yaya banwani gajiba.Allah my khady?eh Mana"zaki bani na dare to?eh Yaya"matseta yayi ajikinsa cikin cool voice yace"ilove u!tana murmushi tace"ilove u too!sakinta yyi yakarb'e kulan da plate da spoon d'in"yyinda ita Kuma ta d'akko cups d drinks suka fito dg kitchen d'in. bayan ya ajiye kulan"ya azata asaman cinyarsa"my khady zakici abincin ko? Ah ah Yaya tadamun xuciya yakeyi" Kuma banajin yunwa. gsky shawarman nan ban yadda ta k'osadda keba!anjima xanci cire Mai k'uli k'uli...Yana dariya yace"oh wannan baby yasamunke kwad'ayi ko?shiru tayi tana k'ok'arin zuba mishi abincin a plate"kafin tace"Mai gida bissimillah!wato harda tsokana ko?dariya tayi tana shafa suman kansa.yaja plate d'in abincin yayi bissimillah yafara ci...drinks ta zuba mishi ta mik'a mishi"sai kauda kai takeyi sbd k'amshin girkin bataso...jefi jefi suke fira har ya idar. Hamdala yyi Yana goge bakinsa da tissu yace"yyi dad'i sosai my khady kwanar iya girki..tana dariya tace"zanyimaka dambun shinkafa favorite food naka gobe insha Allah!kibarshi saikin sami sauk'i"yafad'a Yana kallon ta yace "muje kirakani nacanza Kaya zan koma asibitin.atare suka shige bedroom d'insa....suit dackblue yasaka da takalmi sawu ciki"da kanta ta d'aura mishi agogo, tasaka cum tana gyara mishi tattausan sajensa daya zagaje fuskarsa dashi"shikuma yanata kallonta ta cikin mirror Yana fesa turaruka.hancinsa taja had'e da cewa you are handsome guy.murmushi mai sauti yyi Yana cewa da gske?eh Mana" karfa nayi latti"shagwabe fuska tayi nidai Yaya duk ni d'aya zaka bari"gashi mairo batazoba yau.(Mai aikin) Sorry my khady bazan jimaba"Kinga wa'annan yaran basu zoba dasai su tayaki zama tunda week end ne.k'ila sunada uzuri Yaya... tafad'a tana biyo sa suka fito parlour. Mezan tafo miki dashi bayan ciren dakikeso?nidai bakomai wannan ma yyi ai Yaya"nidai bemunba zan samu wani abu daya dace natafo Miki dashi.amma duk yau banga kinci wani abincin kirki ba....kafin tayi mgn ummi da bilkisu da Maryam sunshigo parlourn.gaisheshi sukayi fuska ahad'e ya amsa Yana cewa shine sai yanzun ko?ke bilkisu zonan" Yafad'a Yana kallon agogon hannunsa. Jikinta na kirma tace"dan Allah Yaya kayi hakuri.kinsan laifin dakikayi?girgiza kanta tayi tana Jada baya...Khadija tamkar tamasa mgn Amma ganin yahad'e girar sama data k'asa yadawo Yaya mahmod d'insa sak nada yasa tayi shiru...Maryam da ummi kansu ak'asa suna addu'ar Allah yasa karyadaketa sunzo lfy gara su koma lfy. Ban hanaku shafa eye shadow ba?"kahana Yaya "shine kikashafa...kafin tayi mgn Abdallah yashigo da sallama.da sauri bilkisu tanufesa hartana rik'e mishi hannu tace"Dan Allah kabawa Yaya hakuri karyadakeni....Zaki cikasa ko kuwa?saurin sakinsa tayi"abdallah bece komaiba ya zauna Yana gaida Yaya mahmod..khadija tayi saurin matsowa kusadashi"tana mgn ahankali bama aji abinda take cewa. amsa gaisuwar abdallah yyi yana kallon bilkisu datake hawaye yace" inkika koma nidakene...bejira cewarsuba yafice Khadija namishi adawo lfy. Yana fita maryam da ummi suka saka dariya.hade da cewa aisaida mukace kigoge kika k'i ko?turo baki bilkisu tayi tana kallon abdallah suka had'a ido tace"Yaya Abdallah kaga su anty Maryam namun dariya ko"Yana murmushi yace"gsky anties kudena.zokiji dawo nan.bbu musu tadawo kusa dashi. Khadija kuwa aganinta yyi shishshigi.miye yace wani tadawo kusa dashi" Zama khadija tayi suka gaisa dasu Maryam"kafin tace"suje suzuba abinci dama dasu tayi"ummi na murmushi tace"to mmn baby ga sak'onki a jug"tafad'a tana k'ok'arin mik'a Mata jug d'in.... adedenan wayar Maryam tayi ringing.tana murmushi tace"Yaya Kamal Dina ne... murmushin Khadija tayi had'e da cewa Masha Allah naji dad'i Allah yatabbatar da alkhairi"ummi ta amsa da ameen ta nufi dining area.khadija ta wuce kitchen da jug ahanunta. Maryam kuwa parlourn Khadija ta wuce tana wani kashe Murya... Parlourn yyi saura dg bilkisu sai Abdallah"dama Yaya Abdallah kaima d'an gayune?kanada kyau wlh... murmushi yyi yace"niba d'an gayu bane bilkisu"keda kikace niba yayanki bane,Kuma kina hararata...to ai bansankaba alokacin"yanzun Kuma nasanka ko?hakane kam"ajin nawa a skul?js 2 nake"Masha Allah islamiyya fa?inazuwa ajina 3" izif 25 muke Yan ajinmu" yace madallah kinaso muzama abokai dake?"ai ba'ayin abota mace da namiji saidai kazama Yayana"yanata kallonta da mamakin shirmenta yace"to shikenan Amma kirage surutu ,Kuma karki bawa su anty khadija da anty Maryam firan da mukayi.to ai bazan fad'a musuba.good girl"yafad'a Yana fito da ledar big bom dg aljihu yabata..nidai bazan karb'a ba an hanani karb'an abun maza...Yana dariya yace"idan Yaya mahmod yabaki Abu kina karb'a?eh Mana Ina karb'a.to ni kenan ba yayanki bane?to kayi hakuri nagode sosai.tafada tana k'ok'arin karb'a.khadija dake fitowa dg kitchen ta kallesu tayi murmushi kawai ta ajiye lemo exotic da cups agabansu.kafin tace abdallah akamaka abinci"girgiza kansa yyi had'e da cewa ah ah nak'oshi"kefa bilkisu?nima na k'oshi tunda Yaya Abdallah bazai ciba..galala Khadija tayi tana kallonta.zuba mishi lemon tayi a cup tabashi ta koma kan kujera ta zauna.ummi tadawo ta zauna tana cewa abdallah akamaka abinci? Bilkisu tace"ah ah munk'oshi"kena tambaya kilbabba"hmmm ai Yaya taheer zaizo gurinki yace nakiraki Yasin bazanjeba....dariya ummi tayi had'e da cewa aisaiki saka niya.maryam na shigowa parlourn tace"ohni auta da gulma duka yaushe kika san Abdallah?Khadija ta karb'e zancen da cewa kunga karku takurawa auta wlh..ai anty Khadija muka koma gida saina gayawa Abba...duk suka saka dariya...sunjima suna fira sai gab da magrib Abdallah yyiwa Khadija sallmar akan gobe inyaje asibiti zai wuce skul.. Bayan sati 2 Masha Allah Khadija kowa yasan tanada juna 2"tana samun kulawa sosai agun ogah kwata kwata wato mahmod..hjy tayi farin ciki sosai da cikin.gashi bama wani wahalar laulayi takeyiba "tunda tana zuwa skul".gefe guda mahaifinta da baba mukhtar suna India Yaya mahmod yabiya musu sbd lafiyar abban.. Ayanzun haka Abba yasaka auren samarin gidan da y'an matan wata2"Kuma tare yasaka Dana muhseen da khairat sbd alokacin ta Gama iddarta. Ayanzun khairat tayiwa kanta karatun ta nutsu ta rungumi muhseen amatsayin masoyi na gsky"harta samu ma aiki"kuma yace" zaibarta tadinga aikinta bayan aurensu.tarigada ta shafe babun Jamil arayuwarta.. Gaba d'aya samarin da y'an matan zuba ruwan love suke tamkar bbu gobe...yyinda shak'uwa Mai k'arfi tashiga tsakanin abdallah da bilkisu.duk week end idan yazo gidan Yana sashen mama jummai a parlourn ta"da bilkisu tadawo islamiyya suyita fira"gaba d'aya abdallah yasake acikin gidan tamkar d'an gidan haka yake... Abba kuwa yasan samarin kowa nada gidansa sbd kowa na aikinsa lefe ne kawai yace zaiyi musu. ************* B'angaren su ibbi kuwa"alh Ayuba yashiga tashin hankali da yaji irin mutuwar da alh mudi yayi"jikinsa yyi sanyi sosai.dgshi har ibbi"ibbi rayuwa ta sauya duk abokansa na holewa sungujesa sbd bbu wasu mahaukatan kud'i agunsa.uwa uba baimada isasshen lokaci nayin wani sakarci"sai 9 yake tafiya office"2 yadawo yaci abinci yyi wanka"ankira la'asar.da yyi sallah zaidawo gida yaciga da kula da mahaifinsa dukda yanzun bbu laifi umma na kula dashi.sannan Kuma shima yau da gobe yanayin wasu abubuwan da kansa.sbd yasaba da makantar. Ibbi kuwa soyayyar zee na nan aransa ,yakuma san ko mutuwa zaiyi Yaya mahmod bazai Bari ya aureta ba...lokacin dayasami labarin saka ranarsu har ciwon kirji yyi..ayanzun haka wata rukayya ce dasukayi barikinsu atare "yanzun ta shiryu itace tanace mishi,Kuma umma tabashi goyan bayan ya aureta"ya amsa Amma yafi so"yayi gidan kansa.koda d'aki biyune da soro da toilet.besan yawan haya... Kwance Khadija take"bacci yafara daukarta"wayar Yaya mahmod dake kusada ita tayi ringing.yyinda shikuma Yana kitchen zai dafamata indomie sbd yau week end bbu office. Kusan sau3 ana Kira saina 3 din"takai hannunta ta d'aga. Arud'e tace"wacece ke?aikin banza Muna Mata kawai...inbacin banzanci da ballagazanci kikama Kiran mijin wata... karb'e wayar yyi yakashe yayi blocking n d'in yagoge...uffan batace dashi ba.fuskarta a'daure baccin dabata idaba kenan"sai y'an Harare Harare takeyi.zama yyi gefenta zai kamo hannunta "tayi saurin janyewa tana k'ok'arin tashi...saurin fisgota yyi jikinsa"tafara zillewa tanason ta gudu"Khadija meye haka? kaddai ace sbd wannan shashashar data Kira kikemun haka?kina nufin amanarki zanci kome?nasaba Akira ace anasona tun kafin aurenmu"Amma bana kulasu fa..kuka tafashe dashi had'e da cewa meyasa to ka karb'e wayar?wayar yad'auka yamik'a mata Yana cewa"gashi kiduba kiga kome kikeso tunda Baki yarda daniba k'arya namiki ko?yanafadin hakan yasaka Mata wayar a hannunta.yasaketa yawuce parlour.janye wayar tayi ta ajiye ta kifa kanta akan pillow tafara rera kukanta.plate d'in indomie d'in ya aza kan bed side drower.kafin yace"kitashi kici abincin inkika Gama saiki cigaba da kukan..Yana fad'in hakan yajuya ya fice. D'akinsa ya wuce yaje ya kwanta kan bed"aransa Yana mamakin zafin kishinta"shikansa yasan Tara matan ba wani abu me kyau bane"bayada tsarin kula mace ba aurenta zaiyiba"meye amfanin hakan?inba b'atawa juna lokaciba.balle matan yanzun mafi yawansu bbu tarbiyya.amma sbd tab'ata mishi rai shine zataga laifin sa...yarasa Mata meyasa suke hauka akan kishi"befa mantaba shekaran jiya Saida yazauna sasanci tsakanin Tahir da ummi"sbd sai rantse rantse takeyi bazata aureshiba tafasa.sbd kawai wata takirashi acikin d'alibansa"saida da kansa yashiga maganar yasasantasu.bacin Tahir harda kwallansa Yana Mata rantsuwa Shiba budurwar sabace..gaba d'aya sai yaga ai sonsa datakeyi yasakata kishinsa"bekamata shima yyi fushiba"kodan sbd yadda take damuwa idan yyi fushi da ita.tashi yyi yakoma d'akin. Khadija kuwa banza tayi da indomie d'in"tana kukanta"motsinsa taji abayanta.yajanyota jikinsa ya rungume ta a kirjinsa Yana shafa bayanta.ahankali yace"I'm sorry kinji?ni bbu wata mace azuciyata sai Khadija! mahmod na Khadija ne ita d'aya insha Allahu.kidena wani kishi akan masu cewa suna Sona tunda ba kulasu nakeyibako?shiru kawai tayi tana shigewa jikinsa. Cikin kasalallar murya yace"kin hakura ko?umm kawai tace"kinaso ki haifamun baby da saurin fushi ko?shiru tayi"d'ago kanta yyi ya had'e bakinsu yafara bata wani hot kiss...dg nan labarin ya sauya salo suka fad'a wata duniyar daban.. ******************* Kwanci tashi akace asaran mai Rai"ayanzun haka baban Khadija sundawo Nigeria yasami sauk'i sosai alhmdllh!Yaya mahmod yasaka anmishi sanduna 2 Yana amfani dasu Gurin tafiya.lokacin da khadija ta gane shine yabiya wa mahaifinta kud'in da aka kaishi waje sbd lafiyarsa.kukan farin ciki tayi"tanajin sonshi da k'aunarshi na nunkuwa aranta. Abba jafar kuwa yyi nadama sosai"yakuma sake neman yafiyar su Khadija da anty.yakuma yiwa mahmod godiya sosai"ayanzun kuwa yyi alfahari da haihuwa"gashi mijin y'arsa yamasa abinda koshine ya haifesa sai haka.shikuwa duk Wanda besan haihuwa aganinsa yyi asara. Gefe guda Kuma AGIDA D'AYA yarikice da shirye shiryen biki"har ankawo lefen zee dana ummi"Yaya kabeer ma ankai na naja gidansu.hafsat da Maryam suma Abba yamusu nasu.abun sai San barka.gaba d'aya gidan yafara cika da y'an uwa da abokan arzik'i.kasancewar gobe insha Allah za'a d'aura aure. Yau akeyin dinner"jiya akayi wa'azi. Khadija tun 11 am Yaya mahmod yakawota ya wuce office.idan anyi Sallar juma'a zaije ya karb'o Mata d'inkin dazata saka.sbd yanzun cikinta harya Fara fitowa Yana wata na 4.. Zazzaune suke.....✍️ Muhade Monday what's app nawa Sunday zai yi update🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Second to the last page 🅿️59&60 Zazzaune suke anamusu make up d'in tafiya Gurin dinner"misalin karfe 4:00pm.masu make up kusan mutum 5 ne anayiwa mutane" gaba d'aya amaren angama masu tasu ta musammun suna zaune ajere.cikin dogayen riguna gownt na materials kowace da kalar tata"suna zaman jiran zuwan anguna. Khadija na zaune tana kallon yadda akeyiwa auta bilkisu make up"ita kuwa cewa tayi bataso"Yaya mahmod yahana amata.acewarsa kowane gardi saiya kalleta kenan.zuwa dinner d'in ma ,saida taita mishi rigimar kukan shagwab'a tukum ya yarda zataje...gaba d'aya batada walwala sbd rabonta da Yaya mahmod tun11 gashi har 4 ta wuce ta kirashi bata shiga.kuma yace tabari yazo da kansa shine zai kaita karta shiga motar kowane namiji". Sallamar abdallah ce ta katse mata tunani"bilkisu na washe baki tace"Yaya Abdallah sai yanzun kazo ko?yanata kallonta yagaishesu Yana cewa zokiji !Yana fad'in hakan yajuya ya fice acikin shigarsa ta milk shadda. Zee n murmushi tace"oh auta Anya wannan Shirin naku bewuce shak'uwaba?kodai y'ar gida za'a yi ne?itadai bilkisu Bata wani gane zancensuba.tayiwa Mai make up mgn abar Mata haka zataje tadawo.ummi na dariya bayan fitar bilkisu tace"hmmm wannan tsakuwar yarinyar tasan rawar Kai akan namiji.maryam tace "nikaina wlh addu'a Allah yasa insun tasa ayi y'ar gida kawai sbd sunyi marching wlh...itadai Khadija na sauraron su"tana mamakin bilkisu 3yrs "Abdallah 17yrs shine har ake cewa suna son juna... sallamar gwarzonta dataji acikin parlourn yasata saurin d'ago kanta suka had'a ido"murmushi yasakar Mata Yana langab'e Mata kansa...sudai amaren da k'awayensu kallonshi kawai sukeyi"shikuwa tamkar besan da kowaba ma acikin parlourn yanufi Gurin Khadija.tana ganin hakan saita turo baki ta juya mishi baya kawai"alamar tayi fushi dashi... Kallon su ummi yyi,batare daya amsa sannu da zuwan dasuke mishiba yace"waye yasamun my khady take fushi? yafad'a cikin d'aure fuska"jikin ummi na rawa tace"bbu wlh Yaya tambayeta.tafada jiki na kirma sbd tasan ko yanzun aka d'aura aurensu basu wuce hukunci gun Yaya mahmod ba...sudai su Maryam na dariya k'asa k'asa"matsawa yyi kusada ita"yakama hannunta yamik'ar da ita tsaye.yajata suka fice Yana Mata mgn k'asa k'asa..shewa gaba d'aya amaren da y'an matan suka saki.naja tace"munkusa bin layinsu muma...khairat na dariya tace kedai bari..wayar hafsat tayi ringing"taduba taga Yaya Yusuf ne"d'an Jim tayi kafin tace"kutashi muje suna bakin get. gaba d'aya sukayo waje"duk ga motoci nan na abokansu"anguna bbu kunya kowa yazo yakama hannun amaryarsa suka wuce mota. sauran y'an matan Kuma suka shiga motar abokan anguna...bilkisu ma driver yajasu itada Abdallah da Salim suka wuce. Khadija kuwa Yana rik'e da hannun ta sukafito"yakalleta yace"sorry my khady azatona ma nine nayi laifin ko?abbane yasani Kai bak'insa masauki "tun d'azun Ina busy shiyasa .amma kina araina"damafa nasan kanada uzuri yaya.kawai damuwata nakiraka bata shiga.gashi har 4 ta wuce bakayi lunch ba"wlh kuwa my khady amun hakuri kinji?tana murmushi tace"aibanyi fushiba"wazaiyi fushi da aljannarsa?muje d'akinka nakai maka abinci tun d'azun"idan kagama sumutafi gurin dinner d'in..oh my khady dama haka kika damu dani?kamafi hakan my sweetheart..lumshe ido yyi Yana murza hannunta dake cikin nasa.. d'akinsa nada suka nufa" akan carpet suka zauna"bayan ta cire mishi coat d'in saman kayansa"tuwon shinkafa ne miyar agushi Tasha naman kaji"ruwa ta mik'o mishi acikin wani bowl.yawanke hannu,kafin yyi bissimillah yafara ci..drinks ta zuba mishi a cup"kanta akan kafad'ar sa"hannun sa 1 takama da suka hannayenta tana shafawa cikin wani salo"my khady kinaso mufasa zuwa Gurin dinner d'in?cike da shagwab'a tace"um um nidai.to shine kikeson tsokanoni ko? Allah zakija nida sakinki sai magrib.murmushi tayi had'e da cewa indai hakan zaisaka farin ciki zanyi murna da hakan...numfashi yasauke had'e da cewa my khady Allah yyimiki albarka yabarmu tare.kimason farin cikina Koda kuwa ke Zaki rasa naki farin cikin"tana murmushi tace"ameen Yayana"kaima ai kanason nawa farin cikin fiye da naka"Amma Dani da babynka wakafi so to?cikeda tsokana yace"nafison babyna....azabure tabar jikinsa"Yana dariya yace"yi ahankali karkimun asara.yana fad'in hakan yad'auki cup me ruwa yasha.kafin ya ajiye Yana cewa alhmdllh na k'oshi"tashi tsaye yyi had'e da cewa sarkin kishi to tsokanar ki nakeyi my khady keta dabance"yafad'a Yana janyota jikinsa ya rungume abarsa.itama rungumesa tayi had'e da cewa"hmmm saina haihun Zan gane hakan.yanzun muje ka watsa ruwa sharf sharf mutafi kaga biyar saura.... Ahankali Khadija da mahmod suka shigo hole d'in"suna rik'e da hannun juna"inbaka saniba saika d'auka suma suna dg cikin amaren sbd yanda suka fito a couples d'insu... Yyinda a mare da k'awayensu suna afili ana musu lik'i..Gurin filing rawar Khadija taja hannunsa suka nufa..tuni mawak'a suka fara kod'asu da yabansu"hakan yasa Yaya mahmod yaciro rafar Yan 1k yafara yiwa Khadija lik'i da ita"ummi da Maryam da hafsat suma gaba d'aya Khadija sukema lik'i. Wanda baisaniba sai yazata itace amaryar ma sbd kowa yarufu akanta. Khadija kuwa smile kawai takeyi tana takawa cikin yanga da aji"wasu rafar yasawa Khadija ahannunta.hakan yasa tafara Masa lik'i shida amaren da anguna..shikuma yanayiwa amininsa Nura da zee barin dolas..akayita musu photuna da vedios.....Ahankali Yaya mahmod ya janyeta suka nufi gurin wasu kukerun da bbu mutane sosai agurin...Zama sukayi Yana cewa my khady bafa ke d'aya bace kindage kinata rawa"saikinyi ciwon jiki ko?kafin tayi mgn wasu y'an mata3 suka musu sallama.hakan yasa Khadija tayi mugun had'e Rai"batare data amsaba musuba tace"malamai lafiya dai ko?Yaya mahmod kuwa bema kalli inda sukeba saima hannun khadija dayake acikin nasa Yana wasa dashi yasha lalle ja.umm dama gurin y'alllabai mahmod Adam mukazo. munasan mgn dashine...wani kallon rainin hankali Khadija ta musu"kafin tace"ba shakka kunyi k'ok'arin yin hakan"saidai ko muryarsa bazakujiba sbd Yana tare dani"Kuma baya tare dani bazai kulakuba sbd bakune gabansa...and last kudaina shigewa mazan daba nakuba. Kodan sbd rik'e darajar ku ta Y'ay'a mata.da yawan maza wasunsu dake fad'awa halaka harda laifin matan dake Jan ra'ayin su.amma kusani mijina baya acikin irin wa'annan mazan...uffan kasa cewa sukayi"saima suka juya da sauri sukabar gurin"sbd azatonsu ko budurwar sace ba matarsaba..Yaya mahmod kuwa duk Yana jinta"takuma burgesa data fad'a musu hakan...Wai mekake nufi ne zakazo kaja Mata ku tsaya anan?bacin Kai kana matsayin babban abokin ango...cewar Nura dake tsaye abayansu yana hararansu... murmushi Yaya mahmod yayi Yana cewa"nabar wannan sashen "yanzun ni yayankane"Allah ko?to Bari kaji ba'a canzawa tuwo suna.ga zee can na jirana kataso muje manyan abokaina zasuyimana lik'i"da ido khadija ta mishi alamar sutashi suje.hakan yasa yakama hannunta suka bi bayan nuran....basubar Gurin dinner d'in ba sai gurin 8 dukda ance ba'a yin dare Amma Saida akayi. Khadija kuwa tun bayan sunje sunsake yiwa nura lik'i Yaya mahmod Abba yakirasa"amotar amare tashigo suna waya dashi yanacan Gurin bak'in Abba.. Koda suka iso gidan"sashen hjy Khadija ta wuce"tayi wanka da sallah"takashe wayar ta.sbd tasan halin mutumin nata tsab zai iya zuwa yace sutafi gida.ita Kuma tafiso ta kwana anan.tunda kosunje dai goben sake dawowa zasuyi da safen.. Batafi 10 minit da kwanciyaba"tajiyo muryansa a parlourn hjy.hakan yasa tasake lambewa kamar meyin nacci"...da sallama yashigo bed room d'in"hjy na kwance kan katifar ta"yyinda ummi da Maryam da Khadija ke kwance kan bed"sai wasu mutane kwance akan tabarma da 2 seeter dake bed room d'in. Khadija na nan kuwa hjy?tashi zaune hjy tayi had'e da cewa eh"Amma tayi bacci gsky.to ai saita tashi muje ko hjy....wane irin tatashi Kuma? ba'a so Mai juna 2 na bacci atayar da ita.kabarta ta kwana anan Mana tunda dai goben in Allah yakaimu zuwa zakuyi ko?bece komaiba ya juya....da sauri Khadija ta tashi zaune sbd tasan halinsa akan fushi"wayarta da hand bag nata ta d'auka ta saka hijab d'in ummi ta fito ko hjy batayiwa sallamaba...hjy ta girgiza Kai kawai had'e da cewa lallai Khadija kina hakuri da zuciyarsa .meye abin yin fushi anan? Tana fita tahangosa yyi hanyar parking space"kasancewar ko Ina na gidan da haske"yayaaaaaaaa!juyowa yyi ya hangota"ajiyar zuciya yasaki.shikansa zaiso ace yabarta anan ta kwana kodan ta huta. Amma yanada buk'atar ta kwana tare dashi"rabonsa da ita 3days kenan.amma jiyakeyi tamkar wata 1 yyi....Yaya Wai fushi kayine? tafad'a tana k'arasowa kusa dashi.hmmm ai nasan ba bacci kikeyiba my khady"guduna kikeyi ko?turo baki tayi had'e da cewa nifa ba haka bane.sonake mu kwana anan gida"yanzun muje d'akina nada sai mu kwana hakan yyi? yafad'a Yana tsareta da manyan idanunsa.d'agamishi kanta tayi"hannunta yakama suka wuce sashen mazan gidan.. Hafsat da zee dasu ummi duk fargaba sukeyi na auren.😜yyinda naja Bata wani damuba sbd period takeyi"khairat Kuma tasan ita ba budurwa bace. Dukda anmata gyara na musammun da insuka had'u da mahseen Dole taji ajikinta...da wannan fargaban suka kwana... Washe gari da misalin karfe 11 am duban jama'a suka shaida d'aurin auren wannan yara na AGIDA D'AYA...gaba d'aya angunan bakunansu yak'i rufuwa sbd murna.anata musu Allah yasa alkhairi.suka wuce cikin gida akayita photuna.yaya Yusuf bbu kunya yadinga rungume hafsat ajikinsa ana musu photo...yyinda hafsat take atsorace dashi...lolx.yaya mahmod kuwa shida tauraruwarsa shiga iri d'aya sukayi ta bak'in bowel...Tasha make up abin saidai ace Masha Allah!sai wani rirrik'eta yakeyi lokacin da anguna suka shigo da zugar abokansu"sbd beso wani ya kalle mishi ita. Bayan an Gama pictures"masu asha ralle sukazo da k'arfe 4"aka Fara yaregaja "gaba d'aya AGIDA D'AYA fans sun hallara Gurin casu anata cashewa..lolx.mawak'i yasami kud'i masu yawa"itama khairat anan tazo sai suwa dare za'a zo adauketa akaita gidan muhseen... Ibbi bawan Allah Saida yazo gurin d'aurin auren dukda ba wani gayyatarsa akayiba.yaje yarok'i gafarar Yaya mahmod"akan abinda ubansa yamasa"dakuma yarok'ar Masa zee yafiya akan abinda ya aikata Mata abaya..yace yayafe bbu damuwa. ****************** *gidan Yaya Yusuf* Bayan ango yashigo sun gabatar da komai da komai dayakamaci adaren farko ayi.yaya Yusuf yadubi hafsat daketa sunna Kai sbd kunya da tsoro. "Ahankali Yace"my angel naga kamar bakya murna da zuwanki gidanki dakuma mallakar juna da mukayi? amatsayin ma'aurata.kanta ak'asa ta girgiza mishi kai.matsowa yyi gefen bed d'in yazauna kusa da ita"Yana cewa yakamata mukwanta kodan sbd ki huta ko?Murya asark'e tace"ba d'akinka zaka je ka kwanta ba? murmushi yasaki kafin yace"hmmm!bana fatan raba shimfid'a dake har abada my angel komun tsufan damukayi ko?shiru kawai tayi.hayewa saman bed d'in yyi sosai ,tajanyo pillows akusa da ita yana cewa"zoki kwanta.kasa cewa komai tayi"kirjinta nata dukan Tara tara.shikuwa harga Allah dama ak'agare yake ayi auren nan.sbd bazai iya jurewaba"Yana buk'atar hafsat d'insa.bai jin zai iya d'aga Mata k'afa akan buk'atar sa.hannunta guda yakama Yana janyota jikinsa ya rungume ta.murya can k'asa yace"duk kin canza my angel ,ga tsorona Ina gani ak'wayar idanunki.meyasa ?Yaya nifa bbu komai nagaji ne kawai.kasan hidima shine fa"hannunsa guda yamik'a yakashe fitilar dake kan bed drower" acikin kunnanta yarad'a Mata wata mgn.sainaji tayi murmushi...zuwa wani lokaci naji kukanta...alamar burin Yaya Yusuf yagama cika kenan. Shima Tahir bbu d'aga k'afa"da muhseen.nura kuwa ai tun kafin mutane subar gidan take ak'agare sutafi.zee tayi mugun jigata agunsa..maryam ce kawai da naja ta Yaya kabeer ke period..sune kawai basuji ajikinsuba...suma dukda hakan ansha romancing. 🤣 *Washe gari* Hafsat da taimakon Yaya Yusuf tayi wanka tayi sallah.gaba d'aya fuskarta bbu walwala"idanunta sunkumbura sbd kuka.yaya Yusuf nata aikin rarrashi"dukda yaje Mata asauki bata sami rauniba"yyinda zeesaida Nura yakira yayarsa likita" ta dubata sbd yamata rauni..tana ihu da komai yarik'eta akamata d'inki duk anyi allurar kashe zafi"Amma Gurin dazafi takeji.. gwanin ban tausayi.nura yasha fad'a Gurin doctor... Bayan kwana 7 Masha Allah amare anata zuba ruwan love"suma maryam.da naja tuni suka shiga sahunsu hafsat"abin sai son barka.auta kuwa anbarta itada salim da khalifa sune kawai AGIDA D'AYA.Abdallah ma Abba yace"duk in anyo hutu nan zai dinga Zama"anabasu d'akuna kowa d'add'aya shida salim... Kwance Yaya mahmod yake yyi matashin kai da cinyar Khadija"yyinda tasaka hannunta tana shafa lallausan suman suman kansa"ahankali yace"my khady gobe zumuje amiki awo gsky agabana...hmmm Yaya mazafa basa shiga.to aike tawace ko?kafin tayi mgn wayarsa tayi ringing.yana murmushi yad'aga had'e da Kama hannunta guda Yana wasa dashi.ango ango!!ainazata kagoge number ta awayarka.eh Mana"Kai d'an iska ka kiyayeni wlh"kanacin darajar zainab!hmmm yaushe zaka koma office ne?wata dariya Yaya mahmod yayi "kafin yace hakan nada kyau.bara nabarka tunda Kuna tare.yana fad'in hakan yakashe wayar yana murmushi.🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹A GIDA D'AYA🌹 🏘️🏘️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa The end 🅿️ 61&61 .........Kallon khadija yyi kafin yace"madam ataso ajidani pls tunda gajiyar biki ta sake ki ko? murmushi kawai tayi"ahankali yace"Khadija Ina alfahari dake amatsayin Mata ta.kinamun biyayya Koda bakyasan abu "idan nabaki umarni.inason abu" kina nunamun kinfinison abun.fatana Allah yasaukeki lfy!ameen" tana murmushi tace"ameen miji na gari abin alfahari ga kowace mace"bantab'a zaton Yaya mahmod zaka zama mallakinaba"na zauna dakai cikin kwanciyar hankali.ajiyar zuciya yasaki had'e da cewa shiyasa nasha fad'amiki kiyi hakuri komai zai wuce.kinga ayanzun bbu na buyunki agurin hjy ko?tana murmushi tace".nasani Mana tunda kana kishi dani ko?Yana murmushi yace"ai nadena yanzun tunda banga ribar kishinba..Yana fad'in hakan yatashi zaune Yana binta da wani mayen kallo kafin yace". Mrs mahmod atashi aje ajida baby mahmod....dariya tayi har fararen hak'oranta suka bayyana "waishine baby?shima dariyar shakiyanci yyi yace". eh Mana shine agurin my khady kawai ko kuwa?kafin tayi mgn yyi wuf yad'auketa suka nufi bed room d'in su.... ****************** Kwanci tashi akace asaran mai rai"wata rana zuma wata rana mad'aci"ayanzu dai cikin Khadija yashiga watan haihuwa "yau ko gobe.gaba d'aya antanadi komai da komai na haihuwa" kuma hjy tagaya mishi idan ta haihu gida za'a maidota tayi wankan gida anan..bece dai komaiba yabari ta haihun tukum.yyinda inno jiki yak'i dad'i"yau lfy gobe bbu haka aketa tafiya da rayuwar "sbd yanayin jikin girma da tsufa sosai....gefen Amare kuwa watansu 5 kenan anata zuba love tamkar bbu gobe...yyinda hafsat da ummi da khairat duk sun d'auki cikuna.naja da Maryam da zee ce kawai basuda ciki. Ibbi ma sun daidaita da yarinyar da zai aura anyi aurensu"suna zaune lfy da dad'i da bbu dad'i.idan kaga ibbi yanzun"bazaka tab'a cewa shine Yayi miyagun halayensa abayaba. yyi mugun canzawa...duk abokansa y'an iska sun gujeshi sbd ganin beda kud'i kamarda.dukda ko yanzunma alhmdllh ba a cikin talauci yakeba...yyinda alh Ayuba umma na kula dashi iyakar iyawarta.wani lokacin idan Yana zaune saiyayita kuka sbd abinda suka aikata abaya...ga miyagun mafarkai yanayi da alh mudi ana mishi azaba akabarinsa.dakuma mafarkai akan dodonsu.sosai hankalin alh Ayuba yatashi"haka yadage da sadaka da istigifari... Jamil kuwa dama asalinsa agidan marayu yatashi"besan suwaye iyayenshiba.lokacin dayakai munzalin balaga"yafara k'ok'arin bata yara 2 ta hanyar samusu hannu agaba.da aka lura da hakan aka koreshi....yayita yawo bayanan baya can"burinsa yyi kud'i kota wace hanya.kwatsam yahad'u da alh mudi"shine silar shigarsa k'ungiyar shan jini" Bayan rabuwarsa da khairat befi wata 2 ba"komai nashi d'aya mallaka yak'one"kud'ad'en suka zama takardu"har gidansa da motocinsa duka suka k'one..Saida yyi k'aramin hauka.sannan Kuma yaje ya nemi inda dodon suka saba had'uwa dashi"saidai bayan bayyanar dodon yasanar mishi shizai zuk'e jininsa sbd cikin matarsa yazube.shikuma bazaiyi asara ba...Jamil na k'ok'arin mishi magiya saidai kawai yafara kakkafewa.ko shurawa beyiba yace"ga garinku nan.Allah yasa muyi kyakykyawan k'arshe da makoma me kyau... ****************** Da misalin k'arfe 5:30 pm na ranar asabar"Khadija ce kwance gefen Yaya mahmod yagama tumurmusarta.gaba d'aya daurewa kawai takeyi har yagama abinda zaiyi yasamu nutsuwa.sukayi wanka shine tace kwanciya zatayi yace" to kartayi baccin marece...baya da Mara had'e da k'ugunta kemata wani irin ciwo.da farko tafara k'ok'arin daurewa.lokacin da cikin ya murd'a taji wata azaba amararta hakan yasa ta saki k'ara....Yaya mahmod yayi saurin sakin wayarsa dake hannunsa Yana latse latse.ya juyo yadubeta arud'e!my khady lfy meke damun ki kodai haihuwarce???"duk yajera Mata tambayoyin atare Yana k'ok'arin tada ita zaune.tana rintse idanunta tace"Yaya mutuwa zanyi pls kaciremun cikin nan...arikice yace"sannu kinji bazaki mutuba.haihuwace k'ila muje asibiti kinjiko?Yana fad'in hakan yyi saurin sakinta"yabud'e ward rope yafito Mata da hijab.yasaka Mata yajawo wani babban trolley da kayan haihuwar ke ciki yakaishi parlour.lokacin d'aya dawo harta Fara zufa...asukwane ya d'auketa yayo waje da ita Yana k'walawa maigadi Kira yabud'e mishi get... Kai tsaye suna Isa asibitin aka wuce da ita labour room"bbu jumawa hjy da mama jummai suka iso asibitin"kallo d'aya zaka ma Yaya mahmod kasan baya cikin nutsuwarsa.sai uban gumi yakeyi"yyi tsaye bakin k'ofar shiga labou room d'in"yanata romon about!yahana kowane namiji likita yadubamishi Mata"doctors Mata 2 ne kanta da nurse guda. Khadija kuwa Tama Gama cire ranta dasake rayuwa"azatonta mutuwa zatayi"Bata tab'a tunanin azabar haihuwa takai hakaba...sai addua kawai takeyi"tana Kiran sunan Yaya mahmod nata...cikin ikon Allah fire nafashewa baby girl tayo waje tana tsala kukan shigowa duniya....wani kasisirit Khadija taji ajikinta.duk tadena jin ciwon"tayiwa Allah godiya aranta.goge babyn akayi"ita Kuma suka Mata kwalfar jini"aka kaita toilet ta dauraye jikinta"ta fito ta shirya jikinta tasaka kaya.bbu laifi jikin da sauk'i s bd ba'a Mata d'inki ba.... doctor ta dubi Khadija tace"d'akin hutu zamu kaiki kici abinci zamu sakamiki Karin ruwa da alluran bacci saiki huta zuwa safe abaku sallama.da to ta amsa tana kallon doctor guda data fita da babyn.ta lumshe ido tana tuna yadda Yaya mahmod yarude d'azun kamarshine meyin nak'udar.ta lumshe idanuwanta tana ayyana irin farin cikin dazaiyi sbd dama burunsa ta haifi mace.. Suna fitowa suka nufi Yaya mahmod da babyn ga hannu"beko khalli babynba yace"Ina matata yajikinta wane hali take???"doctor na k'ok'arin mishi mgn yayi saurin Danna Kai a labou room d'in...kawai Khadija saidai ganinsa tayi yafad'o d'akin kamar dg sama"tashi tsaye tayi tana kallonsa"yasaki ajiyar zuciya yarungume ta ajikinsa.kafin yace "Alhmdllh my khady tunda naganki normal"sannu kinji?kinbiyani my khady fad'amun yanzun bakijin wani gurin namiki ciwo?" Tana k'ara shigewa jikinsa tace"ah ah Yaya" Amma d'azun naci wuya wlh! dama haka ake wahala gurin haihu? nidai bazan koma ba gsky.yana dariya yace" haba Mrs mahmod Yaya da sarewa haka"dg yin haihuwa guda,nida nakeso kihaifamun yara 12 ma.taff Yaya badaniba Kau"yanajan hancinta yace"dake kuwa"sbd kinsan ni sharf shooter ne.kafin kiyi 40 nasake baki ajiyar wani babyn. d'an zaro ido tayi had'e da cewa aini bazamu komayin wannan abunba...yanzun kaga babyn? tafad'a tana canxa topic d'in. Yana shafa bayanta yace"ai banma ganiba"banma san meye kika haifa.duk haushi suka bani"sunata d'okin wani baby bata lafiyarki suke ba..lumshe ido tayi"bata tab'a zaton sonda yya mahmod kemata yakai hakanba.. k'ok'arin mgn takeyi"taji salatin hjy na cewa "mezan gani ni hakeema?da jegon mahmod zakazo kana tab'ata?saurin sakinta yyi cike da basarwa"Khadija Kuma cike da kunya ta zauna gefen bed d'in kanta ak'asa.hjy taja tsaki had'e da cewa nidakaine wlh"kekuma da jegon kike yadda yana tab'aki"wato kinmanta wahalar haihuwa ko? Khadija aranta tace"tayaya zamanta kuwa.mik'a mishi yarinyar akayi"Yana murmushi yanata kallonta sbd ganin yadda take mugun Kama dashi"yasunbaci goshinta da lips d'inta.yafara tofa Mata addu'a"doctor ta dubi hjy tace"mama abata wani abu taci zamuyi Mata allurar Bacci Tasha magani ta kwanta.hjy tace to shikenan muje d'akin... Bayan Khadija Tasha tea Mai kauri"Yaya mahmod yafita yasiyo Mata kaji gasassu anan kusa"hjy ta tasata gaba akan taci ta k'oshi"ba'a so mejego nazama da yunwa.haka Khadija tadinga cin naman harya gundureta.aka d'aura Mata drip da Mata allurai "dandanan bacci yyi awon gaba da ita.sai asannan Yaya mahmod yafita yyi sallar magrib.yyinda hjy da asabe (Mai aiki)aka bari tare da khadija.mama jummai na gida zasu kawo ruwan zafi ayiwa baby wanka"sai sukawo abincin dare. Hjy ta Kira mama rabi tasanarmata" Uban gayyar kuwa"da kansa yasanarwa su nura muhseen,Tahir harda Abdallah dake skul" daidai sauransu...sai gashi kafin isha'i d'akin cike yake da dangi da y'an uwa" Yaran amaren kuwa su shidda"suna a tabarma guda sunata shewa..ummi da hafsat da khairat cikunnansu harsun fito.zee da naja sune yanzun suke gautsan laulayin"Maryam daice shiru har yanzun. Babu shiri hjy tabasu waje sbd su sake da yawa. Khadija sai 9pm ta tashi dg bacci"anan suka fara Mata sannu da barka"kafin sufara Mata shegantaka..Wai watanta 9 cif ta haihu.khadija na murmushi tace"aibbu komai ummi da hafsat da khairat suma ai hakan zasuyi"fatanmu ku haihu rana d'aya ma...duk sukayi dariya suna cewa da kuwa anga rungutsimi A GIDA D'AYA..duk suka saka dariya"hakan yyi daidai da shigowar nura da Tahir acikin room d'in.bbu kunya nura yatsuguna agaban zee Yana tab'a gefen wuyanta.ajiyar zuciya yasaki sbd jin bbu zafi ajikinta..Yana wani binta kallo"my sugar baby yajikinki?Saida rawani langab'e Kai kafin tace"da sauk'i yanzun tuwo miyan kuka zanci...zee tah babyn namu nabaki wahala"nasaka umma ta Miki har angama Dana saimuwuce mu karb'a mutafi gida ko?tana murmushi tace"eh....d'ago kansa yyi yaga duk sunata kallonsu"yyinda Tahir ke zaune kusada ummi da babyn ahannunsa.d'age gira nura yyi had'e da cewa malamai wannan kallonfa? Hafsat na murmushi tace" Ah ah Yaya Nura da idanunmu saimuki kallon kowa"lallai hafsat Yusuf ya iya kiwo.tunda gashi kina mgn haka"duk suka saka dariya.ummi kuwa mgn suke k'asa k'asa yadda bbu maijinsun.itadai Khadija nata murmushi tana zaune kan bed ta jingina bayanta da pillow.tashi tsaye nura yyi Yana cewa Tahir bani abun ganin nagani....Masha Allah! yafad'a Yana kallon babyn bayan ya karb'e ta"kallon khadija yyi yace"congratulations Mrs mahmod! Allah yaraya Mana baby"abokina Yana Ina?yaje gida yadawo ,cewar Khadija tana murmushi...kafin tayi mgn Yaya Kamal da Yaya Yusuf sunshigo cikin room d'in. Hafsat tuni tajefeshi da wani killer smile"kasa d'auke idanunsa yyi akanta"amsa gaisuwar da Khadija ke mishi yyi"ya karb'i babyn hannun Yaya nura.saida yagama yimata addua yabawa Yaya Kamal da shima hankalinsa nagun Maryam"sbd yalura tana cikin damuwa.kodan sbd taga kowa nada ciki ita Banda ita. Duk suna acikin room d'in"saiga Yaya kabeer da Yaya Hakeem da Yaya mahmod duk sunshigo"bbu kunya Yaya mahmod yazauna kusada khadija"yakama hannunta guda Yana cewa my khady yajikin naki?gaba d'aya kasa cewa komai Khadija tayi sbd kunya gashi anata kallonsu...wata dariyar shakiyanci Yaya Nura yyi"kafin yace"abokina kana yadda kakeso wlh.juyowa yyi yakallesa yabanko mishi harara had'e da cewa meyafi raina?bbu abokina"Allah yabar k'auna"yamaganar yarinyar nan dakake Shirin sake aure?wani uban tari yasark'e khadija.yaya mahmod na murmushi yace"kodai wacce kake Shirin aura.ni ai mijin mace 1 ne insha Allah.gata agabana"Yana murza hannunta yace"barni dashi my khady soyake yatayarmiki da hankali"inada ke wazan kallah? araina nace hmmmm! Sosai bbu laifi Yaya mahmod yasaki jiki akasha fira da y'an k'annan nashi da mazajensu.sai 10pm duk suka tashi da niyar gobe matan sudawo zaman barka....suna fitowa yyi saurin rungumota jikinsa yace"my khady Kinga hajiyarki nason maidani gwauron k'arfi da yaji ko?kayi hakuri ai Muna tare ko?hmmm!my khady gida fa tace"Zaki koma.nidai saidai mutare acan muduka sbd bazan iya jurewa ba gsky.nasaba dake nake komai"sai yanzun hjy zata rabamu....saurin sakinta yyi yatashi tsaye.hakan yyi daidai da shigowar hjy cikin d'akin.d'an basarwa yyi sbd karta zargesu"kallonta yyi yace"hjy nizan wuce"mikukeda buk'atane? Hjy tace"bbu komai Allah yabamu alkhairi"badan yasoba yafice Yana kallon Khadija.itama kanta saitaji bbu dad'i ,Koda suka kwanta sai juye juye takeyi"hjy najinta"aranta tace"gara daban matsaba Kar yaran nan su mallaki juna.dubi gaba d'aya dabasa tare yadda Khadija keyi....kukan babyn yasaka hjy tashi"tana cewa Khadija tashi kidaure kibata mama tasha.naga Baki Fara bata ba"tun d'azun...tashi zaune Khadija tayi tagyara zamanta.ta zuge zif na rigarta"hjy ta mik'o ruwa da wata roba tace wanke ciki kiyi addua saiki Bata... Lokacin da Khadija ta ji tafara tsotsa saida ta rintse idanunta sbd zafi"hjy nacewa sunnu!zai Dena zafin ahankali"ita kuwa babyn sai k'ara zuk'an maman takeyi...suna ahaka wayar Khadija tayi ringing"kasa d'agawa tayi sbd ganin Yaya mahmod ne.hjy na lura da hakan saita shige toilet kawai sbd dare yyi.yaya mahmod kuwa kasa bacci yyi ashimfidarsu ,yasaba tare suke kwana dukda tsufan cikin,suyi wankansu atare...lokacin data d'aga wayar Saida yasaki ajiyar zuciya.khadija tasaka mishi kukan shagwab'a.murya k'asa k'asa yace"menene my khady?cin turo baki tace"ba wannan babyn taka bace keshamun mama said zafi nakeji"sorry my khady zai Dena zafin"Amma ni idan inasha meyasa ba'a mun rowa? sai babyna ke ba'a so tasha.nidai hjy na nanfa"nayi shiru bakyaso?eh Mana"meyasa bakayi bacciba?sbd baki kusa dani my khady!saidai nasha maganin bacci.sbd kada nayi ciwon Kai"nimafa Yaya nakasa baccin wlh sai Kai naketa tunawa"Allah my khady na?eh Mana"to idan nazo da safe meye Zaki bani?yayanah kenan zanmaka 2 hots kisses"Yana lumshe ido yace"dame Kuma?cikin shagwaba tace"ai sunyi ko?nidai gsky basuyimun ba my khady.yafad'a Yana kwaikwayon muryarta.batasan lokacin datayi murmushi ba.tama manta da wani zafin mama da babyn keta zuk'a. Murya can k'asa yace ilove u!tana murmushi tace ilove u too!habiby nah"kasha maganin bacci ka kwanta ga hjy nan zata fito dg toilet.tana fad'in hakan ta kashe wayar hjy ta fito ta karb'i babyn suka kwanta.. Washe gari bayan sun gama break fast"asabe ta goya babyn"aka basu sallama"hjy ta fice da Kaya ahannunta itada asabe. Yaya mahmod naganinsu yyi saurin shigewa room d'in batare da sun ganshiba" Khadija na k'ok'arin saka hijab yashigo"da sauri ta nufesa ta fad'a jikinsa tana murmushi.rungumeta yyi yace"my khady jegon yakarb'e kamar bakeba"yanzun Ina alk'awarin mu?tana sinne kanta ak'irjinsa tace"aibance nayi ba ko?kinma Isa yarinya"Allah kibani hots kisses kawai.d'ago Kanta tayi dg jikinsa"yarufe Mata Baki danashi bakin...Saida yyi me isarsa tukum yasaketa"suka fito dg cikin d'akin.abakin k'ofa sukayi clash da hjy"tace Khadija mutafi gida kinji?Yana murmushi yace"nifa hjy? hararar sa tayi tayi gaba abinta. Bayan sun koma gida"anty baraka k'anwar anty tayiwa khadija wanka na usuli "tagasata sosai da sosai.saigashi har bacci Khadija tayi bayan ta fito dg wankan... Dg 11_12 gidan yacika da dangi da y'an uwa anata karb'an barka"Khadija kuwa saidai suyi waya da Yaya mahmod kawai sbd bbu damar had'uwa.sbd mutane"gefe guda Kuma su bilkisu da salim da Abdallah sai murnan sunyi y'a j sukeyi.sbd shima Abdallah yau ya iso sai bayan anyi suna zaikoma skul.. Su hafsat dasu ummi kuwa majalissarsu daban suna arerewa"suci wannan suci wancan.sbd yaran cukun nan dake garesu"kokuma wata takira mijinta tace kaza da kaza takeso"ya kuwa Aiko Mata dasu duka... Haka aka cigaba da zaman jegon.yaya mahmod dasun sami sarari"saisunshq romancing d'in juna.kokuma suyi mgn ta waya ko ta chats..da haka har gobe take suna... Washe gari. Y'a taci sunan inno(FATIMA ZARAH) kowa yadinga kiranta da zarah.masha khadija Tasha make up na zamani"anmata d'aurin d'an kwalin daya k'arawa fuskarta kyawu.tana sanye da maroon d'in doguwar rigar shadda gizna ajikinta.yaya mahmod yakirata awaya yace su fito itada babyn za'a musu photuna na suna. Lokacin data fito taganshi sanye da shadda irin ta jikinta.tayi murmushi ya iso Yana karb'an babyn.murya can k'asa k'asa yace"my khady kinyi kyau har naji kishin me photo d'in kala 3 zaiyi Mana sunyi banaso yyita ganinki.dato ta amsa sbd tasansa akan kishi idonsa rufewa yakeyi..kala3 akayi tasallameshi yace ta koma ciki"sun Ida pics d'in da iPhone kawai. Raguna manya3 aka yankawa Khadija "Yaya mahmod kuwa saida sukayi walima tasu ta abokansu. gurin karfe 4:pm Mai DJ ya iso yafara sakin kid'a"tuni bilkisu da salim suka Fara cashewa"yyinda su hafsat duk suka fito gurin"Khadija na k'ok'arin fitowa zuwa gurin.sbd tacanza Kaya "tana sanye da wani had'add'an tsadaddan leshi anmata d'aurin d'an kwali Mai ma'ana.kamshin turaren wata hamshak'iyar mace taji"suna had'a ido da ita tasakar Mata murmushi"Khadija tace" sannunki da zuwa.murmushi tayi tana rik'e da hannun wata fine baby"tace"sunana SUMAYYA!Khadija na dariya tace"kodai summyn safana ce? sumayya na murmushi tace"agun mijinki kikaji wannan sunan"Khadija tace".k'warai kuwa"shigo ciki Dan Allah.har kan bed sumayya ta zauna.dandanan Khadija tasaka aka cika gabanta da abincicciki"lemo d ruwa da snacks kawai taci"sukayi musayar contact"kafin tabawa khadija k'atuwar leda me d'auke da kayan baby d turmin atamfa.ta aza Mata 50k inji safana.nikuwa nace kaga harkan girma.😜 Bayan tafiyar sumayya Khadija tacigaba da tarban bak'i sbd bbu damar zuwa Gurin DJ.ko bak'in Yaya mahmod sunma isheta .da haka taro yatashi lfy Mai jego tasami gifts itada babyn tamkar bbu gobe.... Bayan 40 days Alhamdullh yau kwansu Khadija 45 da haihuwa ayau zata koma d'akinta sbd uban gayyar har yyi fushi"2 days bezo gidanba.hjy nata fad'a sai Khadija tayi 50 days tukum zata koma.saida mama jummai da anty dasu Abba suka saka Baki tukum"ita kanta khadijar Gurin mijinta takeso"dukda yanzun wani tsoronsa ma takeyi sbd anjima ba'a haduba. Bayan sun gama shirya komai nasu"inno da bilkisu da isah driver suka rakasu har gida. Yaya mahmod besan yau zasu dawoba.yanama Gurin aiki"Koda suka dawo gidan fes yake"kullum sai yasaka angyara ko Ina shikuma yagyara waiting parlour da bed room nasa.kitchen kawai Mai aikin Khadija da bilkisu suka gyara da bed room d'in Khadija suka turare ko Ina sai gab da magrib suka tafi gida. Yaya mahmod kuwa Koda yatashi dg gurin aiki"kamar yaje gida sbd azatonsa rashin zuwansa zai saka suce yazo yad'auki abarsa sutafi gida. kawai saiya fasa zuwa yanufo gida kawai"Yana Gama parking yafito da niyar yaje yayi alwallah"Yana murd'a k'ofar parlourn yaga Khadija tsaye da goyon zarah abayanta tana jijjigata....suman tsaye yyi Yana binta da wani irin mayen kallo.turo baki tayi had'e da juya Masa baya... murmushin farin ciki yasaki had'e da cewa yada haka kuma my khady?keda zakiyi farin cikin dawowata nasami wannan suprise haka.lallai Dole nayi kyauta babba.muda kake fushi damu"ai ganinku tare dani yasaka na manta ma akan menake fushi daku.yanzun pls my khady kijuyo ki kalli sahibinki Kuma gwaninki d'aya dad'e da matsakaiciyar k'ishirwar rashinki... murmushi tasaki Mai sauti kafin tace"kodai dabana nan zance kake zuwa Gurin y'an mata.irin wa'an nan zafafan kalamai haka.matsowa yyi kusa da ita Yana kamota jikinsa yace"ah ah my khady duk sbd ke na adanasu.kinga yadda kikayi kyau Masha Allah.yanzu nan ke tawace?kamar yadda ninakine?tana murmushi tace"k'warai kuwa my habiby.kaje gashican ana Kira banaso karasa jam'in magrib.sakinta yyi yace"to shikenan muje ciki"atare suka wuce bed room d'in sa.. Hmmm fad'in irin budurin dasu Khadija da mahmod sukasha a master bed room d'in su Bata lokaci be.mai karatu ya kiyasta aransa kawai.sabbatu da kalaman k'auna had'e da alk'awarirrika Khadija tajisu abakin Yaya mahmod awannan dare. *Bayan shekara 6* Alhmdllh haka rayuwa ta mik'a cikin farinciki"wata Rana akasin hakan"ayanzun Khadija yaranta 3 da Yaya mahmod"yyinda su ummi hafsat duk 2garesu zasuyi na ukku"Maryam Kuma batajima da haihuwar fariba.saida suka shekara 5 da aure tukum tasami ciki.ta haifi namiji.sunsha murna itada Yaya Kamal.sbd Ada sunma cire Rai da samun haihuwa. Inno kuwa shekaranta 3 kenan da rasuwa"hjy rabi da hjy hakimah sosai suke zumunci.khairat itama yaranta2 da ciki na 3" Sosai anty da hjy da mama jummai suka had'a kansu suna zaune cikin mutunta juna sbd duk sunzama surukan juna.kowa d'an kowace na auren y'ar wannan.ayanzun haka ansaka auren bilkisu da Abdallah wata 3"bilkisu tayi SSCE d'inta agidansa zata cigaba da karatu"yyinda Abdallah yagama degree nashi haryyi service yasami aiki.ayanzun shekarunsa 24 yrs"bilkisu 18 yrs. Khadija ma Yaya mahmod bebarta tayi aikiba.yadai bud'e Mata Gurin yin make up"yasaka ma'aikata tana biyansu.kuma alhmdllh tana samu sosai da wannan sana'a tata.sosai take taimaka wa mahaifinta da yanzun yasami lfy sosai"Yaya mahmod yasaka anmishi sanduna dasu yake taka k'afar sa guda.har gobe yanashiga damuwa idan yatuna yadda son zuciya yasakashi aikata Abu marar kyau ga y'a'yan sa.gashi yanzun ta inwar haihuwa yake hutawa.duk sadda Khadija da Abdallah sukaje gaisheshi saiyyi kuka yarok'i gafarar su hakan nasosa ransu da k'yar suka samu ya Dena. ************** Zaune Khadija take a wani katafaren parlorn dayasha kayan alatu na more rayuwa" su Zara na zaune tanayiwa affan assignment (Adam) Abdallah da bilkisu suka yi sallama sukanshigo...inbacin muryar bilkisu danaji dabanza ganetaba.sbd yadda mak'erin y'an mata ya kerata"Abdallah yyi kyau da wayewa.ga wani saje daya aje yak'ara ma kyau da kwarjini"Khadija na murmushi tace lovers birds dariya abdallah yyi yace"anty ai bamu kaiku ba.ku fanninku ba'a mgn.zarah tace"uncle da anty Billy sannunku da zuwa.billy tace"yauwa my daughter ya skul?zarah tace alhmdllh.kamshin turaren Yaya mahmod sukaji"hakan yasa Khadija sakin murmushi tace"daddy kadawo?madam badoleba tunda kinyi kira.gaba d'aya sukayi murmushi.yaya mahmod yace"auta amarya yaushe rabonki da kizo gidana sai yau ko? Lah Yaya bafa haka bane kasan mun askul sai yanzun muke enop time"hakan yyi kyau keda Abdallah naki ko? murmushi Billy tayi ta rufe fuskarta.Abdallah na dariya yagaida Yaya mahmod Yana cewa yaufa zumunci mukeyi sosai"harda gidan Yaya muhseen dasu anty ummi duk zamuje. Yaya mahmod yace"ai kun kyauta"ga zarah ma nabaku ta rakaku...tashi tsaye zarah tayi"cikin murna tabarwa affan assignment nashi.tabisu Billy suka fice. Bayan fitarsu"Yaya mahmod yakalli affan yace"daddy's boy kaje kayi bacci ad'akinku zansaka ammi wani aiki kaji.tashi affan yyi yawuce dakinsu bece komaiba.sbd yagado miskilancin Yaya mahmod. Murmushi Khadija tayi kafin tace.my teacher tunda ka tura yaran muje saika koyan wani darasin.yana wata y'ar dariya yace"kamar kuwa kinsani.yau zazzafan darasi zankoya miki.ina little? (hakeema)itace yayayya.tana bacci ne"okay muje yafad'a suna tashi yarufe k'ofar parlourn suka wuce bed room d'in su... Tamatt bi hamdilillahi🙏🏻 Alhmdllh ala kully halin.tsira da amincin Allah sutabbata ga shuganmu annabi Muhammad (S A W) Yah Allah kuskuran danayi awannan book yah Allah kayafemin👏 kabani ladar fadakarwar danayi. Nagode ! Nagode!! Gareku na hannun damata Kuma y'an gaban goshina...sunayanku bazai fad'uba sbd yawa.kun nunamun k'auna ta hanyar bina da duk abinda nakeso...hak'ik'a wasu sunci albarkacinku zasu Ida karanta Agida d'aya bayan ku kunjima da karantawa.nagode Allah yabarmu tare.🥰💔💖💞 Ina muku albishir da sabon book nawa...NIDA D'ALIBATA (sabon taku) hmmm labarine na zazzafan soyayya karku manta wancan nida d'alibata daban yake. Wannan kuwa sabon salone.karki Bari ayi bbu ke masoyan asali 🥰 Da yawanku nasha fad'amuku idan har abinda Zaki bini pc kisanar mun bame mahinmanci bane tobazan kulaki ba.inada abubuwa nayi masu mahimmanci wasu da yawa suna neman number and kawai suji meyasa ba'a cigaban agida d'aya.... Ga wasu tambayoyi da wasunkemun kusan 2yr later. Momyn fareesa meyasa abook naki kusan 3 aboki keyiwa abokinsa halacci? Dan Allah mommyn fareesa meyasa bakya saka batsa a book naki sai soyayya zazzafa Kuma Mai tsafta?nagode sainaji dg gareki. Dan Allah meyasa books naki suke da dad'i bbu na yarwa aciki? Inaso Dan ALLAH kisanarmun meyasa abook naki auren wata shidda da Yau da gobe duka stars d'in sukeyiwa mazansu halacci?shima Agida d'aya tayi mishi hallacci? Nasami tambayoyi fin hakan dg gareku.saidai k'ila amsar tana a book nagaba. Amsa guda zan bayar.itace meyasa bana saka batsa? Wa'iya zubillahi!Ina rok'awa masu saka batsa a novels nasu shiriya"ni fad'akantar da al'umma nakeso nayi da hannunka Mai sanda agaresu domin mudugu tare mutsira tare.rubuta bad'ala bashine zai saka kasami fans ba.kuma hakan beda kyau a musulinci da tarbiyyar musulmai.da yawa koyine ake da fasik'ai kafirai yahudawa"ana kamanta abubuwan dasukeyi da matan banza ana rubutawa a novels.ke amatsayinki na musulma waiki karanta harkiyi koyi dasu.kawai sbd ki burge namiji?misali ansaka tashanye sperm🤦🏻‍♀️najasa kazanta"kisaka abakinki kina musulma"Kisha gaban namiji"bacin shi da wuya yamiki hakan kina haihuwa da period ta Gurin. Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels