Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels  zallah RIKON KAKA BOOK1 CHAPTER1 Rukayya, wai me kike anan ki ka barni nan tsaye ina jiranki iye Yarinyar da ta kira Rukayya ta dago ta dubi dattijuwar matar, tace. ' "Kiyi gaba Kaka idan na gama tsintar kyallayen zan same ki". ' ‘ Tsohuwar tace"Ban tafiya yar ncma zo mu wuce kinji,Yarinyar taci gaba da tsintar Kyallayen natA a gcfen bola hankalinta kwance sai "~ da ta cika kallabinta dasu sannan ta mike, tana . juyowa‘ taga tsohuwar tsaye tana jiranta. Ta ta zumburo baki. "Ashe kina nan Kaka, ai ni na zata kinyi . ‘ gaba dana zauna nan na fara dinkawa diyar -, _ qashi ta“. _ ' , Kaka ta ja hannunt-a, "Ina zan iya tafiya ' in barki Rukayya' yan iskan garin nan suzo su dakeki haka kawai saboda mugunta Ai na ce duk wanda ya Kara dokar' min jika sai nayi shari'a da shi a garin nan wallahi, yara marasa mutunci, 'yar marainiyar Allah a maida min ita sai kace jaka a gari". _ Yanda kaka take surfa masifa yasa duk” wanda suka gif’ta'Suka wuce k0 ya gifta su sai .ya kallesu babu wanda ya tanka masu saboda duk garin babu wanda bai san bala. in Kaka ba Suna shigowa layin gidan Rukayya ta tirje, tace. . "Kaka ki bani kudi in siyo zare da allura na ’ dinkawa' yar tsanata kaya Kaka ta ce "Kcni kar ki ishe ni da wani zanccn zare da allura kinji, tunda ke baki san ciwon kankiba ki fita yaran gari suyi ta dirkar ki Rukayya ta fashe da kukan shagwaba. ‘ "Ni dai ki bani don Allah Kaka". _ Ta ce "Ke kinji fa matsalar ki abu kadan saurin kuka Ta zira hannu cikin dan'tofinta 'ta ciro wata kodaddiyar Naira goma ta mika mata, tai -tsallen jin dadi ta fice tana tsallen murna Kaka ta nufi cikin gidan tana fad‘ar, Haka kawai' yan iskan gari 'yar Allah su hana , ta sakat a cikin gari Abubakar wanda'ya idar; da sallah, yai saurin fito'wa daga dakinsa ya fito tsakar gida yana fadar. ‘ "Ya aka yi ne Kaka? Keda wa kuma keda baki gajiya da mita Ta watso masa harara, "Ban sani ba, idan ‘ na fada maka maganin abin za kai min? K0 _son gulma" . Yai murmushi kafin ya ce, "Ya za ai naki miki magani Kaka? Ai in kinga na Kyale to sai dai idan harku ne da rashin gaskiya". . Kaka ta dau dogon Salati, tana tadar "Yanzu ni ce marar gaskiyar Habu? Ni kake fadawa marar gaskiya?" Sai ta Sa kuka. ’ Abubakar yai dariya kafin yace "To ai da sauqi tunda kin san nan bada jimaWa ba zaki mutu ki ‘barta da makiyinta, na tankWara ta yanda nake so, duk wannan rawar kan sai ta barta ta dawo _ tai laushi, idan kinji haushi ki dawo ki rama ' mata". Kaka ta rarumo murfin kwanon dake ,' gefenta ta wurga masa, yai saurin kaucewa .yana dariya, zuciyarta na suya ta ce. _ “Idan ka tashi ka kasheta ' , Yai hanyar zaure yana Iadar, "Bazan kasheta. ba ai bare taje ta iske ki inda ki ka tafi, zadai tasha wahala". ' ne kawai Bai tsaya sauraron zagin da take surfa . mashi ba ya fice daga gidan yana dariya _ abinsa, don yasan halin kayansa sarai ******** ' Washe gari tunda sanyin safiya Abubakar ya tashi ya nufi dakin Kaka ya“; “yaye labulan dakin Kaka na zaune. tana lazimi, Rukayya tayi matashi da cinyarta. Abubakar ya duka har kasa ya gaiShe da Kaka, ta amsa baki a washe kamar ba su ne ke . fada Jiya ba, yace ' "Ki tayar da jikar ki ta tashi ta jido ruwa ta kuma siyo kalaci". . Kaka ta Bata rai, "Kai k0 Habu kana son ‘ takurawa yarinyar nan, nifa na fara. qosawa da diban ruwan nan da. kake sanya ta da sanyin , safiya haka, bata karya da komi ba‘sai da diban ruwa, haba!. " ' Abubakar ya ce"Yanzu Kaka ni ba ki tausayina da garin Allah ya_ waye inyi Shara, in gyara wurin tumaki in basu abinci sannan in tafi wurin aikina ban dawowa gida sai yamma, amma ni duk baki ganin koKarina Idan maraicin ne ai nima marayan ne, kuma duk ke kika haifi iyayenmu". " Kaka ta ce, "Oho, ai sai yanzu na fahimci ashe kishi kake da' yar uwar taka. To kai in‘ Abubakar yace, "Kaka kenan, to ai nima ba dutse bane". . . Ya shammace ta ya finciko kafar Rukayya, ta Zabura ta tashi zaune tana mazurai, ya ce ' "Tashi maza kije ki jido ruwa". A tsorace ta yunkura ta mike tai waje, _ ' Kaka ta ce. ' "Wallahi kaji tsoron gamuWar ka da . Allah, saboda kana takurawa rayuwar baiwar Allan nan". ‘ ‘ ,Abubakar ya mike yana fadar, "Kinyi da “ wani kuma dai, ba dai Abubakar ba". ‘. ‘Ya dauki tsintsiya ya soma sharar gidan ‘ ‘ Rukayya ta dauki karamin bokiti ta fice‘, . ' solar ma tana gaban gidansu kadan, k0 ihu tayi ' za a iya jiyo ta, babu nisa. = ,1 . ‘ ' 'Yan diban'. ruwa duk Sun jajjera ‘ ' kwanikan su a layi suna tarba ruwan, Rukayya na zuwa ta rungu‘me nata tai tsayc bata saka a . layi ba.Duk'yan matan dake tsaye babu wadda bata girme mata ba, babu wadda ta kulata Wata budurWa na janye nata wanda ta tarba, lol AIS is back barkada sallah to y'll brothers and sister Allah kuma ya maimaita mana c yu at the next chapter allah shared a profile . RIKON KAKA CHAPTER2 Rukayya na tarba bokitin ta, yan“ matan dake tsaye suna bin layi suka hayayyaqo mata. "wai ke Rukayya wacce irin marar kunyar yarinya ce? Wane ne kikafi duk nan da ba za ki biyo layi ba?" . "Yo ai uban kuturu ma Yayi don k0 ‘ ' kakar ki ta zo nan bata isa ta debi ruwan nanba ', idan bata bi layi ba". "Wai yarinya Karama amma kin raina mutane, an 'sangartar dake, to yau zamu gani k0 . mu k0 ke Duk 'yan matan dake wurin suka ‘ hayayyaqo mata kowa da abinda yake fada. Dayar wadda bata tanka, ba, tace,' ku saurara, ba layina bane? Ku barta ta tarba". ' ' Dukkansu su kai kanta, "haba. Jamila; yanzu - saiki barta ta dibi ruwan nan? Bafa, rokar mu tayi bafa. ai sai ki ja yarinyar ta raina mu" ; ‘ Jamila. 1a cc, "Ku dai ku barta ba yanda suka iya dole suka bARTA Rukayya ta murguda baki tana ta harareharare tamkar zata iya dukan su. Wata a cikinsu 'sai da ta bari ta cika taf ta_ tattake zata dora akai Jamila ta zubar da ruwan RuRayya tai saurin bin bokitin da aka halbar da kallo, ta ce. ' ' "Kam uban nan! Ni ki ka zubarwa ruwa? Ai k0 wallahi sai kin biya ni" Jamila ta riqe kugu ta cc, "Z0 ki bige ni sai in dibar maki wani ruwa " Rukayya ba tai wata-wata ba ta cakumi " Jamila da kokawa wadda a girme ta. girme mata sama da shekaru biyar k0 ma fi. Kokawa ta kaure, Rukayya duk inda ta samu cizon Jamila take, ita k0 Jamila dukanta take, sai ta cicciBeta“ ta kayar. Kokawa sosai suke, yarinya Karama sai bala'i ana cikin kai da rigima. . ' Kaka ta nufo wurin famfon saboda ' almajirin da yaje ya sanar mata, saboda. dama . suna son suga an takuli RuKayya fada k0 don suji masifar Kaka. Tun daga nesa ta soma zabgo ashar. ' "Wacce 'yar... take bugar min jika? 'Yar gidan uban wace ce a garin nan? Yau k0 sai naga ubanki". ‘ Jamila ta wurgar da Rukayya can gefe ta rike Rugu cike da maSifa, ta ce ’ "Ai k0 ba dai ubana ba wallahi". ‘ Kaka ta dauki Salati, "Kalu Innalillahi. wa inn'a ilaihi raji'un! Yarinya ni kike zagi tsofai-tsofai dani? Ai k0 zaki gani, ai duk . Wanda bai girmama tsohon wani ba, to dama can bai saba girmama nasa ba, ai duniya ce". Rukayya tayo kukan kura ta cakumi . Jamila wai taji zafin an zagar mata kaka,‘ ta. samu ta rike hannunta ta gaftsa wani irin cizo, ta rike fatar gam taKi saki har sai da jamila ta fasa. Karar azaba, kuma ta Ki saki. " Kamar daga sama taji an cukwikuyo ta‘ gaba daya, ta saki Jamilar saboda yanda taji riqon tasan kowaye. Ya sa hannu ya shiga . makarta tana ihu sai da, yai mata lilis sannan' ya saketa ta tsere gida tana ihu. Ran Abubakar a bace ya dubi Kaka wadda ke ta zazzaga masa masifa, ya ce Kaka don Allah don annabi" kakabi ki Juya ki tafi gida "Naqi in lafi gidan tunda ka dakar mani jika kai mata jina-jina ”saboda wadannan 'yan iskan marasa mutunci, wadanda basu San darajar lyayen suba". . ' , Abubakar ya ce"Naji Kaka ki wucr, in ba haka ba wallahi daukar ki zanyi cak in maida ke gidan". . . . Ta ce, "To zoka dauke ni; marar mutunci, wanda bai san darajar' yan uwansa ba. Ke: kuma ki saurari sammaci, sai nayi shari' a da ' iyaycn ki Ta juya ta nufi gidanta tana masifa. ‘ Abubakar ya dubi ‘yan matan jikinsa a .sanyaye yace. ‘ "Kuyi hakuri don Allah ku rinqa haquri .da ita, kunga tsohuwa cc hankali yayi nisa, don Allah ku’ rinqa hakuri da ita ba don halinta ba, saboda tsufanta. Ya samu ya lallashe ~su sannan ya juya gidan A tsakar gida ya samesu su duka suna ta faman kuka, yana shigowa Rukayya ta kwasa agujc ta nufi dakinsu ta kulle. . Abubakar ya dauki farin bokitin fenti ya fita bata dai tanka masa ba, da alama ta Shaka, shima bai kulata ba ya debo ruwan ya ciccika randunan gidan, sannan ya kira almajiri ya bashi ya siyo mashi koko da Kasai. Yana kewaye yana wanka almajirin ya ~dawo yai sallama, kaka la dube shi kafin ta ce. ‘ “Ya shiga wanka, sai ka jira ya fito“: Almajin yace“Ai makaranta zan koma. Ta ce“To ajiye nan ka lafi". Almajirin ya aje yai gaba abinsa, kaka , ta mike taja tsaki tai cikin dakin k0 kallon knkon da kosan batai ba ita ala dole fushi take. Abubakar ya gama wankan sa ya fito daga bandaki yai karo da akuyoyi ‘sun zubar da kokon suna ta lasa, bai ga ma qosan ba sai dai ledar da akuyar keta tauna a bakinta. ‘ Yai tsaye yana kallon ikon Allah. zuciyar ' sa tai masa ba dadi, ya nufi dakin kakar daga bakin “‘dakin ya tsaya ya bisu da kallo, ya girgiza kai. "Ina ma ni Allah Ya dauka ya bar iyayena, tabbas da, ban rayu ina kallon wannan abun bakin cikin da takaicin 'ba, zuciyata tayi kankantar daukar. Wanan takaicin da kuke dora mani. . babu damuwa, ‘duk ranar da bakin ciki ya kasheni sai kuma ku yiwa wani. Kuma da kika bari akuyoyi suka cinye kalacin sai sai dai ku zauna haka, ba'zan Kara fltar da kudi na ba na rantse". , Kaka. tace, ".Ai“dama ba kai ke ciyar damu ba, bakin da. Allah Ya tsaga bai hana shi abinda zaici daka : bamu da ka hana mu duk ci za muyi Da da kaike ciyar damu Abubakar ya saki labulen ya juya ba tare daya tanka mata ba, ya kora tumakan ya kaisu ya daure, sannan ya debi ruwa ya wanke wurin sannan ya nufi dakinsa dake zaure ya shirya ya fito ya kulle dakin yai tafiyar sa ba tare da yai musu sallama ba. ' :,Sai dai yana' jin Zuciyar ba zata iya daurcwa ba ya hana su abinda zasu ciba tunda yasan babu Wanda zai basu ida ba shidinba " Ya tsaya kofar gidan Mairo mai koku ya kira yaron gidan dake wasa a, ' kofar gida ya bashi Naira dari yace . ‘Don Allah ka karbar mani kokon talatin sugan ashirin cikon hamsin dink kasai kosai ka kaiwa Kaka a gida". Ya bama yaron Naira goma cikin doki k0 ya tafl saboda 'yar goman .da ya' bashi, shi kuma ya tari acaBa ya tafi wurin aikinsa, ... " """""" """""""""" """""""""""" """""""""" Yau an tashi da zfine a garin don haka . kowa burinshi ya kaucema ranar data kunno kai ‘Kaka. natA famar damun fura da ‘ ludayi ga mafici sai faman yiwa, Rukayya fifita ; take wadda ke kwance saman cinyarta ,"Kaka, ‘ni fa na fara gajiya da wannan furar, kullum fura kullum fura wai sai' dare ya yi sannan mutum ya ci abinci?" Kaka ta ce, "To ai kece jika, da kin iya sanwar :dakin dinga dafa mana, nik0 tsofai . tsofai dani ba zab iya gaganiyar girki ba ” Ta ce “To Kaka yaya Abbakar ya rinqa girka mana Kafin ya tafi wurin aikinsa mana". Kaka ta dube ta kafin tace “Yi maza ki _ rufebakin ki kar ma ya shigo ya ji ki ya far maki, kin sanshi ba mutunci ne da shi ba, qiris “ = yake Jira yai ta dukan ki kamar jaka". ‘ Rukayya ta ce, "Ai wallahi daga yanzu ramawa zan rinka yi tunda ba jaka aka aje masa ba yai ta duka” ,Kaka tace"Ashe k0 kina tare dashan wahala, don ko duk randa tsautsayi ya kai ki k0 zagin ‘sa ki kai Bansan irin dukan da zai ' makiba,ina tausaya miki wallahi" _ . ’ Ta zumBuro baki “Haka kawai mutum baya qaunata yaita dukana toshi wake dukansa .lah shared a profile . RIKON KAKA CHAPTER3 Kaka tace”Ba kowa, zaluncine kawai da kuma ba ya qaunar . ki" Rukayyah tace “Ai nima shi yasa bana Raunar sa, dama ya mutu ~ Kaka tace"Idan ya mutu ai muma da mun mutu, don da Allah muka dogara da shi muka dogara, idan ya mum jika ai sai munyi bara“ ‘Rukayya ta diro daga kan gadoh ta , dauko kofi ta zuba furar da kaka ta gama damawa, sannan ta koma bakin gado ta soma sha. * _ Kaka ta mike ta kuskure bakinta saboda kiran sallar la'asar da aka fara a masallaci. Misalin karfe biyar dai-dai taiwa Abubakar a Kofar gida, a gajiye liqis ya dawo gidan tamkar Wanda aka bawa kashi. Ya cire kayan jikinsa ya fito ya :nufi kewayrn gidan ya watsa ruwa ya dawo ya‘saka ‘yan Kananan kaya mararsa nauyi, sannan ya fito tsakar gidan ya nufi dakin kaka. Tana kwance tana hutawar ta sai jika ce keta faman * ‘ wasan kyallaye, tana ganin Abubakar gabanta ya fadi, ta shiga faman raba idanuwa. Abubakar ya tsaya bakin kofar dakin ya watsa mata harara, kafin yace "Naga ranar da zakiyu hankali, qatuwa dake kin tile kina wasan kyalle. Mtsw! Allah wadaran naka ya lalace'. . Kaka tai saurin tashi zaune, “Ah! Ka dawo kcnan k0, sarkin mita uban 'yan iyayi?" Ya cc, ”Ni ba mita nazo ki min ba'“. Ya wurgawa Rukayya Naira hamsin, yace "Tashi maza kiyo min cefane wurin Haladu in dora sanwa, kuma saura idan kin tafi kije ki ta neme-nemen fitina". Ya juya ya barsu ya nufi wurin murhu ya hada itatuwa ya dora sanwar wake, sannan ya koma dakinsa ya kunna kallo a wayar sa Rukayya ta tafi siycn cefanen tanata faman dirc~dircn ta a hanya, tana shawo kwanar Rukayya ta rinqa krta musu dariya har tana dukawa ta zub da sauran duwatsun ta nufi gida tana tsallen murna. Ta kawo masa cefanen dakinsa, a lokacin ta tsaya daga bakin kofa. “Ga cefanen". Yai kamar bai ji ta ba, sai da ta mai maita wurin sau uku sannan ya mike yazo ya amsa tamkar wanda ya rike wani abin kyama, yana binta da kallon kyama Duk tai dagaje-dagaje da ita, kayan nan duk sunyi dauda, ita kanta fatar jikinta taji jiki. Har zata wuce yace. “Ke, zo nan. Ta dawo, "Gani“. Kamar ba zai tanka ba. can kuma ya dame ya ce ”Yaushe rabon da kiyi wanka?" Shiru ba amsa, ya daka mata tsawa koba dake nake bane Tace; "Nima na manta Abubakar ya girgixa kai wuce kije ki ciro kayan jikin da sauran daudar ki kawo min a bakin maguji, kije ki debi ruwa kiyi wanka, sakarya, qazamar Wofi. Wuce ki tafi Da hanzarintata wuce, .ya rufa mata baya. Haka kawaiyake jin tsanar yarinyar a. ransa saboda qazantar ta da kuma‘ kin jinta kamar _ wadda aka kadawa da ruwan sanyi. ., ’ Ya wanke cefanen ya zuba a turmi yana jajjagawa, Rukayya ta debo kayan ta kai masa a bakin maguji ta ajiye masa tuli guda, sannanta debi ruwa a bokiti ta nufi kewaye tai wanka, ta wuce daki. ' Kaka ta cc, "Da yake shi ne ai gashi nan kinyi wankan,anfi sati ina matsa miki da kiyi wankan amman kin kiya sbd kin rainani Rukayya ta xumBuro baki, ta janyo jakar kayanta ta fito da wata cukurkudaddiyar doguwar riga ta saka, bata shafa mai ba balle hoda, tai zamanta abinta. ' K0 kadan Rukayya bata son kwalliya, Bata ma damu da tsaftar jikinta ba ballantana wata kwalliya. . Kaka tace, "Ki dauko k0 mai :neki murza Jika, kin zauna da jiki haka furu-furu". Ta zumBuro baki tai kwanciyar ta hankalin ta a kwance Abubakar yai jalof din shinkafa da wake, yana kammala sallar magariba ya filo ya ,dibi nashi 'abincin ya kwashe masu sauran ya kai masu sannan ya wuce dakinsa. Washe gari . tunda sanyin safiya Abubakar ya gama jidar ruwa sannan ya ta da Rukayya ta nemo masa tsari, ta zunguro baki‘ alamar bata so ba, ta dauki bokitin. Abubakar na kallonta cike da takaici, ya. danne zuciyar sa ya kyale ta. " Gida biyu ta shiga ta samo tsarin ta nufo ~gida, tana cikin tafiya ta hadu da Zulai da Rakiya, bata kula su ba saboda tsarin da ta debo. Abokanen fadanta ne sosai suma 'yan neman rigima ne Zulai ta bangaje ta har bukitin tsarin ya fado daga kanta ya zube bokitin ya fashe. Rukayya ta ce, "Kaikai! Ni ku ka fasawa bokiti? Wallahi ba zan yarda ba Sukace "An zubar, k0 akwai abinda za kiyi?“ Ba ta tsaya mai da masu magana ba ta cakumi Zulai da kokawa, ta yarbar da ita a cikin tsarin tana duka, ganin haka yasa Rakiya ta shiga dukan Rukayya, suka tararmata su biyu, sai da Allah Ya kawo wani mutum sannan ya raba su. ‘ Rukayya ta dauki fashasshen bokitin tsarin ta nufi gida tana kuka, Abukabar na 'shara a tsakar gida yaji kukan ta, ya mike da tsinsiya a hannun sa yana jiran shigowar ta. Bai ,yi mamakin ganinta da fashasshen bokiti ba, jikinta duk tsari da qasa. Wani irin bakin ciki ya turnike mashi zuciya, yai tsaye yana kallonta. Ta kasa motsawa daga inda take, tai tsaye tana rera masa kuka. Kaka tai saurin hankado labule tana fadan ‘ ”Mugu, dukan nata din kake k0? Indai ka kashe ta Habu ka huta Ganinta da tayi tsaye da tsari duk jikinta yasa tai saurin nufarta tana fadar. ' Jika, wane la'anannen ne yai miki haka? Lahaula wala quwata, kashe ki ake so ayi ne Jika? Wai me ki kaiwa mutane ne yasa basa kaunar ki?” Sai tasa kuka har da hawayen ta, cikin kuka tace Waye yai miki haka Jika?" Rukayya ta ce, ”Su Rakiya ne da Zulai'. * Kaka ta ce, ”Ai ko yau sai na rama miki, don wallahi basu bugi banza ba”. Abubakar ya qaraso yana fadar, ”Allah Yasa kije su hada da ke ai ni zuciyata fari ta Allah Ya qara, ai da ana miki haka da kin rage wani iskancin da kike wa jama'a". Kaka ta ce ”Tunda dama ba tausayine dakaiba Ai idan sun kashcta baka da asara, ai ni nasan ba qaunar mu kakc ba"dama. Ta juya ta janyo zani ta yafa ta nufi hanyar fita, Abubakar ya ce ' ' "Ina zaki kuma?" “Zuwa zanyi in ramo mata tunda Kai baka da amfani. Na lura ai na lura matsoracin , banza nekai, baka da fushi sai cikin gida", Tayi waje tana mita ganin, bai ce mata Kala ba har ta fice. Ya dubi Rukayya dake kokarin binta, ya daka mata tsawa "Karki kuskura , munafukar banza, duk wata masifa ke ke haddasa ta, kinja ana ta zagar mana kaka, kuma duk saboda ke. In bacin keda kr debo mana rigima da wa ma yasan damu? Masifaffiyar yarinya kawai. Sai ki wuce kije ki cire kayan kiyi wanka ki canza wasu, aike ne tunda baki so daga yau an gama aikcn ki, sai ki zauna", Ya watsa mata harara ya wuce abinsa. . Ta wuce simi-simi ta dauko zani ta debi ruwa ta nufi krwaye tai wanka, ta dauro zanin ’ ta ajiye mashi masu tsarin a bakin maguji, ta wuce daki ta canza‘ wasu kayan. Sai dai babu mai ba kwalli, haka aka sa kayan ta kama tai kwanciyar ta saman gudo. RIKON KAKA CHAPTER 4 Kaka tai sallama qofar shagon Malam salisu mai tireda, dattijon mutum mai mutunci ya fito daga shagon yana fadar. "A'a Hajiya, sannu da zuwa, yau kece da, kanki? Ina jikar taki?" Kaka tace, "'Yarka tai mata dukan kawo wuqa, tana can gida a kwance Mal. Salisu ya dauki salati, kafin ya ce. "Wacce yar tawa daga ciki Hajiya?" Ta ce, "Zulai". Ya cc, "Don Allah kiyi haquri Hajiya, insha Allah zan ja mata kunne daga yau ba za'a sake ba, kiyi-hakuri". _ ‘ Kaka ta cc, "Ainazone don in sanar da kai, don wallahi kotu zan kai ku, don ni ban hada jika da kowa ba. don haka duk Wanda ya nrmi takurawa marainiyar Allah to kotu kawai za ta raba ni dashi ..Mal Salisu ya ce, "A'a, kar ki haka, don Allah Hajiya kiyi haquri, insha Allah ba za'a » sake. Ba. Zanje yanzu ma in sameta, wallahi sainaci mutuncin ta zanja mata kunne. ‘ Kaka tace To taci, albarkacinka , ”amma wallahi ka fada‘ mata kada ta sake". " Ya ce Insha Allahu”. Sannan ta juya ta tafi kai tsaye gidan su Rakiya ta nufa tai sa' a kuwa Rakiyar na zaune 'a tsakar gidan ita da uwarta Kaka tace, ".Suwaiba. wurinki :naxo ki jawa 'yarki kunne akan Jikata wallahi idan har suka Kara dukar min 'ya to fa kotu ce zata rabani , da ku don ba zan lamunta ba". . ' Suwaiba ta ce, "Kaka idan kin gadama daganan ki wuce kotunma, ki tati kon woli, amma.idan Rukayya ta Kara dukan Rakiya, nace su rama suyi mata' dukan tsiya. inga.tsiyar: daure mata gindin da kike yarinya zata zauna ta addabi Kowa a gari ' Kaka ta ce, "Oh, ashe ma ke kika ’ sa su dakarmin ita kenan. to da kyau ‘ki saurari _ sammaci Suwaiba tace ba sammaci ba 'falwaya ma ubanta ‘ Nimafa da kike ganinanan ba qaramar tantiriyar 'yar iska bacr, babu wanda nake tsoro duk garin nan don kiji“. ‘* Kaka ta’ce, "La ila ha iilallahu! Yanxu suwaiba ni kike zagi saboda 'yarki'?" "Saita fashe da kuka ta fice daga gidan wai an Zage ta Tun daga daki *Abubakar ya jiyo ta, ya mike ya fito a hasale sukai karo a zaure, ya ce. Ya aka yi ne kuma Kaka?“ . Cikin kuka tace, "Kyale ni Habu, wai ‘ yau ni cc Suwaiba ke zagi‘ Kiri-kiri ba kunya Abubakar ya ce "Suwaibar Kaka? Anya. kuwa‘?“ ' , “Karya nake Habu, ai dama na saba,to nai maka wadda na saba". Yace"Ni fa ba haka nake nufi ba, kaka baki fahimceni bane" Ta ce; "Gafara can, wallahi idan baka Je ka ramo min zagin da taiminba allah Ya isa wallahi" Abubakar yai murmushi kafin yace “T0 daina kukan haka nan, zan je in ramo miki yanzu, shige cikin gidan" Ya samu ya ‘lallaBata ta wucc cikin gidan, sannan shima ya shige dakinsa. Yana gamawa ya fito ya kulle dakin ya kwallowa Rukayya kira yana daga zaure, tana fitowa ya bata Naira darin kalaci sannanya ficce ya tafi wurin aikin sa. ::::::::: :::::::::: ::::::::::::: Babbar sallah ta kusa, don haka duk hada-hada ta koma ta shirye-shiryen sallah, .kowa ka gani ta yanda zai yi ya samu ya tafiyar‘ da 'ya'yansa da iyalinsa yake. ' Abubakar tunda wuri ya samu yai musu siye- siyen sallar su tun daga shi kanshi har‘ Kaka zuwa’Rukayya, hatta kudin dinkin ya . biya saura na Rukayya kawai. , Kullum‘ sai ‘Kaka tai masa mitar dinkin Jika, tun yana sharewa abin har ya soma isar sa, gashi yana saura kwana hudu sallah,kuma har yanzu ba ai masu albashi ba. Don' haka Abubakar ya nemi aron Naira dubu wurin abokinsa, yana dawowa gida k0 dakinsa bai shiga ba ya nufi dakin Kaka. Tans zaune ita' da Rukayya suna cin abinci, Abubakar ya ce Yau dai'na fita Kaka, ga kudin dinkin wannan mummunar da ake ta yi min mita kullum, na huta da ciwon baki_ Kaka ta dauka tana fadar, “To ka kuwa kyauta, amma da har na fara tunanin k0 in siyar da dan maraqina in amso mata dinkin nata,dashine don ‘ na dauka baka da niyyar amso mata".‘ Abubakar yace Hmm! Kaka kenan, ai gashi nan na ranto nabada, na huta . ’ Ya wuce zaure abinsa ya shige dakinshi. Rukayya ta warci dubun tana tsallen' murna, tace. “Kaka baje na karbo?‘ Ta ce, “Jeki ki karb0 abinki kiyi sauri, ko Yan iskan yaran garin nan sun tsokane ki kar ki kula su“. Ta ce, “To kaka". Ta dauki hijabinta tana tsallen murna ta fice. Tana shawo kwanar gidansu ta hango yara sunyi dandazo ana ta kade kade jikin Rukayya har ciri yake ta nufi wurin, inda ake_ ta ihu, "Ga 'yan kura. ga 'yan kura masu wasa da kura)" sai a kwasa aguje ayi nan riii, ayi nan rii Rukayya ta samu abinda take so, ta ma ~"mance da aiken da akai mata, ta rufawa sauran yara baya suka shiga bin masu wasa da kura, sai da suka zagaye garin kaf. . Ita da aka aika tun wurin la'asar amma har duhun magariba ya keto babu ita babu labarinta. ' ‘Hankalin Kaka ya tash ta leqa dakin Abubakar ta kwalla mashi 'kira, ya fito yana fadar. "To wani abin ne kuma k0?" Kaka 'tace tunda fa na bawa Rukayya kudin dinkin nan taje ta karBo har yanzu bata dawo ba". . Ya ce”To sai me Kaka? Idan ta bata ba mun huta ba, kema kin zauna bakin ki ya huta". Cikin rikicewa ta ce, “a bakin ka ba mara mutunci me bakin tsiya, bari inje ni na nemota dukma indata shiga". _ Tai waje tana mita, Abubakar yai murmushi wanda iyakar sa saman laBBan sa, ya koma dakinsa ya sanyo rigar sa ya fita ya ja gidan ya nufi hanyar neman ta, duk inda ya ga dandazon yara sai ya je ya duba amma babu ita. Yana Shawo kwanar gidan Maigari ya hango dan- dazon yara suna bin ‘yan kura. 'Tabbas tana nan ciki". ‘ _Abinda zuciyar shi ta ce mashi kcnan, ya shiga kutsawa yana neman ta. Can gaba-gaba ya hangota ita da wata yarinya suna ta rabzar fada, sai qokarin raba su ake sunqi rabuwa, da alama ta sami 'yar masifa irinta. Abubakar ya kutsa ya riqo hannunta, tana ganinshi kuwa 'yan cikinta suka rikice, idanuwan nan suka yo war waje. Yanda ya riqo ta haka ya rinwa janta har" gida ya hankada ta tsakar gidan, Ya dauko igiyar guga ya shiga zabga .mata tana ihu. . Bai ji shigowar ta ba sai dai yaji kukanta. "Kashe ta zaka yi? Jama'a ku taimaka, zai kashe marainiyar Allah". Tana ganin kakar ta kwasa aguje ta rugungumeta tana ihu, kaka tace "Cewa naika kirata ka duke ta? Ba 'ccwa nayi ka nemo min ita ba?" ‘ Cikin takaici Abubakar ya cc, "Duk abinda yarinyar nan~ke yi duk laifin ki ne, ke ke lalata ta. Wallahi indai ni zan ci gaba da saka hannuna a cikin lamarin wannan to wallahi dole ne in hukunta ta tunda dai ita haka Allah Ya yi ta bata jin magana k0 miskala . zarratin, kuma harda hadi da kin shagwaba ta, kinsa ta raina kowa, bata .ganin kowa da mutunm, to ni dole na hukunta ta wallahi" "Ina Naira ta dubu‘?!". ‘ ' Ya daka mata tsawa, tai saurin sakin kaka tana lalube-lalube a jikinta, har' da su kwance kallaba tana dubawa. Abubakar‘ yai murmushin takaici kafin ya ce, "Kin yar k0? Da kyau, kinwa kanki don wallahi tallahi sai dai kiyi sallar haka, fada kuma kar ki fasa, ki tayi, ban ce ki daina ba". ‘ Ya yar da igiyar gugan ya wuce dakinshi abinshi. Rukayya ta kara fashewa da kuka, "Na ' yar da kudin Kaka wurin kallon' yan kura, bari inje in dubo". ‘ Kaka ta ce, "Ya za ai ki gansu Jika? Ai ba za ki gansu ba, kiyi hakuri kawai in lallaBa shi ya Kara miki". . Cikin kuka ta ce, "Ai ba zai Kara min ba". . Kakata ce, "Ya. ma isa? Share hawayen ki, ki na_ zaune sai ya kara su k0 da ya rantse sai dai ya yi azumin kaffara". Rukayya ta share 'hawayénta tabi kaka dakinta tana fadar. "Dubi, inda ‘duk ya ji min ciwo, wallahi yana tafiya sai na rama a wurin ragunan sa". ‘ Kaka ta ce, "Shcgun ragunan ma da . kullum ke ke dawainiya da su amma bai gani, kullum ya kama ki yai ta duka. Wata rana sai na baSu shinkafar Beta sun Ci sun mutu inga ta tsiya, kema ki hula. Allah Ya 'soki ma an kusa kwashe su ki sami sauki" Rukayya ta ce"Shinkafar Bera ita ke kashe su Kaka?" Ta ce"Sosai ma, ai k0 ke kika ci sai kin . mutu ba raguna ba". * Rukayya tai shiru zuciyarta na saqa da warwara. Kaka tace, Tashi ki dauro alwala kiyi sallar magariba".' ' ‘ . “Bata ce Kala ba ta miqe ta nufi wurin da . ake ajiye butoci ta dauka ta nufi kewaye Ana gobe daren sallah Abubakar ya karbo dinkunan sa dana Kaka ya kawo mata yana nuna mata. Rukayya na kwance saman gado tana kallon su, dinkunan shi kala uku, na Kaka kala biyu. . Sai data gama ganin nata sannan ta ce. "Ina na Jika?" ‘ . Ya ce ”Wacce Jika Kaka? Ai na rantse tunda ta zubar da kudin wurin fada ba zan qara fitar da wasu in bata ba, wallahi sai dai tai sallar haka". _ ' Kaka ta jefa mashi nata, "Ai ko indai ba _zaka amsowa Jika nata ba to nima ban so, wallahi sai dai ka hada duka ka rike". ‘ Abubakar ya ninke kayan da ta jefa masa suka zube qasa, ya ce_ "Ba zan tafi da su ba, sai dai in kinji ' haushi ki kyasta masu ashana su qone, koki bada sadaka duk daya wai makafi sunyi dare, kinga tafiya ta". Ya wuce abinshi ya bar mata kayan Rukayya ta fashe da kuka tana harbeharbe da ta tabbatar ya tafi Kaka ta ce, "Ke yi shiru Jika, ai dama so yakc ya‘ sa ki_ kuka, idan kika yi ai kinga yai nasara Ki kyale shi dole ya amso miki dinkin Inma bai amso ba sai ki saka wadannan nawa Tana kukan Rukayya ta ce, "Wadanne zan saka? Wannan dinkin tsaffin su zan saka? Allah Ya sauwake" . ' Kaka ta ce, ”Ba sai ki ba da su a rage miki ba?" Ta ce, "Allah Ya sauwake ni dai ban son su, nawa nakeso". . Kaka ta ce, "To kiyi shiru haka nan muga iya gudun ruwan sa". Ta samu da kyar tai shiru,“ amma zuciyarta na mata sake-sake kala-kala. . ' ' ‘ Cikin dare duk sun‘ kwanta barci amma Rukayya ta kasa barci saboda tunanin rashin kayam sallah, ta tashi zaune tana tunanin abinda zata yi itama ta‘ guma masa. Can ta tuno'da shinkafar bera da Kaka ke ajiya a karkashin gado saboda Beran dake matsa masu. Ta lallaBa ta dauko ta tamkar wata munafuka, tai sadaf-sadaf ta fita waje ta sami kwano ta zuba shinkafar ta zuba 'ruwa ta lallaba ta nufi wurin ragunanshi. Duk sun ma yi bacci,‘ ta girgiza gudayana motsawa .ta miqa mashi. Kamar jira yake ya kafa kai ya sha sosai.‘ Ta nufo gudan tana girgiza shi, yai kuka "Beyyy!‘ tai mugun tsorata ta zubar da ruwan. ‘ ta ruga daki aguje ta kudun dine saman gado. K0 minti biyar batai da kwanciya ba taji ragon ya soma dire. dire, Abubakar ya fito daga . .dakin shi hankalin shi tashe, ya kwance ragon yana duba shi. ' Ragon ya fadi yana harbe-harbe, Abubakar ya rude yai dakin Kaka aguje ya tayar da ita yana fada mata rago ba lafiya, ta rude sukai waje. . A lokacin har jikin ragon ya saki, sai kumfa da ke fitowa daga bakinsa. Kaka ta ce, "Maza dauko wuqa ka yanka shi, gazawa zai yi". Abubakar ya juya ragon ya kalli gabas, ya ce "Bismillahi, Allahu Akbar". Sannan ya yanka. , Jikin Abubakar ya mutu saboda gazawar ragon nasa, duk cikin ragunan yafi kowanne girma, Naira dubu hamsin sukai cinikin sa gobe za a zo a dauka. Don haka babu wani kuzari a jikinsa ya tafi daki ya kwanta, sai dai batun barci babu‘ labarinsa, ita kanta Kaka sai data dau lokaci kafin baccin ya dauke ta. Rukayya k0 dadi ne dankare a zuciyarta, tana labe tana kallon su. Yanda ta ga Abubakar ya rude sai yai nan aguje ya dawo nan aguje dariya kawai take masa har da rike cike, ta rufe' baki don kar wani yaji ta. Tunda sanyin safiya Abubakar ya tashi ya tafi, ya kira mahauci don 'siyar masa, gashi ranar sallah. ' Tare suka dawo da mahaucin, ya duba ragon yai masa kudi dubu ishirin. Babu yanda ya iya haka ya ce ya bayar, a take ya kirga kudin ya bayar sannan Abubakar ya tafi dakin Kaka ya fada mata yanda aka siya Kaka ta ce ”Anya Habu ragon nan bai mutu ba aka yanka?" . Abubakar ya ce, ”Kai Kaka, Allah Ya sauwake, sai kace dai ba Musulmi ba zan yanka mushc? To ko da na yanka shi sai da ya harba, yanzu inda gabansa kika fadi wannan ai kinga ba zai siya ba". . Kaka tace, 'A'a, ai nidama ban sone ka aikata abinda Ubangiji zai yi fushi da kai ne' . Abubakar ya ce, “To bai mutu ba na yanka, yanzu ma buhu zaki ara mana zai fede anan. Kaka ta ce, "To bari in duba maka” . Rukayya ta mike simi-simi ta raba Abubakar ta wuce tamkar wata tsohuwar munafuka, ta nufi wurin mahaucin tace masa ‘ "Baba ragon nan sai da ya mutu aka ‘ yanka shi, kar ka siya". Mutumin ya zaro ido yana mamaki, kamin yai magana tai saurin rugawa daki abinta ta haye kan gado“ Kaka ta zakullowa Abubakar buhu a Qarqashin gado ta bashi, ya fito. "Yauwa ga buhun Baba Halliru". Da yake haka ake kiransa a garin. Ya ce "Riqe shi nan wurinka Abubakar, bani kudina". Gaban Abubakar yai wata irin faduwa, ya ce "Saboda me Baba?" ~ Ya ce "Saboda ni ba mutumin banza bane irinka da zan siyi mushe in saida wa al'ummar Musulmai. Ba "Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un! Baba wallahi ba mushe bane, ni na yanka shi da hannu na wallahi". ' Ya ce”Kai kaga ni dai ba abokin wasanka bane, ka bani kudina kawai ban siye na fasa Kanwar ka da bakinta ta fada mini mushe ne ka yanka. wato ga mutumin banza ko Idan bakwason wannan littafin kuyi magana mu canja zallah shared a profile . RIKON KAKA CHAPTER5 zaka siyar mawa, to ban siye, ka bani kudina kawai". ‘ Sunan qanwarsa da ya ambata shiya bugewa Abubakar 'dukkanin gaBoBin jiki, jikinsa a sanyaye ya sa hannu ya Ciro kudin a gaban aljihunsa ya mika masa. Ya amsa yana fadar, "Mutanen banza kawai gaku Musulmai amma kuna aikata aikin kafurai, marasa tsoron Allah kawai". Abubakar dai bai tanka, masa ba. har ya fice banda zafi da:. Kuna babu abinda zUciyarsa keyi, yaji ya tsani ragon, bai son ma gaminsa Yajasa ya fita waje ya sa yaro yai masa sallama da makwabcin su malam Bala talaka ne . Yana fitowa suka gaisa da Abubakar sannan ya ce ' "Baba, dama ragona ne zai gaza, nasan kana jinmu ma wata kila jiya. To shine na yanka, yau na kira mahauci ya taya min shi yanda nake jin ba zan iya siyarWa ba, gara ma na ba da shi sadaka na San ladan tawa tana wurin Ubangiji tunda mu ma za muyi layya shi yasa na ce bari inzo in maka magana ka aika a dauko maka". Malam bala ya shiga godiya yana zabgawa Abubakar addu'a, shi dai bai ce komai ba ya wucc ya koma gida, Malam Lado ya turo yara suka daukar masa ragon. Abubakar ya dauki buhun ya maidawa Kaka, ya ce ”Ga buhun ki". Kaka ta ce ,"Yo ya fasa fedewar ne?” Abubakar ya ce, "Hmm! Idan kun bari ba Kaka ta ce, "Kamar yaya kuma in mun bari?" Ya ce, "Kamar yanda kika kitsa mata taje ta sanar da mahaucin mushe ne na yanka”. Kaka ta dauki Salati da sallallami, kafin Ta hau rantse-rantsen ba ita tasa ta ba". Ta ce "Ke Jika, wannan kuma wacce dabi'a ce za ki tsiro mana da ita ne?” Abubakar ya ce, "Wadda ki ka' koya mata, duk abinda fitinanniyar yarinyar nan ke Keyi kaka daurin gindinki ne take samu. Amma ba komai, ni nasan maganinta, ba zai yiwu yarinyar nan ta sangarce ta lalace ba, tunda har ta iya wannan gaba ban san abinda zata yi ba, idan ta Kara girma a haka to abin kuma sai yafi haka. Don haka makarantar boko zan saka ta, taje can ta koyi tarbiyya". Kaka da dauki Sallallami, "Wa za ka kai makarantar Abubakar? Jikar? Baka isa ba, wallahi babu inda za ka kaita a lalata marainiyar Allah. Ka kai ta makaranlar boko ta koyi tarbiyya k0 ta koyo iskanci?" Abubakar ya ce,"'Oho dai, ni dai na fada miki, k0 kina so k0 ba kya so sai na kaita". . ‘ Ya juya ranshi na suya ya ’bar‘ dakin, . yana jin Kaka na rantse-rantsen babu me kai mata jika makaranta. Anci sallah lafiya, Kaka tayi layya ta yanka dan marakinta, Abubakar bai yi ba don gaba daya ya sai da ragunan sa,. ya ce kuma ya gama kiwon. Jika kuwa kayan Naira biyar bai siya mata ba, haka tai sallar da tsofafin kayan ta, shi ya saka ma ko kofar gida bata leqa ba _ Ana gama hutun sallah Abubakar ya je yai wa Rukayya takardar; haihuwa, washegari ranar Monday tun da sanyin saflya ya sa tai wanka ta sauya kayan jikinta, sannan ya tisa ta gaba suka tafi. Kaka tace, "Wai gidan uban wa zaka kaita ne Habu? Na fada maka kar ka sake ka kaita makarantar bokon nan, ban son ta”. Abubakar ya ce, ”Ai ko sai dai kar ki so . ta, amma makaranta na kaita na gama". Ta sa kuka, yana jinta ya tisa‘ Rukayya gaba suka ficce, can tsakiyar garin makarantar take Sha ruwa Primary School, suka dauke-ta aka kaita a‘ji uku, saboda ta wuce dauka. Suna dawowa yaje ya yanko mata (uniform) ya sai mata jakar makaranla da takalmi, sannan ya sai mata littattafai. . washe gari da kanshi ya tayar da ita ta: shirya ya tisa ta gaba har kofar makarantar, ya bata Naira ishirin kudin tara; sannan ya wuce wurin aikinsa. Rukayya 'yan makaranta, karfe sha biyu aka taso su daga makarantar, amma idan ka ganta ba zaka ce ita ce tajc makarantar da sabbin kaya ba, tai musu budu-budu, farar abayar har ta fita daga kamannin ta. ‘Tana dawowa gida ta fada jikin kaka tana murna, Kaka ta ce "Oh Jika da tsiya dai Habu sai daya kai ki makarantar nan don yasan ba yanda zan yiko?" Rukayya ta ce "Kuma Kaka sai da aka buge ni, dubi baya na". Ta cire abayar ta nuna mata, wurin yayi ,rudu-rudu da zanen bulala. ‘ Kaka ta ce, ”Wane dan iskan marar imanin ne yai miki wannan dukan? Shi yasa na ga fuskar ki ‘ da zanen hawaye". Rukayya ta ce "Wani malami ne, wai daga muna fada ya ka mani yai ta bugu ni kadai”. ‘ Kaka ta ce, ”Matsiyaci, ya kama ki yai ta duka, to Allah Ya isa, tsinanne lnsha Allah bai gamawa lafiya, kawai ka kama 'yar marainiyar Allah kai ta bugu kumar ka sami mandiri. Bari Habu din ya dawo Jika, wallahi ba ki komawa makarantar, sai dai yai duk abinda zaiyi, dauko furar ki gata can ki sha". Rukayya ta mike ta dauko kwanon furar tana sha, ta ce. _ "Kuma Kaka har Turanci aka koya mana da waka, amma wai (This is a boll, These is our Apple, That is your watch)". Kaka ta tintsire da dariya har saida sashinta ya fito saboda bakin ba haqora, ta ce. ' "Kai amma abun da dadi, duk can aka koya maku?“ ' Rukayya ta ce, "Eh Kaka". Ta cc, “Ai don dai azzalumin mutumin nan da kin Kara zuwa". . . Rukayya tace. "Ai ban Kara zuwa nima tunda buguna ake". . Da yamma likis Abubakar ya dawo gidan .ya iske Rukayya da kayan makarantar duk ta: musu duwan-duwan, takaici ya cika Shi Duk inda wata qazamar yarinya ta kai rukayyah Tafita: Kazanta , daga cikin abubuwan da sukesa yake qara tsanarta. Ya watsa mata idanu babu sauqi a fuskarshi,yace 'Wuce kije ki cire kayan ki kawo su wurin maguji'. Ta mike a tsorace ta nufi dakin nasu'. Ya tsai da ita, 'Tsaya ki tattaro dukkanin kayan daudarki kawomani'. Rukayya ta daga kai Ta shige dakin, shi kuma ya wuce Washegari yana tashi ya nufi dakin Kaka ya tashi rukayyah tai shirin makaranta Kaka tace kai babu inda zataje donka jini nan jiya suka kamata sukaita bugu kamar jaka don haka bata komawa Abubakar yace,'ldanta zauna nan me zatai miki? Nan makarantar allo ce kikai kane kane kika hanata zuwa wao bugunta ake , sannan kuma itama makarantar bokon sai ki hana? To wallahi .ko kasheta za a rinka yi tana dawowa sai taje har makarantar allon sai ta koma“. Kaka ta ce "Tunda dama ba qaunar ta kake ba ai dole ka kaita inda za a kashe ta saboda mugunta, haka kawai ka dauki karan tsana ka dorawa yarinya, ka kaita a kashe ta don Allah, idan an tashi a aiko mani da kai da qafarta gida". Abubakar ya finciko Rukayyar dake kan gado ya jata suka nufi kofa YANA FADAR. ’ ”Ba za, a kashe taba amma fa za ta daku kamar ikon Allah”. Bai ji abinda take fada ba don har ya kai bakin kewaye, ya zuba mata ruwa a bokiti ya bata ta shiga wanka. Tana fitowa ya mika mata kayan makarantar ta saka, ya ba ta mai ta murza ya zaro Naira hamsin ya bata, ya ce. Maza ki wuce ki tafi, kuma zan biyo bayanki yanzu, ki tsaya wasa k0 da labe ne kiga ' yanda zanyi da ke. Kina dawowa daga makaranta ki ka ci abinci ki ka hula, ana kiran sallar azahar kiyi sallah ki wucc makarantar allo idan ba haka ba wallahi kika bari na samu labarin baki zuwa na lahira sai ya fiki jin dadi wuce ki tafi. ‘ Simi-simi ta wuce, daga daki Kaka tace. ”Yanzu baka barin tai kalaci haka za~ ta wuce ta tafi?” , Ya‘ce, "Bata yi, ga Naira hamsin nan na . bata ta siyi abinci ta ci". ' -Kaka tace, "Indai mugunta ce irin taka ai ta wucc da haka Habu, yanzu haka zaka kora , min ita bata ci komai ba salon tai karo da mayya k0 maye su lashe mini ita?” » ‘ Abubakar ya e, ”Su hadiye ta idan ta tafi". ‘ , “ " Kaka ta cc, ”Ba bakin ka ba, me mugun baki. Insha Allahu aniyar ka sai ta bika". . Bai tanka mata ba ya wucc dakinsa yai nasa shirin ya fice ya tafi wurin aikin sa, amma 'yana can sai da aka kawo mashi kashcdi wai Rukayya tayi fada da wani yaro har ta cije shi a hannu ya fasa. Ya basu hawuri sannan yaje “Tana dawowa daga makarantar tana hutawa akai sallar azahar ta fito zata tafi makarantar allo Kaka tace, 'Yanzu zuwa za: kiyi k0? Mugun yaron nan ya hanaki zama lafiya, duk indayasan za a zalunceki saiya turaki Allah Ya saka miki'. . Jika Haka ta wuce makaran allon,.a can sukai sallar la‘asar, Sai biyar na yamma aka tasosu Tana dawowa tasamu Abubakar na gyaran cefane cefane ta giftashi zata wuce ya ce‘ .. ’Kezonan'. , ta dawo gabansa ta durkusa ya dubeta sosai kafin yace ,‘Wato saboda bakeke wankinba shi ,yasa idan kika dawo makarantar baki canja kayan sune na zaman gida kuma sune na Yawo cikin gari ko?‘ Shiru ba amsa, ya ce "Tashi kije ki ciri kayan ki kawo mani". Haka ta mike ta ciro ta dawo da su a hannu, ya ce "Dauki bokiti gaya can da ruwa kisa ki wanke". Gaban‘ta ya fadi don tundatake bata taba wanki ba, shi ke yi mata da kanshi. Haka ‘ ta mike taje ta soma wankin kayan, yana kallonta har ta gama ya amsa ya shanya. . .. ’ Sannan ya ce "ki wanke hannunki ki , xo ki yanka mani alayyahun can da albasa". ‘ Rukayya ta dubi hannun nata babu abinda ya yi amma har sai ta wanke ya ce. ' "K0 baki ji ba?" , Haka ta wucc ta dauki buta ta wanke hannun nata sannan ta je ta zauna tana yankan alayyahun ya dora sanwar taliyar sa,tana gama yankan alaiyahun ya ce Jeki ki zuba" Ta tafi zata zuba cikin tukunyar .yai saurin daka mata tsawa. ‘ "Ke banza, haka za ki zuba shi? Barbada mashi gishin' ki sa ruwa ki wanke". ’ ‘ Ta dauki uban gishiri ta maka yana kallonta ya. ja tsaki ta zuba ruwa ta wanke ta tsane shi sannan ya ce ' "Je ki zuba". ' " Taje ta zuba ta rufe, ta dawo gabansa. "Na gama". Ya ce, "Jeki shi kenan". take ta nufl daki don kar ya qara saka ta wani aikin *** ******* *** Wata ranar Juma'a RuKayya tana . makaranta tai fada da (monitor) din ajinsu wai ta rubuta sunanta cikin 'yan surutu, malamin ya buge su.duka Shine fA yana fita ta ' kama monitar da kokawa' gata ba iya fada tai ' ba, tai mata, duka sosai. Akaje aka fadawa ' (headmaster) yazo da kansa da bulalar sa ya zane Rukayya: radau har tai fitsari saboda . .azaba. Yana fita ta dauki jikkarta ta gudo gida tana kuka, ta fadawa Kaka. Ta ce, "Ai k0 yau sai ya san ya debowa kansa masifa". Ta dauki mayafinta ta ce "Muje inga matsiyaci". ' Ta ja gida ta rufe suka dauki hanyar makarantar har office dinsa ta kaita, yana zaune saman kujerar dake gaban teburinsa sai . wani mutum dake daga can gefe suna magana. ' Kaka ta sawo kai cikin office din ba k0 sallama, ta dubi mutumin dske saman _kujerar gefe tace. ' "Malam wurinka nazo, zuwa nayi inji uban da yasa ka sa bulala ka rinka laftar mani jika kamar ka samu jakka, k0 k0 shi Habu din ' nc da ya kawo ta ya ce ka sa bulala kai ta bugunta harta ‘fita hayyacinta tai fitsari? To kotu zata rabani da kai, wallahi sai nayi shari'a da kai, sai ka bani labarin dalilin bugar mani 'ya babu gaira babu dalili". Mutumin yace Yi hakuri baiwar Allah, bani ne (headmaster) din ba, gashi nan, nima zuwa nayi“. Ta ce, "Karka sake ka zage ni’da turanci wallahi na gaya maka, nima ina da jika kamar ka dan makaranta" ~ Saurayin ya ce, "Ikon Allah, yi hakuri don Allah Hajiya" ‘ ' Ya mike ya bawa (headmaster) hannu sukai musabiha, ya ce. "Ni zan wuce Yallabai, zan kira ka a waya k0 mi kenan". _ Ya wuce abinsa ya bar (headmaster) da rigima. ‘ . Da yake kwararren dan boko ne sai ya mike daga kan kujerar da yake ya ce. "Hajiya zauna, bisimillah sannu da _ zuwa, bari akawo miki lemu". Kaka ta zauna tana fadar, "Karka kaWO mani komi, dan iskan da ya bugi Jika kawai nake nema, wallahi sai na rama mata ,kaji na fada maka Lol ran kakafa ya baci mai zai biyo baya mu tara later a zallah shared a profile . RIKON KAKA CHAPTER6 , Ya' kwantar da 'murya, "Ayi 'haquri Hajiya,ai duk abin bai kai na haka ba tunda ni da Jikar taki ai duka jikokin ki ne,kua zaki' iya‘ hukunta mu idan munyi laifi, ‘ musamman idan ki ka same mu da rashin gaskiya. Kiyi hauri kakata, ba a daki qanwa -ta saboda zalunci ba, ‘sai don laifin da tayi, ta ; kama shugabar ajinsu tai ta bugu Idan kika, ga bugun da tai mats sai kin tausaya matA . shi~yasa. Sanin da nai k0 ke ce kika ga haka sai» kin daki jikar. nan shi yasa‘ na hukunta ta saboda gaba amman kiyi haquri kaka Kalaman sa sun Shiga Kaka don haka ta ~sassauta fadan tace "Gaskiya kar a sake bugar min jika saboda wasu yara can, marainiyar Allah ce uwarta da ubanta duk sun mutu; ni kadai na rage mata. In bacin yaya'nta ma da ba mai jin magana bané ai daga yau bata Kara dawowa' ‘ makarantar". ' Ya ce, "A'a ayi hakuri, insha Allahu za a kiyaye" ta mike, "To sai anjima, Allah Ya _ taimnka". ' Ya ce "Amin Kaka" Ta tasa Rukayya suka ficc daga (ofiicc) din, (headmaster) ya koma ya zauna saman kujerar sa yana murmushi, ya ce. _ "Ho! Allah Ya raba ni da ke lafiya" (Duk wanda ya girmama tsohon wani shima ’za'a girmama nasa a gaban idonsa k0 bayan idonsa Da yamma bayan Abubakar ya dawo ~ daga wurin aikinsa yaji labarin zuwan kaka makaranta, yai ta fada ' "Haba Kaka, .yanzu in bacin kin hadu da dan mutunci ai da Allah kadai Yasan yanda za ayi. Haba! ki ta abu sai kace kanki farai jika? K0 ina sai kin fito da halin ki To, "To ubaba, zoka dakan sai in san kaji haushi: inba dukana kayi ba ai ban ssn kaji haushi ba Abubakar ya ce, "Ai burinki inji haushi in fitar da ita daga makarantar, kuma ba zan fitar da ita ba wallahi ta zo ta dami al'umma, gara ta zauna can duk wanda taimawa a zane ta". Kaka ta ce, "A daketa din ni kuma dukwanda ya bugar min jika idan naji sai naje na rama mata tabbas". _ ‘ Abubakar yace, “To shi kenan ki rama mata din, hukumar makaranta ta sa a kama ki, wallahi kuma k0 leke ba zan leka ba" Ta ce, "In ka tashi ka manta dani k0 kasa a rufeni har dan makullin ya bats" . ' Abubakar yai dariya ya ficce abinsa don yasan halinta idan ya cika ta yanzu ta sa masa kuka, ya tafi ya yo cefancn abinci ya_ dawo ya kira Rukayya, ya ce "Maza kisa tsintsiya ki share gidan nan, idan kin gama ki min magana ya wuce dakinsa ya barta tsaye". Ta sumBuro baki ta rasa dalili kwanan ‘ nan da yake takura mata ba yanda ta .iya, dolenta ta dauki tsintsiya.ta share gidan sannan taje ta sanar masa ta gama. -- Ya fito yace, "Hada itatuwa ki hura wuta, ai dai kinga yanda nake yi?" . Idanuwanta suka ciko da hawaye haka ta je ta hada itatuwan yana tsaye yana' kallonta ya ce.‘ ~ . ."To sa sabulu ki wanke hannunki ki . dauki tukunya ki dauraye ki~aza saman ’ wutar". Haka yai ta saka ta aiki daya bayan ' daya har sai da aka gama girka shinkafa' da miya k0 tsinke bai taBa da hannun‘ saba Yasa ta dibar masa nasa; sannan ya ce. "Daga yau aikin ki kenan a gidan nan kullum, don na gaji komai ni sai kace dan daudu a gida. _ Shekarar ki sha uku amma babu abinda kika iya a aikace-aikacen mata, jikin ki ma ba ki damu da gyaran sa ba balle na gida, , kullum kina, faMa da qazanta 'da shegen muni kamar don ke aka yi shi, Mtsw!". ' Ya wuce'dakinsa'ya barta tana ta faman tukuki """""". """"""" . Lamarin Rukayya ya zama sai dai addu'a, don ma Abubakar yana tsaye akanta Wajen makarantar boko da ta all, idan kuma ta dawo ya tisa ta gaba da aikin gida, yana zaune yana bata umami haka zata yishi kotanaso ko bataso Kaka tai mitar tayi amma bai kulata, bai fasa abinda yai niyya. Wani abin ma da gangan yake saka ta don ya wahalar‘ da ita saboda ya lura har yanzu bata yin hankali kullum abinta gaba- gaba yake Bakin ciki ya ishi Rukayya, Abubakar ya takuraWa rayuwarta, bata da sukuni. Yanda ya tsaneta itama haka take jin ta tsane shi, musamman yanda yake nuna mata kyama. ‘kara'ra duk abinda za tai masa sai yasa ta wanke hannu, idan k0 ta'na girki ta fyace ‘majina sai yasa ta sa sabulu ta wanke hannu. Idan ta shiga kewaye ta flto k0 tobai bari ta “qara taba abinda za a zuba cikin abinci sai ta wankc hannunta da sabulu k0me tai kuwa cikin kewayen. . ' , Abun nan na ci mata tuwo a kwarya, haka kuma take daurewa babu yanda zata yl, duk duniya babu Wanda take jiwa tsoro irinsa; _ Ta ja wani gajeren tsaki yanda ba zai iya'juyo ta ba, .ta ci gaba da tsane shinkafar cikin kwando tana gamawa ta zubar da ruwar . tsane shinkafar, sannan ta dauko mai ta zuba a tukunya, ta‘ zuba jajjagen ta soya, yana soma soyuwa ta juya ta dube shi. ' "Kamar yaya za a zuba ruwan?" Abubakar ya dago kana daga karatun jaridardayake, ya ce "Wai ke wacc irin kwakwalwa gare ki ne? Komai sai kin tamabayi yanda 2 Za a zuba‘? To ban sani ba, ki zuba yanda kike ganin zai isa Rukayya ta taBe baki ta wucc ta debi ruwan ta tafi wurin tukunyar ta zuba, tana tsai da ruwa .tashshin ya taso mata, sai atishawa wata na bin wata. Abubakar ya mike da hanzarin sa ya yo kanta cikc da takaici, ya cc. . . "Wai ke wacce irin qazamar banza ce? Yanzu kina jin atishawar ba za ki kauce ba k0ki tara rigar ki amma shi ne za ki tofewa ; abincin da zamuci? To sai ki cinye abincin" Ya ja tsaki ya balbalrta da harara ya wuce abinsa, haushi ya kama Rukayya ta daure ta ci gaba da. girkinta, ranar bai ci abincin gidan ba. . Wa Shegari kuwa Rukayya cike take da shi, sai ai ganin ‘nama me yawa za ayi falfcsu yasa ta tsaki jiki taci gaba da aikin. ‘ _ Saida aka gama falfesun tas sannan Rukayya ta bude da ‘niyyar' ta motsa, da gangan ta zabga atishawa a ciki har sau uku don taga iYakar shi. Takaici da haushi ya cika Abubakar, yace"Kinyi dai-dai, kin kyauta, daman burinki ki haramta min cin naman kuma kinyi nasara". Ya karkace ya zaro dari biyar ya miqa mata. ' "Amshi, gashi kije ki siyo mani balangu na dari biyu, tsire na dari, sai ki biya shagon dan Inna ki siyo mani maltina guda" Rukayya ta amshi kudin ta fice, tana jinsa yana fadar. Saura kuma ki tafi ki tsaya dambe k0 tsokanar fada". Zuciyarta tai fes, saboda muguntar da ta shirya mashi Tana siyo naman ta sami zauren wani gida ta bude ta tattofawa naman yawu sannan ta nannade yanda ba zai gane ba, tai dariya ta wuce tai gida. Yana zaune tsakar gida saman kujera 'yar .tsugunne, sai kaka wadda ke zaune saman~ tabarmar kaba, hira ake yi tana cin falfcsun kamar duka kenan don da wuya a . gama hirar abin bai zama fada ba. Rukayya tai sallama ta kai mashi naman, ya amsa ya ce ta dauko mashi flet ta nufi kicin ta duko ta kawo masa. * Ya ce, "Jeki daurayo min shi". . “ Dabi‘ar da ke konawa Rukayya rai,kenan sai dai babu yanda zata yi wankakkrn filet din amma sai an sake daurayo masa. Ta daurayo ta kawo masa, ya ciro hankicif cikin aljihu ya goge fllet' din yana wani yatsina hanci, ya zazZage naman cikin filet din ya Balle murfin maltinar ya soma ci, yana ci yana Shan maltina yana suburbudo . ” zance da alama naman na kai masa karo Rukayya ta zauna gefen Kaka suna cin falfcsun naman, tana kallon yanda‘ Abubakar ke kwasar naman har yana lumshe ido; Dariya ta kwace mata sai kace wata zararra, ta fashe da dariya har tana kyakyataWa. ‘ Abubakar ya tsaya da shan maltinar da yake ya daddaure fuska. , "Ke miye haka? Hauka k0 rashin hankali? K0 k0 mahaukata ne mu da zaki tisa mu a. gaba kina kyalkyala mana dariya?" Rukayya ta guntse dariyar saboda tsoron ‘ duka, ya ja tsaki ya ci gaba‘ da cin naman sa. Kaka ta ce "Ina ma laifinta harta iya yin dariya? Haka kawai ka dauki karan tsana ka dorawa yarinya, kai ta nuna mata tsana da Kyama haka kawai, ai kaga naman yai mana auki, mu ci yau har da safe a dunduma". ' Abubakar ya ce, "Ba komai, da dai inci abinda qazamar yarinyar nan tai Wa atishawa to gwara in zauna da yunwa, saboda tunda nake ban taba ganinta tana wanke baki ba balle yankan akaifa, kullum hannunta na cikin baki tana taunar akaifa, sai tai shekara kanta bai ga kitso ba wai nan sunan tana mace sai fama ‘ take da muni cike da fuska" Kaka tace "Barakallahu masha Allah, duk wanda ya raina tsayuwar wata to ya hau sama ya gyara, kai nan har kyau ka fita?" Yace, "Ai kyan namiji aljihunsa Kaka" ‘" . Tace, "Gafara can, ai dai aljihun bai isa ya siyo maka kyan ba". , Abubakar ya ci gaba da cin namansa yana fadar. "Maza dai ki kware saboda zafin surutu, an kushc rabin ranki, masoyiyar ki. Kaka tace "Fadi da‘ ihu ka qara da ' kururuwa" . Abubakar ya dukunkune takardar Sannan ya wurga a Shara, ya shanye maltinar yana faman gyatsa. Rukayya ta fashe da dariyar da bata san ta kwace mata ba. haushi ya kama Abubakar ya zaro belt din wandonsa ya janyota daga gaban Kaka ya soma dukanta, wai sai ta fada masa: abinda takewa dariya. Rukayya taji bugu ya ishe ta, tana kuka .. Tana rokon sa yaKi ya kyale ta, Kaka sai zaginsa take amma bai kulata ba. Da bugun ya isheta tace “Tsaya don Allah in fada maka, wallahi naman na tofawa miyau na kawo maka". Abubakar yai saurin sakinta. What!". , Ya fada hannunsa dafe da kirlji, ta ruga daki ta rufe, Abubakar ya nufi wurin maguji yai ta kakare kakaren amai, ya gaji aman yaqi zuwa, idanuwanshi sukai jawur, ya nufi dakinshi. ~Kaka tai ta masa dariyar mugunta, tace “Anqi cin biri anci dila ba Ai tai min dai dai, sai muga ta kyankyami“. : . Tsananin Bacin rai bai barshi ya kulata ba. Hmmmm lol a zallah shared a profile . RIKON KAKA CHAPTER7 Wata ranar Asabar abubakar ya zowa Kaka da zancen yana so ya ajiye aikin kamfani ya ci gaba da karatunsa. Kaka ta ce "A'a Habu, yanzu sai ka ajiye dan aikin da kake yi ka tafl wani karatun boko?" . Ya ce, "Kaka karatun boko yana da amfane tunda aikin kamfani banda tabbacin dorewar sa, gara in ajiye in samu in ida hada digiri dina, tunda dai Allah bai hana mu abinda za a ci ba. Ni dai ki min addu'a kawai nake so". Kaka ta ce "To Allah Ya tsare, Ya ba da sa'a, Ya shige maka gaba". Ya ce, "Amin Kaka, haka nake so". Lokacin da Abubakar ya jewa Ogansa da zancen aje aiki ya ce "Karkai gaggawar ajiye aikin ka Abubakar, yanda aiki yake da wuyar samu a Qasar nan, abinda ya Flye maka ka nemi alfarmar kaje ka qarasa karatun ka Akwai taimakon da muke bawa ma'aikatan mu masu tafiya Karo ilimi, tunda wannan kamfanin ba na gwamnati bane balle ace k0 ka tafl karo karatu za a ci gaba da biyan ka albashi, ko ya ka gani?" Abubakar ya ce, "Hakan yayi YallaBai, ai ban san da wannan tsarin ba, a gaskiya naji dadi na gode Allah Ya tsare, Ya Kars budi". Ya ce, ”Amin Abubakar". Da wannan Abubakar ya baro kamfanin ya dawo gida yaci gaba da buga-bugar. neman (addmission) a Umaru Musa 'Yar Adua University amma abin ya gagara uban gidan ' nasa da kansa ya sama masa (addmission) din. A gaskiya Abubakar ya yi sa‘ar uban gida na gari, mai tausayin na Kasa da shi. Ba, a jima ba Abubakar ya soma zuwa (school) suka kaishi aji biyu saboda yana da kwalin N.C.E dinshi. Abubakar ya soma karatu gadan-gadan, shigar sa University ya haifar masa da ci gaba matuka, daga Dandagoro yake hawa: mota zuwa Umaru Musa Naira hamsin ya dawo hamsin. Zuwansa makarantar yasa ya Kara wayewa, ya Kara gogewa, ya fita daban da samarin kauyen. Sai ma ya kasance kamar koyon kwalliya da sa kaya yake zuwa, k0 k0 ganin samarin birni da yake ne a wankc a goge yasa yake ta ruwan‘ dunkuna? Kullum cikin yin dinki da siyen kananan kaya yake, gayun ya bi masa jiki k0 yaushe za ka ganshi a cikin hadin (to match) yake Da kansbi yake shiga cikin gari ya harhado kayan kwalliya irin na samari masu jida kansu. Abubakar ya samu ci gaba sosai a rayuwa, sai kuma daukar kai da jan aji wurin Rukayya kuwa abin sai , hamdala, ta dai rage yawan tsokanar fada, Amman qazanta da rashin san kwalliya sai inda ya qaru k0 kadan bata son moriya. Ko Kaunar abinda zaisa ta motsA jikinta Harta shiga aji biyar a (primary) a lokacin Abubahr ya kammala digiri dinsa, aka tura shi (service) Kaduna Rukayyu tai matuqar jin dadin; tafiyar shi (service) din nan, ta sami sakewa. Ta ida hargitsa tum, babu mai mata fadan tayi wanka ko wanki Hatts gidan ya ida qazanccwa, Kaka k0 bata sata: bata : hana ta, duk abinda ta ga dama take yi Duk lokacin da Abubakar ya dawo hutu ya sameta haka zuciyarsa zataits: Baci, ya tirke. Ta. sai ta gyra komi, hammr wankin sai ta yisu gaba daya A haka ya kammala (scrvice) dinshi ya dawnma gida, wata ranar Juma‘a lokacin anyi ruwa: an dauke , Ruwa yaima rukky mugun duka duk dauda ta taso mata cikin jiki ta ishe ta da kaikayi Kaka ta dube ta, "Don Allah Jika ki tashi k0 ruwa ki watsa kiji dadin jikin ki". Rukayya ta ce, "Ni fa bazan yi wanka cikin sanyin nan ba gaskiya Kaka". Kaka tace, "Ai shi kcnan, sai ki zauna jikin ki ne". Tana rufe baki Abubakar na yo sallama. tsakar gidan, gaban Rukayya yai mummunar faduwa saboda ta san sauran. Abubakar ya sawo kai cikin dakin, sukai ido hudu da Rukayya, yana sanye da suit baqa, ta matuqar dacewa da jikinsa, idon sa na sanye da siririn farin gilas, kamshin turarensa ya karade dakin. Ya tsuguna ya gaishe da Kaka, baki washe take amsawa. "Lafiya lau Habu mutancn Turai , tubar kallah masha‘Allah. Ni sai yanzu ma nake ‘ganin kamar kana da dan kyau, ko k0 dai idona‘ne?" Abubakar yai dariya kafin yace ”Ke dai ki ka sani, tsohuwar nan baki gajiya" Ya mai da kallon sa kan Rukayya, ya bata fuska. "Meke tsami ne a dakin nan?" Ya kalli Kaka, "Hala waccar qazamar ce?" Kaka ta ce "Ban sani ba, kafa dawo kenan zaka soma k0?" ' Ya sake kallon ta, "ikon Allah, anya kina .da hankali Rukayya? Kin k0 duba madubi kinga yanda ki ke kuwa? Wallahi , wannan idan zan ganki cikin dare sai in zaton Aljana ce take kokarin firgita ni da mummunar kamar ta, tashi kiyi: wanka ki sauya kayan jikin ki. Kazama kawai dake, shi yasa gaki nan har yau babu bakon takalmin da ya .taba takowa yana neman ki. Yo wa ma .zai kalleki yaji sha'awar kallon ki balle haryaji sha'awar zuwa wajen ki?" Kaka tace, "Kai ban son tsinannen surutun tsiya. duka Rukayyar nawa take da harza a kafa mata mugun bakin tsiya ‘ Abubakar yace, ”Amma k0 wancan zuwan da nayi naji ance anyi bikin Zulai' yar gidan malam Salisu Mai tireda kuma ai duk Sa o'inta ne. Kaka ta ce ”Ka barts bawin jinin ya kashe ta kai zaka aureta ne idan ta rasa nashinshinin balle abin duniya ya ishe ka?" Ya ce, "Allah Ya sauwaqe in auri wannan kucakar, ai wlh k0 mata sun kare" Kaka ta ce, itama Allah Ya tsare ta da auren mugu kamar ka". Abubakar ya daka mata tsawa, "Za ki wuce ki tafi kiyi wankan k0 sai jikin ki yayi tsami?" Aguje ta wuce shi tai waje, ya Kara gyara zama "Wallahi Kaka jikar ki kullum giRma take amma tana cin qasa, wallahi ki mata fada k0 ta gyara ta sami mashinsini". Kaka ta ce, "Kaga ka tashi ka fita idona in rufe ka fada min inda ake da bolar mata?" Abubakar ya mike yana fadar, "Allah YaSa kada a bude ta a gidanki". , . ‘ Ta ce, "Ba bakin ka ba mai mugun bakin tsiYa, tunda fa ka dawo ai bakina ya gama hutawa". Baice qala ba ya wuce dakinsa, Rukayya .ta gama wankan ta fito ta sake wasu Kayan ta fito ta shiga gyara kayan tsakar gida ta dauki tsintsiya ta share gidan tai wanke-wanke, don tasan sai ya saka ta tayi Kaka ta ce "Sannu Jika, ai tunda wannan jarababben ya dawo baki da sauran hutu sai dai haquri". Bata dai ce komi ba saboda haquri ai ya zamar mata dole Kwanan Abubakar biyu da dawowa daga (service) Rukayya ta gama karatun firamare dinta, har (party) aka hada musu a makaranta. Da dare Rukayya tana tsakar gida ita da Kaka suna hira, '_Abubakar ya shigo da « sallamar shi; ya ja kujera ya zauna yana fadar. _ "Wasu samali na gani kofar gidan nan, na ma dauka wurin jikar ki sukazo har zan kora su, ashe makota suka zo zance Kaka ta ccme,'"Ashe idan wurinta suka zo zancc sai ka kora su' saboda kai zaka aure ta ko?" Ya. ce, "Ai ba ni din zan aurcta ba sai naga masu aurcn nata sun zi Kaka tace“Ai da yake idan zasu zo din sanar da kai za muyi tunda muua jin tsoron ka", ‘ Abubakar ya cc, "Wai da nayi magana saiki hau ni da masifa, sai kace ni na hana mijin nan yazo‘Tunda dai tayi nauyin jini Kaka ki haqura kawai ta ci gaba da karatun ta har Allah Ya k'awo mata mashinshini". Kaka ta cc, "Oho, sai yanzu na gane abinda .kake ta yiwa 'yan kewaye-kewayen nan, kace so kake ka sa ta wata makarantar bokon, to baka isa ba, wallahi kaci karya ka kwana da yunwa. Ai ba tereren iskanci zanyi da 'yar marainiyar Allah ba kaji k0? Aure zan mata Yanda ta taso mashi yasan ba karamin damben tsiya za suyi ba kafin ta yarda ta amince masa ya kaita (secondary school). Dinba yasa Ya tausasa muryar shi kafin ya ce haba Kaka, yanzu tunda babu mijin a hannu kiyi hakuri kawai a kai yarinyar nan makaranta, tana ciki; kuma sai kiga Allah Ya kawo mata mijin ba har gida. amma yanxu waye kike tunanin zai auri wannan gaibun? Yarinya ba kyau, ba tsafta, ba natsuwa. ba kwalliya, haba Ai abin yai yawa, don Allah ki bari a kaita makarantar nan kawai sai kiga ma Allah Ya taimaka ta 'natsu ta zama‘ kamar kowacce mace. Kaka ta ce, "Kaga tun muna shaidar juna ka fita idona in rufe Yanda ta Bata rai yasa dole Abubakar ya miqe ya fice ya bar gidan ma gaba daya. Rakayya ta ‘sa kuka,"Wai ni Kaka kullum ya rinqa cemin mummuna, wai ban da samari, wai ba farin jini ne dani,ba wai haka ne Kaka?" Kaka ta ce, "Ke kyale shi kinji, karyar banzar shi ce, kina da kyan ki, kuma samari kisha kurumin ki gobe da safe zan je gidan Malam mai almajirai in karBo miki maganin farin jini, kiga yanda samari za su rinwa tururuwar zuwa wajen ki. Sharc shi kawai, dama .ai shi haka yake so ya samu ya tura ki Hmmmm lol kakafa ta riqe wuta maizai faru????? allah shared a profile . RIKON KAKA CHAPTER8 wata makarantar boko, duk ki tsofr ki tsiyaye ‘ a saman titi, ba dani ba sa lallrn kaza. Tashi mu koma'daki ma kada ya sake dawowa ya ishe mu da shegen dumi". , Rukayya ta miqe suka wucc daki abinsu suna labarin su har bacci ya' kwashesu. _ ’ , ' ‘ Garih Allah na wayewa kaka‘ta dauki dan zaninta kamar jira take gari ya waye ta tafl gidan Malam mai ~almajirai; ta bashi sadaka ya bata rubutu na sha da na wanke fuska, ya bata turare na shafawa a jiki tarc da hayaki. " Yanda ya rinka zuzzuta lamarin yasa Kaka ta dawo gida da kwarin gwiwa, ta sami Abubakar ya tisa Jika gaba tana cizgar wanki, a gefe kuma ga sanwa ta saka, gidan yai wal, da alama shima shire shi akai. Kaka ta ce, "Kai jama'a Habu-baka da imani wallahi yanZu duk rai. Daya ne kasa yai wannan wahalar? 'Daga wa‘yewar gari' saboda rashin tausayi?" Abubakar ya ce, "ldan bata yi aikin gida yanzu da sanyin saflya ba sai yaushe kike son tayi shi a matsayin ki na mai rikon ta? Budurwa ce fa, aurc’zata yi k0 yau k0 gobe, idan bata koyi aikin gida ba sai yaushe kike son ta koya? K0 so kike ta je gidan mijin tana Kazanta kwana biyu ya koro ta?" Kaka ta ce, "Kai dai ka sani" ‘ Ta wuce daki ta barshi yana faman mita, ba Rukayya ta samu '.ta samu kanta ba sai da ta kammala aikin tas, tai wanka sannan ya kyaleta ya wuce dakinshi. Sai da ta ci abinci ta huta sannan Kaka ta dauko mata kullin rubutun, ta ce "Amshi kiyi bisimillah _ki shanye ki shafe fuskar ki". Rukayya ta amsa ta sha ta shafe fuskar, sannan Kaka ta bata turaren ta ce ' "Gashi wannan ki Boyeshi cikin kayan ki, duk sanda za ki fita ki rinka murzawa a fuskar ki. Jeki. ki. debo garwashi a marfin kwano ki kawo". Rukayya ta miqe ta fita taje wurin' murhu ta debo garwashin ta dawo daki, Kaka tace "Dauko zani gashi can saman gado ki ‘ lulluBa". Ta mike ta dauko zanin ta zauna Kasai Kaka ta lulluBa mata, sannan ta-zuba garin hayakin cikin garwashin ta tura ‘ mata cikin‘ zanin. Hayaki ya turnike Rukayya ta shiga tari, amma Kaka ta hana ta fito da kanta . ‘ Abubakar ya hankadc labulen ya shigo. ’idon shi ya sauka saman Rukayya wadda aka‘ rufe ruf da zani, Abubakar ya zauna yana' fadar ~ ‘ "Meye haka kuma?" Kaka tace, "Hayaqi nake mata". ‘ Abubakar ya,ce‘ "Subhanallahi! Don Allah bude ta, ai sai ta sirqe, ke Ciro kanki ‘ kinji". RuKayya ta Ciro kan tana faman tari ,. Abubakar ya cc, “Maganin mene wannan haka a tura mutum cikin zani ai ta banka mashi hayaki?“ Kaka tace, "Maganin farin jini ne da kwarjini na amso mata wurin Malam". Abubakar yasa dariya yana fadar, "Kai duniya, idan har baka mutu ba baka gama kallo ba. Yanzu samarin kuma har kiranyen su ake? Kaka ta ce “Ashe baka da labari?" Yace"Ban taba gani ba". ‘ Ya mike ya dauke zanin da Rukayya take lulluBe ya ce . ”Ke bude~ ki sha iska kinji, karku biyewa ‘ malaman‘ tsubbu suyi ta cin kudin .ku saboda neman‘wasu sanari haka kawai. Kema kin gaji da zaman gidan ko kema samarin kike sone? " Bata iya ce masa Kala ba sai gwaggwale idanuwa take, Abubakar ya ce. “To wa zai"so ki kina 'yar banzar qazanta Ai k0 asiri yana bukatar ‘ mataimaka“. Kaka ta ce, "Shin wai kai ina ruwanka ne a cikin lamarin ,mu_ iye? .lna harkar ka daban tamu daban, ka barmu muyi sha'anin . mu kakoma kai naka tunda ciwon mace na mace ne. ‘ Abubakar ya ce, "Nima ba sa muku baki nai ba, amma ba zan so samari su rinqa zo mana gida ba haka kawai babu gaira babu dalili". ,ba Kaka ta tsare shi da idanuwan ta' kafin ta ce, 'Shin yarinyar nan idan sonta kake ka fito ka fada kawai, ' ba wai kai ta 'yan Zagaye zagaye ba". ‘ ' ‘ Abubakar ya mike yana dariya saboda zafin yankar da Kaka tayi masa, bai ce uffan ba ya fice abinsa Kaka ta bishi da kallo har ya fice yana murmushi, Rukayya ta zauna bakin gado tana turo baki sai kacc shantu. ‘ Kaka ta ce "Jika anys sai inaga fa~kamar Abubakar sonki yake don na_ lura duk lokacin da za ayi maganar auren ki k0 saurayi hankalin shi na tashi". Gaban RuKayya yai mummunan faduwa, ido waje ta ce "Kaka shi ya fada miki? Don Allah kada ki Kara maimaita zancen nan har yaji". ‘ Kaka tai murmushi kafin ta ce, "Jika Habu sonki yake na riga na gama gano inda _. ya dosa". Rukayya ta ce "Kaka Yaya Abubakar din da ya tsane ni, keda kanki kike fada mani ba ya sona, yanzu shi nc za kice yana sona? To ni bana sonshi, macuci, aZzalumi kawai". Kaka ta girgiza kai'Nima da farko haka na dauke shi Jika, amma yanzu na ~ gama amincewa Habu ne mijin daya dace dake'irinsa. Dubi shekarun ki mana,‘yanzu shekarar ki sha shidda, ya dace ‘ace .yanzu kina dakin mijin ki amma kullum‘sai ya nuna mana ba haka ba. Yanzu be na fahimci abinda , ke qarkashin ransa, murmushin da yai kawai ‘ ya tabbatar min da komi". ' ' ' ~ Rukayya ta kwanta bakin gadon ‘tace, "Ni dai‘ ban son maganar nan Kaka, k0 yana sona ni bana son shi, ba zan auri wanda zai rinka zalunta ta ba". Kaka tace "Ke denawa zai yi da anyi aurcn". . ' Rukayya ta shareta tai kamar ma barci ‘ ya dauke ‘ta, don bata ma son wannan 'maganar, dole Kaka tai shiru tunda babu , abokin magana. ******************** Da .yamma liqis Abubakar ya dawo wurin aikinsa da ya koma yau tun dawowar sa daga sabis. Ya rage kayan jikinsa ya leqa dakin Kaka yai mata sannu da gida, a “lokacin Rukayya tana 'makarantar allo. ’. Ya dawo ya nufi kewaye ya watso ruwa ya fito sannan ya nufi dakinsa ya shirya cikin wani lallausan farin yadi marar zane mai gaShi-gashi ya saka (light blue) din hula ’marar nauyi Ya sa farin gilas da takalmi kalar hular, ya fcsa turare 'mai sanyin kamshi sannan ya fito tsakar gidan. A lokacin Rukayya ta dawo makaranta tana zaune tsakar gida ita da Kaka suna shan iska Abubakar ya shigo, yana daga tsaycmr bakin Kofa yace. ‘ "Kaka, ni zan dan fita shagon hadi in dawo". Kaka ta ce, "Allah Ya kiyaye. Ya juya‘ya fice abinsa ya bar su suna Shakar kamshin turaren sa. Kaka tace "Wallahi Jika ina maki kwadayin aurcn yaronnan Habu, shi ne irin , mijin da idan ki ka same shi za ki shiga cikin jerin sahun matan da suka more miji a duniya". Rukayya ta kafewa Kaka idanuwa tsawon lokaci tana mamskin yanda akai Kaka ta mance da mugunta da zaluncin Abubakar cikin kankanin lokaci. Bata da abin cewa don haka ta mike ta nufi daki tai kwanciyar ta don bata san abinda zai dami zuciyar ta, in banda ma abun Kaka ina ita ina yaya Abubakar? Dan birni, wayayye, wanda boko ya ratsawa kai, yake ji da kansa. ' "Mtswl". Ta ja wani gajeren tsaki tai juyi abinta, ta janye tunanin ma kwata-kwata a zuciyarta. Washegari tunda garin Allah Ya waye Rukayya ta shirya ta tafi makaranta amsar (Testimonial) a can wurin dawowa sukai fada ita da wata har ta keta mata tata, aka taho gidan su Rukayya riyyy! Abubakar yana tsakar gida yana wankin ‘ kananan kayan sa yara suka shigo, ya ce ‘ "Kai ‘ ya akayi ne?" Aka soma yi mashi bayani, "Ai Rukayya Lawal ce ta yagawa Hamida Testimonial dinta, daga suna fada Abubakar ya cire hannunShi daga cikin bokitin wankin ya nufo su" . " :tana ina?" Sukace , "Tana baya".‘.' Ya amshi Testimonial din ‘yasa salatEf ya gyara masu, sannan ya basu haquri. Kaka za ta hausu da masifa wai jan Rukayyar .suka yi, Abubakar ya basu hakuri suka tafi. _ Suna fita tana shig0wa gidan°Abubakar ya bita da kallo cike da takaici, har zata wuccme shi yace. "Ke, zonan". Ta dawo ta duka gabanshi, cikin takaici ya ce -‘ "Wai yaushc za kiyi hankali ne Rukayya? a, Kullum kina girma kina~ qara cin kashi? Yanzu baki ga yaran nan qannen ki bane duk kin girmesu amma ki mai da kanki sakarya a. cikin su sai kacc ba babba ba? Ke kenan kullum baki gajiya da masifa, ta yau daban ta gobe daban tun kina karamar ki har yau ba ki barmu mun huta ba? _ . Yanxu dubi jikin ki, dubi kayan dake ji kinki da yanda kike da qokarin fada haka' kike da qokarin tsafta ai da anji dadi. Tashi . kije Allah Ya shirye ki". ’ Rukayya ta mike ta wuce daki tana ..gun-guni qasa-qasa. yanda ba zai jiyo ta ba. ~ Ta zauna gefen Kaka tana ta tukubiri, Kaka ta ee. ' ' . . "Jika tunda kinga baya son yawan fadace-fadacen nan ki barshi mana, ki rage yawan Bata mashi rai tun kan ayi auren nan, ba‘a son masoyi na yawan Batawa masoyin sa rai, kidaina". ‘ Cikin takaici Rukayya tace, "Ina kika‘ taBa ganin yace yana -sona? Wai 'tsanar da yake mani ita ce soyayyar k0 mi? Ki daina fadin yana_ so na wallahi bai taBa sona ba, qina' kawai yake". Sai ta sa kuka. ' Kaka tai murmushi ta janyo ta jikinta, "Yi haquri Jika, ki daina kukan nan, da za ki rage yawan abubuwan da baya so da kin , .tabbatar da abinda nake fada miki. Wallahi Habu yana sonki, kuma za ki tabbatar da ' hakan, kiyi tunanin me yasa yake yawan son kiyi kwalliya me yasa yake son kiyi karatu.’ Me yasa yake son ki natsu‘ Ba don kewa yake yi ba Jika sai don kanshi yake yi. kiyi tunanin hakan". : . Rukayya tai ‘shiru tsawon lukaci, a wannan karon zuciyarta ta soma hararo mata abinda Kaka ke son nusar da ila, to amma idan yana' sonta me yasa ya tsaneta yake yawan dukan ta yana hantarar ta? K0 k0 dai ~ shi kalar tashi soyayyar kenan? Tambayar da bata da mai amsa 'mata, ta lumshe idanuwanta tana hararo kamannin sa, kyakkyawan saurayi ajin farko wanda ya kware a' Bangaren iya sanya sutturar da ta dace da ‘shi da hada kalar masu kudi. Ta ji muryar. Kaka na fadar, "Ki budr-zuciyar ki ki cusa sonsa Jika, saboda kada lokacin da zai furta kisha wahala da zuciyar ‘ ki wajen amsa tayinsa. Yayanki namiji ne irin wanda matan birni ke yayin sa kuma insha Allahu kafin ayi auren zaku dai daita tsakanin ku, ku fahimci juna ku watsar da duk ‘wasu makaman ,wiyayyar dake tsakanin_’ku. Jiya har wajen Rukayyah aurenku akwai alheri kuma akwai rabo tattare dashi don haka Rukayyah ki nutsu sannan iso habu sosai kii ragewa. kanki Kiyayyar nan don Allah". Rukayyya tai shiru bata da abin ccmewa, ita ba wai Rayuwar aurensu take jiba illa tsoron yanda abin zai kasance, Ina fargabar yanda al'amurin zai kasance don ita kanta ba wai sai ‘ an gaya mAta ba, tasan Abubakar yafi karfinta ta kowace fuska tasan ba sa'an aurcnta bane. . Sai dai yanda Kaka take ta nanata Kamarin ta sa ta soma ingiza zuciyarta a kogin soyayyar sa ta soma yaudarar kanta, ta soma sawa'zuciyarta kwadayin auren mutumin‘da yafi karfin ajinta. Abu kamar wasa Karamar magana ta soma zama babba, saboda yanda soyayyar Abubakar ta soma girma a cikin zuciyar ruky, .musamman yanda '_takcme ganin yana daukar Wanka', dukkayan da ya saka sai sun masa kyau manyan kaya k0 qanana k0 shigar turawa suit, har kayan lndiyawa yake sanyawa Pakistan, suma suna masa kyau matuqa. ldan ka ganshi sai ka rantse da Allah bai san hanyar kauyc ba, saboda gogewa da haduwa amma ciki yake kwana ya tashi. Yanda zuciyar Rukayya take kwana ta tashi da qaunar sa yasa har ta kai ta kawo bata iya barci idan ba ta ji muryar sa ba k0 ta ganshi ko da tsawa ce yai mata sannan take samun nutsuwa. Abun har mamaki yake bata yanda ta tsinci kanta a soyayya, abinda bata taBa yi ba. Fatan ta dai Allah Yasa shima abinda kezuciyar sa kenan. ‘ **************** Suhaila ta kwaso a guje ta nufi falon _ mommy dinta wadda ke zaune kan lumtsimemiyar kujera 3 sitter tana gyaran wasu tulin takardu, Suhaila ta fada kanta gamida rungumeta cikin murna tana fadar "Mommy albishirin ki?" Hmmm lol llah RIKON KAKA CHAPTER9 Ta saketa ta zagayo ta zauna gefenta ta ce "Mommy Mansir ya dawo daga Brazil, ya kammala karatun sa" . ~. Mommy tai murmush1 kafin ta ce "Hmmm! Ke wa ya fada miki?"Ta ce "Yanzun nan Hanifa kanwar sa ta kira ni take fada min jiya ya dawo cikin dare‘ ’ Ta ce "Shi ya ce ta fada miki k0 k0. gaban kanta . ne‘? " Suhaila tace, "Kai mommy, kema dai wanda ‘ya dawo cikin dare hadmr ya isa yin wata hira?" Mommy ta tabe baki kafin ta ce, "Iska na 'wahalar da mai kayan kara, ni wallahi in bacin 'so‘_sone amma banga abin so ‘wurin wannan ‘yaron ba. ‘Yaro yana tafe yana faman doro sai kace‘ ,shugaban zabbi‘, mutane masu mutunci suna ‘sonki amma ki ka‘ zauna jiran wani Mansir shekara uku kamar daga kansa maza sun kare". Suhaila ta mike tana fadar,"Kai ni dai 'kinga tashina, mommy ke kullum ba ki gajiya da mita. Ai dai . .tunda ya dawo zan iyasa direba ya kaini in masa sannu da zuwa". Ko Mommy ta ce, "Da yake baki da magayi k0? Ai duk saurin unguwar zoma ta bari a haife, tunda bai fada miki ya dawo ba da bakinsaba sai ki saurara ya kira ki ko yasa a taho miki da Iefensa". Suhaila tace, "Kash! Mommy kina da (problem), wa ya fada miki zamanin ku da namu iri daya ne? Ai da mata ke Jawa maza aji, amma banda yanzu". ' Mommy ta ce "To aje a yubar da ajin tunda zamani ya canza". Suhaila ta fice tana gunguni, mommy ta bita da kallo harta fice, ta girgiza kai ta ci gaba da aikin gabanta. . Suhailat tana shiga dakinta (toilet) ta fada ta watso ruwa, ta jima tana wanke lungu " da sako na jikinta tamkar amaryar da sabon angonta zai zo gareta. Ta fito daga (toilet) din tana tsane jikinta da tawul. . ' Ta zauna bakin (mirrow) ta murzawa jikinta (cream) mai kamshin gaske yabi fatar jikinta yai (smooth) sannan ta shafa hoda ta kai kala hudu. Ta qawata fuskarta da kayan kwalliya irin na zamani, tai gwanin kyau. ' Ta mike ta nufi kan gadonta ta dauki kayan dake sama, sabon less né mai matukar kyau da tsada Wanda aka amso mata dinkin shi jiya daga shago ' , Ta saka dinkin riga da siket ne sun bi jikinta Sosai, ta dauki kalabin ta ta nufi gaban madubi ta , raba gashin kanta gida biyu, ta jawo shi ya hau 'saman bayanta sannan ta nade ‘ shi a'baya ta daure: Ta kafa daurin kallabinta mai“ kama da_rawani, ya dauru sosai, gashin kama ya zame mata tamkar acuci maza. ’ Dan kunne da sarwa duk na (gold) ne ta saka' ta hau Wata 'yar siririyar agogonta shima na gold ne Ta dauki siririn mayafinta ta,yafa saman kafadar ta ts saka takalminta’ mai tsinin gaske saboda bata ‘da .tsaWo sosai ta dauki 'yar Karamar jikar ta’ :ta hannu ta dauki manyan wayoyinta Suhaila kyakkya'wa ce ajin farko, fara ce ' . tas.har_ wani yalo-yalo take, gajeriya ce mai matsakaicin jiki, Allah Ya wadala ta da dirin jiki na daukar hankali. Tana da matsakaiciyar fuska mai daukeda daradaran idanuwa da dogon hanci, bakinta daidai misali. Suhailat tana da kyau matuKa, matsalar ‘ta kawai gajarta, itama gajartar ba a gane mata saboda duktakalman da lake amfani da su masu matukar tsini ne , . _ Suhailat ta wucc kai tSaye zuwa harabar gidan ba tare da ta bi ta sashin mommy dinta ba,tana fitowa harabar gidan direba ya kwaso da dan gudu-gudun sa ya bude mata gidan baya ta zauna, sannan ya tambaye ta. "Ina muka yi Hajiya?" . . . Ta ce, "Gidan Alhaji Maiwada zaka kaini, gidan su Hanifa" ' Dircba ya ce, "Oh,na gané" Sannan ya rufe mata kofar, ya zagaya ya shiga ya tashi motar suka fice daga harabar gidan, maigadi ya hangame musu gate suka fice Unguwar alkali suka nufa daidai saman sabon titin unguwar alkali, qaton gida ne wanda yake saman titi. Direban yai hon maigadi ya bude ya sa hancin motar'cikin get din gidan. Sai da ya‘ fara gaisawa da maigadin Sannan ya nufi harabar gidan kai tsaye ya faka motar Wurin da aka tanada don ajiye motoci, sannan Suhailat ta bude motar ta fito ta nufi gidan kai tsaye. Katon gida ne kai da ganinsa kasan a .gidan an zuba Naira, sai da Suhailat ta wuce faluka kusan hudu Sannan .ta shiga Wani Emwaton falo, tana yin sallama taji ihun qawarta Hanifa, ta kwaso aguje suka rungume juna suna dariyar murna suka shiga falon. . Hajiya Sadiya tana hakimce cikin kujera . tana lallatsa laptop, , ta dago tana kallon Suhailat har ta shigo falon ta zauna tana fadar. "Ina kwana Momcy“. Sannan Hajiya sadiya tai murmushi, "Lafiya lau Suhailat, ashé ana ganinki? Ai mu , tuni na riga nayi fushi, mu baza kizo ki Koxo“ ki ganmuba amma tunda hasken ranki ya dawo ai gashi kinxo Suhaila tai dariya ta dubi Hanifa cike da jin kunya, tace ”Ba haka bane momcy'. Hajiya Sadiya tace, 'To yayane? K0 kina nufin bakisan ya dawo bane Murmushi kawai tayi don bata: data cewa kuma. . Hajiya Sadiya ta miqe da laptop dinta a hannuma tana fadar. ”Ni kinga nama haye sama tunda dai nasan wannan :zuwan Mansir ne, idan kingama ganinsa kin biya mu gaisa. Dariyn kawai tayi, Hajiya Sadiya ta haye sama. Tana barin falon Suhailat ta ce, “Ke qawar ina Yaya Mansir din yake ne? Ni fa qagare nake naga yanda ya koma‘ Hanifa tace, 'Amma kya bari a kawo Maki abubuwan motsa baki saunan k0?" , Suhaila tace'A‘a, idan na ganshi na dawa naci. Hanifa ta harare ta ce "Allah Sarki dadi ‘ ai nasanma k0 kinje yaxu bai farka daga barci' ba, ‘don Yaya Mansir sai ya kai dayan rana yana barci". Suhailat tace, "Eh naji, dai yana ina .inje in tayar da shi?" ‘ Hanifa ta ce, "Ai da yake kece nasan zai tashi, ba zai miki masifa ba. Kije yana dakinsa da kika sani" Suhailal ta mike da sauri tana dariyar murna ta nufi hanyar dakin nasa, sai da ta fita ' falon ta shiga wani sannan ta nufi bangaren sa, ta, tura kyauren dakin. ' A bude ta Same shi, don haka ta shiga da sallamar ta. Duk da ba a amsa mata ba hakan‘ bai hana ta sa kai ba cikin falon, qaton falo ne mai dauke da wasu kananan kujeru irin na‘ ma 'aikata, sai wasu kujeru biyu da katon tebir a‘ ‘tsakiya aka dira computer desktop a sama, a. gefe kuma, jikin bango aka sa kayan kallo ‘ ' Suhailat ta nufi dayar kofar ta tura ta ; shi ga, karamin falo ne babu abinda ke cikin sa .sai karamin gado da qatuWar wardrop da “sauran tarkacen kayan maza. Yana kwancc saman gadonsa a lullube da bargo yana faman sharar barcinsa hankalin sa a kwance Ta nufi kan gadon ta zauna. gefe idanuwanta na kansa. Ya qara haske da qiba har wani tumbi- tumbi ya ajiye, sai taga ‘ qibar tasa ta? rage masa kyau kok0 saboda sumar da ya kara ne oho. "Yaya Mansir mutancn Brazil" _ Suhailat ta furta tana murmushi tare da dan bubbugar kafafuwan sa. Ya motsa jikinsa kafin ya bude idanuwansa kadan yana kallon ta, kallon qurillah. Suhailat ta sakar masa murmushi _‘ wanda har ya bayyanar da haqoranta. Mansir ya yamutsa fuska ya tashi zaune suna qarewa juna. kallo, babu riga a jikinsa, daga shi sai dan gajeren wando na maza Cikin nitsatssiyar murya ta ce, "Sannu da zuwa Yaya Mansir ina‘ kwana?" Cikin rashin kulawa ya ce, "Suhailat ashe ba kiyi aure ba? Amma dai gaskiya kinyi jinkiri da Aini na zata tuni kin tSUfa gidan miji qila ma har da yara'‘ Kirjin Suhaila ya Shiga barazanar ‘ fashewa duk da A.c din dake dakin bai hana zufa kwararowa jikin Suhaila ba ta rinqa jin tamkar ana kada kalangun tashin hankali a ’kirjinta. Take idanunta suka ciko da kwalla Fashewa da kuka ‘tayi, tace, ".Yaya Mansir ba dai kana nufin harka mace da. alkawarin mu ba? Yaya Mansir kana nufin har ka mance da Suhailar ka, Wadda kake so take son ka, wadda ku kaiwa juna alkawarin soyayya da amana? Haba Yaya Mansir, kada ka cutar da ‘zuciyar da bata da tunanin cutar da kai ba, kar ka guje ni don Allah‘ ‘wallahi zuciyata ba za ta iya jure rashinka ba, (please) Yaya Mansir don Allah" Hawaye suka ciko gaba da bin kumatun ta ‘ tamkar an kunna famfo Mansir yai dariya kafin ya ce,"Suhailat kenan, har yanzu kina nan da halinki da na' sanki da shi" . Ya kara murmushi kafin ya ce, "Ke yanzu in banda abinki Suhailat ai kin min tsufa; ina ke ina ni me qananun shckaru? Yanxu haka fa shekarar ki biyu da gama digiri, inajin ma har kin soma aiki. . Haba Suhailat,‘idan za kimin adalci _ai kema kin san ba mu dace ba, yarinya nake ncma karama mai kananun shekaru, wadda bata wuce (lebcl '200) ba a jami'a, (please) Suhailat ki taimaka don Allah ki janye wannan xanccn tun wuri". Cikin firgici Suhailat ta ce, "Ban gane abinda» kake son fada ba Mansir dukaduka a nawane shekarun nawa‘? 25ycars nefa only, meye tsufan da nai wa saurayi me shckara talatin da wani abu? Kai dai kawai ka fadi. wani abin amma ba dai‘ wannan ba,‘ kawai kaCe kai dai ka daina sona, ka sami wadda ta fini kyau da komi amma ba kaita yimin zagaye zagayeba, ka filo kafito kawai kacc ka daina so na" ' Yanda take magana cikin daukar zafi yasa Mansir ya lahimci ta soma shaqa don haka ya kara kular da ita da cewa "Suhailat, duk yanda kika dauka haka nake nufi shiyasa: kike birge ni wani lokacin, saboda kinada saurin ganewa. Ai dama na taba gaya miki Shi so tamkar tsuntsu yake yakan tashi a duk lokacin dayaso ya canja bishiya. Kiyi hakuri Suhailat in har so cuta ne hakuri, ma magani''''''''' ' "Ya isa Mansir! Wadannan jahilan kalaman naka sun ishe ni haka" . Ta mike ta bar dakin gudu gudu sauri sauri ta bar masa falon Yana kallonta k0 a jikin sa don dama hakan yake bukata. yai murmushi ya ‘ koma ya kwanta abinsa yaCi gaba da barcinsa ' hankalin sa kwance Suhailat tana fitowa daga sashin sa kai ' tsaye ta bar gidan, direba na tambayar ta lafiya‘! Amma bata kula shi ba a dole yai shiru gida suka nufa kai tsaye : Kuka take sosai tamkar wadda " aka . aikawa uwarta da ubanta sun rasu ‘gaba daya har suka isa gidan tana abu guda, jikin direban yai sanyi. Yanda yaga ta bude murfin motar Cikin tashin hankali Lol soyayyah kenan Mu kwana lfy zallah RIKON KAKA CHAPTER10 Fice tana shasshekar kuka ya bita da kallo, sai dai bai da ikon da zai bata baki sai yaji duk jikinsa yayi sanyi dole ya tsaya inda aka ajiye shi Suhailat na shigowa falon gidan k0 gani bata yi har karo take da tebir din dake tsakiyar falon, mommy ta ce "Ke meye haka da za ki shigowa mutane ~ . k0 sallama babu?" . Ba ta tankaba ta nufi - bangarenta tana ' , faman kukanta, jikin’ mommy din yai sanyi ganin irin kukan da Suhailat din take tamkar ta , share ta, sai dai ba zata iya ba, a_ dole ta daure 'ta mike ta nufi sashin nata. Tana kwance saman gadonta tana faman ‘ ~ rera kuka, k0 takalman ta bata cire ba. ~ ' ' ‘ Mommy ta zauna gefenta ‘cikin tausassar‘ murya ta ce: "Lafiya Suhailat? Me ya faru?" ‘ ‘ Ta gaza magaba sai dai kuka, mommy "tai juyin duni'ya amma Suhailat taqi magana, sai dai kuka har ta'gaji ta tashi ta barta‘ Ta nufi falo ta dauki wayar ta, ta kira Hajiya Sadiya , taji k0 sun san abinda akai mata? Hajiya Sadiya ta ce'ai bata ma'san tafiyar taba, tace bari ta kira Hanifa taji abinda ke faruwa. " Mommy ta Ce, "To" ' _, Wasa-wasa har yamma Suhailat na abu -' daya, k0 abincin da aka kawo. mata taki. ci sai ; . dai kuka kawai take, kuma taqi? magana. , ' Ana idar da sallar isha'i Alhajin: su ya dawo, tana falo Hajlyar ta tare shi, ta ce.., . "Babu fa lafiya a gidan yau Aihaji, Suha’ilat tun safe take kuka har yanzu, taqici. taqi sha sai kuka". Alhaji ya ce "Dama nasan hakan zata‘ faru". ‘ Ya‘ mika mata jakar hannunsa, yace "Haumin da ita sama,‘ sai ki kirawo min ita , Suhailat din".ta‘ Dole mommy ta janye tambayoyin da ' suka Cika’mata zuciya, ta wuce ta_hau benen da ' ' zai kaita sashin Alhajin. ‘ Tana; fitowa ‘ta nufi ‘ Bangaren Suhailat din, a kwance ta ' same ta tana kukan nata kamir'wata karamar yarinya; Mommy ta tsaya daga bakin qofa, ta ce ,"Kije inji Alhaji yana falo yana jiran ki". ‘ Bata ji ma abinda za ta fada ba tajuya ta fice.‘ ‘ ‘ Suhaiiat ta yunkura ta mike jikinta a mace ' ta ja kallabinta ta daure gashin nata wanda duk ya yamutse,sannan ta sauko daga .kan gadon ta nufi falon. ‘ . Muryar ta a shake tamkar mai mura, tai ‘ sallama ta shiga falon, Alhaji ya kafa mata idanuwa har ta zauna. Rana daya kacal harta zabge, ta lalacc, sai kace wadda tai ciwon ’ shekara. . Alhaji yace, "Suhailat, dazu Alhaji Maiwada ya sameni kamfani yazo min da wani zance Wanda ga dukkan alamu kema kin . sami labari , to abinda nake so Suhailat ki sawa . ,zuciyar ki haquri don Allah ki ‘mance da , Mansir da labarinsa', tunda bashi kadai bane namiji a " duniya ‘ Suhailat ta Kara fashewa da kuka kafin tace ‘ "Ba zan iya ba Alhaji, wallahi ba zan iya ' ”Zancen banza kenan Suhailat, ai ya zame miki wajibi ki mance da shi tunda mahaifinsane ya same ni ya sanar dani sun janye ' wannan maganar tsakanin Suhailat da Mansir tuni dama ai ba wata magana mai qarfi ta shiga tsakanin ku ba, ke kika Kara karfafa abin har kika Bata lokacin ki akan sa. , Mahaifinsa ya sanar dani dansu ya kawo masu yariyar da yake so a yanzu, kuma babu yanda: za suyi da shi tunda ba zasu yiwa dansu , auren dole ba duk wadda ya kawo ya ce ita yake so ita za su ba shi. . Don haka kiyi hakuri Suhailat, nima a matsayina na mahaifinki tun. a dazu da mahaifin Mansir ya zomin da wannan zancen nima na Samar maki nawa. Zan hadaki da wani yaro dake aiki a kamfanina mai suna Abubakar Dandagoro, shi da kakarsa suke iyayen sa sun mutu, nai miki sha'awar auren‘ sa tunda yaron kirkine, yana da mUtunci da nutsuwa. _-Mahaifinsa a lokacin yana rayé shi ya . kawo min shi a kamfani na muka dauke shi aiki da N.C.E dinsa; yana cikin aikin ya jona yai digiri dinsa, na tabbatar yaron zai miki saboda yaron bai da makusa. Nai mashi magana kuna ya amince gobe zai zo ya ganki ki ganshi ku gaisa kiga idan ya yi maki Suhailat ta ce, "Yanzu Alhaji har nayi girman da za ace ana talla na? Alhaji yanzu ban da kyan da zan iya samarwa kaina mijin da ya cancanta dani? Wayyo Allah na" Sai ta sa kuka ' Alhaji ya ce, "Kinji wani zancen banza Hajiya, kinji wani sakarci. Ai' maki miji ya amince zai aure ki ai arziki ne, kuma shi kanshi idan yazo ya ganki ai yasan ba rasa mijin aure kikai ba, ban son sakarcin banza kinji, tashi ki ban wuri, ki shirya kuma gobe zai zo" ‘ Suhailat ta mike ta Kara sa‘kuka ta nufi falonta, jikin momy ya qara yin sanyi liqis, 'tace . "Amma Alhaji naji . kace yaron .kamfaninka ne, anya ya dace da Suhailat “kUWa? Alhaji yace, "Ai idan dai har ya yi mata ” babu abinda bazan iya yi masa ba, zan bashi qaton gidan da k0 shi Mansir din iyakar shi zai gina mata, zan bashi mota kuma in ‘samar mashi aiki irin warida zai iya riKeta da Shi Mommy ta ce, "To hakan ya yi, kuma'; Alhaji Allah Ya taimaka Ya Kara budi". ’ Ya ce, "Amin" Ya mike ya nufi sama, Hajiya ta bishi a baya. ‘ ‘ . A daki Suhailat kukanta yafi nada karuwa, saboda a yanzu ta tabbatar da ta rasa; 'Mansir, gashi yanzu bata San ko waye Alhaji , ya zaba mata ba, bata san ya yake ba. Yau dai ; " tai kuka har ta godewa Allah, batun barci kuwa babu shi a wannan ranar. , Suhailat ta shiga tsananin damuwa da tashin hankali, ta riga ta sadakar data rasa Mansir, . , haka har‘ girin Allah “Ya waye tana abu guda, sai da mommy dinta tai da gaske sannan ta " samu tai break, shima ba wani da yawa ta ci ba. ' . Karfe hudu saura nayamma mommy ta tiSa Suhailat gaba sai da tai wanka ta tsareta ta shirya cikin wata doguwar riga baqa mai hawa - hawa, rigar tai mata kyau, musamman kasancewarta na farar fata. Ta nada dan qaramin gyalensa saman kanta. Tai kyau sai kace balarabiya, sannan mommy ta kyaleta ta tafl, ta sa masu aiki su gyara sashin da ake saukar baqi. . ‘ ***************** Haka nan Abubakar-ya sami kanshi da damuwa tun Iokacin da Alhaji Halliru ya kira shi ya sanar da shi buqatar sa yake jin tsananin damuwa. Sai dai babu yanda za ai ya watsa mashi qasa a ido, ya ce baya son kyaular da yai masa, saboda irin halaccin da yai masa a rayuwa. Kuma duk jama’ar dake kamfanin bai, zabi kowa ba sai shi, saboda yana ganin shi xai iya rufa masa wannan asirin, bai kamala ace ya watsa masa qasa a idanuwa' ba, kuma tunda shi ba wata tsayayyar budurwa ke gareshi' ba. ’ yasan yana da 'yan mata amma, duk irin sha ka '. tafi dinnan ne. Ya dade a gaban (mirrow) yana juya hular hannun sa kafin yai ta maza ya dora ta a kansa, ya dauki siririn farin gilas din ya dora a fuskar shi. " ‘ Ya tsaya yana karewa kanshi kallo shi dai yasan ba wani kyakkyawa bane na azo a gani,ba to amma yasan bai da muni. Yanada daidai nasa kyan na misali. Kuma inda yake kara birge kansa indai _ zaisa kaya sai sun masa kyau a jiki tamkar don . ' shi akayisu . don haka wata (light brown) din ’ shadda Ce. mai haske a jikinsa, an mata dinkin : Hannu. {dark brown) din zare akasa mai cizziWa,‘ ’ takalminsa sawu ciki da hular sa duk kalar shaddar ne. . . ' yai kyau sosai, ya dauki turaren sa 24 hour ya feshe bangarorin jikinsa sannan ya dauki makullin dakinsa ya fito ya kulle, ya jefa ‘ key din a aljihun wandon sa ya nufi dakin Kaka . , A kwance ya sameta sai Rukayya dake zaune tana kwance Kitson daya gaji da_ dauda har ya daddale dakyar take iya kwanceshi saboda kitson ya harhade sai warin dauda kan yake Abubakar ya tsaya daga bakin kofa ya tsugunna. "Ni zan fita Kaka. xan shiga can cikin birni, gidan ubangidana, ina tunanin wurin magaruba zan dawo . Kaka tace, "Me zaa kayi gidan nasa kuma? Ni kasan ban son kana shisshigewa masu kudin nan Habu, saboda yawancin su duk matsafane ajc a sai da kai a banza, . ' Abubakar ya cé, "Dadina da ke tsohuwar nan tsoro, saboda' ni kawai ake'jira'daga zuwa sai a kama tsafe ni gasu sarakan tsafi Ai ni ‘naman jikina ya haramta ga duk wani aljani ballantana bil'Adama. ‘ ‘ Kaka tace, "Kai tashi can sai shegrn cika _ bakin tsiya, ai sai wanda ya girka kanshi da aYOyin Allah yake irin wannan ikirarin, wanda ya sha kuma yai wanka". Abubakar ya ce "to ai abun sirri ne Kaka tunda ba ki nemu mani ba ni da kaina nake nemowa kaina". Kaka tace, "Hmm! Dama dai wata wata furar amman bata gero ba". Abubakar ya mike yana fadar, "Kai bari in tashi kinji, idan na biye maki sai mu kai magaribar anan ban tafi inda zani ba abubakar ya dubi rukky yace kai mai hali dai bai canja halinsa amman wannan kan nasan ko tantama babu .ba a rasa kwarkwata acikin sa , " Kaka tace,"inma da kwarkwatan ina ruwanka? Kanka ne k0 nata‘? K0 dakin ka aka shiga , ana. kwantar?" Abubakar yace, "Ko daya, sai na daWo". Tace , "A dawo lafiya". ' Yasa kai ya fice abinsa. ********* ************* Suhailat tana kwance a falo saman duguwar kujera zuciyarta ta lula duniyar tunani,kana kallonta kasan tana cikin damuwa Sai admin yacemu tara donjin yaddah haduwar abubakar da suhailat zata kasance Naku har kullum A, I, S ke cewa asha karatu lafiya zallah shared a profile . RIKON KAKA CHAPTER11 end of book1 Mommy dinta ta shigo falon ta dan bubbugata‘ "tashi kinji ga bakon can ya iso tun Dazu na sa masu aiki sun kai masa abubuwan motsa baki"Suhailat ta yunkura ta mike ta Sako ‘ qafafuwanta daga saman kujerar, ta saka takalmantata mike; mommy tace . "A'a Suhaiial ai kya dai Kara gyara fuskar mana, kin tafi haka fuska duk a yamutse Suhailal ta Cinkuno baki, "Ni dai ki barni ‘ mommy kaWai, ina ruwana "? . ‘ Mommy taja hannunta har gaban madubi ta dauki hodar da kanta ta Kara shafa. . mata', ta dauki turaren bb ta fesa mata a , dukkann gab0bin jikinta,dakin ya dauki , _ kamshi sannan taja hannunta suka fice har bakin kofar dakin ta kaita. Sai dataga Shigarta sannan ta juyo ta koma tana roqon allah Yasa yai mata itama ita tai masa ta samu ta aurar da yar tilon.’ yar tata kwara daya Sai Yayanta Wanda yanzu haka yana . qasar Misra yana karatu \ Suhailal ta Shiga falon da sallama idonta na saman fuskar AbUbakar wadda take mannevda siririn farin gilas ' Gaban Abubakar , yai mummunar faduwa, tsantsar kyan da ya gani kWancc a ', fuskar Suhaiiat ya rudar da shi. ~ "Anya wannan itace kuwa‘?" ' ' tambayar da yaiwa kansa wadda bai da .mai amsa mashi ita. ' " kenan. , Suhaillat ta karaso cikin falon ta zauna .saman kujerar dakr fuskar tasa, taci gaba da .wasa da yatsun hannunta ba_ tare data furta masa qala ha. ' Wani irin abu ne mai kamar iska wanda ke tafiyarda dukkanin bakin .ciki da damuwa Suhailat taji yana kewaye' zuciyarta ha bata'san,“ lokacin da bakinta ke bayyanarda Wani kyakkyawan murmushi ba, abinda ya nutsar da ’ Zuciyar Abubakar kenan daga tsananin bugun' ‘ da take harya samu yai karfin halin fadin ' " "Sannu da, zuwa Hajiya ,Suhailat, barka Da isowa yake wannan kyakkyawar halittar Shiru ta dan ratsa wurin xuciyar' Abubakar taCi gaba da harbawa saboda tsananin tsoron da ya cika ta, duk da yasan Ba wannan bane lokaci na farko da ya saba zuwa wurin budurwa tadi ba" Tsawon wasu daqiqu sannan Suhailat ta . iya danne tsananin farin cikin da ya dabaibaye" Ta ta dube shi‘ "Sannu da zuwa YallaBai, -barka da zuwa ', Abubakar yace' "(Am sorry) Hajiya Suhailat, sunana Abubakar Saddiq ai Yallabai yana Kofar soro Suhailat tai wani lakaitaccen murmushi " kafin tace "Na so ace ka karBi qarin ginnan da ka samu daga wurin Hajiya Suhailat, amma tunda ka noqe ba komi". Abubakar ya ce “K0 kusa ba haka nake nufiba, naga dai kowane turmi da taBaryar data Dace da shi ne shi yasa". Suhailat ta cr, "Karka damu Abbakar, indai Suhailat ce zaka same ta a yanda kake ’“ Kake buKata, burina guda daya a rayuwa In auri Wanda yakr so na nake son shi, ba wai wanda yake sona ni kuma bana son shi ba". Abubakar ya dan yi jim, kafin ya ce, "Suhailat zan fada miki wasu maganganu na gaskiya da gaskiya, don Allah ki wa maganganun nawa kyakkyawan kallo da kuma kyakkyawar fahimta. Wallahi tunda na dora idona akan ki zuciyala ta amince da cewar ke ce kadai wadda, . zuciyata ke ncma, take yi min hasashen samu a matsayin matar aurcna. . Suhailat ki amince min na kasancc a tare dake duk rintsi mu kasancc da juna. Soyayyar ki ta garzayo a gare ni tunda na dora idona akanki Zuciyata ta'darsu da qaunar ki, gangar jikina na maki lale marhabin da zuwan sabuwar rayuwa zan kasance cikin farin ciki da jin dadi idan har na kalli kaina a matsayin mijin da aka kawo miki Suhailat ki dauka ni na ganki ina so, son da idan har muka kasance_ ma aurata zan'nuna miki shi irin wanda babu macen data taba samun irinsa a wurin masoyinta. ’ Ki amince min Suhailat mu gina wata kyakkyawar alaka mai cike da soyayya irin wadda k0 bayan ranmu za a dade ana tunawa da mu Suhailat, please". Suhailat lai wani kyakkyawan murmushi, wani irin shauki ya rinqa ratsa 'zuciyarta, ta bishi da kyawawan idanunta kafin ta ce . ' . "Abubakar idan soyayyar Suhailat kake nema to ka' riga ka samu, in baccin' ma ina tsoron halin ku na‘ maza~ ai dana ce kamar yanda na baka' Soyayyata Abubakar haka na baka kaina gaba daya, to ku din ne maza ‘ lamarin ku sai Allah". ‘ Wani dadi ya kama Abubakar don tunda ‘ yakcmr bai‘ taba tunanin zai samu soyayyar ' “kyakkyawar mace irin wannan ba, ya ce. "insha “Allah Suhailat zaki same ni mutum mai riqon amana da kuma alkawari". Suhailat ta ce, "Allah Yasa Abbakar". . Hira sukc a hankali a hankali har suka ‘ cinye lokaci, basu ankara ba sai dai suka ji ana’ kiran sallar magariba. Abubakar yai saurin ' " kallon Suhailat da murmushi a fuskar sa, ya ce. "Wasa-wasa mun cinye loka¢i fa".'~ Suhailat ta dan hatare shi da wasa, kafin"ta ce' "To da ba zaka yanxu ba kcnan?" _ Abubakar yai dariya, "Tuba nake gimbiya Suhailat, ~aimin afuwa, garin namu kauye ne dole zan wuce. Gashi ba abin hawa nazo da shi ba Ran Suhailat bai Soba,banda abinsa ma nan da garin Dandagoro, amma don kar tacika bayar da kanta ta sa ta ce ’ "To shi kenan, muje ka gaishe da mommy sai na sa direba ya mai da kai gida". Abubakar ya mike tai masa jagaba har falon mommyn tata, suka gaisa ita kanta ta ' yaba da Abubakar har harabar gidan ‘ Suhailat ta rako shi ta sa direba ya mai da shi, ' sannan ta dawo A falo momy na; tai mata tsiya, 'tai ta Shiga sashinta tana’ tsallen murna, ta. samu wayayyen namiji irin wanda take, so.» Ana sallar isha'i Abubakur ya iso gida zuciyar shi fari tas don haka k0 dakinsa bai shiga ba ya wucc dakin Kaka saboda alamun hira da yake Ji a dakin Ya: xauna yai la zolayar. Kaka har sai data gaji ta Korashi , sannan ya shafa masu lafiya ,. Washegai'i bayan Abubakar ya Je wurin aiki Alhaji Halliru ya kira shi office dinsa ‘ ya Sanar da shi ya tura iyayensa da maganar aure Abubakar ya nuna a dan jinkirta masa. Alhaji Halliru yace Karka damu Abubakar babu abinda ban tanada ba. na maganar auren nan kai da Suhailat kaje kawai ka ci gaba da shirye~ shiryenka kawai kuma gobe idan zaka xo wurin aiki ka zomin da lakardun ka Abubakar yace "Insha Allahu". Yai g0diya sosai Rukayya ta dawo daga gidan kitso-Kaka ta lura da, gashin ma Saida aka hada da , Da zare sannan ya 'kamu, saboda duk ya cUKurkude. ‘ Tana dawowa ta shigo tsakar gidan Kaka tace "Haba har kin zama mace wallahi". _Rukayya ta zauna saman labarma kusa‘ da Kaka dake Kunsawa kafa lalle, ta kwanta a gefe saboda kanta dake faman zuqi rashin sabo da kitson. Kaka tace "Dazu kina makaranlar allo _ da safe lokacin da HabU-xai lafi wurin 'aiki ya din ga kiranki yana ncman ki, har sai dana fito da kaina ina rokon Allah Yasa batun soyayyar ne xai miki na tambaye shi mai zai miki. sai cewa yai ba komai a barshi kawai .Don yanxu tun kafin ya shigo ki tashi kiyi wanka ki canja wadannan daudaddun kayan, don 'Allah ya dan ganki da haske tunda kema ba: sonki bane ace kina xaune har yunzu~ babu mashin shini duk sa'o in ki duk SUnyi aure Rukayya tace ni Wallahi Kaka har' ‘na fara shiga damuwa ace yana sona amma har yanzu yaki magana ni dai ko nagwna zaki masa Kaka?" Kaka tace "Ki barshi muga iya gudun ruwansa tukun, kedai tashi. kije kiyi wankan" ' Ba musu RuKayya ta tashi ta nufi bakin tanda, ta dcbi ruwa a bokiti ta nufi kewaye ta watso ruWan. ' ‘ta nufi dakin kaka ta bincika ta gano wata atamfa mai saukin sakawa riga'da lani ta daura 'kallabin saman kanta ta ’ mike ta jawo basilin, ta..murzawa fatar jikinta, ta shafawa idonta farin'kwalli sannan ta fito tsakar gidan Kaka ta ganta tace. "Haba k0 kefa jika, amma kullum mutum .yai ta yawo kamar farar. kura? Sai dai daurin "zanin ne har‘ yau ba ki iya ba Jika, kullum ki ta sakin bakin zani yana jan qasa” Rukayya ta ce, "Ni fa haka .na iya. Kaka“ Tace " to ai sai ki tayi tunda keba a ba, a baki shawara ace mace har yanzu bata iya daurin . zaniba Rukayya'ta ‘warware zanin tana sake daurawa, Abubakar yai sallama ya shigo yana kallon Rukayya ya ce "Ke kuma meye haka? Sai kacc wata aljana? Kinga yanda kika kwabawa fuska mai sai sheki take.’ Haka aka fada miki ana shafa man? Yo ashe ma har gara da ba ki shafawar ma kibar fuskar a bushenta sai kacc mai qazzuwa. ke kokarcin jikin ki baki ji?" Kaka tace"Shin wai kai in tambayc ka jikin ka ko jikinta? Haba! ka takurawa yarinya da tsinannan kicilin tsiya". Abubakar ya ce, "Amma saboda Allah duba fa Kaka, dama abinka ga baqar fata ’ kuma ta qara dabbaka uban Basilin, ta qara _ wani uban baqi Kaka tace "To dai babu rUWan ka da ita kaji k0? Ai jikinta ne ba naka ba". Rukayya ta gyara'daurin zanin ta koma ta zauna gefen Kaka, Abubakar ya ja kujera. 'yar tsugunnc ya zauna, yace ' "Kaka da wata muhimmiyar magana na Zo miki. Kaka ts washe baki 'lna jinka nannan . Sai da ya kara gyara zama kafin ya ce "Dama maganar aurena ce Kaka ta taso don wallahi na Janyo fadan da yafi karfina.‘ 'Yar gidan ubangidana ce muke soyayyah shi ne yau mahaifinta ya kira ni ya ce naJe na turo iyayena a cikin satin nan. ' Na fada mashi 'yan matsalolin da ake ciki Shi ne ya ce ai bai bukatar komi nawa indai turob‘iyayena da abinda ya sauwaka shi xai Ji ', da komi Shi ne na nace kije ki masu Malam magana don su shirya tafiyar kamin -' inje inji yanda 'za ayi k0 ba haka ba?" ' ' Kaka Wadda a farkon zancen sa bakinta '.yake a washe har" ta gagara rufe gibinta, amma 'tana Jin ya ce 'yar gidan uban gidansa 1mta hade fuska ta gabas da yamma, har yaje karshen zancen sannan kaka tace lallai‘ biri ya yi kama‘ da mutum haba! ashe duk abin'da Uban gidan nan naka" yake maka ba don Allah yakeyi ba sai don ya hada ku aure da' yarSa, ti bai isa ba.Wallahi'yar. Tasa tayi kwantai tayi Jibgaro an rasa mashin sini ‘ shi ne za a lika maka ga sakarai, to bakaso Ai muma nan gidan muna da wadda muka baka: ga‘yar uwarku nan .jika, nima itace wadda na zaba maka, kuma irmta ce zaka aura. Sai ka koma ka bashi haquri ka fada mashi a gida an maka mata kaji na fada maka baki Sake Abubakar ke kallinta har ta kai aya. sai yace tunda yake bai taba ganin. Bacin ran Kaka irin na yau ba. ' Yace Haba Kaka yanxu ki dube ni ki dubi yarinyarcan Kaka ai kin san bamu ma : dace ba don Allah ki daina ma wannan maganar". Kaka ta mike tsaye da qunshi a qafarta,‘ tace: "Habu, wallahi lallahi na rantse da Allah .' in har kaga aure tsakanin ka da jika bai yiwu ba to saidai in ko bana numfashi". Abubakar yace "Kiyi hakuri Kaka, abin ba na fada bane, maganar aure tsakanina da Rukayya babuma wannan labarin, gaskiya na Fada ‘maki ma ~ba zan iya auren taba k0 da kuwa kyauta za, aban ita babu abinda zanyi da ita" Kaka‘ ta. fashe da kuka "na shiga uku, yau nagata kaina, qaramin yaro zai nuna min iyakata. ‘zaka tozarta habu? Ni zaka wulaqanta a bainar‘jama'a‘.’ to wallahi baka’isa ba, idan kaga ka auri waccan to sai ka auri jika; Don ba ni na haife ko eh ban haifr kaba habu amman riqon da nai maka kawai ya isa idan nai maka baki ya bika wallahi". . Tashin hankalin da Abubakar ya gani qarara a wurin Kaka yaSa ,ya miqe jikinsa a mace ya bar tsakar gidan‘. ya nufi dandakinsa _ ya kwanta tsananin damuWa tamkar ya‘dora hannunsa aka ya ce wayyo Allah ' Rukayya kuwa yana tafiya itama ta miqe ' ta nufi dakin Kaka ta fada kan gadonta ta fashe da wani irin kuka mai sauti, Kaka ta cire kunshin kafarta dako kamawa bai yi ba ta nufi dakin, ta janyo Rukayya a jikinta tana lallashi tace "Yi shiru Jika kinji‘. ’ Yi hakuri, ai wallahi inhar ina raye sai ya aure ki don tada mashida hankali zanyi dolema sai ya aurc ki". , Rukayya tace. "Kinji fa-wai bai sona yace waiban da kyau, kazama ce ‘ni; Kaka saboda Allah yanzu, ina qazanta take anan'? Ni wallahi idan har yaqi yarda bazab taba auren koWa ba, kuma ma mutuwa zanyi ‘Allah kinjima na rantse . Kaka tace"kiyi shiru, vaza ki mutu ba jika har sai naga tattaba kunne na, da kaina gobe zan lafi gobe da safe mu gama magana, ba zan dawo gidan‘ nan ba sai an tsaida ranar auren ku". Dadi ya kama Rukayya ta ce "Ato Kaka, don Allah gari na wayewa ki tafi Kaka tace,"Karki damu Jika" “‘ ‘ .WaShegari tun da sanyin safiya Kaka-ta' shirya la lulluBa zani, Rukayya ta rako ta har bakin hanya ta hau mota ta‘tafl, sai da Rukayya ’ taga Iafiyarsu sannan ta dawo gida. Kaka na dira garin ta sauka gidan Malam Sale kanin mijinta ne, qaton gida ne duk ”'yawanci dangin mijin nata suna zaune a ",wannan gidan' , Malam Sale yana makaranta tasa aka kirawo shi yana shigowa ya ganta ya ce . .ikon Allah, indo kcce a gidan namu yau‘? Allah Yasa dai lafiya" Kaka tacr "To zauna lafiya qalau". Malam ya 'zauna yana fadar "Ai yanzu Habu yazo mana da maganar aurensa data taso da kika aiko kirana, shi yasa nai manaki Kaka ta ce, "La' ilaha illallahu! Kunga yaran zamani yanxu har ya riga ni 'zuwa kenan? To kar ka saurare shi ' Malam yace, "Y0 don mi Hajiya yaron ya samu yqrinyar da yakeson kuma ai yamin bayanin komi don haka indo kiyi hakuri ki' janye wannan maganar tunda dai yaxu ga wacce yaro yakeso to a barshi ya aura kawai". Kaka tace"Wallahi bai isa kaji na rantse tunda itama jika bata da wani mashin shinshini koso kake inbar yarinya a gabana shekara sha Shidda babu aure?" . Malam yace, "Eh kuma da wannan don wannan, amma abinda nake ganin mafita ' anan tundayace yana son waccan yarinyar .kuma ubanta yace bai buqatar komi, to duk ya hada da‘ila Rukayya din ya hada da dan abinda Allah Ya hore masa "aci gaba da biki". Kaka ta ce, "To sai dai wannan, na yarda da wannan din‘.‘ Malam yasa aka kira masa Abubakar yazo akai masa bayani,da farko ya ki aminccwa, amma daga baya da bakin su ya hadu sun jajirce sai ya amince don ance sarkin yawa yafi sarkin ,yawa yafi sarkin qarfi malam ya ba da kudin neman aure a take Naira dubu biyar aka tsai da rana daya da _wancan,idan an tsai da iokaci sannan kaka ta baro kaunyen da yamma likis. ’ Washegari kakannin nasa suka tafi birni' gidan su Suhailat Abubakar ya ba da kudin neman aura Naira‘ dubu ishirin" amma mahaifinta yasa aka dawo da su bai amsa ba, ‘ aka tsai da ranar aure Wata daya kacal. . Suna dawowa Kaka ta sa aka sayo mata biskit ta fara rarrabawa makotan nesa dana kusa bikin . Jika wata guda Kowa ya yi mamaki, yarinyar da ba zance: take ba amma har ta sami miji, kazamiyar-“yarinya babu abin data iya sai masifa kOWa dai da abin da yake fada. Kaka kuwa dadi har ina an sawa Jika ranar aure da Abubakar, daga tsai da ranar Kaka ta garzaya gidan malam ta amso mata ganyayyaki. ' Kullum cikin yiwa Jika hade haden su na tsaffi takewa jika jiqa wancan, dafa wancan, daka . wancaHar Rukayya ta Soma gajiya da hade haden da Kaka ke mata, dan haka k0 yauda ta. dafa mata wata budurwar kaza ba maggi ba gishiri sai baurin itatuwa take. Rukayya tace, "Ni k0 Kaka na gaji da ciyeciyen abubuwan nan da kike tura mini, dan Allah ki kyaleni haka". -‘ Kaka tace, "Keda Allah gafara, wannan ‘hade haden ai su ne za su kwato maki mutunci . da daraja a gidan Abubakar din, baki san gidan kishiya za ki ba? Ai nan ma ba a fara komi ba, ke dai kawai ki sa mani ido, ta wannan hanyar ce kadai za ki iya kwacc Habu ya zamo naki, duk kyan kishiyar ki duk kuma kWalisar ta, ke dai zuba ido. Cikin‘ sanyin jiki RuKayya ta ce "Allah Yasa Kaka". Ni kaina dai sai riqe wayata nai gam ina kallon. ’Rukayya, na kare mata kallo a zuciyata dai sai cewa nai, "Amman da kamar wuya kwacewa' ".Suhailat Abubakar kyakkyawan yarinya wadda kanta ya faru da boko " Ammadai..;, Muje zuwa wai mahaukaci ya hau kura bari llah ‘RIKON KAKA-2 CHAPTER12 RUkayya na zaune da safe daki aka gefen gado tana dinkin . zaninta da allura, Kaka ta Shigo , dakin hanunta rike da kwanon sha, ta mikawa Rukayya. ' ’ "Ungo, amshi shanye maza ki miko min kwanon". ' . ‘ Rukayya ta ajiye dinkin, ta amasa tana kallon .abinda ke cikin kwanon. Kindirmo ne wanda aka dama da garin magani, Rukayya ta dago ta dubeta. .. _."Meye ne Kaka?" .Kaka tace "Ke in zaki sha kisha kinji, ni ‘bana' ,' son yawan ‘ tambaya“. Rukayyah ta bata fuska, "Ni fa na faragajiya kullum ki ta‘ banka min wasu jiqe-jike ‘sai kace jikar mai ganye". ‘ ‘ ‘_ .. Kaka ta ce, "Hum! Jika kenan,‘ai wannan jiqe- jiken shi ne'zai janyo miki mutuncinki a wurin Habu, ki kwacc shi a hannunki ,yarinyar‘nan": ' Rukayya tai murmushin jin dadi sannan ta kafa kai tana sha, bata damu da baurin maganin ba. Sai da ta shanye tsaf sannan ta mikawa Kaka kwanon, ta amsa ta miqo mata wani kullin magani. "Ungo, ki dauka ki zuba a babban baho, akwai ruwan zafl akan wuta ki zuba a ciki, ki dauka ki kai kewaye ki tube ki zauna a ciki har sai ruwan ya huce". Rukayya ta amsa tana tsalle ta tice, Kaka ta girgiza kai a zuciyarta tana raya irin tsantsar ‘ son da Jika kewa Habu. ‘ Rukayya na fitowa tsakar gida ta hadu da .Abubakar yana shigowa, yana sanye da , (suit) baqa, takalmin kafarsa sawu ciki ne bar" a fusakarsa. Sumar kan ‘ nan _tasha gyara, tai bakikkirin, kafadarsa na rataye da jaka irin ra ma'aikata. ' Kallo daya tayi masa gabanta ya fadi, irin kyan . da 'ta gani kwance a jikinsa. Tai ' Saurin jan kafafuwanta ta .wuce shi. "Ke, Zo nan", M uryarsa ta daki dodon kunnen Rukayya, gabanta ya fadi. Ta dawo ta tsuguna gabansa a tsorace. ‘ Ya kara bata fuska, "Ke baki iya gaida mutane bane? K0 ko' raina' ni ki kai?" Tai shiru. _ . . _ gamida girgiza kai , Abubakar yaja tsaki ya wuce ya barta nan a tsugune, Rukayya ta daga kai tana satar. kallonshi. . ' Ya daka yana cire takalmin qafarsa ya” ‘ hangota tana kallon shi, ya dago a fusace. ' "Kallon uwar me kike min kuma iye?_ “Me kama da tsohuwar mayya". . Yanda ya zaburo mata yasa ta zabura ta zura aguje, yaja kwafa ya nuf dakin kaka . ' ' ,Yana shiga ,dakin Kaka ya duka har qaga 'yana gaishe da ita, harara ta watsa mashi: "Kai ko wannan anyi mai mugun hali, wallahi duk abinka dai aure kai da Jika kamar anyi an gama". ' Abubakar ya cire gilas din idnnsa yana fadar. ' Ai kisa a zuciyar ki Kaka, kina son daurawa jikar ki aure: da wahala, ne kawai kinji ma na fada miki ban Boye miki ba". ' Kaka ta ce muhammadu dan abdullahi habu to "Kaje kayi duk abinda kaga dama wallahi ka sake ka zalinci marainiyar ‘ Allah wallahi Allah ba Zai barka ba kuma Allah Ya isa ban yafe maka ba har‘ duniya ta nade" . Ya ce, "Ai in Allah Ya ,isanki ba bina zata yi ba Malama. Na zone ki min addu' a yau zan fara zuwa (office) din da Alhaji ya samar min’ aiki, don haka ga kaina ki dafa kimin addu' a"_ Ya duka da kan nasa gabanta, Kaka ta dora hannunta. ‘ . “Allah Yasa alkhairi, Yasa wannan aikin ya zamo abokin arziqinka. Ubangiji Ya dora , maka ciwon son Jika kamar ya kashe ka". ‘ Yai saurin janye kansa yana daria yace. Oh kaka harda wata mummunar addu, a nara ‘karbuwa kuma? Kaka tace“Hum! Habu kenan, ai insha Allahu wannan addu'ar “karbabbiyace don koda raina ko babu in Allah Ya yarda saika zo ka durqusa gaban Jika kana kuka da idanuwanka saboda soyayya'. Abubakar ya mike, ya aje mata dari biyar 'Yana fadin ni kinga tafiyata karki batamin lokaci sannan karku tsaya jirana don karfe shiddah ake tashi kinga kafin na dawo dare yayi' Kaka tace“Allah Ya kiyaye, Ya bada sa'a". Yace amin Sannan ya fice tana mashi addu‘a. Bayan sati biyu hidima taima Abubakar yawa kai ya dauki zafi. Sauqinsa guda ma uban Suhailat ya dauki nauyin hidimar komi. dai-dai da gidan da zasu zauna Mahaifin Suhailat ya bashi qaton gida a cikin gari G. R. A mai kyan gaske, ya bashi kyautar sabuwar mota' yar karama ta zamani. ‘ Abinda ya qara darsawa Abubakar tsoro a zuciyarSa kenan har ya kasa sanar da su hadin da iyayensa ke son yi mashi,kullum idan yazo zai sanarwa Suhailat sai yaji ya kasa, don‘ haka ya jaye komi a zuciyarsa ya cigaba da hidimo‘min gabansa. K0 kadan bai kula da hidimar bikin shi " 'da RuKayya, ta Suhailat kawai yake Kaka tana ta hidimominta, duk wasu yan tarin da take yi ta fito dasu tanaiwa Jika hidimomi," 'ta bigewa. kanta_ hadin ; kayan dakin Jika. Tasa Abubakar a gaba , a dole ya harhada 'yan kUdadensa _a gidanshi na gado dakevcikin' qauyen ya biya kudi aka gyara mashi shi sosai akai fcnti, sannan ya biya kudi akai ‘mata kayan faki daidai da zaman Rauye. ‘ ‘ Ba laifi komai yayi kyau harta kayan aikace aikace na mata sai da ya sissiya mata nadai daidai da ita sannan ya dauko kaka ya nuna mata Komai yai mata yai sannan ya kama hanyar katsina ya Ci gaba da hidimar auren sa Fatittika kala shida suka shirya fatittikak kuma irin na gogaggun yan boko masu ji da kudi ‘ Kaka bata qarasa Abubakar a ido ba har ranar daurin aure, inda jama'a suke ciko dankam , a gidan , kowa yana ta hidimarsa ,d0n haka hahkalin Kaka ya dauke batai mitar rashin ganinsaba Karfe sha daya na safe dangin su Abubakar suka gama haduwa Sannan aka daura auren Rukayya,‘ sai suka wuce aka dauro na Suhailat. “‘hiidima Sosai aka Shirya'wa ’dangin Abubakar da ab0kansa da sukaxo daurin auren An shirya maSu Sha tarata arziki Anyi anyi barin naira abin harya soma bama yan uwan abubakar tsoro Abubakar bai samu dawowa kauye ba saboda (dinner) da uwar amarya ta shirya masu bayan faurin aure, don haka yaiwa abokansa waya aka sami mota kwara biyu aka tura gidan Kaka aka dauki amarya da masu mata rakiya a kai amarya gidanta, daki biyu n sai dan .qaramin kicin da kewaya Rukayya dai ita' daya gidan ya isheta, ya kuma sha gyara sosai. Rukayya bala shiga rudu ba sai da taga kowa ya watse ya barta ita daya a wuryar gado tana rarraba idanuwa tun tana dakewa dare ya 'soma tsalawa tsoro ya kamata, ta fashe da kuka“ tana .rakube babu mai lallashinta, dama Kaka ce gashi yanxu bata kusa da ita tun RuKayya na kukan fili harta koma tana na zuci batasan lokacin da har barci Barawo ya dauketa ba Asuba farko Rukayya ta farka a rude :kamar Wata zararriya, sai waige waige take daqar ts iya daurewa ta mike ta fita tsakar gida ta kama ruwa Sannan ta dauro alwala ta dawo fakinta tai sallah, duk abinda take a. Tsorace take . ' , . ' " Tai tSugunne a kasa ta rafka tagumi,jira kawai take gari ya kara haske ' tasan.abinyi; a haka, hasken" ' Fasuba ya keto, gari yai haske sosai. ' Rukayya‘ta mike ta janyo hijabinta,ta sa takalminta ta fice« ta janyo “gidan tai hanyar gida. . ~ ' Tunda ta sanya kafa cikin gidan ta take Jiyo hayaniyar: jama, a' da baSu da basu gama watseWa ba tana sallama tsakar' gidan jama, a Suka yo kanta ‘ ca Rukayya ta fashr da kuka,ta fada dakin-Kaka, mutanen dake gdan Suka rufo mata baya. Kaka na ganinta ta rude. ' ' "Jika maiya fito dake daga gidanki K0 wani abin yai miki “‘ ne?" Rukayya tace kaka "Wallahi ni ‘ bazan koma ba, Allah Kaka bazan koma ba . Kaka ta dauki Sallallami, "Ba zaki koma ba Jika? Daga . kaiki gidan jiya‘?" Jika tace"Kaka ni kadai fa na kwana gidan jiya, har yau bai zoba, Bacin kice mani tare zamu dinga kwana dashi, Allah. 'ban komawa". ‘ ‘ _ Kaka ta ce "Muhammad-dan' Abdullahi! Yanxu dan banzan yaron nan bai zo ‘ba can bifi yai zamansa? Cafdijan! Yanzu, don iyayensa bai san dake aka fara daura auren ba kuma kece babba shi ne yaje yai mana haka? Wannan Yaro Allah Yai maka'yanda kai ' mana“. 'Mutancn dake. tsaitsaye akansu ganin abin zai yi zafi suka soma ba da’ hakuri', Yaya rabi diyar qanwar Kaka.ta‘ ce' . ' "Haba ai abin bai yi zafi haka ba, . . .tunda dai can ya fara sai ku kyale shi, ai kwana ‘bakwaine dole zai dawo kuma k0?" ‘ ' . Kaka tace "Kada ma ya dawo, nizai, dauka mutuniyar banza? Wato ga 'yar tsaron gida an kawo masa, ai wallahi yanzu zan miqe Kafata qafarki har birin yanzu~yanzun nan, ai ‘ ya kaini naga gidan, na sani kuma zan iya kai ,kaina, sai dai suci amarcin.nasu a lare" . zallah RIKON KAKA CHAPTER13 Yaya Rabi tace kar ki haka don Allah Inna, wallahi abin magana ne zaki janyo mana kawai". "Ta kashe ku maganar Rabi batun zuwa kam babu fushi, sai dai in bana numfashi". Ta zabura ta mike, "Tashi muje Jika,. ai banga ta zama ba wai an sace dan barawo". Murna ta kama Rukayya wai za'a kaita birni, Kaka ta mike taja zanin atamfarta ta yafa, ta dubi jika. "Yi maza harhada kayanki muje"; Rukayya ta nufi wurin buhun kayanta ta zazzagesu ta zazzaba ta kulle a zani guda ta dauka, Kaka ta tasa ta gaba suka tafi, mutane na bawa Kaka baki amma taki ta saurari kowa. Suna lafiya kan hanya Kaka na fadar, "Har ni za,a kawowa iskanci banza Ai wuyar ta kawai ku hadu amma indai aka hadun. Jika kartyar duk wani da namiji, don ma kedin ga_ki ga yadda kike, amma dake wata ce Jika ki zage ki kwatarwa kanki 'yanci, duk wannan tsoron nasa da kike ki ajiye shi gefe kija mijinki a jikinki, tunda banga abinda wata mace ta fiki ba. Kuma ki bude baki ki rinka magana, in ba haka ba. kishiya zata raina ki ta maida ke sakarai. Da munje don Allah Jika ki bude baki ki nuna mata kema fa ba kanwar lasa bace". .jika ta duka ta Ciro takalminta guda dan maradi da ya tsinke, ta dauki leda tana gyarawa, tace "To Kaka ai da naje da ta sake tai min wata magana sai dai taji naushi a baki kin san ni qarfi gareni fa Kaka, kullum ni ke ba 'yan makarantar mu kashi"._ ‘ Kaka ta ce, "Haka nakeso Jika, ashe dai kina ganewa". Rukayya ta tuntsire da dariya wadda tasa har akuyoyin dake kiwo cikin bola suka kwasa -aguje, a haka har suka qaraso bakin hanya, suka; tsaya, suka tari mota suka hau tayo Katsina dasu. ************** Abubakar anci amarci, an angwance sosai. Kallo daya za kai masa ka tabbatar yana cikin farin ciki don tunda gari yai haske‘ya mike ya nufi kicin ya sanar da kuku abinda zai shirya masu na (break fast), sannan ya dawo falon ya gyaggyara, ya nufi (toilet) ya watso ruwa ya fito, ya zauna gaban madubi ya shirya‘sosai, ya gyara sumar kansa da mayuka, sai Kyalli take, sannan ya mike ya nufi kan (wardrop) din dakin ya Ciro qananan kaya na shan iska irin na Turawa ya saka, ya mammatsa turare a jikinsa, sannan ya nufi kan gadon da Suhailal ke kwance tana ta sharar baccin da bata samu yi ba jiya. Abubakar ya kwanto jikinta yana hura mata iskar bakinsa, Suhailat ta Kara gyara kwanciyarta, ta Kara kanannadewa a jikinsa ta ci gaba da baccinta, Abubakar yai murmushi ya kira sunanta a kasan makoshin sa, ta bude idanuwanta da kyar ta kalle shi, sannan ta maida ta lumshe. Abubakar ya kai bakinsa yai kamar zai sumbace ta, ya dan cije ta a lebe kadan. Suhaillat tai saurin bude idanuwanta tana kallon shi kamar mai shirin yin kuka. Yai murmushi, "Ki tashi rana tayi sosai fa, dubi agogo sha biyu da mintina yanzu ki tashi ki watsa ruwa za kiji dadin jikinki sosai (my l0ve) Suhailat ta bata rai kamar mai shirin . kuka, tace . "Amma don Allah yanzu sai ka tashe nik0 _ tausayina ' baka ji? Abubakar yace "(Am sorry my lovelyM wife)". Kafin tai-magana har~ya sureta ya nufi' toilet din cikin dakin da ita. ************** Me keke napep ya, faka babur din sa a. Kofar get din gidan Abubakai', Kaka ta fito' tasa hunnu cikin dan lalitarta ta ciro kudi ta bawa mai motar, sannan suka 'nufi (gate) din gidan. :Rukayyah ta dora kullin tsummokaranta akai suka ,shiga kwankwasar gidan, mai gadi ya miqe ya bude ya gansu a tsaitsaye kamar mabarata Kaka tace "Ai nan ne gidan Habu k0?" Maigadi ya ce "Nan nc, sannu da zUWa". Ta amsa da, "Yauwa". 'Sannan ta ja hannun Rukayya suka. yi "cikin gidan, mai gadin ya bisu da kallo. Bai. ' manta da tsohuwar ba, ita ce wanda mai gidansa Abubakar ya kawota taga gidan, ya ‘sanar dashi kakarsa ce amma in ba haka ba ta yaya zai barsu su shigo masu gida? Mutane kamar sundawo daga aikin gona. Ya‘kada kai ya nufi dan dakinsa da aka . ware masa. Kaka ta tsaya 'a bakin kofa .suna bubbugar kofar kamar wadanda zasu Balle kyauren. suna (toilet) suke jiyo bugun kofar, Abubakar har'ya fara qulewa, a dolc ya sakar masu shawa suka dauraye jiki suka nado tawul cikin hanzari suka fito. Suhailat k0 dan kwali bata tsaya dauka ' ba ballantana ‘hijab, tai qofa da saurinta ta bude don, ganin kowaye? Tana budewa suka shiga kallon-kallo. Cikin rashin fahimtar k0 su waye tace "Lafiya. Baba‘? (my; dear) zo kaga wani ikon Allah, almajirai har cikin falo". Abubakar .dake qokarin saka jallabiyya yai saurin zirawa ya fito yana fadar. ‘ "Almajirai kuma. my love? mai gadin baya nan ne?" , . ' Turus! Ya tsaya yana kallon Kaka da Rukayya, gabanshi yai wata mummunar ' faduwa har kanshi sai da ' ya sara, cikin makyarkyatar murya ya ce ."A'a kaka, kune? lkon allah _ Ya dafa kai ya raSa ta cewa, yasan tabbas asirinsa ne ya tonu Yasan tilas kaka sai ta_ fede biri har wuziya. . _ Suhailat dake tsaye ta dan sassauta murya "(Am sorry)wallahi kaka ban san ku bane kuyi haquri Muna (bathroom) ne shi yasa ku kai ta bugun kofa Shiru ‘ Kaka datai mutuwar tsaye saboda_ takaici, tai karfin halin fadar. . ' ' "Ki zagemu da kyau yarinya dai wuri kika samu ai dole kina tunawa da rama, wato kina baza ‘ rama, a' a ba rama ba lafasa ma" ". ‘ Duk yanda Suhailat ta kai ga dakewa sai da daria ya ta kusa kufce mata, tace. ‘ "Wayyo! Ba baza rama naCe ba Kaka, ' (bathroom) na ce, dakin wanka". Kaka ta ce, "Indai rainin wayo ne kinji "dashi yarinya in kina nufin kin rainanine iyayenki ma kauyen ne asalin su, kuma sai shege ke raina mafarinsa ba dai dan halak ba, sannan kuma. .. . Abubakar yai saurin tarar zancen, don ya tabbamr yanzu ~Kaka ta Ballo masa ruwa,‘ ya ce. ”A' a’ yi hakuri don Allah Kaka, mu shiga daga ciki sannun ku da 'zuwa" kaka ta watsa masa harara. " Kai rufemin baki, soko kawai. Ai dama nasan hakan ce zata faru shi yasa tun farko na , hana abin nan aka dage. ". TaJa tsaki. , , "Mu ShigaJika kinji". ‘ Kaka; ta fizgi hannun, Rukayya ta bita kamar zariya tun shigowar su gidan jikinta yai sanyi ta rinqa bin gidanda kallo da matar gidan wadda ke tsaye jawur da ita da tawul a jikinta sai ka rantse da allah baturi yace, ga fari ga 'kyau, gashin nan ya sha ruwa duk ya mammanne a kafadunta. Kan kujera suka dire, Abubakar da‘ ' jikinsa ya gama yin la'asar ya dubi Suhailat muryarsa a raunane, ya ce ”Am sorry (my love) kar ki damu da ‘ rigimar Kaka don Allah, kin san haka nake fama da ita, rigimammiya ce sosai" ~ Suhailat ta ja wani gajeren murmushi, tace"Ba komai (my dear) muje kada ranta ya Kara Baci . ‘ Abubakar ya ce "A‘a, kije kawal daki ki ‘ shirya, kar ki damu zan iya da ita" ' Suhailat tace, "Ahh. No my dear, muje na soma rallashinta tukunna, don ba xanso ta qara fusata dani ba". Abubakar ya ce “A"a kar ki damu kije ni zan ji da ita" ' Ta ce. ”A'a, kai gaban ka barni Dear". Cikin tsananin rudani Abubakar yai ta maza ya bata"rai Wai ya zamu zauna muyi ta gardama, ' nace kije kawai k0?" _ Suhailat ta kafa mashi idanuwa cikin tuhuma, kafin tace. . .' ‘ _ "Anya Dear ‘ba akwai abinda kake ‘kakkarcwa da baka son in sani ba? Meye?" 'Au wai nan zaka girkemu kamar gumaka?” ' Suka ji muryar. Kaka ta daki dodan kunnuwansu, bai iya bawa Suhailat amsa ba ya, nufi wurin kakar a hanzarce ya duqa gabanta cikin rudu yace. “ ”Don girman Allah Kaka kar ki fada :mata RuKayya mata tace wallahi mugun kishi ne da ita", ' Kaka tace "Ina ruwana yau sai dai ya kasheta, kishin karuwar banza. Ai wannan daga gani kasan ta zagaya .ina ganin idanuwannaN nasan tantiriyar' yar... _ Abubakar ya zabura ya dafe mata baki._ yace don 'Allah ki daina kaka, matata cefa kuma, kin san ko a Musulunci babu kyau Irin wannan Daga shigowar ki kita aibata min mata,ba kyau irin haka wallahi". Kaka ta ture mashi hannu. "Kai ni kyaleni kaji, ai dama idonka a rufe yake, ba zaka gane abinda nake fada ba tunda an riga an barbada maka kaci ka sha, kai wanka shi yasa. aka dauro maka aure da yarinya ka. .. . Abubakar yai saurin amshe zancen da ‘ fadar. "A'a Kaka, kar muyi haka don Allah don Annabi, ki rufa min wannan asirin" . Suhailat ta nufo su da murmushin karfin hali a. fuskarta, ta ce. ’ . "My Dear .kar ka damu, indai ta nice to kuwa k0 kadan babu ruwana da duk kalaman da Kaka zata fada akaina don inka lura ai tsohuwa ce. _ _ , Kaka ta dauki sallallami, idan ta dauki wannan kafin ta dire sai ta saki ta dauki wani. ' ' Cikin gigita ta soma fadar, "Yanzu sana'ar da ka soma kenan Hubu? Dama aikin da kake kenan a birnin siyar da giya? Me giya? giya fa Habu? Yau na shiga uku ni Salamatu"; Sai ta fashe da kuka. ‘ Abubakar ya dafe kai "Yau ni na shiga uku, Kaka ki fahimta mana, my dcar ta cc ba wai mai giya ba, kuma hakan yana .matsayin maigidana, k0 mijina, k0 sahibina, k0 me sona, to duk irin hakan ne shi ,ne ita kuma ta maida da turanci, amma'Kaka k0 giya nake saidawa ai ba zata rinka kirana da' me giyar kai tsaye ba k0?" .Kaka ta‘watsa mashi wani kallo, "Uhm! Kai dai. ka sani, ni dai ga matar, ka nan na kawo maka, idan ma kashe ka matar taka zata yi to. sai dai ta kashe ka yau,tunda dai ka zama sauna kira mana shashasha kar ta barka da rai"idan taga dama Rukayya ta dibi tsummokaran kayanta, tana fadin "Kaka tambaye' hi inane dakina naje na share? Suhailat tai saurin Waro ido waje tana kallon su daya bayan daya, kafin kace me idonta ya sauka tace 'Abubakar, ; cikin »wata irin rikitacciyar murya take fadar. ‘ ' ' .. Hmmmmmmm asha karatu lafiya naku har kullum A,I,S kecewa gobema da labarizallah RIKON KAKA CHAPTER14 ”Me kunnuwan suke jiyo min Abbakar? Da. gaska ne abinda kunnuwana keji Abubakar ya shiga dabur-dabur, ya rasa abin fada Suhailat ta dafe kai, ”Innalillahi wa inna ilaihi raji 'un‘! Ka cuce ni, wallahi ka cuce ni, ka yaudareni Abbakar, yanzu dama kasan kana da wannan qazamar a qauye kace mani baka taBa auree ba? Ashe dama kana da mata? Abbakar ka yaudare ni, kasa‘ na mallaka maka zuciyata kaina matsayina na mace ashe ban. sani ba kai daudacce ne'. ba T a fashe da wani irin kuka, "Ka cuce ni, ka cuce ni Abbakar". ' Ta kwasa da gudu ta nufi dakinta. * ' Jikin Abubakar yai sanyi matuqa, hankalinsa yai masifar tashi, yana matukar son Suhailat so irin wanda baki ba zai iya furtawa ba. ya runtse idanuwansa yana jin wani irin abu na tsirgawa a kirjinshi. ‘ . Kaka ta, mike ta dubi Rukayya, ”Taso muje in zaar miki dakinki kinji Jika?“ Abubakar ’ya bude jajayen idanuwansa ya dubeta. ”Kar muyi haka dake kaka don Allah, don Allah ki rufa min asiri kada kisa na rasa matakin... Cikin Bacin rai Kaka ta ce, ”Matsa daga nan Habu . Yandan yaga idanuwanta sun juye a dole ya matsa ya bata wuri, dakuna ‘ne birjik a gidan, kowanne an qawata shi da kayan more rayuwa na zamani. ' . Kaka ta ZaBar mata wani qaton falo mai hade da (bedroom) da (toilet) gaba daya an zuba mashi Naira, da ganin tsaruwar dakin matsayin dakin baki yake. Dadi ya kama Rukayya, sai rawar jiki take. Kaka ta ce. .’ . "Ki zamanki yarinya, babu uban da ya isa' ya takura miki a gidan nan. Ni zan tafi sai na dawo" Rukayya tace"To Kaka, kisa aje gidana na kauye a rufe, a bude na baro shi". kaka ta zabura a rufe kika barishi da gaske ? Rukayya ta daga mata kai tace uhm kinga tafiyata , Rukayya k0 rakiya batai mata ba tana zaune tana ta shafar tayil din dakin da’ katon kafet din dake baje a tsakiyar dakin, ‘ cikin farin ciki ta mike ta haye kan kujera tanata sukuwar murna ' ******* Tsananin tashin Hankalin da Abubakar' yake ciki baya misaltuwa, tunda ya fada kan kujera ya dafe kai bai sake dagowa ba sai bayan minti talatin a haka, kunnuwan shi sai rurin kukan Suhailat suke jiyo' mashi. Yai ta maza ya mike a kasale ya nufi falon da yaga ta nufa, nufa kofar a bude take don;haka ya tura da sallamar sa ya shiga ‘ Tana kwance saman makeken gadonta ‘dakin bakajin komai ciki, sai sautin kukanta. ya nufeta ya duqa gefen gadon gwiwoyinsa a qasa yan fadin "Suhailat don Allah ki dauro kima abinda zan fada miki kyakkyawan kallo da kuma kyakkyawar fahimta. Suhailat wallahi ba,,, ’Yi min shiru Munafiki, mayaudari, mai mummunar manufa. Hum! Ai dama tsiyar talaka kenan, duk yanda ka ganshi a rana yi kokarin kara turashi cikin ranar, inba haka ba kuwa ya sami dama: to kai zai jefa". Ta dan tsagaita tana share hawaye kafin tacigaba. ‘ 'Wallahi nayi nadamar saninka da nayi a duniya, ka tashi ka fice min daga daki, bana son sake. hada ido da wannan. mummunar .. fuskar tAka. tashi ka ficemin Ta maimaita a harzuqe Ran Abubakar yai mummunan vaci, kalamanta sun qona mashi" zuciya, bai san lokacin da ya mike yana kallonta ba ya girgiza kai cike da bacin rai, ya ce "Suhailat kenan, ban yi mamakin fadar wadannan kalaman daga bakinki ba, saboda tun farko nima nayi tunanin'hakan. Amma ina so ki sani, Abubakar bai da matacciyar zuciya ' irin ta sauran maza da kike tunani, kuma idan baki sani ba yau ki sani, ba kudin mahaifinki sukasa na soki har na aure ki ba, asali ma mahaifinki bai da kudin da zai iya biyana. Na soki kuma na nuna miki irin soyayyar da nake miki, kuma ki sani a yanzu a shiryc nake zan iya ajiye duk wani abinda mahaifinki ya mallaka min, sannan na dauke ki na maida ke asalina cikin dangina da' yan uwana. Suhailat, duk da son na nake miki da irin halaccin da ku ka nuna min ke da iyayenki, ba zai sa inyi Karya ~ba don hangen wani abin hannunku.ba Abinda‘na fada miki ada shi zan kuma maimaita miki a yanzu, tunda nake ban taBa .aurc ba, ban taBa sanin wata diya mace ba sai akanki ‘ _ Rukayya Rmqanwata ce marainiya ce iyayenta sun rasu kamar yanda nawa suka rasu Kaka ita ta riqe ta tun tana jaririya cikin tsumma a lokacin nima ina wurin Kaka sa,in da mahaifina ya rasu Aurena da Rukayya Kaka ta qulla shi ta nace saidai in hada Rukayya dake in aura, ganin abin zai zama rigima yasa na amince. Tunda satin bikin nake tare dake ba tare dana leqa inda sukeba kuma bawai don basa buqatar ganinaba a'a sai don kawai naga na kasance da abinda nake so Suhailat idan kika ce don kudin mahaifinki nake zaune dake kin qaskatar da: kanki kin ragewa kanki (qualities) Na rantse miki da Allah Suhailat kin kai ajin da ba namijin da zai kalle ki bai yi sha awar ya mallakekiba, babu shi. Sai ‘” dai ina Son ki sani son da nake miki bazaisa in juri cin fuska daga gareki ba, don a. qarkashina kike ‘ “ Suhailat idan har zuciyar ki bata amince dani ba kada ki cutar da kanki, a shirye nake in miki dukkanin abinda kikc so. Ina saurarenki 2page is missing iya kula wata mace ne balle waccan qazamar?" ' Suhailat tace, "Ni dai zuciyar bata natsu bane Dear, kawai ni dai ka saketa ka maida ita kauyen in har kana so hankalina ya kwanta". Tana fadin sakin sai da gaban Abubakar ya fadi har yana maimaita. "Saki fa?" Suhailat ta daga kai, "Saki kuwa Abubakar, don ba zan iya zama da wata mace a matsayin kishiya ba" ’ ' _ Abubakar yai murmushi kafin ya ce "Suhailat kenan, wannan yarinyar ki dauketa a matsayin 'yar aiki, wannan yarinyar ki dauke ta ' a matsayi 'yar aikace-aikace, wannan yarinyar ki dauketa tamkar baiwa ba mata‘ ba Saboda k0 da Abubakar bai da ke ba zai iya kallonta a matsayin matar da zai yi rayuwar aure da ita ba". Suhailat ta rarrafa ta nufi jikin 'Abubakar ta kwanta, muryarta a sanyaye ta soma magana. "My Dear kai min alqawarin ba zaka taBa kulata ba, ba zaka taBa kusantar ta ba matsayin mace"ba. Abubakar yai murmushi, ya lakacc mata hanci yana fadar. "Nayi sarkin kishi". Suhailat tai murmushi cike da jin dadi, Abubakar ya yunkura ya mike da ita a jikinsa. Muje. mu karya kada yunwa ta kama mu". Suhailat dai batai magana ba sai dai murmushi. Rukayya ta gama duk dokin da' zata yi, ' tana zaune bacCi barawo ya sureta ba ita ta iya farkawa ba sai ana kiraye-kirayen sallar la'asar.' Ta mike tana faman murza idanuwa, tasha ,bacci matuka. Wata irin yunwa ta bijiro mata saboda bata karya ba, a dole tayo .falon gidan Suhailat ‘ da Abubakar 'suna baje a tsakiyar falon saman kafet ‘Abubakar na kwancc ya tada kansa “da da filon kujera suhailat na kwancee kanta a saman qirjinsa suna kallon (laptop) Gaban Rukayya ya yi wata mumnunar faduwa har ta kusa faduwa saboda tsoro, ta datse bakinta saboda ihun da ya nemi kufce mata. Su duka suka zubo mata idanuwa sai faman makyarkyata take. Abubakar ya yunkura ya tashi zaune, ya daka mata tsawa "Ke Uwar me kika fito yi kika zo kika tasa mu gaba kamar kin sami talabijin? Me kike kallo?“ ~ Rukayya. ta hau rawar murya, "Um.“ Dama...dama... yunwa nake ji ne shi yasa abinci zanci". . ‘ Suhailat ta ce, "Abinci, ki ka bamu ajiya? Tantiriyar mara'kunya, k0 dai kinzo kigag. abinda muke tunda laben da kike bai miki ba?" Abubakar ya ce, “To sai kizo ki wuce ga Sauran. abinci can saman (table) kici, kuma idan kin gama ki kwashe kayan ki kaisu kicin ki wanke ai dai kina jina ko?" Rukayya ta daga kai alamar ce, sannan 'ta wuce simi-simi ta gefensu, Suhailat ta watsa mata harara har da jan tsaki, tace Sakarya, bakauya kawai. Allah wannan da ganinta za tai iyayi". Abubakar dai bai ce komai ba, ya koma ya kwanta ya ci gaba da abinda yakeyi Rukayya taje gaban (table) tana mazurai, shin zata zauna ne koko zatA diba ne ta wuce? Bata da amsa, don haka ta 'dauki filet da cokali ta dibu-iya yanda zata iya cinyewa ta zauna a qasa tanaci sai kace wacce aka tsare sai faman tutturawa take hannu baka hannu kwarya. Abubakar dake kwance ya; hangota dirshan a kasa kamar wata almajira ya tabe baki ya dauke kansa. Tana gama cin abincin.ta mike ta kama tattara wurin, sai data gama sannan ta dauka ta nufi hanyar fita. Abubakar ya ‘ watso mata kira, "Ke mahaukaciya! 'Gidan wa zaki kai?" Rukayya ta tsaya tana mazurai, sai da ya sake maimaita mata tambayar sannan ta ce ' "Fita zanyi in wanke" . Ya ce," Ke, zo ki wuce dallah nazo nuna miki". Rukayya ta dawo ta tsaya sai faman walqita idanuwa take, sai da ya nutsa yasha iska tamkar ba zai tashi ba, nauyi ya ishi ‘Rukayya saboda‘kayan dake hannunta, sannan ya tashi ya nufi hanyar kicin ba tare da ya tanka mata ba. Sai da ya shiga kicins din yana tsaye yana jiranta yaji shiru, sannan ya leqo. "Ke uwar me kike anan tsaye?" 'Rukayya tai saurin binshi, bai ce ta sauke*' kayan hannuntaba, ita kuma tana tsoron ta. saukc tai laifi “haka-ya shiga nunnuna mata yanda ake amfani da kayayyakin na‘urorin dake kicin din gaba daya, sannan ya ce "Muje'kuma (toilet) in nuna miki". Da kayan ta bishi Abubakar ya watsa mata wani irin kallo. _ "Ke wai me yasa har yau ba zaki hankali ba, wai kullum'kina girma kina 'cin qasa? ajiye tiren kwanikan muje”. Rukayya ta ajiyc sannan ta bishi, duk wani abin da yasan bata sanshi ba sai daya nuna mata, sannan ya dawo da ita kicin din tai wanke-wanke. . Har ya nufi hanyar fita ya waiwayo, "Au . na manta ban miki kashedi ba, nasan halinki da tsinanniyar amsifa da fadan tsiya, to wallahi tallahi duk randa ki ka sake gigi ya kaiki kika takali mata ta k0 kikai mata rashin kunya, kin san halina sarai yarinya, zan iya abinda yafi haka ma. Sannan batun aikin gida, ki tabbatar da garin Allah yana wayewa duk abinda kike ki saki ki hau gyaran gidan nan, da kuma kuku ya shiga kicin ki bishi kina kakkama mashi ayyuka da safe, rana da kuma dare, ina fatan kin gane" Rukayya ta daga mashi kai, sannan yaja kwafa ya wuce. Ta raka shi da kallo har ya bace, ‘sannan ta dawo da kallonta akan tilin kayan 'wanke-wanken dake gabanta, taja wata . nannau‘yar' ajiyar zuciya ta duqa ta soma wanke wankcn. Tana cikin goge-goge a kicin din Kuku ya shigo ya dora abincin . dare, saurayi ne dan kimanin 'Shekaru talatin da fan wani abu, Bayerabe ne amma Musulmi yaji Hausa sosai. ' Suna hada ido da Rukayya ya sakar mata murmushi. . ' "Sannu 'yan mata, ashe na samu abokiyar aiki, yaushe aka kawo ki gidan nan ne?" Rukayya tamkar ba zatai magaba ba, ta ce. ' "Dazu". Ya waro ido, "Daga zuwanki kuma ba za ki huta ba har Zaki _ soma aiki?" Rukayya tai Shiru ba tare da tayi magana ba, . don haka shima kukun ya cigaba da abinda ke gabansa. ' . RuKayya ta gama wanke-wanken, sannan ta dauki doyar da kuku ya bata ta feraye masa, ta cigaba da fira. Tana gama feran doyar ya miko mata yanke-yanke, tana yi ba ita ta samu 'tabar kicin din ba sai da ya gama girkin tsaf. ' Abun ya‘zama jiki, kullum in zai yi girki sai ya kira ta, duk wani aiki mai wahala ita yake bawa tai masa, sannan idan an gama duk lol rukayyah dai ta zama yar aiki karfi da yaji naku har kullum A,I,S KE cewa asha karatu lafiya sannan a dinga comment RIKON KAKA CHAPTER15 abinda akai amfani dashi ita yake barwa ta wanke ta goge kicin din, safe, 'rana da daddare. Tun Rukayya na jin wahala har ya kal‘ ga ta saba. ‘ Tund da asuba Rukayya ta farka tai alwala tai sallah, sannan ta koma baCCin asuba kamar yanda ta saba a. kullum. Cikin barci taji an maka mata wani uban duka a jiki tamkara mafarki, ta zabura ta mike a gigice tamkar mai shirin fita hayyacinta. ‘ .Suhailat ce tsaye a, bakin gadon tana" cikin shiga ta alfarma, tai kyau har ta gaji, gashin kan nan nata yasha gyara, yana zube > saman kafadunta. Duguwar riga ce a: jikinta (miik colour ) mai adon duwarwatsu bakake tun daga sama har kasa sai daukar ido suke. Dan 'qaramin bakin ya sha janbaki sai daukar ido yake. ‘ . Ta. nuna Rukayya da siririn farin danystsanta wanda yasha bakin lallr 'cikin tsawa tace ‘ ”Tashi ki fita munafuka kije ki gyara min falulluka'na, wato ke har wani bacci koma saboda samun Wuri. T0 idan ma kina _ tunanin barci kika zo yi gidan nan to ki, gaggawar: sauya tunaninki, don ko' yan aikin .‘dake cikin gidan nan sai sun fiki hutawa da Jin ‘ dadi kinji na fada miki Tashi muje ki gyara .min dakuna kinji na fada miki wani irin tsoro da fargaba suka kama 'Rukayya ta zabura ta fice daga falon, ' ‘ . Suhailat taja wani dogon tsaki tabi bayan‘ ‘ RUkayyar ta sameta tsaye a falon nata sai makyarkyata take suhailat ta wur’ga mata tsintSiya,ta daki fuskarta ta ce ' "Ki maza ki share ki kakkabe ki" ki goge,kiJe ki gyara min komai kamin kuku ya iso ku shiga kicin" ‘ .' Rukayya bata iya cewa komi ba har ” Suhailat ta wuce‘, sannan ta ja wata irin ajiyar zuciya wadda ke bayyanar da tsananin tsoron daya kama ta Rukayya kenan ko ina bakinta ya tafi da tsiwa da fada? Wadda rigima k0 ba tata 'bace 'shiga take ta siyi fadan tai ruwa tai tsaki; amma gashi yau babban fada ya' tunkarota tana‘ gocewa, k0 me yasa‘? K0 da yake Hausawa na cewa k0 Baba da Babansa ' Duk da rashin aiki irin na RuKayya da son‘jiki, amma yanzu duK babu su, ta Saki jiki tana ta faman aiki. Ta zama wata (Very silent), tai (cooling) sosai tamkar ba ita ce mai shegen surutu nan ba. Rayuwa kenan, duniya juyi~ juyi wai kwarto ya da. ya fada ruwan zafi yace, "Daminar bara ba irin ta bana bace". * Y‘au wata daya da zuwan rukayyah gidan Abubakar, kullum cikin wahala take, bata da zama sai cikin dare, don haka idan ta kwanta kamar matacciya, ana asuba kuma zata farka ta fara daga inda aka tsaya. Saboda wahalar datake gidan k0 Bangarenta bata iya gyarawa bata taba wanka ba, tun kayan da aka kawota dasu sune a jikinta har yanxu da take ‘duqe tama goge gogen na'urorin duke qaton falon gidan. Abubakar ya fito daga falonsa shi da Suhaiiat tana manne a jikinsa, yana sanye da kayan ma'aikata a jikinsa, Suhailat na rungume da jakarsa ta ma'aikata. Rukayya ta saci kallon . su tai sauri ta dauke kanta daga kansu. . Suhailat ta dubi Abubakar, "Au Dear, na manta don Allah ( just five minute)". Abubakar ya ce, "K0 minti daya 'kika qara sai dai ki dawo ki samu bana nan". Suhailat ta ce "Na yarda" ‘ Sannan ta kwasa da gudu gudunta ta nufi falon da suka fito Rukayya ta dauki bokitin da ta jiqa omo da mofa ta gifta Abubakar,muryarta a raunane ta ce "Ina kwana?" Sai da ya matsa yana kakkare hanci kamar wanda yaga wata Shara, fuskarshi a dagule ya ce "Subhanallahi! Kina da hankaii kuwa? Dubi kayan jikinki yanda sukai dakal-daqal, ke ko warin jikinki bakya ji sai kace mai kuli kuli? Mtsw!’ Allah Yai wadan wannan qazantar taki, sakarya wadda'bata san ciwon kunta ba. Wallahi kar ki sake na qara ganinki da wadannan kayan, (stupid) kawai, wuce daga nan dallah”. . . Rukayya ta, wuce simi~simi tana bin. jikinta da kallo, ita bata ga wata shahararriyar dauda da tai ba da har zai mata wannan cin fuska ba. , Hawaye suka ciko mata. a idanuwa, duk qazantar da take ma ai 'su suka ja mata, aikin ‘gidan kawai da take ai ba qaramin ' tashin hankali bane. Ta sa‘hannu ta ‘share hawayen da suka ' zubo mata, ta duqa tana zubar da ruwan Kamar kullum, yau ma tamkar marar lafiya Rukayya ta wuni, ana kiran sallar la’asar sannan ta samu lokacin shiga (toilet) ta samu tai wanka tana fitowa ta samu mai ta shafa sannan ta Ciro daya daga cikin Kullin kayanta ta saka, ta fito don tasan yanzu kuku yazo su dora . . abincin dare. _ . , Suhailat tana zaune saman daya daga cikin kujerun dake zube a falon, tana sanye da , . shigar shadda doguWar riga har kasa mai hade da zanenta, ta sha ai'ki tun daga sama har kasa sai daukar ido take, mai ruwan kasa-kasa da ganin shaddar zata yi tsada. Tun daga kunnenta har wuya har zuwa" ‘_ kafarta da yatsun hannunta gwala-gwalai ne, " . sai walkiya suke. Babu abinda yafl daukar . ' 'hankalin Rukayya sai daurin kallabin dataima kanta, ta dora kafarta daya kan daya da takalmi mai tsananin tsini a qafar tana ta karkadawa. ’ ‘“ ' Ta watsawa Rukayya wani irin kallo wanda ya .kusa ‘sata makyarkyata, Suhailat tace. . ke zonan gaban Rukayya yai wata mummunar '_ faduwa, ta nufi inda Suhailat take zaune ’ .. Bata ankara ba sai dai taji ta flsgota ta fadi qasa, ta sa hannu ta dauke la da Wani ' gigitaccen mari har sau biyu.. ' Rukayya tasa kuka tana faman rawar jiki, Suhailat cikin tsantsar masifa ta soma magana. "Uban waye ya koya miki yin wanka a cikin gidan nan? Wallahi sai kin fada min wanda ya kitsa miki wannan". ’ Ta janyo Rukayya ta shiga duka tako' ina, tun Rukayya na ihu har ta soma qokarin kwatar. kanta. Suhailal ta tsaya tana tafa hannuwa, "Lailaha illallahu, kokawa za kiyi dani iye? ' Kokawa za kiyi dani na ce? To bisimillah”. _Cikin kuka Rukayya ta ce "Wallahi -ba kokaWa xa muyi. ba, kiyi hakuri don Allah. Suhailal tace”Ai Allah yau sai kin fada min wanda ya koya miki yin wanka da sauya kaya a cikin gidan nan". ‘ Rukayya tace"Ai Yaya Abbakar ne ‘ Cikin kaduwa Suhailat= ta saketa tana maimaita. "Abbakar, wane Abbakar din?" "Yaya Abubakar, ai shi ne dazu zai fita ya...."tace me? Dakin ki ya shiga? Ku kai ‘ me? ' Me ya ‘ shiga ku kayi‘?“ Cikin rudani da kaduwa Suhailat ta jero mata tambayoyin da ita kanta bata san ma 'anarsu ba, sai ma tsoratar da Rukayyar da tayi da ganin yanayinta, ta rinka ja da baya cike da tsoro. ‘ ‘ ,Suhailat tace, “Dakata daga nan inda kike' ki bani“ , amsar 'tambaya ta“. Cikin ’rudani Rukaya ta ce, "Dazu da zai fita a _ falo ina goge-goge ya ganni yace in wuce inje in canja kaya, kar ya dawo ya sameni dasu a jikina". Suhailat taja wata nannauyar ajiyar zuciya mai karfi sannan tace ‘ ‘ ’ "Wuce muje ki tattaro min duka kayan da kika zo dasu gidan nan". Ta“ tisa Rukayya a gaba suka nufi sashinta jiki na rawa ta tattaro mata duka‘ yan komatsan da tazo dasu, Suhailat ta dauka ta zubesu a qasa ta bincike kayan, ta zaro mata 1page is missing taje ta kona kayan," sannan .ta wuce sashinta, kai. tsaye toilet ta fada ta sani (scptol) da ruwan xai .ta Wanke hannayenta , sannan ta fito abinta. Bayan sallar magaruba Rukayya na kwance saman makeken gadon dake dakinta tana. kallon t.v din dake manne jikin bangon . .dakin, idonta ne kawai saman tv din, amma gaba daya ilahirin hankalinta baya kai, xuciyarta ta lula duniyar tunani ' ’ A .hankali ta dago kanta tana kallon kofar”da taji an turo ,Suhailat ce ta shigo babu' ko sallama, rukayyah ta zabura ta tashi zaune sai rarraba idanuwa take . Suhailat taja ta tsaya riqe da kugu kafin ta kallii rukayyah ta tabe baki. ““ " tace lallai samun wuri wato anxo birni ansha jar miya har kinsan kixo ki miqe saman gado kina kallo ko , to daga yau kin gama shi, shegiya wayar dake hannunta ta lallatsa sannan ta kara a kunne hello sagir don allah kazo ” zaka cire min na'urorin kallon dake sashin bakine don Allah yau k0 gobe Ta danyi jim kafin ta ce"Okay, to Allah Ya kaimu". Ta kashe wayar, sannan ta ' dubi Rukayya. , ‘ . ‘ "To nayi maganin tsaffin idanuwa wanda duhun gona ya riga ya kashe sai inga ta iyayi kuma. Don na lura idan nai sake wata rana sai kin ce dani zaki goga, don haka ke da gogewa sai dai a lahira haka za ki qare cikin duhun'kai da‘ jahilci. Ki tashi ki flto falo kuma dan uwan naki na kira". "Mtsw!". ‘ Ta ja tsaki, ta balbadeta da harara Jikin Rukayya ya kara sanyi tamkar mai masassara, haka ta yunkura ta sauko daga kan. gadon ta nufo falon kamar marar lafiya . . Abubakar da Suihailat suna zaune saman kUJera mal zaman mutum biyu, Rukayya ta tsugunna a ..gabansu. tace gani Abubakar ya watsa mata, ‘ wani irin razanannen kallon daya motsa mata hanjin cikinta “Sannu, sannu marar kunya, wato kenan har jinki kike wata tantiriyar marar kunya Hmm! Rukayya kenan masu ilimi da wayewar kai ma sunyi sun gama ballantana ke dake fama da ciwon jahilci da duhun kai K0 da yake ai ance dogo da hankali dama dacene amma banyi tunanin ‘rashin hankalin naki har ya kai kice zaki kokawa da iyalina ba. ‘ Ashe wautar da sakarcin dake dankare cikin kanki sun‘wuce iya sanina Wato duk nasihar' danai miki ashe ta bayan kunnen ki tabi ta wuce bata shiga ciki ba kenan? ‘ Saboda kina ganin kamar ban iya daukar mataki akanki wato don na daina taba lafiyar jikinki ko to kisani 'akan matata wallahi zan iya jirkita miki kamanni in barki kwance kinji na rantse miki wannan girman jikin naki da kikai bazai hanani dinga jibgarki kaman allah ya aikon ba lol su abubakar manya asha karatu lafiyaa zallah RIKON KAKA CHAPTER16 yace wannan ya zamo na farko kuma “na Karshe, wallahi k0 kallon banza. kika sake kika Kara yi mata na lahira saiya fiki jin dadi. Tashi ki bani wuri!". ? Ya daka mata tsawar da batasan sandata zabura ta rufta aguje tai hanyar sashintaba, yaja tsaki. "Mtsw! Zokalar banza zokalar wofl“. -. Ya dan ja numfashi kafin ya maida kallonsa akan Suhailat. ‘ "Kiyi hakuri’ don.Allah, ki qara daddaure mata, saBoda‘ yarinyar bata da wayau ko kadan, k0 can haka take da shegen fadan tsiya, ga shegen karfi kamar namiji, sai ‘ kace -ba mace ba. kibita a hankali, ' kinga 'mahaukaciya ce, kar ta'zo ta kayar min dake a” banza". suhailat ta watsa 'masa wani kallo mai kama da: harara, cikin sigar zulaya tace ”Oh! Wato ni raguwa kakr dauka ta kenan ko?," ‘ Abubakar yai dariya kafin ya ce' ”zaki hada karfin mutumin kauye Wanda ya saba da cin‘dawa da masara da na mutumin birni, wanda bai da abinci sai biredi da - indomie?” Suhailat ta ce, “Allah k0?“ Ya ce, 'Da gaske idan kuma baki yarda . ba na kirata tazo ku gwada naga wanda za'a kayar". Suhailal tai murmushi kawai ta mike ta janyo“wayarts dake ta faman ruri akantebir din dake , gabansu. Rukayya na shiga sashinta ta fada kan ‘ gado ta soma rera kuka mai tsuma zuciya, kalaman Abubakar sukai mata tsaye a makogoro' _ tamkar .mashi, ji. take tamkar zata hadiye zuciya saboda tsabar bacin rai da bakin ciki. ‘ Ada bata damuwa da duk wulaqancin da Abubakar ke , mata amman to amman yanzu mai yasa abin ke damunta? Tambayar .da taiwa kanta kenan' wadda bata da mai amsa mata ita. Tai saurin' zabura ta mike lokacin da maganganunsa ke dawo mata. wallahi akan matata zan iya jirkita miki halitta in barki a kwance kinji na rantse miki kuma don wannan qatuwar da kikai bazai hanini dinga jibgarki kamar allah ya aikoni ba Rukayya ta maimaita, "Katuwa kuma‘!" A sanyaye ta nufi gaban dogon madubin dake tsaye a gefen gado ta soma bin kanta da ,idanuwa. Ita kanta sai da gabanta ya fadi, ta sa hannu tana shafa wuyanta wanda ya ciko duk wasu rami' da gurbi ya cike ldanuwanta suka dira saman kirjinta wanda ya qara cika tamkar zai fasa rigar ya' filo. lol Gabanta ya fadi, to tun yaushe ta zama haka? Ta dan karkata yana kallon kugunta da cinyoyinta wanda suka qara budewa, sai dai har yau bakin nan na nan kamar baqin zunubi Rukayya ta koma tanara sharar hawayenta, tabbas samun cima mai ' kyau yana gyara jiki fiye da shan wasu kwayoyin magani. Ko ina Kaka take yanzu? Idan ba zata manta ba yau satin su shida rabon da su hadu tun ran data kawota gidan gashi jin dadin da take mata kwadayinsa amma ba a sameshiba, ‘ kullum tana cikin zubar da hawaye amma gashi har wata kiba take, kota mece ce Oho. Ta bawa kanta amsa. Ga dukkan alamu Rukayya ta shiga shekarar cikar ‘yan matancinta, saboda ga jikinta nan ya nuna, sannan ga tunaninta ya soma canjawa daga na quruciya zuwa na masu hankali. Tasa hannu ta share hawayenta sannan ta laluba ta kwanta tana maida ajiyar zuciya, a haka bacci barawo ya lallaBo ya sureta. A kwana as tashi ba wuya wurin Allah, yau watan RuKayya biyu a’gidan Abubakar, babu wani abinda ta samu na cigaba illa wata irin natsuwa da tazo mata, da raahin son magana, ga wani irin hakuri. In zaka sa yatsa a bakinta ba zata iya cizawa ba. gurin qazanta kuWa sai abinda yai gaba, ~ ' ita kanta tsamin jikinta ya takura mata ga atamfar dake jikinta har ta soma yayyagewa don dama can taji jiki shiyasa ko aiki take ta shiga kare-kare kenan, kada wani yaga tsiraicinta. - Yanzu haka aikin take ita da kuku suna girki, shi ne ta dauki tawul din da suke goge~ goge ta daura a kugunta a saman zanin jikinta, tana aikinta. ‘ Suhailat ta leko kicin din, "Da Allah ku saki wannan aikin, ina da baqi maza a hada masu abin motsa baki, (just 10 minute) na baku". . , ‘ bata saurari abinda zasu cc ba ta juya ta. ' fice Kuku ya dubi Rukayya cike da damuwa a yanayinsa,kafin ya ce "Gaskiya Hajiya tana da matsala, yanzu maimakon ta bari mu qarasa abinda, muka dora, a'a sai .dai mu sauke mu dora wani‘ Rukayya ta tabe baki ba tare data tanka ba,taci gaba da abinda‘ take. Shima ganin hakan yasa ya juya ya soma abinda ke gabanshi, don yasan in ya biyeta sai ya wuni yana maga’na bata bashi amsa guda ba, don haja yaja bakinshi ya tsuke Suka hadawa baqin kayan kwalama irin su (snaks) kusan kala hudu, sai dambun naman kaji, sannan farfesun da sukayi na naman zabi suka hada masu dashi, Rukayya ta dauka ta fito musu ‘ dash Kallo ,’daya taiwa bakin ta janye idanuwanta a qasa ta ajiye kayan abincin ta yunkura ta mike ta nufi (fridge) ta Ciro musu lemuka da robobin swan water. Muryar wata daga cikin qawayen ta daki dodon kunnen Rukayya. "Kai Suhailat, yanzu ki rasa wadda xaki dauka aiki sai wannan. qazamar bakauyar? Haba! Ni wallahi k0 cokalin data taba ba zan iya cin abinci dashi ba Dubrta fa don Allah ' sai tsami take". * Suhaiiat tace, "Haba Rahma, yar gayu kikeso in dauka wadda zata kwace min mijin cikin qan kanin Iokaci k0?" Wata daga cikinsu ta ce, "Ah! Ai daga, baya kenan , in banda sakarcin ki Suhailat ki rasa wadda za ki dauka aiki sai mai coca Cola sharp? Aike da gani wannan k0 bata samu gyara ba sai ta dauki hankalin 'yan maxa. Ke baki ga yanda take ba a dire, ga tsawo ga sharp? Ai wannan ita ce bature yaiwa laqabi da Coca-cola , don haka tun wuri ki sake shawara, don kada wata rana tazo ta tsokale maki ido har yai ruwa, don kin san dan hakin daka raina...”. Rukayya da ta ajiye musu lemuka saman tebir tai sauri ta juya ta bar wurin, gabanta na faman faduwa, saboda tsoron matakin da Suhailal din zata iya dauka akanta yanzu kuma. Yau sunyi daren girki, ba su suka kammala abincin dare ba sai bayan sallar magariba,. saboda Bata Iokacin da sukai wurin hadawa baKin Suhai'lat abin motsa baki. Suna kammala girkin kuku ya fice daga kicin din, Rukayya ta dauki farfesun naman zabin ta zauna ta ci da ruwan tca mai zafi tana gamawa ta mike ta share kicin din ta gage, ana kiran sallar isha'i ta filo daga kicin din a lokacin Abubakar ya fito shima daga sashinshi yana daurA agogon hannu, da alama alwalar sallar isha'i ya dauro. Sukai ido hudu da Rukayya tana Rokarin gaida shi, ya daga maya hannu. "Rike gaisuwar ki"._ .Ya kare mata kallo cikevda kyama yace' "Yanzu dama a haka kuke mana girkin da muke ci da wannan tsinanniyar qazantar? Dubeki Rukayya sai kace ba 'yar mutum ba‘? Shin wai k0 dai aljanu garc ki wadanda sukesa ki qazanta ne iye?" Shiru ya dan ratsa wurin kadan, yaja yar gajeren tsaki. ' .“Mtsw!". _ Ya dubi Suhailat dake can zaune saman ( daya daga cicin kujerun dake baje a Cikin falon, ya ce‘ . "(My love) don Allah ki dan tsintsinto mata wasu daga kicin kayan da kika gama dasu, wallahi ban .qaunar qazantar nan k0 ’kadan". ‘ Suhailat ta mike tana fadar, "Wah! Ni zan bawa 'yar aiki kayana ta saka" Wallahi ba dai niba, a koma qauye kenan aji dadin kullo mani wani 'mugun abin'? Ai ni bani 'daga cikin matan dake bawa yar aiki kayan da suka gama ashema Na kwashe kayana, a sami wurin jera nata kenan. Abubakar ya ce. 'a"a Yar uwar tawa?" Suhailat ta ce. "Koma wacece inda har tana nan . a matsayin 'yar aiki to fa haka nake son ganinta". Abubakar ya ce "Ba zan iya ba, ai tsafta tana daga cikon addinin Musulunci, kuma ke kanki za ki iya rantsuwar kayan Rukayya ba za ' suyi sallah ba. Dubi yanda take yawo da kaya a yayyage". Suhailat ta ta tabe baki, "Matsalarta ce wannan Dear, wa yace ta yayyaga in bata son yawo dasu haka?" Abubakar ya Juya ya dubi rukayya cike da bacin rai, yai gaba yana fadar. "Z0 muje Rukayya". . Ta bi bayasa a tsorace, kai tsaye gidan suka fita, yana gaba tana baya. . Gidan dake jikin nasu suka shiga, shima qatone sosai,mai gadi yana sallah don haka kai kai tsaye suka wuce ciki. haduwar gidan ya ninka na Abubakar sosai, kai da gani 'gidan wani babban hamshaki ni . Salda ya danna (bell) sannan aka bude suka shiga matar gidan ce tsaye a bakin kofar da murmushi a "fuskarta. "A'a dan duniya, kaineka dawo? Ka gama yi min tsiyar taka?" Matar gidan ta fada tana murmushi. Abubakar ya ce, "Yanzun ma ba zama ‘nazo ba, Kanwata na kawo miki don Allah ki bata' kaya kala guda ta canza wanda ke'jikinta kafin zuwa gobe in san yanda za'ai". ,Matar ta mai da kallonta akan Rukayya tana fadan . "Wayyo Allah, ina ka samo ta ,kuma Abbakar kai ko baka gajiya da rakice-rakici Abbakar ya ce "Na'ce miki qanwata ce, baki , yarda bane?" ’ Dariya tayi ta janyo Rukayya jikinta tana "fadar. matar tace”Ai qaryarka ba sallah take ba ”yan mata ya sunanki‘!” "Rukayya". Ta bata amsa a taqaice. Matar ta kada kai uhm tace "Nice name“. _ Abubakar ya ce, "Bari injr masallaci in dawo. Ta ce "Sai ka dawo". Ya juya ya fita sannan matar taja hannun Rukayya suka nufi cikin gidan tana murmushi Saman bene suka hau kai tsaye suka shiga wani qaton falo sannan ta jata suka shiga cikin dakin dake gefe qaton (bedroom) ne wanda ya gaji da haduwa Rukayya tabi wani hoto da kallo wanda aka girke a falon matar gidance da wani magidanci suna mngume da juna sunsa wasu yara a gabansu To wai dama haka rayuwar birni take Mace tai ta rungumar namiji ba kunya koko ya abin yake ne? _ Duk zuciyar Rukayya ce ke raya mata hakan, bata ankara ba, sai dai taji matar ta ambaci sunanta. Tai saurin waigowa ta ga ta bude mata wata qatuwar (wardrop) bango guda, babu abinda ke danqare a cikinta sai suturu, tsoro ya kama Rukayya, ta ce. "A'a, ki bani k0 wanne Hajiya”. Matar ta ce,‘ "A'a, kar muyi haka dake kizo kawai kizaba idan kuma kina ganin sun miki girma bari na kawo miki wasu dogayen riguna ki zaba wadda kike so jiya maigidana ya dawo daga Dubai yaxo min dasu guda hudu, ne naga duk sunmin yawa, daya ce kawai tai mini Ina zuwa, bari na dauko miki su". . RuKayya bata ce komai ba, matar ta fice daga dakin, bataci minti biyar ba sai gata‘ ta .dawo rungume da kaya a hannunta ta zubesu gaban Rukayya tace lol mu tara donjin ci gaba naku har kullum A,I,S KE cewa asha karatu lfysa zallah RIKON KAKA CHAPTER17 'Gashi, ki dudduba'. Rukayyya tasha jinin jikinta matuka, harta kasa bincika kayan, sai saidai ta zari guda. ~ Mata tace 'To ga (toilet) can ki shiga ki wanka kisa kayan ga kayan kwalliya a gaban (mirrow) sai ki shirya'. . Rukayya tace 'To'. Ta mike ta nufi (toilet) cike take da mamakin yanda matar ke janta a jiki haka, ba tare da nuna tsana ko kyama ba. Wanka tayi sosai a(toilct) ta, fito sannan Matar _bata nan don haka rigar kawai ta dauka ta saka, ta rataya dan sirin gyalen rigar saman kanta ta daure shi a wuya. Tana cikin tattara kayanta matar ta shigo da sallamana riKe da wasu takalma ruwan kalar rigar ta nunawa rukayya. “tace mahadin rigar, ne ai sun hau ko?‘ Rukayya bata iya magana ba amsa kawai ta bata tace “Nagode'. Ta saka lakalmin mai mutuqar tsini ita ita kanta tasan ta yaudari kanta idan tace zata iya tafiya da takalmin, don haka ta dan dubi matar a kunyace ta ce "Anya zan iya tafiya dasu? Ba zan iya ba, sunyi tsini". Matar tai murmushi, "Sister kenan, ai takalmi mai tsini yana daya daga abinda ke fitowa mace sharp dinta. Karki damu da ‘tsawon ki, ki daure za ki iya tafiya da su, kije ki danyi (makeup) kafin yazo k0?” Shiru tai don k0 za'a dora mata bakin bindiga bata san k0 meye haka ba. Ganin ta‘. danyi dam yasa matar ta fahimta, don haka ta dafa kafadar RuKayyar tana murmushi, tace. "Ina nufin ki danyi kwalliya ko yaya". . Rukayya ta girgiza kai, alamar a'a, matar ta ce. ' ”A'a, kar muyi haka dake ‘yar uwa, tunda kika ga Abubakar ya kawo ki nan to ki saki jikinki, mu da shi tamkar 'yan uwa muke, abokin aikin maigidana ne, mijina shi ne babban su a (office) din da suke aiki, don haka ki saki jikinki. Muje in taya ki kwalliyar ma da kaina". Ta kama hannunta suka nufi gaban madubi, ta zaunar da, ita saman kujera, ta mika mata mai ta shafa a jikinta, sannan ta dauko (foundation) ta shafa mata, ta dauki ta gari ta shafa mata, sannan ta shafa mata wata kalar kuma. Sannan ta zane mata girra da (brown air pencil) ta zana mata a qasan ido tai‘ mata line a , labba sannan ta shafa mata jambaki (24hours), ta‘koma ta dora mata (pink) a sama. (Eye shadow) shima (brown) ta shafa mata a saman ido, sannan ta zana mata (cyc leaner) sannan ta sharce mata girar ido da mascara ta shafa mata bakin kwalli, sannan ta gyara mata mayafin, ta nada mata shi irin yanda larabawa ke yi. Sannan ta feffesa mata turare ta k0 ina a jikinta,‘ ta riqe hannunta. tace to dubi kanki a madubi yanxuu Rukayya, har kin flto a macer ki sak”. Rukayya ta bi kanta da kallo, ita kanta tasan tayi kyau matuqa," amma yanda ri gar tabi jikinta shi yafi komi birgeta. Ashe haka take dama? Ashe ba wani kyau ne aka fita ba kawai an flta iya fito da kyan ne. ? .Matar tace, ”T0 amma me yasa ba ki gyarakanki? Baki ga yanda kitson kanki ya dankareba Ga faratan ki sunyi zaqo-zako, . na qafarkima tayi kina macen ki me yasa haka? ‘ , Haba Rukayya, ai ita, mace 'yar gyara ce sai da gyara. Na tabbatar Abubakar bai kai ki gidansa kai, tsaye ba sai ‘don kar matarsa ta . ganki a yamutse haka, kin san mata ’yan rainin wayo ne, yanzu data ganki haka wani sabon (page) din rainin wayo ne zai bude Don haka gobe "da kin gama abinda kike ki dawo zan tsin-tsintar miki kaya k0 kala goma ne aba tela ya gyara miki ki rinka dan sauyawa kinji?" Rukayya ta amsa da, ”To". . Matar tace "Yauwa, haka" nake so, kinga idan kika gyara kanki matar bata isa ta raina miki ba ballantana yayan naki Muje qasan don nasan wata qila ya dawo Sannu a hankali Rukayya ke taflya sai kace 'yar koyo, abin har ya bawa Hajiya malar gitan), ta rinqa gwada_ mata yanda ake taflyar har suka isa qasa. ' A zaune suka samu Abubakar da mutumin da Rukayya ta gani a hoto suna cin abinci, Abubakar ya kafe su da wani irin kallo tun daga nesa. Ba wai kwalliyar da Rukayyar tai ya dauki hankalinsa ba, saboda idan maganar kyau ne Suhailat ta ninka ta, gaban rigar-shi yafl komi daukar hankalinsa, 'saboda duk tsawon rigar babu inda akaiwa ado sai a' Kirji, aka kuma qara ciko gaban rigar da soso (breas cup) mai da tsohuwa yarinya kenan, ko na ce a cuci maza. ’ To ila wannah dama yarinyar ce kuma . mai kayan ya abin zai' ba da kenan? Abuhakar ya sauko da kallonshi har saman kugunta Wanda yai wata Irin budewa tare da cinyoyinta, a take kuma ya dauke kansa daga kallonsu saboda yanda yaji kirjinsa ya buga da karfi Yai gaggawar kawar da abinda ya zunguri zuciyarshi, don haka bai san qarasowar su ba sai dai yaji maganar‘ Hajiya Maimuna na ' fandar. "Kai Yallabai, abin har ba’a ganin masu shigowa, anya ba zamu ware maka kwano a gidan na ba?" ' Abubakar yai dariya kafin ya ce, "Magori wasa kanka da kanka, idan maciyan abincin kike nema ai kisha kurumin ki, don na fada miki, . Oga Mahmud nan zai santalo maki tsala~tsalan 'yan mata har guda biyu, kinga sai kiji dadin .girkin".Dariya tayi sosai kafin ta ce "Ai k0 da kun gwammace ku tari (transformer) da ruwa a jikinku da kuce za kuyi wannan gangancin, don duk dan da ya hana uwarsa barci wallahi shima ba zai runtsa ba, kaji in fada maka".' -_Abubakar ya ce"Yo araduma tayi ta gama kuma walqiya kawai akai aka dauke". 'Ta ja numfashi, "Hum! 'to ai sai ku tanadi manyan na' urori don shirya sabon (film) din Dakin Amarya (one to four). Dukkan su suka kwashe da dariya banda Rukayya da Hajiyar, Abubakar ya mike yana dariyarsa. "Ke tashi muje kinji, idan muka biyewa wannan sai mu kwana anan". Ya maida kallonsa wurin Hajiya Maimuna. "To ranki shi dade, godiya marar adadi, sai na ce Allah Ya sada mu da alkhairi,'d0n gobe zamu wuce Atlantic insha Allahu ni da madam, saboda Wani (course) da zanyi na shekara daya da rabi, sai ai mana addu' a". _ Ta ce, "Kai don Allah Abbakar da gaske?" Ya ce "Gaskcn gaske" . Ta ce"To ita wannan baiwar Allan fa ya . zakai da ita? Ba zaka maida ita gida ba har zuwa lokacin da zaku dawo?" Abubakar ya ce "Nan zata zauna tunda akwai' maigadi,kuma kema zaki rinka. shiga tana shigowa itama, saboda zaman kadaici naiwa Oga Mahmud magana“; Haj. Maimuna ta ce, "To shi kenan, Allah Ya kiyaye, Ya tsare Yasa a aje a sa' a a dawo a sa‘ Abubakar ya ce, "Amin, kuma don Allah duk abinda ke nan Zan rinqa kiran waya sai ki fada mana k0 da bukatata kudi k0 ta wani abu sai a turo Haj. Maimuna ta ce "Ba komi, Allah Ya kaiku lafiya". . ‘ Ya amsa da, "Amin". Har bakin kofa ta rako su tana zabga musu addu'a, sannan ta koma su kuma suka fice. . . A tare suke tafiyar, sai dai ba wanda ke tankawa wani a tsakaninsu har suka shi'go cikin gidan. Abubakar yabi ta baya ita kuma ta shiga ta falon da sallamarta ' Kallon-kallo suka shiga yi tsakanin Rukayya da Suhailat, Suhailat ta zabura ta mike a sukwane tayo kan Rukayya tana fadar. "Kaza-kazan uba! Uban wa za aiwa ‘ wannan shigar a gida? Bala‘ il". Kafin Rukayya ta ankara har ta shiga kai mata duka ta k0 ina, tsoro da fargabar abinda zai iya faruwa shi ya hana Rukayya kwatar kanta Dukanta take kamar mahaukaciya, ta rinqa keta rigar, saida taga tabbalar ta yagalgala rigar . ta yanda bata Kara sanyuwa sannan ta hankada ta waje, tana. fadar.’ "Yau sai' kin bar gidannan 'yar iskar banza inko ba hakaba wallahi sai na 'tsugunar dake". ta hankadota tamaida kofar ta rufe, Rukayya tai duke a gurin-tana .faman dibar kuka kamar ranta zai fita gaba'daya Wata irin iska mai qarfi ta taso mai hade da guguwa irin mai Balle kwanikan Jama' ar nan. _ Hankalin Rukayy’a yai masifar tashi, tsoro da fargaba suka Kara shigarta, ta rasa mafita, To ina zata nufa? Kafin 'ta gama tunanin ruwan sama mai. Rarfi ya sauko tare da faukewar wutar lantarki a tare.-Tsoron ne ya dabaibaye ‘zuciyarta don saboda ko danyatsanta bata iya gani saboda duhu. Ta dunkule a gurin. ruwa‘ na sauka a jikinta da karfi, kuka take sosai irin wanda bata taba yi ba tudna Allah Ya halicceta. ' Abubakar dake nashi Bangarcn kwance saman duguwar kujerar dake gefen gado yana latselatse a laptop ya ga an dauke wuta, cikin takaici yaja tsaki a zuciyarsa yana takaicin halin wutar Nigeria. Ya yunkura ya mike ya jawo rigar ruwa. ya saka, ya dauki lema da (tourch light) sannan ya fito daga falon don kunna (generator). Ya bude falon yana faman haske-haske, tun kafin ya fita kamar kar ya fitan saboda yanda yaga ruwan na sauka da qartinsa, sai dai ya zama wajibi ya fitan saboda sanin halin 'yar mulkin tasa, yasan ba zata iya kwana ba wuta ba. ‘ Ya runtse ido yai waje ya nufi inda injin yake, ya sa makulli ya tayar sannan ya wuto . gabansa yai wata mummunar faduwa, hatta (toureh light) din hannunsa ta nemi suBucewa saboda razana. Ya Kara ware ido, tabbas mutum ne a dunkule a wajen. Cikin dakiya irin ta mazan jiya ya daga 'murya. ~ "Waye nan?" Rukayva ta dago a galabaice saboda dukan da ruwan yai mata ba na wasa bane. "Subhanallahi! Rukayya meye haka?" Ya nufeta da sassarfa, ya kamo ta gaba daya ya dagata tsaye. "Subhanallahi! Inna lillahi! Wa yai miki ' haka?" Shiru ba amsa sai dai kyarmar haqoran da take. ' . . Abubakar ya riqota sosai a jikinsa ya nufl falon da ita, kai tsayr falonta ya nufa ya direta kan kafet, ya mike da sauri ya fita bai jimaba ya dawo da tawul da jallabiyya a hannunsa, ya kamata ya tsane mata jikinta da tawul din, sannan ya mika mata jallabiyyar. "Amshi ki sanya, za ki iya?" Rukayya ta daga mashi kai, ya-mika mata farar jallabiyyar sannan ya juya ya fita. Ta lallaBa ta mike ta cire rigar jikinta da ta yayyage sannan ta saka jallabiyyar, sabuwa ce qal irin ta mazan nan mai hade da hula, ta lallaba ta koma kan kujera ta kwanta. . Bata jima da kwanciya ba Abubakar ya dawo riKe da (Cup) a hannunsa ya miKa mata tare da Ballin magani, ta karba ta shanye sannan ta miqa mashi kofin Abubakar ya amsa yana kallonta, haka kawai yake jin wani abu na masa yawo a zuciyarsa game da yariyar, to meye? Shi dai yasan ba so bane, sai dai wani abu mai kama da sha'awa. "Na gode. Rukayya ta fada da sanyin muryar da bai san tana da ita ba, abubakar ya dawo dashi ‘cikin hankalinsa, don haka yai saurin (contoling)din zuciyarsa. "Okay, ba matSala". Ya fice da saurinsa sai kace wanda aka kora, ya fice daga falon yaja mata Kofar. Rukayya ta raka shi da idanuwanta wanda suka ciko da hawaye, ita kanta ba zata iya ccwa ga k0 kukan meye take ba ‘ Abubakar ya koma sashinsaya cire jallabiyyar jikinsa, daga shi sai dan qaramin (short nickcr) 'sai .dai ' ya 'gaza’ kwanciya, ‘ qirjinshi yai mashi nauyi matuka. Ya jingina LOL akwai rikici fa naku har kullum A,I,S ke cewa asha karatu lafiya CHAPTER18 bayansa jikin (wardrop) din dake like a‘ bango, idanuwansa a rufe. Surarta ce kawai ke faman kai komo a idanuwansa, shi kanshi bai san tsawon loakcin‘ da ya dauka ba, sai dai yaji muryar Suhailat na fadar. "Da kyau, dama nasan wannan ranar , tananan zuwa Abbakar, nasan k0 ba dadade k0 ba jima sai kazo kana son yarinyar nan" Abubakar ya bude idanuwansa ya kafe su akanta yana maimaita. "So... So fa kika ce Suhailat?" Ta daga murya, "So na ce Abbakar! Ka ‘ soma son Rukayya, karya na fada?" * Shiru ya danyi, shin k0 abinda yake ji game da yarinyar nan shi ne son? Kai gaskiya a'a ba‘ so bane; To meye? Ya tambayi kansa kai ' tsaye tambayar dabata da amsa. D0n haka ya girgiza kansa yana fadar. "Ki yarda dani Suhailat, abinda yakr cikin zuciyata ba so bane. ' Cikin daga murya ta'ce, "Rufe min baki munafiki, idan ba so bane mene ‘ne? Sha' awa ? ce ? tunda' .ka kalleta a tsirara Allah dau yai wadan irin wannan zuciyar taka Abubakar, wadda ba zata iya kare kanta daga fadawa sharrin shaidan ba. Kuma idan ma ka soma sonta Abubakar . ka sani wallahi'tallahi ba zan taBa yarda wata mace a matsayin kishiya ba ballantana wannan sokuwar yarinyar, ballagaza, jaka, akuya, 'yar matsiyata. Wallahi ba zan yi kishi da ita ba, sai dai kwarya tabi kwarya, 'don haka ina gargadinka da kada ka ballo wutar da zai kasheka Abubakar ya ce, "Ki dawo hayyacinki Suhailat, kada ki yanke hukuncin da zuciyar ki ba zata iya dauka ba, alhalin kin san zuciyata bata tanadi dakarun da zasu kareta daga kamuwa da son wata ba .. idan kuma kin aikata abinda kika ' so don ki salwantar da rayuwarta saboda kina tunanin bata da gata to ki sani ni nine gatanta daga yau kuma daga yanxu inason ki sani abinda nakeji a zuciyata gameda ita baso bane bane kuma ba Sha'awa bace, sai dai wani abu mai kama da sha,awar". Suhailat ta fasa wata uwar Kara . "Wayyo na shiga uku! Inna lillahi Wa'inna ilaihi raji un Ta zube Kasa ta fashe da wani irin kuka mai Kairfi. Abubakar ya duKa gabanta, "Kiyi a hankali, kinga dare ne, idan da kuma za ki dauki shawara da kin adana haWayen tun yanzu, don wata qila akwai ranar zubarsu". Ya yunkura ya mike. Suhailat tai saurin riqo hannunsa, "Kar kai min haka Abbakar, don Allah don Annabi kada ka zamo sanadiyyar rugujewar farin,cikin rayuwata, ,don Allah Abbakar don Allah, wallahi ba zan‘iya kallon ka ‘da wata macc a duniya ba idan kace kai. min kishiya Abbakar mutUWa zanyi, wallahi mutuwa zanyi. Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un! Yau‘ 'na shiga uku". ‘ ta hada kanta da hannunsa ta cigaba da rera kukanta mai ban tausayi, Abubakar ya ja wata nannauyar ajiyar zuciya kafin ya ce. "Me yasa kike dauka cewa isarki da tinkahon ki da zamantowar ki wata zai iya samar miki abinda kike so da arziqi k0 da tsiya? Me yasa kika dauka kudi zai iya samar miki duk abinda kike so a duniya? Me yasa kike zaton don ina qarkashin mahaifinki zan iya kwantawa ki takani yanda ranki yakeso? Kinyi kuskure Suhailat, zuciyar ‘ Abubakar tamkar dutse take, dutscn ma na ‘ niqa wanda k0 nakiya ba zata iya masa ba. ‘ ‘Suhailat ina sonki son da ba zan iya misalta miki irinshi ba, a duniya babu abinda 'zaki‘nema a wurina ki rasa, sai dai in in raina ne‘shima don ban iya cire shi daga jikina in bayar.ne Amma ke sai kike ganin kamar wata isarki ko da arziki yasa nake miki abninda nake yi.~ Kinyi kuskure Suhailat, dOn. har yau ba ai dukiyar da zata sa in yima mace bauta ba, kuma” "Kayi haquri don Allah Dear, Wallahi ba zan Kara ba. Ni dai don Allah kai min alkawarin ba zakai min kishiya ba, wallahi zuciyata ba zata iya daukar wannan tashin hahkalin ba".Suhailat ta katse shi. . , , Abubakar ya danyi. jim yana jinjina girman lamarin,” Suhailat ta‘mike ta kwanta a jikinsa', Cikin muryar kuka ta Ce. ' "Ba don halina ba, don Allah Abbakar, ni kuma nai maka alKawarin zan zame maka . daya tamkar da dudu. Nai maka alkawarin babu abinda zaka nrma ka rasa na daga zamantakewar . aure da kyautatawa da soyayyah Ta lalubo hannunsa ta rike tana matsawa. "Kai nake saurare my Dcar". Abubakar ya ja Wata ajiyar zuCiya mai qarfi kain yace."Nai miki alkawari Suhailat" ta qara makalkale shi tana sumbatarshi ta k0 ina. "Na gode my Dear, Allah Ya saka da alkhairi". Murmushi kawui yayi saboda nauyin jinjina girman alkawari da zuciyarshi tayi. Misalin qarfe tara na safe Rukayya da kuku suka kammala abin karyawa, sannan ita ’ ta dawo falon tana gyarawa, bayan ta gama gyaran 'kicin din, Abubakar' da Suhailat suka fito‘daga falo‘ suna 'janye da akwatina, Rukayya ta sadda kanta tare da gaishe su cikin girmamawa. Abubakar ne . dai ya amsa banda Suhailat da ta juye idonsa ta watsa mata harara « Abubakar yaCe, ”Yauwa Rukayya, dama sallama zamuyi za muyi tafiya sai idan mun dawo. na sallami kuku saboda gidan yanzu ke kadai ce akwai kayan abinci sai ki rinqa dafa duk abinda kike so Sai har Allah Yai mana dawowa". Ya zaro kudi masu yawa cikin aljihu ya ajiye mata "T0 sai Allah Yai mana dawowa". Muryar Rukayya na rawa tace "Allah Ya kiyaye Ya amsa da, "amin". Sannan suka fice . RuKayya ta raka Su da idanuwanta ‘wadanda suka ciko da hawaye, haka kawai takejin tana kewar su,‘ to me kenan? Ta ajiye tsintsiyar hannunta ta zauna saman hannun kujera tana kallon Rofar da suka fita 'sharar da hata idar ba kenan ta lallaba ta miqeta nufi sashinta ta kwanta. ‘ Da yamma liqis Rukayya ta fIto falon ta ida shararta ta dazu, sannan Ia nufi kicin ta dora Indomic saboda yunwar da ta soma ji sama-sama ta rinka jiyo sallama. Ta dan tadan sauarara kadan, sallama ce kuma muryar mace. Rukayya ta ajiye wukar da take yanka albasa ta fito tana amsa sallamar. . "Lah Aunty. Maimuna, sunnu da zuwa". . ’ Ta nufeta da murmushi a fuskarta, "Don Allah zauna ga kujera, bisimillah". ‘ Haj. Maimuna ta zauna itama da fara'a ‘ a fuskarta ta ce. ‘ "Rukayya kenan, ya zaman kadaici‘. ’" Murmushi kawai tayi, Haj. Maimuna ta ce. "A'a ban gane ba, 'sai. dariya ba magana?’Rukayya ta bar murmusawa kafin tace. ‘ "Alhamdulillahi". _ Aunty Maimuna tace, "Haka nake so ki saki jikinki duk maganar da zanyi ki maido mani amsa, "To, bari na kawo miki ruwa ’ ‘Tace "A'a sha zaman ki. na hutasshe ki 'Yar raihin wayo, kika'ce min kanwar Abubakar: ceke, ashe Shara min ita ku kai jiya. Ogana (mijina) yake-fada min cewa ke matarsa ce.ke Nayi miki murna Rukayya sosai, kin dace da miji kamar yanda shima nake masa murnar samun qaruwar iyali, Sai dai ~ kiyi hakuri mijinane yace nazo na danyi miki wasu 'yan nasihohi wadanda zasu amfane mu gaba daya. Ina fata ba zaki damu ba shiga rayuwar ki da zanyi" _ , Kai tsaye Rukayya ta ce, "A'a ba komi Aunty". Auty Mai‘muna ta ce "Okay, Rukayya kinyi makaranta kuwa‘? ' Ta danyi Jim kafin ta ce. "eh nayi (primary) a kauye Haj. Maimuna ta ce "Daga nan baki Kara ba?" “ ' Tace Eh, Yaya Abbakar ya so kaini makarantar gaba kakata ta hana Tace-"Wayy0, Allah :sarki.. aidata sani da ta‘ barki kinci gaba don karatu yana da matukar muhimmanci ga rayuwar 'ya'ya mata ’ ' Yanzu Rukayya idan nace zan saki a makarantar mata kina so?" Tayi shiru tana wani dan nazari can anty Maimuna ta datse mata tunanin ta hanyar ‘fadar. . ' "Rukayya, shi ilmi; da kike ganinsa yana da matuqar muhimmanci, yin ilimin nan zai .taimakeki ya taimaki 'ya'yan da zaki haifa.‘ Ta hanyar ilimin zaki koyi hanyoyin da ya kamata ki' tarbiyyantar dasu, ta hanyar ilimin ne Zaki koyi yanda ya kamata ki kula da kanki da kuma maigidanki Makaranta ce wadda kungiyar kare haqqin‘ mata ta _budé don horar da irinku da ' karatun shekara guda, sai a baki kwalinki idan har kin maida hankali sai mu tura; babbar makarantar sakandire ta yan mata ya kika gani? Rukayya ta ce, "T0 dUk yanda yayan ya ce" ' Haj Maimuna ta ce, "Ture batun yaya mai sauki ne idan kekin amince, yanzu zan cikc miki (form), ni na riga na gama magana da shi, zai biya duk abinda aka kashe" Tace"To shi kenan, ba matsala" . ’ » Aunty Maimuna tai dariyar jin dadi, sannan ta bude jakarta ta Ciro (form) guda da biro ta cike mata, ta‘dauketa hoto da wayarta sannan tamike tana fadar. "To ni zan tafi, insha Allahu zuwa gobe zan _ . ‘ -' dawo". Rukayya ta ce, "To Allah Ya kaimu". ' Har wajen harabar gidan ta rakata sannan ta dawo, ta nufi kicin din ta Cigaba da girkinta, a zuciyarta dadi ne fal zata koma makaranta, k0 banza ta rage zaman kadaicin da take a gidan. ' Washegari bayan sallar magarina Rukayya na zaune a falo tana kallo haji Malmuna ta shigo da sallama dadi ya kama Rukayya ta zabura cikin doki. "Sannu da zuwa Aunty, wallahi yanzu nake tunanin ki cikin raina". Aunty Maimuna tai dariya, “Kuma ba zaki lya shiga ba?" Tai dariya saboda yanda ta watsa mats harara, ta ce "Ba haka bane Aunty“. ‘ "To yaya ne?" Ta ce "Dama ina da niyyar shiga". Aunty Maimuna ta zauna tana fadar, "To ai gani ni na‘shigo". ‘ Rukayya ta zauna ‘tana gaisheta, “Ina wuni Aunty" ‘ "Lafiya lau Rukayya kin wuni lafiya‘. ’" Ta ce "Lafiya qalau". Aunty Maimuna tace“A'a ko dai' k0 dai k0 dai?" Rukayya ta sa dariya tana fadar ko dai me Aunty ?" Ta ce KO dai tunanin mijin na nan na dawainiya dake?" Rukayya ta ce "Kai haba, Allah Ya sauwake " "Da me?" . Aunty Maimuna ta fada cikin nuna alamun firgici Rukayya ta ce, "Yo Aunty sai kawai na kama tunanin namiji don Allah kema ba zaki min fada ba?" ' Aunty Maimuna ta ce "Ba zan miki ba Rukayya, .ai abu ne mai kyau ki nunawa mijinki kin damu dashi, 'ki nuna masa ke baki ’ ma da lafiya tunda ya tafi ya barki kewarsa ta hana ki sukuni". ‘ . ’ Rukayva ta fasa qara, "La'ilaha illallahu! Kai don Allah Aunty?" ‘ Haj. Maimuna ta Bata fuska kafin ta ce. "Ke dubcni nan Rukayya, kinga alamun wasa a idanuwana?" Ta girgiza kai alamar a'a.~Sannan Haj. Maimuna ta ci gaba da fadar. lol naku har kullum A,I,S ke cewa asha karatu lafiya[9:59AM, 8/3/2017] ‪+234 803 484 0276‬: [7/23, 11:32 AM] 🅰 " 🅰 " D🅱⭕Y: RIKON KAKA CHAPTER18 bayansa jikin (wardrop) din dake like a‘ bango, idanuwansa a rufe. Surarta ce kawai ke faman kai komo a idanuwansa, shi kanshi bai san tsawon loakcin‘ da ya dauka ba, sai dai yaji muryar Suhailat na fadar. "Da kyau, dama nasan wannan ranar , tananan zuwa Abbakar, nasan k0 ba dadade k0 ba jima sai kazo kana son yarinyar nan" Abubakar ya bude idanuwansa ya kafe su akanta yana maimaita. "So... So fa kika ce Suhailat?" Ta daga murya, "So na ce Abbakar! Ka ‘ soma son Rukayya, karya na fada?" * Shiru ya danyi, shin k0 abinda yake ji game da yarinyar nan shi ne son? Kai gaskiya a'a ba‘ so bane; To meye? Ya tambayi kansa kai ' tsaye tambayar dabata da amsa. D0n haka ya girgiza kansa yana fadar. "Ki yarda dani Suhailat, abinda yakr cikin zuciyata ba so bane. ' Cikin daga murya ta'ce, "Rufe min baki munafiki, idan ba so bane mene ‘ne? Sha' awa ? ce ? tunda' .ka kalleta a tsirara Allah dau yai wadan irin wannan zuciyar taka Abubakar, wadda ba zata iya kare kanta daga fadawa sharrin shaidan ba. Kuma idan ma ka soma sonta Abubakar . ka sani wallahi'tallahi ba zan taBa yarda wata mace a matsayin kishiya ba ballantana wannan sokuwar yarinyar, ballagaza, jaka, akuya, 'yar matsiyata. Wallahi ba zan yi kishi da ita ba, sai dai kwarya tabi kwarya, 'don haka ina gargadinka da kada ka ballo wutar da zai kasheka Abubakar ya ce, "Ki dawo hayyacinki Suhailat, kada ki yanke hukuncin da zuciyar ki ba zata iya dauka ba, alhalin kin san zuciyata bata tanadi dakarun da zasu kareta daga kamuwa da son wata ba .. idan kuma kin aikata abinda kika ' so don ki salwantar da rayuwarta saboda kina tunanin bata da gata to ki sani ni nine gatanta daga yau kuma daga yanxu inason ki sani abinda nakeji a zuciyata gameda ita baso bane bane kuma ba Sha'awa bace, sai dai wani abu mai kama da sha,awar". Suhailat ta fasa wata uwar Kara . "Wayyo na shiga uku! Inna lillahi Wa'inna ilaihi raji un Ta zube Kasa ta fashe da wani irin kuka mai Kairfi. Abubakar ya duKa gabanta, "Kiyi a hankali, kinga dare ne, idan da kuma za ki dauki shawara da kin adana haWayen tun yanzu, don wata qila akwai ranar zubarsu". Ya yunkura ya mike. Suhailat tai saurin riqo hannunsa, "Kar kai min haka Abbakar, don Allah don Annabi kada ka zamo sanadiyyar rugujewar farin,cikin rayuwata, ,don Allah Abbakar don Allah, wallahi ba zan‘iya kallon ka ‘da wata macc a duniya ba idan kace kai. min kishiya Abbakar mutUWa zanyi, wallahi mutuwa zanyi. Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un! Yau‘ 'na shiga uku". ‘ ta hada kanta da hannunsa ta cigaba da rera kukanta mai ban tausayi, Abubakar ya ja wata nannauyar ajiyar zuciya kafin ya ce. "Me yasa kike dauka cewa isarki da tinkahon ki da zamantowar ki wata zai iya samar miki abinda kike so da arziqi k0 da tsiya? Me yasa kika dauka kudi zai iya samar miki duk abinda kike so a duniya? Me yasa kike zaton don ina qarkashin mahaifinki zan iya kwantawa ki takani yanda ranki yakeso? Kinyi kuskure Suhailat, zuciyar ‘ Abubakar tamkar dutse take, dutscn ma na ‘ niqa wanda k0 nakiya ba zata iya masa ba. ‘ ‘Suhailat ina sonki son da ba zan iya misalta miki irinshi ba, a duniya babu abinda 'zaki‘nema a wurina ki rasa, sai dai in in raina ne‘shima don ban iya cire shi daga jikina in bayar.ne Amma ke sai kike ganin kamar wata isarki ko da arziki yasa nake miki abninda nake yi.~ Kinyi kuskure Suhailat, dOn. har yau ba ai dukiyar da zata sa in yima mace bauta ba, kuma” "Kayi haquri don Allah Dear, Wallahi ba zan Kara ba. Ni dai don Allah kai min alkawarin ba zakai min kishiya ba, wallahi zuciyata ba zata iya daukar wannan tashin hahkalin ba".Suhailat ta katse shi. . , , Abubakar ya danyi. jim yana jinjina girman lamarin,” Suhailat ta‘mike ta kwanta a jikinsa', Cikin muryar kuka ta Ce. ' "Ba don halina ba, don Allah Abbakar, ni kuma nai maka alKawarin zan zame maka . daya tamkar da dudu. Nai maka alkawarin babu abinda zaka nrma ka rasa na daga zamantakewar . aure da kyautatawa da soyayyah Ta lalubo hannunsa ta rike tana matsawa. "Kai nake saurare my Dcar". Abubakar ya ja Wata ajiyar zuCiya mai qarfi kain yace."Nai miki alkawari Suhailat" ta qara makalkale shi tana sumbatarshi ta k0 ina. "Na gode my Dear, Allah Ya saka da alkhairi". Murmushi kawui yayi saboda nauyin jinjina girman alkawari da zuciyarshi tayi. Misalin qarfe tara na safe Rukayya da kuku suka kammala abin karyawa, sannan ita ’ ta dawo falon tana gyarawa, bayan ta gama gyaran 'kicin din, Abubakar' da Suhailat suka fito‘daga falo‘ suna 'janye da akwatina, Rukayya ta sadda kanta tare da gaishe su cikin girmamawa. Abubakar ne . dai ya amsa banda Suhailat da ta juye idonsa ta watsa mata harara « Abubakar yaCe, ”Yauwa Rukayya, dama sallama zamuyi za muyi tafiya sai idan mun dawo. na sallami kuku saboda gidan yanzu ke kadai ce akwai kayan abinci sai ki rinqa dafa duk abinda kike so Sai har Allah Yai mana dawowa". Ya zaro kudi masu yawa cikin aljihu ya ajiye mata "T0 sai Allah Yai mana dawowa". Muryar Rukayya na rawa tace "Allah Ya kiyaye Ya amsa da, "amin". Sannan suka fice . RuKayya ta raka Su da idanuwanta ‘wadanda suka ciko da hawaye, haka kawai takejin tana kewar su,‘ to me kenan? Ta ajiye tsintsiyar hannunta ta zauna saman hannun kujera tana kallon Rofar da suka fita 'sharar da hata idar ba kenan ta lallaba ta miqeta nufi sashinta ta kwanta. ‘ Da yamma liqis Rukayya ta fIto falon ta ida shararta ta dazu, sannan Ia nufi kicin ta dora Indomic saboda yunwar da ta soma ji sama-sama ta rinka jiyo sallama. Ta dan tadan sauarara kadan, sallama ce kuma muryar mace. Rukayya ta ajiye wukar da take yanka albasa ta fito tana amsa sallamar. . "Lah Aunty. Maimuna, sunnu da zuwa". . ’ Ta nufeta da murmushi a fuskarta, "Don Allah zauna ga kujera, bisimillah". ‘ Haj. Maimuna ta zauna itama da fara'a ‘ a fuskarta ta ce. ‘ "Rukayya kenan, ya zaman kadaici‘. ’" Murmushi kawai tayi, Haj. Maimuna ta ce. "A'a ban gane ba, 'sai. dariya ba magana?’Rukayya ta bar murmusawa kafin tace. ‘ "Alhamdulillahi". _ Aunty Maimuna tace, "Haka nake so ki saki jikinki duk maganar da zanyi ki maido mani amsa, "To, bari na kawo miki ruwa ’ ‘Tace "A'a sha zaman ki. na hutasshe ki 'Yar raihin wayo, kika'ce min kanwar Abubakar: ceke, ashe Shara min ita ku kai jiya. Ogana (mijina) yake-fada min cewa ke matarsa ce.ke Nayi miki murna Rukayya sosai, kin dace da miji kamar yanda shima nake masa murnar samun qaruwar iyali, Sai dai ~ kiyi hakuri mijinane yace nazo na danyi miki wasu 'yan nasihohi wadanda zasu amfane mu gaba daya. Ina fata ba zaki damu ba shiga rayuwar ki da zanyi" _ , Kai tsaye Rukayya ta ce, "A'a ba komi Aunty". Auty Mai‘muna ta ce "Okay, Rukayya kinyi makaranta kuwa‘? ' Ta danyi Jim kafin ta ce. "eh nayi (primary) a kauye Haj. Maimuna ta ce "Daga nan baki Kara ba?" “ ' Tace Eh, Yaya Abbakar ya so kaini makarantar gaba kakata ta hana Tace-"Wayy0, Allah :sarki.. aidata sani da ta‘ barki kinci gaba don karatu yana da matukar muhimmanci ga rayuwar 'ya'ya mata ’ ' Yanzu Rukayya idan nace zan saki a makarantar mata kina so?" Tayi shiru tana wani dan nazari can anty Maimuna ta datse mata tunanin ta hanyar ‘fadar. . ' "Rukayya, shi ilmi; da kike ganinsa yana da matuqar muhimmanci, yin ilimin nan zai .taimakeki ya taimaki 'ya'yan da zaki haifa.‘ Ta hanyar ilimin zaki koyi hanyoyin da ya kamata ki' tarbiyyantar dasu, ta hanyar ilimin ne Zaki koyi yanda ya kamata ki kula da kanki da kuma maigidanki Makaranta ce wadda kungiyar kare haqqin‘ mata ta _budé don horar da irinku da ' karatun shekara guda, sai a baki kwalinki idan har kin maida hankali sai mu tura; babbar makarantar sakandire ta yan mata ya kika gani? Rukayya ta ce, "T0 dUk yanda yayan ya ce" ' Haj Maimuna ta ce, "Ture batun yaya mai sauki ne idan kekin amince, yanzu zan cikc miki (form), ni na riga na gama magana da shi, zai biya duk abinda aka kashe" Tace"To shi kenan, ba matsala" . ’ » Aunty Maimuna tai dariyar jin dadi, sannan ta bude jakarta ta Ciro (form) guda da biro ta cike mata, ta‘dauketa hoto da wayarta sannan tamike tana fadar. "To ni zan tafi, insha Allahu zuwa gobe zan _ . ‘ -' dawo". Rukayya ta ce, "To Allah Ya kaimu". ' Har wajen harabar gidan ta rakata sannan ta dawo, ta nufi kicin din ta Cigaba da girkinta, a zuciyarta dadi ne fal zata koma makaranta, k0 banza ta rage zaman kadaicin da take a gidan. ' Washegari bayan sallar magarina Rukayya na zaune a falo tana kallo haji Malmuna ta shigo da sallama dadi ya kama Rukayya ta zabura cikin doki. "Sannu da zuwa Aunty, wallahi yanzu nake tunanin ki cikin raina". Aunty Maimuna tai dariya, “Kuma ba zaki lya shiga ba?" Tai dariya saboda yanda ta watsa mats harara, ta ce "Ba haka bane Aunty“. ‘ "To yaya ne?" Ta ce "Dama ina da niyyar shiga". Aunty Maimuna ta zauna tana fadar, "To ai gani ni na‘shigo". ‘ Rukayya ta zauna ‘tana gaisheta, “Ina wuni Aunty" ‘ "Lafiya lau Rukayya kin wuni lafiya‘. ’" Ta ce "Lafiya qalau". Aunty Maimuna tace“A'a ko dai' k0 dai k0 dai?" Rukayya ta sa dariya tana fadar ko dai me Aunty ?" Ta ce KO dai tunanin mijin na nan na dawainiya dake?" Rukayya ta ce "Kai haba, Allah Ya sauwake " "Da me?" . Aunty Maimuna ta fada cikin nuna alamun firgici Rukayya ta ce, "Yo Aunty sai kawai na kama tunanin namiji don Allah kema ba zaki min fada ba?" ' Aunty Maimuna ta ce "Ba zan miki ba Rukayya, .ai abu ne mai kyau ki nunawa mijinki kin damu dashi, 'ki nuna masa ke baki ’ ma da lafiya tunda ya tafi ya barki kewarsa ta hana ki sukuni". ‘ . ’ Rukayva ta fasa qara, "La'ilaha illallahu! Kai don Allah Aunty?" ‘ Haj. Maimuna ta Bata fuska kafin ta ce. "Ke dubcni nan Rukayya, kinga alamun wasa a idanuwana?" Ta girgiza kai alamar a'a.~Sannan Haj. Maimuna ta ci gaba da fadar. [7/23, 11:32 AM] 🅰 " 🅰 " D🅱⭕Y: 📚📚DAGA GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100📚📚 [9:59AM, 8/3/2017] ‪+234 803 484 0276‬: [7/23, 11:33 AM] 🅰 " 🅰 " D🅱⭕Y: RIKON KAKA CHAPTER19 To ba wasa nake miki ba, ya kamata ki fidda kanki daga cikin duhun jahilci, ki sani tuni Annabi ya faku. ' Kin sani kin shigo cikin sahun manyan mata, wadanda suka dauki aure bautar Ubangiji, don haka yaki ne mai girma ya tunkaro ki ba wai dan Karami ba. D0n haka sai ki tanadi manyan makamai don tserar da rayuwar ki". ‘ ‘ Aunty Maimuna ta janyo jikanta ta zuge ' ta ciro mata wasu litattafai da abin rubutu tare da qaton hijab mai ruwan toka har Kasa da _ nikaf ta miqa mata ‘ ’ "Amshi, ga wannan na gama miki' k0mai gobe idan Allah Ya kaimu qarfe goma na Safe zaki shirya direba zai zo ya danke ki ya kaiki makaranta.idan da abinda ya shige miki. '_ duhu kizo ki tambayeni in kOya miki. . ‘ Kowacce ra‘na da abinda za'a koya muku ranar Litinin za'a koya muku Turanci, " ran'ar Talata Hausa da Lissafi, ranar Laraba ' za a koya hausa da lissafi ranar, Alhamis, za su koya muku yanda ake gyaran muhalli ranar Juma'a kuwa za'a koya muku yanda ake kwalliya, ranar Asabar kuma girki za su koya muku, Lahadi kuma su koya muku karatun lslamiyya da yanda ake kula da miji da yaran gida”. Rukayya tace to Aunty Allah Ya kaimu". Aunty Maimuna ta dan tsareta da idanuwa kafin 'ta ce "Wai Rukayya ba zaki kwance Wannan dankararren kitson dake‘ kanki ba? Dubi akaifanki yanda sukai baqiqiRin a ciki da dauda, kin san fa na miki magana tun ' ' rannan, kar ki bari gobe inzo in same ki da su kinji na fada miki". Yanda ta daure fuska ne tamkar ba ita bace sarkin zolaya da ban dariya ba yasa Rukayya amsawa a raunane Aunty Maimuna ta ciro rcza daga jakarta ta mika mata. "Amshi, ga rcza nan. Ke yanzu wani namijin k0 me zaki dafa ki bashi ai ba zai cishi ba. Dubi akaifunki, dube su don Allah“. Ta ja .tsaki ta mike ta suri jakarta tana fadar. ‘ "Idan na koma Zan turo miki mai aiki ta kawo miki kayan da na bawa teta ta gyara miki, ki huta da yawo da rigar maza k0 duk Kaunar ce?" . ‘ Ta fada sigar zolaya. Rukayya tai _murmushi ta girgiza kai * alamar a'a, Anty! Maimuna tace "A'a? Ba Kaunar bane Murmushi RuKayya tai bata ba ta amsa ' ba Haj. Maimuna ta ce ' "A' a k0 da naji. ni dai nasan qaunar nan , dai akwaita". Dariya kawai tayi saboda’ ita halin matar na bata mamaki, shin. ita kuma k0 wace irin mace cc? Rayuwarta na bata sha'awa. w . w. . m. Ganin ta sake yasa Aunty Maimuna ta tafi, don dama ta dan razanata ne don kar taqi yin abinda tasa ta Ai k0 tana fita Rukayya ta bude rczar ta yanke akaifunanta tas, ta kankare su sukai Kalqal Sannan ta sa hannu ta kwance kai ta tafi (toilet) ta wanke shi da sabulu sosai, ta barshi ya bushe sannan ta shafe shi da mai, ta sharce sosai, sannan ta daure shi. Duk da gashin nata bai wani cika tsawo ba, to amma yana da sulBi sosai, gashi bakikkirin kamar wadda ta shafa masa baqin lalle. ‘ Tana idar da . sallar ish‘a‘i 'mai aikin 'Aunty Maimuna ta kawo mata kaya cikin wata qaramar jaka, Rukayya ta amsa tana godiya ta zauna tsakar daki ta bubbude Kaya ne masu kyali, don kai da baka 'sani ba sai ka, rantsc da Allah daga wurin dinki aka karBo su, sum kai kala 'goma. Dadi ya gama Rukayya, itama ta samu kayan canjawa, don haka cikin farin. ciki ta kwanta. Washe gari ko garina wayewa ta watso ruwa ta zauna gaban madubi ta murza‘ mai da hoda, sannan ta dauko daya daga cikin kayan da anty maimuna ta kawo mata ta saka.wata Material mai fari da adon ja, ya hau jikinta ta dauki dankwalinsa , ta saka hijabinta, ta daura niqab din, ta sa takalmi sannan ta. dauki litattafanta. ' K0 karyawa bata tsaya yiba ta dauki hanya, ta fito. Maigadi ya rufe gidan, ta nufi gidan Aunty Maimuna. , ' A can ta tsareta sai da tayi kalaci sannan dircba ya dauketa,_ har cikin makarantar ya. kaita kamar yanda Aunty Maimuna ta sanya shi, ya nemi Haj Rahma ya hadata da Rukayya sannan ya tafi da niyyar dasun tashi zai dawo ya daukcta. Wasa-wasa haka‘ Rukayya ta .soma ’ karatunta, sai 'gashi har ta fara iya karatu da‘ rubutu, Turanci ma dan wanda bai‘taka kara ya karya,_ba tana dan damalmalawa. Aunty Maimuna ma ta dage tana koya mata dan abinda bata gane ba. Wata uku da tafiyar Abubakar amma Rukayya har ta soma canzawa sai kace ba itaba, duk wannan duhun kan da Rauyancin nata ta rage shi, an zama' yan makaranta Wata rana ta dawo daga makaranta da maraice ta sauka gidan Aunty Maimuna ta baje tana kallon kayan da aka kawo mata talla; lesissikane masu kyau da materials, sai _ lndian gaunt ‘ 'kala-kala da jakunkuna da ‘ takalma na mata masu kudi. ~ . Aunty Maimuna ta dauki jaka da takalmi kala biyar, sannan ta dauki less biyu, materals biyu,sai indian gaunt guda da wasu riga da Siket rukayya ta zauna tana yaba kyan kayan, Anty Maimuna tace "ke bazaki dauka bane? Bashi ne biya uku nasan Abubakar ba zai qi biya miki ba" . . ‘ Rukayya ta cc, "Ah waceni da daura zani uwar miji na yawo xindir‘? Aunty bafa wani dasawa mukeda Yaya Abbakar din ba hasalima ya tsaneni don ko maganar kirki bamayi . . ‘ Haj. Maimuna ta saki baki kafin ta ce"Yanzu dama zaman doya da'manja kuke kenan? K0 da yake nasan dama hakan zata faru, amma ki share kawai, kina'son irin nawa sun miki?" ' Rukayya ta ce, "Sun min mana". ~ ‘Ta ce"T0 Kyale shi akwai wata' mai kawo mana atamfofi zan mata magana ta kawo miki masu kyau k0 kala goma ne ai mishi bill dolensa zai biya" rukayyah tace wallahi baki san haiinsa bane .Aunty Maimuna ta'ce, "Kyaleni dashi, ‘ .da Oga zan hada shi, har kudin dinkin sai ya hiya, don shago za 'a kai dinkin". Dadi ya kama Rukayya ta miqe tana murna. Anty Maimuna tace "Sai daifa matsala "daya Rukayya, dole da sai anbi dare an k0rbo baqin aljani, don wannan baqin fuskar taki . yayi yawa". ‘ “ Rukayya ta ce "Bakin aijani kuma Aunty?" ‘ tace Eh mana ai wannan baqin fuskar taki daketa sheqi ai shi ne baqin aljanin dake damun da yawan 'yan matan zamanin nan da irin qananun kurajen nan na fuskar ki, idan kin shirya zan ' baki magani". . Rukayya ta dawo ta zauna da zumudinta tana fadar. ' "Na shirya mana Aunty', aikin me nake a gidan?" Aunty Maimuna tace 'ai ni ban. shirya ba, baki ji an soma kiran sallah ba? Ki bari dai gobo: ki shigo da wuri ni kuma zan karantar dake'darussan maza ‘ wanda k0 shaidan bai'san dasuba". ' _ Cikin zumudi Ruqayya ta ce"to shi kenan Aunty qarfe tara zanzo Aubty Maimuna ta ce "A'a, inama laifin Sha daya sannan na sallami mijina?“ Rukayya tace, "To shi kenan, Allah Ya kaimu". _ Ta amsa da, "Amin Sistcr Rukayya ta mike ta fice daga gidan ' tana kokarin shiga gidan nata taga mai keke napcp Shima ya'na Kokarin fakawa a kofar gidan nata, don haka ta dan tsaya taga waye? kakace ta fito tana kokarin bawa mai keken kudinsa, Rukayya ta fasa qarar murna ta ruga ta rungume Kaka tana ihun murna ' "Muhammadu dan Abdullahi! Sakammrni ja‘irar nan kar ki karya ni'kinji". Rukayya ta saketa tana dariya, ta ce. "Wayyo Kaka ashe zakizo, baki manta dani ba?"‘ Kaka ta ce, "Jika kenan, ina ni ina mantawa dake? Ai kina cikin raina, dake nake kwana dake nake tashi". Rukayya. tace, ,"Wayyo, nima kina cikin raina Kaka". ' Ta dubi mai keke napep din 'Malam nawa ne kudin ka?" "Dari . ne Rukayya ta zaro dari cikin jakar makarantarta ta mika mashi, sannan ta kama hannun Kaka suka nufi cikin gidan ‘ A falonta ta sauketa cikin doki tace "zauna nan kaka, me zan dafa miki?" Kaka ta ce, "Karki 'sakc ki wahalar da kanki Jika, a qoshe nake. Zuwa nai dama in ganki, kuma na ganki hankalina ya kwanta". Rukayya ta ce "Ai k0 Kaka dole ne in dora , girki yanzun nan, dama muna da sauran. ,naman kaza da dankali, bari inyi sauri in hada -, miki (French soup) da tuwon semovita minti kadan" ‘ Kaka ta ce, "'Yar nan yanZu nan birni har wani tuwon sama ake? Kai indai mutum yana duniya ' bai gama kallo ba", Rukayya tasa dariya kafin tace, "Ba tuWon sama nace ba Kaka, tuwon scmonvita fa na Ce. Kaka tace, "To shi kuma wani abin ne haka?" Rukayya tace, "Tuwo ne dai Kaka, amma da gari dan kanti ake yinsa, bari in miki kici kiji". » Kaka ta ce, "A’a hanzana ki min 'yar nan tunda naji kin ambaci nama". Rukayya ta sa dariya ta mike ta nufi 'kicin, mintina Kalilan ta gama .hada mata tuwon da miyar sannan ta gasa mata 'yar Sauran hantar da ta rage, ta hada mata ita da kayan lambu, ta dauki komi ta kai mata, ta hado mata robar ruwa da fresh milk guda, da lermon . Duk Aunty Maimuna ce ta aiko mata dasu jiya. Kaka ta xauna suna Ci suna hirar yaushr gamo, kaka Sai zuba santi take suna zabgar .dariya. Sai da suka gama cin abincin sukai sallah sannan suka dasa wata hirar, Kaka kira take. ' ' "Jika ashe dama za ki qiba? Ai ni ban taBa tunanin za ki qiba Ba. Na rantse da Allah . kina jin dadinki, yanzu sai yaushe masu gidan zasu dawo? Don yaje min sallama, Ya maqare min kicin da uwayen kayan abinci sai kace ya ganni da yunwa". * Rukayya ta ce "Kuma kina iya yin ' girkin Kaka?" , ta ce "Ni fa Lami ya dauko min 'yar gidan Malam Hadi, ita ke min girkin, kin san ta dawo gida zawarci".' Rukayya ta ce "Allah Sarki baiwar Allah; har yanzu babansu yana nan kenan?" ' Kaka ta ce "Yana nan". ' Kaka ta mike ta Belle zani cikin dan tOfintA lalita ta ciro wasu kulle-kulle ta miqawa Rukayya tana fadar. * "KarBi wannan Jika, da zan taho na ' biya ta wurin Malam Zakiru na karBo miki. ' Wannan hayaki ne na sammu, wannan kuma aniya makomiya ce da karya tambaya da ruwan bakin wuta ake shansa. Wannan kuma maganin mu ne na tsaffi na biya na tsinko hehehe su kaka manya jama,a suwaye sukai missing din kaka to yau ga kaka har gida lol [7/23, 11:33 AM] 🅰 " 🅰 " D🅱⭕Y: 📚📚DAGA GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100📚📚 [10:00AM, 8/3/2017] ‪+234 803 484 0276‬: [7/23, 11:34 AM] 🅰 " 🅰 " D🅱⭕Y: RIKON KAKA CHAPTER20 A SHA KARATU lfy miki, ki shanya ya bushe ki daka ya zama gari, ki tankade, ki dinga sha da madara ake sha". RuKayya tayi murmushi, "Na gode ’Kwarai Kaka". . i ' Tace, ."Ba komi Jika, yiwa kaine". Hira suka sha sosai, basu suka iya bacci ba sai da dare ya tsala sosai sannan bacci ya dauke su ' ‘ Kaka ta ga tattali wurin RuKayya, hatta 'anty Maimuna da taji Kaka tazo kullum sai ta aiko'mata da abinci kala-kala. Sai da Kaka, ‘ta kwana uku sannan ta ce zata koma . ~RuKayya tai juyin duniyar nan ta Kara kwana taKi wai idan duniya ta samu labari sai a ' zageta. . ' RuKayya ta bata'kudin da Abubakar ya bata da zai tafi dubu goma ceta bawa' Kaka, da Kyar ta samu ta‘karBi rabi, suma sai ‘da ta dage da gaske Aunty Maimuna ma tsaraba ta hadawa Kaka sosai a gaskiiya matar tana da mutunci ba wai dan kadan ba; . Karfe hudu ‘na yamma Rukayya ta dawo daga rakiyar Kaka, kai tsaye gidan Aunty Maimuna ta Sauka, ta ,samu itama ta dawo daga unguwa. Rukayya ta zauna tana fadar, "Wannan kayan kuma fa aunty? Unguwa kika je?" Anty Maimuna tai dariya, kafin ta ce. "Yara najewa visiting (ziyara)". RuKayya ta ce,"Wai yara kuma Aunty?" ‘ Sai da ta sake yin dariya kafin ta nuna mata qaton hoton dake falon, ta ce. ' "Gasu, Ammar da Saudiyya, Hassana da Husaina". ' Rukayya tace, Ban gane ba Aunty wai dama wadannan manyan 'ya' yan naki ne?" Tai dariya, "Nawa ne Rukayya, Ammar ne babba ya gama (secondary school), yana qasar Saudi Arabia zai hada (degree) dinSa, sai Saudiyya da Hassana da Husaina su kuma suna «(secondary school). Saudiyya na aji ‘ hudu .Hassana da Husaina aji uku, su ne najewa visiting". . Rukayya ta ce "Ikon Allah, amma wallahi babu wanda zai kalle ki ya ce kin ajiyevkamar Hassana, ni na dauka ma: baki taBa haihuwa ba" Haj. Maimuna ta sa dariya tana fadar, "Kai Rukayya, banda sharri". Ta ce, "Wallahi Aunty da gaske". Ta ce "To na yarda. Yau dai ya kamata mu fara , darasinmu don nasan gobe za ki koma makaranta k0?" _ Rukayya ta ce "'Wallahi kuwa Aunty, , abinda ke cikin zuciyata kenan". Aunty Maimuna tai murmushi kafin ta cc. ‘ ‘ ‘ 'Uhm,!‘ Mata, kenan, ku dai haka Allah Ya yiku, kuna nan kun kasa kunne, Kiris ku 'ke jira ku dauke kudai ku gwara kawunan mazaje‘ Allah Ya shirye ku mata": _ Rukayya ta sa dariya tana fadar, "Kai Allah Ya bar mana ke Aunty-". Itama dariyar tayi, kafin ta ce "Amin 'yar nan. Duk abinda zan fada miki Rukayya ki daukc shi ki ajiye shi kusa da. zuciyar ki, ki aiki dashi don shi ne zai taimake ki tun daga. duniya‘ har lahira. Rukayya, da farko ya. kamata' na fara da ‘ abinda zai gyara miki fuskar taki ta. zama (very clear) tayi (smaoth)ne D0n haka da, farko ki nemi: ' lol frnds zamu tsallake nan don ba tallan magani mukeba so lets go A,I,S na tare daku _ Rukayya idan na ce zan shiga ‘zayyano miki abubuwan nan saimu wuni ba a gama ba, ._d0n haka yanzu abu guda zan tunasar maki Rukayya, saboda nasan duk abinda zan fada miki makaranta sun fada muku, sai dai wanda suké jin nauyi da kunya, don haka ni ma nan zan sanar miki. Rukayya a rayuwar auratayya ana son ki Zamo tantiriyar' yar iska amma a wurin mijinki kadai Sai kin Cire kunya idan har kina. son mallakar mijinki kin gane ai‘?" . . Murmushi kawai tayi bata tanka Aunty Ma'imuna ta cigaba. tace "Uhm! Ai dama nasan ba ganewa zakiyi ba Rukayya, sai nai miki practically Ta mike tana gwada mallta yanda zata yi, daidai da kwanciyar auren sai da ta nuna mata yanda yakamata tayi,tun Rukayya na jin kunyar Wasu abubuwan idan ta fada har ta gaji ta‘daina, saboda babu alamar wasa a fuskar ‘Aunty Maimuna. Idan ma tai‘ abin dariya ita bata yi,-idan Rukayya na daria sai ta kara hade fuska tana fadar. ' Meye kuma na dari Meye abin dariya anan?" -Don haka dole Rukayya ta nutsu ta rinqa gimtse duk wata daria'har aka gama, sannan Aunty Maimuna ta ce. To aje ai sallah, gobe sai adasa"; _ , Haka Rukayya ta tashi cike da nauyi a jikinta. 'Wasa wasa kullum sai ,sun zauna abin ya zame . masu kamar wajibi data tashi makaranta gidan~ zata sauka. Kuma da alamun karatunna anty yana shigar Rukayyar don da , kanta‘ ta' cewa Aunty ' ‘ Maimuna taiWa abubakar magana ya turo da. kudi a hada mata mayuka da sabulan gyaran jiki masu dan haskawa. Aunty Maimuna tai dariya sosai kafin ta ce; ' . uhm"Ashe dalibar tawa tana gane karatun?" Dariya kawai Rukayya tayi don ita ba ma 'don‘ ‘Abubakar din ba, saboda 'yan makarantar su,‘ . don akwai wayayyune har'gasar kwalliya ake ' Cikin lokaci qankani Rukayya tacanza, ta zama ‘wata daban kamar ba ita ba, bakin nan ' nata ya disaShe ~ ta . zama wata' (chocolate’ colour), baqinta ya'zama mai baske, irin wanda’ “ k0 farar. fata na sha‘awarsa. Gashin kannan nata sumul ya samu gyra, ya. ‘qara‘baqi da. sulBi, yana ta faman daukar ido Kurajen nan da sukai mata caba caba a fuska duk basu ‘ sun bace : babu k0 alamar tabbansu fuskar tai gWanin kyau Ni kaina ban san Rukayya kyakayawa . bace sai yanzu da gayu ya ratsa ta, ta. goge ta zama wata daban. Ashe k0 mummuna ya samu . gyara kyau yake? lol -” Dama Hausawa sunce baqo yafi dan gari lalata . To '. kuwa na yarda,don Rukayya a yanxu kuwa‘cewa Aunty Maimuna zatai Kauce nan ban wuri don 'kwalliya da tsafta har na banza yi take yi Don ‘haka Aunty Maimuna ta yanke shawarar bude ’ wurin (make up) da gyaran gashi {saloon} Lokaci nata tafiya Rukayya ta kammala makarantar ta, amshi (result) dinta. ta kuma samu result mai kyau don haka Aunty Maimuna ta sama mata gurbin karatu a makarantar mata jeka dawo (Day) W,I,C . Hankalin rukayyah a kwance karantunta kawai take kuma tana ganewa sosai don a yanxu saita rubuta letter da turanci Bacin tafiyar Kaka ta sake dawowa, amma a wannan karon kwananta daya ta koma, shima da kyar ta yarda ta kwana. Rukayya bata jima ,da fara zuwa W.I.C ba don k0 shekara bata hada“ ba suka zana jarabawar J.S.S.C.E. Jarrabawar‘ na filowa.ts shiga ss a lokacin Abubakar shckararsu daya da ‘ wata ' bakwai ' da ' tafiya. Rukayya 'yan makaranta, qarfe biyu da mintuna mai adaidaita sahu ya sauketa a qofargidan, ta zaro Naira hamsin ta bashi,sannan ta ‘ nufi gidanta. ’ Tana shiga ta nufi (toilet) ta Watso ruwa' ta fito ta zauna gaban madubi. Kwalliya tayi sosai, gashin kan nan tai masa ,wata kanannada sannan ta ciro wasu riga da siket ta saka, ta yafa mayafinsu ta nufi falo. Kai tsaye (dinning) ta nufa, ta zauna ta qarasa cinye sauran '(brcak) din safenta, sannan ta mike ta fice daga gidan ‘ gidan Aunty Maimuna ta nufa, falo ta {sameta rike da mayafi tana shirya wasu kaya . cikin jaka, tana ganin Rukayya ta ce "Yauwa. shi kenan dama gidanki zan shiga“. . rukayya ta zauna tana fadar, "Allah Yasa dai lafiya". Aunty Maimuna tace "Babba ma ,don -sai kin bani tukuici zan fada Rukayya tai dariya tana fadar, "Oho! Aunty ki share kawai, idan naje (school) gobe Zan miki tsarabar katin waya". *Ta ce, "Na nawa?" ‘ Tace ,"ina laifin na (four hundrcd) Aunty?" Ta ce "A gaskiya ba zan iya fada ba in har katin (four hundrcd) ne Rukayya tace ' "Kai Aunty, na (five humh fa?" Tace"Uhm (is okay) na yi maleji tunda . tuxuruwa ceke ba kayan lol Uhm 'Yarinya albishirinki?" . Tace "Goro share kawai, gobe war haka zaki amarce don ‘ angonki na kan hanya". Rukayya ta yamutsa fuska,"Kai Aunty ni wallahi. dana dauka wani abinne mai muhimmanci Allah bakici kati ba " Anty Maimuna ta zaro id0 waje. "Wannan ba abin farin ciki bane Mijin naki zai dawo daga tafiyar daya share . , fiye da shekara. da rabi? To sai ki fada meye abin murna idan har wannan ba, abin murna bane?" Rukayya ta koma ta jingina, jikin kujera tana fadar. ' "Aunty Maimuna kenan, ke kanki kinfi kowa sanin zaman da nake da Abubakar, kinfi koWa sanin bafa ’kona yakeba. Ni tafiyar su . tafi komi yi min dadi wallahi. Aunty Maimuna ta Ce "Kina maganar" wancan lokacin ne, ai’ Iokacin da kike ’~ Rukayyar ki amma yanzu Rukayyar dana sani ada ba ita ce zai dawo ya iske a yanxu ba. rukayyar yanzu ta hada duk wata haduwa da wayewar da' yan matan birni ke taqama da ita Ina mai tabbatar miki a yanzu Abuhakar ba zai iya juya miki baya ba don ba namijin ‘ zai iya wannan jarumtar. don haka idan har kin ’ idan har kikai amfani da shawarwarin dana baki wallahi sai kin ja wa Abubakar aji har kin masa yanga Dama. nuna masa za ki baki ma san zai dawo ba goben". Tajanyo jakar kusa da ita ta miqa mata. "Ga wannan kayayyakin dana harhada ‘ miki‘ne,‘ akwai hadin hade haden dana miki da ‘ruwan turare, ' idan zaki kwanya ki yayyafa a jikinki ki kwanta _ dashi,'idan gari ya waye ki, hada ruwan dumi kiyi wanka, sannan', ki dauki wannan. ruwan turaren‘ ki wanke jikinki dashi sai kiyi kwalliyar ki. Akwai less yana nan na amso'miki dinki ‘wurin tela, ‘shi zaki'saka, akwai takalmi 'da sarka da dan kunne da abin hannu duk na less . dinne, sai ki saka. Don haka yanzu zaki tashi muje a miki (saloon) dilka, sannan a zana miki lalle Rukaya ta amsa da "To Aunty". Haj Maimuna ta dauki mukullin mota ' Suka fice, basu suka dawo gidan ba sai bayan sallar magaruba, kai tsaye kowa'ya' wuce gidansa. ‘ ' Rukayya na'idar da sallar isha'i ta shiga' gyaran gidan, saboda Aunty Maimuna‘ ta fada mata zuwan safe za suyi, don cikin dare za su taso. ‘ Karfe . goma na safe ta gama komi sannan, ,ta cirekayan jikinta ta shafa hadin lalle mai ruwan turare sannan ta kwanta. , Da asuba tana farkawa ta nufi (toilet) tai wanka, ta Kara wanke jikinta da ruwan turare, sannan ta fito ta shafa (lotion) mai laushi a jikinta. Ita kanta tayi mamakin hasken da fatar jikinta tayi Kwalliya tayi sosai irin wadda akewa 'amaren yanzu, hatta gashin kanta sai da ta. ‘gyara shi, ta daurc, ta matsa mashi acUci maza saboda babu abin. lol _ Tana gamawa ta mike ta CirO kayanta, less ne fari sosai, an masa adon ja mai haske,. sai digo-digon bakaqin‘ duwatsun dinkin riga da siket.din Sun bala'in zaunawa a jiki'nta, tamkar a jikintra 'aka dinka su; Ta kafa daurin kallabi kamar an nada .rawani, sannan ta Saka sarka da dankunne da abin hannu duk jajaye sun hau fatar jikinta wadda ta sha dilka da kurkur, ta zo tai lalle kuma. Takalminta ja masu tsini ne ta saka, ita kanta ta jima tana kallon kanta a madubi. "So beautiful" Ta fada tana murmushi. . Ta daga kai ta dubi agogo, qarfe bakwai da mintina, don haka ta dauki turaren'wuta ta fita tana‘turare falon har zuwa hanyar shigowa. Das! Das'!! Gabanta ya fadi jin tsayawar motar da tayi a harabar gidan. _ Tai saurin nufar taga ta bude labule, su din ne. Sun Kara wani haske da sheqi, har wata ' 'yar qiba sukai. Shi yana sanye cikin shigar (suit) baka, Suhailat tana sanye da baqar lifaya. _. tai mata irin nadin nan da lndiyawa keyi. tayi kyau kamar wata baturiya A take wani tsoro ya dirarwa Rukayya "da faduWar gaba mai tsanani, anya kuwa zata iya takara da wannan mai kama da aljanar saboda kyau? . taja numfashi mai qarfi lokacin da taga suna nufo cikin gidan shin in koma ko in tsaya ta tambayi kanta to amman idan na karaya tun yanxu bansan irin hukuncin da anty maimuna zata dauka a kaina ba Ta bawa kanta amsa. Kafin ta gama tunane tunanen da take taji an murda hannun kofa alamar za‘ a shigo gabanta ya hau wata irin rugurguza, tai mutuwar tsaye a gurin. , , Ni kaina dai tSayaWa nayi da typing ’ina jiran su shigo inga yanda zata' al kaya. Shin wace ce ba wacece ba? . -. Cikin su kuma wace ce zata zama .Zakaran' gwajin dafin zuciyar Abubakar? ' Shin Suhaiiat din ce ko Rukayya” wace ce zata mallaki zuciyar‘ namijin maza Abubakar? ' Shin yana. dAsawa da canjin da rukayyah ta samu k0 gwaleta yake? T0 idan ma ya dasa ina matsayin alkawarin da ya daukarwa Suhailat akan ba Zai taBa yi mata kishiya ba? Shin ita Suhailat din zata ma yarda ta zauna da Rukayya k0 , kuwa? . ' ' ’ ' Dukkah amsoshin ku na qunshe a ciki RIKON KAKA BOOK3 [7/23, 11:34 AM] 🅰 " 🅰 " D🅱⭕Y: 📚📚DAGA GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100📚📚 [10:03AM, 8/3/2017] ‪+234 803 484 0276‬: [7/23, 11:36 AM] 🅰 " 🅰 " D🅱⭕Y: RIKON KAKA CHAPTER21 gabanta ya hau wata irin rugurguza tamkar ta‘ fasa kirjinta ya fito mutuwar tsaye tayi daidai sanda suke shigowa. . ' Suna sarke da hannun juna suka shigo falon, lokaci daya idanuwansu suka sauka a kan Rukayya wadda ta hau makyar-kyatar murya wurin furta. ' ”Sas...san..nunku da... da zuwa"Dukkansu suka qureta da idanuwa, babu wanda yai nasarar samun amsa mata abinda ya Kara tarwatsa mata zuciya, bata san lokacin da kyarma ta kamata ba, sai. dai taji kaskon da ' take turaren wutar yana qokarin kufce mata daga hannu. , Ta sadda idanuwanta tana kallon tiles cike da firgici, don haka bata san wuccwar su ba, sai dai tana jin qarar takun wucewar su. Don haka‘ ta dago kanta da niyyar ta koma sashinta. karaf sukai ido hudu da Abubakar Wanda ke tafiya yana:~ Wai-wayenta. Hasken idanuwansa suka‘ soki kwayar idanuwanta tamkar kibiya, tai sauri ta dauke idanuwanta 'da wanna _tai cikin' falonta har tana dubsa tuntube da qafa ‘ Tana shiga falon nata ta fada saman gadonta tai rub da ciki ta makalkale filo, wani irin 'farin ciki ne da nishadi ke shigarta wanda bata taba jiba, wai Yaya Abubakar din neya koma haka? 'tamkar wani bakin bature gaba daya ya ida cunjawa, lailai kuwa zai zame mata abin alfahari idan har Abubakar ya dauketa matsayin mata. . _ ta lumshe idanuwanta tana fasalta' qirar jikinshi bata san yanda akai ba ta tsinci xuciyarta da yaba lafiyayyen kirjinshi tare da . ayyanawa lokacin da zai rungumeta a cikinshi Dariya ta kufce mata tasa tafukan hannuwanta ta rufe fuskarta tana murmushi Ni ' ‘kuwa nace "Lallai abin nayi ne hmm" ta rinka juyi akan gadi tsawon lokaci 'kafin ta zaburata mike don Samawa matafiyan abinda zasu -_ci, ta fice. Babu kowa a falon dun haka ta wuce‘ kicin din kai tsaye, tai tsaye a. kicin din tana ‘tunanin abinda zata Shiryawa mijin nata don ta burge shi. Tun gida can ta sanshi da son alala da qosan wake. ‘ Store ta nufa tasa roba ta debo wake ta dawo ta surfa shi da kanta ta wanke shi sosai. ta fitar da dusar, sannan ta zuba a‘ (blender) ta markada shi da sauri. Tana gamawa ta raba qullunta gida biyu, kashi na farko na kosai ne, shi ne ta jajjagawa attarugu ta zuba, ta yayyanka albasa mitsimitsi, ta zuba ta fasa kwanta guda takwas ta zuba a ciki, ta sa magi, gishiri da curry. Ta buga kullun sosai sannan ta zuba ruwan mai a kaskon suya ta ‘soya wannan qosan ta zuba a kula. ‘ Sannan ta dauko daya Kullun ta jajjaga mashi attarugu mai yawa ta zuba, ta yanka albasa'tana. mai ‘yawa ta zuba. Sannan ta koma ta dauko danyen kifinta ta tafasa shi sannan ta zare qayar ta mashi sala-sala ta zuba a cikin kullun alalan, ta dauko dafaffen kwanta guda goma ta raba kwan gida biyu tana sakawa a cikin kullun. Ta dauko dafaffiyar hanta ta wadda ta dafa ta yayyanka qanana ta zuba a cikin qullun, ta dauko kabejinta da 'karas ta yayyanka ta 'zuba a ciki. "ta' saka maggi, gishiri, curry da thyme ta juya' sosai sannan ta zubamanja da man gyada ta Kara juyawa, sannan ta kukkulla a fararen ledoji ta.saka a tukunya ta zuba ruwa ta dora akan Wuta: sannan ta koma ta dauko sauran dankalin turawanda ya rage mata ta wanke shi' ta feraye . sannan ta rinka raba shi gida biyu. '. Tana gamawa ta ‘debo kayan miya ta jajjaga, ta dauko tukunya ta dauraye ta dora akan wuta, ta kawo man 'gyada rabin ludayi ta zuba, ta dauko albasarta lets go frnds ba koyon abinci mukaxo yiba am sorry Ta kammala tsab, sannan ta soma shirya su cikin qaton faranti, taji motsin fitowar’su a falon. gabanta ya dan fadi kadan ta dai dake ta dauko farantin ta fito. Bata dubi inda suke ba sai da ta jajjera . kayan saman tebirin bin abincin, sannan ta dubi inda take jiyo dumin su, gabanta ya fadi ras'! ~rassl! Lokacin, da sukai ido hudu da shi a yanzu, ya canja kayan jikinshi zuwa kayan 'shan iska ‘ fara tas irin na turawa. ita kuwa gimbiyar dogon wandon jeans ne a jikinta baki, sai jar shirt mai yankakken hannu. Rukayya ta sadda idanuwanta a qasa muryarta a raunane tace "ga abin karyawa nan na gama". "Sannunki, mun gode" . Abinda taji ya fada kenan a sanyaye kafin sautin Suhailat ya karade falon. "Waye zai ci ne Dcar‘? Ba dai Suhailat ba, sai dai k0 kai... "To wa kika ji yace dama kici‘?" Ya katseta. Da mamakin Rukayya sai taji ta ja mashi tsaki, abinda yasa Rukayyar dago kai da sauri ' tana kallon su. kenan Mikewa taga Suhailat din tayi daga gefenshi ta zira flat shoe dinta dake kan carpet tai wuce warta tare .da balbale Rukayya da _ harara, tai gaba. Abinta Rukayya ta rakata da Idanuwa shi kuwa bai sake kallonta ba ya "mike Ya nufi wurin dinning din da ta shirya abincin akai yana fadar "Bari naga me aka shirya mana". Rukayya dai ta kasa motsawa daga inda take har sai da ya zauna ya ja kayan abincin yana duddubawa, wani irin razanannen kamshi ya doki hancinshi, ya dago da sauri yana kallon inda take tare da fadar. "Kinyi tsaye k0 kema ba zaki karya bane?" Da sauri ta kada mashi idanuwa alamar a'a, ba wai wani salo bane yasa ta yin hakanba illa ' nauyin da bakinta yai Shi kuWa zuba mata mayatattun idanuwansa ya yi kallonta yake yi tamkar ba Rukayyar da ya sani ba, ganinta yake tamkar wata ta daban Ce aka musanyo mashi ba wadda ya sani ba. Don a‘ ' farkon shigowar su k0 kadan bai ganeta ba, don ya yi zaton wata bakuwa ce, sai da tayi magana ya gane muryarta. ‘ K0 da wasa bai taba tunanin Rukayya zata zama haka ba,har a yanzu bai daina tantama akanta ba. Wani abu yai mashi tsaye a zuciya ganin ta juya ta tafi yasa Shi saurin furta.. . "Ina kuma za kije? Ba zaki (saving) dina _ ba?" ' . ‘ ' Bata ce Kala ba ta juyo ta dawo ba tare da ta bari sun hada ido ba ta zuzzuba mashi komi idanuwanshi na kanta har ta gama, bata jira abinda zai ceba ta juya tai ‘gaba abinta. ' ', Ya bi Rugunta da kallo karo na farko da ya kalli sigar data data kusa kidimar daShi tare da sanya Shi suman_wucin gadi, ya dafe kanshi lokacin da' ta Bacewa ganinshi.'Ya rasa abinda ke damunshi, idanunshi suka kada sukai . jajjawur. Da kyar ya samu ya lallashi zuciyarshi . ya ci abincin. Ai kuWa ba kadan yaci ba, don shi da kanshi sai da yai mamakin irin abincin da yaci, to yauahe yarinyar nan ta iya wannan girkin haka? Lallai akwai wani Boyayyen al'amari dake shirin faruwa nan ba da Jimawa ba. Ya rasa abinda ke damunshi, shi dai ya sani tunda ya tafi tausayin yarinyar ya tsaya mashi a zuciya har bai iya bacci ba tare da ya kira Hajiya Maimuna ba yaji yanda Rukayyar ta wuni,ba to amma yanzu da ya dawo sai yakc jin abin yana neman ya rikide ya zama‘ wani muhimmin al,amari lallai dole ya kula, inba haka ba zata tono wuqar yankata Rukayya ‘ _kuwa tunda . ta koma Bangarenta ta kunshe a daki ta kasa fitowa, .‘ duk rawar kan da take a wurin Aunty Maimuna ‘na wurin koyin lakanin mallakar maza amma kallon da Abubakar yake kafeta dashi shi kadai ya firgitar da ita, ya hanata sukuni. ' 'Tana‘so ta fito amma tana gudun su bade, bata so suna haduwa kallon da yake mata yana firgitar da ita har taji tana ncman sukurkucewa, duk wata tsika ta jikinta sai ta tashi. Sabon yanayi ne takc ji a jikinta wanda bata jiba karo na farko kenan a rayuwarta da ta soma jin tana sha'awar su kasance a tare, to amma yaushc? Ta yaya‘? Dukkan wadannan tambayoyinne wadanda bata da amsar su ke addabarta har bacci Barawo ya lallabo ya sureta ba tare data saniba ba ita ta farka ba sai qarfe biyu dan yan mintina Ta zabura a hanzarce ta nufi (toilet) ta dauro alwala tayi sallar akan sallayar tana addu‘a Abbakar ya dago labulen falon ya tsaya daga bakin kofa yana kallonta har ta shafa addu'ar ta mike. Tana juyowa sukai ido hudu bata san lokacin da bakinta ya soma gayar da shi ba. Sai da ya fadada bakinshi da murmushi kafin ya amsa mata idonshi na akanta, ya ce. “Kin qosa da baqin naki kenan?" Muryarta a sanyaye tace, “Da nai me?" ‘ Ya ce, "To ba gashi kin hana su abincin ‘rana ba bayan ~ kin basu na safe". Rukayya ta dayi wani takaitaccen murmushi ~kafin ta ce. . , "Bacci ne ya dauke ni, yanzu zan je inyi", Tana maganar tana linke hijabin da tai sallar dashi Yana tsaye yana kallonta har ta nufo shi a_ tunaninta zai kauce ya bata hanya ta wuce. .amma sai taga bai da niyyar matsawa don haka taja‘ ta tsaya dan gab dashi tana fadin. 2pages is damages am sorry plz jera akan dinning table ta nufi sashinta ta dauko hijabi ta saka ta fito tabar gidan ’ Kai tsaye gidan Hajiya Maimuna ta nufa . tai sa a kuwa bata je wurin aiki ba, tana zaune a. falo tana jera lemuka da ruwan roba a cikin firij, tana ganin Rukayya ta mike daga durkuson da tayi tana kallon Rukayya. "Ke kuma me ya fito dake yau ke da miji ya dawo amarci yau sabo?" ' .Rukayya ta zauna saman hannun kujera jikinta a sanyaye tana kallon Aunty Maimuna tace "Na gaji da gadin gidan haka nan Aunty, * Ya Abbakar ba zai taBa sona ba k0da kuwa Balarabiya zan koma don kyau' Hajiya Maimuna tace"inji wa‘? Haba Rukayya, kada ki karaya tun yanzu mana duka yaushe daren ya yi balle garin ya waye?" ' Ta raBa ta zauna akan kujerar ta dafo Rukayya tana fadar . Meya faru? Me yai miki kuma daga dawowar “ sa? Zuciyar Rukayya ta Kara karyewa, cikin raunanniyar murya ta soma fadar. "Aunty tunda ya dawo bai shigo inda nake ba, da zai kirani inyi mashi girki ma daga baKin kofa ya tsaya, Aunty na gaji ba zan iya ba, kaUye kawai zan koma". Hajiya Maimuna ta ce "Saboda wauta? Ke yazu k0 wani ya baki shawarar yin hakan na zata ba zaki dauka ba". Taja numfashi kafin ta cigaba da fadar. "Dole sai .kinyi hakuri Rukayya, shi mai ‘ hakuri yana tare da nasara. 'Abinda nake so yanzu shi ne da kinji motsin sun fito falo ki ,sauri ki gyara kanki, kema ki fito ki soma .share-share da goge-goge a falon. 'Sannan ki cire tsoronsa, ki rinka yi mashi magana da' yar xolayar sa cikin shagWaBa k0 da shi bai miki magana ba ke ki masa. Sannan ki cire tsoron Suhailat ‘daga zuciyar ki,~ ki daina shakkarta, sannan ki rinka qokari ki cire shakka da tsoro k0 da sau biyu_a rana kiyi yanda zaki jikinku ya hadu". HMMM LOL [7/23, 11:36 AM] 🅰 " 🅰 " D🅱⭕Y: 📚📚DAGA GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100📚📚 RIKON KAKA CHAPTER22 Rukayya ta waro ido waje tare da toshe baki cikin matuqar firgici Hajiya Maimuna ta 'harareta. _‘ “Meye wani abin zaro ido anan? Da Allah ba wai cewa nayi kije ki rungume shi ba, a‘a k0 dai ki fadi masa da zummar baki sani ba, k0 kuma ‘dai ta wasu hanyoyin. Ki fara_ 'gwada wannan din tukunna; -duk_rintsi kuma . kada ki yarda ki zauna, babu~ kamshi jiddin walahairan, ki zamo cikin ; kamshi da...". Rukayya ta katse ta da niyyar yin magana, Aunty Maimuna ta tsayar da' ita ta hanyar fadar. ~. "Kada kice komi, ke dai kiyi yanda nace Tashima ki koma kada ya lura kin fito'. Ba yanda Rukayya ta iya haka ta dawo gidan ba don zuciyarta ta gamsu _da bayanin Hajiya Maimuna ba sai don ba yanda ta iya, tai ' sa'a kuwa: babu kowa a falon don haka tai . wucewarta dakinta tai kwanciyarta zuciyarla ‘ cike da qunci bata fito ta dora girkin dareba sai bayan' sallar magaruba lokacin da taji . shigowarsa ya dawo daga salla masallaci. , Ta Zira takalminta mai madaidaicin tsini ta fito, ai kuwa tai sa'a suna baje cikin falo shi da 'yar mulkin matarsa, dukkansu suka rakata da idanuwa ' Sanye take da riga da :zani na sabuwar atamfarta super exculisive wadda aka matse ‘ akaiwa lafiyayyen riga da siket wanda suka zauna mata mata a jikinta, "Me kake kallo‘?” Muryar Suhaiiat ta katse Abubakar yai saurin maido hankalinshi’ da tunaninshi a wurinta, ya dan soshi Keya alamun rashin ’ gaskiya kafin ya ce. "Me kika 'gani?“ Suhailat ta watsa mashi harara ‘ "Ban gane wannan tambayar ba, ta mi na gani?" . "To gani nayi ka tsareta da idanuwa, ban gane wannan kallon ba to meye? meye ma 'anarsa?" Abubakar yai murmushi kafin Yace "To yanzu mc zan kalla a can wanda ban taBa kallonshi anan ba?" Yai wata shakakkiyar dariya yana fadar. . "Yanzu duk ki rasa da wacca za kiyi kishi sai da qanwata? Haba SUhaila, ai» k0 ana . ‘ Sara a tsallake icen kuka". ' Suhailat ta Kara Bata fuska tana facfar. . ,"A'a Wallahi, ai dan hakin da ka raina shi . yake tsokane maka idanuwa. Ni kuwa ban yarda ba, kai kace da mun dawo zaka mayar da ita, kauyen su, ni dai kawai ‘ ka maida ita kamar yanda kace din". Abubakar ya shafi kansa yana fadar. "K0 baki ce ba insha Allahu zan mayar “ da ita ta ma cigaba da karatunta a can" ' Suhailat ta tabe baki tana fadar. "Da dai yafi" Abubakar yai dariya yana girgiza kai cike da mamakin halin kishi irin na Suhailat na ,babu gaira babu dalili, lallai ashe akwai takaddama a gaba. Rukayya dake tsaye a kicin tana jiyo-duk abinda suke fada, ta lumshe idanuwanta _' wasu hawaye masu zafi suka biyo kuncinta, ashe dama ita ke haukanta a banza shi bai dauketa a matSayin mata ba? Ashe dama tuni ya warware auren nasa dake kanta. "Innalillahi wa'inna 'ilaihi raji'un!". Kalmar da bakinta ke iya maimaitawa kenan, inda ruwan hawaye ke ta faman' zarya a saman kuncinta‘. Yanzu ya zata yi kenan? Ya zata yi da dumbin soyayyar sa da ta mamaye mata zuciya? Ta rungume idanuwanta tana _ wani irin kuka marar sauti. Tabbas Abubakar ya Cika babban makiyinta, ya zalunccta, bai mata. adalci 'ba. Tabbas ya zame mata wajibi ta cire Sonshi a zuciyarta ta cike gurbin da tsanarsa da kuma kiyayyarsa ta sake rushewa da kuka mai sauti dole zata bar "gidan ba ma sai ya maida ta da kanshi, ba bata bukatar wani abu ya sake , hadata dashi, bata buqatar ganinsa har abada. ' Rukayya ,tai kuka har taji .kanta na .ciwo sannan ta saurarawa raywuarta ta kalleshi kanta' ta kunna gascookcr ta dora tukunya jellof din taliya ce tayi express babu k0 kifi ballantana ’ suci arzilqin nama. Ta juyeta a kula ta rufe k0 lemu bata hada ba sai dai ta dauko na‘kwali ta hada da robar ruwa ta jera akan tire ta dauka ta fito Tana ajiyewa akan table tai gaba abinta ba tare _da ta kalli inda suke ba, saboda hawayen dake faman zubowa a cikin idanuwanta har a lokacin. Tana shiga Bangarenta ta maida kofar ta ' .ruga da gudu dakin baccinta ta fada akan gado ‘ ‘tare da rushewa da wani sabon kukan mai ban tausayi. Tana cikin baqin ciki tare da Jin haushin kanta da zuciyarta da har ta bari son Abubakar ya Shigeta, sai yanzu ne ta soma takaicin yanda' ta biyewa Aunty Maimuna akan wai dole Abubakar zai sota alhalin tafi kowa sanin irin tsanar da yai mata. . Tabbas itama zata kwatanta mashi kadan daga cikin irin kiyayyar. da yai mata, dole zata fatattaki soyayyarsa koda da qarfin tsiya ne daga. zuciyarta. Ta qara makalkale filo tare da rushewa da wani irin kuka mai ban tausayi. . Washegari tunda Rukayya ta kammala sallar asuba bata sake komawa bacci ba, ta . shiga tattaro komatsanta tana zubawa cikin Katuwar jakar kayanta, sai data hada kan komi sannan ta zube qatuwar jakar ta dauko atamfarta ta‘ jiya ta saka, sannan ta saka hijabin _ sallarta, karfe bakwai daidai ta dauko jakar ta tai hanyar barin gidan. . Tun kafin ta ida isa bakin get ta soma tunanin irin qaryar da-zata shirgawa maigadi ta samu ta bar gidan, sai dai cikin ikon Allah tana zuwa ta samu qofar a bude da alama ya zagaya ne. Cikin farin ciki Rukayya ta sa kafa ta bar ~gidan jikinta na rawa, bakinta kuma na addu'ar Allah Yasa ta samu ficewa daga layin -ba tare da wani ya ganta ba, saboda unguwar tasu G,R,A CE ; k0 tsit yake k0 da yaushe zaka samu babu kowa. Don haka har ta samu ta iso bakin titi mutanen data gani basu wuce uku ba, suma amman babu wanda ta sani cikinsu. ta jima a bakin titi kafin ta samu mai keke napep ya dauketa daga nan zuwa Dandagoro naira dari biyar. Rukayya bata samu nutsuwa ba sai da taga sun fice daga‘unguwar gaba daya sannan ta samu sukuni Karfe takwas saura mintina shidda taiwa Rukayya a kofar gidan Kaka wanda rabonta dashi tun randa Kaka ta kaita gidan abubakar, sai yau data gudo da qafafuwanta haka rayuwa take. Rukayya ta biya mai keke napep sannan , ta dauki kayan nata duk da uban nauyi ta nufi cikin gidan na Kaka. tana Sallamar farko Kaka ta amsa tare da duban qofa, sukai ido hudu da Rukayya. Kaka :ta dau salati tana fardar Rukayya yau a gidan nan ko ko dai gizo idona ke mani?" :Rukayya ta sauke jikarta a gaban Kaka taja ;kujera 'yar tsuguno tana kokarin zama agaban tabarmar da kaka ke zaune, 'Kaka ta ‘tsarrta da idanuwa tun kafin ta zauna ta soma fadar. "Ke 'yar nan ya naga idanunki luhuluhu kamar wadda ta sha kuka? Wannan uwar jakar ma wai ' daga ina?“ Rukayya ta zauna tare da sa gefen hijjabinta tana share kwallar dake qokarin zubomata ' Kaka ta sake daukar salati saida takai aya ta ajiye sannan daga karshe ta furta. ', "Kada kice min yaji kika yo Kada " ki fada mani wannan bakar kalmar" ' Rukayya ta tsaya da sharar kwallar tana kallonta. Haushi ya fara kama Kaka, tace. ' "Ke nak saurare Jika, me ya fito dake ciki gidanki. Babu dai abinda kika nema kika rasa to akan wacce hujjar? . A wane dalilin?" ‘ Rukayya tacigaba da Sharar kwallarta, tabar ~. Kaka nata sababinta har sai da Lami mai aikin kaka ta fito daga cikin dan karamin dakinta ta iso inda suke' tana fadar. . "Haba Kaka. kin tasa ‘ya a gaba da sababi akan'abinda baki sani ba, sai‘ kace baki swn halin mazan nan na yanzu ba lalatattu, na kirkin cikinsu ragaggu ne". ' ”Kaka ta karkace kai tana fadar; "Shi ne kuma za'a rinka lullubo zani a taho yaji? Da kika ganni nan Lami shekarata arba'in da mijina ban taBa zuwa gida --. kararsa ba balle in rufa zani in tafi gida yaji ba kuma don baya saba min ba". ' Lami ta ce, "To k0 dai mene ne yanzu ai .kin tsaya kiji ta bakinta lukun sai ki yanke hukunci Kaka tace, "ai gata nan sai .ta gaya miki, ina saurare Lami ta juya kan Rukayya ta dafa kafadarta tana fadar. ‘ "Yi shiru mana haka nan Rukayy'a, kiyi hakuri ki fadi abinda ke faruwa sai a san ts inda za'a taro al'amarin Ai ke kinyi sa'a ma abin'duk na‘ gida. ne ba zai yi wahalar gyaruwa ba Sai 'da Lami ta bata lokaci wurin 'lallashin Rukayya kafin ta bude baki ta ~ Zayyano duk _'abinda ya faru tsakaninta da Abubakar har izuwa yanda Tun kaifin ta kai aya Kaka ta soma ‘sallallami tana rusawa Habu zagi, tana mmmmm. "Yanzu in wanke' yar in bashi shi ne zai zuba mata ido yana kallo saboda rashin mutunci da wulakanci? Ni habu zai nunawa iyakata?" . ' ' Rukayya na kaiwa qarshe Kaka ta rushe da kuka, k0 kalonta Rukayya bata tsaya tayi ba ta mike tai Cikin daki ta haye kan gadon Kaka taci gaba da kukanta. Tabbas abin ba qaramin bakin ciki yaiwa Kaka ba don yau tai mashi zagin da bata taba kwatanta yiwa wani irinshi ba don ma dai lami na‘gefe tana tausarta da ban san irin abinda za tai mashi ba Duk yanda Kaka taso ta lallashi Rukayya taqi saurarenta, ita ala dole fushi take da ita. ‘_ Kaka kuwa duk tabi ta damu, har suka kwanta ~dadaddare. . Kaka dai ta kasa daurewa don gaba daya baccin ma ya gagari idanuwanta, ta tashi zaune tana kiran Rukayya ya kai sau uku kafin ta amsa. ' Kaka ta ce "Tashi kiji abinda zan gaya miki". ‘ Rukayya ta ce, "Ni fa bacci nakc ji, ki fada kawai ina jinki". Kaka batai musu ba ta cigaba da fadar. "In har'dai ba habu bane autan maza a duniya to kin gama aurensa tunda har ya wulaqanta ki haka, ki barni dashi. K0 gaisuwa ban yafe ba idan ta hadaki da shi kinji abinda na fada' ‘ . miki". Rukayya dai bata tanka ba, _amma a zuciyarta gani take gaisuwar ma bazata qara hadasuba Mutumin da ya wulakanta ta, ya nunawa duniya ’ita da dan uwansa namiji amfaninsu daya wajensa, to gaisuwar mece ce zata hada su? Ai ba ma zata yarda ya sake ganinta ba. ****** ********** . Bangaren Abubakar kuwa tunda gari ya waye misalin qarfe bakwai ya gama shirinshi na tafia (ofiice) a matsayin shi na' sabon ma'aikacin da aka tura (curse) .su goma su uku ne kawai sukai nasarar fitowa da (result) mai kyau, don haka aka dauke su aiki, yau kuma ita . ce rana ta farko da zai fara zuwa (offlce) din. Suhailat na kwance akan katafaren gadonsu, tana ta sharbar barci, har ya kammala shiryawarsa. Bai yi tunanin tayar da ita ba saboda .bai ga amfanin hakan ba tunda babu . wani abu da zatai mashi yasa kai ya fice yana daura tsadadden agogonsa a hannu. Ya so ya biya ta sashin Rukayya yaga yata kwana? Sai daisaurin da yake ba zai barshi ba don haka inda so‘ samu ne ya dan karya 'da " lafiyayyen girkin Rukayyar kafin ya tafi To hakan ba zata samu ba, saboda qarfe bakwai dinma harta dan gota Hmmmmm kaka dai tace indai habu ba autan maza bane a duniya ba to ba habu ba ruky lol muje zuwa wai mahaukaci yahau kura admin is back RIKON KAKA CHAPTER23 aka ce tai musu a can don haka bai tsaya Bata lokaci ba ya dau motarsa a gaggauce ya tafi. ‘ Tunda suka isa wurin aiki shi da sabbin da aka dauka irinShl basu samu sun shiga (office) ba sai qarfe sha biyu tunda ya shiga (office) din nashi sallar azahar da la'asar ce kadai ta fiddo dashi, k0 abinci bai iya fitowa ya nema ba sai ruwan (tea) kawai da yake ta faman kwarara ma cikinsa, amma duk da haka har qarfeshidda bai samu ya gama (clearing) din komi ba, a dole ya taho gida saboda lokacin tashi ya riga yayi. ' ‘ . Bai taho gidan ba sai da ya biya ta crepcy ya kwaso tarkacen su (snacks) ice cream da lemuka yayo leda biyu na Suhailal da kuma Rukayya sannan ya nufo gida. Tunda ya shigo falon bai nuti Bangaren kowacce ba, kai taye wurin teburin cin abinci ya nufa saboda wata irin yunwa da yake‘ji tana neman kayar dashi. Sai dai da mamakinsa ya iske tcburin wayam ji yayi gabanshi yai wata irin faduwa wani irin masifaffen Bacin rai ya shige shi, ya 'juya a zafafe ya nufi Bangaren RuKayya tamkar ita kadai ce a matsayin matar shi a gidan. Ya tura kyauren falon, kai‘ tsaye yasa kai a cikin falon nata yana kwala mata kira. Jin da_ yayi babu alamar za'a amsa, yasa shi ‘sa kai cikin‘ dakin baccin 'ta sai dai mamakinsa, nan ma wayam babu kowa a ciki. Ya maida kallonsa akan qofar toilet din wadda ke a'bude. Gaban Abubakar .yai wata mummunar bugawa, ya juyo a firgice yayo waje. Dakin Suhailat ya nufa, tana tsaye gaban (home theater recorder) tana ta tikar rawa da wakar Adam Zango ta gayu komai na mata ne. Takaici ya kama Abubakar ganin bata ma san ya shigo ba har sai da yaje ya kashe wakar sannan ta waigo a tsorace sukai ido hudu dashi, ta yamutSa fuska a gajiye tana fadar. ' "Am sorry, wallahi banji shigowar ka ba". . _ ._ . Abubakar yaja tsaki kafin ya ce. "Ai dama ba‘zaki ji shigowata ba tunda kin qure volume kina ta tikar rawa sai kace "yar nanaye. lna Rukayya ta tafi ne?" Suhailat ta bata tuaka tana kallonshi kafin tace. , "Rukayya kuma? Akan wanc dalilin zaka lambayeni inda take? Ka bani ajiyarta ne?" Abubakar ya hade girar samadata qasa kafin yace ‘ "Ban gane na baki ajiyar taba? Ya zan lafi in barki da yariya a gida in dawo kuma in tarar bata nan in maki magana kuma kice na baki ajiyarta? Jinan Suhailat, ban son rainin wayo kinji?" itama ranta ya soma Baci, a ganinta ma in ba ya rainata ba ya za'ai yai mata wannan tambayar? ’ Ta dauke kai tana fadar, "To na koreta ‘daga gidan tunda ba gidan ubanta bane, ko nima zaka’ koreni ' ' ne‘?" Ran Abubakar ya yi wani masifar baci, wai har 'Suhailat tayi bakin da zata xagi 'yar uwarsa‘? Lallai shi ya bata fuska, don haka cikin matukar Bacin rai ya shiga fadar "Kin koreta kin kyauta, amma kamar yanda kika ce ba gidan ubanta vane to nima ai ba gidan uban babe hakaxalika tunda har gori ya fara shigowa ciki nima zan bar gidan yau kamar yanda itama ta barshi. Nine ke aurenki Suhailat bake ke aurena ba, don haka na baki zaBi k0 ki koma sabon gidan da na gida da kudina kiyi zaman aure, k0 kuma ki zauna anan, .zaBi ya rage naki". Yana gama maganar ya fada dakin barcinsu. Suhailat ta bishi da bala'i tana fadar. "Yo aurenka din banza, Abubakar kai har kayi kudin da zaka gina gidan da zaka sakani a Ciki‘.’ Ai dama tun kafin mu dawo qasar nan“ na gane take-takenka, ka ajiye aikin kamfanin mahaifina ne kanemi wani .aikin don kaji dadin'cin zarafina, to baka isa ba, wallahi kayi tsururu. In banda ma qaddara ai kasan nafi kariin ajin'. aurenka, ita wadda kakewa rawar jikin dama can ita ce ajinka ita ce dai dai kai ba __ ' ni ba" wohoho mata kaiiii muje zuwa Duk abin nan da take Abubakar na tsaye gaban (wardrop) yana hada kayanshi a cikin akwati, bai sake kallonta ba ballantana ya kulata. haka ya hada duk ‘wani abu mai muhimmanci a cikin akwatinshi ya gama zuge abarsa yaja hannun akwatinsa ya fice daga gidan. Har ya fice Suhailat ta raka shi da sababi, bai sake kulata ba ya saka akwatinsa a bayan mota ya fice ya zagaya gidan direba ya shiga yaiwa motar; (key) yai gaba abinsa, ya barta nan. Da Wauta kuma yana ficewa daga gidan sai. kuma ta rushe da kuka cikin tashin hankali ' sai' kace ba ita bace yanzu ke zazzaga masifa ‘ba har baki ’na kumfa. . ' Kai tsaye Abubakar gidan Haj. Maimuna ya fara tsayawa, yai sa'a kuwa ya samu, oga mahmud a gida, don haka suka baje a falo inda Hajiya Maimuna ta qawata masu tebur da kayan abinci da soye-soye kala-kala. ' Abubakar ya ' kasa taBa komi saboda tsananin damuwa da yake ciki Mahmud ya tsura mashi idanuwa yana fadar. "Lafiyar ka dai Abubakar naga kamar baka .da lafiya?" Abubakar ya jingina da makarin kujerar da yake zaune yana kallon Mahmud da jajayen idanuwansa cikin matukar damuwa ya soma fadar ' "Lafiya qalau Oga, damuwa ce kawai". ,Haj. Maimuna dake tsiyaya masu lemu a glass cup ta dago ta dan dube shi tana fadar "Wallahi naga alama, don ni har na danji tsoro don ban taBa ganika cikin irin wannan yanayin ba" . Abubakar ya shaki numfashi yana fadar. "Ni ' kaina ina tausayin‘ _kaina Hajiya Maimuna Suhailat ta. kOri yarinyar nan Rukayya - ina' (office) ban san ina ta ina zan fara 'nemanta ba, na' tabbatar matukar taje wurin kaka ka'shina ya bushe". ' . ’ .Haj. Maimuna dake duke ta_ koma da baya ta zauna 'akan kujera tana fadar. "ta kori Rukayya yaushe?" "‘Dazu". Abuhakar ya bata amsa. Haj Maimuna ta dafe kai cikin matuqar mamaki tana fadar “Ikon Allah, kuma har Rukayya ta baro gidan ba tare data biyo tanan ba?" Mahmud ya dubi Abubakar yana_ fadar. "To kai tayaya ka sakarwa mace haka harta iya korar wanda ka dauko ka kawo cikin gidanka baka nan?" _ Kafin yai qokarin fadar wani abu Haj. Maimuna ta karbe zancen da' '. "Ai Honarable duk abinda yake faruwa a cikin gidansa ba laifin kowa bane laifin sa ne da sakacinsa. Dama k0 da Suhailat bata kori Rukayya ba itama Rukayyar ta soma tunanin guduwa ta bar maka gidanka. _ . , Abubakar ka ajiye mata biyu a cikin gida amma ka tauye faya akan daya saboda wani son zuciya can ~ naka. Shin ita Rukayyar ba matarka' bace? Ko ita ba mace bacc? K0 kana tunanin bata buqatarka? Amma ka' biyema “mace ka tauye yarinya, ka mayar da ita 'yar aikin gidanka ba' wai matarka ba, ku ka dinka ' wahalar da.ita'don kawai an aura maka ita ba . , . don kana so ba. Shin kana ganin Ubangiji zai barka ne k0 kana ganin kana da wani makari da zaka iya kare kanka a wurin Ubangiji? Dama ni jiranka nake kawai ka dawo in hadaka da Honarable yai maka nasiha tunda kuma an koreta ai shi kenan, dama abinda kake so kenan tatafi ta baku wuri ta yunkura ta mike a zafafe tai falonta zuciya ta kawo mata wuya kamar zata fashe saboda bakin ciki, ita a ganinta Abubakar ya cancanta a kirashi azzalumi mai bautar dana qasa da shi. oga Mahmud ya dubi Abubakar yana fadar. "To kai ta yaya duk wadannan abubuwan ~suka faru haka Kana aikin me?". ' ' ‘ Abubakar ya kasa magana, ya rasa abinda ke mashi dadi daga yanda yaga Hajiya Maimuna ta hau yasan zai iske dubun haka a wurin Kaka. _ . Oga Mahmud Yace"Kaifa nake saurare Abubakar kayi shiru Abubakar ya sauke numfashi kafin ya soma magana. "Wallahi Mahmud duk aikin zuciyane kasan Rukayya ba sonta nake ba kakace tasa dole“: na aureta, tasa dole na hada su da suhailat Gashi gidan da nake zaune mahaifin Suhailat din ne ya bamu aronshi kafin nayi nawa, gashi kuma ba son Rukayyar nake ba, wannan ne ye ‘taimaka wurin tauye mata haqqinta. Amma da taflya tai tafiya ni da kaina naji hakan bai kamata ba, hakan ne yasa na harhada kudi masu yawan gaske nasai qaton fili a Batagarawa low cost don a ganina idanna ce zan bawa Rukayya matsayi na mata a ‘wurina a cikin gidan uban Suhailat duk abinda akai mana ni na ja. ‘ Ban fara ginin ba na samu tafiya qasar nan yin wannan (course) din, na dauki Suhaila muka lafi kudin alawus din da aka rinqa biyanmu daSu na gina filina, daga can qasar na turo da zanen gida da nake so muna dawowa aikina na ajiye a ciki a kamfanin mahaifin Suhailat tunda nayi nasara akan (course) din da aka tura mu yai mana murna sosai Tun kafinmu iso gidanmu na sanar da Suhailat a gidana zamu_ sauka, amma ta qiya a dole muka dawo gidan mahaifin nata. Ni don da yanda naso in fara ajiyeta a gidan nawa sannan in dawo in dauki Rukayya itama na kaita gidan. Sashi uku ne iri daya nawa da na RuKayya da kuma na Suhailat to sai ta Kiya a dole na kyaleta, amma dai na sakawa raina zan dauki ita Rukayyar da sunan na kaita' qauye sai in kaita can gidan nawa indai data matsayinsu na matana sannan da na dawo in sanar da Suhailat gidana na kaita na bata irin matsayin da itama na bata nasan Suhailat tana matuqar sona zata haqura idan ma bata yarda ' ba to sai ayi duk yanda za'ayi tunda ni dai nasan inda .na dosa sai gashi ta koreta ban sa yanda zanyi ba nasan da wuya' idan kaka zata saurareni ballantana har ta fahimce ni". ‘ *Oga Mahmud yajinjina kai kafin yace. "Ai duk da haka Abubakar kayi matuqar wauta, amma ni a ganina shiryawa kawai zaka yi ka tafi biko da sunan kai baka ma san yanda akai ta taho ba, a can ne za'a fada maka kishiya . ce ta korota, kaga daga nan sai kasan sauran "‘ bayanin da zaka yi ka samu a baka matarka ku taho. ' Abubakar yayi murmushi cikin matukar jin dadi yana fadar ”Aiko ka ba da shawara yanzun nan zan je don banga abinda nake jira ba". Oga Mahmud ya ce, 'Amma kafin ka tafi din ya kamala ka fara biyawa ta gidansu Suhailat din ka sanar da mahaifinta duk abinda ya faru tsakaninka da Suhaila! din don kada ta rigaka zuwataje tai maka 'yan qulle-qulle'. Abubakar ya ce, 'Yanzu fa barima ka gani Ya mike tare da miqawa Mahmud hannu suka Kara yin musabiha sannan sukai sallama ya tafi ‘Abubakar ya isa gidan su Suhailat yai sa'a kuwa mahaifinta yana nan' don ‘haka a falonsa akai mashi masauki, sai dai Abubakar bai san yanda ake kai qara ba tunda bai tababa gashi yana matukar Jin nauyin sirikin nasa hakan ne yasa sai da yai tA 'yan zagaye zagaye kafin ya iya zayyanowa mahaifin Suhailat din abinda ke faruwa tun daga aurensa da Rukayya har izuwa yanzu.’ Alhaji ya jinjina kai yana fadar; lkon Allah, yanzu wuyan .Suhailat har yayi kwaridn da'zata dubi mijin aurenta tai .mashi wannan rashin mutuncin? To ba‘komai, kada ka damu, kayi haquri gida dai nawa ne don haka tunda Allah Ya buda maka kayi naka to nima na karbi nawa kuma bance ka dawo gidan nan bikonta ba, yanda kace ta koma naku gidan tasa Kafa ta shure to haka zata kwaso qafar dai nata taje ta iske ka Ka'bani , dan lokacu ln banda sukarcinta ai shi aure nufi ne na Allah, idan Allah Ya nufi mutum da shi babu Wanda ya isa ya hana Don haka Abubakar kaje ka maido da matarka, kada ka bari mace tayi rinjaye akanka“. Hmmmm lol an kammala da iyayen suhailat sauran mai ran qarfe hajia kaka koya zasu kwasota da abubakar oho naku har kullum A,I,S ke cewa mu tara donjin ci gaba da yaddah zataci gaba da kasancewa cont it RIKON KAKA CHAPTER 24 Abubakar ya amsa da, "Insha Allahu". Sannan sukai sallama da Alhaji ya tafi abinsa cike da qarrfin gwiwa ya dauki mota ya nufi Dandagoro zuciyarsa cike da addu'a tare da fatan samun kan Kaka ta bashi matarsa k0 ya samu natsuwar zuciyarshi. Karfe tara na dare ya iso qofar gidan Kaka, ya faka motarshi ya’fito ya kukkulle' qofar motar, sannan ya ‘nufi .cikin gidan ”zuciyarshi cike da fargaba ya . soma jera sallama. Daga daki ya jiyo muryar Kaka na amsawa, don haka ya nufi dakin kai tsaye yana ta faman addu‘a a zuciyarshi. Ya yaye labulen‘ dakin ya shiga Kaka na daga kwance da hasken wutan lantarki Ya durqusa daga bakin qofa yana gaishe daKaka cikin girmamawa-, tamkar babu abinda. ya faru, ta amsa mashi cikin sakin fuska, abinda ya fara bashi mamaki kenan wanda ya. sashi tantamar anya kuWa Rukayya tana gidan‘.’ ' Gabanshi ya yanke ya fadi,yaja daga tsugun0n da yayi ya zauna yana kallon Kaka ya ce ‘ "Harkun kwanta kenan?" Kaka ta ce, "To me muke jira?" Ya danyi jim yana ta sakesake a .zuciyarshi, so yake kawai Kaka ta tare shi da maganar Rukayyar amma tai burus ta share shi, abinda ya Kara sashi cikin rudani kenan, ya rinka waige-waige cikin dakin, babu ta inda ya hangi alamarta. ' Wata zufa ce ta soma keto mashi da yaga ya share fiye da minti talatin a zaune, ita Kaka ma tuni har ta soma barcinta. Ba yanda ya. iya shima haka ya mike ya fice jikinsa a kasale bai ‘xo da Shirin kWana garin ba, amma kuma yanzu baiga ta tafiya ba ina zai sa kanshi yanzu ’ idan aka ce Rukayya ta Bace? Sai da ya leka (toilet) yaga babu kowa a _ciki sannan ya wuce‘ tsohon dakinsa ya budc ya shigé ya kwanta akah katifarsa, babu alamar barci a cikin idanuwansa haka yaita juyi shi kadai a cikin daki daga qarshe kuma ya mike yaje‘ya ‘dauro alwala ya dawo dakinsa yaita . jero nafilfili: yana addu'ar Allah Ya bayyana mashi ruky Bangaren Rukayya kuwa tunda ta jiyo muryar Abubakar yana sallama ta wantsara ta. fada bayan gado tai kwanciyarta, tana jinshi ya qaraci zamansa har ya fice sannan ta mike ta haye kan gadon tai kwanciyarta. Washegari misalin qarfe. takwas Abubakar ya gama shirin tafiya (office) ya shiga dakin 'Kaka da niyyar yai ma Kaka sallama,‘ akai sa'a Rukayya tana kewaye tana watsa ruwa, saboda wankan safen da ya riga ya kama mata jiki, don haka har ya gama yiwa ‘ ,Kaka sallama ya filo ya hau motatsa ya tafi bata sani ba. ~ A moto Abubakar ya rasa abinda ke mashi dadi, ya shiga cikin matukar damuwa da tashin hankali Tabbas ya sani Rukayya bata gidan Kaka, to ina ta tafi? To kuma idan har bata 'zo gidan ba ya akai Kaka bata tambaye shi .yaya Jika ba? Sannan bata tambaye shi yaushe ya dawo daga tafiyar shekara daya da rabin daya tafi ba, da kuma bata daure mashi ba ta ‘ :karbe shifaran-faran anya kuwa babu wata maqarqashiyar da Kaka ta :shirya masa‘? ldan kuma akwai ta yaya zai iya ganewa tunda bata bashi fuskar hakan ba? Da wannan tunae tunanen har ya iso (office) dinsa zuciyarsa babu dadi duk ya fita hayyacinsa. Shi ji ma yake tamkar bai da lafiya, saboda da qyar yake iya jan qafafuwansa, sai kace mai ciwon lakka kwatakwata bai da kuzari a jikinsa. Cikin kwana uku duk inda Abubakar yasan Rukayya zata iya zuwa sai da yaje ya nemota, amma bai sa meta ba gaba daya ya zabge ya fita hayyacinsa, shi baima san zuciyarshi ta kamu da son Rukayyar ba sai *yanzu data kufce mashi, don haka washegardi safiyar.juma'a yana tashi. daga (office). Karfe hudu ya nufo dandagoro gidan Kaka, ya yanke :‘shawarar zai sanar da ita kawai tunda barin kashi a ciki baya maganin yunwa. . ‘ Da sallamarsa ya shiga cikin gidan babu kowa a. tsakar gidan sai Lami mai aiki tana “wanke a’laiyyahu a bakin famfo sai da ya gaisa da ita sannan ya wuce dakin Kaka kai tsaye inda yake jiyo sautin redio wanda ya karade gidan da wakar mutanen Niger wadda aka sako a gidan radio, Abubakar ya yaye Labule cike da mamakin 'yau. Kuma Kaka kida ake sha ‘ kenan, ita da take fada idan wani ya kunna'ta . ce xa'a cika mata kunne. Ya yaye labulen dskin tare ‘ da sallamarsa, sai dai wa zai gani? Rukayya ce kwance akan gadon da radio a kusa‘da ita daga' ita sai farin dogon siket irin 'budadden nan, sai 'yar Bingilar bes dinta iya cibiya mai siririn hannu, babu k0 kallabi akanta. Ai Abubakar bai san lokacin da ya fado cikin dakin ba yana kiran sunanta "Rukayya, dama kina nan kika barni nai .ta wahalar _ neman ki?" RuKayya maganar tasa ta daki dodon kunnenta tamkar saukar markade bata san lokacin‘ data zabura ta mike ba ido waje Abubakar ya bita da kallo tundaga sama har qasa, kafin ya hadiye Wani abu mai kamar yawu a abakinsa, ya langaBe kai cike da alamun gajiya ya ce . "Kin tayar min da hankali Rukayya, kin 'wahalardani, kin wahalar da zuciyata. Haba Rukayya, me yasa kika biyewa Kaka ku ka ~ dauki alhakina?" Rukayya ta cigaba da kallOnShi cike da mamakin kalaman ,dake 'fitowa .daga bakinshi, shi kanshi bai san lokacin da suke fitowa daga baccin nashi ba, sai dai abinda ya sani kawai shi ne. gaskiyar abinda ke zuciyarshi ne yake ‘ furtawa ganin tayi' shiru tana kallonshi‘yasa " shi matsawa da niyyar damqo hannunta. ' , Tai saurin ja da baya tare da bata fuska, cikin sanyin murya Abubakar ya ce . ‘ "'Fushi kike. dani? Kiyi haquri, nasan nayi kuskure kimin afuwa insha Allahu hakan ba zata sake kasancewa b...". . Tsakin da Rukayyar taja ne ya 'katse shi daga cigabada zayyano jawabin naSa, ya bita da‘kailo cike da mamaki. A dai ,dai nan kuma Kaka ta fado dakin riqe'da butar data fito daga makewayi da ita sai faman haki take, ta dubi Abubakar. ' "Kai malam, fice min daga daki kaji, mutumin banza mutumin wofi". Abubakar ya juya inda take yana fadar. . "Haba_ Kaka, yanzu‘ dama Rukayya tana gidan nan shi ne ku ka Kyaleni cikin tashin . hankali tsawon sati guda? Duk da dai ni din mai laifi ne amma ai..Kaka ta katse shi, "Habu ba surutu na nema ba da kai, cewa nai ka fitar min daga ‘ daki kawai" _ Abubakar ya langobe kai, "To naji zan fita amma tare da matala". ’ Yana maganar ya nufi inda Rukayya take da niyyar cafko hannunta, Kaka ta daga butan dake hannunta ta maka mashi akai duk ruwan dake ciki suka juye mashi a jiki, yai saurin rike butan yana fadar ' "Allah Ya baki hakuri nasan nayi laifi koma dai me: akai min ni dai hakuri ne nawa, kuma ‘ zan ta baki shi har sai ranar da kika huce kika _ bani matata". Yana gama maganar ya juya jikinshi a sanyaye ya bar dakin Kaka ta raka shi da harara har ya fice sannan ta maida kallonta wurin Rukayya ta ce "Ke kuma sakaran banza kinyi tsaye sokoko yana ta tsaraki da wannan dadin bakin . nashi da yake ba wayau ya isheki ba. Yo in nice har ya isa ya matso inda nake ma ban rotsa mashinkai ba inga ta karyar rashin kunya". Rukayya dai bata 'tanka ba sai dai ta koma da baya ta zauna akan. gadon bata da ta cewa ita ganin abin ma take tamkar a shirin film in banda abin Kaka k0 giyar wake tasha ta yarda ‘ta Kara komaWa gidan Abubakar mutumin da bai sonta, bai qaunarta, haka kawai ya cigaba dabautar da ita a banza. _ . _ Bangaren Abubakar kuwa‘ ganin Rukayya ya rage mashi tashin hankali a cikin zuciya saboda a yanzu yasan inda take yaqi guda ya rage mashi wato yanda zai yi ya shawo kan Kaka ta? bashi matarshi ya sani ba abu bane mai sauqi ba yin hakan. to amma ya ya iya da samarin kakarsa? Haka dai zai ta haquri harya samu ya tadda nasara. Duk da baizo da shirin kwana garin ba amma a yanzu dole ya tare don baiga ta tafiya ba har sai ya Shawo kan Kaka. ' Sai dai duk yanda yai zaton' abun ya wuce nan, don gaba daya Kaka ta ida birkice mashi. k0 kadan bata sauraren shi da ta gama ya samu wuri ya tare a gidan saita tura Rukayyar ta “tafi wurin .dangin mahaifinta wai ta gaishe su tai masu kwana biyu. Lokacin da Abubakar ya fahimci Rukayyar bata gidan ba qaramin tashin hankali ya shiga ba, ya tisa Kaka gaba yana fadar. "Don girman Allah Kaka ina kika tura mani mata‘?" _ ' ‘ Sai data harare 'shi kafin tace“habu tun wuri ka fita idona in rufe na fada maka, na kuma maimaita maka takardar sakin yarinyar nan nake jira kaqiji to mu zuba‘ na rantse sai dai kaga sammaci, don wallahi kotu zan maka ka". ' -. Abubakar ya dafe kai yana maimaita. "Innalillahi wa inna ilaihi raji'un! Wai Kaka sai yaushe zaki ji tausayina ne? Kullum ina qokarin in ’kwatanta maki ba zan iya sakin yarinyar nan ba, amma kinki ki yarda na fahimci’ so kawai kike ki kasheni da raina? Yarinya da aurena akanta amma ki daukéta ki kaita wani 'wurin da ban san k0 ina bane don dai kawai kinga banda yanda zanyi. ' ‘ ’ Kaka ta ja filo ta haye saman gado tana fadar, “In “ma da yanda zaka yi din ba sai kayi ba, aure ne ance ba'a yi ka bawa yarinya takardar sakinta tunda ba kai bane autan maza ba kaqiya. To ba sai kai ta riKo ba duk ranar daka gaji‘ka'saki amma Rukayya kam kai da gininta sai dai a gidan wani. Tana can na kaita inda 'zata samu mijin da ya fika tayi aurenta, kai kuma saki ne kai ta riqo. Gaban Abubakar ya yi wata mummunar faduwa da bai taBa yin irinta ba, tabbas yasan Kaka ‘tana da sanin addini dai dai gwargwado, , amma hakan bai hana shi gasgata zata iya aurar da Rukayya da aurensa ba saboda yasan shekaru sun ja akwai rudu da rikicin tsufa a a tattare da ‘ ita. Wasu irin hawaye masu zafi suka tarar masa a cikin idanuwa, yanzu ya zai yi? Wannan wane inn bala'i neya tunkaro shi'! Lallai yana cikin jarrabawar rayuwa. Ya bude bakida niyyar ya cigaba da yiwa Kaka magiya sai gani ya yi tana kwasar munshari, lallai ashe ya dade cikin duniyar tunani bai sani ba. _Jiki a sanyaye ya. mike yai gaba. Washegari tunda sanYin safiya ya shirya ‘ ya koma Katsina bayan ya ajiye mata kudi masu yawan da zata yi amfani daSu. ' " Sai daya kwashe tsawon sati biyu bai dawo garin ba har saida ya turo mata su Oga Mahmud . tare da matarsa Hajiya Maimuna' suma sukai nasu lallashin da ban baki amma Kaka taKi sakkowa daga dokin naqin da ta hau, kira kawai take idan bai kawo' takardar sakin da tacc ba sai ta ishe shi har gida da takardar tsammaci. Ba yan'da su Hajiya Maimuna suka iya haka suka dawo bayan sun juye mata sakon tarkacen kayan abincin da Abubakar ya shake masu but din mota, ya ce a kawo mata. Duk rashin arzikin, da take mashi bai jin zai Iya hana ta abu daya daga cikin abubuwan jin dadin rayuwar da yake bata, duk da yana jin zafi da kuma ciwon rashin tausayin da take nuna masa qarara, bayan yanzu shi abin shi yanzu shi abin a tausayawa ne mutumin da yakr zaune da matarsa kamar Suhailat amma yanzu ya zama gwauron qarfi da yaji, komai shi yake yiwa kansa dai-dai da sharar falukansa da gyaran daki daga girki kafin ya fita (office) sai ya samu dan dama k0 da kunu ne k0 ruwan (tea) ya ci da bircdi sannan ya tafl, haka idan ya daw0_duk uwar gajiyar daya' kwaso sai ya age ya dafa abinda zai ci sannan yai wanka ya zauna, tunani ya aure shi babu inda yake jin dadin zuwa shi yasa yake zamansa a gida daga shi sai maigadi ,sai kuma yaronsa Laminu mai kula da fulawoyi shi ne kuma ke mashi wanki da sauran 'yan aikace aikacen da ba'a rasa ba. ' Hmmmmm su kaka manya gaskia na tausaya ma habu A,I,S RIKON KAKA CHAPTER 25 Abubakar ya zama bai da :abokin hirar da ~ya wuce t.v sai' kuma tunanin RuKayya wanda yake kwana dashi ya kuma tashi da shi wannan ita ce rayuwar Abubakar a sabon gidansa. Satin Abubaka biyu ya kasa daurewa ' ya nufo Dandagoro bayan ya sha jinyahar ta tsawon kwana uku’, shi kadai babu wanda ya sani, duk 'wanda ya. kalle shi a yanzu zai fahimci halin da yake ciki saboda irin ramar da yayi ya zama kuma wani (so silent) kamar ba shi ba. Lokacin da ya iso gidan Kaka bata nan 'sai dai Lami_ wadda ke ta darzar ’wanki, Abubakar yaja kujera 'yar tsugunne ya zauna a gajiye kamar wanda yasha gasar tseren gudu ya gaji. Ya gaishe da Lami cikin sakin fuska, La‘mi ta amsa cike da, tausayin Abubakar din yanda yabi ya zabge kamar bashi. ba, ita dai daukar alhakin yaron ya isheta haka. Ta zauna akan kujerar da take wankin akai tana kallon Abubakar dinda yake tambayarta k0 Rukayyar ta dawo? Lami ta sassauta murya kamar mai tsoron wani ya jiyota, tace. "bata dawo ba, sai dai k0 in fada maka inda take". Abubakar ji yayi tamkar ta tsunduma Shi cikin gidan aljannah, don tun kafin ta fada mashi ya soma jero mata ruwan godiya. Ai tana fadi mashi tana Bakori gidan qanin“ mahaifinta tsam ya mike yai mata kyauta mai tsoka ya fice ya fada motarshi, kai tsaye ya dau hanyar‘ Bakori, bayan ‘ya tsaya gidan man Dandhgoro ya shake tankin motarshi taf da mai ,,,,,,,,,,,, ,,,,,,,,,,,,, Bakori gidan qanin mahaifin Rukayya ne marigayi, uWarsu daya ubansu daya, yana zaune a gidanSa_ shi da matansa guda ukuTasallah, Lantana da kuma‘ amaryar su Larai. Yana da' ya' ya a qalla sun kai ishirin da wani abu, wasu sunyi aure wasu kuma basu yi ba, suna nan mata da maza. zuwan Rukayya garin ba qaramin mamaki ya bawa Kowa ba, saboda tun Rukayya tana yarinya suke son Kaka ta rinka: turota tana ganin 'yan uwanta suna zumunci amma Kaka taqi, ita allan kalafar bata yarda Jika tai nesa da ita ba, sai dai ta dauketa suje su wuni tare su dawo. Wannan ne: yasa ba wani zumunci mai qarfi ‘tsakanin Rukayya da'yan uwanta. Don haka yanzu da tayi aure tazo masu wannan dogon zaman ba qaramin mamaki ya _ basu ba, don haka sukai tunanin aurenta ne ya mutu. Itama kuma ta tabatar musu da hakan. ‘ Kawu yaji haushi ba kadan ba, don ’ a ganinsa irin hakan ceke sawa a guji auren zumunci don gudun bata zumunci. ‘ Rukayya taji dadin zama a cikin kauyen ’saboda 'yan uwanta da kowa na son ace ' 'yar gayun nan 'yar uwarshi ce hakan ne yasa har rububinta ake a cikin yara da matasan gidan. ‘ “ Jamilu .yana daya daga‘cikin matasan " gidan‘ 'yan gayu masu ji da karatun N.C.E, wanda yana ganin Rukayya zuciyarshi ta ayyana mashi ya samu matar aure irin wadda yake burin aure, don haka ya yi kane-kane ya hana kowane saurayi na gidan raBarta don gudun‘ kada ma wani' yai masa shigar sauri.. Duk da bai furta son da baki ba amma aiyukanshi sun nuna, don duk inda Ruqayya zata jeshi ne mai kaita da sabon mashin dinshi Jincheng roba- roba, a gidan har sun fara fahimtar inda ya dosa. lnda ita kuma Rukayyar ‘ take daukar duk zumunci ne kaWai; A yanzu haka ta riga ta shirya komawa gida gobe don haka yau shirye shiryen taflya _ kawai take, tun safe suke yawo da Jamilu tana bankwana, .zuwa yanzu haka gidan Mariya . zasu qanwar .jamilu dake aurc cikin garin, amma basu samu fita ba sai bayan sallar magariba. ' Tayi kyau sosoi cikin riga da siket na shadda maroon colour, ta yane kanta da (milk) ’ din mayafi mai Shara-Shara, sai dai yana da dan girma ba Iaifi Ta Saka takalminta mai tsinin dunduniya. ita kanta tasan tayi kyau balle Jamilu da ya goyota saman mashin dinsa, sai yaba kwalliyar yake tare da kwarzanta ta. ' ita k0 sai dariya take mashi, don ta'san duk zolaya ce irin tasa, don haka ta biye mashi suna ta kWasar dariya. ' Suna qokarin hawa titi Abubakar na ‘ qokarin shiga layin_ da suka baro, idanuwanshi sukai tozali da su suna ta kwasar dariya, wani irin gingimemen abu ya tokare mashi zuciya ~wanda yasa saura kadan da motar ta kwace mashi. . " _ Ya taka wani mahaukacin birki wanda « yasa qura ta tashiya juya kan motar yai a sukwane ya rufa masu baya, ya bar jama'ar wurin na faman atishawa tare da Allah Ya isa ga wanda bai ma san sunayiba saboda an shiga haqKinsu kuma hakan haramun né a Musulunci. ’Abubakar bai samu shan gaban su ba har sai da suka sauka daga kan babban titi suka hau . Karamin titi sannan ya samu nasarar shan gabansu da mota, ya haske su da farin hasken fililun motarsa Jamilu ya ja birki a haukace, sannan ya soma aunawa mai motar zagi. itama Rukayya ranta yai masifar Baci, sai da Abubakar .ya gama qare masu kallo suna ta kare-karen idanuwa tare da zage-zage sannan ya bude motar ya fito. ' Tun kafin ya qaraso Jamilu da Rukayya suka sakko daga kan mashin din suka kaucewa . dogon hasken da_Abubakar ya haske su dashi. Abubakar na qarasowa Jamilu ya cire hannu da zummar ya mare shi, Abubakar‘ yai caraf da hannun ya rike gam,’ muryarsa a sanyaye ya ce. "Ina zakaje mani da mata?" Jamilu ya fincike hannunshi cikin zafin zuciya yana fadar. ‘ ‘ "Uwar wacc ce-matar taka?" . ‘ Abubakar ya nuna Ruqayya ' da danyatsanshi manuni ba tare da yayi magana ba. . Takaic'i , ’ya_ .kama Jamilu, ya haske. ' Abubakar da kallon banza kafin' ya ce. "Lallai kai ka tabbata mahaukaci, qaramin ,dan shaye-shaye. To k0 salansa kake sha qarewar hayaqi ni na fika iskanci". Abubakar ya ce, "Ai na lura tunda har ka iya daukar matar aure" Haushin maganar Abubakar ta kama Jamilu har ya daga, murya yana nuna Abubakar yana auna' mashi ashariya, abinda ma ya janyo hankalin 'yan tsirarun mutane masu wucewa kenan sukayo kansu tare da buqatar jin ba'asin maganar Jamilu ne ke ta faman kora masu jawabi ' cikin bacin _rai, sai da'aka gama sauraronsa ‘sannan aka ,bukaci jin ta bakin Abubakar wanda ya harde hannuwa a 'Kirji yana kallon su' daya bayan daya. Ya maida kallonsa akan ' Rukayya,yace ita ya kamata ku tambaya, gata nan". . Jamilu ya dubi Rukayya yana rawar haBa, ya ce. ’ "Ai ni nasan wallahi bata sanshi ba, irin yan iskan gari ne kawai, k0 kin sanshi Rukayya?" Sai data tabe baki kafin ta ce "Ni ban sanshi ba". Ai kuwa jama'a kamar jira suke aka hayayyakowa abubakar, don Jamilu qarfin hali ma har kwalar rigar Abubakar yake ciyowa wai a duke shi. Ai kafin ma ya cire hannun nashi daga kan kwalar abubakar ya dunkule yatsun ”hannunshi ya kai mashi ‘wani dan marayan naushi a mahagurba, yai wani irin ihu ya dafe wurin da tuni ya baci da jini. Abubakar ya qara mika hannu ya cakumo shi yana Kokarin sake narka mashi wani naushin jama'a suka tattare masu zakalkalewar ciki suka dawo neman sasanci naya saki wuyan rigar Jamilun, amma babu alamar zai saki din duk da idanuwan Jamilu da suka yo warwaje yana ta kakarin wahalar Majiya masu qarfin ciki ne suka fara qokarin bambare hannun Abubakar din, amma k0 gezau bai yi ba, don haka aka soma rokonsa da ya sake shi din ' Bai saurare su ba ya maida kallonshi akan Rukayya dake tSaye tana ta rawar haBa tare da rarraba na mujiya, ya daka mata tsawa. "Yanzu kin sanni k0 sai na kashe: shi tukunna za ki sanni?" ‘ Rukayya jiki ya dauki ciri, muryarta na rawa ta ce ‘ "Idan na sanka sai me? Ina ruwana da kai? Mugu, azzalumi kawai, wallahi Allah sai . Yai mana sakayya". Abubakar yayi wani malalacin murmushi‘ sannan ya saki Jamilun .yana fadar. ’ "To kaji k0 ni wane ne a wurinta, mijinta ne data gudo ta bari kuma kaine baka sanni ba amma ni na sanka shi yasa ma tun farko ban yi niyyar taBa lafiyar jikinka ba, kaine kaja da taurin kai irin naka, amma kayi hakuri". Jamilu ya rasa abinda zaice sai faman mazUrai yake Abubakar ya ”tura ‘hannu cikin aljihu ya damtso kudi mai yawa ya soke mashi cikin aljihu yana fadar. ga wannan‘ ka rage zafi". Bai bari yace'wani abu ba ya damki hannun Ruqayya tana turjewa tare da borin kwacewa haka yaja ta da qarfi ya sakata a mota ya rufe ya zagaya ya shiga mazaunin dirrba yaja suka tafi. Kai tsaye gidan Kawu ya nufa ya kulle Rukayya a motar shi kuma. ya nufi cikin gidan, saukinta ma akwai AC a ciki daya kasheta. da zafi ‘ A zaure ya samu kawu a kwance yana sauraren rediyo, Abubakar ya durkusa a gabansa suka gaisa. Bai gane Abubakar dinba sai da yai mashi bayani sannan ya shaida shi. Nan fa Abubakar ya sanar da shi duk abinda ke faruwa tun daga dalilin barin Ruqayya gidanshi. har zuwa yanzu. Mamaki ya kama Kawu ya rinqa zuba sallallami yana fada akan danyen hukuncin Kaka da kuma wautar Jamilu, daga,qarshe yaiwa Abubakar naisha da kuma fatan' alkhairi. Yasa ya kira Rukayyar itama yai mata nasiha sosai Ya so su kwans sai gobe su juya, amma Abubakar ya ce a‘a, saboda zai je office.goben. Kawu yasa RuKayya ta kwaso kayanta,“ ya zubaSU mota sannan sukai gaba bayan yaima kawu kyautan kudi masu yawa sannan suka kama. hanya babu wanda ya kula wani, Ruqayya ta gaji da kukanta har tai shiru. Bai ce mata ci kanki ba har burci barawo yai awon gaba da ita Basu iso Katsina ba sai karfe goma .saura 'da yan mintina, maigadi ya bude_ mushi qofa ya kutsa .motarshi a ciki kai tsaye gurin ajiye motoci ya faka motar tashi sannan ya fito a gajiye yake likis dan da kyar ma yake iya daga. kafa ya budema Rukayya dake Zaune yana kokarin kaukar ta ta farka a tsorace gami da ture hannayen nasa Ya yi murmushi sannan ya matsa yana fadar ., . ‘ "Ki fito mun. iso" Ruqayya ta bata fuska tana fadar: Ni wallahi bahu inda zan matsa ‘sai ’ka . maidani gaban uwata Abubakar yai dariya“ sosai kafin yace ”Wacece uwar taki kuma? Kidai ce kakarki me sangartar dake, kuma yarinya ke da qara ganinta qila sai kin koma wankan jego“ Rukayya ta harare-shi tare da tabe mashi baki ta dauke kanta ta turo mashi qeya. Shi daria ta bashi don haka bata ga lokacin da ya janyo hannunta ba sai dai ji tayi an sureta gaba daya anyo waje da ita ; ‘ Rukayya ta soma shure~shure tana zillewa amma bata kufce daga hannuwansa ba har$ai da ya danganata da katafaren falon gidan wanda wurin zilIe-zillenta tasa suka fadi akan‘tayils, amma duk da haka nan bai saketa .ba, tana cikin hannuwansa sai da ta gartsa mashi cizo a hannuwan sannan ya sakcta ita kuma ta zabura ta mike ta” kwasa aguje 'ta barshi, falon, amma‘sai ta kasa bude qofar a bude take ba kcy aka Saka ba k0 sakata ba amma ta datse Haushi ya kama Ruqayya, ta rinqa jijjiga qofar da ko gezau bata yi. Abubakar yana kallonla ya mike yana dariya yai shigewarsa kicin hankalinsa a kwance Hmmmm lol jama,a wai ya za,a kwashe da kakalle ne idan har taji labarin habu yaje ya dauke matarsa? naku har kullum A,I,S KE CEWA i luv y'll cont it RIKON KAKA CHAPTER 26 ya dora musu girki yau zuciyarsa fes take da nishadi marar misali. , Nama ne ya gasa sannan ya dafa dankalin turawa da indomie ya gama komi tsaf ya jera 'a dan farantin ya dauko kwalin 'Iemu guda biyu tare da robobin ruwan Faro suma biyu ya jera a saman (carpet) ya sameta ta hada kanta da kujera kuka kawai take amma marar sauti sai dai za' a iya jiyu shasshekarta Abubakar ya ajiye tiren kayan abincin a gabanta sannan ya raba gefenta ya janyota jikinshi’ ya rungume yana kokarin lallashinta bata ture shi ha amma kuma bata daina kukan ba Abubakar ya dora kanta a saman. qininshi ya Kara rungumrta yana fadar. ‘ "Kiyi haquri‘ don Allah ki daina kukan nan haka nan kada kanki yai miki’ ciwo". Yana maganar yana gyara mata gashin kanta wanda ta turo kallabinta wurin kokawar dazu. Rukayya ta soma magana cikin kuka. "Na ce baxan zauna ba ka maida ni gida, ka maida ni amma kaki don dai ka kawoni in rinqa‘yi maka girki da aikin gida. Na rantse da Allah ba zanyi ba". Abubakar ya yi murmushi yana fadar. "'bama sai kin rantse ba 'yar gidan kaka, indai kin amince zaki zauna dani magana ta qare, ni da kaina zan rinqa yi mana girkin da aikin gidan, kin amince?" ' Bata amsa mashi ba sa dai ta sa bayan hannunta tana goge hawayenta. Bai ji haushi ba ya dago ta daga jikin nasa yana fadar. "Daga yanzu ma za'a fara abincin ma abaki zan . . rika baki". .Ruqayya tai saurin zamrwa tana fxmadar. "Ka kyaleni inci da kaina matsa". Bai matsaba ya kyaleta sai dai hannunta na riqe da nashi haka ta zuba abinci da hannu guda. yana kallonta tana cin ,abincin kamar tanacin kashi. Bai damu ba har ta gama, sannan shima ya dauki sauran yana ci. Tsabar gajiya da kukan da tasha kafin ya gama cin abincin har ta fara gyangyadi, don haka yana gamawa ya tasheta ya nuna mata hanyar dakin bacci. Bata musa ba ta mike ta tafi abinta. Sai dai duk da barcin da : take ji sai da ta jima a tsaye tana qarewa tsararren dakin baccin kallo wanda ya gaji da haduwa, a zuciyarta ta rinqa tunanin k0 gidan waye Abubakar ya kawota kuma oho. Tunda bata da mai amsa mata don haka ta nufl (toilct) ta dauro alwala tai sallah sannan ta dauki kayan barcin da ta gani a ajiye akan gado ta saka. Doguwar riga ce fara sol har qasa mai .‘siririn hannu, Rukayya ta saka hular rigar akanta sannan ta kashe wutar dakin ta haye kan gadon , tai kwanciyarta. Haka kawai taji zuciyarta ta samu nutsuwa tunda taji Abubakar yace ba aiki zata cigaba dayi masu ba a gidan, don haka hankalinta kwance bacci mai nauyi ya yi awon gaba da ita. ' Abubakar ya gama shirinsa a Bangarenshi sannan ya nufo Bangaren nata, ya samu sai kwasar bacci take hankalinta kwance. Nan ‘ya hawo kan gadon shima ya . kwanta, ya jawota jikinshi ya tofesu’da addu'o'i sannan yaja bargo ya lullube su. Washegari tunda asuba ya tayar da ita suka yi sallah, ta Cika da mamakin ganinshi akan gadonta, sai dai ganin Bai nuna wani (action) ba akan hakan yasa itama tayi ta maza ta share suka yi sallar asuba. Ya jata suka koma 'suka sake kwantawa, sai dai har bacciya ’ kwashe shi amma ita ta gaza runtsawa, mamaki take da kuma al'ajabi wai yau ita ce yaya Abubakar kwance daki daya, gado daya kuma manne'da juna. Wannan wacce rana ce mai Sa'a haka a wurinta‘? tunanin da take. kenan har barci Barawo ya lallaBo ya dauketa Ba ita ta farka ba sai karfe goma saura, ta juya ta ganta ita kadai kwance akan gadon. Ta llaBa ta tashi zaune tai ido hudu da ‘ wasu riga da siket sababbi dal akan gadon, hakan na nufin idan tayi wanka ta shirya ta saka. ' Tsam ta mike ta fada (toilet) din ake . manne’ cikin dakin ta watso ruwa ta fito ta zauna bakin madubi ta shirya,kwalliya tayi amma ba wata mai yawa ba, ta mike ta dauki kayan ta saka ‘ English wears ne riga da siket Bakin siket ne ‘ T,Shirt body hock mai dogon hannu. Ta dauki ' dan karamin mayaifinta ta' dora akanta, sannan ta zira silifas na fata ta fito falon don tasamawa kanta abinda zata ci. A falon ta_ hange shi daga shi sai ,singilet da wando three quatcr ya zagc yana ta gogegogen Show glass din dake shake da kayan turaren wuta Rukayya tabi. falon da kallo, ya gyara k0mai tsabtsab sai kyalli yake yana fitar da ni 'imtaccen , kamshi Rukayya ta tabe baki saman kujera ta zauna tana kallonshi cike da al'ajabi, k0 da yake ba tun . yau ta saba gani ba tun a kauye dama Abubakar gwani ne wurin iya share-share wanke-wanke da girki. ‘ Abubakar ya nufota tana kallonshi har ya Karaso inda take, ya zauna kusa da ita yana‘ fadar, '"Sannu da tashi my dear,in kawo miki abincin nan k0 zaki hau kan table ne?" Sai da ta yamutsa fuska kafin tace "Anan zan ci". Ya yi murmushi ya miqe yana fadar. "An gama ranki ya. dace »: Ya nufi dinning ya kwaso abin break din-daya shirya ya nufo inda take. ya dora. tiren akan center table sannan ya turi . tebirin zuwa gabanta yana murmushi "To bisimillah" , Bai kuma jira abinda zata ce ba ya juya yai gaba ya cigaba da aikin da yake Rukayya ta jima tana kallon shi kafin ta mika hannu ta bude kayan abincin, soyayyen dankali da kifi ne mai hade da kayan lambu sai ' ‘ kuma kunu. Rukayya ta soma ci tana mamakin shi kuma a ina ya iya irin_ wadannan girKe-girken? , ‘Anan inda ta gama karyawar anan ta zame saman kujerar . ta kwanta tana kallon wani film din~ India a qatuwar plasma din dake girkc 'a jikin bango ta kusa rabin bango. Kafin ta gama kallon barci ya dauketa ba itata farka ba sai ana kiran sallar azahar. 'Ta mike taje tai sallah, k0 addu'a bata shafa ba Abubakar ya shigo mata da abincin rana. ,Mamaki fa ya qara kamata canjawar sa lokaci daya na sakata cikin (compusing). ’Bayan sallar isha'i Rukawa na kwance "a falonta babarci take ba amma idanuwama a rufe suke, tunanin Abubakar ne. yai mata tsaye a zuciya, hidimar da yai mata yaudaya kawai ta wanke mata zuciya, ta wanke dukkanin bakin cikin da ya shafe shekaru yana qunsa mata. Bata ji shigowarsa ba sai dai taji an riko hannayenta tareda sumbatar goshinta. Ta bude idanuwanta a hankali tana kallonsa, ya hasketa da murmushi kafin ya ce. "Tunanin ya isa haka, ki tashi ki shirya muje muyo (shopping) kiga gari". Dadi ya kama Rukayya ta zabura ta mike cike da doki tana fadar. "Don Allah yaya daga nan mu biya gidan Aunty Maimuna". Ya noqe kafada' "Naqi wayon, wato muje ta cigaba da koya miki yanda zaki qara guduwa' k0?" Rukayya ta zar0 ido tana fadar. "tab! Yaya wa ya fada maka ita tasa ni na gudu‘? Wallahi ni nai tafiyata da kaina". Ya ce, "To ai kin kyauta kinga yanzu nima ba zan kaiki ba har sai kin fara sona kin daina guduna . Ta langabe kai kafin tace to "To wai yanzu wa yace bana sonka Ya noqe kafada, “To idan kina sona 'din ai sai ki' fada" Rukayya ta zame hannunta tai gaba tana faman turo baki, Abubakar ya rakata da kallo har ta shige sannan ya sami bakin kujera ya zauna yana wani dan murmushi' wanda bai bayyana hakoranshi. ba Shiri sosai Rukayya tayi da wani rantsatstsen lcshi (two c010ur) wato blue da brown tai kyau sosai don hatta Abubakar sai ' da ya yaba..Ya dauketa a‘mota. ' Sai da suka gama yawon su saman manyan titina. yana gwada mata 'manyan unguwannin garin nan har sha daya sai data. gota sannan ya kaita suka yo shopping din na kayan ciye-ciye da lashe-lashe bayan sunci. wasu can sannan Suka yo dakon wasu. RIKON KAKA CHAPTER 27 sai Sha ; biyu harda yan mintina sannan suka shigo gidan. bacci ne kawai cikin idanuwan Rukayya don haka ta bar Ahubakar yana sassaka kayan firij ita kuma ta shige dakin baccinsu ta watso ruwa tasa rigar baccinta cikin ta daure gashin ta da ribon ya shigo. Ta madubi ta hango .shi ya iso inda take bata san yanda akai ba sai dai taji ya rungumeta ta buya ya miqa hannunshi guda y; diuko kwalbar turaren cool water ya rinqa fesa mata a jiki saidaya fesheta dashi sannan ya ajiye turaren sannan ya jasu sukn fada saman gadon dake bayan su, ya kashe wutar dakin yaja bargo ya lullubc su. Washegari ita ita takama Lahadi, ba aiki kamar jiya asabar, don haka suna idar da sallar asuba suka koma suka kwanta. Rukayya bata sake farkawa ba sai da Iaji tamkar ana yamutsa ta ta bude idanuwanta da kyar don ganin mai wannan aikin. Abubakar yaja muta hanci yana fadar. "A tashi haka nan ayi wanka a karya. ga ruwa can: na hada miki". ' .a toilet ta fara juye juye yace kinga wasa sai dai kiji ki cikin ruwan wankan'. Rukayya tai surin tashi zaune tana . ' kallonsa da idanuwanta duk bacci, Abubakar ya miqa hannu ya janyota ta sakko daga kan gadon, ya tisata gaba har sai da ta shiga (tOilet) din ta kullo sannan ya juya ya fice. ' Rukayya bata bata lokaci ba wurin .shiryaWa ta fito yau a tare suka karya don ta ‘soma sakin jiki dashi. Tarairaya da lallashi .tare da soyayyar da yake nuna mata ita tasa ta soma jin wata irin sabuWar qaunarsa na shiga zuciyarta. Yanda yake nuna tausayinta a fili abin har mamaki yake bata, wai yau yaya Abubakar ne ya abubakar ne ya koma' haka ya canza tamkar ba wannada yatsaneta, ya hantareta ba. : lallai Allah Ubangiji mai juya zuciya gashi yan'zu ya juyo mata da zuciyar abubakar gareta. Lallai a yanzu ta yarda'da maganar Aunty Maimuna da take cewa, mai haquri yana tare da ‘nasara aiko ita dai taga nasarar. don ma zuciya da taso ta rinjayeta daga farko lallai kuwa da tayi 'asarar da ya kamata azo mata jaje don rasa namiji kamar Abubakar ba karamin asara bace Da wannan tunanin har bacci ya dauketa a daren yau inda ta kwana da zummar‘ garin Allah na wayewa litinin zata riga Abubakar tashi, ita zata yi komai ba,hidimar gidan ta hutar dashi don harta . soma tausaya mashi. ' '_ _ Don haka tunda suka koma baccin asuba ita taqi ta koma tana ganin bacci ya dauke shitaja jikinta ta fice kai tsaye‘ ‘kicin ta Hula nufa ta dora ruwan zafi ta Zuba masu garin chitta‘da' na‘a-na‘a,. suna ' tafasa ta juye a flask din ruwan . Ta koma ta dayko dankalin turawa ta fere tasa a tukunya ta dafa shi sannan ta. ' tsame shi tamai bula bula ba koyon girki mukaxoba am sorry Dayan ta gama tsaf sannan ta dauki komi la jajjera su gwanin sha‘awa, sannan ta koma kicin din ta gyara shi ta hada ruwan omo ta wanke dukkanin abubuwan da tai amfani dasu ta kife ta share kicin din ta goge ko ina da tawul sannan ta janyo kicin ta kulle ta dawo falon tasa tsinlsiyar laushi ta share shi tun daga qasan kujeru har zuwa qarkashin sai da tabi ta share. Sannan ta dauki mopprr ta hada ruwa a bukiti ta goge tayils din tsab, k0 ina ya dauki sheki. Ta koma ta sa wani tsumma mai Iaushi ta goge duk wasu abubuwa masu daukar qura dake falon, sai data gama tsab sannan ta dauko boner har guda biyu daya ta zuba turaren wuta ta jona‘ a socket daya kuma ta kunna tsinsiyoyin kamshi masu kyan gaske ta tsilstsira a jiki ta koma ta dauko room freshner ta ruwa ta feshe dakin. Ai kafin kiftawa da bismillah dakin ya kaure da wani ni'imtacccn kamshi ta saki labulayen ta goge sannan ta qara qarfin A.C ta nufl sauran falukan suma duk ta gyara su kamar na farko, da turare su da kamshi. Karfe takwas dai-dai ta shiga (facin baccinta shima ta gyara shi, ya wanko toilet‘sannan ta watsa ruwa tana gamawa shima ta hada mashi sannan ta filo. _ Kwalliya tayi ba wata mai yawa ba, ta saka baqar jallabiyya mai hade da gyalenta, sannan ta nufl kan gadon da Abubakar ke kwance ta rasa ta yanda zata tayar dashi. can dabara ta fado mata ta dauki fIlo ta rinwa‘ buga mashi a kafa amma babu alamar Zai tashi. Rukayya ta rasa yanda zata yi dashi, can dai ta saduda ta hayo kan gadon tana dan bubbugar filon da yake kwance akai tare da kiran sunanshi Caraf ya yi da ita, sai dai taji ta cikin jikinshi ya kanannadeta da hannayenshi yana dariyaya ce ' . "Wato na ma zame miki tamkar wani. dodo. k0?" Rukayya ta girgiza kai tana’ Roqarin zamewa. ' ya Kara riqeta yana fadar. "Ki tsaya kada ki jiwa kanki ciwo. tambayar ki zanyi". ‘ Rukayya ta nuna mashi agogo tana Rukarin zillewa, karfe takwas da rabi agogon ya nuna. Ya yi saurin sakinta yana fadar, "Kai-kai loakcin (office) ya kusa yi".. Bai jirata ba ya Sauka‘da gudu-gudunsa ya fada (toilet) yana faman yarfa hannuwa wai ya shiga uku ya kusa makara. Rukayya ta zauna bakin ‘gadon tana mashi dariya har sai da ya shige sannan ta. mike ta yaye zanin gadon ta canza wani mai ‘laushin gaske, ta feshe Shi da (bed frcshncr) sannan ta bude (wardrop) ta cirowa Abubakar kayan da zai saka. Sannan ta flce abinta. 'A gaggauce Abbakar ya shirya yai break dinshi ya, bata wata sabuwar waya rantsatstsiya, a cikin kwalinta mai matuwar tsada, tsabar doki Rukayyabata san lokacin da ta Runkame shi ba tana murna. Abubakar ya lakace mata hanci yana mata dariya ya fice ya 'nufl wurin aiki‘abinshi. . Rukayya kuwa wuri ta samu ta rashe‘a' falo ta rinqa cskule-cakule a wayar tata tunda take a ' duniya bata taBa riqe waya ta kanta ba sai yanzu, lallai .Abubakar ya gama mata komai tunda ya hadata dawayar salula. Shi kuwa Abubakar tunda ya isa (office) din aiki kawai yake amma zuciyarsa na kanta, duk abinda yake qarfin hali ne kawai da jarumta, amma a yanzu yana ji a jikinsa qarfin halin nasa ya kusa qarewa. Yana son Rukayya so ba na wasa ba, haka kuma yana sha'awar komi nata. Yasa hannu ya tallabe kansa cike da damuwa, duk lokacin da ya kalli Rukayya yakan rasa hankalinshi gaba daya, sigarta kawai takan nemi ruguje‘ mashi lissafi. Lallai ya yi sa’a da kasaitacciyar mace, sai a yanzu ne yake mamakin kansa ta yanda har ya rinqa hantarar ta. Shin a lokacin meke damun kwakwalwarSa da idanuwansa da suka kasa ganin abinda ya dace da shi? Wai har ya fifita Suhailat akan Rukayya, yarinyar da in bacin kyan fuska babu mamora a jikinta. Lallai shi ya gama wautar kanshi. “Ya' ja tsaki mtsw! Kafin ya mike yasa hannu ya lalubo wayarshi dake kan tebirs ya lallatsa lambar wayarta ya danna mata kira. (Ringing) daya, biyu na uku aka dauka. Rukayya ta: mike a saman doguwar kujera (three seater) ta danno mashi siririyar sallama a cikin dodon kunne, sai da Abubakar’ yayi murmushin jin dadi don har ’ 'tsakiyar kwanyar' kanshi maganar ta ratsa. Ya kwantar da kanshi a saman makarin kujerar da yake zaune, ya cigaba da jujjuyawa da kujerar yana fadar. "Ruky Darling, kinyi kewata kuwa?" Rukayya tai murmushitare da lumshe ido ta _ bude, kafin ta ce. -"Sosai ma Yaya Abbakar, duk gidan sai ya yi shiru da baka nan Abubakar jinshi yayi tamkar a saman gajiimare tsabar shauki, ya bude baki da kyar yana fadar. "To me za ki shirya mana kafin na dawo?" Murmushi tayi wanda har ya jiyo sautinshi a cikin wayar, ta ce. "Wani spccial girki ne Yaya Abbakar me ‘ motsa ' kunne" Dariya yayi sosaikafin ya ce"Sai kuma me qanwata? K0 shi kenan?" ‘ sai da tai wani fari da idanuwa irin na mai neman mafita kafin ta ce ' "To ai ban 'san sauran abinda kake so ba Abubakar ya ce "KeCe sauran, ke nake so Rukayya, k0 ba zaki bani ba?" ‘ Ta ce "To ai kariga daka samu yaya Abbakar, me kuma ya yi saura?" Abbaakar ya ja numfashi kafin ya ce ' "Ai baki so na Rukayya, guduna kike shi yasa". Tai saurin rufe baki tana dariya, ta ce "Kai Yaya, tun yaushe na daina?" ‘ ‘ Shima dariyar ya yi kafin ya ce"Da gaske kike mata ta.? Ta jinjina kai tare da fadar, "Da gaske nake mana, Ya ce "To shi kenan, kice yau inzo gida da kwarin gwiwa kenan matata tana maraba . dani. To' amma ai min irin kwalliyar jiya a shafa min janbaki da jan ido ta yanda da na shigo zan yarda da lallai abinda aka fada min yanzu da gaskene". RuKayya tana dariya ta ce, "Insha Allah Yaya, sai ka dawo". ' Ya ce"To qanwata, me kikc so inyo miki . tsaraba?" ., Ta danyi jim kafin ta ce, "K0 dami ma ka taho ina so". ' Ya ce "To Shi kenan, sai na dawo“. Sukai sallama sannan kowa ya ajiye ta kalli wayar _ Tsabar murna Rukayya ta rasa irin . shirin da zatai na tarbar Abubakar, tunda ' tayi la' asa: bata sake samun zama ba, ita ce shiga kicin ta hau shirya abincin da tasan zai yi farin ciki dashi. Abubuwa ne ta hada mashi sun kai kala hudu, ‘ sannan daga qarshe ta hada mashi (juice) din gwanda da karas. ' ‘ Ana kiran sallar magaruba ta gama komi ta nufi (toilet) ta sharto wanka ta tare da alwala ta fito, sai da tai sallah tana zaune tana lazimi Abubakar ya shigo gidan. A gajiye yake don ya sha aiki a (office), ya turo qofar bedroom din nata ya shigo da sallamarsa, Rukayya ta dago kai tana kallonsa bakinta dauke da murmushi. ’ Abubakar ya durkusa a gabanta ya dora hannayensa akan jikinta yana fadar. "Na gaji da yawa Ruky na, don Allah k0 zaki . taimaka mani da wanka?" .. Rukayya tai saurin rufe fuskarta da tafukan hannayenta tana dariya. Shima dariyar yayi ya mike yana fadar. ‘Shi kenan, bari intafi ‘sashina inyi tunda' ‘ ba‘ zaki min anan din ba". RuKayya dai na jinsa amma bata dago din ba ‘ har ya fice, sannan' ta mike ta nufi gaban madubi ta zauna ta soma kwalliyarta cikin saurisauri ta samu ta gama, ta ciro kayan da zata saka riga da wando ne blue din ’ jeans sai sky blue din riga irin ta Pakistan mai' adon pink sama da kasa, ta kawo mata kusa’ da gaiwa, tana da tSaga a gefe da gefenta. ‘ Rukayya ta dauki siririn gyalen rigar kalar pink ta daura akanta,'sannan ta saka dan kunne kalar rigar Tayi kyau ba ma kadan ba, don haka ta dauki hijabi ta saka tai sallar isha‘i, , sannan ta cire ta saka flat din takalminta ta; fito falon . A kishingide ta same shi saman kajera” yana waya, don haka bata bi ta kanshi ba ta , wuce wurin (dinning table) ta rinka kwaso kayan abincin .tana maido su akan carpet har ta kammala'bai gama wa‘yar ba wadda*'ta fahimci ba da kowa bane ba face Suhailat don daga karshe taji yana fadar... ' ‘“ "Kinga Suhailat ina da ababuWan yi masu yawa a gabana, sai anjima" Ya kashe wayar. ' ' Ya sauko kusa da Rukayya ya zauna tare da dafo kafadana, ya ce “Ya dai madam? Kin san kuwa ina jin Yunwa?" Rukayya tai murmushi kafin ta soma zuzzuba musu abincin. ‘ ‘ Lallai kam Abubakar ya kawo yunwa, don narkar abincin kawai yake kamar ba gobe, sai faman zuba santi yake Rukayya na Sheqa mashi dariya Aka murda qofar falon aka turo tareda sallama, su duka suka bi qofar da kallo don ganin mai shigowar. : Oga Mahmud ne ya shigo tare da Kaka, mamaki ya kama Rukayya, ai bata san lokacin da ta tashi ta nufi kaka zata rungumetaba . Kaka ta tureta tana fadar ‘ “Ke ni kauce ki bani wuri, shashashar banza da wofi, shi ne kika sa qafa kika biyo shi, wato ni ban isa in yanke hukunci a kanki ba k0? . To na gode. Rukayya ta rike hannun Kakar ta Iangabe kai tana fadar. ' "To ai kaka shi ya matsa sai da ya taho dani". , Kaka ta fisge hannuwanta tana fadar. "Ke gafara can sakarai, ya dai laye ki ' da dadin bakinshi, amma k0 da ihu da cizo baki guduwa? Meye amfanin zama da azzalumin mutum irin shi? Sai ki juya yanzu mu“ tafi" . . Ta kamo hannun kukayyar za ta jata, tai sautin turjewa tana fadar. A'a Kaka, bari in dauko mayafina mana". Ta ce, "To jeki maaza ki dauko, ina nan ina jiranki" , Mahmud dake tsaye yana kallon su yai murmushi kafin ya ce. "Anyi haka kuwa Kaka? Ki shiga mana ‘ ki fara zama tukun". kaka ta dalla mashi hararar da har saida yaji yan hanjinshi sun motsa kafin tace Wohoho su kaka manya jama,a anya kaka zata bar wadannan ma,auratan su huta kuwa Hmmm muje zuwa RIKON KAKA CHAPTER 28 Abubakar ya mike ya nufo inda ‘suke yana fadar; ' "D0n Allah Oga ta yaya ka taho mani da wadannan kayan rigimar?" ‘ ' Kaka ta ja tsaki, "Ai k0 bai kawo ni ba ' wallahi ban barin garin nan k0 da zan mutu . .sai na gano gidan nan, marar mutunci kawai" Abubakar ya ce, "Ai k0 da na sanya' maigadi ya hadaki da kare ya raka ki har gida Kaka ta ida rikice masu, "Eh, dama , iskancin ka ai ya wuce haka Habu, ‘rashin imaninka da rashin tausayinka ya zarce haka shi yasa Kafata kafar jikata, bata yin zaman auren k0 dole ne? Rukayya dake tsaye taiwaAbubakar nuni da hannu alamar yai shiru, sannan ta kamo hannun Kaka tana fadar. "Zo mu shiga daga ciki Kaka kada ki biye mashi ranki ‘ ya Baci" . , Rukayya ta jata sukai dakin baccinta. -. Abubakar .ya dubi Oga Mahmud yana fadar. . . ' "Ai fa yau na bani". _ Oga Mahmud ya ce, "'Haka yau na wuni. ‘ ina rigima da ita ni da Madam dana gaji da lallashin ta ne na ce ba zan kawota ba, amma ta dasa mani kuka dole na kawo maka ,ita don haka sai ka samu ka lalabata da kalamai ka “samu ku rabu lafiya"; , ‘ . Abubakar ya ce "An gama YallaBai". . ’“ Sun ’dan jima suna hira‘ kafin 'Oga' , Mahmud ya tafi bayan Abubakar‘ yai mashi rakiya ya dawo kai tsaye dakin baccin . Rukayya yai tsinke. ' A zaune ya .samesu Saman Carpet da .alama‘wata rigimar ce suke yi da Ruqayya. .Abubakar 'ya‘ durqusa har qasa ya gaishe da Kaka, Kaka ta dauke kai tana fadar: kai"Ni ba gaisuwar kace ta kawo ni ba : kaji" Abubakar ya saSsauta murya yana fadar. "Allah Ya‘ huci zuciyar ki kuma sai kika yo tafiyar dare haka maimakon ki kirani nazo da kaina na daukoki?” . Kaka ta» hayayyaqo mashi, "Motar banza gareka ‘motar wofi, da ka dauke ni da motarka ai gara na taho‘ a qasa tunda kai ba mutumin kwarai bane". ' Ruqayyar tai saurin kallonta tare da Bata fuska alamarbata jin dadin abinda take yi mashi, Kaka ta banka mata harara "Kike wani Bata fuska shegiya don ina kwatar miki' yanci shi ne kike Bata rai? To ba : zan fasa ba". Ruqayya ta mike tana fadar, "To shi kenan, ki cigaba‘ bari injr in hado maki abinci". ‘ ‘ Bata saurari abinda zata ce ba ta fice ta bar Abubakar da rigimar ta. _ Kicin ta shiga ta jajjaga kayan miya sannan ta kunna cookcr‘ gas ta dora tukunya ' Farfesun 'yan ciki ne tai mata wanda yaji kayan yaji, sannan ta soya‘ mata indomie_ da kwai, ta koma ta tafasa mata ruwan zafi a ‘ 'flask ~ta dauka ta nufo . falonta Da mamakinta sai ta iske Kaka ta Saki, Abubakar na ta zuba' mata uban“ dimi' tana dariya. Rukayya ta KaraSo‘ cikin falon ta ajiyeWa ' Kaka abincin. Labarin "tafiyar Suhailat gidansu ne Abubakar ke bawa Kaka. " a' Abin mamaki ta saki lokaci daya har da ‘su dariya, Rukayya taja ta zauna tana fadar. "Ga abinci nan kici kaka, kada ki biye mashi yai sanyi". _ Kaka ta ja farantin ta soma ci ana hira, sai aunawa Suhailat zagi take tana ‘roKon Abubakar kada ya sake ya maida‘ ita. Shi‘ . kuwa ya samu yanda yake so, ya shawo ‘kan ‘kaka don. haka ya saki baki sai sheka uban dimi yake, da wanda ma akai da Wanda ba ‘ai' . ba., . -' Ganin babu dama yasa Rukayya ta mike tana fadar. "Ni kam sai da safenka, bacci nakc ji" Abubakar yace "Au ban gane ba, kina nufin don Kaka tazo sai ki kyaleni na kwanta ni kadai Rukayya ta dauke kanta tana fadar. "Sosai ma kuwa". Ya‘ kada kai yana fadar, "Ashe kuwa zamu kwana a gado guda". , Kaka ta dauki salati cikin daga murya tana radar ‘ "Dawa zaka kwanan tsohon marar kunya to Allah Ya tsare ni yin kwai ban tanadi zakara ba. Kaji na gaya maka ba dani ba Jika maza ki bishi ku tafi sashenku sai da safenku". ‘ Shi Abubakar ma dariya Kaka ta bashi, 'yanda ta zage tana ta soko zance ta inda take ' '. shiga ba tanan take fita ba. Rukayya kuwa , haushi ne ya Rumeta don a yau burinta ta kwana tarc da Kaka susha hirar su, don haka tun da suka fito Abubakar ya tsaya jawa Kaka kofa bata jirashi ba tai gaba abinta tana ta faman gunguni Bai shigo ba saids ta zira doguwar rigar baccinta da ta gani ajiye a gefen gado sabuwa kar alamar ya shiryawa, zuwan nata bangaren ' nashi a ya‘u. taa haye kan gadon ta ja bargo ta luliuBejikinta. . Abubakar bai shigo ba saida.yajé yai', , sallama da‘maigadi sannan ya nufo Bangaren nasa. Bai 'yi mamakin ganinta da yai a * kwance duk da yana da yakinin ba bacci take ba, don haka hankalinshi kwance ya sauya kayan jikinshi zuwa doguwar rigar bacci ya dauki turarensa ya fcsata kowacce gaBa ta jikinsa sannan ya hayo kan gadonYa kashe wutar dakin kafin ya kwanta tsawon lokaci ya dauka yana faman saka da warwara a . zuciyarsa kafin daga karshe ya kira‘ sunanta. '” "Rukayya". Ta amsa a shaqe saboda haushi da kuma kuma bacCin da ya fara kamata Abubakar ya miqa hannu ya yaye lulluBin da tayi yana fadar. ' "Barci fa kike koqarin yi, k0 kin manta ' da alkawarin. da kikai min?" Rukayya ta bude idanuwanta wadanda suka faraja, ta cr ' "Alkawari kuma na me?" Abubakar ya mirgina daf da ita ya sa hannuwansa ya tallabo qeyarta sukaiwa juna zuru na 'yan daqiqu, kafin ya ce "Yanzukina nufin har kin. manta da alqawarin da kikai min za ki bani kanki? Haba Rukayya ‘na soma tagayyara, plcasc ki ‘ taimakeni ki tausaya min haka nan". ' Gaban Rukayya ya yi wata mummunar faduwa, ta fahimci abinda yake nufi don haka tai wani saurin janye jikinta tare da juya mashi baya tana fadar. » "Ni dai bahaka nake nufl ba, ka kyaleni kawai inyi baccina". Abubakar yai sukuti yana kallonta, ta ja ,bargo ta lulluBa‘bai da yanda zaiyi haka ya kuma da ,baya ya kwanta. Bai da-burin ya' takuraWa yarinyar k0 kadan, yana jin tausayinta don haka ba zai iya yi mata komi ba sai da yardarta. Sai dai duk yanda'yake zaton al'amarin ya wuce nan, don gaba daya bacci ya qauracewa‘idanu wansa ya rinqa juye-juye har dare ya .raba idanuwansa kyam, don haka' ' ya mike ya fada (toilet) ya dauro alwala ya fito ya soma jera nafilfili na neman sauki a wurin Ubangiji. Washegari tunda sukai sallar auba Abubakar ya koma ya kwanta yana ta faman ramuwar bacci, 'ita kuwa Rukayya tsam ta miqe ta dauri zaninta saman rigar baccinta ta fito ta dawo Bangarenta Bata shiga dakin baccinta ba kicin ta nufa ta soma diminiyar hada abin karyawa Doya Ce ta soya da kwai sai tai masu yam ball sannan ta dama kunun tsamiya. Sai data gama tsab sannan ta gyara falukan gidan k0 ina da ina‘; hatta na sashen Abubakar din wanda keta faman ramuwar bacci. Karfe kawas da yan mintina Rukayya ta kammala komai ta nufi dakin baccinta ta ~ 'zaune ta samu Kaka da ‘zurmemiyar casbaharta tana ta ja. Rukayya ta waro ido tana tadar ., . . . .-"Kai kaka, ba dai wai har kin tashi ba‘?" , Kaka ta ce"A'a ban tashi ba, sai yunwa ‘ta kashe ni. Kuje ku kwashe wuri kuyi ta narkar bacci, wato ni kuma da yinwa za'a horar ‘ dani ko?" . Rukayya ta rike baki tana dariya, ta ce..“Wacc ni da daura zani uwar miji-na yawo xindir? Wallahi banyi tunanin kin farka ba, don tun dazu nagama hada abincin karin na tsaya na tsaya gyare gyare". ‘ Kaka tace To naji, kawo-mani nawa sarkin . aiki". “Rukayya ta ce"A'a bari dai na hada maki ruwan wanka ki fara watsawa tukunna ., Kaka tace "Wanka’kuma tun uwar safiyar nan 'sai kace wadda janaba ta hau. jika? To ban iya wannan bidi'ar ba,kawo mani abincin idan naci na koshi rana tayi nayi wankan". ' Rukayya ta fice tana murmushi, rigimar ,kakakam aisai ita. I . A kicin ta shirya kayan abincin gaba" daya a .saman qaton faranti ta kawo mata, ' _ Kaka ta sauko saman carpet tana faman mita an barta yunWa zata kasheta. ‘ ' ' Rukayya dai na. jinta ta share ta zuzzuba mata kOmai ta tura mata, Kaka ta dubeta ' "To keba zaki karya bane Rukayya‘. ’" . Tai munnu‘shi kafin ta ce "Sai goma ,_ tayi ke dai ki fara karyawar ki". Kaka ta tabe baki ta soma karyawa tana fadar . . "Ai ku .dai kuka sani indai kayan gulma ne ku biyewa yahudu da nasara suyi ta . sauwwara rayuwar ku Yanzu In ba haka ba da kinyi kyan gani don wallahi duk macen dake zama da kwarzabar miji indai bata Ci _ tana koshi to yanzu ta lalace Rukayya ta ce "To wai kewa ya ce miki bana cin abinci.?_ Ta cE? "K3 tashi can, k0 baki zauna tarr dani ba ina gani. Kin san Allah ki kula da kanki kar ki sake kiyi wasa da cin abinci tunda dai mijinki bai rageki da komai ba to karki sake ki’bari ki .lalace, don irinsu Abubakar ne kesa mace duk ta fita ' ‘hayyacinta, don haka ki dage. Sai kuma kina yi kina gyara kanki, don dake wata ce ki aika a siyo miki. kaza da kaza da kaza da kaza lol « Rukayya nadai sauraron Kaka har ta gama zayyano mata zancen sannan tai murmushi tana fadar. “ "Lallai Kaka, kice abubuwan suna da yawa" _ Kaka ta ce, "Kadan ma kika Ji Jika, don akwai saura ba ka_dan ba, irinsu sa maza kuwwa, gumbar maza.. .ke da dai sauranSu". . Kaka ta datSe zancen saboda shigowar Abubakar cikin dakiri . Yana shirye cikin kayan tafiya (office) ‘ sai da ya durqusa ya gaishr da Kaka kafin ya gefe ya zauna yana hararar Ru‘kayya wadda keta faman gaishe shi.’ Rukayya ta zaro ido tana fadar, “To ni kuma me nai maka yaya Abbakar kake. hararata?" . Ya~ce, "Au, baki ma san abinda kikai mani ba kenan? kina jinta fa Kaka? Bayan bata tayar dani ba ta barni ina'ta sharar barci har na , kusa makara wurin aiki, sannan bata hada mani . k0 ruwan wanka ba' ballantana ta ciro mani kayan da zan saka, amma wai batai min laifi ba". Kaka ta watsa mashi .kallo tana fadar. "Eh lallai yai maka dadi, wato ka hanata barci da-daddare kuma da safe kace duk ita ce zataimaka wannan bautar? Lallai samun wurin :naka ma yayi yawa": . '. Abubakar yai dariya 'yana kallon Rukayya wadda ta dauke idanuwanta daga kansa, ya ce . , "Yanzu ita ce ta gaya miki na hanata ’ barcin k0 kuwa?" ' Kaka ta ce "Ban sani ba, marar kunya Ni idan ba zaka karya ba tashi mujc ka maidani gida don na gaji da zaman gidan nan naka da babu tsiyar dake ciki sai rashin kunyar ka". Abubakar ya kada kai yana dariya kafin ya 'ce. . "To ai ke kika nema, haquri xaki yi ki bari sai anjima idan na dawo daga (office) sai na maida ke". , Kaka ta mike tana fadar, "Wah! Ai dolen ka ma ka maida ni yanzun nan, na gaji dai _ zaman gidan nan da nake don na lura baka da ta ido". ‘ Abubakar ya saki hannun Rukayya da ya fakaici idon Kaka ya rike ashe ta ankare, yaja tiren abinci gabansa ya soma ci yana fadar. "To ai k0 abincin ai mun haquri inci ‘tukunna ko~Kaka ta kyale shi ba tare da ta sake tankawa ba ya cigaba da.cin abincin amma gaba daya hankalinshi da Zuciyarshi suna ‘ wurin RUkayya sai a yanzu ya qare mata kallo a cikin rigar baccin dake jikinta lallai Rukayya ba qaramin kyakkyawa bace ' Tabbas ba ma kaka ba dake tsohuwa ba hatta Karamin yaro idan zai kalli irin' kallon da ‘Abubakar ke wurgawa Rukayya zai iya fassara . shi da ma'anoni da dama. Da kyar Abubakar ya gama karyaWar ya dauki Kaka suka tafi yana‘faman mitar zata makarar dashi. ' Suna tafiya rukayya ta fada (toilet) ta watso ruwa ta fito ko .mai._;bata shafa ba ta zira milk din doguwar riga marar nauyi komai bata shafa ba ta dauki turarenta mai sanyin kamshi ta fesa tabi lafiyar gado. '_ Misalin karfe shidda ' na yamma Abubakar yana zaune a (office)_dinshi hadari ya soma har haduwa da alama kuma idan har ruwan ya kaucewa mutum akan hanya to zai gane kurensa don da alama ruwan zai zuba bada wasa ba. . _ Abubakar ya qurawa sararin samaniya ido ta tagar (office) dinshi yana kallon yanda hadarin ke ta haduwa samaniyar tayi baKiKqirin-sai iska ke tashi tare da buji mai karfl. ‘ Abubakar daya tura kanshi a saman karfen tagar yanajin’ wani irin abu na tagaya . mashi. zuciya, son Rukayya 'ne‘ k0 kuma sha'awar kasancewa da ita ne oho. Shi dai abu daya ya sani shi ne 'idanuwanshi na bukatar’ ganinta hancinshi na bukatar shakar daddadan kamshin jikinta, burinshi kawai ya rungumeta da hannayensa ya hadata da jikinshi, shi k0 hakan kadai ya samu buKatarsa ta biya. ‘ Kamar Wanda aka tunzura yai baya da sauri ya soma harhada takardunsa da duk wasu komatsansa ya cusa a jaka 'ya zuge ya rataya ya . suri mukullin motarsa ya fice Da gudu-gudu ya nufi motarsa, yasa makulli ya bude‘ motar ya shige saboda ruwan da ya fara saukowa. A gurguje ya iso gidan nasa, a lokacin kuma ruwa ya kece kamar da bakin kwarya. Don haka lokacin da ya 'faka motarshi a harabar gidan da gudunsa yashige falon gidan hakan kuWa ya yi dai dai da‘ tahowar Rukayya , ~ da zummar ta zuge labulayen ”kofar sukai . karo da Abubakar wanda ya shigo da gudu,’ ' goshinta ya bugi kirjinshi. Tai saurin komawa da baya dafe da goshi tana fadar ' “Wayyo Allah na, kai Yaya". ‘ Abubakar yai saurin janyota jikinshi < yana fadar "Ayya, sorry baki‘ ji ciWo ba k0?" Rukayya ta shafo goshin nata da hannunta ta ‘ dubi Abubakar yai dariya yana fadar . “Saboda sharri wato har kirjin nawa ya isa ya. fasa miki goshi . . Murmuishi tayi tare da kokarin zame jikinta amma taji ya qara damqota a jikinshi yana fadar Ina’ zaki Je kikr sauri haka?“.. .‘ Kofa ta nuna mashi don ta ka'sa magana saboda irin riqon da ya' yi mata a' jikinshi i Abubakar ya juyatana jikinshi, ya rufe kofar da key sannah ya nufi sashin shi da Rukayyar yana fadar‘ ‘ "Muje ki tayani in canza kaya kada masassara ta kamani " Rukayya dai bata iya cewa komai ba ya jata har bedroim dinshi' yai mata masauki a saman bedside chair din dake gefen gadon, sannan shi kuma ya dauki jallabiyya 'ya nufi (toilet), bai yi minti goma' ba ya filo sanye da jallabiyyar a jikinshi, ya dubi Rukayya dake takure a saman kujera yace. "My Ruky, kije ki dauro alwala kizo muyi sallar magaruba~ tarc da nafila ta nunawa Ubangiji godiya". ' Rukayya bata tanka mashi ba ta miqe taje ta dauro alwalar ta filo ta iskeshi a tsaye yana jiranta, ya miqa mata hijabi ta‘ saka sannan ‘yaja su sukai sallar su tare da isha'i da . kuma Shafa'i da wutiri. ‘ Suna‘ idsrwa Abubakar yasa Ruqayya taje ta dauko masu abincin darrnsu suka ci sannan ' ‘ suka sake yin brush. Rukayya na fitowa daga (toilet) din da tayi brush din ta nufi hanyar ficewa daga dakin. AbUbakar yai tsalam ya cafkota ta hadu jikinshi, ya rungumeta yana fadar. ‘ "Ina kuma zakije cikin daren nan?" ‘ "bako ina Ta bashi amsa muryarta na rawa saboda . tsananin firgici. Abubakar ya dora kanta a kirjinshi yana shafar gashin kan nata cikin nutsuwa ya soma fadar. Kiyi hakuri Rukayya don Allah daukar alhakin kada yai yawa nasan nayi laifi amma na tuba ai min afuwa don Allah. Wallahi ina sonki Rukayya ina buKatarki, please feel free with me. Please ki taimaka mani, please..; pléasé Rukayya'. ‘ Gabadaya ya gama kashewa Rukayya ‘jiki, duk wata tsiga ta jikinta sai da tatashi, bata da sauran burin da ya wuce ta mikawa Abubakar kanta tana mai farin~ ciki tare da . alfahari da hakan. ,_ ' ‘ ‘ ' Abubakai yai amfani' da duk wata ‘kwarewa da soyayyarsa ya mallaki Ruqayya cikin salamaa ba tare da ya Wahalar da baiwar Allah ba, don haka hankalinta'a kwance take sharar baccinta inda shi ya gagara runtsawa Hawaye ke bin kuncinsa .na farin ciki irin wanda bazai misaltu ba, ya godewa Allah har bai san iya adadi ba. Shi da kanshi ya san ya‘ zautu', ya kuma zare Rukayya ta gama gigitar dashi. Shin da me iya godewa Allah? Da wane bakin zai nemi tuban butulcin da ya so yayi akan baiwar da Ubangiji Ya yi‘ mashi? Lallai. da bai samu Rukayya ba da‘ ya kasance a cikin mazan da sukai rakiya a dunjya. ‘ HEHEHEHE SU HABU MANYA DAMAN DADIN AURE NASA MUTUM yaji hawayen murna na zubo masane ? jama,a ku tauani duba naku har kullum A,I,S KE CEWA BARKA DA HUTUN QARSHEN MAKO RIKON KAKA CHAPTER 29 ' Abubakar ya rinqa ririta Rukayya yana shagwaBa ta hade da -lallashinta har garin Allah ya Waye, bai Barta tayi komai da kanta-ba, dai _ dai da wanka shi yai mata da kanshi, haka A abinci da hannunshi ya bata yana qara tattalinta da lallashinta. Rukayya kuwa jinta take tamkar zara a cikin taurari, ita da kanta ta tabbatar ita wata ta dabance a cikin mata mai baiwar da ba .' kowacce mace bace ke da‘irintaba; don haka taiwa Allah godiya don ta san ba roqonshi ba ya bata, :kuma wadanda basu sami irin nataba suma ba laifi sukai mashi ba ya hana su.ba Bayan wata guda duk wanda ~ya kalli Abubakar yasan ya samu canjin rayuwa,' yai wata kiba kamar bashi 'babya qara sauyawa ya zama wani na daban a cikin 'yan uwansa maza. Duk wanda ya kalle shi yasan. yana samun‘ tallali da kular data dace ‘a wurin matarsa,‘ don Shi kanshi bai san haka rayuwar aure take da dadi .ba sai yanzu. Ashe da can ‘ haukan banza yai‘ tayi ga inda dadin auren yake‘yaje yana ta wahala a wani ‘wuri can. ‘ Shi da kanshi ya_maida 'ta makaranta‘aji shidda zafa Zana jarrabawar aji shidda Wadda zata bata_ damar shiga babbar makaranta don yin karatu mai zurfi. *************** Bangaren Suhailat kuwa al'amura sun gama dagule mata duk yanda ta motsa al' amarin ba haka suka kasane mata ba don kuwa a ranar da abubakar yaje har gida ya fadama mahaifin suhailat din abinda ke faruwA a tsakaninsa da Suhailal din a ranar ya dauki mataki yaje da kanshi ya ce ta koma gida zai rufe gidan ya zuba' yan haya . . Abin ya bata mamaki, Sai dai bata da damar yin magana don bata ga fuska a wurin mahaifin nata ba, a'dolenta taja bakinta ta tsuke ta dawo gida kwana daya, kwana biyu tana zaton mahaifinta zai kirala yaji ba’asin ‘ abinda ya hadata da Abubakar din daga bakinta, amma bai'nemeta ba ta kuma sani duk abinda ya faru Abubakar ne ya shirya matA makarkashiya. Sati daya, sati biyu har. zuwa wata daya babu wanda ya ce Suhuilat ci kanki. 'ta soma 'damuwa ta shiga matukar tashin hankali kewar'mijinta ta fara damunta tun tana boyewa har ta soma gazawa ta fara yiwa momy dinta maganar amma sai cewa tayi babu. ruwanta, taje taiwa mahaitinta magana. Suhailat ta kasa tarar mahaifinta da zancen har saida takwashe sati guda, ganin babu sarki