Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ๏ปฟCompiled by Princess Aysha Muhammad ๐Ÿ’–RIBAR BiYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 1. _Bismillahir rahmanir rahim_ Kanta a duk'e yake tana k'ok'arin karatu amma hakan ya faskara,duk yanda tayi k'ok'arin cire hankalinta da tunaninta akan abinda ke faruwa a tsakar gidansu tsakanin mahaifinsu da yayarta abin ya faskara. Tsaki taja tare da toshe kunnuwanta da yatsunta dan jin irin dukan da baba ke yiwa yayarta khadeeja yana fad'in " wallahi ban haifi abinda zai fi k'arfi ba dan rashin mutunci ni zaki kalla kice ba kya son d'an 'yar uwata?" Ita kam bakinta bai mutu ba ihu take tana " fad'in ni dai bana sonshi kuma wallahi ba zan aure shi ba" shi kuma baba bai fasa dukanta ba. Kusan kullum abinda ke faruwa a gidanmu kenan kullum sai ya daketa yace sai ta auri d'an 'yar uwarshi ita kuma ta dage bazata aureshi ba. Ni kaina mamakin yanda adda adija ta fitsare nake dan baban mu wani irin mafad'acin mutum ne hakan yasa duk muke tsoronsa kai ba mu da muke yaransa ba har yaran anguwa na tsoronshi dan shi in yaga yaro na abu mara kamashi yake ya tsutsula mishi dorinarsa da take rataye d'akinsa hakan yasa ake tsoron sa sosai amma abin mamaki adda adeeja tsoron nan ya kau bata damu da irin dukan da yake mata ba wanda tun yana dukanta da dorina har ya koma da icce amma ita ta tubure tana kan bakanta na baza ta aureshi ba ya mata yaro ita tana da wanda take so,ya hana ta fita ya hanata zuwa makaranta amma hakan bai ko sa ta sakko ba. Duk abinda akeyi mamanmu bata tab'a kula su ba harkar gabanta kawai take yi in tana zirga-zirganta yake jibgar adeejan bata ko d'aga kai ta kallesu tana gamawa kuma zata k'ulle d'akinta. Ajiyan zuciya ta sauke ta mi'ke ta je k'ofar d'akin tare da d'aga labulen abin takaici baba ta gani yana sunkuye yana d'aure 'yar uwarta kan adeejan a duk'e tana kuka ciki ciki saboda yanda muryanta ya shak'e gefe guda kuka mama ce ke tsugune tana alawlan magriba, hawayena ya gangaro kan dakalin fuskarta na tausayawa 'yar uwarta baba na fita sallah tayi saurin zuwa gaban adeeja ta tsuguna tare da d'ago hab'arta idanunta duk sun kumbura sun koma ciki saboda azabar kukannda take yi kullum. Murmushi ta sakar mata wanda hakan yasa hawayen fuskanta ya k'aru cikin kuka tace " adda adeeja ki taimaki rayuwarki ki karb'i zab'in baba wata rana zaki ci *ribar biyayyan* da kika mishi." Wani murmushi ta kuma yiwa kanwarta murya a shak'e tace " Fateema ke yarinya ce baza ki gane halin da nake ciki bana son shi ni Abdulhameed nake so shine burin zuciyata shi nake fatan inyi rayuwar aure da shi ba wannan d'an yaron ba" Kafin tayi wani magana mamansu ta k'wala mata kira hakan yasa ta mik'e da hanzari ta tafi d'akin maman sallah tayi mata umarnin taje tayi. Washegari fateema na shirin makaranta hankalinta na kan adeeja dake kwance tana baccin wahala ta duk'unk'une a cikin bargo da alama sanyi da zazzab'i sun shigeta dan jiya abin na baba ya wuce tunaninsu dan a tsakar gida ya barta ta kwana duk irin sanyin da ake tsulawa a garin jos na farkon watan sha biyu. Wuyanta ta tab'a taji shi zafi zau gashi sai rawan sanyi take d'an tsaki taja ta fito d'akin mamansu ta gaya mata toh shine abinda maman tace. Haka ta dawo ranta na k'una yanda maman bata nuna b'acin ranta kan abinda baba ke yiwa adeejan ai ba shi kad'ai ya haifeta ba ana auran nan dole ne? Haka ta cigaba da shirin makarantanta cikin blue din skirt dai dai guiwa da farar riga sai blue din waist couth sai farar doguwar safa da ta saka har guiwa sannan tasa wan guntun safan kafin ta saka sandal dinta na fata ta saka farar hijabi gayu ta fito d'as da ita. Ko kafin ta fito daga d'akin har ta jiyo muryar 'yar uwarta kuma abokiyar tafiyanta charity tana gaishe da mama cikin yaren su na birom, fitowa tayi suka kama hanyan makarantar au Bishop collage a k'afa suke tafiya kasancewar baau da nisa sosai da makarantar. A hanya charity ne tace "wai har yanzu baban ku bai hak'ura ya bar adeeja ba ?" Bata bari ta ansa ta ba tace "kai ku kam hausawa kuna da matsala wallahi wai ace mutum da rayuwarsa amma ace za ayi mishi dole, adeeja d'in ma yaushe ta kai aure just 17 years in ss2 ace za ayi mata aure for Christ sake this is not fair. Ita dai bata kula ta ba hankalinta na kan yanda zata taimakawa 'yar uwarta. Charity dince ta kuma cewa "ni gaskiya na gaji da gani sist adeeja haka zan sami ngo d'inmu in gaya mata abinda ke faruwa in yaso sai ta sami ngo d'in ku ta gaya mata tayiwa baba magana what he is doing to adeeja us not fair just because he gave birth birth to her does not mean he have control over her(abinda yake yiwa adeeja ba adalci bane dan ya haifeta ba yana nufin yana da iko da rayuwarta bane)" Duk da kalamanta sunyiwa fateema zafi amma hankalinta yafi raja'a akan cewan da tayi zata gayawa kakarta ta samu kakarsu da magana dan dama duk abinda akeyi kakarsu mahaifiyar mamansu bata sani ba maman ta hana a sanar mata tace 'yarsa in yaga dama ya kasheta, yanzu kuma in charity ta fad'a mata ai shikenan sai tazo ta tsawatarwa da baba. Da wannan shawaran suka isa makarantarsu suna shiga gate d'in da david ta fara cin karo da alama sune da duty duk seniors d'in suka fara kiranta da sunan tsokananta dan ita mai farin jini ce a wajeb d'alibae makarantar da malamai Chinese girl chinese girl turo dan k'aramin bakinta tayi tana cire hijab d'in wuyanta ta tura a cikin jaka. David ne yazo gabanta yana magana k'asa k'asa yace "how far?" "Fine " shine abinda tace tayi gaba dan ta tsani yaron arnen da ya sata a gaba da sunan so toh ita d'inma guda nawa take mtswww ta ja tsaki. Yammacin ranan tana zaune tana assignment d'inta adeeja na kwance dan har lokacin zazab'in bai saketa ba taji sallamar kakarsu da sauri ta rufe littafin ta fita a guje ta d'ane 'yar tsohuwar tana murna. B'anb'areta tayi daga jikinta tana fad'in "oh ni sakeni kaman baki san hanyan gidana ba sai mutum yazo ku fara murnan k'arya" dariya tayi ta k'ara mannewa jikin kakar tasu tace " haba ngo na kin san school ba barin mu yake ba in na dawo ga assignment wanki uniform karatun islam weekend kuma asabar da lahadi kinga ai ba lokaci" "Toh naji kanari ai ke daman ba a k'ureki ko da yaushe kina da excuse" dariya tayi suna shiga d'akin mama Ko da mama ta fito daga ban d'aki bayan sun gaisa da ngo masifa ta rufeta da ita cikin yarensu na birom ta inda take shiga ba tanan take fita ba tun ba da taje ta ga yanda jikin khadeejan ya kumbura ba ga zazzafan zazzab'i da take fama da shi ba wanda ya kulata. D'aukanta tayi ta kaita asibiti tare da rakiyar fateema aka mata allura aka bata magunguna sannan suka dawo gida inda suka tarar da baba ya dawo daga aikinshi na drivern taxi. K'ulewa d'aki suka yi da ngo tayi ta mishi nasiha tare da fad'a a haka ta samu ta shawo kanshi ya hak'ura zai barta ta auri wanda take so da sharad'in ba ruwanshi duk abinda yaje ya dawo tunda ita taurin kaine da ita tak'i d'an uwanta ta dage sai bare mai mata, haka dai tayi ta lallab'anshi kasancewan yana girmama surukar nashi ya haqura. Zaune yake bayan tafiyan ngo yana tunanin ta yaya zai fara runkarar yayarshi da batun y'arsa bata son d'anta da ya nuna yana sonta shi kam ya shiga uku ya haifi abinda ya tozartashi me k'watanshi a hannun hajiya sai Allah dan duk masifarshi ta fishi tunda abin a jininsu yake. 'Yar wayarsa ya zaro touchlight phone ya danna numbern baba k'arami bayan sun gaisa yace mishi in ya sami lokaci yazo yana nemanshi amsa mishi yayi da toh inshaa Allahu zai zo. Tsaki yayi tare da jefar da wayan bayan ya gama ansa kiran kawunshi shi wallahi yayi dana sanin cewa yana son yarinyan nan shi fa dama ba wai ya wani zurfafa akan sonta bane kawai tana burge shi ne gata da kyau jan ajinta ya k'ara janyo hankalinshi kanta baiyi zaton zata k'ishi ba da bai furtawa hajiya yana sonta ba gashi yanzu ta k'wallafa rai da wannan had'in wani tsakin ya kuma ja ya rungumo pillow dinshi yan so yayi bacci amma ranshi sai suya yake baya son abinda zai tab'a ran hajiya wallahi da yace a bar maganan auren nan toh yanzu sai hajiya ta k'ullace ta yanzun ma ya aka k'are cewa take uwarsu ce ta zugata tak'ishi bayan shi bai ga alamun k'inshi a wajen mamansu ba amma zai samu lokaci yaje jos d'in yaji koma meye. SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 2. Kallon mamaki kawai fateema ke bin adeeja dashi ganin yanda ta sake tana ta hirar soyayya da saurayinta Abdulhameed sai shagwab'a take zuba mishi kaman ba ita take shan jibga ba a ranta tana tausaya mata rashin miji kaman baba k'arami au yah sagir ta manta ya rok'eta kar ta dinga kiranshi baba k'arami kaman yanda sauran zuriyarasu keyi ko in ce mafi yawancin su. Tuno da randa ya fara zuwa garin tayi wata biyu da suka wuce kenan. Wani yammaci ne suka ji dirin motoci biyu a k'ofar gidansu daganan kuma suka ji muryar baba na shigowa da wani fuskan mama ne ya fad'ad'a da fara'a ganin wanda suka shigo da baba. Kama hab'a tayi tace" ikon Allah baba k'arami kaine ka girma haka" murmushi yayi ya tsuguna yana gaisheta su kam yaran sai kallonsa suke da mamaki dan basu wani sanshi ba gwara ma adeeja tana ji kaman ta sanshi suma gaisheshi suka yi. Nan da nan mama ta fara hidima da shi abin ya k'ara basu mamaki yanda mama bata bar musu hidiman ba dakin baba duk suka shiga saboda yayyafi da aka fara kuma suna son jin k'wak'waf d'in waye wannan d'in. Fateema kam da ta kasa hak'uri dan taga sai hiransu take da alama dai daga bauchi yake dan taji baba na tambayanahi su hajiya masifaffiya sunan da suka saka mata kenan "Baba wai ahi wannan d'in waye?" Fateema ta tambayi babansu dariya duk suka yi mama tace" toh kaji kai baba k'arami saboda rashin zumunci k'annenka basu sanka ba." Murmushi yayi yana shafa gashin kanshi bak'i sid'ik da yasha gyara da ka ganshi kaga gashin fulani yace " mama ai suma basu da zumuncin dan ban tab'a ganin sunje bauchi hutu ba" Tab wa zaije gidan hajiya masi..." Pap mama ta buge bakin fatima jin tab'okaran da take shirin yi musu sarai ya gane me yarinyan take shirin fad'a a zuciyarsa yace ator ba dai tace juninta mita ba yaushe yara zasu so zuwa gidan tana cewa an raba ta da 'ya'yan d'an uwanta a fili kuma yace " ai kuwa fateema yanzu kin kula da bauci kenan." "Hmmm" shine abinda tace dan tana tsoron yin wani magana mama ta k'ara buge mata baki amma da ta tofa. Kwanan sagir biyu a jos a kwanaki biyun nan sun saba da fateema sosai dan shegen surutu gareta da abin dariya shi d'in kuma an dace mutum ne mai sauk'in kai gashi da barkwanci sai su zauna suta shiririta adeeja ce dai bata shiga shirginshi dan acewarta ya fiye rawar kai da shegen kallo ita bata son raini. Suma basa kulata su sha kallonsu a laptop dinshi su ji wak'a ranan yake ce mata yaji wani wak'a mai dad'i da aka yi da sunanta tsalle ta daka ta tsuguna a gabanshi tace "wakar sabo ne ? Dan akwai wani waka da na sani da ina son wak'an sosai". Yace "gaskiya ban sani ba nima ji nayi a wayan wata k'awata" kallonshi tayi tana d'an hararanshi ta gefe tare da murmushi a fuskanta ta nunashi da d'an yatsanta tace a wayar budurwarka ko" dariya yayi sosai yace " wa yace miki a wayan budurwata naji k'awata nace me idon y'an china kawai" turo baki tayi ta sa kukan shagwaba tace wai ni me yasa ake had'a ni da 'yan china ne ?" Dariya ya kuma yai yace saboda idonku iri d'aya kuna kama amma dai kinfi kama da yan korea da d'an k'aramin pink bakinki." Kukan shagwaba ta sa tana bubbuga k'afa can kuma ta tuno tace to ka sa min wak'an ni dai wayarsa ya ciro yace" bari ince ta turo min a whatsapp dan ban da ita ni a wayana" bayan ya kira yace ta turo mishi ne yace" toh yi min wancan kafin.ya shigo inji ko shine." Zama tayi a gabanshi ta tank'washe k'afa ta fara rero mishi _" fatima bintu fatima sai wata rana so mafarkine da ba tabbas ba bankwana bintu sai wata rana kukan zuciya da bana ido ba_ " tafa mata ya fara ai yace "iyyeee lallai kam bintu wak'an da dad'i amma ban tab'a ji ba yawwa wannan d'in ma ya gama downloading" danna mata yayi muryar m sharif ya fara amon wak'an _zahra zahra zahra_ ihu ta sa bayan ta gama ji tace "wallahi wannan yafi dad'i haka dai suka ta shirmensu wani sa'in da baki zai dinga mata wak'an _zahra zahra zahra kece sarauniya zahra_ ita tayi ta juyi tana kad'a mishi k'aramin waist d'inta. B'angaren karatu ma da ya tab'ata yayi mamakin kwanyar yarinyan shi yasa suka k'ara shk'uwa. Ko da wasa adeeja bata shiga shirginsu har ya gama kwanakinsu ya tafi. Sai me sai ga hajiya masifaffiya ta zo da kanta acewarta autanta yaga mata a gidan wai khadeeja yake so kowa yayi farin ciki ba ma kaman fatima. Bayan tafiyan hajiya ne adeeja ta tayar da borin bata sonshi ya mata yaro gashi d'an kauye da shi baba yayi masifar yayi fad'an yayi nasihar taki shi ko da bai d'aukan wargi tuni ya fara had'a mata da duka haka bai sa ta canza ba. B'angaren fatima tayi ta kod'a mata halayenshi rufeta tayi da masifa tace "ke kije ki aureshi mana ni nace bana sonshi ko ana dole ne?" "Adda adeeja to me yasa ba kya sonshi gashi d'an gayu kyakyawa zaki ce mishi d'an kauye da idanunshi masu kyau manya" "Dallah can rufa min baki mayyar manyan ido dan ke kam da zakiyi maita da masu manyan ido sun shiga uku shegiya kinayi da wasu k'ananan idanunki a wajen Allah ma shi yasan me ya gani ya hanaki manya ido ya baki na 'yan chinese" ranta ne ya b'aci taji haushi zagin da adeejan tayi mata toh ai dai *bani nayi kaina ba* da zaki dinga zagina dan na gaya miki gaskiya" ta murgud'a mata baki da gudu ta fita ganin ta hayayyak'ota tana shirin kai hannu jikinta. Ajiyan zuciya ta sauke a fili tace" Allah sarki bah k'arami au ya sagir Allah ya kawo maka mai sonka abokina" wata uwar harara adeeja ta wurga mata tare da jefo mata kofin dake hanunta " Allah ya isa tace da karfi ta fita tana kuka dan taji zafin kofin silvern da ta wurga mata a goshi da baba suka ci karo yace" ke kuma fa?" Shaf ta manta daman yana cike da adeejan ta gaya mishi abinda adeejan tayi mata. A fusace ya shiga d'akin ya zabzabga mata mari yana fad'in dan ubanki karya tayi yarinya sai taurin kai me kunnan k'ashi kuma ki gayawa shi saurayin naki ya turo magabatansa kije can ku k'arata tunda shi kika zab'a ki bar min gida." Ya fita yana me cigaba da bambami take tayi dana sanin fad'a mishi dan tana son y'ar uwarta d'akin ta koma ta durk'usa gabanta tace" adda am kiyi hak'uri ban san zai dakeki bane" murmushi tayi tace ba komai k'anwata zan fad'awa hameed ya turo inyi in bar muku gidanku, rungumeta tayi tana kuka. Tuk'i yake yana cikin tsananin farin ciki zai je yaga k'awarshi mutuniyarshi suje su d'an tab'a dramar su wani b'angare kuma na zuciyarsa na cike da fargaban dalilin kiran kawun nashi k'ile y'ar taurin kan ta amince ne shi fa ba zai yarda ayi mata dole ba dan baiga ribar auran wanda bai sonka ba kazo kana wahala dashi,dariya yayi tuno irin taurin kan yarinyan ta nunawa kawu shi ya haifeta itama bafulatana ce. A bakin anguwan ya ajiye motar gurin masu wankin mota ganin irin k'urar da tayi kaman ba a wanke motar ba kafin ya fito da ita amma k'urar hunturu ta bud'eta. Da k'afa ya k'arasa gidan ya kwad'a sallama. ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 3. Fatima na zaune a kan dakalin cikin gidan tana wankin kayanta mama kuma na tsinke ganye adija na d'aki dan tunda abin ya faru zaman tsakar gidan ya gagareta. Sallama yayi cikin muryarsa mai cike da aminci tsalle fatima ta daka sai gata a gabanshi tayi kaman ta rungumeshi sai kuma ta fasa ta tsaya tana yarfa hannu tana ta washe baki dogon hancin ta ya ja yana dariya yace me idon china. Bakinta ta turo ta juya zata tafi hannunta ya riko yana gaishe da mama ta amsa amma ta kasa had'a ido da shi tana jin kunyan abinda yarta ta mishi,baba ne ya shigo da sallamarsa aka gaisa sannan suka shige d'aki mama tasa fatima d'aukan abinci in kai musu. Bayan sunci abinci sun gama Nasiha baba ya dad'e yana mishi kafin ya bashi hak'uri da cewa yarinya tak'i Allah ya kawo mishi wata cike da ladabi yace ameen baba wallahi ba komi ai matar mutum kabarinsa wani bai auran matar wani. "Haka ne haka ne baba k'arami Allah yayi maka albarka" ya amsa da "ameen baba ni zan wuce dan ban zo da niyyan kwana ba" toh shikenan babana Allah ya tsare hanya. Yace "ameen yana mik'ewa sallama ya masu hannu ya mik'o mata yace fati zoki rakani zan tafi mak'e kafad'a tayi tace uhm uhm ba inda zan rakaka tunda bazaka kwana ba" murmushi yayi ya juya yace toh shikenan ni na tafi tunda bazaki rakani ba ya juya ya tafi kallonshi take kaman wacce aka hanata binshi har ya fita a gidan. Bayan fitanshi baba yayi wani tunani lek'owa yayi daga d'akinshi yace fatima maza kira min yayanku kafin yayi nisa da sauri ta tashi har d'ankwalinta na fad'uwa amma bata tsaya d'auka ba, fita a gidan tayi da gudu can ta hange shi yana tafiya da gudu ta bishi tana kiran uhmmmm bah k'arami uhmmm kai kai uhmmmm yah sagir juyowa yayi da sauri ta k'arasa gabanshi tana haki. Kallon k'aramin figure d'inta dake gabanshi sai kanta ba d'ankwali sai dogon shukunta da yake nuna alamun warewa ko kuma rashin kamuwa jujjuyawa yayi yaga ba wanda hankalinshi ke kansu kasancewar anguwar ba musulmai sosai yace" k'awas ya dai kin biyoni rakiyar ne ko d'ankwali babu?" Shafa kanta tayi tace " wallahi fad'uwa yayi ni kuma ina sauri kar ka b'ace min baba yace in kiraka inace ma a mota kazo kar kayi nisa" kai ya kad'a yace ai na bar motar a bakin hanya ana wanke min" haka suka k"arasa suna hirarsu. Baba ne ya kalleshi bayan ya shiga d'akin ya zauna yace" babana dama wata shawaran na yanke me zai hana ka komo kan fatima tunda ita bata da wani damuwa asalima bata san meye soyayya ba. Gabanshi ne ya fad'i jin batun kawun nashi a kasalance yace " kawu baka ganin za a shiga hakkin yarinyan da da karatunta? Baka ganin tayi k'ank'anta da aure?" Murmushinsu na manya yayi yace " ko d'aya fatima dai rashin jikin girma gareta amma ai ta isa aure shekara goma sha biyar aiko ta kai aure watan d'aya zata cika shekaru goma sha biyar mamakine ya k'ara cika sagir jin wai y'ar shekara sha biyar ce ta kai aure ai ko a karkara sai haka shifa ko da yace yana son khadeeja ba wai yana nufin suyi aure nan take bane shima d'in ai yaro ne gaba d'aya shekarunsa 26 kuma so yake yaje ya karo karatunsa zuwa phd. "Kayi shiru babana ko baka son fatiman ne daman nayi k'wad'ayin had'in zumuncin ne kar kaji komi in baka sonta ka gaya min" ah ah baba Allah yayi zab'in alheri zan sami hajiya da maganan kafin kazo. Haka ya musu sallama fateeman ta fito raka shi taga duk jikinshi a sanyaye hannunshi ta kamo kallon cute face d'inta yayi yace " ya dai mai suffan y'an korea?" Zaro idanu tayi tace" au na tashi daga mai kama da 'yan china na dawo 'yar korea?" Murmushi yayi kawai duk da k'arancin shekarunta ta san da ciwo ace ba a sonka marairaice fuska tayi ta kirashi da sunan da ta san yafi son a kirashi da shi wato sunansa na gaskiya "yah sagir kayi hak'uri k'ilan ba alkhairi tsakaninku ne shi yasa abin bai working ba kayi hakuri Allah zai kawo maka wacce ta fita hali da komai wacce zata kawo farin ciki rayuwarka, ka daina damuwa kaji ta k'arasa maganan kaman zata yi kuka. 'Dan dogon hancinta yaja yace wa yace miki na damu ni ai har na sami matata" alhamdulillah" shine abinda tace. Sai yaso yaji cikinta dan yaran yanzu baka shaidansu mussaman akan soyayya " ke kuma waye saurayinki" ya tambayeta a dai dai lokacin da suka iso wajen motarsa dafe k'irji tayi tace "ni shegiya inji d'an daudu ina ni ina wani saurayi" dariya yayi sosai ya d'an jujjuya ya duba yanayin anguwan yace ke dai gaki baki girma cikin hausawa ba amma ya aka yi kika iya hausa haka" itama dariya tayi ta rufe idonta tace "ai ina zuwa islamiya a kwana shagari kuma ai kaga anguwan hausawa ne kuma akwai wata yarinyan ajinmu in malam bai shigo ba tayi ta karanta mana littafin hausa. Had'e rai yayi yace ashe ma ba karatu kike zuwa jin karatun littafin soyayya ke kai ki da sauri t girgiza kai tace ah ah ah ba littafin soyayya bane irin su iliya d'an mai k'arfi da magana jari ne fa kuma ma sai in ba malam a ajin" "duk da haka ai gwara kuyi muraja'a" Haka suka yi sallama ya kama hanya yana me dana sanin fara furta kalman so akan khadeeja da yanzu bai shiga tsaka mai wuyan nan ba ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 4. A zaune ya sami hajiyar cikin shiga ta alfarma kyakyawar macece wace tsufarta ya b'uya cikin jin dad'i da kyan jiki fuskanta na d'auke da manyan idanuwa da dogon hamcim da take yawan hurashi hakan yasa hancin ya zauna haka a bud'e saboda sabon da akayiwa hancin saboda masifa. K'arasawa yayi ya zauna a k'asan kujerar da take ya d'ora kansa a bisa cinyanta ita kuma tajiye jaridar da tun da ya shigo ta daina karantawa ta d'ora hannunta a kanshi tare da fad'in ya "akayine babana me kawun naka ya fad'a maka ina fatan ba matsalar wancan shed'aniyar yarinyan can da uwarsu ta gama zugeta bane?" Turo baki yayi cike da shagwab'a irin na tabb'arrun yaran nan yace "kai hajiyata ni wanne toh zan ansa sai jero min tambayoyi kike?" Shafa kanshi tayi tace toh yi min bayani a nutse" d'ago kanshi yayi ya sake turo baki yana wani shagwabewa yace " toh ba tace wai ni nayi mata yaro ba kuma ni d'an k'auyene kum...." A harzuk'e ta katseshi da fad'in a haifeka a turai ka taso a turai sannan ta kalleka tace maka d'an k'auye kuma ina batun yaranta yake a nan tunda ka mallaki hankalinka gaka da iliminka da sana'arka banda ka dagewa koyarwan nan daka sa kanka ga kamfaninka da mahaifinka ya bar maka amma a dubeka ace maka yaro d'an k'auye saboda tab'ewa da rashin rabo?" Ajiyar zuciya ya sauke yana murmushi dan shi d'in me yawan murmushi ne yace kin san 'yan Jos d'in nan in kana Bauchi ko wani gari na Hausa fulani d'aukanka suke d'an k'auye bagidaje saboda mu bamu d'auki d'abi'ar yahudawa ta sanya tufafi me nuna tsaraici da rashin sanin hakkin gabb'an jikin d'an adam kuma maganan yaranta tabbas ni d'in yaro ne shi ya sa kawu nema min mata k'aramar yarinya daidai ni...." Cikin k'araji ta kuma fad'in " me kake shirin gaya min in na fahimceka so kake kace min wancan k'abilar taci nasara a kanmu a karo na biyu kenan ta samu ta auri d'an uwana a b'agas sannan yanzu ta nemi hanamu had'a zumunci shi kuma wancan sallamamen sai biye mata yake yi har da wai ya samo maka mata a wani wajen" fuskantanta ya kuma yi da kyau yace " bafa a wani wajen ya sama min mata ba 'yar wajen sa d'ayar fatima ya bani." Hmm ta sauke ajiyar zuciya ba tare da tace komi ba dan ita gani kawai take an raina musu wayo ganin tayi shiru yasa ya cigaba da fad'in " shi yasa nake so kije ki sameshi a bar maganan nan da zuwa wasu 'yan shekaru dan ni ganin k'ak'antar yarinyan nake a bari zuwa ta gama secondary nima kafin nan na d'ora karatuna sai a ga abinda Allah yayi" yayi shiru ya zuba mata idanu yana me addu'ar Allah yasa ta yarda da hakan hikimarsa tayi hakan shine watak'ila in aka bar maganan zuwa wasu shekarun la Allah su daidaita ko kuma kowa ya had'u da abokin rayuwarsa a gaba danshi sam son da yake yiwa yarinyan na 'yan uwantaka ne toh ya ma zai iya mata wani so bayan nan yarinyan da take 'yar mitstsiya baya tunanin ko nono ta ajiye a k'irjinta, sai dai ina adu'arsa bata ci ba dan bud'en bakin hajiyar tasa sai cewa tayi " lallai kuwa Hauwa taci riba akaina ai haka take so uwar tasu dabarar ta kenan ai kaga itama wancan d'in in ta k'ara girma sai a hure mata kunne watak'ila ma ta nemi had'ata da wani birom d'in ko wani k'abilan nan cikin jos d'in ba dai aurene bata so y'ay'anta suyi a zuriyarmu ba ai kaman anyi an gama dan bazan yarda a wani d'au lokaci ba za ayi abinnan duk da ba wani son wancan yarinyan mai kama da zuriyar masu k'ananan ido nake ba dan yarinyan akwai falli in tace zata zo ta min halin uwarsu ni casa shegiya zanyi." Rintse idanu yayi ya mik'e ya fice a palon ba tare da yace mata komi shi bai san ranan da hajiyarsa zata daina masifar ba gaira ba dalili ba ko me mamansu fatee tayi mata oho to ita fatin me ta tab'a mata dan dai kawai itace shugaban masifafun Bauchi tsaki yaja yana since kayan shi dan shiga ya watsa ruwa. ๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’– Zaune suke a gaban mahaifansu inda baba yake magana da adeeja ya fara " ki gayawa shi manemin naki kwanaki 14 na bashi ya turo magabatanshi in ba haka ba kar in k'ara ganin ya kiraki a waya dan ni ban son harkar yaudara nayi bincike a kansa duk abinda kika fad'awa mamar taku a kanshi gaske ne saboda haka yanzu shi mike jira a tsai da magana nayi waya da hajiya zata zo ke kuma" ya juya kan fatima " na san ke kam d'iyace me biyayya na san komi na yanke a kanki ba za ki ban kunya ba shi yasa na yanke shawara akanki ba tare da ko mamanki nayi shawara ba saboda na san na isa dake" gabanta ne yake lugude yayin da ita adeejan duk ta muzanta dan ta san gugar zana yake mata duk da bata san me yake shiri faruwa da y'ar uwarta ba. A cikin tsakiyar kanta taji yana cewa " na ba da auranki ga d'an uwanki sagiru" a firgice ta d'ago da kai sai kuma ta mayar da kanta k'asa tuno irin yabon da mahaifinsu ya mata kafin ya furta musu zance adeeja kam jin zancen tayi banbarakwai sai abin ma yaso bata dariya har sai da ta murmusa wai dole ne sai ya auri 'yar gidansu" baba ne ya cigaba da yiwa fatima nasiha ita kam sai hawaye take wanda ta rasa dalilin zubar hawayen dan ita baza tace tana k'in yayansun ba amma ita sam bata mishi soyayyan aure kukanta ba zai rasa nasaba da ya makomar karatunta yake ba wai shin ita dukka dukka shekarunta nawa da za a kinkimo mata magana aure anya baba na lissafin shekarunsu kuwa? Haka tayi ta sak'e saj'e har baban ya gama maganarsa ya sa musu albarka ya fice. Mama ce ta matso kusa da ita tare da dafa ta d'ago kanta tayi wasu hawayen na zubo mata hannu maman ta sa tana goge mata hawayen tare da furta " Saahyu ra pfenda daramo( kiyi shiru kiyi abinda babanki yace) kinga in kika k'i y'an uwanku ni zasu zarga suce na hanaku aure a zuriyarsu a gabanki ranan hajiya ta kirani a waya tace ko nak'i ko na so ku yaransu ne kuma dole suyi iko daku dan basa yiwa yaransu auran dolene da ba abinda zai hana baba karami ya auri adeeja sai kace nice na hana adeeja ta aureshi kece yanzu zaki wankeni ki daure ki auri zab'in su zaki ji dad'i wata rana kinji" fad'awa jikinta tayi tana kuka tana fad'in ni ba wai bana so bane is just too early kaman kuna manta shekaruna i am just 15 years for goodness sake mah ko ina fulani i am not living like one is high time a daina wannan auran wurin(shekaruna 15 fa dan Allah ko da nake fulani ai bana rayuwa kamar bafulatana lokaci yayi da za a daina auran wuri)" gyad'a kai maman tayi tace " dagani har ke bamu da choice a gabanki yace baiyi shawara dani ba ya zartar da hukunci sai mu zuba musu ido Allah yayj zab'i ke dai ki daure ki bisu zaki ji dad'i ni na tabbatar miki da haka duk wanda yaji maganan iyayenshi ba ya tab'ewa zaki ci *ribar biyayya"* kad'a kai tayi tace" na miki alk'awarin ni kuma zan muku biyayya ko dan in wankeki a wajensu" murmushi mama tayi tace na gode 'yata Dagwi an nonwo wen homa neimo niraho (Allah ya miki albarka ya sa kema yaranki su biki) ameeen. SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 5. Hajiya tazo tare da baffannin su da kuma yayyun sageer da suke gari maneman auran adeeja sun zo an tsai da aure wata biyu dan baba ya rantse ba zata kuma yi mishi shekara a gida ba tunda ita bata jin magana taje can ta k'arata in mijin yaso ya mai da ita makaranta. Sageer da fatima kuma an tsai da magana da zarar ta gama jss3 bayan sallan azumi kenan hakan ya kawo cecekuce a cikin anguwa da dangin mama inda ake ganin an shiga hakkkin yaran har wani wan maman ke barazanan maka su a kotu sai da mama da ngo suka yi jan ido tukun wanda hakan bai tsirar da maman daga shan zagin hajiya ba tattas ta wanketa wankin babban bargo. Bayan tafiyarsu hajiyar adeeja ta shigo d'akin inda ta tarar da teema na ninke kayan da ta wanke musu ( dan tunda taji su hajiyar zasu zo ta gudu daga gidan kar ta sauke mata kwandan bala'in tak'i d'anta) dariya ta kwashe dashi tace "su amarya manya tare da angon aka zo ne banga kina farin ciki ba 'ya mai biyayya ki zauna a kashe miki rayuwa wai ke zaki faranta ran iyayyenki toh bari in gaya miki ki shirya kamuwa da yoyon fitsari tunda kika zab'i aure a wannan shekarun kina samun cuta ya sakoki dan halin 'yan Bauchi kenan in bai sakeki ba ya k'aro aure another halinsu kenan ke kuma kin zama rajab ya tsufar da ke saboda nuk'urk'usa a daidai lokacin da nake shan love da hameed d'ina." Bata kulata ba sai da tagama adana kayanta har da na adeejan tace " adda adeeja ni yanzu kin daina ban mamaki sai tsoro kin koma kamar ba musulma ba kin kasa yiwa iyayenki biyayya ni da nake k'ok'arin yi musu kina neman ki hure min kunne ta hanyan tsoratar dani wai kam kina tunawa da cewa mama kike sawa a matsala duk wani hali da kike yi? Ba abinda masifafiyar matar nan ke cewa da ya wuce kin zuqa kafirci a nonon uwarmu wanda ita mahaifiyar tamu ba a haifeta a kafirci ba sai dan kawai tana ansa suna yaren birom shikenan ake dangantata da kafirci kema kuma kina taimaka musu wajen b'llo da wasu halaye baki tsaya a iyakan k'in musu biyayya da tsoratani ba har mugun baki kike bina da shi a matsayinki na 'yar uwata wallahi ki kama girmanki tun kafin ya fad'i dan in ya fad'i ba abinda zai hanani hawa in tattakashi har da tsalle." Shak'ota tayi tana nufin jibgarta mamansu ta shigo ta fizgeta a hannunta tace " kar ki yarda ki tab'a min yarinya ke in ba kya tausayina ita tana sona tana tausayina ace kece babba sannan kuma kece ba ki da hankali Allah ya wadaran halinki hadija" ta ja hannun fatima suka barwa adeeja d'akin. ๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’– Asalinsu mutanen Bauchi ne malam salisu shine mahaifinsu yayinda inna sala itace mahaifiyarsu su biyu tak ne a wajen mahaifansu Hadiza itace babba ratan shekaru biyar ne tsakaninta da k'aninta mustapha suna k'anana iyayensu suka rasu sakamokan gini da ya fad'o musu sanadiyar ruwan sama da aka tsuga a lokacin yaran sunje gidan k'anin babansu baffa umaru. Dole rik'onsu ya koma wajen baffan nasu da fari matar baffan ta so gwada musu mugun rik'o kasancewar hadiza yarinya ce me shegen tsiwa da masifa yasa ta shafawa kanta lafiya hadiza na gama primary aka hankad'ata GGC kafin madaki inda ta bar k'aninta wajen matar baffa tana azabtar dashi shima yana wayo ya k'arbarwa kanshi 'yanci. Ranan da hadiza ta gama aji uku ana speech and price ta lashe mafi yawan kyautuka cikin manyan bak'in da suka zo alhaji musa ya nuna yana sonta bada jimawa ba aka sha biki ta tare a gidanta inda take rik'e mishi da yaransa maza biyu da matarsa ta mutu ta bari. Haihuwarta biyu duk maza salis da mustapha alhaji musa ya sami aiki a america suka tattara suka koma can ba yanda bata yi ta tafi da k'aninta ba baffansu yak'i yace baza a d'aurawa bawan Allah nauyin da ba nashi ba can ta haifi salamatu da sagir mai sunan baban mijinta. Shi kuma mustapha bayan gama secondary d'inshi ya sami gurbin karatu a university of jos inda yake karantan mechanical engineering yana shekara ta uku aka kama wani da satan ansa aka mishi cune aka koreshi. Bai gayawa kowa ba ya kama kanikanci a gada biyu nan ya had'u da hauwa yarinya birom cikakkiyar musulma ce gaba da baya sai dai zuriyarsu na cakud'e da marasa sallah baffa ya shige mishi gaba aka yi aure yayarsa cr ta had'o mishi lefe daga can ta aiko baffa shi ya hana a gayawa hadiza k'abilar da mustapha ya jajub'o kasancewarta mai kishin yare da addini. Dawowarsu nigeria kuwa ba k'aramin artabu akayi ba dan fushi tayi da k'anin nata sosai wai k'aninta ne da aure wata k'abila har da rabon y'ay'a biyu lokacin shekarun fatima bakwai lokacin ne tazo da dukka ya'yanta gidan mustapha zuwa sagir na farko kenan yana d'an yaronshi ba k'ara zuwa ba dan shekarar ya shiga jami'a b'angaren k'iyayyar da hadiza ke yiwa hawwa kuwa sai abinda ya yi gaba. Wannan kenan. SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 6. *Alhamdulillahi Ina mai mutukar nuna farin cikina hakika baka sanin masoyanka sai abu ya sameka na gode muku masoyana Ana mugun tare irin sosai din nan* _Na manta a dalilin mutuwar alh musa ne yasa haj hadiza_ baro us ***** ******* ***** An tsai da ranan auran adeeja watanni biyu kacal Dan baba ya dage bazata karasa makaranta ba tunda ita bata ji. Fatima da sagir kuma an yanke bayan sallan azumi dai dai da ta gama jss3 kenan watanni shida nan gaba kenan. Adeeja da hameed sunfi kowa farin ciki cikar burinsu duk da adeejan na tausayawa yar uwarta halin da ake shirin jefata na aure da wuri sannan ga masifaffiyar uwar miji ga neman iliminta da ake shirin datseshi, dan ita tana da tabbacin hameed bazai datse mata karatu ba Dan sun gama shawarta suna aure zata koma tunda term daya ta rasa. Sagir bai samu zuwa ya ga fatima ba kaman yanda aka tsara ba saboda yanayin koyarwarsa kasancewan ba a cikin gari yake aiki ba a wani private boarding school mallakin abokin abbansa yake koyarwan. Hajiya bata son wannan nanatacen koyarwan amma ya dage shi abinda yake so kenan yayunshi sun shawarce shi yayi lecturing tunda yana sha'awar koyarwan yace ba yamzu ba sai nan gaba yafi son ganin ya fara from the very ground suka ki yarda dole ya fara daga secondary school. Shi rashin samun zuwa jos ya mishi dadi Dan har ga Allah yana kunyan ya daga ido ya kalli yarinyan a maysayinshi wai na Wanda zai aureta haba! AI da kunya shi kanshi kunyan kanshi yake wai wannan tatsitsiyar yarinyan nan ne future wife dinshi inaaaaa ba zai taba iya nunawa wanda suka sanshi fatima a matsayin wacce zai aura ko matarsa ba. Hmmm in dalibansa suka ji KO suka gan ta a matsayin matarsa ba karamin dariya zasu sha ba a irin yanda yake daure musu (awwn he wince) mussamman shegun matan nan masu shegen naci yara kanana sai son soyayya ya datsen halshensa da hakoransa kiransu yara da yayi dan ya San sun fi so called fiancee dinshi shekaru da komi da komi na fannin sura. Bangaren fatima kam tafi baba karami fargaba da kunyan haduwa da shi mussaman in ta tuna sokoncin da take tayi a gabanshi da yanda take koda kyanshi da manyan idanunshi wani sa'in har rufe fuska take da tafukan hannunta KO in tana kwance ta tuno sai ta ja bargo ta rufu har kanta. A haka rayuwa ya tafi har wata biyun da aka diba na bikin adeeja ya cika inda aka sha biki aka Kai amarya hajiya tayi rawar ganin wajen had a Mata kayan daki ingantatu sai fatan ta zauna lafiya da kishiyarta da mijinta a rikkos. Duk kumbiye kumbiyen fatima da baba karami Allah ya kawo mu hutn second term dole baba karami ya dawo gida yayi shirin zuwa zance kuma dole fatima tayi shirin tarban ba konta. Yana zaune a dining yana cin abincin hajiyarsa yayin da hajiyar ke zaune a babban Palo tare da babban dan mijinta da yazo daga America tunda shi aa can yayi auranshi duk da matarsa yar Nigeria CE amma haihuwar can girman can. Tasowa yayi daga dining din ya dawo Palo ya zauna tare dasu. Da kulawa hajiyar ta dubeshi tace "babana yaushe ne zuwa jos din? " Dan yamutsa fuska yayi yace "wai hajia dole sai naje ne ba bikin saura 4 months ba? " Rike baki tayi tace dole kai AI dole kaje babana saboda mu nunawa wancan da gaskenmu muke ba Zan Bari ta rabani dan uwana Ba, kuma itama yarinyan ba sake mata zaka yi ta raina ka ba dan naga kan na rawa kaman na uwarta. SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 7. Dakin ya dau shiru na dan wasu sakonni kafin daga bisani alh ashiru baban yayansu baba karami ya katse shirun da fadin "wai ni kam hajiya ba anyi hadin nan dan a kara dankon zumunci bane?" Ba tare da ya bata daman amsawa ba ya cigaba da fadin " toh menene xaki ce kar ya sakewa yarinyan da zai aura fuska? Ba sai an sake fuskan bane za a samu fahimtan juna? Dan Allah.hajiya.ki daina barin abinda ke tsakaninku manya yana shafan mu yaranku. Duk da itama matan uncle din ba wai ta miki wani abu bane,laifinta daya a wajenki dan ta kasance wata yare which is not her fault beside hajiyarmu hausa,fulani,jarawa birom,angas,yoruba igbo duk daya muke a wajen Allah kuma shi ya hallicemu kuma yana sonmu matsawar muka bi dokokinsa, hausa fulani bai fi birom ba ba wanda ya fi wani a wajen Allah sai wanda ya fi tsoronshi. Ganin yanda take muzurai sarai ya san ya kunnota fushin nata ya motsa da sauri ya juya ga d'an uwanshi yace "kanina bari in baka wani hadith _akwai wani mutum ya taba zuwawa ma'aiki yace yah rasulillah ka min wasiya sai annabi yace masa kada kayi fushi_ sai da annabi ya nanata sau uku. Me yasa annabi ya mana wasiya da cewa kada muyi fishi saboda mafi yawan hasara dukka tana zuww da fushine. Kaga yana da kyau mu dinga controlling fishinmu. Fuuuuuuu ta tashi ta shige d'aki dan ya riga ya daureta da sauri baba karami ya kankame dan uwanshi yace wallahi babban yaya kafi kowa iya zama da hajiya pls ku tattaro ku dawo nan. Murmushinsu na manya yayi yace ba dai mu dawo ba kasan auntynka ba yarda zata yi da zaman nigeria ba amma zanyi kokari mu zo azumi har zuwa bikinka. Murmushi kawai yayi. Washegari da yamma baba karami ya shirya zuwa jos zuciyarsa cike da fargaban ya zai fusakanci fatima. Tana zaune mama na tubke mata gashinta mara cika sai dan tsaho da yauki sosai tsawonshi a bisa dokin wuyanta ya tsaya injita tace komi nata kadan๐Ÿ˜œ wayar mama tayi ruri da sauri ta daga cike da ladabi ta gama ansa wayan kallon fatiman tayi tace "fatima maza tashi ki kimtsa baba karami na hanya ki share mishi dakin zauren Dam gabanta ya fadi jiki a sanyaye ta mike ta canza kaya tunda dama tayi wanka ita abin wani iri yake mata toh wai kwalliya zata yi kai ah ah ai sai yaga zakewarta powder ta shafa da man baki. Dakin zauren ta share ta saka turaren tsinke kafin ta koma daki zaman jiranshi tare da fargaba dama haka ake ji in za a zo wajenka zance kai ah ah duba da yanda adeeja ke rawar jiki in hameed zai zo tayi tq kalkale jikinta kenan jikinta har rawa yake sabanin ita da take jin mutuwar jiki da faduwar gaba. Gabanta ne yayi mummunan faduwa jin muryarsa a tsakar gida suna gaisawa da mama, maman ce ta umarceshi da shiga dakin zauren shi kanshi jin sh wani iri yake shine da zuwa zance wajen fatima. A hankali ta shiga dakin bakinta dauke da sallama ajiye tray din hannunta dake shake da abinci da na sha tayi kafin ta zauna tare da lankwashe kafa cikin rawar murya ta gaisheshi, bai amsa ba sai zuba mata ido yayi ganin duk yanda ta duburburce sai gyara zama take tana jan gyalenta da ta rufa a kanta wai yau fatima ce da kunyarsa ko da yake shima cike yake da kunyanta amma duk zai musu maganin abin Bintoto ya furta cike da zolaya itama a hanzarce ta dago kanta jin sunan da yayi kiranta da shi ido ta zuba mishi ganin shu'umin murmushin da yake yi lokaci daya suka fashe da dariya dan tsagaitawa yayi da dariyarsa yace ko ba sunanki bane bintoto? Gyada kai tayi tana kokarin hadiye dariyarta tace " ah ah fatima zahra nake meye kuma wani bintoto? Zo ki gani ya yafitota da hannu yana kokarin ciro wayarsa da dayan hannun youtube ya shiga ya searching abinda yake nema dariya tayi sosai dan ta manta ma matsayin da yq zo mata cikin dariya tacr Allah sai na nemi kaset din wakan nan na kalla. Murmushi yayi yana kallonta yaji dadi fa wancan tension din ya fita a tsakaninsu fatima ya kira sunamta a nitse dago kanta daga kallon wayan tayi tana mishimurmishi Ajiyan zuciya ya sauke yana kimsa maganan da zai furta mata Allah yasa kar ta mishi munmunan fahimta ta fassara shi SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA ๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 8. "Fatima" ya kira sunanta akaro na biyu wanda hakan shi ya ankarar da ita ta nutsu. Fatima kinga hukuncin Allah ko? Iyayyenmu sun yanke hukuncin aurar damu ga junan mu ba tare da la'akari da kankantan ki ba. Ina so ki cire duk wani fargaba a ranki na aurena ki dauka kaman in anyi auranmu zaki bar nan gidan na wasu yan shekaru ne ki tafi karatu bauchi, a lokacin da kika mallaki hankalinki sai muga abinsa hali zai yi a wannan gaban ne za mu yankewa kanmu hukunci kin fahimceni? Gyada mishi kai tayi ba tare da ta fahimceshi din ba. Good yanzu ina so kisaki jikinki da ni mu cigaba da kasancewa kaman da kar mu bari abin nan ya taba dangantakar mu nan ma ansa mishi kawai tayi a hankali ya cigaba da janta da surutu kafin wani lokaci har ta saki jiki ta ffara biye mishi ta fara shiriritar na ta. Sosai iyayyenta suka ji dadin ganin yanda suka saki jiki da juna suna harkokinsu a nasu zaton sun rungumi juna suna soyayyarsu ne sabanin su da suka manta ma wai za a musu aure tare. Kwanan baba karami biyu a jos a kwanaki biyun nan shaquwarsu da juna ya kara habaka inda ya dinga daukanta suna zuwa outing ya bi ya mata siyaya ya so siya mata waya amma sai ya duba kankantata wa ma zata kira kawai sai ya sai mata mp me kyau da tsada yace asha jin kida da karatu dai, dariya kawai tayi haka ya musu sallama ya koma bauchi. ๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’– Akwana a tashi asarar me rai har su fatima sun gama exams an tsunduma cikin shirin biki ita kam kallon abin take kaman shirin film ko littafin hausa sai dai ina a zahiri ne kuma a kanta ne, mutanen anguwarsu ta alheri sun cigaba da cece kuce akan batun auren da suke kira child abuse sai dai wasu daga cikinsu basu yi mamaki ba kasancewar sun san fulani da auren wuri sai dai sunyi zaton ai tuni an daina wannan yayin a dauki yarinya da bata gama rika ba a kaiwa wani kato yayi ta sassaka sun manta su nasu ya'yan da basu wuce 15 years ba sun iya su bude ma wani kato kafa saboda naira dari da zasu sai plate of rice Allah shi kyauta amin. Abin mamaki baya karewa duba da yanda adeeja take wani shige da fice a auren sune kan gaba sai wani iyayi take tayi kyau sosai tayi hasken amarci dama tafi fatima kyau nesa ba kusa ba dan ita manya idanu gareta kaman su baba karami sabanin fatima da nata ba manya bane amma a waje suke basu shga ciki ba dogon hancinsu daya da karamin bakinsu kuma ita tana da diri tunda ta zama cikakkiya budurwa sabanin fatima da nonon ma yanzu suke fitowa kuma da alama ba mai manyan nono bace dan adeeja na da shekarunta nononta ya fi na fatin. Fatima bin kowa take da ido yanda ake ta hidima kaman bikin wata babbar budurwa bata san aure sunanshi aure ba adeeja ce ta shiga kan nan na rawa tace ke kuma amarya baki tashi kin shirya ba wai ina kayan fitan biki ne da hannu ta nuna mata kayan da baba ya bayar a dinka mata da sauri ta karasa tana dagawa juyowa tayi tana kallonta kafin daga bisani tace wai kina nufin kayan da baba karami ya kawo kenan tace ah ah baba ya kawo min su. Zama tayi a gefen gadon inda fatima ke zaune tace wai duk kudin su yah sagir din nan bai baki kudin kayan fitar biki ba bai kuma kawo ba? Wannan wani irin bikine ko event daya ba fa ayi ba ban nombanshi tagumi fatiman ta zuba tace ni ban da ita ki kyaleshi mana wadannan sun isa wallahi. Harara ta wurga mata tace anki a barshi shegiya ke kike mishi da sauki ashe ta fita ta karbo number dan rashin kunya ta kirashi yana kwance yana baccinshi wayarsa tayi ringing kaman ba zai dauka ba kasancewar bai san numbern ba amma nacin kiran yasa ya dauka cikin karadi tace kai yah sagir kaman ba zaka dauka ba adeeja ce. Sai da gabansa ya fadi ya dake yace ah ah mamana ya kike ya mijinki? Lafiyanmu lau gani nayi har gobe daurin aure bangga kayan fitan bikin amaryar taka ba ga shi ban ga kun shirya mana wani biki ba. Dan duburburcewa yayj dan shi sam ya manta wai gobe zai zama ango kuma shi bai san ana wani kayan biki ba event kuwa shi wa ya aikeshi hada wani taro a ga aamrya kamar yar yaye. Hello kana jina ta katse shi, yeah yeah ina jinki ai naga ana kawo akwatina yau suna bisa hanya ma kuma naga kaman akwai dinkakun kaya a ciki kin san ni ban san ya ake yi ba kuma bata gaya min ba event kuma ni ba wasu abokanai gareni ba ai da kun shirya na family. Haka ne kam Allah ya sa akwai dinkakkun ayi hidima lafiya ta katse layin ajiyar zuciya ya sauke yana me jinjina karfin halin adeeja ko ni na jinjina rashin kunyanta kice ba kya son mutum ki kuma zo kina kara nuna mishi auranshi da kanwarki be dadaki da kasa ba Allah ya kyauta. Mutane sun gigita da dimbin kayan da akayiwa fatima kaman na wata big girl under wears da lingering bra ubansu ko a wani nonon za a sa oho๐Ÿ˜ An daura aura an kai amarya gidanta dake cikin gidan hajiya a bauchi inda a daren hajiya ta hada mothers night aka ci aka sha aka watse aka bar amarya da angonta sai fatan Allah ya zaunar dasu lafiya su ci ribar yiwa iyayensu biyayya. ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 9. A hankali yake kutsa kai cikin sashin yana tafe yana tina kalamen mama a gareshi. _baba karami ga amanar fatima,yarinya ce karama da bata san komo ba dan Allah ka sa tausayi a zuciyarka kafin bukata_murmushi yayi a hankali me hakan ke nufi mama tana gani zai iya sauke buqatarsa akan fatima ne? A hankali ya tura kofar dakin da yafi tunanin tana ciki. A takure ya sameta tana bacci tana zaune a kasa ta daura kanta a kan gadon karasawa yayi ya dan tapping dinta a firgice ta farka kasancewan daman a tsorace take, tana ganin shine ta fashe da kuka tare da fadawa jikinshi. Hannu yasa ya rungumota da kyau yana shafar bayanta yana fadin "shshshhhhh issokey yi hakuri nayi zaton sun barki a gefen hajiya ne da na shigo tuntuni ai sorry ko cikin sheshekan kuka tace yah sagir tsoro nayi ta ji ni kadai fa gidan ta min girma. Daga girarsa yayi daya wai gidan ya mata girma dakuna biyu ne fa wanda ko wanne ke da bathroom sai palo da kitchen ko dining area babu. Sorry my sister bazan kara barinki ke kadai ba kinji? Ta gyda mishi kai kinyi sallah kuwa tace ah ah na kasa tashi inje inyi ina ta jin tsoro Yace ok ina zuwa drawer ya bude inda aka jera mata kayanta kayan bacci ya ciro riga da dogon wando sai hula da hijab ya miko mata yace tashi ki shiga kiyo wanka tare da alawla ina jiranki karban kayan tayi ta marairaice fuska tace yah sagir dan Allah kar ka fita ka barni murmushi yayi yace bazan fita ba turo dan bakinta tayi tace ka ma fita na san me zanyi in rama baba karami nima zan koma ce maka dariya yayi yace bazan fita ba yi maza kije kiyi. Yana zaune a dakin har tayi wanka ta fito sanye da kayan da hijab bayan gidan ya shiga ya watsa ruwa tare da yin alawla tunanin yanda zai daura towel.ya fita yake yi idonshi ya sauka kan rigan wanka hamdala yayi ya saka har lokacim tana sallah kila shafa'i da wutiri take fita yayi a dakin ya shiga nashi da sauri ya fitar da kayaking barcinshi ya zira wando yana kokarin sa riga ta fado dakin kaman wanda aka koro da sauri ya karasa zira rigar yana fadin yi hakuri nima kinga shiryawa nazo yi zo muje ya riko hannunta suka fita palo inda ya ajiye ledar da yayunshi suka bashi dan shi sam bashi da abokai yayunshi ne abokansa da hajiyarsa. Kitchen suka je suka dauko plate da cups suka koma dakin sallah yaja su yana tune da yanda yaah ashir ya dinga jadada mishi sallar nan duk da a kasan zuciyarshi ya sb bazai kusanceta ba amma ya kudurta yin sallan, bayan sun idar ne suka sha fresh milk da kajin da ya shigo da shi a daddafe saboda baccon dake fisgarsu. Yau kwananta uku a gidan daki daya suke kwana saboda fitinanan tsoronta dan ko a jos bayan auren adeeja charity ke zuwa tayata kwana. Yau tun asuba ake tsuga ruwa bacci suka koma bayan sun yi sallah Bata tashi farkawa ba sai goma har lokacin ana yayyafi ga wani sanyi da ya sauko tura baki tayi ganin ita kadaice a dakin wanka tayi ta dauko wasu riga da wando na sanyi ta saka ta dauko hulan sanyi ta saka shi har lokacin bata daina jin sanyin ba a fili tace kai sai kace muna jos palon ta fito tana goga tafukan hannunta yana zaune sanye cikin dogom wandon track suit da armless riga hannunshi rike da cup yana sham tea. Zama tayi a one sitter tana ciggaba da goga hannunta tare da hura iskan bakinta me dumi "yah sageer ina kwana? An tashi lafia ,ya sanyi? Gira daya ya daga yace "wai irin wannan dogon gaisuwa toh duk lafiya" dariya tayi tace da kyau, wai kai kam baka jin sanyi ne ji yar rigar da kasaka? Kallon jikinshi yayi ya kalleta yace kenda kika tila wannan uban kayan ma baki fini jin dumi ba. Gyada kai tayi tana cusa hannunta tsakanin cinyanta tace Allah sai kace watan sha biyu ko watan daya a jos. Ganin yanda take takurewa ya sa ya mika mata hannu yace zoki ji dumi tashi tayi ta karasa ya sata a jikinshi yace b abinda ya kai body contact saurin kawar da sanyi ita dai gabanta sai lugude yake dan ko da suke kwana daki daya bai cika kai hannunshi jikinta ba sai da dalili. Sunyi kusan five minute a haka wani tunanine ta ziyarci kwakwalwanshi yace jeki hada tea kizo zamuyi magana jikinta a sanyaye ta tashi ta hada tea din ta dawo. Sai da ta gama ya fuskaceta yace fatee kin san na taba gaya miki zamu yi zama ne ba irin zama na aure sai dai zama na yaya da kanwa ta gyada kai yace good nan da kwanki goma sha makarntar da nake koyarwa zasu koma hutu kuma tare zamu tafi sai dai ke a mattsayin daliba zaki kuma kanwata dan haka.nace musu ko da wasa ban yarda sabo yasa kiceqa wata wai ni mijinki bane mu yan uwan junane har abada kin fahimta? Nan ma gyada kan tayi kaman kadangaruwa yage yawwa bintoto dariya tayi tace aha baba karami shima dariyan ya tayata yace zaki sani ba dai kin rainani ba hannayenta ta hada tace ah ah ba raina yayana ba. Cikin kwanaki bakwai wata shakuwa ce ta shiga tsakanin baba karami da fatima kasancewarshi mutum mai saukin hali ba girman kai a tattarre da shi haka zasu yi ta wasan guje gujensu a dan palonsu ko su kunna waka ya riketa suyi ta rawa har rawan tuawa yake koya mata yana bata labarin lokacin da yake america da budurwarsa ta high school da wace yaje prom night da ita tayi tq dariya yayi mata alkawarin in har tayi kokari a makaranta wata rana zai je da ita. Plate din abinci ne a gabanta ta tabe baki tana shirin kuka gefe daya baba karami ne ya hade rai kaman bai taba dariya ba zata iya rantsewa wannan shine karo na farko da ta gamshi a yanayin nan cikin kakkausar murya yace kin san Alllah sai kinci abincin nan dubeki ba ko auki kuma karatu zaki fara amma ba kya son cin abinci cikin shagwaba tace yah sagir kaifa ka cika min ciki da madarar shanu kuma ace sai na cinye abincin nan yana shirin daka mata tsawa dan yaga alama sai yayi da gaske salallamin hajiya ne ya katse shi tace tabdi lallai auta kace raino kawai aka bakaa kara karewa fatima kallo take yi sai yau ta kara ganin yarintarta yarinya ko nono bata da shi sanye take da gajeran wandon jeans da rigga mai dogon hannu ta kama gashinta in a pony tail stayle yarintarta ya fito kararaa takaici ne ya kumeta amma wallahi an cuci autanta "haba dole uwarta ta yarda a hada auran nan tunfa ta san rainon yarta za a mata kai baba karami rabu da ita kar ta ci abincin ba cikinta bane" shaggwab fuska yayi kaman bashi ke mazurai yanzun nan ba yave kai hajiyata ya zan barta bayan hakkin ci da ita yana kaina to ba gashi ka wadata tada abinci ba ta juyo ana zabga ma fatima hararra tace ke wato baki san kizo ki gaisheni ba ko? " turo baki fatima tayi tace inzo ki cika min kunne da masifarki la'ila la illallahu tunkaro fatiman tayi ita ko ta fece da gudu ta shiga daki tana dariya baba karami ma dariya abin ya bashi yana jinjina rigimarnfatima da kyar ya lallashi hajiyar ta koma gefenta shi kuma ya tunkari dakin fatiman. SAWWAMA QAWWAMAA ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 10. A bayan drawer ya janyota da sauri ta hade hannayenta biyu tace yah sagir dan Allah kayi hakuri kar ka dakeni. Ware idanunsa yayi a kanta yace kaji min yarinya da sharri dama na taba dukanki ne ta girgiza kai. " toh me yasa kika ce kar in dakeki ta ware hannu tace toh bana cewa hajiya masifa masifaffiya ba" hade rai yayi yace ban son in kara jon haka hannu tasa ta toshe bakinta tace sorry. Naki inyi sorryn sai munje kin cinye abincin can" narai narai tayi da ido yace ai baki isa ba tisata yayi a gaba tana tafe tana dira kafa cike da shagwaba dan a yan kwanakin nan sageer wani sangartata yake yi duk abinda take so shi ake yi he want to make her stay with him worth living ko da sun rabu a gaba. Lahadin da suka cika sati uku da aure suka kama hanyan Exacutive academy bayan sageer ya cika ta da siyayya kaman wanda zai bude dan shago. Isansu makarantan yaje ya mata duk abinda ya kamata ya aika a kira mishi headgirl din makarantan cike da kwarkwasa ta taho cikin rawar jiki jin uncle sageer na kiranta ina taga na bata lokaci mutumin da ya adabi zuciyoyin duk wata daliba dake ji da kanta sakat ai kam yau rananta ne Allah ya sota bata kara hutu ba da wannan daman ya wuceta. Cike iyayi taje ta rausaya cikin turanci tace uncle ance kana kirana" Cikin hade gira yace eh ga sabuwar dalibana kanwata ce ss1 gold take ina so ki lura da ita" Hannun fatima ta riko wacce ta daskare ta bude baki tana kallon iyayi da feleke gefe daya duk tsananin murnan da take yi fargaba ne fal ranta wai yau itace a boarding. Senior salima ce ta farkar da ita da fadin zo muje mana sister karki damu matsawan ina makarantan nan ba mai taba ki. Raurau tayi da ido sageer ya matso kusa da ita yana dauke hawaye da suka taru a idonta yace karki damu ai nima ina cikin makarantan ina staff quarters kinji ta gyada kai. Yana tsaye yana kallonsu ya zabi hadata da salima ne dan ya san kafa makarantan ba mai keta ta dadin dadawa ita shugaban dalibai mata gata tana da ilimi ya san fatima zata karu da ita kuma ya kwan da sanin tana tsananin sonshi fatima zata samu kulawarta a matsayinta na kanwarsa in bata yi subul da bakan ce musu ita matarsa bace tsaki ya dan ja tuno kalmar mata shi kam.wa ya aikeshi cewa yana son adeeja kaman a kanta ua fara ganin kyawawan mata gashi ya janyo da kananan.shekarunsu an kakaba musu aure Salima ce rungumo kafadar fatima tace me sunanki kasa tayi da kanta tace fatima mustapha wow nice name ya kuke da uncle sageer naji ba sunan babanku daya ba kuma ba kwaa ka sosai? Na tare da ta kalleta ba tace cousins babana da mamanshi uwa daya uba daya wow nice one kema a American kika yi karatu ne kaman yanda naji ana cewa can uncle sageer yayi tundaga nursery naji kema turamcinki da dadi girgixa kai tayi ba tare da tayi magana ba dan ta fara gajiya da tambayoyin fahimtan haka da salima tayi yasa taja bakinta tayi shiru Sawa tayi aka je wajen uncle sageer aka kwaso kayan.fatima ta kuma bi da ita hostel hostel taja wa students kunne akanta dan can kasan zuciyarta tana ganin ba mai kusantata da uncle sageer kamar kanwarshi da ta lura yana mutuqar ji da ita. _Hameedan mu i am wishing u a speedy recovery missed u like hell_ SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ [11/3, 20:37] โ€ช+234 703 769 5245โ€ฌ: ๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘›๐Ÿ‘’๐Ÿ‘› ROUKEEY PINKEEY .ยฎ3โƒฃ0โƒฃ Fasaha online writers f o w Story and writing by *Xayyneb*๐Ÿ’ค๐Ÿ’ค *INA MIQO GAISUWATA* *YAN GROUP DIN* *AISHA ALI* *GARKUWA* *ANSHIOLY NIVEL 2* *ANSHOLY NOVEL 1* *GARKUWAN UMME GROUP* *ANEELURV GROUP* *MERMERN* *ZAYYENB GROUP* *MOM ASLAM* *GROUP* *ROUKEEY PINKEEY* *FASAHA NOVEL 12 3 GROUPS* *GROUP* *ASMA'U NOVEL* *GROUP* *HOME OF HAUSA* *QUEEN AYUSHA* *NOVEL* *GROUP* *CLASSIC FEEDO* *GROUP* *HAUSA NOVEL* *GROUP S 1 AND TO* *NA UMMAR FAROUK* *MUSAN JUNA GROUP* *BURGIMAR HANKAKA GROUP* <><><><><><><>< INA MAKA GAISUWAR MAMANNINKA DA SUKA RIGAMU GIDAN GASKIA ALLAH SA CAN TA FIYE MUSU NAN ALLAH SA ALJANNA CE MAKOMARSU. DA DUKKAN KULLIHIN MUSUMLIM ALLAH ๐Ÿ™๐Ÿผ๐Ÿ™๐Ÿผ๐Ÿ™๐Ÿผ๐Ÿ™๐Ÿผ๐Ÿ™๐Ÿผ๐Ÿ™๐Ÿผ ( OMMAR FAROUK) ๐Ÿ‘›๐Ÿ‘›๐Ÿ‘›๐Ÿ‘›๐Ÿ‘› zuwa lakacin kuwa dufun magrib ya fara shigowa, Shima a haqiqanin gaskia hankalin sa ba'a kwance yake ba,indan ta shine bazai damuba to matsalar ita din da bata saba da rayuwa a haka ba, siririn tsoki yaja tare da had'e kansa da wata bishiya yana tunanin mafita a garesu, Leqawa ta danyi a fuskar sa cikin tsoro-tsoro ta ce , "Yaya Abba kasamo mana mafitane ."? a fusace ya dago har ta zabura ta yi baya dashi , ya watsa mata harara yace ban saniba sai kin shaq'eni sannan zan fad'a miki." sunkuyar da kai tayi qasa tace ''yi haquri Yaya Abba ". hararar ta yayi yabar wajen , wata 'yar qara ta qwalla yitakeyi harda tsalle -tsalle da sauri ya iso inda take yana mai tsattsareta da sexy eyes din sa, "miya faru kuma fitinanna,"?๐Ÿ˜ก hawaye take tana mai nuna masa bayanta tana fadin wani abune ke cizona aโ€ฆโ€ฆโ€ฆwayyo Yaya abba yaqara cizona plccccc help me for God, Ta kama yatsunsa tariq'esu gam , matsawa yayi yana fad'in "ke bazaki iya cerewa ba saini knn to bazan Cire ba ." juyawa yayi ya tafi , duqewa tayi agun tana kuka harda tumurmusa qafafu a qasa, tanajin zafin cizon da abin ke mata har cikin b'argon ta amman takasa helping kanta, Juyowa yayi ya ga yanda take kuka tausayin ta ya darsu a zuciyar sa , dawowa yayi ya kalleta fuska shaye da toka yace , "You stand up,๐Ÿ˜ก da sauri ta miqen tsaye tana kyarma ta kallesa tace, " to Yy Abba." Yace, "Move to me here", da sauri ta matso kusa da shi din sosai like yanda ya mata nuni , Zip din ya zuge ta baya , dai-dai qarfen bra d'inta yaga wani qatoton qwaron turwa ya manne a wajen, hannu yasa ya cizge sa da qarfi , wata qarar ta sake qwallawa ta juyo ta rungumesa tsam-tsam tana qwallan zafi โ€ฆโ€ฆโ€ฆ Kuyi hquri d wnn pans kaina ke saramin danku ma na daure nayi ๐Ÿ’ค๐Ÿ’ค [11/4, 12:02] โ€ช+234 802 771 6077โ€ฌ: ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 11. Sosai salima ke kulawa da Fatima ji da ita take ba wanda ya isa ya taba ta dan ko welcome to ss1 da seniors ke yiwa wanda suka shiga ss class ba wanda yayi mata. Ranan salima na zaune a dakinsu fatima ta shigo da gudu tana kuka a rikice salimata tashi ta birkito ta daga kwanciyar da tayi tana tambayanta lafiya? Cikin kuka tace ba wasu yara bane a ss1 silver ke ce min chines girl ba kuma ni wallahi bana son sunan tun tasowata ake kirana haka kawai ni bana so" ta cigaba da kuka. Gimtse dariyarta salima tayi ta rungumota tana fadin sorry duk zan dau mataki akansu amma nima sai kin gaya min ke halfcast ce dan kam kina kama da 'yan korea ba chines ba kasancewarki me dogon hanci kuma kananan idonki a waje suke gaki da dogon fuska, tabe baki tayi tace nifa ban hada komi dasu ba kawai haka Allah ya yo ni amma duk anbi an dameni" Sorry kanwata ba mai kara damunki indai a executive ne zo muje nan ta bi bayanta aka je aka jawa student layi akan kiranta chines gal Da yawan student sunji haushin ganin yanda salima ke fiffitata gashi sun lura da wani kulawa da take samu a wajen uncle sagir duk da ance kanwarsa ce cikin masu jin haushin fatima ba kaman wasila da take ss2 gashi dai ta fita a aji amma bata da daman tabata saboda salima gashi itace 'yar gaban goshin sagir a ss2 kasancewarta guruwa a subject dinshi wato english kuma ji take duk duniya ba wanda ya kaita sonshi shi yasa daga fatimar har salima take jin haushinsu amma da yake ta iya takunta sai bata taba nunawa ba ko fuska. Baba karami na bawa fatima kulawa sosai mussaman in tazo gidanshi a staff quarters dan cikin makaranta bai cika sakar mata ba saboda tsoron kananan maganganu gidanshi take zuwa tayi wanki da guganta a weekend kuma ta mishi gyara haka zata zauna su sha hiransu da wasanninsu. Zuwansu hutun first term taso zuwa jos ya hanata sun gama cin abinci dan ya tula mata da yawa ya sa ta ji cikinta fal da kyar take nishi tace wallahi uncle ka cika min ciki hararan wasa ya afka mata yace ai bari a koma school sai naje naci tarar salima bata saki a gaba ta baki abinci. Dariya tayi tace ita fa senior salima bata da buri da ya wuce ayi hiranka wai in gaya mata abinda kake so da wanda baka so." Murmushi yayi yace "tana da aiki kuwa" tace wallahi kuwa har da wai ya mamanka wata rana zata zo ta gaisheta in bata address dinmu nay dariya a zuciyata nace ashe zaki hadu da hajiya masifaffiya nace mata ni ban san address din ba dan Allah uncle ka sota wallahi tana sonka da yawa" baki da hankali shine abimda yace kafadunta ta daga can kuma.tace yawwa uncle wannan sabon uncle din igbo ne ko wallahi Allah Allah nake ya shigo mana ina sonshi, haka kawai yaji ranshi ya baci wani mugun kallo ya wurga mata yace " a wani dalili zaki soshi" waro ido tayi tace kawai fa ni dariya yake ban turancinshi abin dariya yana tuna minnda inyamuran kofar makarantar mu ta jos" mirmushi yayi shima tuno turancin mr frank kafin yayi magana ta mike tace wallahi exercise zan yi cikina ya cika da yawa wani irin exercise zanyi uncle? Yayi dariya yace kiyi rawa tace eh kuwa toh ai ba wuta kuma baka da wakan da nake so yace wanne tace bintoto yace bari inyi miki kida da kujera gyalenta ta dauka taci dammara ya fara mata kida ita kuma ta fara rera wakan yanda suke rerawa dashi _bintoto ta baba karami har ma gwara rashin hajiya da rashin bintoto_ karab a kunnen hajiya da take shirin shigowa aiko ta karaso tace gwara rashin uwarki dai nace gwara uwarki ta mutu dai kaji min shegiyar yarinya kaima ka biye mata har da mata kida shi kam dariya yake tayi dan draman hajiya da fatima sai Allah hajiya ga fada fatima ga neman fada yanzu ya san in bai tareta ba sai ta baro mishi aiki tana shirin magana yace tima maza jeki wanke plate da muka bata ta tafi tana tura baki haka suke yi indai suka hadu da hajiya toh fada ne. Haka rayuwa ta cigaba da garawa fatima ta shiga ss2 inda su salima suka gama ta tafi ta bar fatima da kewa sai ta zama so silent dan salima ita ta mantar da ita cewan a boarding take ganin haka yasa sagir ninka kulawarsa a gareta wanda wasila na ankare da duk wani takunsu. Baba karami ya tsinci kanshi tsamotsamo cikin son fatima wanda ya danganta hakan da shakuwa ce kawai ba komi ba. Wata ranan lahadi ne fatima na gidan sagir na makaranta sun gama abinci suna zaune yana bata sai shegantaka take mishi shi kuma yana lallabata taci ta tashi zata gudu ya cabkota ya dora a cinyarsa yana dura mata duk abinda suke a idon wasila dan taci alwashin sai ta toni asirin koma meye a tsakanin uncle sagir da fatima mustapha saboda taga take takensu ya wuce na yaya da kanwa gashi ko kama basa yi kuma surname dinsu ba daya ba yanzu ga abinda idonta ya gane mata Allah ya kaimu wani weekend din dubunsu sai ya cika. Allah cikim ikonsa a satin sai ta kama ciwo wanda sai da aka dangantata da gida har akayi hutu bata dawo ba wannan ya sa bata sami tona musu asiri ba. A wannan hutun ne kuma taje jos kowa na mamakin kyan da tayi da girma har sai da adeeja tace teema ashe zaki yi nono ko da shike hannun na miji takine rufe ido fatima tayi tace kai adda ni wallahi bana so ke kuma me ya sameki naga kinyi duhu ko duk wahalan haihuwar ce? Tabe baki tayi tace ko daya masifar shegiyar matan nan ne kawai ni tamu bata taba hadomu da mijina sai abinda ta kitsa mish shi kuma ya hau kai ya zauna. Cike da tausayawa fatima tace kiyi hakuri kiyi ta addua Allah zai saka miki sati daya tayi ta koma bauchi. Ana jibi zasu komma school tana kwance a kan cinyar sagir yana mata tsifa hajiyq ta shigo musu tafa hannu tayi tace ke dan gidanku ya koma boyi boyinki ne juyar da kai tayi bata kula ta ba ta komar da tambayan kanshi da fadin wai kai kam baka da aikij da ya wuce rainon yarinyan nan ne kafin ya bata amsa fatima ta mike tace oho ai dai yanzu na wuce raino tunda nayi nonon da kike cewa ban dashi ta juya ta shiga daki tana mai da numfashi. Shi kam kasa yayi da kanshi cike da kunya draman hajiya da fatima na bashi mamaki yaushe fatimar tayi fitsrewar nan hajiya ma kasa magana tayi ta fice dakin ya shiga ya sameta ta kife a kan gado ta cusa kanta cikin pillow kare mata kallo yake tana sanye da dogon bakar vest tabbas ta kara girma hips dinta ya dam fito birkito da ita yai yana karewa kirjinta da ya taso kallo dan bude ido tayi ganin inda take kallo ya sa ta karewa da hannunta tsintar kanshi yayi cikin wani yanayi bai sani lokacin da ya banbare hannunta ba ya mai da hannunshi yana massaging a hankali ajiyar zuciya sauke jin taushinsu ita kam mutsutsu take yi jin matsan da yake ma har kasanta take jinsa kokarin tashi take ya mai da ita tare da yi mata rumfa bakinsu ya hadee...... SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 12. Juya halshenshi yake cikin bakinta cikin wani irin salo,kokarin zame mata rigar yake ta yunk'ura ta tashi tare da neman hanyan guduwa damkota yayi ya dawo da ita tuni ta rude tana fadin " uncle meye haka ka bari mana" idonshi a kankance yace " me zan bari kawai girmansu nake son gani ba kince sun girma ba am just checking on their size" ya fadi haka yana zame hannun rigar kokarin karewa take da hannunta ganin haka yasa ya hade hannayenta a sama yana kare musu kalla har da wani karkatar da kai can kuma ya tabe baki yace not bad sun girma da fadin haka ya fara sarafata tun tana mutsu mutsu har ta saki jikinta ta fara welcoming sabon feeling din dake rising a jikinta. Baba karami juyata yake son ranshi ya manta matsayin da ya ajiyeta ya manta shekarunta da alwashinsa a kanta, da kyar ya iya yaki ya hana kanshi aiwatar.da abinda zuciyarsa da gangar jikinsa ke umartansa. Mirginawa yayi gefe yana mai da numfashi yayin da fatima ta dunkele a gefe tare da janyo bargo ta suturta jikinta. Tashi yayi ya nufi dakinsa dan tsarkake jikinshi for the first time in his life ya rabi mace yaji dadinta eh zamanin zamansu a america ya sha kissing budurwarsa amma not so deep da har zai loosing kanshi hajiya tayi namijin kokari wajen basu tarbiya a cikin masu jajayen kunnen. Sakarwa kanshi ruwa yayi yana jin wani nishadi, bangaren fatima da kyar ta tashi tayi wanka tana mamakin uncle Ta San ita matarsa ce amma ai yasha gaya mata ba zaman aure suke ba wannan abinda yayi fa wa yana yiwa kanwarsa haka ne. Cikin kwana biyun da ya rage musu su koma makaranta ko bacci fatima take zata ji baba karami na lalubanta ita dai bata tanka mishi haka zai gama wasanninshi da ita ya sata ajikinshi suyi bacci sabanin da da kowa ke gefensa. Baba karami ba karamin kunyan abinda yake aikatawa yake ba gashi ya kasa hana kanshi Allah Allah yake yi su koma makaranta su daina kwana waje daya dan bai san mai zai aikata ba in suka cigaba da kasancewa haka. Ranan da suka koma makaranta murna fal ransa yana ganin gwara su nesanta. Su fatima an koma makaranta an tsunduma karatu haka kawai ta tsinci kanta da kewar abinda uncle ke mata sosai abin ya bata kunya gashi yanzu wani haushin ' yan makarantan take in suna yaba uncle sageer musamman masu damunta ta shigar dasu sabanin da da sai dai tayi dariya. Yau asabar tashinta kenan ta dauko wankinta zata je staff quarters,a waje ta sami student na ta wanki tana fitowa Hasina yarinyar da suke aji daya tace fatee musty ke dai wahala bai isheki ba ga yara ba xaki basu wanki bakullum kina hanyan zuwa wanki tabe baki tayi tace wa? Ni? Tab amincin Allah ya kaiwa aunty salima ba wacce na taba yiwa bauta a makarantan nan ban ga dalilin da zai sa in bautar da wasu ba kuma fa a washing machine nake yi ba da hannu ba shi yasa kuke ganin nake dawo da kayana a goge dan bai dadewa yake bushewa in na matse a ciki Bilkisu isa tace toh ni dai a isar min da sakona yau tabe baki tayi tace naji. Ta kama hanyanta. Duk abin nan da ake yi a kunne kuma a idon wasila. Bayan ta tabi koda taga ta shiga gidan tana kallo ta sa wanki ta koma palon tana kintsawa tana ganin fitowan uncle daga bedroom da alama daga bacci yake dan kayan baccin ne a jikinshi ga gashin kanshi a hargitse. Ta baya ya rungumeta tare da manna mata kiss a wuya zaro idanu tayi lokaci daya gabanta ya fadi juyo da ita yayi tana fuskantarsa sosai yaji dadin zuwanta ya misssing wasannin da yake yi da ita limshe ido tayi ganin irin kallon da yake mata bata ankara ba sai ji tayi ya hade bakinsu tare da jan zip din rigarta ya sauke ya sa hannunshi yana auna girman boobd din da aak ce sun girma๐Ÿ˜œ clutching gaban rigarshi tayi tana jan numfashi saboda wani irin salo da yake mata zubewa suka yi kan kujera yana cigaba da romancing dinta kokarin zare mata pant yake suka ji wani irin bugu a kofan kaman za a karya take gabanta yayi wani irin mummunan faduwa. Da kyar ya mike gashin kanshi duk ya kara hargitsewa bottins din pyjamas dinshi a bude haka yaje ya bude kofar da ka ganshi sai ka zargi abinda yake aikatawa Shugaban makarantan ne da discipline master sai malamai biyu da kuma wasila. Kokarin tureshi discipline master yake ya shige ciki dan yaniyin da yake ciki ya tabbatar musu da abinda yake. Sai dai shima ya coge a kofa yana waigenta dan ya zargi wani abu da wannan so yake ya tabbatar ta mai da rigarta su kuma ganin yana waige yasa,suka kara gasgata zarginsu ingizashi ciki suka yi inda suka tarar da fatima itama a hargitse kayanta duk yayi squeeze gashin kanta a baje. Kare musu kallo suka yi daya bayan daya kafin principal yace malam sageer ka bani kunya kaine mutum na karshe da duniya zata yi tunanin zaka bata y'ay'a mutane sai gashi mun kamaka dumu dumu da aikata abin ashsha da dalibarmu discipline master ya karba da fadin ashe dama kune malaman da suke bata mana student malam sulaiman malamin islamic yace abi abin a sannu dai shaidar zina na da mutuqar hadari uncle yunus yace wani a sannu bayan ga alamu sun nuna mr sageer na keta haddin yarinyan da yake ikrari kanwarsa ce malam in kun saba iskancinku tun daga gida baza kuzo ku bata mana tarbiyan yara ba sai kuje can ku karata. Principal yace tabbas dole su bar makarantan nan bayan an yiwa yarinyan hukunci me tsanani, fatima kara volume din kukanta tayi jin abubuwan da suke fada gashi uncle yayi shiru yaki musu bayani uncle yunus ne yace discipline master ka koya mata hankali yana kokarin fincikota sageer ya shiga tsakaninsu ya dago yana kallon tsohon sojan idanunshi sunyi jadan bacin rai cikin wani irin murya yace dont you dare lay your filthy hands on my wife(kar ka kuskura ka dora kazantacen hannunka akan matata) kallon kallo suka soma yi kafin uncle yunus ya fashe da dariya yace dole kace matarka mana tunda tana maka abinda matarka ce ya kamata tayi maka. Fatima kam kuka take sosai lokaci guda kuma tana mamakin uncle da ya kirata da matarsa bayan kullum shi yake jaddada mata kar ta kuskura ta furtawa wani wai shi mijinta ne dan har abada yan uwan juna suke ko da yake suna tsaka me wuyan da dole fadin gaskiyan shine mafita. Principal ne yace wasila ta rike ta su je office dinshi malam sageer kaima ka shirya muje can ka kuma bamu shaidar cewan yarinyan nan matarka ce Daga kafada yayi ya canza kaya laptop dinshi ya dauka suka nufi office din a hamyan zuwansu ya kira alhj sada abokin abbansu kuma mamallakin makarantar suna isa duk suka zauna sageer ya bude laptop dinshi ya bude folder din hotunan daurin aurensu da mothers night ya nuna musu har da iv sosai kowa ya cika da mamaki aka koma kallon kallo duk kuma aka juya ana kallon wasila jin ta fashe da wani irin kuka. SAWWAMA QAWWAMA SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 13. Ihu take yi iya karfinta discipline master ne ya karasa wajenta ya tsinka mata mari yace "ke meye haka kike cika mana kunne da ihu duk ba ke kika jawo aka yiwa mata da miji tozarci ba ?" Baba karami ne ya tareshi da fadin abinda wasila tayi ba laifi bane tunda tayi kokarin kau da barna ne" Uncle yunus yace ah ah wannan da kake gani tayi abinda tayi out of jealousy ne amma ba wai dan ta kau da barna ba" wani kallo sageer ya watsa mishi yace " koma meye nufinta lokacin da ta kawo batun duk ba ku duba wannan ba kuka yi kokarin daukan mataki dan abu ya juya bai kamata a juya zance ba." Zai yi magana malam sulaiman yace " haka ne ba wanda ya duba dalilinta lokacin da ta kawo mana maganan amma malam sagir kar ka ga laifinmu dole hankalinmu ya tashi tunda yaran nan amana ne a wajenmu dole mubi diddigi in munji wani batanci duk abinda wasila tazo da shi ko ma menene hujjanta tayi abu me kyau dan yau da fatimar ba matarsa bace da an bata lamban yabo wajen tona asirinsu. Principal da tunda aka fara maganan yake binsu da ido yace " haka ne sai da kuka yi maganan nan wani abu ya fado raina ta yaya akayi wasila ta samu shiga Staff quarters alhalin in ba yara irinsu fatiman da suke da iyaye ko yayu a ciki ba dalibai basu da daman shiga ke ta yaya kika samu shiga ko kina da wani a ciki n?" Ya jefo mata tambayan da ya gigita ta ya rikitata ya sa ta yin da na sanin kokarin tona abin nan. Malam ne yace yallabai ina ganin kawai a gajarta binciken nan kar a binkiciko abinda zai dagawa kowa hankali annabi yace ka bar abinda baka sani ba Allah kuma da kanshi ya hane mu da zurfafa bincike,kawai a tsaurara tsaro kawai a nan sashin malaman principal yace toh shikenan malam yanda kace haka za ayi ke tashi kar inji maganan nan abakin kowa ta gyada kai ta fice da sauri tana hawaye. Fitarta yayi dai dai da shigowan alhaji sada aka kora mishi zance bai ce komi ba sai da sageer ya fito da wani envelope daga cikin jakar laptop dinshi ya ajiye bisa table din principal yace ga wannan resignation letter na ne na jima da rubuta shi kuma cikin satin nan nake shirin baka shi dan ku fara neman sabon malamin turanci kasancewan nima zan tafi karo karatu nan da wata 3 shi alhaji ya san da haka shi yasa nayi kiranshi,amma saboda faruwan abin nan ba zan iya cigaba da karantarwa a makarantan nan ba har zuwa karshen term dalibai na min kallom mijin fatima ba. Gaba daya jikinsu yayi sanyi fatima kam tsananta kukanta tayi dan bata da labarin tafiyan wanda ko da aka sallameta ta koma hostel kuka take yi ba kakkautawa tambayan duniyan nan babu wanda ba ayi mata ba hala ta kwana washegari idon nan ya tashi ya kumbura ya kara kankancewa da kyar take iya bude idon ga wani radadi da suke mata banda ciwon kai da take ji. Wurin 10am kiran uncle ya isketa kayanta ya bata wanda ya wanke ya goge mata a raunane ya kalleta ya ce zahra zan koma gida ki kula da kanki kiyi karatu sosai kar kisa abin nan a ranki ki toshe kunnuwanki inshaa Allahu zamu hadu kafin tafiyata ina kyautata zaton zaki dawo hutu ki sameni dauke mata hawayen idonta yayi yace kai bintoto ko chines ba zasu karbeki ba yanzu yanda idonki suka kuma kankancewan nan pls ki bar kukan nan ta gyada mishi kai kawai. Tana ji tana gani yaja motarsa ya tafi wani kukan ta kuma rushewa dashi ta juya zata koma ciki idonta ya hasko mata wasila gadan gadan ta nufi wajenta........ ๐Ÿ˜œ๐Ÿ˜œ๐Ÿ˜œ๐Ÿ˜œ๐Ÿ˜œ๐Ÿ˜œ Bata damu da cewan wai senior dinta bace bata damu da yawan sauran students da suka zubo musu na mujiya ba tace " kinyi nasara kin yo nasarar raba uncle da makarantan nan amma ke kinyi kadan ki rabani da dan uwana mijina Allah ma ba zai taba baki nasarar shiga tsakanin ma'aurata ba wato dama kin dade kina bibiyata kina mana labe ban so ya zama idonki abinda ya gane miki kadan bane naso idon naki ya kai ki ganin abinda ya fi wannan watakila da kin farka daga mafarkin da kike yi na malllakan mijina toh ki sani mijina nawa ne ni kadai ba wata shegiyar da ta isa ta raba ni da dan uwa na" cikin karaji da muryan kuka ta bude murya tana fadin wannna auran hadin Allah ne hadin iyaye kuma hadin zuciyoyi ba wacce ta isa ta shiga tsakanin mu muna fatar zamu fanshi *RIBAR BIYAYYA* a nan duniya da lahira ba wani mahalukin da ya isa ya shiga tsakaninmu da wannan ribar. Ganin yanda ta fice daga hankalinta tana magana ba kai ya saka bilkis isa zuwa taja zuwa cikin hostel aka bar wasila da dumbin jin kunya junior dinta ta tozartata gashi bata da daman hukuntata dan ko giyan wake tasha bata isa ta dau mataki kan fatima balle ga aure kanta hasalima fatimar tsoro take bata yanzu. Kafin kace kobo maagana ya yadu fatima matar uncle sageer ne wasila tayi kokarin raba su amma ba a san ta wani hanya ba bilkisu isa taji haushin kawarta sosai na boye mata wannan babban sirrin har tasa ta gaya mata tana son mjinta a tunaninta daan uwanta ne kawai ganin halin da fatiman ke ciki yasa ta sakko tana lallashinta. Baba karami.......... _Hameeda ta daina sona_๐Ÿ˜ซ _Aunty zuwairat ta daina sona_๐Ÿ˜ซ _Surbajo ta daina sona_๐Ÿ˜ซ Wayyo๐Ÿ™†๐Ÿผni sawwama kowa ya daina sona. SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 14. Da Kyar Fatima ta saki ranta dan sosai tafiyan uncle ya bigeta da lallashin su bilkisu da addua ta sami kwanciyar hankali ta mai da hankalinta ga kartunta. Yau take asabar ranan visiting dinsu duk dalibai na waje wajen 'yan uwa da abokan arzikinsu banda fatima da sai yau take ganin amfanin visiting kasancewan tunda take makarantan visiting dinta kenan gidan uncle dinta yau shine karo na farko taji abinda wanda ba a zo musu ba suke ji. Wata junior ce ta shigo ta sanar da ita ana neman tashi tayi cike da doki uncle ya zo mata sai dai me tun daga nesa ta hango adeeja rungume da diyarta ga basket na abinci da bagco a gefenta, da gudu ta karasa ta rungume yar uwarta cike da farin ciki adda kece ta fada cikin nishi? Gyada mata kai tayi tace " nice teema ya kike ya makaranta ? Lafiya alhamdulillah ban diyata inji duminta ta karbe yarinyan hannunta tana sumbatar kyakyawan fuskanta. Zama suka yi akan dakalin fatima ta kalleta tace " adda ya akayi kika zo nan wa ya kawoki?" Ajiyan zuciya ta sauke tace tun satin can baba karami ya kira baba yace dan Allah in tambayi mijina yana so inzo in je miki visiting shine baba ya fada min wallahi sai da muka haura da hameed muka sakko ya barni amma yace ko sisi ba zai ban kudin mota ba tunda bai aikeni ba nace na yarda kaman baba karami ya sani sai gashi ya turowa baba da dubu goma wai a bani inyo kudin mota zuwa bauchi sai yasa driver ya kawoni makarantan niko ganin haka na sai kazar hausa me kyau da girma na miki pepper soup da miyan stew gashi nan ta nuna basket din abincin wannan kuma na dan miki siyayya ba yawa ta karasa tana karyar da wuya kallon yanda duk ta lalace fatima ke yi ba wannan kyan kaman da tace adda me yasa kika ba kanki wahala ai ina da komi miyar ce ma da kaxan naji dadinta sosai amma uncle in muka tashi zuwa siyayya yake min fiye da yanda zai ishe ni. Karyar da wuya tayi tace haka yayi ta fada yaya zan yi wahala wai baki da buqatar komi sai kudi ne ma ya ban dubu biyar in kawo miki baya jin dadi ne ya sa bai zo ba. A rikice fatima tace adda meke damunshi ya jikin nashi? Adeeja tace da sauki sai karfin jiki fatima ki rike mijinki dan baba karami na sonki sai yanzu nake da na sanin bijirewa iyaye dan ba karamin azabtuwa nake a hannun hameed da matarsa ba kar kiyi tunanin naji son baba karami ne ko daya baba karami ina jinshi kaman yayana ne kuma har yau duk abinda mijina yake min ina jin sonshi sosai sai dai tunanina akan auran yaro ya canza na gane in dai har kayi dacen miji shikenan ka more be it yaro ko babba babu bambanci abin kawai dacene. Gyada kai fatima tayi tace yar uwa kiyi ta addua kawai kuma ki kara neman gafaran iyayenmu dan duk basu ji dadin abinda kika musu ba. To yar uwata na gode. Haka suka cigaba da hira su bilkisu isa ma suka zo aka gaisa bata bar makarantar ba sai biyar suka rabu cike da kewan juna. ๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’– Hutunsu fatima yayi dai dai da saura kwana biyar baba karami ya tafi tunda fatima ta dawo taga canji wajen baba karami yanzu ya rage shishige mata baya mata wannan wasan asalima bai cika zaman gidan ba yana ta shirye shiryen tafiyansa sai yamma yake dawowa fatima ta rasa gane me ke faruwa har daren tafiyarsa. Bangaren baba karami kuma kuma ya zabi nesanta kanshi da fatima ne saboda bayan barinshi makarantar shi kadai ya san azaban da ya sha na rashin wannan wasannin da yake yi da ita shine har da ciwo ba yaso a koma gidan jiya ne shi da yake kokarin barin kasar ba ma garin ba balle in jarabar sa ta ciwoshi ya dawo. Sai dai me ganinta kadai na kokarin dawo mishi da ciwon likita ya shawarce shi da ko yayane ya rage abinda ke mararsa ko da kuwa zai daurashi kan pill zai samu sa'ida tafiya ce zaiyi me dadewa he might not get the chance zuciyasa tayi na'am da shawaran likitan duk da bai san ya zai tunkareta ba shi yasa ya bari sai yau daren tafiyarsa. Kwance take cikin ac daga ita sai vest da wandonsa saboda zafin da take ji har bacci ya fara daukanta taji alamun mutum na lallubanta. Kut amma mutumin nan ya rainani tunda na dawo yake wani shan kamshi yanzu jarabarsa ta motso mishi zai zo yana lallubata fatima ke fadan haka cikin zuciyarta Ta juyo tare da daura hannunta kam kirjinshi da nufin ingizashi ganin haka yasa shi tura hannunshi cikin....... _kuna ganin ya kamata sageer ya take fatima kafin ya tafi?_ SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 14. Da Kyar Fatima ta saki ranta dan sosai tafiyan uncle ya bigeta da lallashin su bilkisu da addua ta sami kwanciyar hankali ta mai da hankalinta ga kartunta. Yau take asabar ranan visiting dinsu duk dalibai na waje wajen 'yan uwa da abokan arzikinsu banda fatima da sai yau take ganin amfanin visiting kasancewan tunda take makarantan visiting dinta kenan gidan uncle dinta yau shine karo na farko taji abinda wanda ba a zo musu ba suke ji. Wata junior ce ta shigo ta sanar da ita ana neman tashi tayi cike da doki uncle ya zo mata sai dai me tun daga nesa ta hango adeeja rungume da diyarta ga basket na abinci da bagco a gefenta, da gudu ta karasa ta rungume yar uwarta cike da farin ciki adda kece ta fada cikin nishi? Gyada mata kai tayi tace " nice teema ya kike ya makaranta ? Lafiya alhamdulillah ban diyata inji duminta ta karbe yarinyan hannunta tana sumbatar kyakyawan fuskanta. Zama suka yi akan dakalin fatima ta kalleta tace " adda ya akayi kika zo nan wa ya kawoki?" Ajiyan zuciya ta sauke tace tun satin can baba karami ya kira baba yace dan Allah in tambayi mijina yana so inzo in je miki visiting shine baba ya fada min wallahi sai da muka haura da hameed muka sakko ya barni amma yace ko sisi ba zai ban kudin mota ba tunda bai aikeni ba nace na yarda kaman baba karami ya sani sai gashi ya turowa baba da dubu goma wai a bani inyo kudin mota zuwa bauchi sai yasa driver ya kawoni makarantan niko ganin haka na sai kazar hausa me kyau da girma na miki pepper soup da miyan stew gashi nan ta nuna basket din abincin wannan kuma na dan miki siyayya ba yawa ta karasa tana karyar da wuya kallon yanda duk ta lalace fatima ke yi ba wannan kyan kaman da tace adda me yasa kika ba kanki wahala ai ina da komi miyar ce ma da kaxan naji dadinta sosai amma uncle in muka tashi zuwa siyayya yake min fiye da yanda zai ishe ni. Karyar da wuya tayi tace haka yayi ta fada yaya zan yi wahala wai baki da buqatar komi sai kudi ne ma ya ban dubu biyar in kawo miki baya jin dadi ne ya sa bai zo ba. A rikice fatima tace adda meke damunshi ya jikin nashi? Adeeja tace da sauki sai karfin jiki fatima ki rike mijinki dan baba karami na sonki sai yanzu nake da na sanin bijirewa iyaye dan ba karamin azabtuwa nake a hannun hameed da matarsa ba kar kiyi tunanin naji son baba karami ne ko daya baba karami ina jinshi kaman yayana ne kuma har yau duk abinda mijina yake min ina jin sonshi sosai sai dai tunanina akan auran yaro ya canza na gane in dai har kayi dacen miji shikenan ka more be it yaro ko babba babu bambanci abin kawai dacene. Gyada kai fatima tayi tace yar uwa kiyi ta addua kawai kuma ki kara neman gafaran iyayenmu dan duk basu ji dadin abinda kika musu ba. To yar uwata na gode. Haka suka cigaba da hira su bilkisu isa ma suka zo aka gaisa bata bar makarantar ba sai biyar suka rabu cike da kewan juna. ๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’– Hutunsu fatima yayi dai dai da saura kwana biyar baba karami ya tafi tunda fatima ta dawo taga canji wajen baba karami yanzu ya rage shishige mata baya mata wannan wasan asalima bai cika zaman gidan ba yana ta shirye shiryen tafiyansa sai yamma yake dawowa fatima ta rasa gane me ke faruwa har daren tafiyarsa. Bangaren baba karami kuma kuma ya zabi nesanta kanshi da fatima ne saboda bayan barinshi makarantar shi kadai ya san azaban da ya sha na rashin wannan wasannin da yake yi da ita shine har da ciwo ba yaso a koma gidan jiya ne shi da yake kokarin barin kasar ba ma garin ba balle in jarabar sa ta ciwoshi ya dawo. Sai dai me ganinta kadai na kokarin dawo mishi da ciwon likita ya shawarce shi da ko yayane ya rage abinda ke mararsa ko da kuwa zai daurashi kan pill zai samu sa'ida tafiya ce zaiyi me dadewa he might not get the chance zuciyasa tayi na'am da shawaran likitan duk da bai san ya zai tunkareta ba shi yasa ya bari sai yau daren tafiyarsa. Kwance take cikin ac daga ita sai vest da wandonsa saboda zafin da take ji har bacci ya fara daukanta taji alamun mutum na lallubanta. Kut amma mutumin nan ya rainani tunda na dawo yake wani shan kamshi yanzu jarabarsa ta motso mishi zai zo yana lallubata fatima ke fadan haka cikin zuciyarta Ta juyo tare da daura hannunta kam kirjinshi da nufin ingizashi ganin haka yasa shi tura hannunshi cikin....... _kuna ganin ya kamata sageer ya take fatima kafin ya tafi?_ SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 15. * * yar uwa Rabi'atu ummul ina Kara mika ta'aziyata gareki tare da duk wani masoyin Hamma umar. Allah ya jikansa tare da iyayenmu da sauran musulmi da suke kushewarsu muma Allah yasa in tamu ta zo mu cika da kyau da imani Ameen** Tura hannunshi yayi a cikin rigarta yana massaging boobs dinta duk yanda taso ta ture shi abin yaci tura the gentle yah sageer ya rikide mata ya koma mata wani dabban wanda yake cikin tsananin buqatuwa da shauki. Bude baki tayi da niyyan ta yi kuka hakan ya bashi daman zira halshenshi cikin bakinta yana thrusting in and out giving her the impression on what he wants to do to her. Hawayene kawai ke tsiyaya ta gefen idonta lokacin da ya cigabq da rura mata jiki duk kokarinta na ta kwace mishi ta gagara cikin wannan yanayin ba tare da ya cire bakinshi daga nata ba ya nasaran rabata da kayan jikinta bin duk wani lungu da sako na jikinta yake yi da shafa wanda ya sakata fita hankalinta karamin kwakwalwanta ya kukan wannan sabon wasannin na shi musamman da ya fara bin jikinta da wet kisses. Wani irin kuka take yi da ita kanta bata san na meye ba na dadi ne ko na rashin son abinda yake mata. Baba karami kam ya gama fita hayyacinsa a zazzafe yake sarrafata cikin rawar jiki jin numfashinshi yake kaman ana fisga wani maganadisu ke janshi kawai burinshi yaji shi cloud nine. Bata san lokacin da ya cire kayanshi ba sai jin naked skin dinshi tayi a nata lokaci daya taji yana patting kafafunta a lokacin ne ta ankare da me yake shirin yi dan duk a tunaninta yau dai yana zafafa wasan ne bata san yau yake shirin mai da ita mace ba. Cikin tsananin kidima da tsoro ta fara tureshi tana mishi magiya tab shi kam bai ma san tana yi ba musamman da tip dinshi ya taba entrance dinta without a second thought ya rintse ido ya shigeta da iya karfinshi ya manta da wa yake mating ya manta da kankantanta wani ihu ta saki mara kara can kasan makoshinta dan ta gagara kukan. Shi kam baba karami bai san duniyar da yake ba sai da ya reaching climax dinshi ya kwanta jikinta tare da sake mata nauyi. Nishi kawai take na azaba ga wani kuma nauyin da ya kuma aza mata bata da karfin da zata iya tureshi,shi da karankanshi ya mirgina tare da janyota ya rungumeta tsam a haka wani wahalalan bacci ya daukesu dukkansu. Karfe hudu ya tashi yayi wanka tare da alawla ya kara kintsa kayanshi sannan ya gabatar da nafilfili har zuwa lokacin sallah ana idar da sallah ya fito da kayanshi aka sa a mota. Zama yayi abakij gadon yana kallon yanda take bacci tana sauke ajiyan zuciya Allah darki baiwar Allah he was such a an animal a monster fot not being gentle gashi ya hurting dinta zai tafi ya barta da jinya yau ne karo na farko da ya tsani tafiya karo karatun nan da ya sani keffi ya tafi duk lokacin da abarsa ta motsa ya yo gida yau da a nigeria yake da ya zauna ya jinyar matarsa. Ya sani bai kyauta mata ba amma ya sani fatima zata fahimce shi he hope she will forgive him for this. Peck ya manna mata a kumatu da goshi kan lebenta ya dire bakinshi ya dan tsotsa murmushi yaga tayi cikin bacci shima murmushin yayi tare da shafa fuskarta i will miss you my sister ya furta a hankali. Da kyar ya tashi ya tafi cikin gida a tsaye ya sami hajiyan sanye da hijab da carbi a hannunta gaisheta yayi tace " yanzu nake shirin lekaka ko ka makara ne lokaci na kurewa" dan sosa kai yayi yace " ban makara ba har na fitar da kaya ma fatima ce bata jin dadi dan Allah hajiyata ki kula da ita" dan tabe baki tayi tace "wani irin ciwo ne haka da zai hanata fitowa ta maka rakiya ?" Hajiyata wallahi bata jin dadi sosai kinga amananta aka bamu nima yau ina kara danka miki amananta ki kula da ita kaman ni, ki kula fa ita kaman uncle mustapha kinga yarsa ce jininsace jinin kice kuma matar autanki pls hajiya ga amanata. Jiki a sanyaye yace naji babana maxa wuce kar ka rasa flight dinka addua ta mishi sosai ta raka shi har mota tana kallonshi ta dauke hawayen idonta tana son yaronta tana son kasancewa da shi amma ta sani gatan da zata mishi kenen kawai Sau biyu hajiya na leka fatima amma sai ta samu tana bacci a haka ne ta gane me ya faru lallai ta jinjinawa baba karami duk tsawon lokacin nan rainonta kawai yake yi din Ko da ta koma ta tarar fatima ta farka sai kuka take cikin daura fuska ta taimaka mata ta kintsa tayi wanka tare da gabatar da sallah baaba ladi aka ba wankin zanin gado sosai hajiya ta tausaya mata ganin abinda danta yayi ya hake yarinya kaman ya sami katuwar budurwa. Fatimaa kam sai kuka take tun hajiya na lallashinta har ta fito mata da halinta na masifa ta rufeta da masifa tace kin cika wa mutane kunne da kuka sai kace a kanki aka fara kawo budurci haba. Baki fatima ta tura tace oho dai dole kiyi hakuri tunda danki ya janyo min. Baki hajiya ta bude ta kankantar da ido cike da masifa tace............. _toh ni dai a nan zan tsaya har zuwa karshen wata in na gama zan gaya muku inda zaku sami sauran_ SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 16. *kun zama ni na zama ku komai in zanyi dole sai da ku* *kun riga kun san weak point din Sawwam* *kun san irin son da take muku bazata juri bacin ranku ba* *toh gani na dawo amma dai ba kaman da ba still a can zaku karasa karantawa* ๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’– _gareku aminan kwarai ko da a ko wani shafina zan ambace ku ba zai wadatar ba_ _Hassana danlarabawa_ _maman usuf_ _Halima sahad_ _feedohm_ _Hafsat sharif namcy_ Ina yinku sosai. Kankantar da ido tayi cike da masifa sai kuma ta danne masifarta ta kama lallaminta ta shiga ruwan ganyen magarya da bagaruwa, haka tana mita tana komai tayi ta dauwainiya da ita. Bangaren baba karami cike da wani irin nishadi ya tafi jinshi yake kaman ango ko da yake angon ne haka ya shiga cikin jirgi cike da farin ciki fuskarsa dauke da murmushi me kayatarwa sai shafa kanshi yake da sajenshi sai dai in ya tuno halin da ya bar zahran sa duk sai yaji hankalinshi ya tashi ga wani kunyanta da ya lullubeshi Allah ya soshi sai da zai yi tafiya haka ya faru da bai san ya zai kalleta ba yar karama da ita ya introducing dinta to abun manya haka yayi ta sake sakenshi har suka kai paris inda zai jira flight dinshi zuwa us nan da 2hours da wannan daman yayi amfani bayan yayi sallah ya kira hajiyarsa. A wannan lokacin gimbiyar har tayi bacci a site dinsu hajiyar ta dau wayar bayan sun gaisa cike da kunya ya tambayi jikin fatima "Da sauki babana wannan yarinya yar daru ce wallahi haak kake fama" murmushi yayi dan ya san ansha drama a tsakaninsu katse mishi tunani tayi da fadin "bata dade da samun bacci ba yarinya sai masifa" dariya yayi sosai jin wai hajiya ke cewa wan me masifa fatima for that matter su dai kaman mage da bera suke gefe daya sai ya samu kanshi da sauke ajiyan zuciya dan dama bai san me zai ce mata ba in da idonta biyu hakuri zai bata na janyo mata jinyan da yayi ko na tafiya da yayi ya barta da jinyan da shine sanadi. Haka suka dan taba hira sannan suka yi sallama hajiyan ma taje ta kwanta Can wajen 10pm fatima ta farka ta ganta ita kadai a daki a gigice ta fito compound din tayi hanyan main house Allah ya taimaketa ladi na shirin rufe kofar falo ta shigo a firgice kaman an hamkadota a dari ladin ta arta zuwa kitchen itama fatiman ta bita har ta manta ma da wani ciwo da take ji gudun tsira dabban yake da na kamu. Rufe kofan kitchen din suka yi suka tsaya mai da numfashia "wa ya biyoki ?" Ladin ta tambayeta tana mai da numfashi fatima tace ba kowa tsoro nake ji shine nazo nan. Zaro ido ladin tayi sai kuma suka fashe da dariya ganin shirmen da suka tafka sai da suka tsagaita ladi tace hajiya ta kwanta zo in rakaki dakinta. Jagora ta mata har kofar dakin ta bude ta shiga hajiya ta gani tana bacci itama ta lallaba ta hau gadon....... SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 17 *Nenne dada kairuji Nenne da komoi dada k'ini en be mard'o dada be baba Allah beddu jutal bald'e a rink'a wannu go Amin barka, Amin* Wanda yaji haushi ya yi nasa yaren๐Ÿ˜œ Ban mantaku ba: _mmn gmby jdda_ _mom ilham_ _my daughter_ _da amaren bani nayi kaina ba fans_ Lallabawa tayi ta hau gadon taja bargo ta rufe jikinta cikin bacci hajiya taji an labta mata kafa a firgice ta farka bakinta dauke da addu'a. Ta lalubi switch ta kunna wutan dakin. Waro ido tayi ganin fatima a dakinta daka mata duka tayi ta tashi tana mitsike ido tare da sosa wajen da ta daketa. "Uban me kike min a daki?" Hajia ta tambayeta tura baki tayi tace toh ni ba tsoron kwana nake yi ni kadai a can ba". Hajia tace maza tashi ki je ki tashi ladi ta tayaki kwana ko ke ki kwana dakinsu" "Tab ni da wallahi ba zani ba a nan zan kwana kawai" ta kara gyara pillow zata kwanta hajiya ta janye pillon tabe baki tayi ta kwanta tare da yin pillow da hannunta kasa kasa tace "ni ba zan iya da masifar kin nan ba dadaren Allah" "Me kika ce dan gidanku?" "Ni fa ban ce komi ba kawai bacci nake ji kuma wallahi a nan zan kwana" ta ja bargo har ka hajiyan ma ta koma ta kwanta sai tsaki take ita kad'ai da fatima ta ga tsakin ba zai kare ba tsam ta mike tayi hanyan waje. "Ina zaki kuma"ta tambayeta ba tare da ta dago daga kwancen ba. Dakinsu ladin zani naga ke kin kasa bacci nima kuma kin hanani" shiru tayi tana tunanin in ta barta a dakin masu aiki ba ta yiwa autanta adalci ba har fatima ta dora hannunta a kan handle din kofan sai hajiya tace " dawo ki kwanta jarababbiya" komawa tayi ta kwanta a zuciyarta tace danki ne jarababbe. Haka fatima da hajiya ke shan cabta dan kullum cikin fada suke fatima neman tsokana hajiya mita Tun da sagir ya tafi yake kaucewa magana da fatima duk da tsananin son jin muryanta da yake yi haka kawai ya tsinci kanshi da jin nauyinta ya san bai mata adalci ba ya kamata ko da lafiyanta ya tambayeta amma ya kasa. Duk da yana jin komi wajen hajiya. Fatima kam abin ba karamin haushi yake bata ba wato ya sami abinda yake so ko ta kudurta sai ta rama tana nan tana jiranshi daga nan har shekara goma Ana saura kwana uku ta koma school ta shiga kitchen tayi ta kwabe kwaben madara wai zata yi su iloka da kakan dadi waye waye hajiya tazo ta sameta tayi ta masifa tace " haba kiyi kizo ki koma makaranta ni na gaji Allah Allah nake ki tafi wallahi" budan bakin fatima sai cewa tayi "baki san yanda nake ji kaman in janyo lahadi bane wallahi" abin dariya wai sai ga hajiya na mitan dan me zata ce kaman ta janyo lahadi wato ga masifafiya ko. A haka ta cinye hutunta ta koma makaranta. ๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’– Kin san Allah ni ba baby mashin na siyo ba haba wani irin ciki sai kace wata akuya wallahi tun wuri ki san yanda za kiyi dani ba yara zaki cika min ba wanda nake dasu sun isheni ina laifin dayan da kika samu kar ki manta fa ina da uku da zaliha hudu fa kenan uban waye zai kulan min dasu?" Cikin sheshakan kuka tace "Allah, Allahn da ya baka shi zai kula da su hameed ba muyi haka da kai ba ni baka ce min ba zan dinga haihuwa ba haba hameed kar ka manta fa kai kana da uku ka zama adali mana" " ohhhh kina gaya min ya'yana da na haifa da zaliha ba yaranki bane sai wanda kika haifa da cikinki toh ba zai yuwu wannan cikin zubdashi za ayi." "Wallahi inda karyanka yasha karya kenan haba ace mutum kanshi kawai ya sani bayan tauyeni da kayi kasa ban karasa karatu ba ka aureni ka zubar min da ciki har sau biyi wallahi wannan karon kayi kadan sai dai duk abinda zai faru ya faru. " "Haka kika ce ko toh shikenan zaki ga abinda zai faru mutuqar baki bi abinda nake so ba" fuuuu ya sa kai ya fita yayin da adeeja ta zauna shakaf akan kujera ta rike kanta tana wani irin kuka. Zaliha ce ta shigo......... SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 19. Yau ake bikin kammala karatun su fateema duk yanda baba karami yaso ya squeezing yazo abin ya gagara sai su hajiya da mama da baba ne suka zo. Sosai take cikin farin ciki wani karin dadin sai ga momynta salima ta halarto cikin tsananin farin ciki taje ta rungumeta dagota tayi daga jikinta tace " wai wai chines gal dina ce ta girma haka lallai kam ashe zaki yi nono? Duk da dai basu wani yi girma ba" Rufe ido tayi tace kai aunty salima har dake dan Allah" Dariya tayi tace har dani mana ko da yake hala sun sha matsa ne wajen uncle" Zaro ido tayi cike da kunya tace la haula aunty salima me kike cewa haka ?" Hararanta tayi tace ance miki ban sami labari bane cewan ashe ke matar uncle ne ai dan lokacin ina school ne naso inzo in ci kaniyarki na boye min da kika yi kika barni ina ta babatu ashe mijinki ne?" Dariya tayi tace zo muje ki gaisa da su mamana ta jata suka tafi wajensu mama. Anyi taron graduation lafiya an gama inda fatima ta karbi kyautuka su ka taho gida ta so bin su mama amma sam baba ya hana yace ta bari sai wani lokaci hajiya ma tace tafi son haka kafin nan sageer ya dawo sai suje tare. Adeeja bata sami zuwa ba saboda hameed yace shi sam bai yarda ba ta zauna inda Allah ya ajiyeta shi bai son yawon kwadayi. Tunda suka dawo fa hajiya ta dage da kimtsawa autanta mata sarai fatima ta san me take yi amma sai dai ta tabe baki kawai tayi abinda aka ce dan ita kadai ta san shirin me take mishi da irin tarbar da zai samu. Duk da irin hadin hulban da hajiya ke bata bai sa nononta ya wani kara girma ba amma ba laifi sun dan ciko qugun ma ba laifi duk da take siririya tana da shape dan dai dai. Duk wannan drama da ake yi fatima kwata kwata bai fi sau biyu zuwa uku suka yi magana da baba karami ba dan in an bata waya kashewa take ta shiga daki kaman tana ansawa shima da ya gane sai ya daina cewa a bata duk da irin so da yake yaji muryarta haka ya haqura zuwa ya dawo Ana saura sati sageer ya dawo hajiya ta kara himman kintsa matar auta dai gyara ake mata kaman amarya cikin kwanakin sai sheki take an wanke kan nan an yaryara mata kitso ga jan lalle da ta sha Ranan da zai dawo tun hudun asuba aka tashi ana shirye shiyen tarbanshi banda fatima dake ta sharan baccinta. Bata farka ba sai 10 tunda daman ba sallah take ba sosai hajiya taji haushin wannan al-adan taji ba sai kace itace baba karamin yanda abin ya bata haushi bata san ko baba karamin Sai yayi da gaske ba. Ita daya ce a gidan duk anje tarbanshi wanka ta tsala ta saka jan material ta sa bakin flat shoe. Abinci ta gani jere a dining tayi ta budewa tana tabe baki kitchen ta shiga ta grating kayan miya ta dora indomie a wuta. Shigowan motoci taji tare da hayaniya ta window ta leka ta hangosu suna fitowa daga mota. Ido ta waro ganin yanda sageer ya wani koma kato ya ajiye muscles da abs kaman ba sagir din da ta sani ba lange lange dan fulani wannan sageer din kakkarfa ne mai fadin kirji makut ta hadiye yawu anya zata iya da wannan kuwa lallai dole ta kara matakan tsaro. SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 19. Yau ake bikin kammala karatun su fateema duk yanda baba karami yaso ya squeezing yazo abin ya gagara sai su hajiya da mama da baba ne suka zo. Sosai take cikin farin ciki wani karin dadin sai ga momynta salima ta halarto cikin tsananin farin ciki taje ta rungumeta dagota tayi daga jikinta tace " wai wai chines gal dina ce ta girma haka lallai kam ashe zaki yi nono? Duk da dai basu wani yi girma ba" Rufe ido tayi tace kai aunty salima har dake dan Allah" Dariya tayi tace har dani mana ko da yake hala sun sha matsa ne wajen uncle" Zaro ido tayi cike da kunya tace la haula aunty salima me kike cewa haka ?" Hararanta tayi tace ance miki ban sami labari bane cewan ashe ke matar uncle ne ai dan lokacin ina school ne naso inzo in ci kaniyarki na boye min da kika yi kika barni ina ta babatu ashe mijinki ne?" Dariya tayi tace zo muje ki gaisa da su mamana ta jata suka tafi wajensu mama. Anyi taron graduation lafiya an gama inda fatima ta karbi kyautuka su ka taho gida ta so bin su mama amma sam baba ya hana yace ta bari sai wani lokaci hajiya ma tace tafi son haka kafin nan sageer ya dawo sai suje tare. Adeeja bata sami zuwa ba saboda hameed yace shi sam bai yarda ba ta zauna inda Allah ya ajiyeta shi bai son yawon kwadayi. Tunda suka dawo fa hajiya ta dage da kimtsawa autanta mata sarai fatima ta san me take yi amma sai dai ta tabe baki kawai tayi abinda aka ce dan ita kadai ta san shirin me take mishi da irin tarbar da zai samu. Duk da irin hadin hulban da hajiya ke bata bai sa nononta ya wani kara girma ba amma ba laifi sun dan ciko qugun ma ba laifi duk da take siririya tana da shape dan dai dai. Duk wannan drama da ake yi fatima kwata kwata bai fi sau biyu zuwa uku suka yi magana da baba karami ba dan in an bata waya kashewa take ta shiga daki kaman tana ansawa shima da ya gane sai ya daina cewa a bata duk da irin so da yake yaji muryarta haka ya haqura zuwa ya dawo Ana saura sati sageer ya dawo hajiya ta kara himman kintsa matar auta dai gyara ake mata kaman amarya cikin kwanakin sai sheki take an wanke kan nan an yaryara mata kitso ga jan lalle da ta sha Ranan da zai dawo tun hudun asuba aka tashi ana shirye shiyen tarbanshi banda fatima dake ta sharan baccinta. Bata farka ba sai 10 tunda daman ba sallah take ba sosai hajiya taji haushin wannan al-adan taji ba sai kace itace baba karamin yanda abin ya bata haushi bata san ko baba karamin Sai yayi da gaske ba. Ita daya ce a gidan duk anje tarbanshi wanka ta tsala ta saka jan material ta sa bakin flat shoe. Abinci ta gani jere a dining tayi ta budewa tana tabe baki kitchen ta shiga ta grating kayan miya ta dora indomie a wuta. Shigowan motoci taji tare da hayaniya ta window ta leka ta hangosu suna fitowa daga mota. Ido ta waro ganin yanda sageer ya wani koma kato ya ajiye muscles da abs kaman ba sagir din da ta sani ba lange lange dan fulani wannan sageer din kakkarfa ne mai fadin kirji makut ta hadiye yawu anya zata iya da wannan kuwa lallai dole ta kara matakan tsaro. SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 20. Kaurin indomie din ya farkar da ita daga tunanin da take lokaci daya kuma taji hayaniyarsu a palo kashe gas din tayi tana tsaki duk da bai kone sosai ba amma ita tafi sonshi ruwa ruwa. Nan kitchen din ta zauna tana ci dan bata son taje palon. Can palon kuma nemanta ake sageer sai ware ido yake ta inda zai ga bullowanta. Aunty salamatu ce ta shigo kitchen din daukan abu nan ta sameta tana cin abinci. Harara ta galla mata tace "ke kam anyi 'yar k'auye ace mijnki zai dawo ki kama ki rufe kanki a daki ki k'i zuwa dauko shi yanzun ma ya iso ba zaki je ki tarbe shi ba kij tsaya kunyan karya wallahi kina zaune za a kwace miki shi" Dariya tayi tace "toh aunty ai tunda ya iso lafiya ai magana ta kare zamu hadu ne ai" Hannunta ta janyo tana fadin " yanzu kuwa" "Baba karami kaga inda 'yar kauyen matarka taje ta b'oye kaman wacce ta taso a karkara" Hajiya ta cafe da fad'in ai in fatee na wani abun kaman ba 'yar jos ba ko da shike jos ai kauye ne" Bata san lokacin da tace "wallahi jos ba kauye bane" ta tura baki. Dariya duk yan palon suka yi sageer mamakin irin draman su yake wai har yau basu daina ba gefe daya kuma yana mamakin girman zahrar sa. Wani fitinan kallo yake jifanta da shi wanda ya saka ta birkicewa. Hajiya ne ta katse musu kallon love din da fadin babana " zaka fara cin abinci ne ko sai kayi wanka?" Lumshe ido yayi ya bude yace " bari dai inyi wankan sai inci abincin inyi bacci in huta" Aunty salamatu tace hakan ma yayi fatima tashi ki taimaka mishi." Turo baki tayi bata ankara ba taji yayi sama da ita gwalo ido tayi ta tsala ihu su kam dariya suke ta musu har hajiya dan tana cikin farin ciki autanta ya dawo. Bai direta ko'ina ba sai d'akinsa na cikin gidan harara ta balla mishi zata juya yayi saurin juyo da ita. Marairaice fuska yayi yace " sis menene wai? Me nayi miki haka kike wannan fushi for over a year getting to two years ko mai nayi bai ci a yafe min yanzu ba?" Wani haushi ne ya kumeta wai sis wato har yanzu a matsayinta na kanwarsa ya dauketa tabe baki tayi tace nifa ba ka min komai ba. Sauke ajiyan zuciya yayi yace " toh in dai haka ne mu dawo kaman da ni ban saba da wannan silent fatiman ba" Dakewa tayi tace "toh naji kayi wankan kazo ka karya" Saketa yayi ya sa hannu ya daga riga ya cire kallon yanda muscles din shi yake flexing zaro ido tayi ta kama hanyan fita kamota ya kuma yi yace ina zaki kuma? Bai bata daman magana ba ya hade bakinsu waje daya Jinta tayi 'yar karama a cikin jikinshi sab'anin da da bata taba jin haka ba lallai sai tayi da gaske. Da kyar ta kwaci kanta tana mai da numfashi shanyayun idanunshi da suka sauya kala ya zuba mata hannun ya kuma kai wa zai cafkota yana fadin " zo ki tayani wankan 'yar kanwata" cikin wani irin murya. Da kyar ta hadiya yawu tace ai bai dace bai kamata ba kanwa ta ga tsaraicin wanta ba babu wannan tsakanin wa da kanwa." Ta sa kai ta fice. Komawa yayi ya fada gado ta baya baya ya rintse ido finally ya dawo to his family amma kaman fatima na son ta kawo mishi matsala. Ko da yaci abinci komawa yayi ya kwanta bai farka ba sai la'asar ya tashi lokacin yayunsa sun watse. Daki ya samu hajiya yace " hajiyana ya zamu yi ne maganan tarewan mu ai dai yanzu mun girma a barmu mu tare a gidanmu ko" Hajiya tace "ho babana ai dai ka bari ka huta daga dawowanka sai kace ana gutsiranka" Shafa kanshi yayi yana murmushi yace toh shi kenan ai." Tashi tayi ta fice a dakin fatima da bata san ya shigo dakin ba ta fito daga wanka da dan guntun towel sai ta ga mutum zaune a kan gado. Juyawa tayi zata koma cikin zafin nama ya damkota yana ma Allah godiya kifi gasashe daga sama dan shi bai ma san tana bandaki ba yana rike da ita ya murxa key a kofa ya cire ya daura kan AC. Hade rai tayi tana dan jan towel din tana rufe cinyanta cuno baki tayi tace "uncle dan Allah sakeni in sa kaya ba kyau yaya na kallon jikin kanwa" Numfashi yqq sauke yace "ai dai wannan kanwan matata ce" Daga gira tayi tace " kuma dai" kokarin kwace kanta take shi kuma yana kokarin zare towel din jikinta Kam ta rike tace " uncle menene haka ? Ka sake ni mana" bai saketan ba ganin bazata sake towel din ba sai ya hadeta da jikinshi ya sunkuyo ya dora bakinshi a kan kafadanta zaro halshen shi yayi yana zana mata a kafada zuwa wuya. Shivering tayi tare da clutching gaban rigarsa haka ya bashi daman ware towel din jikinta. Hannuwanta ta sa ta kare kirjinta tana kokarin kwatan kanta ta dau towel din. Cak ya dagata ya sadata da gadon hajiyarsa๐Ÿ™„ uncl...... Rufe bakinta yayi da nasa yana mata wani salo. Rumfa yayi mata sosai da fadadan kirjinshi ganin bata da daman kubuta yasa ta kyaleshi enjoying every bit of his torture dan ta san ba inda zai je tunda period take. Shi kam romancing dinta yake yana liguiguita mata boobs a hankali yayi kasa da hannunshi cikin firgici ya dago kanshi yana kallon lumsasun idanunta ganin ya tsaya cak ya sata bude ido ta saka idanunta............ .. SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 21. Cikin idonshi take kallo da sauri ta sauke nata idon dan baza ta iya cigaba da kallonshi ba. Kallon yanda take wiki wiki da ido yake ya ma rasa mai zai yi kiran sallahn magrib da murda kofa lokaci daya aka sake aka kwankwasa jinshi a rufe shine ya fargar da shi ya tashi a jikinta ya dau key a saman AC. Ganin yana shirin tona mata asiri yasa tayi saurin daukan towel ta shige bathroom. Shi kam yana bude kofan bai bari sun hada ido da hajiya ba ya ratsa ta gefenta ya wuce saboda a yanayin da yake ciki ba ya fata mahaifiyarsa ta gansa haka. Kallon tausayi ta bishi da shi ta san yana cikin wani hali sama da shekara baka kebe da matarka ba ka kuma dawo ka samu bata da tsarki. Dakin ta shiga kan gado idonta ya sauka yanda aka tumurmusa mata shi girgiza kai kawai tayi ta zauna zaman jiran fatima ta fito dan ita dama alawla ya shigo da ita ba tayi zaton suna tare ba. Shiru shiru fatima bata fito ba haajiya taje ta knocking kofar tace "in kwanan bayan gida kike ji ki fito kije naku bayan gidan, kafin nan kuma ki gyara min gado" Ta juya ta fita a dakin gaba daya. Fatima kam ji tayi kaman ta nutse ta san da gangan tayi haka dan ta kara mata kunya tunda suna ce mata 'yar kauye. Bata kara sashi a idonta ba har dare ko da taji bacci dakin hajiya taje ta kwanta hajiyar ma bata takurata taje dakinsa ba dan ta san ba uwar da zata tsinana mishi a rashin wayon fatima kuma bata ji tana da wani dabara da zata mishi. Shi kam yana can yana jinyan kansa ba karamin wahala yasha ba cikin shekara da watannin da yayi ya tsallake siradi kala kala karfin addua da azumi ya hana shi fadawa cikin halaka dan shi kam yaki shan maganin dakushe sha'awa, he had been strong waiting for this very day wai sai gashi yazo ya risketa bata da tsarki ga wani hali da ta tsiro da shi da shi sam bai santa da shi ba kyaliya what did she want? Tace bai mata komi ba then why is she behaving some how? He just can't point a finger to her problem, shi dai koma menene sai dai tayi hakuri dan Allah shine gatanshi itace gatanshi da wannan tunane tunanen ya samu bacci ya daukeshi. Rashin bacci da gajiya su suka taru suka mishi rubdugu bai farka ba sai wajen sha biyu wanka yayi ya saka farar shirt da farin wandon 3 quater sai baza kamshin turarensa na 212 yake ya fito palour hajiya kawai ya samu sai ladi dake zaune a gefen hajiyan. Kusa da hajiya ya zauna ya dora kansa a kafadanta cikin shagwaba yace "hajiyata yunwa nake ji wallahi" Shafa kanshi tayi tace sorry autana maza tashi muje kaci abinci. Alala da kunun tsamiya ta saka mishi ya zauna ya fara ci sai santi yake lokaci daya kuma yana baza manyan idanunshi ganin ta ina gimbiyar zata billo sai dai shiru da alamun ma bata gidan haka kawai kuma ya tsinci kanshi da jin nauyin tambayan hajita whereabout dinta. Ajiye cup din kunun da ya kurba yayi yace kai hajiya kunun nan yayi dadi anya ba dashi zan dinga karyawa kullum ba kuwa?" Dariya tayi cikin jin dadi tace " ai ta kwan gidan sauki tunda matarka ce tayi sai kuje tayi ta maka" Waro manyan idanunshi yayi yace " you mean fatima ce tayi kunun nan? Wow" Gyada kai hajiya tayi cikin happy dan ita in kana so ka faranta mata ka so yaranta ka nuna musu kauna. Tace "har da alalan ma ita tayi kafin ta fita." Ajiye fork din hannunshi yayi yace "fita kuma? Hajiya ban gane fita ba ina fatima ta sani a garin Bauchi da har zata fita?" Nan da nan ranshi ya baci tashi yayi daga table din ba tare da ya gama cin abinci ba. Hajiya ne ta rikoshi tace " calm down babana ba wani waje taje ba fa nan jifatu taje wai tana da buqatan wasu abubuwa" Kara baci ranshi yayi jin wai mall taje ko wani jack and harris na kallonta God knows wani irin shiga tayi wani wani bacin rai da kishi ne ta ziyarci zuciyarsa ba tare da yace komi ba yasa kai ya fita a palon. Hajiya bata hanashi ba dan ta san ranshi ne ya baci sai dai tayi mamaki dan shi din sanyi gareshi. A harabar gidan ya zauna a kan farin kujera. Horn yaji ba kakkautawa ya mike yana tunanin wani mara hakurin ne haka. Da uban gudu ta shigo gidan ta parker motan roughly ta fito sauri take ta shige gida ganin wanda take gudun ma har ya isota. Bai gama mamakin yaushe Fatima ta iya mota har take tukin ganganci ba sai da ya ga wani saurayi ya biyota Cikin sauri tayi hanyan cikin palo shima wanda ya biyota ya dan kara saurinshi. Turus tayi ganin baba karami a gabanta yana muzurai shima na bayanta tsayawa yayi yana mai da numfashi. Saurayin da ya biyota ne ya karaso gaban baba karami ya mika mishi hannu hade da sallama. Mika mishi hannun yayi ciki ciki ya amsa sallaman. Kokarin ratsashi take ta wuce ya damko damtsenta yana binta da wani mugun kallo. Ganin haka yasa saurayin gyara murya ya fara magana da baba karamin dan yana da tabbacin yayanta ne. " malam ba laifinta bane wallahi nayi kokarin ta tsaya ta saurareni ne taki shi yasa kaga na biyota amma wallahi ba laifinta bane" "Meye alakanka da ita?" Tambayan da baba karami ya jefo mishi kenan A takaice ya furta "sonta nake" _Aunty Halima gashi nan as promised_ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 22. So? Juyawa yayi yana kallonta saurin girgiza kai tayi. Hadiye bacin ranshi yayi ya nunawa saurayin hanya yace malam dan Allah ka fita wannan daka gani matar aurece matata ce. Wani murmushi saurayin me suna auwal yayi yace " haba malam wannan yarinyan ne zaka ce min matarka ce ta ina tayi kama da matar aure kawai kace min kaima kana ciki ne da farko nayi zaton kai yayanta ne amma yanzu na ga tsagwaran kishinta a idanunka kawai malam kowa ya gwada sa'arsa." Wani shaka sageer ya mishi cike da bacin rai yace kai dan ubanka har ka isa inyi takara da kai akan matata in bana so in maka jinajina bane kayi gaggawan fitar mana a gida fatima matata ce tafi karfin kanana karnuka kaman kai." Duk da irin shaka da yasha bai hana shi tambayan fatima wai da gaske ke matarsa ce?" Girgiza kai tayi ganin wannan ne damanta na fusatar da baba karami duk da tsoron da take cike dashi. Wani kukan kura sageer yayi ya dunkule hannu ya sauke mishi naushi a hanci sai ga jini hanci ya karkace hanakada shi yayi ya kwalawa mai gadi kira fatima na shirin guduwa ya cabkota. Mai gadi na karasowa cikin fada baba karami yace " har yaushe xaku dinga bari ko wasu irin mutane na shigo mana gida ka fitar min da wannan jakin a gidan nan. Janta yayi zuwa ainahin site dinsu tuni ido ya raina fata dan tunda take da baba karami bata taba ganin shi haka ba. Wurgata kan kujera yayi yace" da izinin ubanwa kika fita? Baki da hankali kike yawo a titi da aure na da irin wannan shigan? Doguwar riga ce a jikinta ta rolling gyale amma saboda firgici gyalen ya bar kanta yana wuyanta. Cikin dakewa tace aure? Aure? Ni ba auren kowa kaina ka manta wannan lokacin shine dai dai da lokacin rabuwarmu Ka manta yanzu na gama makaranta na mallaki hankalin kaina? Ka manta a matsayin kanwarka kawai nake ba wani abu wai shi aure a tsakaninmu. Meye laifina dan na tsaya da saurayi kana rabani da wannan kaddararen auren wani auren zan yi in auri wanda bai hada komi dani ba ,bai daukeni a matsayin kanwa ba rather mata. Gaskiya ni kana kashe min kasuwa wallahi kai ba sona kake ba sannan masu sona kuma kayi kokarin rabani dasu ah ah wallahi ba zai yuwu ba ka barni inje inyi rayuwa da wanda yake sona dan ma kawai ka cuceni ka cuci masoyina ka rabani da budurcina amma mun yafe kawai. Dagota yayi yana jijigata dan kalmominta dai dai yake da ana zuba mishi ruwan dalma yanda take kiran rabuwa a tsakaninsu take kiran wani da namiji bashi ba. Stop it stop all this shit ki daina kira min wani shege kar ki kara mafarkin wai zaki rabu dani. Itama cikin daga murya tace don me rabuwa tsakaniu ya zama dole ba yanda za ayi muyi zaman yaya da kanwa kaman da. Rintso ido yayi ya wurgar da ita ya rike kanshi da hannu biyu saboda yanda yake sara mishi kallonta yayi da jajayen idonshi yace dont you get it i love you........... Aunty A'ee wlcm๐Ÿ˜˜ SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 23. Dum taji abin har cikin kwakwalwanta amma don ta kara tabbatarwa sai cewa tayi " so? Da yaushe ka fara son nawa? Lokacin da ka fara dandanani ne ka fara sona sannan kuma lokacin da ka tumurmusheni ka kama hanyanka kayi tafiyarka ba tare da ka duba halin da nake ciki shine irin son da kake min. Ni kam ba yarda da kalon son nan ba saboda ba muyi haka ba in ka manta bari in kara tuna maka cewa kayi har abada mu yaya da kanwa ne. Babu batun aure a tsakaninmu in dauka kaman zan bar gidan mu na dan wani lokaci ne har zuwa in gama makaranta kafin mu san yanda hali zai yi alhamdulillah Allah ya kawo mu lokacin. Na gama makaranta na mallaki hankalina sai ka sake ni in koma inda na fito." Tsabaragen baka daukeni a mace ba saboda bani da manyan nonuwa da duwawu ko Basirar sageer toshewa yayi a wannan lokaci lallai ya yarda baki ke yanka wuya amma ai inta san wata bata san wata ba. Duk girmanta baza ta kamo shi sai da aka haifeshi aka haifeta Tsugunawa yayi a gabanta ya ruko hannayenta cikin sanyi yace " kalleni nan zahra'u" kin kallonshi tayi dan ta san ba zata iya jure kallon ba. Zahra ni bance in kin gama karatu zan sakeki ba na san nace ki dauka zaki bar gida na wani dan lokaci kuma na fadi hakan ne saboda kar ki tsorata da maganan auren. Na fadi haka dani in kwantar miki da hankali ne and i mean it da nace in kin gama karatu zamu san yanda za ayi. What i mean shine by then sai mu fara zaman aure like any other marraid couple zuwa lokacin na san zaki iya daukan buqatuna. Dan yamutsa fuska tayi tace wani irin buqatu kuma? Zaro manyan idanunshi yace baki gane ba irin you know kaman su girki zaman gida kiyaye min dukiyata emm warming my bed" ya karasa yana sosa kai. Dan tattare girarta tayi alamun confusion can kuma ta waro kananan idanunta sai kuma ta hade rai tace ai dai baka bari na gama makarantan ba kasa na warming maka gadon dan dole na. Murmushi yayi ya dan sukuyar da kai mikewa yayi tsaye itama ya dagota ya zagaye hannunshi a qugunta yace saboda i could'nt wait ke din ta dabance. Sunne kanta tayi a jikinshi tana murmushi. And about large boobs da wide hips din nan waye yace miki ni ina son me irinsu? Irin na matata sum fi min kyau da ban sha'awa is not like you are shapeless kina da shape dinki kawai girman su ne baki dasu and i love it like that. Hannayenshi ne suka fara yawo a jikinta ba shiri ta tureshi zata gudu ya rikota ya hadata da kofa.......... ๐Ÿ˜ฑ ๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’– Khadija me kike nufi da hanani hakkina ke matata ce fa ya zaki dinga haramta min abinda Allah ya hallasta min? Harara ta wurga mishi tace ai bani kadai bace matarka kaje na yafe mata wallahi. Kai ba son haihuwa kakr ba kazo kullum ka dinga nanukata saboda haka maganin kar ayi kar a fara baka kwanta dani ba balle ciki ya shiga mu zo muna wallahi tallahi ko ka fakeni ka sa min kwaya a tea ya barar. Ni kuma Allah ya gani ba zan yi tsarin iyali ba tunda dai haihuwan nake so Ta juya tayi kwanciyanta. Birkitota yayi yace in ni nayi tsarin iyalin fa? Oho hameed kai ka sani ko kayi tsarin iyali ai kai da matarka ba kwa neman maganin sanyi kullum ni kenan cikin magani sai na samu na rabu da shi kaje ka kwasi ka jaba min ni ba zan iya ba daga lokacin da kuka nemi magani kayi tsarin iyalinka ka nemeni da ba zai yuwu ku kashe min rayuwa ba . Sosai maganganunta suka bata mishi rai amma ya daure dan duk son da yake yiwa zaliha yafi samun nutsuwa da adeeja dan ita kam akwai tsabta da gyara. Rungumota yake kokarin yi ta mike tsam ta dau buta. Da mamaki ya kalleta yace ina zaki kuma ni fa wasa kawai zsnyi dake Kashi nake ji.... SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 24. *Aunty Halima, Hameedan Hamma this whole chappy is for u guyssssss I so much heart you* _I almost forget our birthday gal yesmeen happy womb escape dearie_ _3 kwana later_ Duk zaune suke a table suna cin abinci ba kajin karar komi sai cokala da spoons. Kallonta yake kasa kasa dan yana da tabbacin zuwa yanzu kam ai ta gama period. Duk wani guje mishi da take yi kallonta kawai yake kuma ya kyaleta ne kawai dan ya san ba tsarki take da shi ba. Amma kam yau sai ya rutsa ta yau zata gane bata da wayo dan ba yaji wai zai iya haquri har sai furniture dinsu sun iso an gyara gidansu. Duk yanda yake kin wancan b'angaren ina ga dole ya tattarata su koma can for the main time. Dan ba yajin zai iya haquri. Kau da kai tayi ganin irin kallon da yake mata gabanta dukan 90 90 yake dan tsananin tsoro ita fa tun ranan da ya ritsata da saurayi tayi wanka. Boyewa take yi tayi sallah a dakinsu ladi dan ta san wannan uwar son yaran tana ganin ta fara sallah zata iya kwabsa mata ballebshi uban gayyan yaji labari. Kokari zata yi ta lallaba ta tafi jos taje ta ga mamanta. Ta gode Allah ma bata da waya da ya addabi rayuwarta. Sosai ta sha mamakin kyaleta da yayi bayan ya expressing mata feelings dinshi Sosai ya bata space basu wani kadaice su biyu ba a kwanaki ukun nan. Asalima bai cika wuni gidan ba yana ta zirga zirgan me ye oho. Mikewa tayi dan ta ga alaman so yake ya cinyeta da manyan idanunshi. Dakin hajiya ta wuce tsam shima ya mi'ke ya bita. Hajiya dai bata kulasu ba tana ganin ma hakurin autan nata. Tana zama bakin gadon taji shigowansa. A razane ta juyo jin yana murda key. Mikewa tayi ta fara yarfe hannayenta idanunta suka yi rau rau fadi take " uncle sorry " Girarsa daya ya daga yace "sorry? Me kika min kike ban haquri?" Ya fara nufota tana ja da baya har sai da suka kai karshen bangon. Rintse idonta tayi sannan tayi kasa da kanta kaman wace aka ce za a daka Nade hannunshi yayi a kirji yana kallonta ta wani rintse ido hade da kare kirjinta. Jin shiru bata ji ya kamota ba yasa ta d'an bude ido daya kadan tana kallon yanda ya kureta da ido. Girarsa ya daga yace " uhum bude idonki ki gaya min sorry din me kike min ohhh kin min laifi ko?" Girgiza kai tayi Yace toh sorryn fa na menene ahhh na tuna na danna min hakki ne Da sauri tace ah ah uncle ba danne maka nayi ba ai bani da tsarki ne ko Gyada kai yayi yana kallon yanda ta kasa hada ido dashi. Kwana nawa kike yi? Ya jefo mata tambayan da bata shirya mai ba. Kwana goma sha biyar ta tsinci halshenta da shararo karya Murmushi yayi Da sauri tace kuma ranan da ka dawo na fara. Wani murmushin rainin hankalin yayi yace which is kwana nawa ya rage Saura kwana 12 kenan. Yanzu kam dariya yayi sosai ita kuma duk ta tsure. Malama kwana na biyar a garin nan me kike gudu ne? Ok naji kina period sai kuma ba zan dan rage zafi ba? Ya kai hannun shi ya ware hannayenta da ta nade a kirji ya janyota jikinshi. Dago habanta yayi a hankali ya sunkuyo da kanshi. Sama sama ya dora bakinshi kan nata yana dab gogawa a hankali. Lower lip dinta ya dan sucking a hankali sai ya sake ya koma na sama. Halshenshi ya fito dashi yana dan zagaye cikin labbanta. Kafin ya zura shi cikin bakin a nutse, ya lalubo halshenta yana wasa da shi tare da na shi. Numfashi taja can kasan makogaranta. Kaman jira yake yi carab ya cabko halshen yana tsotsa a zafafe as if his life depend on it Kissinh dinta yake hungrily hannunshu na roaming a jikinta. Kokarin sada hannunshi da tattausan warm skin dinta yake amma rigar da ta saka ya hana. Fitted shirt ce me botura ba shiri ya balle bottons din. Sai zubansu kake ji cass a kasa. Hannu yasa yana shafa flat cikinta zuwa bayanta. Clip din gaban bra dinta ya balle wani shesheka yayi lokacin da hannunshi ya isa ga boobs dinta. Ganin tsayuwan ba zai mishi ba tsam ya daga ta ya sadata da gadon ya mike ya cire jallabiyarsa. Fatima tuni ido ya raina fata lokacin da tayi ido biyu da kakkarfar jikinshi. Kafin ta yunkura har ya iso gareta. Kuka ta fashe mishi dashi ganin yanda ya birkice mata duj da ta san ba sauraran kukanta zai yi ba Tuna da tayi daren da ya fara saninta ba irin kuka da magiyan da bata mishi ba. Ga mamakinta sai taga ya slow a wahalce yace ba zan miki komi ba amma ki barni in dan samu relief Shiru tayi hakan yasa ya cigaba da romancing dinta yana rubbing jikinshi a nata. Abin takaici ya kasa samun nutsuwa. Hannunta ya dauko ya daura...๐Ÿ˜ฑ Fizge hannunta tayi cike da tsoro tana yarfewa. Ganin ba zata mishi yanda yake so ba ya sashi tattare skirt dinta ya shiga tsakqnin kafafunta. Wani irin kuka ta saka tana rokanshi. Shshshshh ba abinda zan miki i just need to reach my climax in ba haka ba dole sai na miki abinda ba kya so this is the only solution if not you will have to touch me. Da fadan haka ya hade bakinsu hannunshi na kan boobs dinta yana moulding yayindq yake rubbing a jikinta. Haka yayi tayi a wahale har ya reaching climax. Komawa gefe yayi yana mai da numfashi ita kanta a nata bangaren she enjoyed it. Da haka dayan yake she would not run away. Kawai tsintar kanta tayi da juyawa ta kara rungumoshi. Murmushi ya dan yi dan ya gano taji dadin abin amma shi kam wahala yasha "Uncle" Uhmm ya amsa. "Ina so inje jos" Murmshi yayi ganin Allah cikin sauki ya kaeo mishi hanya. SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYAH๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 25. *ummulkhairi kawata kanwas๐Ÿ˜œ this page is dedicated to u as promised, the others are yet to come* Murmushi yayi ya shafi kanta da ke bisa kirjinhi cikin kwanciyar hankali yace "baby bazaki ba" A gigice ta dago daga jikinshi tace " uncle ban gane ba zani ba ya bazani ba yake?" It has been long da nje gida fa me yasa zaka hanani zuwa?" Hannayenshi ya dag yasa a bayan kanshi hakan ya bawa muscle dinshi daman flexing Yace saboda kema baki min abinda nake so me yasani zan miki abinda kike so? Toni meye bana yi maka kuma menenen kace inyi maka da ban yi ba? Murmushi yayi yana jefanta da wani irin kallo yace hakkin mana kike hanani kin hanani abinda Allah ya hallasta min na rasa gane me kike nufi dani. Tashi xaune yayi ya cupping fuskanta a hannunshi yace baby ina sonki ina son kadaicews dake amma ke na rasa inda kika dosa sai gudu na kike kaman ba zahrar da na tafi a bari ba wanda bata kaunan rabuwa dani wace take san kasancewa dani duk runtsi saboda tana sona. Zaro idanunta tayi cikin mamaki murmushi yayi ya gyada mata kai yace yes kina sona tun can baya sai dai baki san hakan ba saboda yarintan da ke tattare dake. Ina hango kishina a tattare dake a duk lokacin da kike bani labarin yan matandake son shigar da kansu a wajena. Me yasa kike son bawa zuciyoyinmu da gangan jikin mu wahala me yasa bazaki bari mu mori son da mukewa juna ba? Baby wallahi ina sonki ina sonki zahra ke wata babban jigo ce a rayuwata na nuna son auren yar uwarki amma ba da nufin in aureta a lokacin ba sai gashi Allah cikin ikonsa yayi nufinsa aka samu tangarda abin ya juya min ta inda ban zata ba. Zahra munyiwa iyayenmu biyayya munci *ribar biyayya* kasancewan mun tsinci kanmu cikin son juna dumu dumu. Amma ni me yasa ba zaki min biyayya ba ki kawo min kanki shimfidata Ya kureta da ido suna kallon juna kowa na karantan idan dan uwanshi Kasa tay da idanunta dan ba zata jure kallon da yake yi mata ba. Zahra a zan iya bari kiyi nisa dani ba ba zan iya barinki zuwa jos ba. Kumama ba zan kara tursasaki a shimfidata ba Amma kina iya samawa kanki mafita, jim yayi yana kallon reaction dinta kafin ya cigaba da fadin saura kwana goma sha hudu ko kasa da haka mu tare saboda any moment furniture dinmu na zuwa cikin wadanan kwanakin kina iya kawo min kanki in kawar da kishin dake tare dani for over a year ni kuma da kaina sai in kaiki jos ko kuma kina iya haqura mu koma gidanmu in karba a nan zuwa jos kuma sai randa Allah yayi dan ba zai yuwu ina honeymoon ki tsiro da wani tafiya bawatakila ma sai in kin je wankan gida. Kallonshi take baki a bude hawaye na zarya a idonta yaushe uncle ya dawo haka su dai maza basu da kunya wallahi in dai suna son wannan abun ba abunda ya shafesu ko ta halin kaka sai sun samu ji yanda yake manuplating dinta kaman ba uncle dinta ba. A zai iya jure ganinta tana hawsye ba sai ta karyar mishi da zuciya hakan yasa ya mike ya zira jallabiyarsa. Har ya kai kofa ya juyo yana fadin lokacinki ya fara daga yanzu ne fa adadin bata lokacinki adadin kwanakinki a jos. The more you west the less you spend in jos. Ban miki haka dan in muzguna miki ba ko dan in saki dole ba ah ah sai da nemawa kanmu mafita kin san Allah ya amince min in zi miki ko da yaushe kina so ko ba kya so. Amma na baki wannan daman kina iya amafani da ita kina iya ajiyeta dabara ya rage ga mai shiga rijiya. Ya sa kai ya fita ya barta da tunanin ta ina zata fara. ๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’– Durkushe take hanunta dafe da mararta sai mukurkusu take tana kuka tana kiran sunan Allah. A gigice Hameed ya shigo sai kuma ya saki murmushi yace ahhh maganin ya soma aiki kenan. Cikin kidima ta dago duk da tsananin zafin ciwo da take ji bai hanata jefanshi da tambayan Hameed mai kake nufi wani kwaya ka saminna sha da yaushe ta karasa tana cije lebe. Gefenta ya samu ya zauna yana shaf kanta yace khadeeja ina sonki ina jin dadin kasancewa dake dan kina bani nutsuwa sosai sai dai ke din ce kamar akuya wajeb haihuwa da an tabaki sai ciki ni kumaAllah ya gani na gama haihuwa ki bari mu more kinki ni kuma shine na dau matakin sa miki ido ina kallon duk wasu moves dinki ina reading cycle dinki. Yanzun lura nayi da alamun kina da shigar ciki duk da ban tabbatar ba nayi kasadar sa miki wani kwaya shine kika sha baki sani ba wannan ciwon cikin da jinin dake zarya a jikinki ya tabbatar min da kina da shigar ciki kuma yana hanyan bin rariya ya karasa fada cike da annushuwa. Kanta ta kifa a jikin gado tana wani irin kuka mai cin rai wannan wani irin rashin imanine haka anya Hameed na da tausayi Kasheta yake sonyi yanzu cikin ma da bata sa da shigarsa ba shine yayi sanadinsa lallai duk wanda ya bijirewa maganan iyaye yana tare da tarin nadama. Cikin kuka tace Hameed ina soyayyar da kake ikrarin kana min wannan ce kalar soyayyan ana cutar da mutum sannan baka kaunan hada jini dani wallahi ina dana sanin aurenka dalilin aurenka ba abinda ban gani ba amma da wannan kake son saka min kana neman kashe min rayuwa....... Cikinta ne ya murda ta cije baki tana yarfa hannun banda tana tsoron wani jarabawar zata kuma shiga da ba abinda zai hana tambayar hameed saki. Shshshshhs ki daina ba wa kanki wahala kiyi shiru ki bari cikin ya karasa zuba in taimaka miki kiyi wanka ki kimtsa wajen tunda zaliha bata nan. Duk da azaban da take ji sai da ta wurga mishi wani mugun kallo wato ma ba zai kaita hospital ba dan rashin imani. Da kyar ta iya furta gwara dai ka kaini hospital su karasa wanko maka abinka in ba so kake in mutu ba mara imani Allah ya mana tsari da irin wannan rashin so. Me yasa kike cewa bana sonki ne in bana sonkj zan aureki har mu haifi sani ne wallahi d bana sonki da tuni na rabu dake tih adeeja ke dince gardi gareki Cikin jin zafin ciwo tace ka..... Ka....ccce.....minnnn...kawai.....s..........kana sha'awata ammmma ba wai kana ssso so....naahh ba Ham..........d Kawsi sai ta karasa zubewa a wajen babu alamun numfashi a tattare da ita. SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ’– ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. _nayi mistake a last page 25 muke na saka 24 yanzu zamu tashi 26 kenan._ Page 26. *khairat durling ban manta ba this is the 2nd the other 3 are still coming ๐Ÿ˜˜* Kwana uku kenan ta rasa ta inda zata fara sai ta yunkuro zata je gareshi sai wani fitinannen kunya ya rufeta. Shi kuma gashi ya kau da kanshi daga gareta balle ta dan yi amfani da wani daman in ya dan rikota ta sakar mishi jiki, toh ya bar mata lead din. Ya dai ta kudurta zata yi kokarin zuwa gareshi in ya shigo da yamma dan baza ta iya zuwa ta kwanan mishi ba tana jin kunyan hajiya. Wanka tayi tare da dauro alawlan la'asar. Doguwar rigar sallanta ta zura ta feshe jikinta da turare kafin ta gabatar da sallahn la'asar. Cire rigar tayi ta zauna gaban mirror tana mutsuka turarurrukanta powder da lips gloss kawai ta sa. Jan pant and push up bra ta saka sannan ta dauki wata blue after dress dinta shara shara mai igiya ta saka. Tsab ake hango undies dinta dan da rigar da babu sunansu daya banda blue da skin dinta yayi kawai. Dogon hijab dinta mai hannu ta saka ta nufi kitchen dan hada mishi drinks dan ta san yanzu zai dawo daga exercise. Tana kitchen din ya shigo daukan ruwa jike yake sharkab da zufa. Fridge ya bude ya dau ruwan budewa yayi ya kafa a bakinshi idonshi na kanta. Duburburcewa tayi sai ta bar abinda take yi ta jingina da drawer bai ce mata komi ba ya fita a kitchen. Da sauri ta karasa fruit juice din ta dora a tray tasa a cup ta nufi dakinshi gabanta na faduwa. A hankali ta turo kofar baya cikin dakin da alama wanka yake yi. Ajiye tray din tayi, Hijab dinta ta cire ta kara gyara packing din kalabanta. Zama tayi a bakin gadon ta takure kaman ansa ta dole Alamun bude kofan toilet din taji ta kara takurewa. Turus yayi ganinta a dakin sai kuma ya basar bai yi zaton ganinta ba Bai zaci zata kawo kanta ba ya zata ta hakura da tafiyan da ta kawo kanta. Dazu ya gama yanke shawaran gobe zai kaita dan jiya suka yi waya da 'yan jos din adeeja ba lafiya Allah ya taimakeshi sai gashi ta kawo kanta. Gaban mirror yaje yana fesa spray ta cikin mirror din yake kallonta tunda ya fito ta sunkuyar da Kai ta kasa dagowa. Katse shirun yayi da fadin baby lafiya dai ko? Gyada kai tayi tace eh lafiya juice na kawo maka ta fadi hakan tana nuna mishi jug din. Tsiyayawa yayi ya kai bakinshi yana tunanin yau zai ga gudun ruwanta. Drawer din kayanshi ya nufa duk da yana da tantaman in yana da buqatan su a yanzun. Murmushi ne kwance a fuskanshi da yayi wannan tunanin Yar yaji lokacin da yaji ta rungumeshi ta baya. Juyowa yayi makut ya hadiye wani busashen yawu dan ji yayi bakinshi ya bushe lokacin da yayi arba da small shapefull figure dinta........ SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 27. *This another chappy for you habibty ummulkhair* Sai yanzu yaga shigar dake jikinta wani mahaukacin sha'awa ne ya taso mishi kasa tabuka komi yayi sai binta da wani yunwataccen kallo da yake yi. Saurin shigewa jikinshi tayi dan kunyan irin kallon da yake mata take yi. Rungumeta yayi tsam a jikinshi yana shinshina ta . Tuni wani kasala ya rufeta jin irin salon da yake yi mata. Zarge ingiyan rigar yayi bai cireta ba sai ma daukanta da yayi cak ya sadata da gadonshi. Zafaffan wasanni ya fara mata yana wani irin sambstu ganin yau dai xai kore kishinsa. Ware towel din jikinshi yayi ya lalubo hannunta ya dora a inda yake son ji. Duk da halin da ta tsinci kanta najin dadi bai hanata fizge hannunta ba. Kara damko hannunta yayi ya mayar cikin wani shakeken murya yace malama muddin kina son tafiya jos dole ki min duk wani abu da zai jiyar dani dadi kaman yanda na lura kina jin dadin abinda nake miki. Da hannunshi dake rike dashi yake murza inda yake sonji..... Wani marayan kuka yake yi na jin dadi tuni ta kara burkitashi wajen tabo mishi weak points dinsa. A zazzafe yake ta'amali da ita kaman dan da ya dade bai ga uwarsa ba yayi tozali da abincinsa. Haka yake sarrafata cikin rashin nutsuwa da kaguwa ya shigeta wanda shi kanshi mamaki yayi ji da yayi kaman bai taba saninta ba. Fatima kam tun tana jin dadin abin tuni ido ya raina fata daga lokacin taji ya fara ratsata. Ranan kam sageer ya fanshe wahalarsa zai da ya tabbata he is totally satisfied. Sannan ya mirgina gefe tare da janyota jikinshi yana suna mai da numfashi. Shafe mata zufan goshinta yayi tare da kara matseta a jikinshi. A hankali cikin kunnenta ya rada mata "thank you habibty i love you so very much. Hannunta ta zagaye a cikinshi cikin tsananin jin dadin abinda ya fada. Ranan kam ansha love sai ga Fatima an makale dakin miji mai cewa ba zata iya kwana dakin baba karami ba saboda tana jin kunyan hajiya sai gashi baba karami ne ya fita ya shigo musu da abinci. Sai shagwaba take mishi tana marairaicewa hatta wanka shi yayi mata ya feeding dinta sai iya shege take mishi tana langwabewa. Sai da taji yace ko za a bar tafiya jos sai ta sami saukine ta dan ware. Ranan kam an kwan kashe arna๐Ÿ˜œan kashe yan gidan boss har dashi boss din. Da safe kuma wai sai ta kasa fita wai tana jin kunya. Tana zaune da towel a daure ta cuno baki sai kunkuni take . Ajiye comb din da yake sharfe gashinsa yake yi yazo ya tsuguna gabanta. "Wai toh menene bana ce ki bari in gama ba sai inje in dauko miki kayan ba" Kara shagwabe fuska tayi tace "toh shikenan kuma sai ka rigani shiryewa kazo ka adaddabeni inyi sauri?" Hannunshi yasa ya rungumota yace ba zan adaddabeki nima zan shiryaki da kaina. Cusa hannunta tayi cikin gashinsa da yake a jike tana sosa mishi yana wani lumshe ido. Towel dinta ya ware yana laso cibiyata dago kanshi tayi tace ah ah ni dai wallahi. Kwantar da kanshi yayi a bare cinyanta yana hura mata iska mai dumi yace please my wife sau dayane kawai kafin mu wuce kinga ai ba nisa. Da haka ya hillaceta ya samu yanda yake so. Sai da kura ta lafa bayan sun yi wanka yana shafa mata mai yake gaya mata Rashin lafiyar adeeja tuni ta birkice mishi tana kuka. Dole suka shirya suka fito sai wani ciccijewa take hajiya kuma sai wani haba haba take da ita ganin autanta yana cikin annushuwa. Suna break suka tafi gidansu suka gida suka fara sauka. Nan mamah ke fada musu abinda adeeja ta aikata kuma yau kwanakinta uku a asibiti baba ya hana mama komawa saboda yayi fushi me tsanani da ita Cikin tsananin fushi sageer yace wai me yarinyan nan ke nufine me take so ayi mata. Mama ta tabe baki tace atoh ni ina na san me take so wa ya san inda adeeja ta nufa kince baki son wanda aka zaba miki wanda kika zaba da kanki kuma kina kub haihuwa dashi toh wa ko zai gane alkiblanta" Shiru yayi yana kada kai kawai dan tsananin bacin rai ace wai mace ta zubar da cikin sunna har sau uku. Cikin kuka fatima tace uncle ni dai ka tashi muje inga halin da yar uwata ke ciki koma menene laifinta a yanzu dai tana buqatarmu ace kwanan mutum uku a hospital ba wani danginshi da yake zuwa. Mama ta sauke ajiyan zuciya tace toh kuje baba karami ka ji min me yarinyan nan take nema ita bata da buri da ya wuce ta janyo min zagi ko toh ga duniyan nan ai dai ta ishi kowa tana nan ma tana jiran wanda bai zo ba. SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 28. *ummul tawa you are in my qalbi u re a sweetheart u know๐Ÿ˜˜* A hanyan sai kuka Fatima ke yi sai da sageer ya parker a gefen hanya yayi ta lallashinta da kyar ya shawo kanta ta bar gunjin kuka hawaye kam bai bar zuba ba. Adeeja kam tana wani hali duk ta lallace tayi fayau ba jini a jikinta sageer ne ya nemi ganin doctor din dake dubata cikin sa a kuwa yana cikin asibitin bayan sun gaisa ne yake yiwa sageer bayani "Kaman yanda nayiwa mijinta da mahaifinta bayani a binciken da muka yi ya nuna wannan shine karo na uku da ta zubar da ciki lallai lafiyar mahaifanta na cikin hadaari muddin ta cigaba da wannan hali ko da yake mijinta yace a juya mahaifar gaba daya tunda haihuwar ne bata so yanzu haka zaman jiranshi muke ya kawo kudin da za ayi mata aikin a kara mata jinni dan jikinta babu jinni." Cikin tashin hankali sageer yace "doctor ban gane me kake fada ba pls come again wannan karamar yarinyan kake cewa zaku juyawa mahaifa haihuwa daya?" Daga kafadunshi doc yayi tare da watsa hannunshi yace "we donโ€™t decide for our patient abinda mijinta ya buqata kenan, " da sauri sageer yace" ban yarda ba ban kuma amince ba kuyi ma kanwata duk wani abu day a kamata da zata samu lafiya amma banda juya mahaifa kudi is not a problem." Zaune ya sami Fatima a kujeran gaban gadon tana rike da hannunta har lokacin kuka take yayin da adeeja take bacci dan bata ma san da zuwansu ba. dafa kafadanta yayi ya dan squeezing yace "kukan ya isa mana baby ko kema sai an baki gadon ne irin wannan kukan ai sai ki sawa kanki ciwon kai oya tashi mu tafi gida tunda har yanzu tan a bacci." Tabe baki tayi tace" ah ah ni dai a nan zan kwana wajenta ka duba ka gani ba kowa a wajenta Kaman mara gata ko family mijin fa babu to sun ga muma yan uwanta ba mu tsaya mata ba wa zai tsaya mata kuwa pls ka barni a wajenta." Girgiza kai yayi yace" ah ah b azan iya barinki kwana a hospital ba gobe da safe dai zamu dawo kuma na sa a canza mata daki za su kaita VIP inda zata samu extra kula kuma nasa doctor din ya appointing wata nurse da zata dinga kula da ita." A takaice dai basu bar asibiyi ba said a suka ga an canza mata daki mai kyau ana bata kulawa na mussaman kudi sageer ya kara cirowa ya bawa nurse din da aka ba wa alhakin kula da ita yace taje ta siyo duk wani abin buqata Kaman su kayan tea dan yaga na satchet kwaya biyu ne kawai a tare da ita. Sun isa gida sun samu baba na ta fada don me zasu je asibiti yana ganinsu fadan ya koma kan sageer yace" baku sami labarin na hana kowa zuwa wajen wancan shashan yarinyan ba don me zaku je ban yarda wani ya kara zuwa wajenta." Shi dai sageer sai bad a hakuri yake yayinda Fatima k eta hawaye yanda baba ya birkice yasa ma ta kasa bashi hakuri sanin halinshi. Sai day a gama fadan kuma yake musu lale da zuwa tare Da tambayan lafiyan hajiya da sauran mutanen Bauchin Da wannan daman sageer yayi amfani yake gaya musu abinda ya zarga gsmr da rashin lafiyar adeejan. Shiru baba yayi kafin yace "baba karami kai ko meye hujjanka na cewa haka? " Gyara zama yayi yace baba in bad a saninshi take zubar da ciki ba ta yaya zai cewa likita a juya mata mahaifa?" Zumbur mama ta mike dafe da kirji tana furta" juya mahaifa ? innalillahi wa inna ilaihi rajuโ€™un haihuwa daya da kankantan shekarun adeeja suke son kasha rayuwarsu? " ta fashe da kuka baba ne ya riko hannunta ya zaunar da ita tana mai cigaba da kuka haka Fatima wanda zuwa yanzu ji take Kaman kanta zai rabe. Cikin bacin rai baba yace" shi likitan ne ya gaya maka cewan mijinta yace a juya mata mahaifa?" Gyada kai yayi kafin yace baba ina so ku barni in yi Magana da ita adeejan sannan inyi Magana da mijin muji inda matsalar take ." Baba yace "ba komi ai kanwarka ce kana iya yanke musu ko wani irin hukunci daga ita har sokon mijin nata" . Godiya yayi suka dan kara tattauna matsalar sannan kowa ya nemi wajen kwanciya inda sageer ya kwanta dakin daya saba sauka. Yana kwancew yana tunanin ya mutuniyar tasa take oho dan ya san dai bata kwanciya ita kadai sai dai in bayan tafiyanshi ta fara iya kwana ita kadai toh amma ai ko day a dawo aid akin hajiya ya tarar da ita. Tsilip ta fado dakin Kaman an jefota tashi yayi zaune yana jifanta da murmushi hannu ya mika mata ta kama janyota jikinshi yayi ya rungume inda yaji jikinta zafi zau. Da sauri ya rabata da jikinshi yace baby fever Kaman nake ji a jikinki dan gyada mai kai tayi tace ba sosai bane,shine ka wani zo nan ka kwanta ka barni ko? Sorry sweerie nayi zaton fulatancin naki ne ya motsa hararan wasa ta wurga mishit ace toh birom din ne ya motsa ba fillanci ba ni da kai waye mai futanci? Dariya yayi yace toh naji zo muje mota in dauko miki magani nan suka je ya dauko mata tasha suka kwanta yana lalubanta hannunshi ta rike tace nan dai ba bathroom a daki in kuma zaka iya fita wankan asuba ni dai ba ruwana. Sai mu fita tsakar dare muyi ai ya fada hakan yana rike nipple dinta da hakorinsa amma bad a zafi ba yayinda yake cycling cibiyarta da yatsanshi cikin sauke numfashi tace in baba yaji motsi zai fito shima cikin sarkewan murya yana rabasu da kayan jikinsu yace ba zai fito bay a san muna nan in ya fito kuma sai ince mishi fitsari zaki yin a rakaki. Shesheka tayi jin naked skin dinshi bias nata cikin inda inda tace toh ai ai baaahh ahhh bah ruuuwan zafi then sai muyi da na sanyi now enough talking ya silencing dinta ta hanya zira halshenshi cikin bakintaโ€ฆโ€ฆโ€ฆโ€ฆ SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. _I don't know what got into me na canza numbering na san ina confusing dinku nima nan am getting confused_ Page 30. *ina mika ta'aziyata ga dukkan y'an uwan mu Fulani na kashe mana '*an *Uwa* *da ake yi* *Allah ya saka* *mana ya* *daidaita rayuwan azzaluman*๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ _Teema med godiya ta musamman gareki_ Carab securities din bakin gate suka cafke dan sun tabbata cikin dayan biyu ne ko mara lafiya ne duk da ba asibitin mahaukata bane ko kuma mara gaskiya. Sageer na karasowa ya karbeshi hanunsu tare da sakar mishi naushi a fuska tuni jini ya balle hanci da baki Ihu yasa yana dura ashar kai dan guntsun uwarka ni ka nausa jin irin zagin da yake mishi yq kara fusatashi ya kara mishi daya a gefen baki sai ga hakora biyu a kasa. Ihu yasa wannan karon na kuka ya fadin" wayyo Allahna wayyo wallahi cire min hakori jama'a ku kawo dauki wayyo dan girman Allah kayi hakuri kar ka cire min sauran wallahi na tuba. Kuka yake yi wiwiwi ga jini,hawaye da majina fuskar nan duk ta kwabe. Mutane ne suka rike sageer suna bashi hakuri securities din kuma suka rike Hameed. Wanda yake rike da sageer ne yace haba abokina ba girmanka bane fada haka a cikin bainar jama'a ko mai ya maka ai akwai hukuma. Sageer ya gyada kai yace "wallahi ni banyi niyyan dukanshi haka ba fusata ni yayi na gode inshaa Allahu zan kiyaye a gaba." Ya kalli daya daga cikin securities din yace " na san ba za ku rasa number DPO ba dan Allah ku kira minshi a turo da mota nan.Mayans Kafin security din yayi magana Hameed ya kara volume din kukanshi yace " dan girman Allah kayi hakuri kar ka hadani da police wallahi na tuba ba zan kara zubar mata da ciki ba kai ko cewa kayi in sakar maka ita wallahi zan saketa." Sageer bai kulashi ba ganin shi da kanshi yana tonawa kanshi hakuri cikin jama'ar dake kallo har an fara tir dashi ana darewa wasu da farko suna ce likita ne mai zubarwa da mata ciki kalilan ne suka fahimci matarsa ya zubarwa da ciki. Daya daga cikin securities din ne ya kai mishi shuri ganin yana neman bata musu sunan asibiti. Cikin minti sha biyar jiniyan su ta isar da zuwansu hameed ya bala'in tsorata dan tabbas ya san yau kashinshi ya bushe tuni yq fara magiya yana rokan sageer amma ko kallonshi bai yi ba. Dan sandan ya kalla yace "ina so ku daukeshi ku tafi dashi zan biyo bayanku yanzun" Jikinshi na bari yace toh shi kenan yallabai" dan tuni ya hango musu ci a wajen sageer. Motarsa ya shiga ya bi bayansu basu yi wani tafiya mai nisa ba suka isa police station din. Ingiza keyar hameed aka yi bayan kanta shi kuma sageer ya shiga office din DPO. Bayan sun gaisa ne yace wannan mijin 'yar uwata ne wahala yake bata ga duka da ta samu ciki kuma ya zubar mata so ina so ne a bashi tsoro sosai a horashi kaman na kwana uku sai a banshi inje inyi jinyanshi na san daga lokacin ko wani irin doka na gindaya mishi zai bi. DPO ya gyada kaiyace toh shikenan ba damuwa yanzu sai kaje ka rights statement shima zai rubuta sai a fara kaman yanda ka buqata amma kai zaka dau nauyin abincinsa na kwana ukun." Wannna ba damuwa bane yasa hannu a aljuhu ya ciro kudi masu yawa ya ajiye mishi kan table yana kara jaddada mishi dan Allah kar a ba da belinshi kuma kar ayi mishi mummunan rauni. Hameed na kallon sageer zai fita ya fara kuka yana rokanshi kar ya barshi waje azzaluman nan. Yana fita ko suka ingiza keyarsa zuwa cell wani daga cikinsu yace azzalumai ko zaka ga zalunci inace ka iyq kwantar da mace kaci amma kace baka son haihuwa. Me yasa tun farko kaci ta toh?" Suka kyalkyake da wani kafirin dariya. Dayan yace maybe baya gajiya da wurin ne shege ka san kaci dadi amma kace baka son result dan iska toh ka daina cinta mana. Na farkon ya kara kwashewa da dariya yace ai irin wannan jarababbun ba su iya hakuri da wurin ba sai dai in abiin zamu yanke mishi tunda baya son haihuwa. Suka kara kwashewa da dariyan keta. No no no mu yanke balls dinshi kawai mu barshi da abin ci din sai yaji dadinshi da kyau jeka ka dauko cutlass din nan. Da jin haka hameed ya fara ja da baya yana kuka tuni ya jike wandonshi da fitsari. Dariya suka kara kwashewa dashi suna kirbanshi suna gaya mishi maganganun banza Ko da ya koma asbitin ya samu mama da baba sun zo baba yana ta aikin fada yana nuna mata komi ya faru da ita ita ta jawowa kanta da ta bijire musu. Sageer ne ya bashi hakuri sannan ya musu bayanin yanda yayi da hameed. Kallonshi baba yayi yace "baba karami anya hukuncin bai yi tsauri ba da dai ka ja mishi kunne kawai. Girgiza kai yayi yace " wannan mutumin ya wuce yanda kake tunani uncle musty ( da yake dama duk haka suke ce mishi zuwan da yake yi jos yaji su fatima na ce mishi babane shima yake cewa wasu lokutan). Bashi da imani in nayi mishi haka zai gane cewan tana da gata ba zai yi gigin muzguna mata ba. Baba yace haka ne Allah ya kyauta. Adeeja kam sunkuyar da kanta tayi murna fal ranta za ayi mata maganin hameed lallai da haka duk yayu suke da cin zarafi da danne hakki akan aure ya ragu a cikih al'umma toh wasu yayun sai su watsar da al'amarin kannensu da sun musu aure ko me miji yayi mata ba ruwansu da haka si kuma mazan sai su dinga iskancinsu kala kala suna ganin kaman sune kawai gatan matan. Allah ka shiryi ma'auratan al'umman mu dan tsarkin mulkinka. Kiyi hakuri hakan ne kawai zai bamu daman karban miki yancinki a wajen mijinki ba zasu cutar dashi ba kawai jan kunne ne. Maganan sageer ya katse mata tunani. Tace haba baba karami ya za ayi min gata azo kuma ana bani hakuri wallahi ni abin nan da aka mishi ya min dadi atleast zan samu kwanciyar hankali na gode sosai. Baba ne yace zai tafi mamah ma tace zaman me zata yi tunda ga fatima baba karami yace toh bari yazo ya mai dasu gida. Su suja kara fita shi ya tsaya yin magana da fatima a bakin kofan. Hancinta yaja yace ko missing dina ba kiyi ba ko? Wato dan kin ga yar uwarki sai aka manta dani. Tabe baki tayi na shagwaba tace "ai ban manta ka ba kana cikin thought dina ina ta tunanin kar ka lahanta musu miji da wannan karfin naka. Ta fada tana latsa damtsanshi. Murmushi yayi ya zagaye hannunshi a kugunta yace ban lahanta shi ba kawai dai na kara mishi wushirya ne. Waro idanunta tayi kafin tayi magana ya manna mata kiss a gefen baki yace bye ba zan dawo da wuri ba zan duba wani abokina. Ya fice ba tare da ya bata daman magana ba bude kofar ya kuma yi ya damka mata daya daga cikin wayarsa ya fita. Dawowa tayi wajen adeeja dake kallonsu da sha'awa tana raya daman ana irin soyayyan nan even after 3 or 4 years of marriage tana ce satin amarci ne kawai, bata san suma a cikin nasu satin amarcin suke ba๐Ÿ˜œ. Kwana daya ta kara aka sallameta suka koma gida. Cikin kwanaki ukun da aka debawa hameed ya jigata dan ba karamin cin kaniyarsa suke yi ba haka zasu yi ta ja mishi jela suna mishi shakiyanci. Gashi sun ki ba da belinsa dan a gaban idon wani dan anguwarsu aka tafi da shi. Shi yaje ya gayawa zaliha ita kuma ta dinga zaryar zuwa neman belinshi tare da wasu abokansa. Dubu goman da ya bata haka ya kare a titi da cefane. Ranan da ya cika kwana uku sageer ya koma police station din ya nemi ganinshi.. Hameed na ganinshi wani farin ciki ya mamaye shi durkusawa yayi a gabanshi yana mishi magiya. Sageer yace haba kai fa surukina bai kamata muna irin haka ba yanzu zauna muyi magana. Ya tashi ya dan zauna yana cije baki. Sageer yace good ka san me yasaGift is a nazo nan? Girgiza kai yayi Toh na zone in gaya maka zamu shiga kotu indq zaka je ka biya diyan rayukan da ka kashe da na dukan matanka da kake yi sannan alkali ya kara yanke maka zama gidab kaso na wasu watanni. Zaro ido yayi ya kara zubewa gabanshi yana rokanshi da ya yafe mishi wallahi ba zai kara ba kuka yake yi sosai. Sageer yace toh naji zauna mu daidaita. Ya koma ya zauna. Zan janye karar in har muja fahimci juna zan iya yafe maka muddin ka dau alkawarin baza ka kara muzgunawa matanka ba, ba kuma zaka kara gigin zubar mata da ciki. Da sauri yace wallahi na yarda ba zan kara ko daya ba wallahi. Good ka sa hannu a takardan nan yarjejeniya ce na muddin ka karya alkawari zaka fuskanci hukuncin hukuma zan karbi belinka yanzu ij kasa hannu amma in na kara kama ka da makamancin haka kafin hukuma ta maka nata ni i will make sure i cut your balls and feed it to dogs. Kare gaban nashi yayi da hannunshi biyu wai ya kowa ya sawa wajen ido ne. Bai kula ba yace kuma an sallami adeeja tana gida sai tayi wata uku ta koma kafin nan ta watsake ka kai mata yaronta ya zauna kusa da ita ko, akwai matsala? Da sauri yace ah ah babu zan yi yanda kace. Asbiti ya kaishi aka treating dinshi tare da bashi magunguna ya bashi kudi masu yawa ya tafi dan shima ranan yake sa ran komawa Bauchi Kayanshi ya hada wani tunani yayi ya shiga cikin gidan yace fatima ta shirya zai kaita gidan abokinshi. Ga mamakinta sai taga ya kaita hotel kallonshi tayi da alaman tambaya bai kulata ba har sai da suka shiga daki. Ko tsakiyam dakin basu kai ba ya fara aika mata da sakonninsa Bakinshi na bisa wuyanta yace naga alamun ke ba damuwa dani kikayi ba fiye da kwana uku banji duminki ba ke ko a jikinki. Hannunta ta cusa cikin gashinsa tace toh ya zanyi kafi son baba ya dinga kama mu zamu yi wanka. Nope shi yasa nakawoki nan ban san me ya hanani yin haka ba tun farko. Bottuns dinshi ta fara cirewa ta cusaKirk in sh hannunta cikin rigar tana shafa kirjinsh tare da flicking halshenta kan adams apple dinshi. Dagota yayi ita kuma ta wrapping kafafuwanta a waist dinshi da haka suka karasa kan king size bed din hotel room din. Hungrily suke kissing juna suna taimakawa juna wajen raba kansu da kayan jikinsu. Ajiyan zuciya suka sauke a tare jin naked skins dinsu na gogan juna. Cikin tsananin kaguwa da bukatuwa suka biyawa kansu buqatarsu. Sai bayan la'asar suka rabu da juna abinci suka fara oder kafin su yi wanka an kawo. Sanye take da bathrobe shi kuma yana daure da towel sai mita take yi ya squeezing mata kaya haka za a ganta da yamutsatsun kaya daga zuwa gidan abokinshi. Shi dai lallabata yake yi suka shirya suka tafi ya siya mata waya tare da bata kudi a hannunta kafin ya mayar da ita shi kuma ya wuce Bauchi. Adeeja sai tsokananta take yi wai wannan abokin mijin babba ne ita dai bata kulata ba. Tayi kwanakinta cikin farin ciki da kwanciyar hankali ta zaga yan uwa da abokan arziki kowa sai sha'awanta yake Ba kaman kawarta yar uwarta charity har tayi sha'awar auren itama dariya kawqi tayi haka ta gama kwanakinta driver yazo ya dauketa dan Sageer bashi da lokaci. Adeeja tayi kyau ta ciko ta dawo kaman budurwa kowa ya ganta ya san hankalonta a kwance yake tana samun kulawa sosai ga yaronta muhd sani a kusa da ita duk wanda ya tambayi dalilin zamanta a gida sai ace ta zo jinya ne an mata aiki a haka tayi watanni ukunta ta koma bayan baba ya kara jawa hameed kunne sosai. Sai muga in zaiji jan kunnen da aka mishi ko ba zai ji ba. Ina labarin wadancan *masoyan juna* wata wainar suke soyawa?๐Ÿค” SAWWAMA QAWWAMA ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 31. Watanin su hudu da tarewa cikin sabon gidansu. Soyayya suka shimfida cike da tsabta da girmama juna,kulawa fatima take samu na mussaman a wajen baba karami. Ji take duk duniya babu macen da ta kaita sa'an miji nagartacce. Bangaran hajiya kuma ta zuba ido taga ta inda ciki zai fito daga jikin fatima saboda ta kagu taga jikanta ta bangaren baba karami shi yasa ta kafa ta tsare tana jiran taji news. Sai dai shiru kake ji kaman an shuka dusa period dinta ko tsallaken kwana daya bayayi Toh ma yaushe ma suka fara zaman auren da har za a fara expecting baby cewar sageer da hajiy ta tsareshi da maganar. Gyara zama tayi tace eh koma dai yaushene ita tana buqatan taji wani labari saboda haka su san abin yi. Haka ya bar gidan ranshi a bace ya nufi gida sai dai me yana zuwa gidan ba inda bai duba ba babu fatima babu alamunta har labule ya daga dan wajen buyanta kenan babu ita. Cike da tashin hankali yayi hanyan fita. Tsilip yaji an dane bayanshi ana kyalkyale dariya. Palour ya karasa da ita bai sauketa ba sai ma kwantawa da yayi tq baya ya danneta. Wayyo mamana wayyo uncle na wannan katoton babyj zai karyani. Uncle na tuba pls ka daga ni i cant breath. Dariya yayi yace karya kike kullum sai na sake miki irin wannan nauyi after shock waves amma yanzu zaki wani ce baki iyq numfashi. Itama darrriya tayi kasa kasa tace toh dan dagani wallahi kana da nauyi tab. Hmmmm zan dagaki amma da sharadi daya zuwa biyu. Name it cewarta Yace ok, daga yau din nan baki kara ce min uncle Kukan shagwaba ta saki tace toh sai me yah sageer ko kuma baba karami ta karasa cike da zolaya. Kada kai yayi yace yarinya ki gwada ce min baba karami ki ga yanda zan dinga danne ki every now and then Toh ba nima haka kake ce min bintoto ba ashe ba dadi. Yace toh sorry naji zahrata ke dai kiyi tunanin sunan da zaki bani kafin sharadi na biyu ya zama accomplish. Dan nishi tayi tace meye sharadi na biyun toh. Tabe baki yayi kaman tana kallonshi yace ba mai wahala bane kawai riding dina zaki yi now and here. Zaro kananan idonta tayi tace yanzu kuma,ai dai kaima ka san gaskiya ba zan iya riding dinka ba ina jin kunya. Kara sake mata nauyi yayi tasa ihu tana rokonshi. Yace ba zan dagaki ba sannu sarkin masu kunya in ni nake yi kin iya lumshe ido kina jin dadi amma ni kice ba za kiyi ba ashe zamu zauna a haka. Toh naji zan dan Allah dagani yace sai kinyi alkawari xaki yi tukun na.. Toh nayi alkawari amma with your help dagata yayi ya juya ya ga yanda take sauke numfashi. Dariya ya kyalkyale dashi dan hararar shi tayi tace wallahi sai in fasa. Tsagaita dariyan yayi yace yarinya fasa in zaki iya yau sai kin min tankade da rairaya kin gane ai up and down , up and down sai ya ma sai a rairaye yana kwatanta mata da hannu. Pillow ta dauka tana bugunshi dashi sai dariya yake yana karewa da haka salon ya canza. Kissing dinshi take hungrily tana striping kayanshi, shima nashi bamgaren hannayen shi na busy cikin riganta he just love the cuteness of her boobs. Lallai kam makoyi mafiyi tunanin sageer kenan a lokacin da fatima ta straddling dinshi and took him inside of her. Riding dinshi take in an erotic way tana bankaro mishi kirjinta. Gaba daya ta kunce mishi notikan kanshi hankalinshi da gangan jikinshi sun kasa daukan salonshi duk yanda yaso ya controlling saboda abin ya lasting amma abin ya gagara. Kugunta ya riko ya kara mannata da jikinshi a lokacin da ya riski wani mahaukacin climax. ๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’– Yau da gobe asaran me rai a halin yanzu har an shekara fatima ko batan wata bata taba yi ba baba karami ko a jikinshi yace ya san lokaci ne bai yi ba kuma ma ai amarcinsa na shekarun da bai ci ba yake ci yanzu. Fatima ma tun abin bai damunta har ta fara sawa a ranta dan tana sha'awan ta ganta da ciki ga kuma masifar hajiya da ta dawo sabo fil akan maganan cikin nan. Fatima tayi hankali yamzu sai dai in abin ya isheta ne mussaman in ta sako uwarsu. Sai ta mayar mata tace eh koma dai meye gashi nan ai ta haifo mu har mu biyu da biyu kika fita kuma nima din zan haihune kuma zaki gani da ikon Allah. Toh fa ranan wuni zata yi masifa dadinta ma ba a gidan suke zama ba sai su tattara su koma gidansu an fasa yinin. Shi dai sageer bai kula su yace al'amarinsu su dai sai Allah bai san yaushe zasu daina ba bayan dawowaj shi da farko kaman sun daina toh sai maganan cikin nan ya taso da rigimarsa Allah dai ya kawi cikin nan mai albarka. Ina labarin oga Hameed da other half dinshi๐Ÿ˜œ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 32. Fatima ke shirya kayan guga a drawer sageer ya shigo ranshi a bace kalllon time yayi yace shirya mana kaya na kwanaki uku Jos muka nufa yanzu. Cikin tsananin murna ta daka tsalle lokaci daya kuma hankalinta ya tashi tafiyaa jos yanzu ba shiri? Me ke faruwa? A kidima ta kalleshi tace habibi waye ba lafiya? Please tell me mama ce ko? Riko kafadunta yayi yace heyyyy ba komi fa ni da mijin adeeja ne yau mai raba mu sai ya shirya. Hawayene ya fara zarya a kumatunta tace me yayi mata ba dai dukanta ya kuma yi ba ko wani cikin ya zubar mata. Ba komi fah ki bari sai munje can muji koma meye ne Karshenta dai shi ya hada kayan suka nufi hanyan jos wannan karon har da hajiya sai masifa take me yasa tun farko ba a gaya mata. Asibiti suka wuce inda aka kwantar da adeeja sakomakon barin da tayi sanadin dan banzan duka da tasha a hannun mijinta Nan suka tarar dasu baba ana karawa adeejan ruwa da jini baba ne ke fada musu yanda yaji a bakin makociyar su adeejan da ta kawota asibiti ita da mijinta domin shi hameed din ko keyansa basu gani ba. Abinda ya faru shine " jiya da yamma makociyarsu adeeja mai suna ruqayya zuma tana zaune da mijinta a tsakar gidansu sai suka ji hayaniya a gidan makocin nasu. Can sai suka ji ana dukan adeeja har ita rakiyanun๐Ÿ˜œta Mike zata je sai mijinta ya dakatar da ita inda sai da suka ji adeejan ta saki wani gigitacen kara suka fita a tare hameed na fita ruqayyan na shiga inda ta sami adeeja kwance malale a cikin jini yayinda avokiyar zamanta ke fadin kadan ma kenan sakamakon mai halin bera. Ruqayya zuma bata saurareta ba ta kamo adeeja suka sata cikin motan mijinta suka kawota asibiti. Sannan suka nememu wannan shine iya abinda muka sani sai in ita adeejan ta farfado maji ta bakinta. Salati hajiya ta saka tace toh yanzu wannan karin jinin fa na meye haka. Baba yace bari tayi na ciki wata hudu sakamakon dukan da yayi mata. Kuka hajiya ta fadhe da shi tana salati da yake sageer bai fada mata tayi bari ba . Cikin kuka take fadin yamzu dan rashin imani mace mai ciki za a doka fisabilillah mustapha kana da ranka da lafiyarka ake cin zarafin zuriyanmu baka sa an kama shege ba. Fatima dake kuka a gefe tana jinjina rashin hankalin hameed wqdu neman hqihuwan suke misali itama nan fata take a ce yau tana da ciki sannan duk yawan yaranka baka san mai jin kanka ba cikinsu. Cikin jin zafin hameed fatima tace hajiya wallahi ba wannan bane karo na farko da ya barar mata da ciki ba na hudu kenan. Duk tsananin kyaman hajiya zaman dirshan tayi a kasan tiles tana risgan kuka tana debewa hameed albarka tace maza babana kaje can anguwan nasu duk inda dan banzan yake a kamoshi yazo ya sakar mana ya' auren ya isa haka ko nawa zaka kashe ka nemo min shi kar ka kuskura ka dawo min nan mutukar baka samo shi ba Gyada kai sageer yayi dan shima a kagauce yake ya ganshi gashi ga hameed. Police station din nan ya fara zuwa ya basu report sannan ya wuce anguwansu suma nasu bangaren suka tafi neman shi. Tsaye yake yana kallon anguwan na rikkos yana tunanin ta ina zai fara dabara ce ta fado mishi ya kira yaro ya nuna mishi gidan yace dan Allah nan ne gidan Abdulhameed? Yaron ya gyada kai yace eh nan ne amma ba ya nan yana wajen siyar da manshi. Tattare gira sageer yayi iya sanin shi ance mijin adeeja babban mota yake ja ko dai bai gane gidan bane Amma sai yacewa yaron wannan fa da nake magana babban mota yake ja. Yaron yace shine ai oganshi ya kwace motan shine ya fara sai da mai sageer yace ok muje ka nuna min wajen yaron yayi jimm sai yace toh amma sai dai ka shiga gaba ni in bika a baya. Sai in dinga nuna maka hanyan Murmushi sageer yayi dan ya gane yaron yana tsoro ne amma ya yaba da wayon yaron. Haka ko suka yi a tunanin sageeer zai ga a gida mai hameed yake sai yaga sabanin haka 'yan cuwa cuwa ne kawai. Dari biyu ya ciro daga aljuhunshi ya ba yaron girgiza kai yaron yayi ya juya a guje abinshi. Karasawa inda suke yayi tare da sallama sageer na ganinshi ya zabura zai fece tuni sageer ya damkoshi............... SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 33. *Billy shantily ya za ayi na manta dake baki san sosai nake yinki ba* *Batuul Adam jtk* *Hauwa _smasher_* *fatima zahra marubuciyar sabeera ban manta ki ba* *Hermeebreah* Allah ya sa dai nayi spelling din dai dai๐Ÿคฆ๐Ÿผโ€โ™€ _duk ina yinku ku din jinin jikina ne ana mugun tare_ Hannu biyu ya saka ya toshe bakinsa gudun kar a zubar mishi da sauran hakoran. Dukansa sageer yake ta ko ina yake sakar masa naushi. Abokanan hameed sun so kawo mishi dauki sai dai ganin yanda sageer ke jefansu da wani mugun kallo idanun sa cike da masifa da bacin rai yasa suka yi gefe suna ta dure duren ashar. Take gaban hameed sageer yayi wani irin gigitacen kara ya saki amma sageer bai kulashi ba sai ma wayar aa da ya zaro ya danna numbobin police ya basu description din inda suke within 5 minutes suka karaso aka jefa hameed ciki sai ihun kudina fa ta sace kuma ni ban san tana da ciki ba. A can police station din sageer ya fito da agreement din da suka yi da Hameed ya tura mishi gabansa. Cikin kuka Hameed yake fadin wallahi kudina ta sace kuma ta karyatani ni kuma da na fusata shine ba daketa kuma ni ban san tana da ciki ba ko da na dawo abokiyar zamanta sai tace min wai taha fitan ta ni kuma raina ya baci ta min laifi kuma ta fita ba izinina shi yasa ban bi bayanta ba. Tabe baki sageer yayi yace bani xaka yiwa wannan bayanin ba ya mike ya karkade jikinsa ya fita Hospital ya koma inda ya sanar dasu hameed na hannun hukuma. Mikewa hajiya tayi tace ya tashi ya kaita baba ne yace ah ah adda mu bari ta farfado muji ta bakinta ai doctor din yace baza ta dade ba zata farka. Bai rufe baki ba ta bude idonta tangararau sai kuma hawaye ya fara zarya a kumatunta matsowa jikin gadon fatima tayi ta rike hannunta tace sannu adda me kike so? Matse hannun fatima tayi tana rintse idonta gaba daya suka karaso jikin gadon. Cikin kuka tace baba don Allah ka yafe min ko zan dinga ganin da kyau mamah,hajiya, baba karami ku yafe min halin kuncin da na saka ku ko hakkinku zai sakeni in dinga ganin da kyau a rayuwata wallahi na tuba na tsani zama da Hameed. Shafa kanta hajiya tayi tace ya isa haka kiyi shiru ba wanda yake rike dake ba hakkin dakw bibiyanki jarabawa ce kuma kowa da irin nashi ki roki Allah ya baki ikon cin jarabawarki aure kuma dole za a raba in akwai cutarwa. Kiji tsoron Allah ki fada mana gaskiyan abinda ya hadaki da mijinki cewar mamah. Lumshe ido tayi hawaye ya kara gangaro mata tace kawai ina zaune ya shigo dakina yana masifan in fito masa da kudin da na dauka a dakinsa tunda kab ni kadai na shiga dakin Shiru tayi hade jan hanci tace nace mishi n ban dauka ba ai nima ana daukan min kudi kuma ban san waye ba. Shikenan fah ya dinga jaraba ni dai ban kulashi ba sai da yace duk inda kudinsa yake in fito mishi dashi shine nace ni ban dau kudi ba dan haka ba abinda zan fio dashi shine ta fqrq mari na ni kuma nace Allah sai ya saka min shine yq rufenj da duka. Sallati duk suka sa hajiya tace bai san kina da ciki bane cikin kuka tace ya sani mana ai daman ba kaunar ccikin yake ba ya faje da kudinsa ne kawai yayi sanadin cikin dan Allah na rokeku na san ni na zabi aurenshi amma ku taimakeni ku raba auran nan ta karasa magana tana wani irin kuka mai taba zuciya..... SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 34. *Aunty Haleema ban fa manta ba ta yaya ma za ayi in manta duk irin comments dinki* *wannan shafin naki ne kiyi yanda kika so dashi* Kuka take yi mai tsuma rai hajiya na lallashinta har sai da ta samu nutsuwa. Baba ne yace toh a tafi a bar fatima a wajenta tunda a farfado da sauri fatima tace ah ah baba na gaji kaina na ciwo dan tunda ta shigo asibitin daurewa kawai take amma warin asibitin ba karamin daga mata hankali yake ba. Subhanallahi baby shine ba kiyi magana ba tun dazu da doctor ya dubaki ai cewar sageer. Dan yamutsa fuska tayi tace ba fa komi bane na sam stress ne kawai. Baba yace gaskiya ne yanzu su kuma ka kaisu gidq ita da hajiya su huta in yaso mamansu ta zauna da ita. Hajiya tace wah ai ni in kaga na huta toh na gana da wannan na kusun uwar ku muje maza Mama tace nima binku zanyi inje inyi girki in ya so charity ko susan wani ya zo ya zauna da ita. Da wannan shawaran suka tafi. Hajiya na ido hudu da Hameed duk da lillisa shi da police suka yi sai da ta kwakwade shi da jakan hannunta tana debe mishi albarka kuma ta nemi ya sakar mata diya. Kuka yake sosai yana magiyan tayi hakuri amma laifi adeejata mishi kudinsa ta dauka A zahirin gaskiya hameed nace adeeja ta daukan mishi kudine wanda ita kwata kwata bata san dashi ba zaliha ce duk ta hada tuggun nan. Daga farko yaso ya bijire batun sakinta dan shi har ga Allah yana son matarsa da ta hakura da maganan haihuwa kuma bata sace mishi kudi da tafi ko wace morewa๐Ÿ˜ Hajiya tace toh ai shikenan kar ka bamu takarda in munje can kotun musulunci ka bamu a can inda zasu cire mata sauran hakkokinta da jin haka ba shirri ya nemi biro da takarda ya rubuta mata saki daya shi da kanshi yake tausan kanshi na gwara ya rabu da ita zai ma fi samun nusuwa ya huta da wadannan jarabbabun yan uwan nata dan da alama wannan hajiyar da namiji ne da ya gane kurensa dan duk magana daya sai ta kai mishi duka. ๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’–๐Ÿ’– Adeeja ta. Samu lafiyan jiki da na zuciya dan tunda akayi sakin nan taji kaman an sauke mata wani kaya mai nauyi. Tabbasa saki bashi da dadi ko kadan haka yake a wajen iyayenta dauriya kawai suke amma suna tausayawa yarsu da kananan shekarunta an mayar da ita bazawara dadin abin ma ta taho da danta dan tace tana tsoron gurbacewan tarbiyarsa toj musulunci ma ta yarda ta taho dashi har sai ya balaga. Hajiya cewa tayi da ita zata tafi ta huta kafin a san abinda hali zai yi nan aka bar muhd sani wajen mamah su kuma suka koma Bauchi. Fatima kam sageer ya kasa gane kanta yanzu kam kinshi take gashi taki lafiya kullum cikin zazzabi take yayi yayi suje asibiti taki wai bata son warin asibiti. Shi duk ya rasa ma dabarar da zai yi me gadine ke fada mishi akwai wata likita a nan kasan layinsu kadan lakuta da yawa itake karban haihuwan matan anguwan duk da basu fi shekara a nan ba. Da sauri sageer yace baba dan Allah ka taimakeni ka kaini gidan. Baba mai gadi yace kar ka damh yallabai nan mijinta ke sallah ga la'asar ta iso yanzu zaka ganshi soja ne ba a dade da turo shi nan ba. Suna zaune mutumin yazo wucewa masallaci baba me gadi ya nunawa sageer shi sosai mutumin ya mishi kwarjini Bayan sun fito ne sageer ya mishi sallama ya ansa yace sunana sageer nike zaune a can gidan wallahi iyalina ne ba lafiya nayi nayi tazi muje hospital taki sai na samu labarin matarka likita ce dan Allah ko zaka min alfarma tazo ta duba min ita. Murmushi mutumin yayi yace ba damuwa dan kanina barin karasa gidan in kawo muku ita Allah ya kara sauki ameen. Da haka suka rabu mutumin na shiga gida ya fara kwala kiran precious ina kike your help is needed wata kyakyawar yarinya ce yar kimanin shekara biyar ta sha kwalliya cikin farar riga da pinki short skirt sai dogon gashin kanta da aka mata kalba manya manyan sunsha adon ribbon dan uwarta bata son sa mata beads wai yana da takura. Dan tabe baki tayi tace daddy mimi tana sallah kayi hakuri kace ta bani ice cream din ko chocolate ba zan kara wasan ruwa ba. Uwar ce ta fito sanye da hijabi tace ba za a hakuran ba wa ya koya miki wasan ruwan banda shi da rigimammun yayunki. Karyar da wuya yayi yace yi hakuri precious miemie ya hada yanda yake kiranta da yanda yaran ke kiranta. Hararan wasa ta galla mishi tace wa ke buqatan taimakone ? Oops i almost forget wasu amarene nake tunani kusa damu wai matarsa ba lafiya kuma taki zuwa hospital. Gyada kai tayi tace ok bari in dauko box dina ke abeer dauko dress dinki ki saka ki zo muje tuni ta manta da batun ice cream anji yawo. Nikab dinta ya dauko mata tare da box din ya daura mata nikab din yace kim san ina kishin wannan kyakyawan fuska Matar da yarta ne suka shiga yyin da mijin ya tsaya a bakin gate fatima na kwance kanta bisa cinyan sageee suka ji sallama amsawa suka yi ba tare da sun canza position ba ganinta rike da box sageer ya gane wacece. Da sauri ya mike ya sawa fatima pillow yana yiwa matar da yarta sannu da zuwa ya tambayeta me gidan tace yana waje yace toh ga madam din please kiyi kokarin gano min matsalarta barin je wajen oga a waje murmushi tayi tace kar ka damu aikina kenan Bayan ya fitane fatima ta tashi ta gaisheta cike da faraa ta amsa mikewa tayi ta kawo musu abinsha ta hadowa yarinyan da ice cream ai tuni abeer ta fara murna girgiza kai kawai uwar tayi tace Allah yq shiryeki abeer. Fatima tayi murmushi tace aunty me tayi she ia cute ba ruwanta da bakonta gata kyakyawa abinta aunty dake take kama? Dna Alah in gani cire nikan din matar tayi tana murmushi subhanllahi tinda fatima taje bata taba ganin mace mai kyaun nan ba. Matar tayi mmurmushi tace sunana *zakiyyan yah rid* murmushi ta kuma yi ganin fatima ta kasa magana shi yasa yah rid ya nace ta dinga sa nikab Tambayoyi tayiwa fatima nan take ta fahimci me ke damunta amma kqsancewan bata aiki da ka yasa ta bata dan bottle tace gobe in zan wuce hospital zan biyo in ansa fitsarinki kai ta gyada mata. Muryoyin mazansu suka ji da sauri zakiyya ta sauke nikab dinta tacewa fatima maza jeki ki sanyo hijab. Tashi tayi taje ta sanyo hijab tare da kawowa yah rid abinsha a nan suka zauna aka yi ta hira sai da aka yi mangrib suka tafi. Washegari test din da akayi ya tabbatar da fatima na da cikin sati goma sha biyar murna a wajensu ba a magana a take suka nufi gidan hajiya dan gaya mata daddadan labari ai kuwa hajiya tayi murna dan rasa inda zata sa kanta tayi adeeja ma tayi tsananin farin ciki gashi tayi kyau ta murmure baza kace ta taba aure ba yanzu take da shekara 22 yayin da fatima ke da shekaru 19 so yarintan adeeja ya kara fitowa dama ku can kyakyawa ce abinta. ๐Ÿ’–RIBIR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 35. ๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡?๐Ÿ‡?๐Ÿ‡ RUBUTACCEN AL'AMARI *Na* *Aysha Aliyu Garkuwa* ๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡?๐Ÿ‡๐Ÿ‡ Hakika ke din zakaran gwajin dafi ce ke zara ce a cikin taurari Adda amm kasancewarki cikin duniyar marubuta babban alfarma ce ga makaranta ubangiji Allah ya kara daukaki ya dafa miki ya kuma baki ladan abinda kika isar inda kika kuskure kuma Allah ya gafarceki damu gaba daya. ๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡ Ummul Hakika mutuwa na da ciwo amma babu abinda mamaci ke buqata da ya wuce adu'armu, damuwa, da saka shi a rai, ko yawan daga hankalinki da makusantanki bashi zai dawo miki da Hamma ba. Ki sani yarda da kaddara me kyau ko mara kyau yana daga cikin imani ki rungumi kaddararki hannu bibbiyu Hamma umar kam ya tafi kuma inshaa Allah tafiyar hutu ce a gareshi tunda kowa ya shaida yayi mutuwar shahada. Allah ya kara baki hakuri ya jibanci lamuranki ko er kanwata๐Ÿ˜œ ๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡ Usman Hakika kai din jarumine a zahiri da kuma cikin littafin addana โ˜บ Allah ya kara mala jarumta da hakurin zama da ummul tamu ka sani rarrashi da kwantar mata da hankali shine naka da sannu komi zai wuce inshaa Allah. Allah ya kara muku son juna ameen yayana kuma dan tsoho kakana jauro๐Ÿ˜œ ๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡๐Ÿ‡ *Iyalan shuwa* Ina kara mika muku ta'aziyata rabbi ya jiqan hamma ya kara baki hakurin rashinshi kyawawan halayensa su bisa amin Allah ya bawa mara lafiyan cikinku lafiya ameen๐Ÿ˜Š Fatima zaune gaban hajiya sai riritata ake yi hajiyar ce ta gyara zama tace fatima ki saurareni da kyau ban taba kin daya daga cikinku ba ta nunasu su biyun ita da adeeja Ta cigaba da fadin ku din ya'yana ne ta yaya zan ki ku? Mu biyu Allah ya bawa iyayenmu bamu da yawa muma din sai kuma Allah bai bamu haihuwa da yawa ba har gwara ni nayi hudu shi yasa kika ga na matsu in ganki da ciki shi yasa kika ga na sa an raba auren Khadija saboda ganin mijin na neman kashe mana zuriya eh mana in ya kashe mata mahaifa ai har muma aabin ya shafe mu tunda ya hana zuriyar mu yaduwa ubangiji Allah ya rabaki da cikin nan lafiya kema kuma Allah ya fito miki da miji na gari kije kema ta hayayyfo mana jikoki dariya duk suka yi tace Allah ya muki albarka. Sai dai me cikin nan ba karamin wahalar da fatima yake ba kaman jira yake yi a san dashi ciwi take yi sosai bata iya yin komi bata iya cin komi duk ta dawo abin tausayi hajiya taso a dawo da ita wajenta amma dake sun hadu da makwabta ma gari dr zakiyya tace kullum zata dinga zuwa dubata sai adeeja ce ta koma gidan dukda bat so ba amma ba yanda za tayi dan woosai take jin kunyan sageer kuma a duk lokacin da ta ganshi sai taji gabanta ya fadi. Shi yasa bata tana fitowa sai ya tafi aiki fatima na lura da hakan sosai tausayin 'yar uwarta ke ratsata kullum cikin yi mata addua take yi Sai da cikin ya kai wata bakwai ta dan sami lafiya shima ba sosai ba. Sageer duk ya birkice inda kuka san shi ke dauke da cikin ko ciwon dole yasa ya ajiye koyarwan da yake yi a ATBU ya zauna zaman jinyarsa dan ba zuwa office dinsa na company dinshi yake yi ba ji yake kan ya dauko ciwon ya maida jikinsa. Bangaren adeeja ma ba karamin tausayawa er uwarta take yi ba gaba daya ta fice hayyacinta bacci adeeja bata yi kullum tana cikin sallan dare tana rokanwa kanwarta afuwan wannan ciwon da abinda ita adeejan ke ji a zuciyanta. Hajiya ma bata kwana biyu bata zo dubasu ba gashi dai lafiyan baby kalau amma uwar kullum cikin ciwo take in kaga fatima sai kun tausaya mata amma duk da hkaa ita ke kwantar musu da hankali kullum murmushi ne kwamcw a fuskanta tana nuna musu ba komi su kwantar da hankalinsu zata haihu lafiya. Kamar ko yaushe hajiya tazo dubata dr zakiyya ma tana gidan dukkansu har sageer din suna palo sun sa fatiman a gaba ta samu taci abinci fir taki dauriya kawai take ti amma wani irin murdawa cikinta ke yi ga kafanta da ya rike shiru tayi dan bata son tayar musu da hankali. Dr zakiyya ce ta lura da halin da take ciki tace anya fatima ba labour kike yi ba kuwa murmushi tayi wanda kina ganinshi kin san a fatar fuska ne kawai da sauri dr zakiyya tace da sageer dauko mota ka kawo bakin palon nan mu tafi hospital. Cikin minti biyu ya dawo ya kinkimeta duk da girman cikin dukkansu suka dunguma suka tafi asibitin. Tun bayan la'asar ake abu daya har asuba fatima ta kasa haihuwa duk tabi ta galabaita dole tasa aka yanke shawaran yi mata aiki. Turota akayi za a shiga dakin tiyata da ita hannunta ta daga alaman a tsaya adeeja ta yafito ta rike mata hannu murmushi tayi tace ki daina kuka adda ki min addua tunda nake nakudan nan aduan miji na gari nake ta miki sai kuma tayi mirmushi tace kin san me Allah ya karbi adduata dan na san da kyar in fito adda ki daure ki cikawa iyayenmu burinsu ki aure yah sageer ki kulan min da baby na ke kadaice zaki iya rike min babyna a gidan ubanshi kiyi biyayyan da baki yi shi ba a shekarun baya na sani rabon yaranmu yasa kika kasa yin biyayya adda adeeja kiyi shi a wannan karon hawayene ya gangaro mata adeeja ta sa hannu ta goge mata tana wani irin kuka tace ba ki da hankaline inshaa Allahu zaki fito lafiya zafin ciwo ke saki maganganun banza komawa gefe tayi dan bata son jin irin maganganun da take yi hajiya ta yafito tace hajiya ki yafe min duk rashin kunyan da nayi ta mike hajiya na share kwala tace na yafe miki fatima na san yarinta ce lumshe ido tayi ta bude tace hajiya ki min alfarma bayan ba ni ki hada auren yah sageer da adda adeeja hajiya tace fatima zaki fito da yardan Allah ki raini abinda kika haifa murmushi tayi cikin jin ciwo tace hajiya in ban fito ba zaki cika min alkawari? Gyada kai hajiya tayi saboda kukan da yazo mata sageer ne ya karaso hannunta ya rike yace do this for me baby please yanda kika shiga ki fito min lafiya murmushi tayi tace yah hakan ba a hannuna yake ba yana hannun rabbi gyada kai yayo sosai yayi dauriya bai zubar da hawaye ba tace yah sageer ka yafe min duk wani laifi da nayi maka tsawon zaman da muka yi a tare... Kafin ta dire yace na yafe miki habibty ki daina iein maganganun nan zafa ki fito lafiya murmushi tayi hade da lumshe ido ta bude tace na gode yah sageer in ban fito ba ka min alkawarin zaka auri adda adeeja? Kafin ya bata ansa nurse ta turata akayi dakin tiyata da ita Tsawon awanni aka dauka a ciki yayinda yan uwanta ke ta zarya a bakin kofan suna adduan Allah ya fito da ita lafiya. Dr zakiyya ce ta fito ta jingina da kofan hawaye na zarya a kumatunta da sauri suka karaso wajenta suna tambayanta anyi nasara? Idonta a lumshi hawaye na gangarowa tace she went into an arrest and her heart beat stopped ta karasa tare da sulalewa ta zauna kara adeeja ta saki lokaci daya suka fadi sumammu ita da sageer...........๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 36. Cikin gaggawa nurses suka kai musu dauki aka shiga dasu wani ward. Hajiya kam zaman dirshan tayi a wajen ta kasa kwakwaran motsi sai lebenta dake furta innalillah wa'inna ilaihirraju'un Allahuma ajirni fi musibati wa akfilni khairan min ha. Yayinda zakiyya ma take zaune a jikin kofa tana rera kuka sosai take jin fatima a cikin ranta tana jinta kamar kanwarta salma da suka fito ciki daya cikin 'yan watanin da suka san juna shakuwa mai karfine ya shiga tsakaninsu gashi yanzu mutuwa ta raba su. Nurse ta fito daga dakin da fatima take ta tsuguna dai dai kunnanta ta rada mata wata magana zumbur ta mike ta shiga dakin jim kadan wata nurse ta fito da yara biyu a nannade kasancewan dama am cire yaran mikawa hajiya hajiya yaranta tayi duk su biyun hajiya ta rungume tana kuka me tsuma zuciya. Har nurse din ta juyq zata tafi sai ta dawo ta,dafa kafada hajia tace mama kiyi hakuri ki daina kuka tayi jimmm sai tayi kasa da muryanta sosai tace *bugun zuciyan* ta ya dawo sai dai is very weak kiyi mata addua Allah ya tashi kafadunta ba tare da jiran ansan hajiya ba ta mike ta kona dakin. Hamdala hajiya tayi ta kara rungume yan jikokinta tana kara tsananta addua Allah ya tashi kafadun fatima so take taje ta ga halin da autanta da adeeja suke amma inaaa bata jin zata iya motsawa daga wajen fatima Tsawon awanni 2 Dr zakiyya ta dauka tare da wani likita cikin dakin kafin suka samu daman shawo kan matsalan amma duk da haka da taimakon oxygen taje numfashi sannan aka turata zuwa wani dakin. Bude ido tayi tana kallon saman dakin tana kokarin tuno me ya faru a hankali kwakwalwanta ya fara taryo mata abinda ya faru zumbur ta mike ta diro daga kan gadon idonta ne ya sauka kan gadon da sageer yake kwance a hankali ta karasa bakin gadon ta kurawa kyakyawan fuskanshi ido mai kama da nata. Yatsanta ta saka ta zana karan dogon hancinshi idonta na zubar da kwalla da sauri ta kwabi kanta me nake aikatawa haka ni adeeja fatima bata mutu ba no baza ta mutu ba haka tayi ta sambatu daga karshe ta nufi hanyar fita karo suka ci da zakiyya zata shigo dubata fadawa tayi jikinta tana kuka. Patting bayanta zakiya tayi tace ya isa haka fatima bata mutu ba ta haifi yaranta biyu du maza dagowa daga jikinta tayi tana dariya tana kuka murmushi zakiya tayi ta shiga ta duba ruwan da aka sawa sageer sannan ta ja hannunta suka nufi dakin da aka kai fatima. Yah rid suka samu rike da baby daya ita kuma hajiya ke zaune kan sallaya dayan babyn kuma na cikin crib dinshi da sauri adeeja ta karasa ta daukeshi ta rungume shi a jikinta tana jin wani irin nishadi raguwar farin cikinta shine ganin halin da fatima take ciki. Hajiya tace ja'irar yarinya kin farfado ashe, raguwar wofi kawai dariya duk suka yi adeeja tace haba hajiya dan Allah ai wallahi mun san matsayin mu nida baba karamia wajenki wato ko kizo ki duba mu kina nan makale da mazanki a nan. Zakiyya tace ai kuwa ashe hajiya na son fatima duk fadan nan nasu nan ma dariya suka yi ban da yah rid da ya murmusa kawai wanda ya sanshi ya san haka yake mutum ne me daurewa wanda bai son wargi cikin dar dar adeeja ta gaishe shi ya amsa a dakila tare da mikewa ya ajiye baby a cikin crib dinshi hajiya kawai yayi wa sallama ya fice matarsa tabi bayanshi tabe baki adeeja tayi ta ajiye babyn ta dau dayan tana cewa hajiya an kira jos kuwa? Hajiya tace ina naga sukunin kiran wani jos ai bana jin akwai wanda ya dauko wayarsa. Oh toh bari aunty zakiyya ta shigo ta ara min in kira baba. Hajiya tace hakan ma yayi. Sageer bai farka ba sai magriba a firgice ya farka yana sambatum fatima bata mutu ba i can feel it fatimana tana raye inshaa Allah baza tq mutu yanzu ba zata haihu lafiya ta ba ma babynmu tarbiya alluran bacci aka mishi ya koma. Washegari da safe yan jos suka iso a lokacin sageer ya farka ya tisa fatima a gaba ko babies din ya kasa dauka tausayawa halin da fatima ake ciki yake har a lokacin oxygen ne ke taimaka mata mama ma na ganinta ta rushe da kuka abin mamaki hajiya ke lallashinta tana tausarta. Adeeja taji dadin ganin muhd sani yayi kyau yayi bulbul da shi yana samun kulawar kakarsa rungume danta tayi tana me jin dadi. Sai da fatima tayi kwana uku aka cire mata oxygen. A kwana na hudu sageer na zaune gaban gadon rike da hannayenta kaman kullum ya zuba mata ido yana mata magiyin ta tashi haka dr zakiyya ce ta shigo tana dubata idanunta ne ya fara far far alamuj zata budesu.......... *kulli nafsin za'ikatul maut* Tunda fatima bata mutu ba ko yah rid za a bawa adeeja? ๐Ÿค” *team adeeja*# SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 37. Dan bude idonta tayi da sauri ta mayar ta rufe saboda hasken da ya kashe mata ido kokarin kara bude idon take amma maganganu take ji a nesa da ita. Fatima fatima kina jina kin san ni kin ganeni? Dr zakiyya ke jero mata tambayoyi bata amsa ba adeeja ta shigo. Kaman jiran shigowanta take ta fara samabtu yah sageer ina sonka ab zan juri ganinka da wata macen ba adda adeeja kiyi hakuri mutukar ina raye yah sageer mijina ne kiyi hakuri adda ina son mijina mutukar ina raye baza ki taba mallakansa ba duk da dumbin sonshi da nake hangowa a cikin idonki tabbas in na mutu ke kika fi kowa dacewa da shi da sauri adeeja ta fice a dakin. Ita kuma fatima ta koma bacci. Kallon dr zakiyya sageer yayi yace meke faruwa da ita ne ? Murmushi tayi tace abinda ke ranta kenan kafin a mata aiki sambatu ne kawai da ta kuma farfadowa zata dawo normal cikin damuwa sageer yace that is when? Murnushi ta kuma yi tace soon kar ka samu damuwa ya gyada mata kai kawai. Adeeja karkashin wani bishiya ta samu ta zauna tana rizgan kuka meke faruwa da ita ne wannan wani irin bala'i ne ta yaya akayi har tayi saken da fatima ta lura da son da take yiwa mijinta innalillahi wannan abin kunyan da me yayi kama lallai zaman bauchi ya kare a wajenta tunda har fatima ta gane halin da take ciki game da baba karami anya zata iya kara hada ido da fatima kuka take sosai ranta cike da dana sani. Sai da ta kwashi awa uku tana bacci sannan ta farka wannan karon a cikin hayyacinta ta farka cikinta ta fara shafa taji wayam da sauri tayi kokari mikewa sageer dake fitowa daga toilet ne ya ankara da sauri ya karaso wajenta ya mayar da ita ta kwanta ganin yanda take cije lebe ya san cewan she is in pain zuwa lokacin sauran mutanen dake dakin sun san ta farka Wayarsa ya ciro a aljuhu ya danna number din dr zakiyya cikin minti biyu ta shigo da yake tana asibitin duddubata tayi sannan tayi murmushi tace komi normal welcome back mommy twins waro kananan idanunta tayi wanda suka kara komawa ciki daya bayan daya take kallon kowa a dakin wanda duk murmushi ne a kwance a fuskarsu idonta ne ya sauka kan cribs din babies dinta Lumshe ido tayi hawaye ya zubo daga idonta hawayene na farin ciki wai yau itace da yara har biyu saurin bude idonta tayi lokacin da taji duminsu a gefe da gefenta sageer ne a tsugune a kanta yana sakar mata murmushin shin nan me tsada kiss ya manna mata a goshi yace baby ga yaran mu nan da Allah ya bamu kyauta kin gansu nan masu kama dani. Har eyes din? Ta furta a hankali lokaci daya kuma ta kume bakin dan jin wani wari da bakin yake murmushi yayi Ya shafi kanta yaji dadi sosai da yaji maganan ta duk da abinda ta fara furtawa ya bashi dariya wato ita dai da maganan manyan ido shi bai ga aibin idonta ba they arw sexy wani murmushin ya saki yace har eyes din kafin ya tashi, daga tsugunon da yake yace adeeja miko mana silver bowl din nan da ruwa i think your tootbrush is in this drawer ya fadi hakan yana jan drawern ya zaro brush da toothpaste. Now bari *Saifuddeen da Salahuddeen*๐Ÿ˜Š su bar mamansu ta huta ya kwashesu ya kai su crib dinsu adeeja ce ta kawo bowl din da ruwa ta ajiye zata taimaka mata ta tashi ya karaso yace no kar ki damu wannan aikina ne gefe ta matsa gabanta na cigaba da faduwa cikin kulawa ya tadata zaune ya kuskure mata baki sannan yasa brush ya brushing mata adeeja na tsaye tana kallonsu cike da sha'awan yanda yake bata kulawa abinda bata taba samu ba a wajen Hameed hana karya daren amarcinsu da safiyar ranan, juuyawa tayi ta fita daga dakin idonta cike da kwalla Tea ya hado ya kawo mata tasha sannan ya fita ya kirasu hajiya da mama dake waje sannu suka yi mata sannan dr zakiyya ta bata magungunan ta Allah Allah take ta kara jin dumin yaranta kaman sageer ya sani ya dauko daya ya samata a cinyanta yace ga saifuddeen nan rikeshi kuji dumin juna for sometime kafin nan ya ba kaninshi waje shima murmushi tayi ta rungume abunta kallonshi take yaron kyakyawa dashi fari kal ga suma da ya sauko goshinshi kaman diyan larabawa hajiya ce ta matso tana rike da dayan tace fatima kin ga kyautar Allah ko biyu kyautar Allah wanda ba kowa yake bawa ba mikawa sageer dayan tayi ta karbi salahuddeen ko kadan basu da bambanci da juna identical twins ne( yah Allah ka bani๐Ÿ™๐Ÿพ๐Ÿ˜ญ)kallonsu take tana yiwa Allah tasbihi. Kwananta biyar da haihuwa aka sallameta taji sauki sosai bakin nan ya bude sai surutu take in hajiya ta shigo ta samu tana zuba zata ce ke gafara can ki rufe mana baki ke da kika kusan lulawa da ragon mijinki a wajen ai babana ban san kai rago bane sai ranan daga kai har khadeeja duk na fiku jarumta ga wata likita ma me ragon zuciya me yiwa patient kuka. Sai duk wajen anyi dariya dr zakiyya tace ai kam hajiya kin fimu jarumta fatiman ce ta kidima mu fatima tace iyyee ashe dai ana sona hajiya kema fa naji labarin kasa zuwa ki dubo autanki kika yi kina like da kofata yah sageer nafa kwace maka fada. Haka sukq kasance cikin farin ciki da annushuwa gidan hajiya aka kaita inda sageer ma ya tattaro ya dawi gida abinshi shirye shiryen suna aka fara sosai sosai hajiya ta kira dukka ya'yanta da wanda ta haifa da wanda ba it ta haifa ba(yaran mijinta) tace duk kowa ya dawo ayi suna dashi dan anyi haihuwar da ba a taba gin irinta ba a dangi haihuwar biyu kuma daga autanta ai dole ma ayi gagarumin biki......... _next page is for my _ _sweet adeeja tunda ni kadai ke sonta_โ˜น SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 39. _a year later_ Twins sun girma sunyi wayo sageer ya tsaya akan aikinshi biyu running company dinshi da lecturing sau daya yake zuwa jami'a kuma ya hana fatima komawa school yace ta zauna ta kulan mishi da gida he will do all the struggle ta sha kukanta ta gode amma haka ta hakura ba tare da ta daga mishi hankali ba saboda ita din a ko yaushe me biyayya ce saboda ta san ko yaya akwai ranan da zata ci *ribar biyayya*. Adeeja hankalinta ya kwanta sosai tana samun kulawa da soyayyar mijinta a gaban kowa bai jin shakkar nuna mata soyayya in yana kasar ko da yaushe suna tare in ko bai nan toh suna makale da waya kuma ya rike muhd sani kaman dan da ya haifa ya sashi a boko da islamiya mai kyau kai in baka sani ba sai ka rantse shine mahaifinshi. Yanzu haka tana da cikin wata biyar wanda ya sata ta ciko ta kara kyau abinda ga jin dadi a halin yanzu shirin zuwa jos suke su kaiwa iyayensu ziyara daga nan su sada muhd sani da mahaifinshi hameed. _Hameed_ Hankalinshi a tashe ya shigo gidan yana kwalawa zaliha kira da sauri ta fito tana daura dankwali tace haba abdul wannan kira haka lafiya.. ? Ina fa lafiya ki dauko gyalenki ga Sadiqqa can a mota zamu kaita asibiti wancan lalatacen aka kama yana mata fyade. Innalillahi shine abinda take furtawa ta dau hijab suka fita.(sadiqqa itace babban yar zaliha da Hameed shekarunta 13) Zaune suke gaban likita kallonsu yake daya bayan daya cike da tausayin yanda hankalinsu ke tashe akan yarsu. Gyaran murya yayi yace maganan gaskiya yarinyanku lafiyarta lau a halin yanzu dai. Hameed ne ya katseshi yace yaz zaka ce lafiyan yarinya kalau bayan turmi da tabarya aka kama ta da mutumin da ake zargin yana da HIV. Likita ya gyara glass din idonshi yace akan wannan ana kanyin test amma maganan fyade babu shi. Kallon juna suka yi suka mayar da hamkalinsu kan shi suna shirin magana ya katse su da fadin abinda nake nufi ita wannan yarinyan ta saba da maza ba irin namijin da baza ta dauka ba. Tsaye hameed ya tashi yace likita ban gane ba ya zaka ce yarinya er shekara 13 zata iya daukan ko wani irin namiji ban gane yaren ba gaskiya. Watse hannunshi likitan yayi yace mu dai abinda muka gano kenan kuje ku binciki er ku. A zaune suka sameta akan gadon asibiti ras dinta shaka zaliha tayi mata tace ke dan ubanki wa ya koya miki bin maza ko ki fada min ko in kasheki in kashe banza. Tsananin shakan da taji yasa ta dinga rokanta da hannunta dan ba bakin magana Hameed yace in ta sakeki zaki fada gyada kai tayi sannan zaliha ta saketa. Cikin kuka tace mama dan Allah kuyi hakuri mangara hameed ya kai mata yace zaki fada mana abinda muka tambayeki ko kuwa. Lokacin da mama ke aika an wajen delu mai kayan dadi ne kullum in na bude sai in ga hoton mata da miji tsirara kullum haka nake gani shine kawai ranan na gwada sha nima. Sunkuyar da kai tayi tace kan nonona yayi ta min kaikayi dama dama bala mai shago kullum yana son kama min nono bana yarda shine da na gaji da jin kaikayin na dau gomata naje siyan cingum kaman kullum hannunsa yasa ya sha kirjina ganin ban hanashi ba ya janyo ni ya rufe shagon yayi ta lailaye min kan nono na da yatsanshi yana kuma tsotsa ni kuma ina jin dadi shikenan kullum in mama ta aikeni sai na diba na sha inje wajen bala ko isiyaku ko madu suyi ta min abubuwa a haka duk suka sanno kuma suke kiran abokanansu ma miyi(wannan ya faru da gaskene iyaye a sa ido a san kuma ne za a dinga aikan yara) Sulalewa zaliha tayi ta daura hannu aka tana rusan kuka cikin kuka hameed yace zaliha kin cuceni Allah ya isa tsakanina dake kina shaye shayen maganin matan nan kina ce zaki kai adeeja ne baki san ita nata baiwa ce daga Allah ba gashi nan a agrin jaraba kin lalata min tarbiyar yarinya Allah ya isa tsakanina dake kuma ki sani ko me xaki sha bazaki taba kamo adeeja ba jarababbiyar banza ya sa kai ya fice. Cikin kuka da ihu tace ni da kai wanene jarababbe ba jarabarka ta sani a wannan halin ba gashi yarak ta debo jarabarka a jininka. Tafe yake yana layi wannan wani irin gararin rayuwane yana isa kofar gidan idonshi suka fada kansu........ SAWWAMA QAWWAMA๐Ÿ˜˜ ๐Ÿ’–RIBAR BIYAYYA๐Ÿ’– By Sawwama A. Page 40. _Final_ Dandazon mutane ya gani a kofar gidanshi sai da gabanshi ya fadi ganin har da police kaman ya juya,sai dai ya dake ganin bai yi komai ba zuciyan shi na dukan tara tara ya isa kofar gidan. Yaron shi salim dan kimanin shekaru 11 shake a hannun dan sanda sai wani mutum dake gefe yana ta kumfar baki. Da ganinshi mutane suka fara fadin yawwa ga uban yaron ai gashi nan ji yayi kaman ya saki zawo hannu ya.mikawa dan sandan cikin dakewa suka yi musabaha yace ranka shi dade lafiya. Kafin dan sandan yayi magana mutumin gefensa ya cefe da fadin danka ne ya satan min boris din babban mota yaje ya siyar. Hannu Hameed ya aza akai yana kallon yaron da ya sunkuyar da kai hannunshi ya sauke yasa ya dago fuskan yaron yace salim me nake ji haka me kaje ka aikata ina boris din mutane a ina ma ka gani ka dauka. Dan sandan ya amshe da fadin duk ba wannan ba yaro ya riga ya amsa shi ya dauki boris ya siyar kudin ma na hannun mamanshi shi yasa kaga munzo. A dai dai wannan lokacin katuwar Mercedes Jeep tayi parking a gefen mutanen. Tuni kallo ya koma sama a dai dai wannan lokacin zaliha da sadiqqa suka iso sai kuma aka koma kan case. Cikin bacin rai Hameed yace zaliha ina kudin da salim ya kawo miki bayan ya siyar da kayan sata? Dafe kirji tayi tace kayan sata kuma kai salim kayan wa ka sata? Hararanta yaron yayi yace mama ina dubu ukun da na baki salati yan wajem suka saka jin dan kudin da yaron ya sayar da kayan makudan kudi Cikin piki piki da ido tace dubu uku ko dubu daya? Kallonta yayi yace mama kiji tsoron Allah sadiqa ba a gabanki na bata dubu uku ta ajiye min ba? Sadiqa cikin tsanar uwarsu tace a gabana ne kana fita ta aikeni wajen delu me kayan dadi Wiki wiki ta fara yi en anguwa na tir da halinta dan kowa ya san wacece delu me kayan dadi da kuma sana'arta. Hameed cikin tsananin tashin hankali da bacin rai yace da police gasu nan sai ku debesu su fito muku da kayanku ya bude kofar gidan shi ya shiga sadiqa ta bi bayanshi police ya tisa keyar zaliha da salim suka tafi kowa ya watse. Hameed ya cabko salima zai fara jibga yaji sallama daga kan da zaiyi idonshi ya fada kan fuskar da har ya mutu ba zai manta ta ba fuskar tsohuwar matarshi khadeeja washe mata hakora ya soma inda wushiryar da sageer ya kara mishi sama da kasa suka yi musu marhabin. Fatima boyewa tayu a bayan adeeja tana kokarin danne dariyarta lallai habibi ya gama da bawan Allahn nan ta fada a zuciyarta. Yana karasowa ya durkusa gabansu ya fashe da kuka yace adeeja kinga yanda rayuwa ta koma dani ko ya'yan da nake takama dasu duk ba na kirki dama dama hanif sai sani na wajenki biyun kam duk na banza ne tabbas cikin ya'yanka baka san mai jin kanka ba yau zaliha ta gurbata min tarbiyan ya'yan da nake gani sun isheni zaman duniya ya kara rushewa da kuka. Hameed da Alhj salis ne suka shigo tare da muhd sani ganin matan nasu sun dade a cikin gidan duk a kunnensu hameed yake maganganun nan. Sageer yace tabbas kayi kuskure babba kuma Allah ya nuna maka ishara ne ga danka nan mun kawo maka ku gana zamu wuce dashi dan addini ya yarje mana rikeshi har ta balaga. Janyo muhd sani yayi da ya koma kaman dan turawa wajen tsabta da gayu gashi cikin samun kulawan uwa da uba na gari rungumeshi yayi yana ta kuka. Adeeja ta gabatar mishi da mijinta hameed k ya san yayi rashi sun dan zauna kadan ya labarta musu halin da yake ciki sosai suka tausaya mishi sageer ya bashi card dinshi yace ya nemeshi sbd rashin lafiyar sadiqa yayin da alh salis ya sallameshi da makudan kudi. Rayuwa kenan yanda ka dauke ta haka zata bi da kai gashi nan hameed ya tsinci kanshi cikin halin dana sani. Zaune suke a kasa suna feeding yan biyunsu suna kuma taba hiran rayuwa bayan sun gama suka kaisu dakinsu suka kwantar dasu tun daga dakin ya kinkimeta tana kyalkyala dariya bai ajiyeta ba sai cikin jacuzzi suka yi wanka ya daukota suka zo suka shirya juna kida ya fara yi kan dress mirror kyalkyalewa tayi da dariya tace amma dai wallahi ba bintoto ba. Shima dariyan yayi yace toh naji ya fara rera wakan zahra zahra zahra kece sarauniya zahra ta rike kugu ta fara taka rawan kaman yanda ta saba mishi a shekarun baya. Tashi yayi ya sunkuce ta suna kyalkyala dariya yace gwara mu taka rawar a kan gado ya sealing bakin ta da nashi...... Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah madaukakin sarki da ya banj ikon kammala wannan littafi, abinda na rubuta dai dai Allah ya bani ladansa inda na kuskure Allah ubangiji ya yafe min da ni daku masu karantawa. Duk wani dana batawa a sanadin rubutun nan ina neman afuwarsa ina kum mika godiyata ga ku mabiyana kamansu Hameedan Hamma Halima sahad Mom ilham Mmn usuf Mmn gimbiya Zee mama Billy shantily Mmn khalil Mmn manal Ummu zainab Ummu uthmn Ummua afra Achitou Feenat mubarak da duk sauran da ban ambata ba kuna da yawa ina mika godiyata ga wadannan groups Bani nayi kaina ba G Ribar biyayya G Aunt sawwama G Sauwama novels G Hausa novels G Aunt zuwairat fans G Tabital pulaku G Zauren Beibie Baiwa writers G Hayat cool novels da sauransu na barku lafiya sai mun hadu a sabon novel na *WANI SANADIN*๐Ÿ™๐Ÿพ SAWWAMA QAWWAMA Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels